Tsutsar Nama Book 3 part 3
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš ššššš
ā¦ā¦.Tsaff sashen nasa yake an gyara komai tamkar koman bai faru ba. Yasan aikin Mama Balki ne wannan. Dan hatta bedsheet Éin saman gadonsa da blanket an canja su da wani fari tass mai Ęyau da masifar laushi. Bathroom ya shiga, can ma Éin dai an tsaftacesa. Sai kawai yayi wanka tare da Éauro alwala ya fito. Sai da ya fara gabatar da shafa’i da wutri sannan ya kwanta dan barci sosai ke cin idanunsa ga ciwon kai da baya raba Éayan biyu a dalilin zaman sashen Ummie da yayi ne. Dan lafiya lau suka shigo gidan sai gajiya dake damunsa. Yana kwanciya kuwa barci mai nauyi yayi awon gaba da shiā¦
Da asuba makarar da yayi ce ya sashi yin salla a Éakinsa ya sake kwanciya. Barci ne mai nauyi ya Éaukesa har ya manta ma safiya ce ba dare ba. Duk da kuwa shi da wahala kaga yana barcin safe ko rana. To inama yaga wannan lokacin kullum abubuwa sun ma kansa yawa. Idan har kagansa yini guda a gida yana hutawa lallai ba lafiya ba. Ko kuma akwai wani ĘwaĘwĘwaran dalili. Dan ko nan ta samu ya gudo dan ya huta baka rabashi da laptop ko tab a hannu yana harkokinsa.
Cikin barci sautin knocking Éin Ęofa ya addabesa. Dole ya buÉe idanunsa yana mai karanto addu’a. Sai da yaja kusan mintuna uku kafin ya miĘe zaune cike da takaicin wanda ke damun nasa. Agogo ya kalla goma da wasu mintuna na safe. YaÉan furzar da iska kaÉan tare da zuro clean Ęafafunsa Ęasa. Nan Éin ma sai da yaja wasu sakanni sannan ya Éauki remote ya danna Ęofar ta buÉe kanta. Paah ne ya shigo, dan haka ya zuba masa ido kawai yana kallonsa. Sai kuma ya motsa lips Éinsa a hankali ya ce, āGood morningā.
Amsa masa Paah Éin yay da, āMorning dear, ka tashi lafiya?ā.
āAlhamdullahā.
āTo masha ALLAH. Dama Baba ne yazo tun Éazun, da yace kar a tashe ka harka tashi da kanka, sai kuma ga baĘi munyi da ga human right, wai sunzo ne akan case Éin yarinyar nan. Bamu san wanene yaje ya sanar musu ba a gidan nan. Muhammad wai miya kaika aikata al’amarin nan? Bayan nasan wannan ba halinka bane ba. Baka aikata a waje ba sai a cikin gida, haba Muhammad da mahaifiyarka na cikin lafiyarta mi kake zatoā.
Komai Maash bai ce ba har Paah ya gama maganarsa. Cikin Éacin rai ya juya ya fita yana mai bashi umarnin fitowa yanzun nan ana jiransa kada ya Éata musu lokaci. Da kallo kawai ya bishi na tsawon mintuna har biyu, kafin ya furzar da nannauyar iska ya miĘe. Bathroom ya nufa, bai wuce mintuna biyar ba ya fito. Ba tare daya canja pyjamas Éin jikinsa ba ya zura bedroom slippers Éinsa masu taushi farare tas kamar pyjamas Éin nasa ya fito. Baiyi zaton a falonsa suke ba. Dan haka yay Éan turus yana binsu da kallo Éaya bayan Éaya. Gaba Éaya manyan gidan ne sai baĘi fuska mata biyu da maza biyu. Ęauke idanunsa yay cike da basarwa, a dakile ya furta, āGood morningā. Yana kaiwa cikin kujera da ke gefen Baba prof alamar shi aka barma wajen zaman dama. Duk da dai kowa ya samu nasa gurin kasancewar falon bawai kujeru bakwai bane ba kawai. Yanda ya tsuke bakinsa da ga gaisuwar farko kowa ya fahimci jam’i yayi. Kuma bazai sake wata ba. Harara Hajiya Mammah ta watsa masa. Hakama Hajiya Ęarama sai da ta Éan cija lips. Maman Malika ce kawai tayi Éan murmushi da faÉin, āAwwab babu dai wata matsala ko?ā.
Kansa ya jinjina mata. Sai kuma a hankali ya Éan motsa lips Éinsa ya ce, āAlhamdullah Mamyā.
Da fara’a itama ta ce, āAlhamdullahi mun gode ALLAH. ALLAH kuma ya kiyaye gabaā.
Baba prof, Paah, Uncle Abdullahi suka amsa da amin. Duk da dai fuskokinsu babu walwala suma. Kallonsa Baba prof yayi kamar mai nazari, kafin ya masa nuni da baĘin fuskar yana faÉin, āBaĘine daga human right. Wai sun zo ne akan case Éin yarinya da akai raping anan gidan. Sunyi-sunyi da ita tun jiya wai ta faÉa musu amma taĘi. Shiyyasa suka zo domin ganawa da kai, suna son a basu izinin yin bincike akan case Éinā.
Shiru babu alamar Maash zai amsa kamar ba da shi Baba prof Éin ke magana. Dan tun kallo Éaya da yayma mutanen bai sake ba. A yanzu Éin ma da yaji bayanin komai daga baba prof Éin bai kallesun ba bai kuma tanka ba sai da ya mula dan kansa. Zamansa ya gyara cike da Ęasaita a wulaĘance ya kallesu a karo na biyu. Cike da gizagonsa ya furta, āKo zan iya sanin mai kai report Éin?ā.
Kallon juna sukayi, sai kuma cikin Ęarfin hali namijin dake facing Maash Éin ya furta, āRanka ya daÉe wannan ai sirri ne bama buÉesa. Duk wanda ya kawo mana report akan wani case yana da cikakkiyar kariya a garemu tako wace fuska. Amma idan munyi kuskuren shigowa bada izini ba ayi mana afuwa. Muna akan aikinmu neā.
Kamar bazai tanka ba dan har sai da kowa ya zuba masa ido a falon, sai kuma ya yunĘura ya miĘe yana faÉin, āOkay tunda har kuka fahimci hakan da kanku ina fatan zaku gane hanyar da kuka shigo. Dan bana buĘatar fitowa na sameku koda a gate Éin gidan nan neā. Daga haka yay wucewarsa cike da takunsa na izza.
Duk binsa sukai da kallo, sai da Baba prof ya katse yanayin cikin wayancewa ya saki murmushi da faÉin, āKufa yi haĘuri, shima tun jiya ransa a Éace yake da faruwar al’amarin. Wani dalili ne ma daya Éan gitta yasa bai Éauki mataki ba. Amma na tabbatar tunda har kuka zo nan da kansa zai nemeku idan ya huce. Maybe shigowar karan tsaye da kukayi mana ne ya tunzurashi. Amma in har komai ya dai-daita ni da kaina zan nemo ku in sha ALLAHā.
Badan sun gamsu da bayanin Baba prof Éin ba suka miĘe. Sai dai sun tabbatar da yanda suka karanci tsagwaron rashin mutunci a fuskar Maash Éin to lallai idan har ya dawo ya same sun komai zai iya faruwa. Har gate Baba prof yay musu rakkiya yana Ęara basu haĘuri. Sai da ya ga fitar motarsu sannan ya dawo. Zama suka sake yi jugum-jugum amma babu alamar Maash zai sake fitowa. Hajiya Mammah ce ta katse zaman shirun nasu da faÉin bara ta sake kiran Maash Éin. Amma sai Baba prof ya dakatar fa ita akan ta barsa yana son yanzu shi yaje asibiti yaga yarinyar kafin su san ta hanyar da zasu Éullo ma al’amarin. Sam bata so haka ba, sai dai ganin sauran duk sun bada goyon baya yasa ta yin shiruā¦.
Maash kam daga falon hanyar da zata sadashi da sashen Ummie ya nufa. Ya samu sashen na sabon Ęamshi alamar an masa gyara. Sosai yayi mamakin waye kuma? Tunda yasan ita tana asibiti. Yana shiga yaci karo da mama Balki na shirin fitowa. Cikin kasa Éoye mamakinsa ya ce, āMama kece?ā.
Murmushi tayi cike da kulawa ta ce, āEh Alhaji Ęarami. Ai mutuniyar taka ce tun asuba data farka take ta roĘona nazo na duba mata Ummie, tasan maybe bata ci abinci ba. Harda kukanta. Dan haka ina yin sallar asuba gari yay haske nai shirin tahowa sai kuma ga Hayatu ma yaje kai abinci shine na biyosa ya kawoni. Gata nan har ma taci abinci tasha magani barci ya Éauke ta. Sauri nake kuma na koma can asibitin yanzu dan zata iya Ęin shiga ruwan zafin dana bar mata itamaā.
Idanunsa ya Éan lumshe tare da buÉewa a lokaci Éaya. Sai kuma a hankali da silent voice Éin nan nasa ya furta, āALLAH ya saka da alkairi Mamaā.
āAmin Alhaji Ęarami ai yiwa kaine. Bismillah ka shiga, Bara naje Hayatu na jirana zai maida niā.
Shiga yay ita kuma ta fice. Ya jima a Éakin yana kallon Ummie har sai da kansa ya fara juya masa sannan ya fito. Da gaske sauĘi ya fara samuwa. Dan inda dane a yanda ya shigo Éin nan komai barcin da take yi saita tashi kansa. Amma kalla jiya yafi zaman awa biyu amma harya fita bata ko motsa ba sai shine da ciwon kai ya addaba. Sashensa ya koma batare daya bi takan su Paah dake a falo ba. Yay wankansa ya shirya tsaff da shi. Bayan ya gama fesa turarurtukansa masu Ęamshi da tsada kala kusan biyar, shiyyasa ba’a gane ainahin turaren da yake amfani da shi yay zaman saka takalmi. Wayarsa da akai kira Éazun bai Éauka ba ya duba. MD Éin companyn sa ne na Kano. Kiransa yay back, dan yasan akan maganar Musaddiq ne. Cike da girmamawa baturen mutumin ya gaishesa da ga can. Kafin ya Éora masa bayani akan komai na Musaddiq Éin ya kammala. Zuwa next week zai biyo jirgi zuwa nan Lagos daga nan sai ya wuce. Kamar yanda ya saba amsa wayarsa bata wuce Éaya biyu koda zakuyi maganar awa ne ya amsa masa da āOkayā kawai ya yanke wayar. Daga haka ya Ęarasa shirinsa ya fito.
Hayatu da Tj kawai ya samu a falon suna jiransa. Bai zauna ba da ga tsayen ya amsa gaisuwarsu yana mai Éan kallon agogon hannunsa mai shegen tsada da Ęyau. Sai kuma a hankali ya furta, āLet’s goā. Duk miĘewa sukayi, yana gaba suna binsa a baya, sai ma Hayatu ne dake Éan masa bayani daya shafesu dan akan kasuwanci ne har suka iso gaban motocin da aka gama shiryawa domin fitar tasa. A tare guards Éinsa da sauran ma’aikatan gidan suka dinga kawo gaisuwa da jajanta abinda ya faru, tare da masa addu’ar kariya daga sharrin duk wani abun sharri. A karo na farko ya Éan saki gajeren murmushi tare da haÉe hannuwansa a waje guda alamar ya gode. Kamar ko yaushe yana baya TJ na mazaunin driver Hayatu a gefensa. Sai motar guards Éinsa guda biyu ata gaba da baya su suna tsakkiya.
Sam yawo da guards Éin nan ba sonshi yake ba. Sai dai baida wani zaÉin daya wuce hakan saboda yanayin Ęasar tamu balle shi mai yawan maĘiya da masoya. Yasha tsallake tarko da aka shirya halaka rayuwarsa. Ana kusan Ęarshe ne da har ya samu harbi gab da shirin buÉe Companynsa na kano har aka harbesa, ALLAH dai ya taĘaita wahala harbin ya samesa a gefen kafaÉarsa ta hagu, daga nan ne Hayatu ya dage akan fitarsu da Guards Éin.
Tsaiwar motocin ya sashi kauda tunanin ya Éago, ganin asibiti ya sashi Éan kallon Hayatu daya buÉe masa Ęofa. Murmushi Hayatun yayi yana duĘar da kai da sosa Ęeya. Komai baice masa ba face Éan girgiza kansa kawai ya zuro Ęafafunsa ya fito. Ciki suka nufa batare da ya lura da motocin su Paah ba, amma shi Hayatu sarai ya gansu dan tsakanin isowar tasu da tasu ma Ę“an mintuna neā¦ā¦ā¦āļø
To Masha ALLAH. Barkan mu da dawowa, ku tayani addu’ar dagewa na gama book Éin nan kafin sallašš„°
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš šššš
ā¦ā¦A Éangaren su Paah kuwa isowarsu kenan asibitin suma. Ba kuma su san da su Maash a bayansu ba. Kai tsaye suka nufi cikin Éakin bisa rakkiyar Mama Balki da sukai kira a waya. A tsorace cikin damuwa ta musu jagora dan bata san dami suka zo ba. Sai dai babu yanda zatayi dole tabi umarninsu. SauĘin ma taga akwai Baba prof a tare da su. Sun shigo Samraah na zaune a kan gadon jingine da filo tana shan tea Éin da Mama Balki ta haÉa mata a hankali. Fes take dan har tayi wanka saboda gashin ruwan zafi da Mama Balki tai mata bisa umarnin likitan. A hankali ta Éago ta kallesu.
Sai da zucuyata ta motsa da ganin waÉanda banyi zato ba. Idanuna na maida na rissinar ina ĘoĘarin haÉiye mamakina da Ę“ar tsorata. Sai da suka gama zama a inda Mama Balki ta nuna musu sannan na gaishesu cikin muryata da sam bata fita saboda kukan da naci na kwana da yinin jiya. Wasu sun amsa wasu basu amsa ba. Ni kuma sai banji damuwar komai ba tunda nasan dama ba lallai duk su amsa Éin ba. Kasa cigaba da shan tea Éin nayi ban kuma Éago na kalla kowa ba a cikinsu, suma kuma babu wanda ya sake yin magana. Dai-dai nan aka Éan sake knocking Ęofar. Mama Balki ta zabura domin buÉewa. Jin yanda take jaddada kalmar sannunku da zuwa cikin jin daÉi ya sani Éan Éago idanuna na kalla Ęofar. Tamkar abin shiri sai karaf suka faÉa a cikin nasa. Wani irin Éan jan nasan yayi yuuuu zai lumshe nai saurin fara Éauke nawa da maida kaina na duĘar. Sai kuma naji duk zaman yama gundireni, ga wani bugawa da zuciyata keyi dan harga ALLAH ko ganinsa tsoronsa yake Ęara min, ni kaÉai nasan kalar masifar dana gani a daren shekaran jiya hannun mutumin nan, dan haka ko matsoraciya kika kirani a wannan gaÉar Bily ni bazan damu ba. Kofin tea Éin na ajiye a side drawer Éin gadon na zame a hankali na kwanta tare da lumshe idanuna. Ęasa-Ęasa na tsinkayi wata muryar dattijo da kamar na taÉa jinta na masa magana. Banji amsar daya bashi ba kasancewar shi dama idan zai yi magana sai in yaso kowa ya jisa ne. Ya ringa yinta acan Ęasan maĘoshi kamar mai jin haushin mutane. KaÉan nai ĘoĘarin buÉe idanuna dan ina son ganin mai muryar nan sai naga ya nufo inda nake gadan-gadan. Sai da zuciyata ta sake harbawa. Babu shiri na maida idanun nawa na lumshe. A bazata, matuĘar bazata naji alamun rankwafowar mutum da mayataccen Ęamshin turarensa da saukar numfashinsa akan fuskata. Ai babu shiri na ware idanuna. Shi Éin ne kuwa, gaba Éayansa yamun rumfa hannayensa duka biyu ajiye a saman gadon ta gefe da gefena. (Kambu! Anya mutumin nan nada kunya?) Na faÉa a zuciyata ina waro gaba Éaya idanuna waje. Amma shi sai ya wani kaÉa min cat Éin nasa da Éage gira hankali kwance. Tuni Ęwalla sun cika min ido, cikin marairaicewa na shiga motsa lips Éina zanyi magana. Sai kawai naji saukar yatsarsa a saman bakin nawa, idanunsa cikin nawa, cikin salon lumshe idanu da maida muryarsa low sosai ya ce, āShiii!! Bana son surutuā.
Kunya takaici suka lulluÉeni a lokaci Éaya. Gefe na kauda kaina tare da ture yatsansa daga saman lips Éina, dan kalmar baya son surutun faifan taswirar daren shekaran jiya ta dawo min da shi fes. Hannun ya saka ya taro fuskar tawa ya maidota inda take. Baki na tura masa, ina son na hararesa amma shakkarsa da kwarjininsa sunyi masifar min Éaurin goro, ga mayataccen Ęamshinsa dake tsarga min zuciya.
āBakin nan yana buĘatar wani abu ne halan?ā ya faÉa cikin soft voice yana ĘoĘarin maida yatsarsa a saman lips Éin nawa. Hannu na na kai da sauri na rufe bakin ina zaro idanu, amma shi ko gezau zama ka iya rantsewa ba shine ke maganar ba. Hankalina sake tashi yayi na saci kallon inda Ę“an gidansu suke. Duk suna nan a Éakin har Mama Balki ma. Tamkar zan fasa ihu idanuna cike da Ęwalla na ce, āDuk suna kallonmu faā.
ĘoĘarin juyawa yay zai kallesu, ai bamma san na kai hannuna ba da sauri kan fuskar tasa na dawo da shi.
āWhat? kuma. Bakin ce na faÉa musu ne su fita kina son mijinki ya Éanyi kissing Éinki baā. Ya faÉa cikin salon kashe ido da Éan Éage gira sama murya can Ęasa kamar mai raÉa yana Éora hannunsa kan nawa da nake ĘoĘarin janyewa daga fuskar sa.
Harararsa na Éan yi hawaye na cika min ido na ce, āALLAH ya kiyaye ni yaushe na ce hakan? Kuma ni ba Ę“ar iska baceā.
āOh reallyā. Ya faÉa cikin Éage gira sama yana Éan taÉe baki kaÉan da sake matso da fuskarsa daf da tawan. Wani irin bugawa zuciyata ta shiga yi da sauri-sauri tamkar zata faso Ęirjina ta fito. A hankali na fara jin saukar iska da Ęamshin mouth freshener mai Ęamshin strawbarry. Luff nayi zuciyata na sauka a hankali daga bugawar da take da motse-motse a cikin Ęirjina, harda tura baki batare dana sani ba.
Ęal ya Éalle lips Éin da yatsunsa murya can Ęasa ya furta āI’m not interested maida bakinā.
Cikin sauri na buÉe idanuna wani irin tuĘuĘi na turnuĘe min zuciya da takaicinsa. Dai-dai nan yake Éagawa da ga duĘowan yana wani yin fuuuu da idanun nasa. Jinai kawai hawayen da nake riĘewa sun wani irin silalowa a hankaliā¦
Maash kam da ya Éago kallo Éaya yayma kowa na Éakin ya Éauke kansa tamkar baiga irin kallon da duk suke masa ba na tsantsar mamaki da tu’ajjibi. A zafafe Hajiya Mammah ta yunĘura zatayi magana Baba prof ya girgiza mata kai alamar kar tace komai ba. Badan taso ba tai shiru, sai dai kallo Éaya zaka mata ka fahimci yanda ta gama cika tai famm. Duk abinda ke faruwa hankalinsa na kansu ta wutsiyar ido, amma yay tamkar hankalin nasa akan file Éinta daya Éauka yake dubawa. Dai-dai nan likitar da ke dubata ta shigo Éakin Nurse biye da ita. Ita ta fara gaishesu, dan duk inda akaga Family Éinsu ana gurmamasu saboda Maash Éin.
Sai da suka gama gaisawar sannan shi da bai ko kalleta ba ya Éago shanyayun cat idanunsa ya Éan kalleta, sai kuma ya kauda kansa cikin dakewar nan tasa ya mika mata takardar daya zare jiya a cikin file Éin ya miĘa mata. Amsa tayi cikin mamaki, sai kuma ta kalla takardar. Ęagowa tai cikin rashin damuwa, sai ma gani da take ai tayi abin arziĘi dan haka baki a washe ta ce, āSir komai da ya kamata mun rubuta kamar yanda binciken mu ya bamu akan fyaÉen, dan a yanzu haka ma muna muku albishir Éin samar da Ęwararriyar lawyer da zata tsaya mata akan case Éin. Yau kuma zan kai report Éin ma police dama izininku kawai nake jira kasancewar ita Hajiya tace ba huruminta bane sai kai yayanta kazo. Amma gaskiya sir ina Ęara bada shawaran kowa ya aikata irin wannan zalincin ga baiwar ALLAHr nan shima ya ÉanÉana kuÉarsa. Dan ALLAH ne kawai ya taĘaita al’amarin da zata ma iya kamuwa da matsalar yoyon fitsari. A yanzu haka ma dole tana buĘatar kulawa sosai saboda Éinkin dake jikinta abin sam babu daÉi, dan ban taÉa ganin case Éin fyaÉe na tsagwaron zalunci irin wannan ba. Banama jin mutum Éaya ne ya aikata abiā¦..ā
āIna buĘatar sallama by nowā.
Ya faÉa cikin katseta da yanayin da kowa ya kasa fassarawa daga garesa. Sororo likitar tayi tana kallonsa. Sai kuma ta Éan marairaice fuska cikin nuna damuwa ta ce, āSir ko akwai wani kuskure da mukayi ne anan Éin? Wlhy duk kulawar da kake buĘata muna kan bata ita yanda ta kamata. Yanzu fa nake maka bayanin har lawyer Ęwararriya mun samar akan case Éinā.
Komai baice ba, sai ma Éauke kansa da yay cikin nuna Ęosawa da maganar tata. Da yaga bata da alamar fahimtar shirun yake buĘata sai kawai ya nufi gadon da Samraah take cikin takun Ęasaita da bajinta hannayensa duka zube a aljihu. Duk abinda ke faruwa ina jinsu, dan haka zuciyata ke wani irin gudu raina fal mamakinsa. Guy Éin nan he is stubborn mutum wlhy. Rayuwarsa har mamaki take matuĘar bani, mutum kamar wani dutsi baka taÉa iya gane gabansa da bayansa. Cak Éin da aka Éagani ya dawo dani hayyacina, sosai na zazzaro idanuna waje cikin matuĘar mamaki da ruÉani, rawa lips Éina suka kamayi. Da Ęyar na iya haÉa kalmar, āMiā¦miye haka kake yi?ā.
Ko kallona bai yi ba, sai ma takawa daya fara a hankali babu wani alamar jin shi yayi ba dai-dai ba ya bi ta tsakkiyarsu ya fice. Nikam ai sai naji bazan iya jurewa ba kawai na cusa kaina cikin Ęirjinsa tare da saĘalo duka hannayena ta wuyansa na saki kukan da ban san dalilin yinsa baā¦ā¦..āļø
Ehem ehem Yayanmu ikon ALLAH, na Samraah bada kanka a sare kace ma su baba prof ya faÉiš¤£š¤£š¤£
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš šššš
ā¦ā¦.Da sauri Hayatu dake tsaye daga bakin Ęofa yaja da baya kansa a Ęasa yana ĘoĘarin Ęumshe dariyar dake neman kufce masa. Isowarsa dai-dai saitinsa ya sashi haÉiye dariyar da Ęyar ya buÉe masa Ęofar da sauri yana ĘoĘarin matsawa.
āKuzo da kayanā.
Ya faÉa a hankali dai-dai yana ficewa gaba Éaya daga Éakin.
āA lallai Mu’azz ka haifoma kanka jaraba wlhy.ā
Hajiya Mammah ta faÉa cikin tafa hannaye da riĘe haÉa. Babu wanda ya iya cewa da ita komai dan duk abin faÉar ya gudu musu a bakuna. Sai ma Baba prof ne daya motsa a hankali kamar wanda Ęwai ya fashewa a ciki yabi bayansa. Dole duk suma sauran duk suka motsa suka take masa baya. Sai da suka gama fita Hayatu ya Ęarasa gaban doctor Éin. Kallon Mama Balki yay yayi murmushi. Itama sai ta murmusa tare da nufar kayayyakin su kawai ta shiga haÉawa. Doctor data gama shiga cikin Éacin rai kallon Hayatu tayi zatai magana. Da sauri ya katseta da faÉin, āDoctor kiyi haĘuri kawai ki bada takardar sallamar nan. Dan wlhy boss da kike gani baya magana biyu. Tunda ya yanke hukunci ya yanku, ya kuma fiki sanin muhimmancin wannan patient Éin takiā.
Cikin Éan Éacin rai ta ce, āWane muhimmancin ta ya sani anan?. Ana gaya masa haÉarin da yarinya ke a ciki saboda zaluncin da akai mata yana nuna kamar ma baya fahimta. Ni ban taÉa sanin guy Éin nan stubborn bane sai yau. Idan ma Éakin ne bai masa ba way not yay magana sai a canja mata da waniā.
Murmushi kawai Hayatu yayi dan ya fahimci bafa zata fahimta ba. Itama sai ta fita rai a Éace tana mita dan gani gake shima Hayatun neman raina mata hankali yake yi. Binta kuwa yayi bayan ya amshi kayan da Mama Balki ta haÉa suka fito tare. Yana zuwa office Éin doctor ta miĘo masa takardar sallamar a harzuĘe. Komai baice mata ba ya Éauka ya juya abinsa ya fito.
Samunsu yay suna shiga mota, dan shi gogan nasa ma har ya shige abinsa. Gaba ya buÉe ma mama Balki ta gefen sa ta zauna, shima yana ĘoĘarin shiga Baba prof ya Ęaraso wajen, umarni ya bama Mama Bilki kan ta fito ta koma motarsa, shi kuma ya shiga gaban ya zauna yana bama Hayatu umarnin suje KARAMCI HOSPITAL asibitin Hajiya Ęarama kenan. Amsawa Hayatu yay yana satar kallon Maash dake a baya tare da Samraah ta cikin mirror. Jingine kansa yake da kujera idanunsa a lumshe tamkar bai san mike faruwa ba. Shi kuma ya tabbatar duk yana jinsu. Kallo Éaya yay ma Samraah dake kwance kanta a saman cinyar Maash Éin itama idanunta a rufe ya Éauke kansa yana Éan sauke Éoyayyar ajiyar zuciyaā¦ā¦
šæā¤ļøāš„šæā¤ļøāš„šæ
Hajiya Sakeena na kai Ęarshen bayaninta Mansoor ya fasa wata gigitacciyar Ęara da Éaga Centre table Éin gabansu ya wancakalar. Babu wanda bai firgita ba. Ęafa yasa ya bugi table Éin da masifar Ęarfi, badan takalmin dake a Ęafarsa ba babu abinda zai hanashi jin ciwo. Da sauri Attahir ya miĘe yana ĘoĘarin riĘo hannunsa da kiran sunansa. Amma sai shima yay wani irin wancakalar da shi gefe har sai da Attahir Éin ya zube a kujera. Cikin zafin zuciya da basu taÉa sanin yana da ita ba ya nuna Hajiya Sakeena da Mamynsa da take wani irin kuka tamkar ranta zai fita. Cikin kaushin murya da rufewar idon da fushi ya haifar masa ya ce, āNa tsane ku. Ku biyun nan ba bana son sake ganinku a rayuwata har abada. Kuma yanda kuka zama sanadin rabani da ita kuma na barku har abada!!!!!!ā.
Daga haka ya figi bag Éinsa fuuuu zai fice. ĘoĘarin miĘewa Attahir yay cikin Ęarfin hali yana kiran sunansa. Yayinda Mamy tai wani irin fashewa da kuka ta bisa da gudu ta riĘo rigarsa. Ko juyowa ma baiyi ba yasa hannu ya kaÉe natan tare da hankiÉata yay ficewarsa. Kafin ta miĘe tabi bayansa tuni yama fice a gidan ko mai kama da shi babu a compaund. Nan Éin ma fita Attahir yay a guje, sai dai yana fitowa napep Éin data Éauki Mansoor na barin Ęofar gidan. Komawa yay cikin gida da gudu bawan ALLAH duk ya ruÉe. Dan key Éin mota yake lalube amma ya gagara ganin ko guda Éaya. Haka ya sake fitowa da gudu ya fita shima ya tare napep ya shiga suka bi bayan Mansoor. Amma ko mai kama da shi basu gani ba. Har airport yasa suka bishi a tunaninsa can zaiyi. Sai dai nan Éin ma babu alamar Mansoor Éin. Abinda bai sani ba kuma Mansoor bai je airport ba, dan ya fahimci abu na farko da zasu farayi kenan dan haka yaje ya kama hotel anan anguwarsu da yasan bazasu taÉa tunanin zai tsaya anan ba. Na kwana Éaya ya kama, dan daga yau zuwa gobe yake son sake barin Ęasar nan. Sam bazai iya zama ba. Gara yayi nesa nesa can inda bazai sake ganin kowa ba a cikinsu har Ęarshen rayuwarsaā¦
Duk wannan budiri da ake Dad bai ko motsa ba. Yana zaune ne kawai kamar saĘago a falon. Ba haka Hajiya Sakeena taso ba. Taso ace tana gama bada labarin nan yanda Mansoor ya fusata shima Dad ya fusata ya dinga Éirkar Mamy da jera mata kalmomin saki uku sannan yace ta bar masa gida. Amma ba komai, ko yanzu ma ai tasan Ęurar bawai ta Ęare bane ba. Dan ita shaidace akan zuciyar Dad tamkar akku kuturu yake. Kusan zuciyar tasa ce ma yau Mansoor ya kwatanta. Shi kansa shirun da yayi ta tabbatar zuciyar ce ta kume Ę“an maza wayaga kutu-ban-ban. Haka ta fito babu tausayi babu imani ta tsallake Mom da nunfashi ke neman Ęwacewa tai ficewarta. Acewarta ai itama haka Mansoor ya tsallake tata Éiyar Éaya kwallin kwal a duniya ya tafi babu tausayi balle imani bayan ya gama zana mata kalaman saki uku da gasa mata magana iya son ransaā¦
Duk neman daya dace Attahir yayi ma Mansoor amma bai gansa ba. Dole ya haĘura cikin maÉaukakin tashin hankali ya koma gida ransa duk a dagule. Yana zuwa kuma ya iske Mamy a sume a farkon shiga falo. Tashi hankalinsa ya sake yi, dan ga Dad zaune tamkar saĘagon gunki zuciya ya kumesa tamkar shima Éin ya suma. Baima san ya sunkuci Mamy yay waje ba cikin tashin hankali yana kwala kiran sunan drivernsuā¦..
šŖ“šŖ“šŖ“šŖ“šŖ“
KARAMCI HOSPITAL asibiti ne da zamu iya kiransa tsaka tsaki a girma. Dan bai kasance Ęaton gaske ba, bai kuma kasance Ęarami ba. A Éangaren kayan aiki komai an wadatashi da shi. Duk da sunansa asibitin kuÉi ana aiki a cikinsa tamkar Ęyauta ne saboda sauĘi da sauĘaĘama al’umma. Hakan yasa mafi yawan talakawa suke saurin garzayowa jiyya da karÉar magani a cikinsa. Sai dai da yake komai nasu a tsare yake bazaka taÉa samunsa barkatai ba komansu a tsare yake.
Kamar dai yanzu daya kasance rana ta fara Éagawa, tako ina tsaftace yake sai ma’aikata dake Éan kai kawo. Sannan shiru yake babu wata hayaniya ko yawan kai-kawon mutane bayan ma’aikatan saboda dokarsu ce irin yanzu ba’a zuwa duba mara lafiya sai yamma daga huÉu zuwa shida. Koda motocin su Maash suka iso ma da farko securitys Éin Ęin tashi sukayi su buÉe saboda dokarsu ce ba’a ganin mara lafiya da dare ko safiya zuwa kafin cikar huÉu ko kai wanene, sai da Hayatu yay kiran number Hajiya Ęarama sannan securitys Éin suka tashi cikin rawar jiki suka wangale gate Éin. Suna gama parking Tsaki Hajiya Mammah tayi tana mita harda zagin Hajiya Ęarama lokacin da take fitowa. Babu dai wanda yace da ita komai.
Hajiya Ęarama da kanta ta fito tana musu barka da zuwa dan ita tunda safe tana anan asibiti batama san sunje duba Samraah Éin ba, ana gama case Éin human right ta baro gidan. Cikin girmamawa ta gaida Baba prof.. ya amsa mata tare da mata bayanin maido Samraah da sukai nan dan a cigaba da kulawa da ita duk da dai shi ba sunanta ya ambata ba ya dai ce yarinyar dake jiyya. Amma kuma yanata tunanin a ina yasan fuskar yarinyar ne tun Éazun. Cike da girmamawa Hajiya Ęarama ta amsa musu. Tare da musu jagora har cikin manyan Éakunan jiyyarsu na vip na Ęarshe a daraja. Kowa baiyi mamakin rashin biyosu da Maash yayi ba, dan sai da Baba prof ya koma da kansa ya masa umarnin bari a shiga da ita kasancewar tare ya tafi da nurses dake Éauke da gadon Éaukar mara lafiya. Amma mi, ammakinsu ma ko kallon inda Nurses Éin suke baiyi ba yanzun ma ya sake Éaukarta camak yay cikin asibitin. Da kallo kawai Baba prof ya bisa abubuwa da yawan gaske na masa kai-kawo. Dan a wannan gaÉar ya gama sarewa da al’amarin jikan nasa. Sai ma yake wasiwasi anya kuwa shine ya aikata fyaÉen nan kamar yanda Nafisa ta faÉa. Dan al’amarin akwai matuĘar ban al’ajabi a cikinsa da ma ban tsoro.
Acan daga ciki suma kansu kallonsa kawai suke kowa da abinda yake tattaunawa da zuciyarsa musamman ma Hajiya Ęarama da bata ga abubuwan daya faru a farko ba sai wannan Éin. Dan baki ta hangame har sai da taji iska na kai mata har maĘoshi sannan ta iya haÉiyewa da Ęyarā¦ā¦ā¦āļø
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš ššš
ā¦ā¦Baba prof da bai koma ciki ba Nurse Éin nan ya aika yace a sanarma su Paah su fito yana jiransu. Babu jimawa kuwa sai gasu Éaya bayan Éaya. Hajiya Mammah da Mama Balki da Hayatu sai shi uban gayyar kawai aka bari. Dan haka Baba prof ya sake aika Uncle Abdullahi yace yay kiran Hajiya Mammah saboda sanin halinta shi kuma baya buĘatar jan wannan maganar a waje shiyyasa ma da Maash Éin yace a bama yarinyar sallama bai tanka ba. Ya kumace a kawota nan Éin ne tai jiyya dan yasan asirinsu zai kasance a rufe tunda dai Hajiya Ęarama ta gida ce. Rai a Éace Hajiya Mammah ta fito. Dan itafa gaba Éaya an Éata mata shirinta. Dan har magana ta gama da waccan likitar akan ta riĘe Samraah har sai nan da wasu Ę“an kwanaki da za’a iya fahimtar da ciki ko babu. Idan akwai ta fallasa a gaban kowa, idan kuma babu zata biya ko nawa ne aima Samraah dashensa sai kowa ya gama sani sannan ta tafi plan na gaba da za’a zubar da cikin wajen zubarwar a kashe Samraah. Sai kuma gashi cikin abinda bai wuce awa guda ba shegen yaron nan daya zame mata masifa da bala’i ya hanama rayuwarta rawar gaban hantsi tun yana mitsitsinsa ya rushe komai. Suma waÉan nan Ę“an human right Éin sai taci abu takazansu dan sun mata aiki ba’a yanda tace musu ba. Idan kuma basuyi himmar Ęarasawa ba ALLAH sai sun biyata maĘudan kuÉintaā¦
A Éangaren Maash kuwa bai bar asibitin ba sai da aka gama yima Samraah dukan abinda ya dace. Duba magungunanta da sake bincikata in and out. Sai dai kuma anan Éin ma dai doctor Éin data duba Samraah Éin dan ba Hajiya Ęarama bace saboda ba faninta bane. Abinda ta fara bincike da tambaya shine reping Éinta akayi ne?. Shiru Maash bai tanka ba, bai kuma da alamar tankawar. Dan haka Mama Balki ta girgiza mata kai alamar a’a. Rasa abin cewa tayi, dan dukkan alamu na jikin Samraah ya tabbatar da anje mata babu tausayi. Amma tunda ita Mama Balki tace ba haka bane sai ta tambayi mijinta, acewarta tana son ganinsa taji dalilinsa na nuna irin wannan rashin tausayi akan yarinya Ęarama. Kasa sake cewa komai Mama Balki tayi, sai Éan satar kallon Maash Éin da take ta gefen ido. Shi kuma yay masifar haÉe girar sama data Ęasa dan haka doctor ta haÉiye maganganunta a cikin rai dole.
Ruwa tasa aka sakama Samraah dan tana buĘatarsa. Kasancewar akwai cannula Éin wancan asibitin da ba’a cire ba sai hakan ya sauĘaĘa musu. Cikin ĘanĘanin lokaci kuwa barcin ya fara Éaukarta dan shi dama suke buĘata tayin. Kiran wayar da Paah ya addabesa da shi ya sashi miĘewa cikin Éan Éacin rai sai dai bai ce komai ba bai kuma Éaga wayar ba. Ęofa ya nufa abinsa batare da yayima ko Mama Balki sallama ba.
Dishi-dishi nake Éan hangosa, cikin mayen barcin dake Éaukata a hankali batare da tunanin zai ma jini ba na furta, āDan ALLAH ka dinga duba min Ummie akai-akai da bata abinci da maganinta. Kace kuma ina gaishetā¦.ā
Cak ya tsaya daga yunĘurin fitar da yake yi, hannayensa duka a cikin aljihun wandon suit Éin nasa. Tamkar mai ciwon wuya ya juyo da kansa a hankali ya zuba su a kanta. Idanunta masu cikar gashi dake a Éan kumbure har yanzu a lumshe suke. Kallon kusan minti Éaya yay mata ciff kafin ya motsa a hankali cikin tafiyar nan tasa tamkar baya so ya fice. Da kallo Mama Balki ta bisa, sai kuma ta saki murmushin da har haĘoranta suka bayyana. A hankali ta furta, āHumm Alhaji Ęaramiā. Sai kuma ta juya ta zubama Samraah da har ta fara sauke munshari idanun nata. Shigowar Hayatu ne ya katseta. Sallama yay mata dan yasan ba lallai yau ya samu damar sake shigowa asibitin ba tunda suna tare da boss. Gashi ma acan office jiransu ake sakamakon meeting da yasa Juliet ta tara na gaba Éaya exco Éin companynsa na cikin Lagos dama wajen Lagos masu alaĘa da abinda ya faru. Ya kuma tabbatar dole meeting Éin zai jasu lokaci mai tsayiā¦.
šŗšŗšŗšŗšŗ
āMagana ta gaskiya sai kun kula Attahir. Kun fa san Hajiya nada hawan jini. Yanzu badan ALLAH ya taĘaita ba a wannan faÉuwar da tayi fa komai zai iya faruwa. Dan Éayan biyu ne. Paralysis ko heart attack. Saboda a kwanakin nan bincikenmu ya nuna zuciyarta na samun matsi sosai da yawan damuwa. Dan haka dan ALLAH ku kula. Zamu riĘeta anan zuwa 2days, ga wannan sai kaje konan pharmacy na asibiti ka samo dan data farka za’a buĘacesuā.
Numfashi mai nauyi Attahir ya sauke tare da jinjina kansa. Kafin a hankali ya Éaura da yima doctor Éin godiya sannan ya miĘe. Tafiya kawai yake amma shi baima san a inda yake jefa Ęafa ba. Dan shi a karan kansa yana buĘatar gadon ne a wannan gaÉar. Da Ęyar ya iya kai kansa pharmacy Éin cikin asibitin ya miĘa musu takardar da doctor Éin ya bashi kawai. Koda pharmacist Éin ya duba ya sanar masa kuÉin baima bi takansa ba ya zaro ATM Éin sa a wallet kawai ya miĘa masa. Hakama da aka saka adadin kuÉin bai wani dubaba ya amsa ya saka pin Éinsa. Ledar ya amsa ya koma Éakin da aka kwantar da Mamy.
Har dare yay nisa babu Dad babu Mansoor. Babu kuma wanda ya kirashi koda sau Éaya yaji yaya Mamyn take. Haka ya kwana cikin asibitin shi kaÉai, sai a washe gari bayan sallar asuba yana fitowa a massalaci fita yay a asibitin dan likita ya tabbatar masa Mamy zata iya kai sha Éaya ma bata farka ba. Kai tsaye gidan Ęaninsa na Éangaren Ummie ya nufa. Kakarsu mace ta rasu, sai tsoho mai ran Ęarfe da ya ragema Ummie kawai. Bai tsaya kwana-kwana ba ya zayyane masa komai dake faruwa. Sosai hankalin kakan nasa ya tashi, Attahiru na gabansa ya shiga bugama sauran Ę“aĘ“ansa waya duk yace suzo yana buĘatar ganinsu. Cikin ĘanĘanin lokaci kuwa duk sai gasu, ALLAH ya taimaka ma abin ya haÉa da weekend. Sake saka Attahir yay ya maimaita duk abinda ya faÉa masa. Suma ransu yay matuĘar Éaci da wannan hali na Ę“ar uwarsu. Tun tana budurwa sunyi matuĘar yaĘi na ganin ta ajiye waÉan nan banzan halayen amma a banza. Kullum shari’arta da miji bata wuce akan wannan halin na son kuÉi da Ęarya. Gashi nan dai sai da takai ta watsa farin cikin gidanta da kai wa matsayar da suka dinga guje mata sannan hankalinta ya kwanta. Itama autar tasu Sakeena zama da gurÉataccen miji ashe ya canja musu ita ta koma irinta. Ęunguma sukai su duka harda tsoho zuwa asibiti suka dubata. Sunko samu ta farka, haka duk suka jajanta mata sama-sama. Gaba Éaya kunya ta hanata iya kallon kowa a cikinsu musamman ma Attahiru. Nauyin yaron take ji, dan yanada matuĘar haĘuri da kawaici. Duk irin banbancin da take nunawa tsakaninsa da Éan uwansa bai taÉa Éauka ya sakama ransa balle har taga Éacin ran hakan akan koda fuskarsa ce. Yau ga wanda take matuĘar nunama soyayyar ya tsallaketa ya wuce akan mace. Duk da dai tasan ita duk ta jawo komai, sosai take jin dana sani da nadamar ĘwaÉayayyar rayuwarta a yau.
Kwananta biyu a asibiti babu ko Ęyallin Dad. Tana son ta tambayi Attahir tana jin tsoron jin abinda bashi zuciyarta take son ji Éin ba. Dan tana matuĘar so da Ęaunar mijinta. Hasalima kamanninsa da Mansoor ya Éebo yasa take fifita soyayyarsa akan sauran yaranta. A ranar aka basu sallama. Tun da suka baro asibiti taga an Éauki hanyar gidan babanta gabanta ke faman faÉuwa. Sai dai tsoro ya hanata tambaya har suka iso. Isowarsu babu jimawa suma su Amal suka iso. Dama suna Abuja gidan kawunsu ne. Sanda zasu wuce India su aka turasu can sai yau suke dawowa.
Anan Éin ma babu wanda yace mata komai har tsawon kwan biyu, abu ya dameta amma itama tsoron jin abinda bashi take son ji ba ya hanata iya tambaya. Zuwan Sakina biyu gidan babu mai tankama wani ita da ita. Su duka sun Éauki zafi da juna tamkar ba Ę“an uwa ba jini Éaya. Hasalima a baya sun fi shiri da juna matuĘa, dan rayuwar Ę“ammatanci gaba Éaya Sakeenar a gidanta tayita ma..
Attahir dai yakan zo da safe kullum kafin ya wuce aiki ya gaisheta. Hakama idan ya tashi sai yazo nan ya gaisheta sannan yake wuce gida. Kamar wasa a haka kwanaki suka dinga tafiya tana a gidansu. Ga baba ma sama-sama yake amsa mata gaisuwa. Baya shiga sabgarta baya kuma bata damar shiga tashi har gata da watanni biyu cif a gida. Su Amal ma tuni suka tattara kayansu suka gudu gida. Dan sunce bazasu iya zama gidan Baba ba saboda gidansu komai najin daÉin rayuwa suna da shi. Nan ko duk da Ę“aĘ“an baban maza sun tsaya akan al’amuransa shima kasancewar matarsa ba itace kakarsu ba abubuwa da yawa sai a hankali kawai. Ta kankane komai daga ita sai nata jikokin Mamy ma sai tayi da gaske wataran take samun abinci a gidan. Dan ma Attahir baya gajiya da kawo mata kayan shayi da Ę“an kayan maĘulashe. Amma itama da tuni yunwa ta kai rayuwarta Ęasa kamā¦ā¦ā¦āļø
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš ššššš
ā¦ā¦..Tun fitarsu a Éakin jiyyar yarinyar har barinsu asibitin akan idanunta ne. Numfashi ta sauke mai nauyi tare da ture Éan kwalin kanta baya. Dauriya kawai take da danne abinda ke matuĘar cimata zuciya. Wayarta ta Éauka a Éan zafafe, tai Ę“an danne-danne tare da kaiwa kunnenta. Ana Éagawa daga can ta Éan sauke ajiyar zuciya. Sai kuma cikin Éan farin ciki mai gauraye da sauran damuwa ta furta, āSabon labariā.
Cike da zumuÉi daga can akace mata āName fa Hajjaju masu Lagos da kayan cikinta.ā
āHummm Jannifer bar batun wasa Please. Yarinyar nan ce fa suka maido asibitin nan yanzuā.
āWhat! Kina nufin Samraah?ā.
āYess. Yanzu haka tana nan tare damu. Ban san miya faru ba suka maidota nan Éin. Naga dai mutuniyarki a zafafe cikin matuĘar damuwa kuma. Yanzu kam na fara zargin akwai abinda take Ęullawa. Na kuma yi alkawarin sai na bincikosa a koma ina taje ta bizne shiā.
āKarki wani damu Hajjaju wannan duk mai sauĘi ne. Ko ni nan na isheta. Har mi akai akayi Alaja Nafee kuma. Matar da bata iya komai ba sai da shawaran banzan Madan Rubayya Éin nan. Ni dai kawai yanzu shawaran da zan baki kawai kiyi ĘoĘarin ki kula da yarinyar nan da Ęyau, tunda dama tun farko kayanki ce. Kin zauna sakaci ne Alaja Nafee ta nema Ęwacewa. Banzama irinta da ta Ęare a ĘarĘashin guzumomi irin su Rubayya. Dan bana raba Éayan biyu shakkar Rubayya Éinne ya hanata taya yarinyar kafin ke, tunda itama ai mayyar ce. Saboda haka kiyi amfani da wannan damar akan ita yarinyar kiyita banka mata maganin da zai fidda mata sha’awar namiji gaba Éaya a ranta, ina tabbatar miki da kanta zata kawo miki kanta tana kukan ki mora albarkacin jikinta. Haba Alaja Lawusa kamar baku bane Lagos Éin. Ni fatana ma idan zakije honeymoon da ita aje dani koda a Ę“ar riĘon handbag ceā.
Dariya mai Ęayatarwa Hajiya Ęarama ta saki, tare da sake lume kanta a cikin kujera idanunta a lumshe tana siffanta cikakkiyar surar Samraah data jima tana birkita mata lissafinta. Dan tun randa Jannifer tayi kiranta ta sanar mata da zuwan yarinyar gidan matsayin gift da Mashi’a tai shirin kawoma Hajiya Babba dan ta kula da ita ta gama jin Ęaguwa da son ganin yarinyar. Saboda haka ta azalzali Paah suka dawo Nigeria washe gari badan ma sun kammala abinda ya kaisu ba. Koda suka iso tai ido biyu da Samraah sai da numfashina ya nema shiÉewa. Dan yarinyar irinsu ne ake kira da full option. Komai yaji yanda ya kamata. Sai dai kash abubuwa da dama sukai mata katanga da hakan, tayi ĘoĘarin riĘe kanta har zuwa sanda ta gama shiryawa sai kuma ga wannan abin ya faru da yay matuĘar Ęona mata rai, dan a yanzu haka ita kaÉai tasan irin kalar zafin yaron nan Awwab da take ji a rayuwarta. Wani irin kishi take ji tamkar ta kashe banza a wuce wajen dan son Samraah take na gaske. Har ma ta gama yankema kanta shawarar auran yarinyar zatayi ta Éauketa daga Nigeria zuwa duk Ęasar da take so sai ta dinga kai mata ziyaraā¦.
āAlaja!ā.
Jannifer ta katse mata tunani. Firgigit ta dawo hayyacinta tana mai sauke nannauyan numfashi. Cike da basarwa taja Éan sirrin tsaki da faÉin, āSorry Jannifer na tafi wata sabgar ne kuma.ā
Dariya Jannifer ta ĘyalĘyale da shi daga can, cike da shaĘiyanci ta ce ko dai kin tafi tunanin kayan alatu baā.
Murmushi Hajiya Ęarama tayi tana mai cije lips Éinta. Kafin a hankali ta ce, āKe dai Jannifer sheÉaniya ce wlhy. Lallai da ace bakiyi ridda daga musulimci zuwa kiristanci ba da ba Ęaramar sheÉaniyar matar hausawa musulma akayi ba. Amma yanzu mun bar musu, dan inba ma wanda ya sani ba taya zai taÉa yarda kin haÉa iri da fulani. Humm ALLAH dai ya jiĘan General. Ya tafi yabar baya da Ęura. Maybe da za’a shawarcesa a dawo da shi duniya yaga Munirra Éinsa yanda ta koma kamar bata taÉa haÉa jini da yan arewa da musulunci ba da dakansa zai kashe kansa ma wlhyā.
āHummm Hajjaju kenan masu Lagos da jama’ar cikinsa. Ai duk nawa wasan yara ne. Idan kuna guri mu kuma wake ta tamu Ęananun Ęwari. Mufa a riddar kawai muka tsaya sai Éan cinikin goron nan da muke kafawa a faifai da Éan hutawar nan muna more Ęuruciya. Ku kuwa fa, idan akace ai tone-tone ai kema musulman sai sun gwammace riddar kikayi wlhyā.
āUhhm to ya isa. Dan ke baki gajiya da zakuÉe-zakuÉe. Yanzu dai sai anjima idan na tashi zan zo gida na sameki mu Ęarasa. Dan zan Éan shiga theaterā.
āHummmā kawai Jannifer tace daga can tare da yanke wayar tana dariya. Itama sai Hajiya Ęaramar tai dariyar kawai tana ĘoĘarin ajiye wayar, a dai-dai nan wani kiran ya sake shigo mata. Ido ta zubama number na tsawon lokaci, YALLAĘAI Éaro-Éaro ya fito. Mamaki ya sake kamata dan rabon da mai number yay kiranta ta jima sosai, dukan tara-tara Ęirjinta ya shiga hi har sai da wayar ta kusa yankewa ta dawo a hayyacinta. Da sauri ta Éauka tana miĘewa ta nufi Ęofar office Éin ta murza key cike da rashin gaskiyaā¦.
š¤Hummm wai ina matan nan suka dosa ne? Sannan waye yay kiran Hajiya Ęarama kuma? Idan na fahimta dai Hajiya Ęarama na waya da Madam ne a farko, matar data Éakko Samraah daga Abuja zuwa Lagos. Tab Éin babbar magana. Ashe ita Éin musulma ce shine tai ridda. Innalillahi wa-inna ilaihiraji’un. Anya wannan duniya kuwa. ALLAH mun tuba badan halinmu bašš.
__
THREE DAYS LATER
Kwanaki uku kenan da faruwar komai. Sam Maash yaĘi yarda ya zauna da family Éin nasa akan batun Samraah. Dan haka ran kowa a matuĘar Éace yake. Amma shi ko’a jikinsa sai manna musu hauka kawai yake. Dan gaba Éaya ma ya maida hankalinsa ne akan binciken yanda akai containers Éin companyn sa suka Éiba yara da wiwi saÉanin lodin kayan abinci. Dan suna shirin tunkarar Mr Paul ne da Ęarfinsu a court saboda sun shigar da Ęara ne kafin shi bisa shawarar lawyers Éinsu.
Ta gefe kuma ga jikin Ummie da ya rikice. Ga kuma Samraah dake asibiti har yanzu ba’a sallamota ba itama, sai dai wata irin kulawa take samu ta musamman da tattali a wajen Hajiya Ęarama har Mama Balki ta fara shan jinin jikinta. Sai dai abinda Mama Balki bata sani ba ita kanta Samraah nazartar Hajiya Ęarama take sannu a hankali. Gefe kuma tana kaima ALLAH kukanta. Koda labari Mama Balki bata sanar mata da ciwon Ummie ba sai yau da Falak tai kiran wayar Mama Balkin, a lokacin ita kuma ta Éan fita dan haka Samraah ta Éaga. Har yanzu basu taÉa haÉuwa da Falak ba sai dai tana cin abincin gidanta kullum. Bata da lafiya ne tana fama da tsohon ciki shiyyasa bata zo tama dubata ba, sai dai sun gaisa ta waya har kusan sau uku. Yanzun ma sun gaisa cike da kulawa ma juna tamkar dama can sun san junan nasu, kafin Samraah ta sanar mata Mama ta Éan fita ne, amma idan ta dawo zata faÉa mata sai ta Ęara kira.
Daga can Falak tai murmushi da faÉin, āOkay ba damuwa ALLAH ya Ęara lafiya, dama zanji ko yaya jikin Ummie ne dan na kira Yaya Hayat ashe garin sauri yama bar phone Éin a gida, gashi yanda ya fita a hargitse duk na kasa nutsuwaā.
Ęan jimmm nayi zuciyata na bugawa da sauri-sauri jin ta ambaci Ummie, da Ęyar na iya tambayarta āUmmien Maash Mansion? Wani abu ne ya sameta?ā.
Batare data fahimci kan tambayar ba cikin damuwa muryarta na rawa ta ce, āEh ita, kin san kwana biyun nan jikin nata duk babu daÉi, to yau dai da alama ya tsananta ne dan shima Yaya Hayat a rikice ya fita TJ ya kirashi. Wlhy ina tausayawa Ummie, da ace inada wata babbar dama akan baiwar ALLAHr nan abinda zan farayi shine tsayawa akan samun lafiyarta, amma muna gani an hanamu taimakonta. Wanda keda Ęarfin yin hakan kuma an kulle masa tunani gaba Éaya, dan wlhy da ace Yaya Awwab basu shiga tsakaninsa da lafiyar baiwar ALLAHr nan ba da kowama yaci ubansa, ai sun san shi Éin ba kanwar lasa bane har Baba prof Éin da Paah ba iya tankwarashi suke ba. Amma ba komai ALLAH yana nan, watarana sai labariā.
Tuni ma ni ba fahimtar zantukanta nake da Ęyau ba, rawa sosai jikina ke mun, ga hawaye suna bala’in gudu a saman fuskata. Ashe shiyyasa duk jiya bai zo asibitin ba, yau ma haka. Ko Hayatu mai ĘoĘarin zuwa sama da sau uku yana kawo musu abubuwa jiya sai dare ya shigo ya duba ta. Abinci ma TJ ne ke kawowa. Amma Maash tun daren shekaran jiya da zai tafi take cemasa ya dinga duba mata Ummie da bata abinci bai sake zuwa ba, harta Ęullacesa ma ita da, da tunanin ya gama cin moriyat ganga zai yada kwautrnta, ashe abinda ke faruwa kenanā¦
āYa subahanallah Samraah! Wani abu ke miki ciwo ne? Ko tashi kikayi da Ęarfi kika fama ciwon?ā.
Mama Balki ce mai maganar nan a rikice. Ęagowa nayi ina kuka mai tsanani dan shashshekar da nake tasa har fisga numfashina keyi. Lallashina Mama Balki ta shiga yi tare da bani ruwa tace nasha. Da Ęyar na amsa nai maĘwarwa uku, jikinta ta jawoni ta rungume, hakan sai ya taimaka min wajen samun nutsuwa na fara sassauta kukan. Kaina na a saman cinyarta tana shafa gashina ta ce, āSamraahā.
Cikin dasashjiyar muryata na amsa mata da, āNa’am Mamaā.
āMike faruwa?ā.
Da Ęyar na iya danne kukan dake taho min na ce, āMama Ummie. Ashe bata da lafiya amma shine babu wanda ya sanar minā.
Iska ta Éan furzar cikin damuwa. Kafin ta ce, āWaye ta faÉa miki?ā.
āFalakā.
Na bata amsa ina sharce hawayeā¦ā¦.āļø
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš ššššš
ā¦ā¦Kanta ta girgiza da faÉin, āNi ban san sai yaushe bakin Falak zai iya dinga koyon shiru ba. Kiyi haĘuri an Éoye miki ne saboda kema ga yanayin da kike ciki. Shekaran jiya ne Alhaji Ęarami ya shiga yana ĘoĘarin bata abinci shine fa kawai jikin ya rikice. Ta jimasa ciwo sosai a hannu da Ęyar aka iya fiddoshi a Éakin, daga nan duk wanda ya shiga da duka take korosa, to yau kuma sai ta yanke jiki ta faÉi saboda kwana biyun nan bata ci bata sha rashin abinci jikinta yayi week. Amma ki kwantar da hankalinki zuwa yanzu sun ce Alhamdullah komai ya dai-daita. Dan Hayatu ma ya tabbatar min tana barci saboda drip Éin da aketa Ęara mata.ā
Duk da na Éan ji nutsuwa sai da na sake sharce hawaye, Éan shiru mukayi kafin a hankali nace, āMamaā.
Da kulawa ta amsa min da, āNa’am Samraahā.
āMama a yanzu sai nake ganin kamar shi yafi dacewa ma abinda ke tare da shi ya rabu da shi kafin a samu nutsuwar yima Ummie magani. Duk da dai wani abu ya jima yana damuna. Yanzu duk kuÉinsa ace gidan nan babu cctv camaras tako ina?ā.
āTabbas gaskiya kika faÉa Samraah. Sai dai mun kwatanta hakan muma bai yiwu ba, a dalilin tsanar magani da Alhaji Ęarami yayi tun yana Ęaraminsa. Ko yaya ruwa ya surka wlhy bazai sha miki shi ba koda da kala ne. Shiyyasa yin maganinsa keda matuĘar wahala. Gashi kuma shi ba’a zaune yake ba waje Éaya, duk yanda muka so fara bashi koda ruwan addu’a ne sai kiga abin ya zama shiririta. Ina da tabbacin kuma wanda ke wannan aikin kullum cikin sabuntashi suke bawai sun koma sun kwanta bane suma. Maganar camara kuwa ai Alhaji Ęarami yasha sakawa amma sai a wayi gari duk an ciresu. Har Éoyayyar camara an saka a gidan nan amma kamar abin maita wlhy sai da aka cireta. Hakan na nufin koma su waye a biye suke, shiyyasa ma kikaga ina sake jin tsoron al’amarin gidan nan da mutanensa. Dan idan bana jikinka ba banga wanda zai dinga maka wannan bita da Ęullin ba a nesa da kaiā.
Baki na buÉe zanyi magana sai naji kamar amalar motsin tsayawar mutum a Ęofa. Shiru nayi bance komai ba, sai kuma kamar ance na Éaga ido na hango inuwa ta jikin window. Magana Mama zatayi na wayance ina mai zame kaina da ga cinyarta na ce, āMama barci nake ji. Dan ALLAH idan Nurse Éin nan tazo kice bana son allurar nan ni nama warke karki bari tamunā.
Kallon mamaki da naga Mama namun yasa nai mata nuni da window da ido. Tuni ta Éauki haske kasancewar dama a ankare take. Itama sai ta wayance ta shiga Ę“ar dariya da faÉin, āJa’ira ai allurar nan sai an kaita har Ęarshe, bari ma Hajiya tazo zance ta sake Ęara miki kwana biyu kiyi digir dake yanda zamu koma gida da Ęarfinkiā.
ShagwaÉa na shiga mata da faÉin ni bana so. Itako tana dariya. Daga haka mukayi shiru. Kwanciya nayi zuciyata na faman kai-kawo. Tabbas lokaci yayi fa dazan dawo hankalina. Dan na fahimci in har shi bai fita a halin da suke sanyashi ba baiwar ALLAHr nan bazata taÉa samun ingantaccen lafiya ba. Domin sauĘi yana samuwa a gareta, sai dai yanayin kwan-gaba kwan-baya da ake fuskanta yasa al’amarin ke taÉarÉarewa. Idan kuwa har za’a iya hana cctv camaras zama lafiya to lallai waÉan nan mutanen ba Ęaramin shiri sukai ba. Suma kuma suna buĘatar a shirya musu yanda ya kamata. Dan dole wayo al’amarin yake buĘata da hikima kamar yanda suma suke komai ta cikin basiraā. Wannan tunane-tunanen da hawayen da suka kasa barin idanuna ne suka haifar min da zazzaÉi mai zafi, gashi naĘi gayama Mama har bayan sallar isha’i. Dan da Ęyar ma nayi alwala saboda sanyin da nake ji. Ina idarwa na haye gado na kwanta tare da duĘunĘunewa cikin bargo. Sosai na gaji da zaman asibitin nan, fatana kawai ALLAH yasa yazo dan shine kawai zaisa a sallameni. Yan gidansu dai dama babu wanda ya sake zuwa sai Hajiya Ęarama da nake gani, ita kam kullum ne sai ma tazo sama da sau uku, sai daga baya na fahimci ai dan asibitinta ne shiyyasa itama muke yawan ganintanā¦..
š©øšš©ø
Sosai damuwar halin da Ummie ke ciki a kwana biyun nan yasa bai sake waiwayen asibitin ba. Duk da kuwa wani sashe na hankalinsa na’a can Éin. Sai dai rashin isashen lafiya shima dana lokaci ta sashi baiyi wani yinĘuri ba. Yau kuma zafi da Ęuncin da gidan ya masa matuĘa ya sashi Éan kimtsawa bayan ya dawo sallar isha’i. Tun la’asar ya kora Hayatu gida dan haka shi kaÉaine a sashen sai Laalah da TJ dake leĘowa akai-akai duba shi shi da Shu’aibu amintaccen guard Éinsa. Tsaff ya fito yana zuba mayataccen Ęamshin nan nasa tamkar ba dare ba. Tj da Shu’aibu na ganinsa suka miĘe da sauri, hakama sauran ma’aikatan gidan sai gaisuwa suke miĘawa. Hannu kawai yake Éaga musu dan kwana biyun nan miskilawan ne a kusa. Da ga shi sai TJ da Shu’aibu sukai fitar dan hana sauran guards Éin binsu yayi. Tj ke driving Shu’aibu a gefensa. Shi kuma yana baya zaune idanunsa akan wayarsa yana daĘila. Kicin-kicin fuskar nan take babu alamar ya taÉa sanin minene ma dariya.
Cike da girmamawa TJ ya ce, āBoss ina muka nufa?ā.
Shiru bashi da niyyar amsawa. Sai da ya mula dan kansa ya furta, āHospitalā.
Cike da girmamawa TJ Éin ya amsa masa tare da Éaukar hanya. Har sun gota wani bakery yace TJ Éin ya dakata. Tuna duk lokacin da zasu je asibitin tare da Hayatu sai ya sa an tsaya ya sayi wasu abubuwan ya sashi cewa a dakatan. Shima TJ Éin tun bai furta ba ya fahimci abinda yake nufi tunda dai koda yaushe da shi ake zuwa asibitin shima. Fita yayi zuwa cikin bakery Éin batare daya amshi wani kuÉi ba, dan boss ya wuce fiye da haka a wajensu ai. Bai wani jima ba ya fito Éauke da ledoji masu Ęyau har guda uku. Booth ya buÉe ya sakasu sannan ya dawo cikin motar. Zuwa yanzu ba wayar yake daĘila ba kansa ya kwantar a jikin kujerar ya lumshe idanunsa. Koda suka iso ma sai da ya ja kusan mintuna biyu tamkar mai nazarin ta yanda zai shiga cikin asibitin sannan ya fito. Yana gaba cikin takun nan nashi na Ęasaita da isa su TJ na biye da shi. Babu yawaitar mutane har ma ma’aikatan jefi-jefi ne. Ko kallon wanda suke a reseption Éin kuwa baiyi ba yayi wucewarsa. Sai su TJ ne suka gaishesu. Suko suka bishi da kallo tamkar wasu tsoffin mayu. Sai faman washe bakuna suke yau gasu ga Maash, mutumin da yafi kuÉi wahalar gani a Nigeria. Dama wasu a abokan aikinsu sun sanar musu da zuwansa a kwana biyun nan, sai dai su basu taÉa cin karo da shi ba sai yau Éinā¦
Har yanzu duĘunĘune nake a cikin bargo ina rawar sanyi dan zazzaÉi nake ji sosai. Ga hawayen damuwa da halin da Ummie ke ciki sun kasa tsayawa a idanuna. Ita mama Balki ta Éauka nayi barci ne, dan haka ta maida hankalinta a kallon tv tana sauraren wa’azin malam Ali isa fantami da aka saka a African tv3. Knocking Ęofa da akayi a hankali kamar abin dole ya sata rage Ęarar tvn, shiru kamar baza’a sake ba sai kuma aka Ęara. MiĘewa tayi zuwa jikin Ęofar tana tambayar waye? Jin ba’a amsa ba ta buÉe. Ni dai duk ina jinsu amma da yake har kaina na’a cikin bargo ba ganin komai nake ba.
Murnar da naji tana yi da ambaton sunan Alhaji Ęarami ya sanya gabana faÉuwa. Sai ko ga mayataccen Ęamshinsa ya gama isowa har cikin hancina. Wasu muryoyi biyu naji suna gaisheta da tambayarta mai jiki. Na gane muryar driver Éinsa. Ęayan ne dai ban gane waye ba amma nasan ba hayatu bane ba. Sai da naji alamun fitarsu da rufe Ęofa sannan shima naji muryarsa a daĘilen nan can Ęasa-Ęasa kamar abin dole yana gaida Mama. Ita ko da kulawa take amsa masa da tambayarsa jikinsa da kuma na Ummie. Nan Éin ma da Ęyar ya amsa itama yana tambayarta ya mai jiki. Itako da fara’a ta ce masa, āA jiki da sauĘi sosai. Yau ne ma ta so birkicewa saboda samun labarin jikin Ummie daya motsa da tayi. Dan har bayan sallar magriba Éin nan tana shartar hawaye sai da na Éan mata nasiha sannan tai shiru, inaga shine ma dalilin kwanciyar da wuri sai kuma barci ya Éauke ta. Banji yace komai ba, sai dai haka kawai na dinga jin kaifin idanunsa a jikina. Shiru Éakin na kusan minti Éaya sai kuma naji Ęarar buÉe Ęofa da rufewa. A zatonta shine ya fita, dan haka cike da shagwaÉa na janye bargon daga saman fuskata zanyi magana da Mama. Zuuuu naji jinina na falfala uban gudu ta cikin jijiyoyina tsabar shock Éin cin karo da abinda nai zaton shi ya fita. Da sauri na kauda kaina na sake maida fuskata cikin bargon.
A bazata naji alamar an zauna a kusa da ni, Ji nai na sake daburcewa kamar zan fasa ihu, amma sai na dake tare da yin luff a cikin bargon ina addu’ar ALLAH yasa kada yace sai na buÉe kainaā¦ā¦..āļø
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš šššš
ā¦ā¦Shiru Éakin har na fara murna. Kusan mintuna uku muna a haka babu motsin komai sai naji yayi Éan gyaran murya. Idanuna na sake rumtsewa da Ęarfi batare da na yarda na motsa Éin ba dai. Sake yi yayi, nan ma naĘi na motsa, sai da yay ta uku sai kuma a hankali ya Éaura da faÉin,
āDama Ummie cā¦.ā
A zabure na yaye bargon gaba Éayansa. Na ware dukan girman idanuna a kansa. Lips Éina na rawa a marairaice na ce, āUmmie mi?ā. Maimakon amsa min sai kafe cikin idanuna yayi da nasa cat eyes Éin masu matuĘar girma da yalwar gashi. Wani irin tashi tsigar jikina tayi, sai kif-kif kawai nake faman yi da idanu. Sai faman kokawa nake da numfashina dake seizing.
āStubborn girlā.
Nakasashiyar muryarsa ta daki cikin kunnena duk da kuwa cikin low voice yayi ta, badan ma idanuna na akansa ba babu yanda za’ai na jisa dan pinkish lips Éinsa ne kawai suka motsa a hankali. Kamar wata sakarai na jujjuya masa kaina a hankali. Motsa lips Éina dake Ę“ar rawa na shiga yi, da Ęyar na iya haÉa kalmar, āMi ya sa mu Um mie?ā a rarrabe ina rissinar da idanuna da suka ciko da hawaye. Dan duk yanda na Ęudirci masa tsiwa ko kallon cikin idanunsa nayi magana sai naji sam na gagara yin hakan. Mutum ne mai masifar kwar jini da cika wuri. ALLAH ya azurtashi da wani irin girma a gaban duk wanda ya tsaya koda ace ya fisa a shekaru da matsayi. Saukar tattausan tafin hannunasa saman fusakata ya sani sake Éago idanu da sauri na kallesa. A cikin nashi cat idanun suka sake faÉawa. Kallon juna muke a wani irin yanayi har na tsawon shuÉewar wasu sakanni. Kafin a kasalance na motsa nawa dake tara Ęwallan da ban san na minene ba. Shi ko har a lokacin kallon nawa yake yi batare da ya Ęyafta ba, sai ma cikin wani irin soft voice and silent and slowly ya furta, āShe is missing you, and she need youā.
āI miss her tooā. Na faÉa nima a hankalin Ęwallar data cika min idanu na gangarowa. Idanunsa ya sake Éan lumshewa tare da buÉewa a lokaci guda ya cigaba da kallona ina kuka sosai harda shashsheka. Shi bai lallasheni ba, bai kuma janye hannunsa dake a kan fuskata ba har yanzu. Tsawon mintuna biyu ina kukana, dan shirunsa sake tunzurani yake. A bazata matuĘar bazata cikin low voice Éin sa ya furta,
āSamrhā.
Cak na tsaya da kukan da nake, tare da Éago jiĘaĘĘun idanuna na kallesa. Kallon nawa shima yake da shanyayun nashi da suka canja launi zuwa golden an blue.
āWhy are you crying?ā.
Ya sake faÉa muryarsa na sake komawa can Ęasan maĘoshi. Samun kaina nayi da sake sakar masa sabon kukan. Tare da riĘo hannunsa dake akan fuskata na Ęan Ęame.
Idanunsa da suka gama canja launi kawai ya zuba mata. Sai Adams apple Éinsa ne ke faman kaiwa da komawa a cikin maĘoshinsa. A hankali ya kai Éayan hannunsa saman kafaÉarta, riĘota yayi tare da Éagota gaba Éayanta batare da ya janye hannun nasa data ĘanĘame ba sai da ya kaita gab da jikinsa sannan ya janye ya turata cikin jikin nashi gaba Éayanta. Tsam ya rungumeta yana mai lumshe idanun nasa Ęam-Ęam shima saboda zafin da jikinta ya Éauka duk da da akwai kaya a jikinsu su duka sai da ya bala’in ratsashi.
Ni kam jina a jikin nasa ya sakani sake fashewa da kuka. A hankali na fara Éan dukan bayansa ina faÉin, āWhy! Why? Why? Suke wahalar da rayuwarta? Mita musu da zafi haka? Da ga ganinta She is an innocent and strong woman. Basu barta haka ba, sun rabata da ku jininta da zata ji sanyi a wajen ku. Natsane su, wlhy na tsanesu. I promise my self sai na Éaukar mata fansa koda zasu maidani fiye da yanda suka mata. Sai na sakasu gudun ceton rai da babu mafaka Ya Awwab. I promiseā¦.ā
Kuka ya sake sarĘeta. Sai wani irin jan nunfashi take a sarĘe kamar mai ciwon asthma. Da sauri ya rabata da jikinsa, tare da kwantar da ita a kan cinyarsa. Sosai numfashin nata ke fisga, hannayensa ya saka duka biyu a kumatunta ya shiga Éan bubbugawa da kiran sunanta.
āSamrh! Samrh! Please keep calm. I know you can, please calm down. Hundred percent I am with you.ā
Ina da gaske ĘoĘarin Ęwacewa numfashin nata yake. Ai baima san ya figi bottle na ruwa dake a side drawer ba ya zuba a hannu ya shafa mata duk da kuwa tana numfashi, sai kuma yay saurin kai mata ruwa a baki amma bakin ya gama datsewa ruwan yaĘi shiga. Da sauri ya kai kan nasa bakin ya zuĘa, batare da wani tunani ba ya ranĘwafo kanta ya Éaura lips Éinsa a saman nata ya shiga juye mata ruwan tare da riĘe hancinta. Wani masifar jan nunfashi tayi ta baki sai gashi ta zuĘe ruwan gaba Éaya. Hancin nata ya saki tare da janye bakinsa. Ita kuma ta fara tari sosai. Sake Éagota yayi a hankali ya maidata jikinsa ya rungume suna sauke ajiyar zuciya a tare. Sunfi mintuna uku a haka sai da ya tabbatar zuciyarta ya gama sauka sannan ya raba jikinsu ya kwantar da ita a gadon a hankaliā¦
Kasa buÉe idanuna nayi, sai ajiyar zuciya kawai nake saukewa a jajjere. Jin saukar abu mai taushi da Ęamshi a saman fuskarta ya sani buÉe idanuna a hankali. Shine ke goge min hawaye da farin handkerchief Éinsa tass. Idanunsa ya saka cikin nawa har ya gama. Batare da ya janye handkerchief Éin ba da Éan yanayin lumshe idanu da buÉewa ya furta, āMiyasa fitina baya miki wuya? Samrh! Ba’a gaggawa a al’amarin maĘiyi, idan ba haka ba zai fika gudu ne wajen cimma manufa. Lokacin da zaka isa sai ka samu shi har ya gama ya juyo. Be a gentle okayā.
Sosai zantukan nasa suka shigeni tare da canja min wasu tunanina da yawa a kansa. Cikin suÉutar baki muryata a dusashe na furta, āKana nufin kaima duk abinda ke faruwa kana sane?ā.
A bazata naga ya wani Éan taÉe gefen small pinkish lips Éinsa da lumshe idanunsa sannan ya saki murmushi. Bily idan nace miki kaÉan ya rage zuciyata ta Éaro akan murmushin nan nasa da salon da yayisa ki yarda da ni kawai. Badan yafi kowa iyawa bane, sai dan murmushi ya kasance ba Éabi’arsa bace. Amma tabbas magana ta gaskiya murmushin ya Éebeni iya Éiba. Dan kaÉan ya rage na fallasa Éoyayyen al’amarin da na jima ina binnewa a kansa.
(Kin sani a duhu mutuniyar, kodai kin jima kina son Maash ne?).
āHummm Bily kenan abar dai zancen sai lokacin yinsa yayiā. Na faÉa cikin Ę“ar dariya.
(Lallai kam, to shike nan na bari muje zuwa labari).
Yanda yay murmushin har ban san na kafesa da mayataccen kallo ba. Idanunsa ya Éan waro min waje da Éagesu alamar kallon fa?. Cikin sauri na kauda fuskata gaba Éaya ina tura baki da faÉin, āMiye abin kallon ma ananā.
Bai tanka min ba, sai ma Éan kauda kansa da yay gefe. Banyi zaton jin shirunsa a wannan gaÉar ba. Amma nima dai sai na basar kawai tare da ture hannunsa na janye sauran jikina dake a nasa tare da jan bargo na juya masa baya. Dan in banyi hakan ba akwai babbar matsala, dan komai zai iya fitowa saboda yanda zuciyata ke bugawa da sauri-sauri abinda ke can Ęasanta a Éoye na azalzalota.
Shiru ban sake jin motsinsa ba. Ban kuma yarda na kallesa ba har fin mintuna biyar. Sai a lokacin naji motsin buÉe Ęofa, Éan juyawa nai kaÉan. Sauka idanuna sukayi akan bayansa dai-dai yana Ęarasa ficewa da jan Ęofar ya rufe a hankali. Nima lumshe idanuna nayi ina sauke ajiyar zuciya. Sai kuma na sake dunĘule jikina a cikin bargon dan ji nake kamar zazzaÉin na Ęaruwar min ma. Mintuna bai fi huÉu da wasu sakanni ba aka sake buÉe Ęofar, idanun na sake buÉewa a hankali. Yanzun kam Mama Balki ne da Doctor sai shi a Ęarshen shigowa. Hannayensa duka biyu a cikin aljihun baĘin wandonsa. Idanun na maida kawai na rufe, dan nasan bai wuce akan zazzaÉin jikina yaje yayo min wannan gayyar ba.
š©øšššš©ø
A hankali take faman kaiwa da komawa a cikin Éakin nata kai kace safa da marwa take ko motsa jiki. Sai dai sam ba haka bane. Abubuwane masu yawa ke matuĘar damunta da cizar mata zuciya. Dan tun zaman da sukai da YallaÉai Éazun da magrib ta gagara samun sukuni. Gaba Éaya taji ta kasa komawa asibitin da taci burin komawa dan akwai wani baĘo da zatai mai muhimmanci. Maganganunta da YallaÉai ne suka shiga dawo mata dalla-dalla tamkar a yanzu suke tattauna su....
āYaushe yarinyar nan tazo aiki gidanku? Waye kuma ya kawota?ā.
āLokacin muna Dubai muma zuwa kawai mukai muka sameta anan. Amma ance Mashi’a ce ta kawotaā.
āMashi’a?!ā.
āYes ita fa. A cewarta kuma ta kawota ne as a birthday gift wa mahaukaciyar matar can. Tunda masu aikinta sun sake guduwa a lokacin babu mai kula da itaā.
āA ina ta Éakkota?ā.
Ęan jimm tayi, sai kuma ta ce, āGaskiya wannan ne ban sani baā.
Kasa sake cewa komai yayi, sai ma kai-kawo daya shiga yi hannayensa goye a bayansaā¦ā¦ā¦.āļø
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš ššš
ā¦ā¦.Yayi kusan sau fin huÉu sannan ya dawo ya zauna. Cikin kaushin murya da dakewa ya furta, āDole ne yarinyar nan ta mutu a asibitinki. Kuma a yau zuwa gobe nake buĘatar sanin daga inda ta fito? Miye dalilin Mashi’a na kawota?. Zaki cigaba da riĘeta har zuwa kwanaki uku da za’a gama min bincike naā.
Idanu Hajiya Ęarama ta zubama mutumin zuciyarta na gudu da sauri-sauri a Ęirjinta. Cikin Éan rawar lips muryarta na seizing ta ce, āAmma yallaÉai hakan fa zai iya zama kuskure. Dan yarinyar nan gaba Éaya komanta ya gama dai-daita raunin daya jimata ne kawai ya rage ya Ęarasa warkewa mu sallameta zuwa gobe idan ALLAH ya kaimu ko jibi. Sannan case Éinta bama fa a hannuna yake ba doctor Larai ce ke kula da ita. DaÉin daÉawa Awwab. Yaron nan fa ya wuce duk inda kake zato da tsammanin sa kaima ka sani. Ni wlhy zuciyata ma ta fara bani kamar a ankare yake da abubuwa da yawa. Gashi sam baya jin tsoro ko shakkar kowa. Yanzu ka dubafa yarinyar mutane yama fyaÉe a cikin gidansu amma komansa bai canja ba face ma wani irin kulawa da yake bata ga girman kai sabo da yake ji da sam na gagara fassara al’amarin nasuā.
āMtsooww Lawusa, ke kin san dai idan na faÉi magana ko zartar da hukunci bana canjawa ko? Dukan waÉan nan hujjojin naki basa gabana. Gawar yarinyar nan kawai nake buĘatar gani fine and doneā. Ya Ęare maganar a wani irin hankali yana zazzaro mata idanunsa da sukai mugun kaÉawa saboda giyar da yake ta faman lodama cikinsa tun kan tazo. Yawu masu kauri ta haÉiye. Sai kuma ta shiga jinjina kanta. āOkay shike nan naji zan kashe yarinya bayan ansan wacece. Sai dai fa kaima ya kamata ka tuna lokaci yayi da zaka yi komai a wuce wajen. Nifa ina buĘatar shares Éina, dan lokaci yayi da zan mora wahalata ta shekaru gaskiya. Tunda ba Ęuruciya nake Ęarawa ba. Yaron can Fahad banga amfanin saba ai, shima ya cancanci mutuwa. Sannan magana ta gaskiya mahaukaciyar matar nan na gaji da shiga da fita ina shan warin sashen ta itama. Ya kamata kayi wani abu, dan nasan dai zuwa yanzu kaima ka fanshe dukan alĘawarinka da alwashinka a kanta. Kaga sai muje next target wato Awwab. Dan Doctor Ram ya tabbatar min ko a yau muke son poison Éin nan a shirye yake da aiko mana shi Nigeria.ā
Iska mutumin da tunda ta fara maganar ke kallonta yake ta faman furzarwa. Sai da ta kai har Ęarshe kafin ya Éauka kofin giyarsa ya kai baki, Ęarasa shanye wanda ya rage a ciki yayi ya dire glass cup Éin a saman Centre table Éin gabansa yana wani girgiza kansa. Sai kuma ya maido jajayen idanunsa ya zuba mata. āDont warry Lawusa. Komai da kika sani a tsare yana nan bai canja ba. Sai ma Ęarin shares da kowannen mu ya samu sakamakon sake hauhawar dukiyar nan. Dan yaron nan ba Ęaramin mahaukacin arziĘi ya tara mana ba. Shiyyasa nake son ki fahimceni akan kashe yarinyar nan. Dan sam na kasa jin nutsuwa akan barinta raye tun kan nasan wacece ita. Kije ki Ęarasa aikin ki a next zama zaki ji mina tsara game da Fahad Éin shimaā.
āShike nan yallaÉai ALLAH ya Ęara lafiya da nisan kwana. Na barka lafiya a huta gajiyaā.
Hannu kawai ya Éaga mata da maida idanunsa luuu ya rufe cikin mayen barcin buguwar da yayiā¦ā¦
Iska ta furzar mai zafin gaske. Tare da tura hannunta cikin hular kanta. A take hular ta zame ta faÉi, gashinta mai Ęarancin tsayi da cika ya bayyana. Bata damu ba, dan abinda ya dame ta shi ya dameta. Tunda ta haÉu da YallaÉai bai taÉa saka mata doka ko sanyata aiki ta gagara yinsa ba, saboda ra’ayinsu bai taÉa banbanta ba. Sai dai a wannan gaÉar an samu akasi. Dan yallaÉai ya sakata yin aikin da ita kanta tasan idan tayisa sai ta cutu. MatuĘar cutuwa. Domin kuwa ita kaÉai tasan irin son da takema yarinyar nan with all her heart. Duk da tana jin zafin abinda shegen yaron nan mai kama da Éanyen attaruhu yay mata Éigon sonta bai ragu a zuciyarta ba. Jinta take a yanda ta jure kwanakin baya akanta yanzu bazata iya ba. Dan wani irin mayataccen buĘatar son kasancewa da ita takeyi. A jiya kaÉan ya rage tabi dare a asibitin ta lalubeta. Sai dai ba haka take so ba. Tafi son su mori juna yanda ya kamata. Dan tana jinta a ranta banban da sauran waÉanda ta mu’amalata daga fara wannan harkar zuwa yanzun. Yarinyar akwai kayan marmari fresh a jikinta matuĘa da har wani sashe na zuciyarta na Ęin ganin bebekin Awwab akan abinda yay mata. Yo ita mace ma ta kasa nutsuwa balle shi namiji mai ji da shekarun Ęuruciya da hutu. Sosai tana jinta a tsaka me wuyaā¦
āYau ma wani Éinne ya mutu da kika kasa nutsuwa?ā.
Firgigit ta dawo hankalinta tare da juyawa tana kallonsa. Shima kallonta yake fuska babu yabo babu fallasa. Paah ya sake watsa mata kallo murya a kausashe ya furta, āDan iskanci kinzo nan kin shanyani bayan ina can ina jiran ki kawo min coffeeā.
Ajiyar zuciya Hajiya Ęarama ta sauke da ĘoĘarin controlling kanta. A hankali ta saki murmushi tare da canja yanayinta like she is innocent woman, cikin kwantar da murya ta ce, āKayi haĘuri Abban Awwab. Ęafata ce fa ta riĘe daga fitowa a bayi shine nake Éan mammotsata. Amma wlhy kana raina tunda naga lokacin shan coffee Éinka yayi. Amma ganin baka kirani ba yasa nai tunanin ko baku dawo daga masallaci baneā.
āTunda nine limamin masallacin baā.
Ya faÉa a gatsine cike da sake tunzura. Sake kwantar da murya tayi da shiga bashi haĘuri. Uffan bai sake cemata ba ya fita fuuuu yana harare-harare dan dama borin kunya ne kawai ya naÉe da hauka. Tun Éazun yana a garden Éin Maash tare da Siyama suna holewarsu. Dan tunda ya fahimci Maash baya gidan ya tura mata saĘo a waya kan ta samesa a garden Éin Kasancewar yasan anan Éine zasu iya zama safe fiye da ko’ina a gidan irin wannan lokacin. Sai yanzu ne yake fitowa dan yasan duk inda Awwab yake yana gab da dawowa gidanā¦.
Itama da kallon harara ta bisa. Kafin taja tsaki da faÉin, āNadai kusan yarda Ęwallon mangwaro na huta da Ęuda stupid man. Dan Éauke beauty yarinyar nan zanyi mubar Ęasar zuwa can muyi aurenmu mu more rayuwar mu. (Umarnin yallaÉai fa?) Zuciyarta ta ayyana mata. Kanta dake wani irin sara mata ta dafe kawai zuciyarta na bugawa da sauri-sauri. Lallai dole ne tasan mafita a daren yau basai gobe ba. Dan tafi kowa sanin wanene yallaÉai akan duk abinda ya sa gaba. Amma bari taje ta bama wannan sakaran coffee dai ta dawoā¦..
(Tofa š¤ kaji kuma wani lissafin š„±š¤«)
š¢šŖ“š¢šŖ“š¢
A gidan Abba Imamu rayuwa ta matuĘar juyama Mom baya. Dan sam ta kasa gane komai akan al’amarin Halime. Yarinya ce shu’uma matuĘa. Ga kalolin baĘin ciki da take tura mata iri daban-daban. Yanzu har takai Abba ya sallami mai aiki yace kowa tai aikinta ranar girkinta. Mom son jiki, Bibaa da Baby basu iya komai ba. Sai yazam a gidan duk ranar aikin Mom yini ake da yunwa, dan ko anyi abincin da wahala ya ciyu. Daga Ęarshe su Ęare da rigima ita da Abba. Dan ya tabbatar mata shi kam bazai Éauki wannan banzan halin ba da almabazarancin abinci. Ashe da can duk wahalar gyaran gidan da abinci dama Samraah ce keyi ita kaÉai nata Ę“aĘ“an na kwance. To ta sani bata cutar masa Éiyar Ę“ar uwa ba kanta ta cuta. Dan ba baki ya mata ba Ę“aĘ“anta in har a haka zata kaisu gidan miji to ta shirya kuwa za’a dinga koro mata su. Wannan magana tasa ta Ęona mata rai a ranar sai da suka tafka rigima sosai data kaisa da bata wan shika. Aiko dai tace babu inda zata. Kota kanta baibi ba yay ficewarsa.
Sam Halime bama tasan abinda ke faruwa ba ita. Dan kwanakin nan gaba Éaya bata ganema kanta. Kullum bata da aiki sai barci, itama dai aikin gidan a ranar girkin nata Ęarfin hali kawai take yi wajen yinsa. Sai yamma taji zazzaÉi yace salamu alaikum. Bazata taÉa samun nutsuwa ba sai irin sha Éayan nan na dare. A yau Éin ma da aka tafka rigimar har ya bama Mom sakin tana barci bata san bikin da akeyi ba. Amma mi, Bibaa da Baby na ganin Abban ya fita suka afka Éakin Halimen wai zasu daketa. Sun san itace ke Ęullama Mom Éinsu munafunci. Miye-miye dai magana tsaff a bakunansu. Cikin barci kawai Halime taji an sauke mata uban dundu. A firgice ta farka tare da sakin ihu. Sai kuma ta tsaya cak ganin Bibaa da Baby tsaye kanta suna huci. Kallon mamaki ta bisu da shi, sai kuma ta tashi da Ęyau cikin dakewa ta tambayesu ko lafiya?.
āUwarki zamu ci, shegiya annoba. Wlhy yau sai mun miki jina-jina a gidan nan dan ubankiā.
āTofa babbar magana, wai kishiya taga abin cikin zanen kishiyartaā. Halime ta faÉa tana yayimar Éan kwalinta ta aza bisa kai tare da sakkowa a gado. Waya ta Éauka tana cigaba da faÉin, āAi ku jira bani kaÉai ya kamata ku cima uwar ba, dole na kira Imamu kamar abin zaifi armashi. Kunga sai ku tuÉe Ęaton banza ku haÉamu ku lakaÉa mana dukan tsiya tunda shine ya kawoni gidanā.
Sororo Baby da Bibaa sukai suna kallonta. Kafin cikin Ęarfi hali da tsiwa Bibaa ta ce, āBadan Abbanmu ne Ęaton banza ba dan ubanki. Sai dai idan kece Ęatuwar banza. Kuma wlhy yau sai kin ban mana gidanmuā.
Dariya sosai Halime ta sheĘe da shi, kafin ta riĘe haÉa da faÉin, āOh ni Halimatu. Gidanku dai gidanku dai. To ke banda abinki Habi wace sakarar mace ke alfahari da gidan tsohonta? Ai macen data kai mace gidan mijinta take ma fata da alfahari, dan acan ne idan ta tadda komai rigijif-jif-jif sai kiga ta gyara gidansu albarkar iyaye ta bata tsaro tako ina. Dan haka riĘe cika bakin nan naki wannan gidan Halime ne da Jalilah, Habi dai har yanzu bata da gida sai na raÉe-raÉe. Garama ita wannan galwalin ta kusa shiga daga cikiā. Tai maganar tana nuna Baby..
Cikin fusata Baby tace, āWaye Galwali? Aiko yau sai na tabbatar miki na fiki hauka da tashanciā. Fuuu tayo kan Halimeā¦ā¦.āļø
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš šššššš
ā¦ā¦Kafinma ta kai hannu kanta ita ta Éauke fuskar Baby da maruka. Ta shaĘo wuyan Bibaa dake bayanta itama ta bata nata. Basu gama dawowa a hayyacinsu ba ta shiga musu dukan kan mai uwa da wabi. Yo har a gayawa Halime iya danbe. Ita da ake kira giwar dambe a wajen Éibar ruwa a garinsu. Kai hatta a islamiyya duk wanda ya sake ta haÉosu da Halime aka haÉu a lungun kaci uwaka bayan an tashi to ranar kuwa sai yaci uwar tasa. Cikin ĘanĘanin lokaci ta musu lis da duka. Sai gasu a Ęasa suna faman ribzar kuka. Itako ta Éauki sabuwar wayarta da Abba ya siya mata kwanan nan tayi kiransa tana kuka wai yazo gasu Baby da taÉare zasu bigeta.
Bawan ALLAH sai gashi a haukace harda Alhaji Sadisu. Suka ko sameta kwance tana Éan nishi ita adole ga wadda taci duka. Gashi ta kawo jan baki ta Éan sassaka a wasu wurare na fuskarta da hannu wai duk sayin duka ne. Abinka da fara saika Éauka haka Éinne. Ido rufe Abba ya dinga sauke musu maruka abinda bai taÉa koda kwatanta yi ba. Sai dai ma idan Mom ta zugashi akan Samraah yana mata faÉa ita yana marinta suna dariya. Haukace masa Mom tayi da kuka da ihu, amma ada idan ta zuga aka mari Samraah daÉi take ji, ya kuma tabbatar mata idan har ta matso shi sai ya Ęara tsinke igiyar aurensu data rage. Dole taja birki tana kuka sai Alhaji Sadisu ne ya amshesu da Ęyar. Amma sai da yay musu lilis da duka ga wanda Halime tayi musu. Ya kuma tabbatar da ya matso da auren Baby nanda ranar juma’a ko daga shi sai mutanen anguwa ne za’a Éaura ta tafi haka dan ta ishesa. Itama kuma Bibaan idan bata kama kanta ba zai aurar da ita ga duk wanda ya masa babu abinda ya shallesa da wani karatunta. Haka suka dinga kuka. Shiko ya kama Halimensa sukai Éaki yana lallashi. Sai dai ita kuma duk jikinta yayi sanyi, dan harga ALLAH batayi zaton zai dakesu haka ba. Ita kawai tayi ne a tunaninta faÉa kawai zai musu a wuce wajen. Koda suka shiga Éaki sai ta kasa haĘuri ta fito ta sanar masa gaskiyar abinda ya faru harda dukan datai musu. Tama nuna masa video data Éauka dan sanda tace zata kirashi da farko bashi Éin ta kiraba ashe video tajeyi.
Wannan halin nata shine abu na farko da yake sakashi jin Ęaunarta fiye da koda yaushe. Dan a Éan zamansu sam ya fahimci Halime bata iya Ęarya ba. Sannan bata taÉa kawo masa Ęarar Mom ta mata wani abu a gidan ba idan baya nan kosu yaran sun mata. Sai dai ita Mom Éin ta tonama kanta da kanta asiri ta hanyar gaya masa. Shiyyasa yau data kirashi ya taho a rikice. Amma Mom wani lokacin ma tun suna rigimar take kiransa ta sanar masa Ęarya da gaskiya cikin kunfar baki. Idan ya dawo gida yana jiran yaji Halime tace wani abu sai yaji shiru, ko yama samu tana firinfijimarta a gidan hankali kwance tamkar komai bai faru ba. Dan ita in har akwai wuta tv na kunne shikenan tace bata da sauran takaici a duniya. Balle ta haÉa uban shayinta cikin Ęaton kofi da burodi ta soya Ęwai ta zauna tana sha tana kallo ai ji take duniya babu ya ita. Har da rana da yamma shan shayi take saboda masifar Ęaunarsa da takeyi tun tana Ęaramarta. Abinci ma bai cika damunta ba in dai akwai shayi da burodi balle ga madara a ciki yaji da sauran kayan shayi ace kuma akwai soyayyen Ęwai wayyo jinta take kamar a aljanna. Yasha gwadata akan magana da Mom take sanar masa game da ita. Amma mutuniyar sai ta basar tama nuna ita yaushe akayi hakan, idan ma anyi to ta manta. Koda yake harga ALLAH bawai tanayi don makirci bane ko wani abu. Kawai ita har cikin ranta da halayenta da anyi abu ya wuce shikenan kawai sai wani ya taso kuma. Wannan dai ta gama da babinsa. Idan ko har kakaga Halime ta riĘe abu a rai ya dameta to lallai al’amarin babbane matuĘa. Dan wahalar data sha a hannun innarta da ace tana riĘewa a rai da tuni hawan jini da ciwon zuciya sun kai rayuwar yarinyar Ęasaā¦.
ā¤ļøāš„ā¤ļøāš„ā¤ļøāš„ā¤ļøāš„ā¤ļøāš„
Ęarfe sha Éaya da wasu mintuna suke shigowa gidan. Har gaban dashensa TJ ya faka motar, da sauri Shu’aibu ya fito ya buÉe masa. Koda ya fita maimakon shiga sashen nasa sai ya koma ainahin Ęofar shiga babban sashen gidan. Babu kowa a falon sai Azizat dake dakon jiran dawowarsa. Yana shigowa kuwa ta miĘe zambar. Fuskarta Éauke da murmushi ta nufosa tana masa sannu da zuwa cike da shagwaÉa. Sai da tazo gab da shi ya wani watsa mata mummunan kallo yayi wucewarsa upstairs. Kai tsaye sashen Ummie ya nufa ya barta nan tsaye baki sake tana binsa da kallo ga hawaye na gudu a fuskarta. Sai kuma ta kwasa da gudu tai sashen Hajiya Mammah itama. Sai dai tana murÉa Ęofar bedroom Éin ta tajita a rufe gamm. Jingina tayi jikin Ęofar tana sake fashewa da kuka. Sai kuma wani Éan nishi-nishi da take juyowa kamar daga cikin bedroom Éin ya sata fara sassauta kukan nata tai tsai alamar saurare. Tabbas daga Éakin mahaifiyar tata ne. Knocking Ęofar ta farayi da kiran sunan ta amma babu alamar za’a buÉe, sai dai kamar anyi shiru an daina nishin. Sake fashewa tayi da kuka tare da barin jikin Ęofar da gudu tai Éakinta.
Wata shegiyar dariya Arwa dake laÉe tun Éazun tana kallonta dan komai akan idonta ya faru ta saki, sai kuma cike da farin ciki ta furta, āIska na wahalar da mai kayan karaā ta juya cike da takun girgiza jiki ta koma nata Éakin dake a sashen uwarta Hajiya Ęarama. Dan su dukansu kowanne a sashen mahaifiyarsa yake har suma su Malikaā¦.
ā
A Éangaren Maash kuwa bai wani jima ba a sashen Ummie ya fito, dan ya samu tana barci ne alamar sauki na samuwa. Baya buĘatar wata matsalar ta sake samuwa a dalilin shigowar tasa dan haka ya juya ya fita a kan lokaci. Har zai wuce sai kuma yay tunanin shiga sashen Paah dan akwai maganar da yake sun suyi. Gobe in ALLAH ya kaimu kuma ya sanar masa da baĘi da zaiyi da wuri zai fita a gidan ba lallai su haÉu ba. Sashen Paah Éin ya nufa da tunanin shi kaÉaine dan yasan da wahala Hajiya Ęarama idan tana a gidan kasancewar ya ganta a asibiti Éazun. Knocking yay har sau biyu amma baiji motsin komai ba. Yasan Paah da kallon labarai yanzu haka hankalinsa nacan baima jisa ba. Dan barci dai yanada tabbacin baiyisa ba zuwa yanzun kam. Kansa tsaye ya tura Ęofar ya shiga kawai, sai dai kuma da saurin tsiya ya tsaya cak dai-dai yana Éaga kafarsa zaiyi taku kusan na biyar a cikin falon sakamakon furucin da Paah Éin yayi waya a kunnensa. Da Ęarfi yaja numfashinsa da ke neman fisgewa daga cikin Ęirjinsa. A wani irin harzuĘe da kaushin harshe ya furta, āPaah!!ā.
A bala’in rikice Paah ya juyo tare da sakin wayar Ęasa yan zazzaro idanunsa. Fuuuu Maash ya juya ya fice a falon tare da bugo masa Ęofar da masifar Ęarfi har sai da ya zabura. ā Innalillahi wa-inna ilaihiraji’unā. Ya shiga maimaitawa cikin tashin hankali. Shi ya haifi Awwab, amma wlhy zai iya rantsuwa da baya jin tsoron wani sama da yanda yake shakkar yaron nan. Kai hatta Baba prof daya haifesa baya jin yana shakkarsa kamar Muhammad. Koda wasa baya son Muhammad ya kamasa da wani laifi musamman akan abinda za’ace ya shafi mahaifiyarsa koda kuwa Éan kaÉan neā¦
Sashen Maash Éin Paah ya nufa a Éarare cikin kuma tashin hankali, dan Gara yaje suyita kawai baya son ya Éauki fushin nan da shi. Kasancewar ta ainahin Ęofar shiga sashen ya fita yabi kansa tsaye ya shiga. Shu’aibu ya samu a falo da TJ. Cikin girmamawa suka shiga gaidashi. Da Ęyar ya iya danne yanayinsa ya amsa musu. Kafin ya Éora da tambayar ogan nasu. Kai tsaye TJ ya amsa masa da, āAlhaji yana cikiā.
āOkay to bari na gansa ko?ā.
Da girmamawa suka amsa masa da to. Shi kuma yay gaba kai tsaye sashen bedrooms Éin Maash, suma sai suka fice dama abubuwan da suka dawo da shi a mota suka shigo da su ciki. A bedroom Éin da yafi Ęyautata zaton samunsa yay knocking. Kusan mintuna biyu aka buÉe Ęofar. Ęan zuba masa idanu Maash dake Éaure da towel jikinsa na raÉar ruwa alamar daga wanka ya fito yayi. Sai kuma ya Éauke kansa fuskarsa na sake zama kicin-kicin. Batare da ya ce komai ba ya saki Ęofar ya juya ciki. Bin bayansa Paah Éin yay shima, a bakin katafaren gadonsa ya zauna, yayinda shi kuma yake daga Éan lungun closet Éin sa yana ĘoĘarin zira jallaniya fara tass mai gajeren hannu. Fuskarsa a tsananin Éaure ya sake fitowa. Batare daya kalli Paah Éin ba ya jingina da mirror daga tsaye yana kallon wani gefen. KaÉan ya motsa lips Éinsa wajen faÉin, āGood Eveningā.
Karan farko Paah ya saki murmushin Ęarfin hali, sai kuma ya amsa da, āEvening dear, how are you?ā.
Shiru Maash bai amsa masa ba. Sai ma Ęara Éauke kansa da yay gefe. Shiru Éakin shima Paah bai sake magana ba yana Ęulla ta inda zai fara. Kafin ya nisa a hankali ya sake furta. āMuhammad magana nazo muyiā.
āIna jinkaā.
Ya amsa masa a daĘile. Kai kawai Paah ya girgiza. Sai kuma ya cigaba da faÉin, āKana fushi da ni ko? Akan abinda kaji ina faÉa. Haba Muhammad, kafa san yanda nake Ęaunar Ummu-Hidaya. Taya zan iya wofantar da ita saboda ta samu laluraā.
āPaah ka faÉi abinda ya kawoka kai tsaye Pleaseā. Maash ya katsesa cikin zafin raiā¦ā¦ā¦āļø
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš šššššš
ā¦ā¦Zuru Paah yay masa yana kallo, sai kuma ya haÉiye yawu masu kauri yana jinjina kansa. āMuhammad wai sai yaushe zaka yarda dani akan mahaifiyarka ne? Ęarshen maganata da kawai kaji baka san akan mi nakeyi ba, ba kuma kasan dawa nake yi baā.
Fuska sosai Maash ya yamutse ransa na Ęara masa suya akan halin mahaifin nasa. Duk yanda yaso danne kar ya biye masa bazai iya ba, a fusace ya bashi amsa da, āSai randa ka canja Paah. Sai randa ka ajiye son zuciya ka tuna da halacci. Bazan hanaka yin dukkan abinda kai niyya ba. Sai dai wlhy ina gab da Éaukar mummunan mataki. Sannan yaronka na bashi nan da kwana uku ya sallami waÉan nan Ę“an iskan yaran daya tara min a company, idan ba hakaba duk wani mai alaĘa dasu ya kuka da kansa. Kuma shima ya ajiye aiki da hannunsa kar ya bari na ziyarci Company yana cikiā
Cikin Éacin rai da tsarguwa Paah ya ce, āMuhammad kana zargina ne?ā.
Shiru yay yaĘi tankawa. Sai da Paah ya miĘe zuwa gabansa. Cikin sauke murya ya sake furta, āMuhammad miyyasa kai baka yafiya ne? Miyyasa kake da riĘo? Sai yaushe zaka yarda dani? Dan kawai kaji ina waya sai ka fasaarata da wata siga daban har kana tunanin sallamar waÉanda basu ji ba basu gani ba daga aikiā.
āSai randa ka daina saka wannan Éan iskan yaron na maka kawalcin yara ana kawosu da sunan wai ma’aikata. Paah na sanka fiye da yanda nasan kaina. Dama na jima ina zargin waÉan nan yaran zaman iskanci suke min a company. To wlhy na basu daga daren yau zuwa gobe su koma inda suka fito, in ma gidan karuwai zaka buÉe musu bai shafeni ba rayuwarka ceā.
Rumtse idanu Paah yayi da Ęarfi. Sosai kalaman Éan nasa ke masa amsa kuwwa a cikin kunne. Yasan wanene Awwab idan yay fushi. Sam baya tauna magana yayin faÉarta balle shakka. Jin alamar zai bar wajen ya sashi buÉe idanunsa. Cikin Éacin rai ya dakatar da shi da faÉin, āMiyasa baka tauna magana yayin furtata? Ina matsayin mahaifinka amma baka shakkar tauna magana yayin furta min ita. Komai ya zo maka a rai saika yaÉosa wajeā
A daĘile da yanayin zafin rai shima Maash ya furta, āNi Éankane bani da hurimin hanaka duk abinda ka tsarama rayuwarka kam. Amma ka sani bazan iya cigaba da jurar ganin kana kana takamin mahaifiya a ĘarĘashin takalman Ęafarka ba Paah. Abinda na Éauka kafin yanzu bazan iya Éaukarsaba a yanzu. Idan da kace rashin mace ke saka aikata abinda kake aikatawa yanzu minene hujjarka kuma tunda kana da wata matar? Kai da kanka kamin alĘawarin dainawa, ashe baka fasa Éin ba. Idan mace Éaya ta maka kaÉan ka Ęara auren mana. Ka Ęaro uku su zama huÉu yafi min wannan mummunar Éabi’ar taka mai zubar da mutunci ga zunubi wajen UBANGIJIā¦..ā ya Ęare maganar cikin Ęaraji dasa hannu ya watso kayan saman mirror Éinsa gaba Éaya. Sai kuma ya kaima mirror Éin naushi, a take kuwa ya shiga tsatstsagewa. Sake kai masa wani naushin yayi, ya kuma tsagewa tare da jimasa ciwo. Sai ga saman yatsunsa duk jini ya Éata. Da sauri Paah ya kamo hannun nasa jikinsa har rawa yake. Amma Maash Éin sai ĘoĘarin Ęwacewa yake yi. Dan so yake kawai ya Ęara kaima mirror Éin duka ko zai samu sauĘin zugin da zuciyarsa ke masaā¦
āPlease sweetheart relax. Dan ALLAH try to calm down. Jifa yanda kake jima kanka ciwo Muhammadā.
āIs not your business Paah. I beg you leave me aloneā.
āNaĘi Éin, nace maĘi na barkan! Miyasa kake da zuciya ne Muhammad. Fushinka yayi yawa. Taya zan Barka ka cigaba da jima kanka ciwo. Nace kayi haĘuri! Haba Muhammadā. Ya Ęare maganar cikin sanyin murya tare da jawoshi jikinsa ya rungume. Abinka da su duka dogaye, sai gasu kai Éaya. Ęarfi da cikar zati kawai Maash zai nuna masa saboda shi yana akan Ęuruciyarsa, shiko koba komai girma ya kamashi.
Luff Maash yayi a jikin mahaifin nasa, sai faman sauke zafafan ajiyar zuciya yake a jajjere. Yayinda Paah ke jin yanda zuciyar tasa ke gudu da Ęarfi. Sunfi mintuna uku a haka sannan ya Éagosa. Kama hannun nasa yay suka nufi wajen gadon, zaunar dashi yay sannan yaje ya Éakko first aid box ya dawo kusa da shi ya zauna. Hannun nasa dake ta tsatstsafo da jini ya kamo, cike da kulawa ya fara masa treating. Ko sau Éaya Maash bai motsa ba, bai kuma kalla mahaifin nashi ba har ya kammala ya naÉe masa da bandage. Zama yay zai fara magana Maash Éin kawai ya miĘe, da sauri Paah ya riĘosa ya maida shi ya zaunar. Bai musa ba ya zauna, sai dai yaĘi kallonsa yanzu ma. Shiru Paah yay yana kallonsa, sai kuma ya sauke numfashi a hankali yana sake tattaro abinda yake son faÉar. āMuhammad kayi haĘuri, tabbas nasan bana Ęyauta muku, sannan ban yima kaina adalci ba. Bazan kira abinda nake aikatawa da Ęaddara kawai ba, harda sa kai. Shiyyasa tabbas a rayuwa ka guji aikata mummunan aiki a Ęuruciya, idan kuma ya zama jarabawarka ce ka fara kayi gaggawar tuba. Idan ba haka ba wannan abin zai ta bibiyarka ne a lokacin girma, a lokacin da kuma kake son ka daina Éin amma abin yabi jininka. Wannan maganar mahaifiyarka tasha faÉa min ita da maimaita min a duk sanda ta sameni a halin rashin gaskiya. Amma mi a lokacin bana gane karatunta, gani nake ai duk sanda na shirya zan iya dainawaā. Yay murmushin takaici, mai nuna ainahin ciwon da yake ji a zuciyar yasa. Cikin Éan yarfar da hannu ya cigaba da faÉin, āAbubuwa da yawa sun faru, wasu ma suna kan faruwa da ni kaina ban san adadi ba. Ni ne ya kamata ace na tsaya muku, amma sam ban taÉa yunĘurin hakan ba koda sau Éaya. Hatta da rashin Fahad a kusa da mu yana damuna. Sai dai ban san taya zance komai ba. Muhammad! Banso ace halin da nake ciki yayi nason da zai shafeku ba kamar yanda mahaifiyarku tasha yin fata. Sai dai a wannan gaÉar na fahimci zancen nan na masu iya magana da kance TSUTSAR NAMA ITAMA NAMA CE. Wlhy bazan Éoye maka ba, case Éinka akan yarinyar nan ya tsaya min ta yanda na kasa haÉiyeshi, sannan yanda kake bama yarinyar kulawa tamkar ba abinda ake gudu bane ya shiga tsakaninku na sake Éaga min hankali. Bana son ace sunanka ya Éaci a duniya Muhammad, wlhy bana son abinda wani zai aibantaka da shi, koda bazan ce komai ba ina jin zafi, matuĘar zafi a cikin zuciyata. Dan ALLAH ina roĘonka idan an sallami yarinyar nan daga asibiti gobe idan ALLAH ya kaimu zan haÉa mata sha-tara ta arziĘi tare da siya mata ticket Éin jirgi idan ba Ę“ar cikin garin nan bace ta koma garinsu. Idan kuma a cikin garin nan take da iyayenta nasan zata iya yiwuwa a gidan haya suke ko wani muhalli Ęaskantacce. Zan saya musu gida a Éaya daga cikin jihohin arewa su koma can, kar su sake waiwayar Lagos har abadā¦.ā
Karan farko Maash ya zuba masa idanun kawai yana masa wani irin kallo mai wahalar fassara. Kallon ne ya dinga ratsa Paah sai ya gagara Ęarasa abinda ya faro ya ja bakinsa kawai yayi shiru. Wani irin murmushin Ęasaita da Éacin rai Maash yayi, sai kuma ya ce, āYa kayi shiru kuma, ina jinka Paah.ā
āSaurarena kawai kake amma ba jina ba Muhammad abar maganar kawaiā. Ya faÉa cikin Éan borin kunya da kame-kame. āKa kwanta ka huta dare yayi, zuwa safiya sai mu Ęarasa, amma ka daina kira min Ęara aure har ma na mata uku, kai ka sakar min Ummu-Hidaya Éin ne da kake cireta a matsayin matataā. Ya sake faÉa yana nufar Ęofa cikin Ę“ar sassarfa ya fice. Tsahon lokaci Maash ya Éauka yana kallon Ęofar kawai. Sai kuma ya cije lips Éinsa da masifar Ęarfi zuciyarsa na masa wani irin suya. Yasan mahaifinsa fiye da sanin da kowa ya masa a rayuwa. Amma bazai ce komai ba ALLAH mai ji ne mai gani. Yana kuma roĘonsa ya shiryeshiā¦
š¤„Humm, kai dai Paah ALLAH ya shiryeka dai to gaskiyaš. Yayanmu kayi haĘuri mahaifi mahaifine koda na banza neš.
š¦āØš¦āØš¦
Tun wucewarsa daga asibitin abubuwa suka sake cinkushe min kai. Kalamansa sai faman maimaita kansu suke a cikin kaina. Duk da nasha magani zafin zazzaÉin nan yaĘi bari na. Zaune na tashi ina kallon Mama Balki da barci ya Éan fara figa. Sai kuma na miĘe cikin sanÉa na nufi Ęofar fita.
āSamraah ina zaki je?ā.
Muryar Mama Balki a bazata ta daki cikin kunnena. Cak na tsaya tare da runtse idanuna. Sai kuma na juyo a hankali cikin son wayancewa zanyi magana ta dakatar da ni.
āBaki iya Ęarya ba Samraah, kada ki farata yanzuā.
Sosai furucin nata ya dakeni, dan haka na sauke ajiyar zuciya tare da dawowa a hankali na koma saman gadon na zauna. Kaina a Ęasa ina wasa da yatsun hanuna nace, āKiyi haĘuri Mama. Ba wani abu zanyi ba. Reception zanje na samo pen da takarda zanyi amfani da suā.
āAmma a daren nan Samraah. Na kula tunda Alhaji Ęarami ya tafi baki da nutsuwa. Bana fatan ace kina son samo takarda da biron ne dan kiyi rubutun da zaki bar masa ki guduā.
A karo na farko nayi murmushi tare da girgiza mata kaina. āHaba Mama, ai a yanzu wlhy koda shine da kansa yace na tafi gidanmu bazan je ba. Dan insha ALLAHU sai na sauke alkawarin dana Éauka akan Ummie. Kawai zanyi amfani da sune dan ina son yin lissafi dalla-dalla. Ba kuma zai yiwu a cikin ĘwaĘwalwa ba dole sai da taswira a rubuceā.
Ajiyar zuciya Mama ta sauke. Batare da tambayata abinda zanyin ba ta miĘe. āShike nan ki zauna ni bari na fita na samo miki. Kin san dai ba’a son ki yawaita motse-motse mai Ęarfi saboda Éinkin jikinkiā.
Bance mata komai ba sai duĘar da kaina dana sake yi. Itama sai ta fice abinta bayan ta zumbula Hijjab Éin taā¦ā¦ā¦.āļø
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš šššššššš
ā¦ā¦Mintuna basu fi biyar ba kuwa sai gata ta dawo. Cike da farin ciki ta miĘa min takarda da biron tana faÉin āKinga Alhamdullah na samu Ę“ar arziĘi a reception Éin ma. Ina tambaya babu musu ta ciro ta bani har shida, gasu kuma manya nasan dai zasu isheki ai ko?ā.
Nima fuskata a washe da murmushi na amsa ina faÉin, āYauma Mama Nagode sosai. In sha ALLAHU zasuyi harma Ęila suyi yawa.ā
File Éina na Éauka na Éaura a samansu tare da gyara pen Éin. Gaba Éaya ahalin Maash Mansion na shiga lissafowa a jere. Wanda na manta ina tambayarta. Hatta da adadin masu aiki maza da mata da aikin kowa sai da na rubuta su. Kafin nabi duk manyan gidan na zana halin kowa dana fahimta agaban sunansa. Hatta shi kansa Maash Éin harda shi. Daga haka nai shiru ina nazari tsahon lokaci, kafin na Éaga katifar na saka takardar. Toilet na nufa na Éauro alwala. Duk da yanda nake jin jikina haka na nutsu na kabbara salla domin miĘama UBANGIJINA kukana tare da kai Ęarar wasu mutane garesa dan ya shigemin gaba wajen gano ainahinsu kozan san inda zan kama a wannan tafiyar dana shirya yiā¦.
šæššæššæ
Sosai biki ya kankama a gidan Abba Imamu. Sai dai gaba Éaya bai zoma Mom a yanda ta shirya shi ba. Dan har yanzu Abba yaĘi maidata Éakinta. Babu irin haĘurin da bata bashi ba, hakama Ummanta tazo ta saka wanda yake jin kunya amma yaĘi sauraren kowa. Kasancewar tana a cikin gidan har yanzu yasa mutane da yawa basu san abinda ke faruwa ba. Abun zai baku mamaki idan nace muku tunda Halime ta fuskanci abinda ya faru tsakanin Mom da Abban itama ya kasa gane kanta. Kuka ta dinga masa da magiya da roĘon ya maida matarsa, idan ba hakaba itama gaskiya sai dai ya saketa. Ita haka kawai yaja mutane su tsaneta a dinga cewa dan ya aurota ne ya saki uwar Ę“aĘ“ansa. Duk yanda ya nuna mata babu ruwanta a ciki taĘi haĘura ta barsa. Kullum cikin masa nagiya take da kuka gashi bata da lafiya sosai. Dan ta kai ma a yau sai da suka je asibiti saboda yanda take amai gaba Éaya ta galabaita. An tabbatar musu tana da shigar ciki. Zo kuga murna wajen Abba. Yayinda Halime ido yay gwalo-gwalo. Tabbas tana son yara sosai, kodan yanayin rayuwar data gashi ta tsangwama da rashin sakewa. Bata da wani wanda zatace yau ya zame mata amini tunda Ęaninta ya rasu. Ba kunya Abba na dawowa gida ya barbaÉama Auta. Murna da tsalle Auta ya dinga yi da ga Ęarshe ya kwasa da gudu yaje ya barbaÉama Mom dake tare da Ęanwarta da Ummanta da suketa tsare-tsaren biki da za’a fara nan da kwanaki biyu. Neman Éaukewa numfashin Mom ya yi, har sai da takai hannu ta dafe goshinta dan wani irin sara mata kanta yayi na masifa. Ganin tana neman Éagama kanta hankali Ummanta da Ęanwarta suka shiga lallashinta da mata nasiha akan tafa kwantar da hankalinta. Wata fitina ko nuna wani abu a yanzu ba nata bane. Ita da ake lallaÉawa ya maidata Éakinta ya kamata ace ta nutsu, kai kodan bikin nan da za’a tara mutane ta rufama kanta asiri karta bari Ę“an uwansa su samu lagonta. Dan yanda bata riĘesu hannu biyu ba sumafa a yanzu dole su ringa nuna mata cewar amarya ta fita a wajensu. Sannan duk hanyar da zasu Ęuntata mata a shirye suke da nemota komai ĘanĘantarta. Shi kansa Abban yanda yake jin kansa on top akan yarinyar nan yanzu idan fa ta cigaba da matsawa sauran igiya biyun ya tsinketa ba abinda zai damesa bane.
Wannan nasiha da Ęanwarta ta mata ne ya sakata kama kanta badan taso ba. A haka aka shiga shagalin bikin Baby. Danginta da Ę“an gwarzo sun cika gida tako ina. Tun ranar alhamis aka fara event, dan wasu irin mahaukatan kuÉaÉe mijin Babyn ke kashewa tamkar baisan ciwonsu ba. Duk da kuwa bikin Abba ya dawo dashi baya ne akan yanda aka sanyashi an zaftare har sati biyu a ciki. Ranar juma’a aka kawo lefe na nunama tsara harda key Éin motar da aka zubo kayan. Wannan bajinta ta ragema Mom raÉaÉin dake damunta a cikin zuciya game da cikin Halime. Ta dinga yanka Ęananun habaici da Éagawa ma mutanen Gwarzo. FaÉa take yanzu ne akai biki na Ę“ar gata ba irin na Samraah da har yanzu basu san ina ya dosa ba. Maybe ma Abba da Musaddiq sun saidata ne ko turata karuwanci. Yo inba haka ba wane irin aurene wata kusan takwas basu taÉa sanin miji ba itama bata taÉa zuwa gida ba. Ai dole ne akwai abin ashshar da ake Éoye wa. Duk da kalamanta sun tada hankulan su Gwaggo Gudidi duk da zuwa yanzu suna waya da Samraah dan hatta su Kawu Musa tana Éan kira sai suma suka ji kamar basu Ęyautama Samraah Éin ba. Amma dai sun shanye a fuskokinsu babu wanda ya tanka Mom da haukarta. Washe gari asabar aka Éaura aure. Abu na farko daya fara bama mutane mamaki shine ango daga shi sai abokansa guda uku yazo wajen Éaurin auren. Sune suka amsa masa auren a matsayin waliyyay. Kowa yayi zato da tsammanin yanda yake faman Éarin kuÉi kamar babu gobe sai Ęofar gidan Abba an rasa wajen faka motocin gayyarsa data ango. Amma sai gasu su huÉu a mota Éaya rak kamar dangin mayu. Jikin Abba shi kansa ya fara sanyi, sai dai bai iya yace komai ba har aka kammala. Zuwa dare maimakon an shirya amarya a miĘata Éakinta sai akacema Abba wai ai wajen dinner za’aje sai zuwa gobe ango zai Éauki amaryarsa daga gidansu sai airport zasuje honeymoon ne. Sai bayan sun dawo zai wuce da ita gidanta. Tofa anan ne fa Ęananun magana suka Éan fara tashi, haka aka shirya tafiya dinner kowa bakinsa da abin faÉa. A wajen dinner an Éan ga wasu mata a matsayin danginsa. Sai abokansa da suka Éan zazzo da matansu. Dan ko wajen bada tarihinsa Ęanwarsa ce ta bada. Dinner kam tayi dinner, dan anci kaji ansha lemon roba gwargwadon iko. Ga bag da aka raba cike da kayan rabo a ciki. Amarya baby da Ęawayenta sai feleĘe ake abin nema ya samu. Haka Mom dan tare da ita akaje dinner sai nuna isa ake. Hatta da Umma sai da taje abinta ko kunya. Ęarfe Éaya da wani abu na dare aka tashi, su dai Ę“an Gwarzo ma tun kusan goma da wani abu suka saka Musaddiq ya dinga fito da su yana sakawa a napep ana maidosu gida dan sun gaji. Lokacin da su Mom suka dawo su tuni sunyi nisa a barci. Ita kam Halime dama bata da wani sakewa a bikin saboda laulayinta mai addaba ne. Koda yaushe tana Éaki kwance. Da Ęyar take Éan yin dauriyar fitowa ta gaida Ę“an gwarzo. Dan hakama dinner Éin bataje ba sukai zamansu ita da Abba a gida yana tattalin kayarsa da lallashi itako tana zuba masa taÉara..
Washe gari lahadi da aka tashi da shirin wucewar baby da mijinta shi kuma Musaddiq ya shirya wutowa Lagos. Sunyi waya da mijin Samraah zai je wajenta ya kwana washe gari litinin zai haÉu da wanda zai masa jagorar wucewa Ęasar Chaina kamar yanda MD Éin sa ya bashi a rubuce. Dan haka ya shiga sallama da Ę“an uwa anata koke-koke. Abinka da tsoffi gani suke tafiya Chaina Éin nan kamar tafiya lahira ne. Dan wasu ma da farko da ca sukai basu yarda Musaddiq Éin yaje ba. Sai da Abba ya dinga basu haĘuri da nuna musu muhimmanci da cigaban da Musaddiq Éin ya samu har suna wataran zai shafesu sannan suka haĘura badan sun so ba. Sai dai sunyi farin ciki da jin shi da Hafizzullah zasu je wajen Samraah ne a yau kafin shi ya wuce gobe. Dan rigima da Hafizzullah ya saka masa akan son zuwa shima yaga Samraah Éin ne yasa shi fidda yan kudaÉensa ya saya masa ticket Éin jirgi saboda shi ta sama zaibi zuwa Lagos Éin sai ya saima Hafizzullah Éin shima zasu wuce tare. Kafin ma mijin Baby ya iso su sun fito, dan motar company ce zata kai Musaddiq Éin airport. Haka suka wuce Ę“an uwa da abokan arziĘi na musu fatan alheri. Tare da saĘon gaisuwa ga Samraah buhu-buhu aunty Zakiyya harda saĘo a cikin kwali datai nannaÉe da su Musaddiq basu sani ba. Hakama Gwaggo Gudidi ta haÉa kayan maĘulashe irinsu tuwon madara, carbin malam, gullisuwa, aya, gyaÉa, riÉi, cike da leda viva tace a kaima Éiyarta. Wai maybe tanada ciki kunya ta hanata faÉa, ba kuma a raba masu ciki da son kaya kwaÉayi irin waÉan nan. ALLAH sarki Halime itama sai da ta bada zuma mai yawa a gora da uban aya da take saidawa a kaima Samraahn duk da a hoto kawai ta santa. Ta kuma saka Abba dole ya bada naira dubu hamsin a kaima Samraah Éin. Sosai Musaddiq yayi mamaki bada waÉan nan kuÉi, amma haka kawai sai yaji a ransa aikin aunty amarya ne. Sosai yaji kima da darajar yarinyar na Ęaruwar masa a rai, har sai da ya share Ęwalla. Dan tunda tazo gidan nan abubuwa da yawa suka sauya. Abincinsa, tsaftar Éakinsa bata Ęyashin shiga ta gyara, komai kuma tana yimasa a mutunce da girmamawa. Yana kiranta aunty tana kiransa Yaya. Da yay magana sai tace ai ita Éan uwa take kallonsa kuma babban yaya bawai Éan mijinta ba. A bata da lafiyar nan duk rintsi bata bari ya fita da safe bai karya ba koda ba ranar girkinta bane. Haka tunda Hafizzullah yazo take hidima da shi da jansa a jiki shima kai kace Ęaninta ne uwa Éaya uba Éaya. Duk yanda Hafizzullah keda Ęin sakin jiki da mutane sai gashi dandanan ya saki jiki da ita. Hatta da jakar kayansa yanzu haka a Éakinta ya bari dan Éakin Musaddiq Éin akwai baĘi maza yan gwarzo da basu kai ga wucewa baā¦ā¦ā¦āļø
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš ššššššš
ā¦ā¦Lokacin da suka iso airport Éin su duka sai da Ęwalla ya cika musu idanu. Dan abune da basu taÉa zato ko tsammani ba a rayuwarsu. Sune yau da hawa jirgi daga Kano zuwa Lagos. UBANGIJI al-musawirru mai sassauya al’amura a sanda yaso ga kuma wanda yaso. Da suka shiga jirgin sai Hafizzullah ya rungume yayan nasa yana hawaye. Dole shi ya haÉiye nasa ya dinga lallashinsa. Bayan yayi shiru kuma ya dinga musu video wai dolene ya nunama Aunty Samraah yau sun hau jirgi. Dariya Musaddiq ya dinga masa har ALLAH ya saukesu lafiya garin Lagos. Sunyi mamakin ganin zuĘeĘiyar motar da tazo Éaukarsu. Amma sai Musaddiq bai kawo komai a ransa ba tuna cewa dafa companyn Maash yake aiki, mai lamba ta Éaya a Africa, na uku a duniya a matasa. Ai hakan ba komai bane ba. Sunyi da MD dama motar company zata daukesu daga airport ta kaisu duk inda zai je, sannan idan ya kammala gobe idan ALLAH ya kaimu zai kira aje can gidan Ę“ar uwar tasa a Éaukesa zuwa wajen GM, daga nan zai wuce kumaā¦.
š©øš©øš©øš©øš©ø
Kamar kullum alarm Éinsa ne ya tashesa. Hannu ya kai idanunsa a rufe ya lalubosa a saman side drawer ya danne wajen kashewar dan shifa ko yaya Ęara take damun rayuwarsa take. Shiyyasa bazaka taÉa ganin wayarsa da ringing ton ba. Kullum cikin vibration phones Éinsa suke. Hakama television da wahala kiji ya buÉeta caaa tana surutu. Cikin mayen barcin da bai gama isarsa ba ya nufi toilet. Sai da yay wanka kamar yanda abun ke neman zame masa sabo saboda mafarki duk da ba kullum yake tashi a irin yanayin ba sannan ya Éauro alwala ya fito. A Éan gurguje ya busar da kansa ya shimfida sallaya yay raka’atainul fijir sannan ya fice masallaci. Ana idar da salla bai yarda sun haÉu da Paah ko Uncle Abdullahi ba ya dawo gidan. Jallabiyarsa ya zare ya Éauka sports wear ya saka masu kalar blue da rashin white. Sosai kayan sukai masa Ęyau duk da baya sakasu ne domin kwalliya ba. Ya kama gashinsa ya haÉe a tsakkiya tare da Éauresa da siririn baĘin band. Duk da gudu zai fita sai da ya sakama jikinsa turare ya maĘala bluetooth a kunensa sannan yay zaman saka takalma spots na companyn nike. Yana fitowa falo Laalah dake kwance ya miĘe ya nufosa. Kansa ya shafa cikin lumshe idanu da silent voice Éin nan tasa ya furta, āLet’s go my friendā. Cikin kaÉa bindi kuwa ya bisa abin cike da mamaki. Daka gansu kasan karen ya gama samun training na musamman a hannun uban gidan nashi. Gashi fari tass babu alamar wani dattin Ęazanta a tare da shi. Wanda ma bai sani ba sai ya Éauka ba kare bane saboda yanda jikinsa ke duguzum da gashi. Yana nufar gate da Éan gudu Laalah biye da shi Ęafa da Ęafa dan a jere suke tafiya su Sha’aibu dake zaman jiran fitowarsa na take musu baya suka fice yana Éagama ma’aikatan daketa faman gaishesa hannu. Gudun ya fara tun daga wajen gate Éin a hankali Laalah a gefensa guards Éinsa biye da su. Haka suka miĘe street Éin nan. Sosai sukayi nisa bana wasa ba. Jefi-jefi suna gamuwa da mutane da suma suka fito jogging Éin. Hannu kawai suke Éagama juna kowa ya wuce. Sai wasu Ę“ammata ne da suka dai-daita gudun kusan da shi dan suna a Éan gabansa kaÉan amma ko kallo basu ishesa ba. Sunyi nisa sosai ya jiĘe sharkaf da zufa har yana Éiga sannan suka sake juyowa bayan ya kalla agogon dake a tsintsiyar hannunsa. Suna isowa kwanar da zata sadasu da gida ya tsaya cak. Nuni yayima Shu’aibu daya bashi ruwa cikin sauke numfashi da sauri-sauri. Da sauri ya nufesa tare da ajiye Ę“ar jakar da abubuwan da zai buĘata ke’a ciki. Kamar su bottle water, towel da abinda ba’a rasa ba. Ruwan ya amsa ya buÉe murfin haÉaÉÉiyar bottle water Éin ya kai bakinsa. Kansa ya Éaga sama ya shiga kwararawa. Wani irin kaiwa da komawa maĘoshinsa ya shiga yi, illahirin Ęofifin gashin jikinsa na buÉewa zufa na fitowa da gudu. Sai da ya sha fin rabi sannan ya sauke gorar yana sauke numfarfashi. Laalah ya zubama kaÉan a jiki, shiko yay wani irin matsawa yana girgiza jiki. Yanda yay Éin ne ya saka Maash Éin sakin wani Éan guntun murmushi yana sake kai goran bakinsa ya Éan kurÉa sannan ya rufe ta ya miĘama Shu’aibu da suma duk suke shan nasu ruwan tare da masa alamar ya bashi towel. Da sauri ya miĘa masa fari tass Éin towel Éin hannunsa dake a linke. Sai da ya fara gogo wuyarsa zuwa gashi dake kwance a kumatunsa sannan yay magana batare da ya kalli su Shu’aibu ba.
āKira Tijjani ya samemu anan da motaā.
Duk da a hankali yay maganar sarai Shu’aibu ya jisan. Sai dai yayi mamakin jin abinda yace Éin. Amma bashi da hurumin musawa. Sai ma waya daya zaro yay kiran TJ Éin. Cikin ĘanĘanin lokaci motocin biyu suka iso. Ta farkon aka buÉe masa ya shiga shi da Laalah. Ta bayan guards Éinsa ne. Sai TJ da Shu’aibu a gaba tunda ba Hayatu. A Éan Éarare TJ ya ce, āSir ina zamu je?ā.
Shiru kamar bazai ce komai ba. Sai kuma can a Ęasan maĘoshi ya furta, āHospitalā.
Da girmamawa TJ ya amsa da, āAn gama ranka ya daÉeā yana tada motar. Kansa kawai ya kwantar jikin kujera ya kumshe ido. Har lokacin zufa na faman tsatstsafo masa. Bai Éago ba har sai da suka isa asibitin. Shu’aibu ya buÉe masa da sauri ya fito. Sai dai banda Laalah shi an barsa a motar. Cikin takun nan nasa ya nufi cikin asibitin Shu’aibu da TJ biye da shi. Tako ina tsirarun ma’aikatan cleaners da ma Nurses da sauransu sai kalonsu suke. Koda suka shiga reception tuni yammatan dake a kan katan sun miĘe bakunansu a washe suna masu Barka da zuwa idanunsu a kansu kamar tsoffin mayu. Ko kallo basu ishesa ba sai su TJ suka amsa musuā¦
Kuka na gama zabgama mama Balki akan nifa yau ko su sallamen daga asibitin nan kona gudu gida. Dan bazan sake kwana banje naga halin da Ummie ke a ciki ba. Lallashina taitayi akan nayi haĘuri jikina ya Ęara Ęyau tunda doctor tace sai nan da kwana biyu, jikin Ummie kuma da sauĘi sosai. Tirjewa nayi akan nifa sai na tafi. Ganin yanda nake zabga uban kuka yasa Maman cewa shike nan naje nayi wanka idan Alhaji Ęarami yazo anjima itama zata sake masa magana da kanta. Badan naso ba nabi umarninta. Kamar kullum sai da ta fara taimaka min na shiga ruwan zafi na mintuna goma sha biyar zuwa ashirin da nake yi sau uku a rana. Sannan ta fito akan nayi wankan bara taje ta dawo.
Wankan na Ęarasa batare da tunanin kowa zai iya shigowa ba na fito Éaure da towel kawai. Dan masu shara tun sanda zan shiga cikin ruwa Mama Balki ke cemin sun shigo aikinsu. Haka dama sukeyi, kullum tunda sassafe zaki gansu, wani lokacin ma ana idar da sallar asuba. Daga nan kuma sai da rana, sai kuma yamma. Fes kuwa na samu Éakin harda turaren wuta sun kunna. Jikina na goge da Éan hanzari. Bana son Mama Balki ta shigo ban saka kaya ba duk da nasan ko tazo Éin tsayawa take bakin Ęofa sai ta tambayi na shirya sannan ta shigo, dan kunyarta nake ji matuĘa. Ƴar jakar kayanmu na buÉe na ciro b&p da zan saka dan ni ina amfani da kayan asibitin ne. Bra Éin na fara ĘoĘarin sakawa da sauri-sauri, na saka hannu Éaya ina ĘoĘarin saka Éayan kawai ya zaro ta baya. Fuska na Éata kamar zan fasa kuka, abinda dai nake gudun sai ya faru, tunda dole na jira Mama Balki tazo ta maĘala min ko kuma na cire na sake sakawa tazo ta sameni, amma bari muga na gwada dai kozan iya nawa ĘoĘarin. Kicin-kicin maidawa na fara ina famar cizar lips, sai kawai naji saukar lallausan hannu mai bala’in sanyi akan nawa dake riĘe da hannun bra Éin. Tabbas wannan ba mama Balki bace, dan wani irin mayataccen Ęamshi ne ya shiga ratsa Ęofofin hancina. A birkice na juyo gaba Éaya na nama manta da wani batun saurin da nakeyi. Saukar idanuna cikin lulu cat Éin nashi ya sani ja baya jikina har tsuma yake. Shiko ko gezau, sai ma wani irin kallon Ęurilla yake bina da shi idanunsa a shanye. Inda naga ya kafama idanun nima na kalla da sauri, ai da sauri na naÉe hannayena a wajen ina tura baki kamar zan fasa kuka. KafaÉa ya Éan Éage tare da taÉe baki irin shi baiga abin kallo ba, ina ĘoĘarin sake juya masa baya sai kawai ya shiga takowa a hankali. Baya na sake jan jikina yana cigaba da biyoni duk na ruÉe. Jin na dangane da abu yasa na juya da sauri na kalla, sai naga bangone, tashin hankali anzo the end kenan inji bature. Banda zaÉin daya wuce kawai na juya masa baya na kalla bangon. Idanuna a runtse murya na rawa na ce, āWai da ALLAH minene haka kake yi? Ni dai ka fita kayafa zan saka, sai Mama ta shigo ta gankaā.
Maimakon amsa min ko ya fitan sai kawai naji ya saukar hannunsa akan kafaÉata, da Ęarfi na sake matse idanun nawa jin yanda yake wani irin tafiya da yatsun kamar mai yi da gayyaā¦ā¦..āļø
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš ššššššš
ā¦Hannun bra Éin ya maĘala min a inda ya zare, a tunanina zai matsa ne sai naji saÉanin hakan. Matsoni ya sake yi ta yanda har nake jin saukar numfashinsa a saman wuyana, sai kuma ya saĘalo hannun nasa Éaya ta saman cikina. Yanda na sake matsewa a bangon bai hanashi jawoni baya ba a hankali, kansa ya Éoro a saman kafaÉata tattausan gashin kumatunsa dake da laimar da nake Ęyautata zaton zufa ce tunda sports wear ne a jikinsa na gugar gefen fuskata. Ęayan hannun ya Éaura a saman nawa dake rufe da Ęirjina har yanzu zai zame, aiko naĘi yarda na sake ĘanĘamewa.
āNa cire towel Éin kenan?ā.
Soft voice Éin sa dake fita low sosai cikin maĘoshi ta ratsa kunnuwana. Kaina na girgiza masa alamar a’a idanuna na cika da Ęwala.
āOya remove your hand kona ciresa tasā.
Nasan zai iya, dan kaÉan daga Ęaramin aikinsa ne. Dan haka na shiga zamesu a hankali hawayen da nake maĘalewa na sake taruwa cikin idanun. Sake matsesu nayi jin yanda yake jan towel Éin a hankali, har ya gama sauke b Éin kan jikina babu kunya babu tsoron ALLAH ya gyarata ta zauna da Ęyau sannan ya maida min towel Éin a sama.
āI love white musamman yanda wannan ta miki Ęyauā. Ya faÉa cikin kunnena cikin raÉa.
Da sauri na toshe kunnena tare da ture masa kai dan bana ma son ji. Maimakon ya barni kamar yanda naso sai ma ya sake nanne ni da jikinsa tare da sumbatar wuyana da hannun dana toshe kunnen. Ni kaÉai nasan kalar masifaffiyar kunyar da nake a ciki da mamakin tasa rashin kunyar dan shi komai yana yinsa ne kansa tsaye. Mun kai tsahon mintuna biyu a haka sannan ya janye jikinsa a nawa tare da kama hannuna. Ban buÉe idanuna ba, sai alamar zaunar dani da naji yayi a bakin gado. Jin kamar ya jawo kujera ya zauna gab dani dan har Ęafafunmu na a cikin na juna ne ya sani buÉe idanuna dake mar-mar. Kamar yanda nayi hasashen hakanne kuwa. Ya jawo kujera gab da ni ya zauna hannunsa Éauke da rigar asibitin da aka ajiye min a saman gadon. Idanunsa kan p Éin dana ajiye. A zabure na kai hannu na Éauke ina Éata fuska kamar zan yi kuka na cikukuyesa a hannuna na tura ĘarĘashin cinyata. Mayatattun idanunsa ya zuba min tare da motsa lips Éinsa a hankali ya furta, āHandā.
Bani da zaÉin daya wuce miĘa masan kawai, dan nasan ko cewa nayi bana so bazai barni ba. Inaji ina gani ya saka min rigar sannan ya miĘar dani a gabansa kamar wata Ę“ar yarinya ya zare towel Éin ya ajiye gefe. Hannu ya miĘa min wai na bashi p Éin dana sake saurin Éaukewa. KafaÉa na maĘe masa ina juyar da kaina gefe. shima sai ya taÉe nasa bakin kawai. Turaren dana ajiye gefe ya Éauka ya Éan duba jikinsa, sai kuma ya Éan sake taÉe baki kaÉan, batare da yace komai ba ya Éan fesa min ya maida ya ajiye. Ni dai uffan bance masa ba, kaina a Ęasa ina wasa da yatsun hannuna. So nake na tambayesa yaya Ummie amma duk ya dabaibaye ni da salon da ban taÉa zaton gani daga garesa ba. Gashi duk abin nan da yake fuskar nan na’a tsukenta kamar bashi keyi ba. Da Ęyar na iya dauriyar faÉin, āIna kwana? Yaya jikin Ummie?ā.
Jin shiru bai amsa ba ya sa na Éago idanu na a hankali kamar wata matsoraciya. Kamar yanda nayi zato shima nasan a kaina suke, dan haka da gudu nai yunĘurin kauda nawa amma sai ya riĘo haÉata da yatsunsa biyu.
āIna miki aiki bazama kince kin gode baā.
Baki na tura masa. Cike da Ę“ar jarumtar dana tattaro a tsiwace nace, āTo ni dai ai bance ina so baā.
Maimakon ya bani amsa sai naga ya saki wani shegen murmushi. Cike da suÉutar baki da mamaki na ce, āLah yau ma kayi murmushiā.
Janye hannunsa yayi, tare da tsuke fuskar. Ni sai ma abin ya bani dariya. Sai kace wani Éan yaro. Dariya nayi ina ĘoĘarin kare bakina na ce, āIkon ALLAH, to kai baka so ace kayi murmushin ne? Sai kace wani abun mugun abu. ALLAH idan ma kayi murmushin kafi Ęyau. Amma kullum fuska a Éaure kamar wani ma’aikin mutuwa.ā na Ęare maganar ina haurawa saman gadon gaba Éaya tamkar banga irin kallon da yake faman bina da shi ba. Sai da naja bargon na rufe Ęafafuna sannan na kuma marairaice fuska. A hankali na ce, āYaya Awwab!ā. Shiru yaĘi amsa min, sake maimaita kiran sunan nashi nayi a shagwaÉe. āYaya Please answer meā.
Nan Éin ma kamar bazai amsa ba. Na sake ĘoĘarin yin maganar cikin harara ya katseni da faÉin, āBa kunni ke ji ba neā.
Baki na tura sosai. Na ce, āTo ai dai ba daÉi mutum yayi magana aĘi amsa masa.ā
Banza yay min bai tanka ba. Nima sai na cigaba da faÉin, āDan ALLAH ka taimaka a sallaman yau a asibitin nan. Idan ba hakaba ALLAH zan gudo gida. Ina missing Éin Ummie sosai. Ni wlhy na warke faā.
āNa ganiā.
Ya faÉa kamar bashi ba yana ĘoĘarin yaye bargon dana rufama Ęafafun nawa. Da sauri na waro idanuna ina riĘe hannunsa. Kaji mun mutum to mizai gani?. Shanyayun idanunsa ya Éago ya zuba min, ni kuma na marairaice fuska har idanuna na tara Ęwalla. Hannun ya janye kawai batare da yace min komai ba. Nima sai na sauke ajiyar zuciya dan al’amarin wannan mutumin yasha kan nawa Ęaramin tunanin gaskiya. Sake matsar da kujerar da yake zaune yayi gaban side drawer. Batare da yace komai ba ya shiga ĘoĘarin haÉa tea dan akwai babban basket mai murfi dake cike da kayan shayi kala-kala da su chocolate da kullum Hayatu baya gajiya da sayowa. Yo ni Hayatu ai zance tunda dai shine ke zuwa da su. Banda jiya da bai zo ba Éayan yaron nan nasa da har yanzu ban san sunansa ba ya kawo snacks. Tea Éin ya haÉa a zatona shine zai sha, har na fara gulmarsa a zuciyata sai naga ya miĘa min mug Éin. Tsayawa nayi kawai ina binsa da kallon mamaki, dan haka muka Ęurama juna ido. Kusan minti Éaya muna a haka kafin ya janye nasa da suke juyewa golden Ęwayar tsakkiya na zama siririya a wani irin salon yuuu ya Éan lunshe su. Nima nawan na Éauke da sauri ina haÉiyar wani yawu mai kauri dan gaba Éaya jinai maĘogwarona ma ya bushe. Kofin ya Ęara miĘamin kansa a gefe, sai kuma ya miĘe.
Haka kawai kallon nima yay matuĘar min tasiri a cikin jiki da ma jinina, dan haka na gagara sake kallon inda yake har ya buÉe Ęofar ya fita. Ajiyar zuciya mai nauyi na sauke tare da rumtse idanuna na cije lips da Ęarfi. Tea Éin na cigaba da sha da Éan zafi-zafi batare dana san abinda nake ba. A haka aka sake buÉe Ęofar, a zatona shine dan haka na gagara Éaga ido na kalli wajen. Sai da mama Balki ta rangaÉa sallama sannan na Éago da sauri fahimtar itace.
Inda nake ta Ęaraso cike da tsokana take faÉin, āA lallai Éiyata ta fara samuwa. Yau kece da haÉa shayi da kanki batare dana sha fama ba kina bata fuska da korafin bakinki ba bu ÉanÉano. To UBANGIJI ya Ęara sauĘi.ā
A hankali nace Amin, dan a zatona bata haÉu da wannan pepper Éin mutumin ba, sai naji hakan yamun daÉi. Sai dai me, bayan kamar mintuna biyar da zaman Mama Balki sai gashi ya sake dawowa tare da doctor. MiĘewa Mama Balki tayi fuskarta Éauke da murmushi tana faÉin, āHar an kammala Alhaji Ęarami?ā.
Cikin girmamawa, muryansa can Ęasa ya ce, āEh mama sai ku shiryaā. Jin abinda ya faÉa Éin ya sani Éagowa da sauri na kallesa. Sai muka haÉa ido. Da gudu na janye nawa na maida kan doctor dake min magana Éan ji nake kamar ma kowa zai gane abinda ya faru tsakaninmu yanzu. Tambayoyi tamun tare da bani shawarwarin yanda zan kula da jikina yanda ya kamata har komai ya Ęarasa dai-daita. Duk bayan kwanaki biyu kuma zata zo har gida koni nazo asibitin za’a dinga sake dubani. Dan ba yau suka so sallamata ba. Sake Éagowa nayi da mamaki sashen da yake. Yana tsayen dai har yanzu sai Mama Balki ce ke fita da kayayyakin mu tana dawowa alamar a iya Ęofa ake amsarsu. Yanda ya maida hankalinsa akan wayar hannunsa sai naji nutsuwa da alama baya jin duk abinda doctor Éin ke faÉa. Taimaka min doctor tayi na sakko a saman gadon, hannunta riĘe da nawa ta ce, āMuje ki Éan tattaka Ęyaji daÉin Ęafafunki tunda kwana da kwanaki kina zaune waje Éaya babu ko babban motsi. Kaina kawai na jinjina mata, ta Éauki hijjab da Mama Balki ta ajiye sabo ta saka min da kanta. Har Ęasa hijjab Éin ya kaimin kamar wanda nake amfani da su a gida. Sai naji daÉi sosai dan yaushe rabo. Ta gabansa mukazo muka gitta bai kallemu ba bai kuma motsa ba har sai da muka fice gaba sannan. Kusan Ę“ammatan Nurses Éin nan da suka dinga kulawa dani dasu aka Éunguma min rakkiya har gaban mota. Sosai motar tai min Ęyau, banyi tunanin yana bayanmu ba, sai da muka iso ina sallama da Nurses Éin da doctor naga an buÉe masa ya shiga, ba’a rufe Ęofar ba alamar ni ake jira. Ji nai kamar na fasa kuka, dan hakan na nufin a kusa da shi zan zauna kenan. Babu yanda zanyi, dan doctor da kanta ta taimaka min na shiga. Sai da aka maida Ęofar aka rufe har Mama Balki itama ta shiga gaba an ma tada motar muna shirin barin asibitin sannan na lura da shegen karen nan nasa dake tacan jikin waccan Ęofar. Wani irin fasa Ęara nayi tare da daka tsalle na faÉa jikinsa a matuĘar firgice, bazaki gane yanda nake masifar tsoron kare ba wlhy Bilyā¦ā¦ā¦āļø
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš ššššššš
ā¦ā¦Da uban sauri TJ ya taka birki dan shima firgita yayi, hakama Mama Balki, ya juyo zaiyi magana da sauri ya kauda kansa dan gaba Éaya Samraah ta koma saman jikin ogan nasa ne. Mama Balki ma kallo Éaya ta musu ta Éauke kanta tana Murmushi. Shiko gogan tun faÉa masa jiki da tayi idanunsa kawai ya lumshe saboda Ęarar da tai har cikin tsakkiyar brain Éinsa ya jita. Shi mutum ne da sam baya son hayaniya. TaÉasan da Laalah ya Éan yi yana gurnani ya sa ya fahimci abinda take ma tsoro. Lumsassun idanunsa ya buÉe, ya Éan kalli Laalah Éin sai kuma ya kalleta. Tayi masifar cikuykuye sa daga ita har Ęatoton hujjab Éinta. Shi sai abinma ya so bashi dariya. Amma sai ya danne baiyi ba.
Cikin silent voice Éin nan tasa yay kiran sunan TJ. Amsa masa yay da girmamawa, sai kuma ya buÉe motar ya fita. Kasancewar glass Éin ta inda Laalah yake an saukesa ya sa ya Éan duĘo ta wajen sai dai kansa a Ęasa ba kallonsu yake ba. Maimakon amsa masa sai ya Éan shafa kan Laalah Éin tare da furta, āMaidashi wajen su Shu’aibuā. KaÉa bindi Laalah yay alamar dai yaji ubangidan nasa. Tj na buÉewa ya dira da kansa.
Duk abinda suke ina jinsu. Ina jin ya fita na sauke ajiyar zuciya mai nauyi tare da zame jikina daga kan nasa. Ban yarda na kallesa ba na koma can jikin Ęofa na lafe. Ban kuma sake yarda na Éago ba har muka iso gida. Sosai naji wani irin farin ciki da zaĘuwar ganin naje ga Ummie, dan bazan Éoye miki ba har cikin tsakkiyar rai nake jin Ęaunar baiwar ALLAHr nan wlhy bily. Ęagara nayi motar ta tsaya, amma sai bata tsayan ba sai da akaje har Ęofar sashensa. Muna fitowa ina zumuÉin tafiya na koma waccan Ęofar Mama Balki ta dakatar da ni, magana na Éago zanyi ta dakatar dani, tare da jan hannuna muka shige sashen nasa dan shi tuni yama shige abinsa. Mamaki ne ya kamani, yanzu kam kasa haĘuri nayi sai da nai magana kamar zanyi kuka.
āMama mi kuma zamuyi anan? Dan ALLAH mu tafi sashenmu ko wajen Ummieā.
Kanta tsaye ta ce, āBanda ikon yanke wannan hukuncin Samraah. Sai dai mu jira daga bakin Alhaji Ęaramiā.
Sosai mamaki ya Ęara kamani, zan sake magana ta kama hannuna tai ciki dani. Zaune muka samesa a falo TJ na ajiye masa kofin coffee daketa tururi alamar yanzu nan ya haÉo masa shi. Tj ne ya amsa sallamar tamu, amma shi ko kallon ta inda muke ma baiyi ba. Wajen zama Mama Bilki ta nuna min, ban musa mata ba na zauna fuskata a kumbure. Kobi takaina batayi ba ta juya ta fita. A zatona wani abu zata Éakko ta dawo, sai naji shiru har tsawon wasu mintuna. Ga TJ shima ya fice da ga ni sai shi. Karo na farko cike da Ęosawa na Éaga kai na kallesa. Coffee Éin sa yake sha hankali kwance tamkar ma bai san da zamana a wajen ba. Jinai raina ya sake Éaci, amma sai na danne murya a sanyaye na ce, āDan ALLAH zanje wajen Ummie na gantaā.
Kamar bai jini ba, sai da ya mula dan kansa sannan ya Éan Éago idanunsa ya kalla ta inda nake. Dai-dai na Éan hararesa ni kuma batare da tunanin zai Éago Éin ba.
āOh hararata ma kike?ā.
Ya faÉa fuska a dake. Da sauri na marairaice fuskata kamar bani ba, cikin kalar tausayi na ce, āNo ALLAH ba haka bane. Kawai an samu kuskure ne ni yazan hararekaā. Na Ęare maganar a matuĘar karyar da kai. Ęauke idanun nasa yay cike da basarwa ya cigaba da shan coffee Éinsa. Naji tamkar na fasa ihu kona kamashi da duka. Amma duk babu dama. Sai kawai na dake tunda na fahimci Ę“an wulaĘancin ne a kansaā¦.
šš®š
Kamar kullum tsaff ta fito cikin gayunta. Arwa ce riĘe da handbag Éinta tana mata shagwaÉar ta bata kuÉi. Itako sai faman latsa waya take tana tafiya kamar ma bata jin Éiyar tata. Sai da suka gama sakkowa da ga upstairs Éin sannan ta miĘa mata hannu alamar ta bata handbag Éin. Sake marairaicewa Arwa tayi da maida hannunta baya ta Éoye jakar. āALLAH Ummy ni bazan baki ba, just 200k fa nake so bawani kuÉi masu yawa ba. Gift da zan sayama Lubnah yau birthday Éinta. Kuma motana fa nace miki duk friend Éina sun sanni da shi, dan ALLAH ki bani baĘin naki, ALLAH bazanyi tuĘin banza ba i promise ā.
āRiĘe promise Éinki. Dan bazan baki motana ba. Ga dai 100k nan na saka miki je kiyi manage da shi banda kuÉi yau. Give me my bag jare. Kuma ki tabbatar kin dawo gidan nan kafin ten na dare. Dan karna shigo ban sameki ba. Zan Éata miki raiā.
Baki cike da iska Arwa ta miĘa mata handbag Éin, babu ko godiya ta juya fuuuu ta koma sama. Kai kawai Hajiya Ęarama ta girgiza ta juya tai tafiyarta. Babu kowa a falon sai su A’i dake gyarawa. Gaisheta sukeyi cike da girmamawa. Itako tana amsa musu a nutsen nan nata babu alamar hayaniya a tattare da ita. Daka ganta kaga mace mai haĘuri da iya zama da mutane. Compaund ta fita, kai tsaye tai wajen motarta dan ita sam bata da driver. Bata yarda da kowa ba ita ke tuĘa kanta, tana ĘoĘarin ajiye handbag Éinta a side Éin mai zaman banza dai-dai nan Hajiya Mammah ke fitowa itama cikin wani shegen shiga na manyan mata dake ji da kansu. Kallon juna sukai, amma sai Hajiya Mammah ta watsar da Hajiya Ęaramar tamkar bata ganta ba ma. Lips Hajiya Ęarama ta cije tare da faÉin, (zanyi maganinki ne) a zuciyarta. A zahiri kam sai ta saki murmushi tare da nufar Hajiya Mammah Éin cikin girmamawa ta gaisheta. A Éage Hajiya Mammah ta amsa tana ĘoĘarin shigewa motar da drivern ta ya buÉe mata. Itama sai Hajiya Ęaramar tai murmushi ta juya ga tata motar ta shiga. Kusan a tare suka fice a gidan. Sai dai suna fitowa babban titi kowa yay hanyarsa. Ita Hajiya Mammah gidan Baba prof ta nufa, itako Hajiya Ęarama asibiti ta nufaā¦
āāā
Gidane babba mai Ęyau kuma sosai. Ga masu aiki tako ina nakai kawo maza kai kace akwai wasu mutane da yawa a ciki. Guri drivern Hajiya Mammah ya samu yayi parking, sannan ya fito cikin rawar jiki ya buÉe mata, sai faman cika take da batsewa wa ma’aikatan dake ta faman gaisheta da girmamawa. Ko sau Éaya bata amsa musu ba, sai ma tana fitowar tuni wani yazo ya amshi handbag Éin hannunta dan sun san halinta sarai. A yatsine take bin jibga-jibgan motoci ukun dake fake a compaund Éin wanda bata san da su ba a gidan da kallo. Cike da isa ta dubi wanda ya amsa mata bag Éin ta ce, āWaÉan nan motocin fa?ā.
Muryarsa har rawa take wajen bata amsa da, āNa baĘine da Alhaji yayi ranki ya daÉeā.
āBaĘi?ā.
Ta maimaita da sigar tambaya, sai dai kuma kafin ya bata amsa tayi gaba bakinta a taÉe. Bayanta yabi da sauri. Kanta tsaye ta shiga ta main perlor Éin gidan ta shiga ainahin falonsu. Babu kowa a ciki, sai Ęamshin air fresheners dake tashi da kuma Éan sanyin ac kamar ba safiya ba. Baba kam akwai son tsafta. Duk da rayuwarsa yake shi kaÉai a gidan babu mace zaka samu komai tsaf-tsaf. Dan tunda mahaifiyarsu ta rasu bai sake aure ba. Suma kuma ko yace zai yi Éin bazasu bariba wlhy. Dan yanda ba’ama uwarsu kishiya tana raye ba bayan ta mutu ma baza’ai mata ba. Zaune takai saman luntsuma-luntsuman kujerun falon. Tuni ta wani lume a ciki dan sunada bala’in taushi. Baban nasu Éan gata ne, dan duk shekara sai Awwab ya canja komai na gidan an sake masa sabon fenti. Kukun gidan daya fito ne yana gaidata ya katse mata tunani, a Éage shima ta amsa masa fuska a yamutse. Har zai juya ta dakatar da shi, umarnin haÉa mata breakfast ta bayar. Cike da girmamawa ya amsa mata yana komawa ciki. Babu jimawa kuwa ya kammala komai ya kawo ya ajiye gabanta. Zama ta gyara da Ęyau ta fara kwasar girki tana chart da Rubayya dake Ęara tsara mata yanda zata tunkari Baban. A haka Baba prof ya shigo falon ya sameta. Kanta dake duĘe ta Éago ta kallesa, yana sanye cikin farar jallabiya tas data Ęara fiddo tsufarsa. Dan bashi da wani jikin kirki, gashi dogo masha ALLAH kamar dai su Paah dan duk shi suka biyo har su Maash duk tsahonsa ne. Kanta ta Éan rissinar tare da faÉin, āBarka da fitowa Babaā.
āYauwa Nafisatu kece a gidan?ā.
Ya faÉa yana kaiwa zaune. Murmushi tayi, tare da sake rissinawa ta shiga gaishesa. Da kulawa ya amsa mata yana tambayarta mutanen gidan da jikin Ummie. Cikin Éan Éage kafaÉa ta ce, āDa sauĘi to Baba. But ba shiga nake ba dan tun dai randa ta faÉin nan gaskiyaā.
Fuskarsa a Éan Éaure yace, āBan gane ba?ā.
Fahimtar katoÉarar da tayi yasa ta Éan Ęaryar da kai gefe. āBaba ba wani abu nake nufi ba fa. Wlhy ina jin tsoro ne shiyyasa. Kasan idan Ummu-Hidaya na’a wannan yanayin akwai haÉari shiga inda takene. Amma nasan da sauĘi gaskiya, tunda kaga ba’ai kiranka baā.
Kansa ya jinjina cikin nuna gamsuwa. Ita kuma ta sauke numfashi. Sai kuma tayi murmushi da sake Éan dubansa. āBaba wai motocin suwaye na gani haka a gidan nan?ā.
Hannunsa ya Éan yarfar da taÉe baki, sai kuma ya Éauka black tea Éin da kuku ya kawo masa ya fara kurÉa, sai da yay kusan sau uku kafin ya kalleta. āShugaban jam’iyyar ACC ne na Ęasa da wasu ministoci guda biyu. Suna damuna a kwanakin nan akan son na shiga siyasa. Ni kuma abinda bai taÉa birgeniba kenan Nafisatu. Yanzu ma shugaban Ęasa ne da kansa ya turosu. Ni dai na faÉa musu gaskiya ina akan bakana. Amma sun dage matuĘa. Shine nace suje zanyi shawaraā.
Cike da zumuÉi da zamala Hajiya Mammah ta gyara zamanta. Gaba Éaya 32teeth Éinta washe suke. āAmma Baba mizai hana ka amshi tayinsu. Ni banga wani aibu ba a siyasa ai. Sannan kowane irin sharuÉÉa ka cikasu da ko Éar bazakaji na shiga ba. Tayinfa kujera suke maka mai matsayin farko a jihar nan. Zamu kasance cikin matuĘar farin ciki a kiramu first family na wannan state mai girma irin Lagos. Baba dan ALLAH ka amsaā. Ta Ęare faÉa cikin shagwaÉa. Ajiyar numfashi ya sauke tare da gyara zamansaā¦ā¦ā¦āļø
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš ššššššššš
ā¦ā¦.Tsahon lokaci muna zaune shiru batare da ya sake magana ba. Coffee Éinsa kawai yake sha a hankali yana kuma daĘilar tab da ke a saman Ęafarsa da yay crossing.
āWane hukunci kika yanke?ā.
Tambayarsa ta iso cikin kunnena a bazata. Ęan Éagowa nayi na kalla inda yake, dan da farko ma banyi zaton shine yay maganar ba. Yanzu Éin ma daĘilar tab Éin kawai yake, dan haka na ce, āWai kaine kayi tambaya?ā.
Ęago manyan idanunsa yayi a hankali ya kalleni. Sai kuma ya sake maidasu kan abinda yake yi. A taĘaice ya ce, āUhmmā.
Ajiyar zuciya na sauke da faÉin, āOkay. Amma ban gane tambayar ba. Akan mi kake nufi?ā.
āKomai!ā.
Ya faÉa can Ęashan maĘoshi. Jimmm kawai nayi ina tunani bayan na sake maimaita komai Éin a zuciyata. Kai gaskiya ban gane ba, dan duk da ina zargin ahalinsa ai nake ga bai dace na fito fili na nuna ba, tunda ba sanin nasan tarihin gidansu yay ba. Gara idan shine ya sanar min wani abu ai. Fuska na marairaice a sanyaye na ce, āALLAH kuwa Ya Awwab ban gane baā.
Komai baice min ba. Yanzu ma ko Éagowa ya kalleni Éin baiyi ba. Kusan mintuna biyu ya ajiye kofin coffee Éin da yake sha sai kuma ya gyara zamansa. Da hannu yay min alamar nazo. Idanu na waro masa alamar mamaki, amma sai ya Éauke kansa cike da basarwa yana sake tsuke fuska. Banda zaÉin daya wuce bin umarninsa. Dan sam bazan iya musa masa ba. Ina jinsa da wani irin girma da kima fiye da ko yaushe a yanzu. Sannan wani irin shakkarsa nake ji, kwarjinin sa gaba Éaya ya cika falon har ina jin yama mana kaÉan. A hankali na miĘe kamar wadda tai laifi take tsoron duka. Dan da sanÉa na isa gabansa. ĘoĘarin kaiwa Ęasan carpet nake ya min nuni da saman cinyarsa. Kaina na maĘe masa alamar a’a, sai ya Éan taÉe baki ya nuna gefensa batare da yayi magana ba. Dole na canja na koma kan kujerar gefensa dai na zauna. Sai kuma na Éan saci kallonsa ta gefen ido. Da sauri na maida kaina Ęasa dan dai-dai shima yana Éagowa ne. Wani irin ratsawa muryarsa ta sake min har cikin kaina, duk da kuwa yayi maganar ne ba cikin tsawa ko hayaniya ba, dan ko a falon kake ba lallai ka jisa ba dan nima na kasance gab da shine. Amma ban sani ba, kodan sai da ya kamo yatsun hannuna cikin nashi tattausan hannun ne sannan yay magana oho. Sake matsa yatsun nawa yay a hankali ina kuma jin kaifin idanunsa har cikin jijiyoyin da jinina ke yawo.
āIdan nace komai ina nufin ina nufin komai da komai. Nasan zuwa yanzu kin san wanene Awwab a zahirance da baÉinance. Dan kinji komai a wajen Mama, kin kuma san komai a makwancinsaā.
Da sauri na Éago ina ware idanuna duk da zancensa na Ęarshe ya bani kunya. Cikin Éan rawar lips da nuna mamaki na Ęarara akan fuska na ce, āYa akai ka sani mama ta faÉa min?ā.
Wani Éan makirin murmushi ya sakar min da lumshe idanunsa sai kuma ya buÉesu luuuu ya zuba su a cikin nawa. ĘyaĘyĘyafta idanu na fara da ĘoĘarin janye yatsuna dake a cikin nasa har yanzu. Amma sai ya hana hakan ta hanyar sake riĘesu da Ęyau yana girgiza min kansa. Sai kuma ya janye idanun kamar a kasalance ya Éaura yatsarsa manuniya mai Éauke da dogon farce fari tass har wani Ęyalli yake tsabar yanda yake fes, akan zobena ya saka yatsan yana wani zagayawa. Zoben na kalla da sauri nima dan sam ban gane inda ya dosa ba. Sai da ya gama zagayesa sannan ya zaresa a hankali daga cikin yatsata. Ęan jujjuya min shi yay akan fuska, sai kuma ya runtsesa a cikin hannunsa yana kallona gira Éaya a Éage.
āKe yarinya ne Samrh, tsiwanne kawai yayi miki yawa da shegen kauÉi. Shin bakiyi tunanin taya akai kika zo gidan nan ba haka kai tsaye bayan kin gudu min? Nasan hakan zai iya faruwa, amma dai abune da zai zama mai wahalar gaske musamman idan mukai duba da hannun da kika faÉaā¦.ā
Kasa haĘuri nayi, cikin tare numfashinsa na furta, āDama da saninka nazo nan gidan ke nan?ā.
Idanu ya Éan lumshe ya sake buÉewa a kaina. A bazata naji saukar hannunsa kan hancina. Ya Éan jashi kaÉan da faÉin, āYanda kike stubborn Éin nan ai sai da kula. In ba hakaba zaki Éaro min aiki ne Ę“ar jaridaā.
Duk da naji kunya sai da na Éan tura masa baki. A shagwaÉe na ce, āAi ALLAH kaine stubborn a gidan nan. Ni dama nata wasi-wasi, duk da nasan kaÉan daga ikon UBANGIJI hakan ta kasance. Amma dan ALLAH Ya Awwab ya akayi nazo?ā.
Shiru yayi kamar bazai tanka min ba. Sai da na marairaice masa kamar zanyi kuka sannan. Yana a kwancensa jikin kujera idanunsa a lumshe yanzu. Hakan ya bani damar zuba masa idanuna ina kallon yanda yake motsa lips kamar abin dole. āTun a guduwan farko nasan zaki iya maimaitawa. Shiyyasa na samar da zoben nan exactly irin naki ta yanda zan san duk wani motsinki. Kina asibiti a Abuja na sa miki, bayan dinga nuna kin inda kike har magana idan akayi ko kikayi zan iya jinkiā. Ya Ęare maganar yana nuna min abinda ke a kunnensa kamar bluetooth sai dai shi Ęarami ne bai kai bluetooth girma ba
Cikin Éan yarfar da hannu da mamaki na ce, āBala’i, dama kaje asibiti ka duba ni ne? Wlhy naci kai. Taya ban taÉa ma lura da zoben nan ba nawa bane?ā.
Idanu ya Éan buÉe yana kallona. Kamar bazai ce dani komai ba sai kuma ya motsa small pinkish lips Éinsa a hankali. āSaboda ke yarinya ceā.
Jinai kamar na harararesa amma bazan iya ba. Sai wani cemin yarinya yake. Amma duk da haka sai da na Éata fuska. Hannu na miĘa masa na ce, āBani zoben na gani dan ALLAHā.
Idanunsa ya maida ya lumshe. A taĘaice ya furta, āYa gama aikinsa. Ina jinki mi kika yanke dan bani da lokaci zanyi baĘiā.
āNi ban yanke komai ba, akan samun lafiyar Ummie kawai nake da plansā.
Idanu ya buÉe sosai yana kallona. Sai na Éauke nawa daga kallonsa dan bazan iya jurewa ba. A hankali kamar mai jin tsoro na furta, āYa kamata Fahad ya dawo gida kamar yanda kowa yake gidaā.
āNooo!!ā.
Ya faÉa a tsawace yana ĘoĘarin miĘewa. Duk da yanda Ęirjina ya buga da rawar da jikina yake yi sai da nai saurin kamo hannunsa. Muryata a karye kamar zanyi kuka na ce, āDan ALLAH kayi haĘuri ka zauna. Bafa kaji Ęarshen maganata ba Pleaseā.
Ęin zaman yay har tsawon lokaci. Sai faman huci ma yake yi abin mamaki da tsoro. Hatta da gashin jikinsa duk sun mimmiĘe. Muryata na rawa cike da magiya na sake faÉin, āDan ALLAH dan ALLAH. Burinka fa shine samun lafiyar Ummie, kuma wannan hanyar da zan faÉa maka in sha ALLAHU ina fatan zata taimaka mana. Kayi haĘuri ka danne duk abinda kake ji game da Éan uwanka. Dan wlhy komai bazai yiyu ba sai mun haÉa Ęarfi da Ęarfe. Ni, kai, shi, Hayatu, Mama, Baba, da duk wanda ka aminta da shi a cikin yaranka. Idan har wanda baka haÉa komai da su a duniya ba zasu ci arziĘinka yanda suke so har su bama Ę“an uwansu kai mi kake jira akan naka gudan jinin Éaya tilo. Kana ganin idan lafiyar Ummie Ęalau zata barku a cikin wannan halin? Ko a yanzu da take a cikin halin jarabawa wlhy maybe tana jin zafi da kewar rashin ganin Éan uwanka dan bata san taya zata furta bane kawai. Karfa ka manta shima nan gidansu ne Ya Awwab. Yanda kake da iko da komai na cikinsa shima haka yake da iko da shi dan ko’a addinance matsayin magada masu kaso kai Éaya kuke amsawa. Duk duniya fa baka da kamarsa, kamar yanda shima baida kamar ka. Duk mu Éin nan da muke zagaye da kai son zuciya ko wani dalili zai iya sakawa mu gujeka, amma shi komi ka zama bazai daina jin Ęaunarka a zuciyarsa kamar yanda kaima nasan kana Ęaunarsa. Wannan Ęiyayyar dake tsakaninku ĘirĘirarriyar Ęiyayya ce, kune kuma ya kamata kuyi yaĘi da zukatanku wajen ganin kun canjama abokan gaba nasararsu. Kaifa ka tunatar dani ba’aima maĘiyi gaggawa, idan ba haka ba zai rigaka kai inda kake hari harma ya juyo kai baka kai ba. To kenan in har zaka tafin sai ka kasance mai kula gudun kar ya saka maka tarkon da zai riĘeka ya hanaka isar kafin shi Éin ya iskoka kuma. Dawowar Fahad gidan nan shine first target Éin mu akan kowa da komai wlhy. Amma na baka dama kaje kayi tunani ka gani, sannan ka nema zaÉin ALLAH. Ni kuma na maka alĘawarin duk abinda ka yanke zanyi biyayya a kansa sai muje plan na gaba, ni dai fatana kawai Ummie ta samu lafiya neā. Daga haka na saki masa hannu a hankali. Kaina na duĘar na saki kuka. Dan harga ALLAH yanzu wani masifar tausayi yake bani. Bawan ALLAHn nan yana cikin wani irin bahagon Ęulli ne mai tsaurin gaske. Shiyyasa aketa amfani da shi ana azabtar da mahaifiyarsa da Éan uwansa. Nayi zaton tafiyar tasa zaiyi, sai naga a hankali ya koma ya zauna cikin kujerar tare da dafe kansa da duka hannayensa yay masifar cije Éan Ęaramin lips Éinsa kamar zai hudashi da haĘori. Ha jima a haka kafin ya ringa sauke wasu irin zafafan huci da naji Ęarin tsoronsa a raina. Dan tuni na maĘure a cikin kujera kamar mage taga Ęare a lungun mai hanya Éaya talā¦ā¦ā¦āļø
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš šššššššš
ā¦ā¦.Mun jima zaune a hakan kafin ya mike a fusace. Taku Éaya biyu ya tsaya cak, batare da ya juyoba cikin kaushin murya ya furta, āDaga yau zaki cigaba da zama ananā.
Wani irin zabura nayi yan hanjin cikina na wantsalawa tare da bugun zuciyata. Bamma san sanda na furta, āAnan kuma?ā. Ko kallon inda nake baiyi ba yayi wucewarsa hanyar bedroom Éinsa. Wani irin bugawa zuciyata keyi diff-difff!! Dan har ga ALLAH maganar tashi tayi masifar ratsa min Ęashi da bargo. Wane irin neman bala’ine haka dan ALLAH. Taya zan cigaba da zama a side Éinsa bayan Mama Balki ta sanar min babu wanda yasan akwai aure tsakanina da shi. Sannan yan uwansa ma abinda ya faru kallonsa suke ama tsayin fyaÉe. āNa shiga uku ni Samraah mutumin nan zai kasheni. Ni wlhy koma ba duk wancan ba bazan iya zaman anan da shi mu biyu kacal ba. Mutumin daya nema kusan kasheni ina gaskiya bashi yiwuwa. Gara ma tun kan wankin hula ya kaini dare na kama gabana. Inama laifin yace na koma sashen Ummie dan ALLAH. Zaram na miĘe, har haÉawa nake da sassarfa na nufi Ęofar fita. Sai dai kuma gam take alamar an kulle. Idanuna ne suka cika da Ęwalla. Ji nake kamar na saki ihu. Na jima a wajen kafin na yanke shawarar zuwa na bashi haĘuri tare da fahimtar da shi illar wannan hukuncin nasa dan bazai haifar mana da Éa mai ido ba daga ni har shi Éinā¦.
ššš®šš
āNafisatu ai ba amsar bane matsalar. Maganar kuma zamowarmu kuma family na farko a jihar nan a tunanina tuni muna Éaya daga cikin masu wannan matsayin ama Nigeria ba jihar Lagos ba. Ęanki ya jima da samo mana wannan sunan ama duniya ba'a Ęasar haihuwarmu kawai ba. Siyasa ta wuce duk yanda kike tunani, cike take da rikice-rikice da matsaloli iri-iri. Bazaki gane hakan ba sai mun farata. Amma dai ki bari zan tattauna da Awwab. Kin sanshi yanada experience akan irin waÉan nan abubuwanā.
āBaba yanzu nan duk mu yawan yaranka har mu huÉu cif babu wanda zaka iya shawara da shi a shekarunmu sai jika. Awwab har wani hankaline da shi wanda ko aure baiyi ba.ā
āHumm Nafisatu, aure ai lokacine da shi ko?ā.
āBaba yana da lokaci, amma kuma kaima ya kamata ka motsashi, yanzu irin wannan abun daya faru idan da maganar nan ta fita mi muke tunani? Ni yanzu ma tsorona ALLAH tsorona yaji daÉi ya cigaba da aikatawa tunda ba kunya garesa ba. Ballema yaga ba’a Éauki wani mataki ba akai ai kaga abun bamusan kuma ina zai tsaya ba. Tun fa yana taÉa Ę“an aiki wlhy wataran kan Ęannensa zai dawo. Dan Awwab yariga yayi gaurin da macen kawai yake buĘata fa. Ya kamata a duba wannan zancen Baba. Idan yana akan bakansa shi baiga wadda yake so ba ai ga Ę“ar uwarsa nan Azizat. A haÉasu mana kawai tunda Ita dai bazataĘi bin umarninmu ba. Shima kuma idan yaga kowa yaĘi saurarensa ai dole ya amince a wannan karon tunda koba komai yana son asirinsa ya rufu kar duniya ta saniā.
Jinjina kai kawai Baba yake. Sai da takai har Ęarshe sannan ya nisa. āShawararki abar dubawace Nafisatu, kuma zan duba. Awwab Éinne sai a hankali, yaro ne mai shegen taurin kan tsiya. Yanzu fa ki duba ki gani saboda yasan abinda yay ba dai-dai bane sam yaĘi zuwa gidan nan. Idan naje can duk yanda zai zame ya gudumin ya sani. Amma barshi nasan mi zanyi. Zanzo yau da dare na ritsashi in sha ALLAHU. Da zarar ya shigo gida ki kirani kawaiā.
Cike da farin ciki Hajiya Mammah ta amsa da, āTo in sha ALLAHU kuwa Baba. Amma maganar siyasar nan itama dai dan ALLAH a duba mana. Yaya kaga Nafisatu Adams K/Mashi Éiyar gwamnan jihar Lagosā.
Yanda tai maganar tasa baba ĘyalĘyalewa da dariya. Itama dariyar takeyiā¦.
ā¤ļøā¤ļøā¤ļøā¤ļø
Kamar mai tsoron a jita a hankali nai knocking Ęofar, shiru babu motsin komai. Sake yi nayi har fin sau uku. Ganin dai bazai kulani ba na yanke shawarar buÉewa kawai ma shiga. A hankali na murÉa handle Éin kuwa. Sai ko gashi ya buÉe. Sai da na sauke ajiyar zuciya tare da tsayawa na daidaita kaina sosai sannan na tura na shiga da sallama. Turus na tsaya ina kallonsa dan zaune yake akan sofa daga shi sai towel da waya a hannunsa yana magana cikin yanayin nan nasa a daĘile kamar wanda akama dole. A hankali na maida Ęofar na rufe ina mai duĘar da kaina dan bazan iya jurar kallonsa a yanda yake ba. Nafi minti biyu a wajen ina sauraren wayar tasa dana fahimci da Hayatu yake yinta. Sai dai abinda ya Éan ja hankalina jin yana faÉin idan sun huta Hayatun ya kawosu nan gida. To ko su waye keda irin wannan matsayin haka. Dan na fahimci tunda nazo gidan nan ban taÉa ganin wani baĘo daya shafesa ba yazo. In banda ranar birthday Éin nan da Bahijja tace min wanda suke zaune a waje Éaya abokansa ne, kuma duk ba’a Ęasar suke ba idan ka cire Éan sarkin Lagos Éin. Ganin har ya kammala ya miĘe yana ĘoĘarin nufar mirror ya sani gyara tsaiwata. Dan ya wani basar tamkar baima ganni ba. Kuma na san yasan na shigo Éin rainin hankalinsa ne kawai. Kaina a Ęasa daga Ęofar Éakin na furta, āDan ALLAH ina son muyi maganaā.
Bai tanka min ba, bai kuma fasa abinda yake ba. Sai da ya mula dan kansa kusan minti biyu sannan ya magantu. Cikin silent voice Éin nan tasa a daĘile ya furta, āKi wuce wanka baĘi zasu shigoā.
Ji rainin hankali, ina masa wata maganar yana min wata. To ina ruwana da wasu baĘinsa. A zahiri kam sai na Ęara sauke murya har lokacin kan nawa a Ęasa. āDan ALLAH kayi haĘuri ka barni naje can inda na saba. Ko kuma na koma sashen Ummie tunda dama a yanzu kusan acan Éin nake. Ya Awwab taya zan dawo nan bayan kasan akwai matsala. Babu fa wanda yasan akwai wani maganar aure a tsakaninmu a gidan nan. Mi kake tunani zasu fassara zaman nawa?ā.
āSu fassara duk yanda yay musu! Idan kuma kina buĘatar su sanin ne, yanzun nan sai na tarosu su saniā.
Da sauri na Éago ina kallonsa. Yanda yay maganar kansa tsaye babu wani alamun ya Éauki zancena da muhimmanci. Kai wlhy stubborn mutumin nan ya fara isata. Da Ęyar na iya dannewa muryata na Éan rawa na ce, āIdan kai zaka iya fuskantar su ka kuma Éauka komai wlhy ni bazan iya ba. Sannan ba wannan rigimar nake so ba yanzu lafiyar Ummie ce damuwata. Dan ALLAH ka duba zance na yana da muhimmanciā¦ā
āKin dameni Madam wuce wanka kafin nazo kankiā.
Ya faÉa da Éan kaushin harshe yana ajiye cumb Éin hannunsa yana barin wajen. Karan farko naji hawaye sun gangaro min.
āKarna fito na sameki a wajenā.
Ya sake faÉa dai-dai yana shigewa cikin cikin closet Éinsa. Hannuna na dunĘule kamar zan kaima bango naushi sai kuma na tausayama kaina dai. Dan nasan nice zan sha wahalar a Ęarshe hannunna ya rugurguje a banza. Hararar inda ya shige Éin nayi ina cizar lips Éina da Ęarfi, ga hawaye share-share a fuskata. Jin motsin kamar zai fito ya sani zabura na nufi bathroom Éin. Dole ina ji ina gani na haÉa ruwan wankan nai ĘoĘarin fara yi. Wankan nake ina hawaye da hango irin bala’in da zai iya biyo baya. Dan wlhy abin bazai zama mai sauĘin ba a gareni. Gara sashen Ummie da nake zama shi wannan suna ganin ai kamar ina cutuwane shiyyasa aka Éagamin Ęafa. Amma nan fa? Ni kaina idan an titsiyeni ban san mizan ce ba. Dan nayi alĘawarin in har bada kansa ya fito ya bayyana musu wacece ni ba wlhy ko za’a kasheni bazan faÉa ba. Sai da na kammala wankan sannan hankalina ya tashi, dan ban san yaya zanyi da kayan sakawa ba kuma. Bathrobe Éin sa na Éauka na saka. Sallar walha da nake son zuwa nayi dan lokacinta yayi ya sani haĘura na fito, amma sai da na leĘa cikin Éakin sannan. Shiru babu motsin komai, sannan a iya hangena ban hango alamar akwai mutun ba. Ęan ajiyar zuciya na sauke na fito a Éan Éarare. Nannauyar ajiyar zuciya na sauke ganin tabbacin baya Éakin, tunanin sauri na shafa mai yazo min, dan haka na nufi gaban mirror Éin nashi. Zama nayi tare da bin kayan dake akai da kallo, cikin Éan taÉe baki na furta, āSai kace maceā. Da Ęyar na iya gane man shafawa, ina son na fara dubashi ina tsoron yin jinkirin da har zai dawo ya saman a wajen. Da sauri-sauri na shafa man da duk abinda zan iya amfani da shi a wajen. Na miĘe raina fal tashin hankalin kayan daya kamata ace na saka ya shigo. Daburcewa nayi dan abin yazo min a bazata. Rasa makamar riĘewa ta sani komawa kan stool Éin kujerar na zauna tare da duĘar da kaina. Baiyi magana ba, sai madaidaicin akwati da yazo ya ajiye gab dani. Juyawa yay yayi ficewarsa yana faÉin, āZanje wajensu, da munyi salla zasu shigo. Zaki iya zuwa duba Ummien kafinā. Daga haka yay ficewarsa. Da kallo na bisa duk kaina duk a Éaure. Sai dai furta zan iya zuwa duba Ummie ne yay matuĘar wanke min zuciya. Mikewa nai cike da zumuÉi harda daka tsalle dan farin ciki, tuni na nema damuwata da tunanin wasu baĘi da ya ishi mutane da zancensu na Éauki akwatin daya ajiye Éin. Saman gado na kaisa na buÉeā¦ā¦ā¦āļø
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš šššššššš
ā¦ā¦.Mun jima zaune a hakan kafin ya mike a fusace. Taku Éaya biyu ya tsaya cak, batare da ya juyoba cikin kaushin murya ya furta, āDaga yau zaki cigaba da zama ananā.
Wani irin zabura nayi yan hanjin cikina na wantsalawa tare da bugun zuciyata. Bamma san sanda na furta, āAnan kuma?ā. Ko kallon inda nake baiyi ba yayi wucewarsa hanyar bedroom Éinsa. Wani irin bugawa zuciyata keyi diff-difff!! Dan har ga ALLAH maganar tashi tayi masifar ratsa min Ęashi da bargo. Wane irin neman bala’ine haka dan ALLAH. Taya zan cigaba da zama a side Éinsa bayan Mama Balki ta sanar min babu wanda yasan akwai aure tsakanina da shi. Sannan yan uwansa ma abinda ya faru kallonsa suke ama tsayin fyaÉe. āNa shiga uku ni Samraah mutumin nan zai kasheni. Ni wlhy koma ba duk wancan ba bazan iya zaman anan da shi mu biyu kacal ba. Mutumin daya nema kusan kasheni ina gaskiya bashi yiwuwa. Gara ma tun kan wankin hula ya kaini dare na kama gabana. Inama laifin yace na koma sashen Ummie dan ALLAH. Zaram na miĘe, har haÉawa nake da sassarfa na nufi Ęofar fita. Sai dai kuma gam take alamar an kulle. Idanuna ne suka cika da Ęwalla. Ji nake kamar na saki ihu. Na jima a wajen kafin na yanke shawarar zuwa na bashi haĘuri tare da fahimtar da shi illar wannan hukuncin nasa dan bazai haifar mana da Éa mai ido ba daga ni har shi Éinā¦.
ššš®šš
āNafisatu ai ba amsar bane matsalar. Maganar kuma zamowarmu kuma family na farko a jihar nan a tunanina tuni muna Éaya daga cikin masu wannan matsayin ama Nigeria ba jihar Lagos ba. Ęanki ya jima da samo mana wannan sunan ama duniya ba'a Ęasar haihuwarmu kawai ba. Siyasa ta wuce duk yanda kike tunani, cike take da rikice-rikice da matsaloli iri-iri. Bazaki gane hakan ba sai mun farata. Amma dai ki bari zan tattauna da Awwab. Kin sanshi yanada experience akan irin waÉan nan abubuwanā.
āBaba yanzu nan duk mu yawan yaranka har mu huÉu cif babu wanda zaka iya shawara da shi a shekarunmu sai jika. Awwab har wani hankaline da shi wanda ko aure baiyi ba.ā
āHumm Nafisatu, aure ai lokacine da shi ko?ā.
āBaba yana da lokaci, amma kuma kaima ya kamata ka motsashi, yanzu irin wannan abun daya faru idan da maganar nan ta fita mi muke tunani? Ni yanzu ma tsorona ALLAH tsorona yaji daÉi ya cigaba da aikatawa tunda ba kunya garesa ba. Ballema yaga ba’a Éauki wani mataki ba akai ai kaga abun bamusan kuma ina zai tsaya ba. Tun fa yana taÉa Ę“an aiki wlhy wataran kan Ęannensa zai dawo. Dan Awwab yariga yayi gaurin da macen kawai yake buĘata fa. Ya kamata a duba wannan zancen Baba. Idan yana akan bakansa shi baiga wadda yake so ba ai ga Ę“ar uwarsa nan Azizat. A haÉasu mana kawai tunda Ita dai bazataĘi bin umarninmu ba. Shima kuma idan yaga kowa yaĘi saurarensa ai dole ya amince a wannan karon tunda koba komai yana son asirinsa ya rufu kar duniya ta saniā.
Jinjina kai kawai Baba yake. Sai da takai har Ęarshe sannan ya nisa. āShawararki abar dubawace Nafisatu, kuma zan duba. Awwab Éinne sai a hankali, yaro ne mai shegen taurin kan tsiya. Yanzu fa ki duba ki gani saboda yasan abinda yay ba dai-dai bane sam yaĘi zuwa gidan nan. Idan naje can duk yanda zai zame ya gudumin ya sani. Amma barshi nasan mi zanyi. Zanzo yau da dare na ritsashi in sha ALLAHU. Da zarar ya shigo gida ki kirani kawaiā.
Cike da farin ciki Hajiya Mammah ta amsa da, āTo in sha ALLAHU kuwa Baba. Amma maganar siyasar nan itama dai dan ALLAH a duba mana. Yaya kaga Nafisatu Adams K/Mashi Éiyar gwamnan jihar Lagosā.
Yanda tai maganar tasa baba ĘyalĘyalewa da dariya. Itama dariyar takeyiā¦.
ā¤ļøā¤ļøā¤ļøā¤ļø
Kamar mai tsoron a jita a hankali nai knocking Ęofar, shiru babu motsin komai. Sake yi nayi har fin sau uku. Ganin dai bazai kulani ba na yanke shawarar buÉewa kawai ma shiga. A hankali na murÉa handle Éin kuwa. Sai ko gashi ya buÉe. Sai da na sauke ajiyar zuciya tare da tsayawa na daidaita kaina sosai sannan na tura na shiga da sallama. Turus na tsaya ina kallonsa dan zaune yake akan sofa daga shi sai towel da waya a hannunsa yana magana cikin yanayin nan nasa a daĘile kamar wanda akama dole. A hankali na maida Ęofar na rufe ina mai duĘar da kaina dan bazan iya jurar kallonsa a yanda yake ba. Nafi minti biyu a wajen ina sauraren wayar tasa dana fahimci da Hayatu yake yinta. Sai dai abinda ya Éan ja hankalina jin yana faÉin idan sun huta Hayatun ya kawosu nan gida. To ko su waye keda irin wannan matsayin haka. Dan na fahimci tunda nazo gidan nan ban taÉa ganin wani baĘo daya shafesa ba yazo. In banda ranar birthday Éin nan da Bahijja tace min wanda suke zaune a waje Éaya abokansa ne, kuma duk ba’a Ęasar suke ba idan ka cire Éan sarkin Lagos Éin. Ganin har ya kammala ya miĘe yana ĘoĘarin nufar mirror ya sani gyara tsaiwata. Dan ya wani basar tamkar baima ganni ba. Kuma na san yasan na shigo Éin rainin hankalinsa ne kawai. Kaina a Ęasa daga Ęofar Éakin na furta, āDan ALLAH ina son muyi maganaā.
Bai tanka min ba, bai kuma fasa abinda yake ba. Sai da ya mula dan kansa kusan minti biyu sannan ya magantu. Cikin silent voice Éin nan tasa a daĘile ya furta, āKi wuce wanka baĘi zasu shigoā.
Ji rainin hankali, ina masa wata maganar yana min wata. To ina ruwana da wasu baĘinsa. A zahiri kam sai na Ęara sauke murya har lokacin kan nawa a Ęasa. āDan ALLAH kayi haĘuri ka barni naje can inda na saba. Ko kuma na koma sashen Ummie tunda dama a yanzu kusan acan Éin nake. Ya Awwab taya zan dawo nan bayan kasan akwai matsala. Babu fa wanda yasan akwai wani maganar aure a tsakaninmu a gidan nan. Mi kake tunani zasu fassara zaman nawa?ā.
āSu fassara duk yanda yay musu! Idan kuma kina buĘatar su sanin ne, yanzun nan sai na tarosu su saniā.
Da sauri na Éago ina kallonsa. Yanda yay maganar kansa tsaye babu wani alamun ya Éauki zancena da muhimmanci. Kai wlhy stubborn mutumin nan ya fara isata. Da Ęyar na iya dannewa muryata na Éan rawa na ce, āIdan kai zaka iya fuskantar su ka kuma Éauka komai wlhy ni bazan iya ba. Sannan ba wannan rigimar nake so ba yanzu lafiyar Ummie ce damuwata. Dan ALLAH ka duba zance na yana da muhimmanciā¦ā
āKin dameni Madam wuce wanka kafin nazo kankiā.
Ya faÉa da Éan kaushin harshe yana ajiye cumb Éin hannunsa yana barin wajen. Karan farko naji hawaye sun gangaro min.
āKarna fito na sameki a wajenā.
Ya sake faÉa dai-dai yana shigewa cikin cikin closet Éinsa. Hannuna na dunĘule kamar zan kaima bango naushi sai kuma na tausayama kaina dai. Dan nasan nice zan sha wahalar a Ęarshe hannunna ya rugurguje a banza. Hararar inda ya shige Éin nayi ina cizar lips Éina da Ęarfi, ga hawaye share-share a fuskata. Jin motsin kamar zai fito ya sani zabura na nufi bathroom Éin. Dole ina ji ina gani na haÉa ruwan wankan nai ĘoĘarin fara yi. Wankan nake ina hawaye da hango irin bala’in da zai iya biyo baya. Dan wlhy abin bazai zama mai sauĘin ba a gareni. Gara sashen Ummie da nake zama shi wannan suna ganin ai kamar ina cutuwane shiyyasa aka Éagamin Ęafa. Amma nan fa? Ni kaina idan an titsiyeni ban san mizan ce ba. Dan nayi alĘawarin in har bada kansa ya fito ya bayyana musu wacece ni ba wlhy ko za’a kasheni bazan faÉa ba. Sai da na kammala wankan sannan hankalina ya tashi, dan ban san yaya zanyi da kayan sakawa ba kuma. Bathrobe Éin sa na Éauka na saka. Sallar walha da nake son zuwa nayi dan lokacinta yayi ya sani haĘura na fito, amma sai da na leĘa cikin Éakin sannan. Shiru babu motsin komai, sannan a iya hangena ban hango alamar akwai mutun ba. Ęan ajiyar zuciya na sauke na fito a Éan Éarare. Nannauyar ajiyar zuciya na sauke ganin tabbacin baya Éakin, tunanin sauri na shafa mai yazo min, dan haka na nufi gaban mirror Éin nashi. Zama nayi tare da bin kayan dake akai da kallo, cikin Éan taÉe baki na furta, āSai kace maceā. Da Ęyar na iya gane man shafawa, ina son na fara dubashi ina tsoron yin jinkirin da har zai dawo ya saman a wajen. Da sauri-sauri na shafa man da duk abinda zan iya amfani da shi a wajen. Na miĘe raina fal tashin hankalin kayan daya kamata ace na saka ya shigo. Daburcewa nayi dan abin yazo min a bazata. Rasa makamar riĘewa ta sani komawa kan stool Éin kujerar na zauna tare da duĘar da kaina. Baiyi magana ba, sai madaidaicin akwati da yazo ya ajiye gab dani. Juyawa yay yayi ficewarsa yana faÉin, āZanje wajensu, da munyi salla zasu shigo. Zaki iya zuwa duba Ummien kafinā. Daga haka yay ficewarsa. Da kallo na bisa duk kaina duk a Éaure. Sai dai furta zan iya zuwa duba Ummie ne yay matuĘar wanke min zuciya. Mikewa nai cike da zumuÉi harda daka tsalle dan farin ciki, tuni na nema damuwata da tunanin wasu baĘi da ya ishi mutane da zancensu na Éauki akwatin daya ajiye Éin. Saman gado na kaisa na buÉeā¦ā¦ā¦āļø
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš šššššššš
ā¦ā¦.Kayane Éinkakku har kala biyar, sai kayan ciki b&p 12-12. Sosai naji kunya ta kamani. Wani gefe na zuciyata kuma na mamakin inda yasan seize Éina. Hatta da Éinkunan dai-dai jikina cif. ZumuÉin tafiya wajen Ummie ya sani ajiye komai gefe na shirya cikin doguwar rigar lass pink mai Ęyau mara nauyi kuma. Komawa nayi gaban mirror Éin ina kallon kaina fuskata cike da murmushi. Na dawo Samraah ta Ę“ar jarida Ę“ar gayu. A take yaya Musaddiq yazo min a rai. Hawaye naji sun cika min ido na kewarsu. Tunda abin nan ya faru bamuyi waya ba. Dolene idan na dawo wajen Ummie na roĘesa aron waya nayi kiransu har su aunty Zakiyya ma. Da wannan tunanin na Éauki turarensa na fesa tare da Éaukar Éankwalin nai simple Éauri. Mayafin cikin akwatin guda uku na Éauka Éaya nayi salla dan babu hujjab. Ina idarwa na miĘe cike da zumuÉi na tattare duk kayayyakin dana baza na maida bathrobe Éin danai amfani da ita da towels Éin daya cire na maida bayin. Sake Éan gyara fuskata nayi da faran fauda Éin dana gani sannan na fice.
Nayi mamakin ganin falon Ęal yanzu yana zuba Ęamshi ga sanyin ac duk da dai Éazun ma ba wani datti bane. Amma daga gani yanzu kasan an sake gyarashi. Kaina tsaye na fito batare da jin damuwar idan na haÉu da wani yaya zanyi ba. Koda na shiga sai da na sauke ajiyar zuciyar jin daÉin ganin babu kowa a falon. Dama ba lallai na samu masu aiki ba, dan yanzu lokacin hutu ne an gama na safe sai kuma azhar tayi. Kaina tsaye na haye sama harda Éan guduna.
Naji matuĘar farin cikin samun sashen Ummie fes da shi, ga Ęamshi na tashi tako ina. Da alama aikin Mama Balki ne kuwa. Ilai kuwa a ciki na sameta tana bama Ummie abinci. Da gudu na naje na faÉa jikin Ummie ina mai sakin kuka. Dariya Mama Balki ta sanya min, niko ko’a jikina murnar ganin Ummie kawai nakeyi. Sai da na gama murnata na Éago ina kallonta. Itama kallona kawai takeyi kamar ta samu television. Murmushi na sakar mata idanuna cike da Ęwalla na ce, āUmmie na i miss youā.
A bazatar da ta bamu matuĘar mamaki mukaga ta saki murmushi tare da kai hannu ta shafa kaina. Sai kuma ta saki kuka. RuÉewa mukai mu duka. ĘoĘarin miĘewa nake a jikinta amma sai ta riĘeni da Ęyau, sai kawai na sake rungumeta nima ina kukan. Mun jima a haka kafin na Éago jin kamar jikinta ya saki. Mama na kalla, ta sakar min murmushi itama tana share Ęwallar idonta. A raunane ta ce, āTayi barci. Dan tasha maganinta bayan na gama bata abinci. Gani nayi ga sake jawo kwanon sai nayi zaton bata Ęoshi ba shine na sake zaman bata kika shigo.ā
Nawa hawayen nima na share. Sai kuma na tashi a jikinta muka taimaka mata ta kwanta. Zama nayi a kusa da ita hannunta cikin nawa ina jin matuĘar farin ciki da ganinta. Sai matuĘar tausayinta dake cimun rai da zuciya dan duk ta rame min a ido alamar ciwon ya bugeta sosai wannan karonā¦
š©øš©øš©øš©ø
āKamar ya an sallamesu? Waye ya sallame sun?ā. Ta faÉa cikin daka tsawa. ĘanĘame jiki nurse Éin tayi jikinta na rawa. Cike da tsorata da birkicewar Hajiya Ęaramar ta ce, āAm sorry Maa. Wlhy ni ban san wanda ya sallamesu ba, naga kawai sun fito ne amma Dr Larai ce ta musu rakiya har mota. Muma ganin haka yasa muka rakasuā.
Wani irin tashi sama jijiyoyin Hajiya Ęarama sukayi, a fusace ta sake dakama Nurse Éin tsawa. āGet out of my side!!ā.
Ai da gudu Nurse Éin ta fice kuwa. Har neman faÉuwa take, ALLAH dai ya taimaketa ta dafe bango. Tana fita itama Hajiya Ęarama ta fice a fusace. Sai da taje Ęofar office Éin Dr Larai sai kuma ta gyara yanayinta cikin jan numfashi da saukewa. Knocking Ęofar tayi, aka bata iznin shiga. Dr Larai na zaune da waya a hannunta da alama akwai abinda take yi. Shigowar Hajiya Ęaramar ya sata ajiye wayar tana murmushi. Da girmamawa matsayin Hajiya Ęarama na shugaba a asibitin ta ce, āWelcome Doctor ashe kin shigo? Yanzu nake tunanin zuwa na duba kafin na wuce gida ai damaā.
Murmushin yaĘe Hajiya Ęarama tayi, tare da jan kujera ta zauna. Hakan yasa itama Dr Larai komawa ta zauna. Gaisuwa sukai a mutunce. Kafin Hajiya Ęarama ta tambayi bataga petient Éinta ba. Kota canja musu Éaki ne?. Da Éan mamaki Dr Larai ta ce, āKunyi saÉani kenan? Dan sun wuce gida. Yaron nan naku rigimamme ne na bugawa a jarida. Dan har office Éin nan yazo ta tirkeni sai na bama yarinyar nan sallama. Babu irin son fahimtar da shi Éin da banyi ba dan ya barta ta Ęara samun sauĘi sosai amma fir yaĘi. Wai a dinga zuwa gida ana dubata. Ko kuma ya kawota asibitin kullum. Rikitaccen mutum ne na lura mai ra’ayin riĘau gaskiya.ā
Da Ęyar Hajiya Ęarama ta ĘaĘaro murmushi. Sai kuma ta miĘe tana faÉin, āAi in dai Awwab ne Ęyaga da yawa wlhy. Shike nan bari zanje gidan mu haÉu ai.ā
Murmushi itama Dr Larai tayi da faÉin, āTo shike nan hakan ma yayi, amma ina tausayama matarsa dan zata sha fama. Stubborn namiji irin wannan idan baka karancesa ba wahalar zamane da su. Dan su abinda suke so kawai za’ayi tilas.ā
Murmushi kawai Hajiya Ęarama tayi dan ita abinda ya dameta shi ya dameta. Cikin wayancewa dai tace bara taje taga petient sun taru. MiĘewa itama Dr Larai tayi tana tattara kayanta. āOkay nima ai wucewa zanyi. Nasan Alhaji bazai wuce ba sai na koma.ā
š¦š©øš¦š©øš¦
Tuni ganin Ummie yasa na manta da dokarsa ta kar na daÉe. Na shagala sosai da kwance mata gashinta bayan nayi sallar azhar, kanta na a saman cinyata Ęamshin turarensa ya cika Éakin. Da farko ban maida hankali ba saboda nasan na saka wani a jikina. Sai da naji alamun mutum na nufoni sannan na farga. Shi Éinne dai sanye cikin brown wando da ash Éin riga mai gajeren hannu. Gashin nan a Éaure ta can Ęasa sosai dan har yana taÉa bayansa. Saukar iska a cikin idanuna ya sani jan numfashi da Ęarfi na lumshe idanun, sai kuma duk kunya ta kamani irin wannan abin kunya haka na kure bawan ALLAH da ido. A zatona zaiyi maganar kallon sai naji baice komai ba. Sai ma hannunsa da ya Éaura saman nawa dake tsefe kan Ummie. A hankali na Éan Éago na kallesa. Shima ni Éin yake kallo. Ęure juna mukai da ido ga hannayenmu akan Ummie.
āKinga mamanki kin manta da umarni na ko?ā.
Ya faÉa a hankali kamar mai raÉa. Fuska na Éan marairaice masa da karyar da kaina gefe a shagwaÉe na ce, āKanta ne fa ya tsufaā.
Idanunsa ya Éan ja luuu kamar zai lumshe sai kuma ya buÉesu tar akan nawa. Bazan iya jurar salon kallon nasa ba a yanzu dan haka na janye nawa a hankali na duĘar da kan. Shima sai bai sake cewa komai ba ya Éan janye hannun nawa ya Ęarasa tsefema Ummien. Dama Éayan da nake yinne ya rage. Dan bana mata kitson da yawa. Koda ya kammala cumb dake saman cinyata ya Éauka ya taje mata kamar yanda naima sauran. Sannan ya tattare gashin cikin hannunsa. Kallona yay a hankali ya furta, āCire band Éin kaina, idan kin dawo kwayi kitsonā.
Kai kawai na jinjina masa. Kafin a kunyace na kai hannuna saman gashinsa dake kwance luff yana Ęyalli kona wata macen albarka na zame sililin baĘin band Éin daya haÉe da gashin sai ma ka Ęura ido kake ganewa. Koda yaushe kuma zakaga da irinsa yake Éaure gashinsa. Ina gama zarewa gashin nasa ya tarwatse a baya. Sai kawai na shagala da kallonsa har sai da naji saukar hannunsa cikin nawa zai zare band Éin sannan na dawo hankalina. DuĘar da kaina nayi kunya duk ta isan. Yau dai na kula kamar ina sakin layi da yawa. Sai dai yanda ya basar yasa na Éan ji nutsuwa. Yana gama Éaure mata ya gyara mata kwanciya shima ya miĘe yana faÉin, āLets goā.
Dole na mike a hankali ina gyara mayafin jikina. Wani kallo ya dinga bina da shi daga sama zuwa Ęasa. Sai kawai nai gaba da sauri. A falo muka samu mama Balki ashe bata fita ba. Tana ganinmu ta saki murmushi da faÉin, āHar kun fito.ā a kunyace na jinjina mata kaina. Shi kuma ya sanar mata akwai baĘi a gidan zuwa anjima zai kira wayarta tazo su gaisa. Ya kuma roĘeta ta rufe Ęofar falon ko Paah ne yazo karta barsa ya shigo. Maganar tasa ta Éan ban mamaki, har na kasa haĘuri sai da na kallesa. Amma sai ya Éauke kansa kamar ma bashi ne yay maganar baā¦
A falon Ęasa muka ci karo da su Azizat. Tunda muka fara sakkowa duk suka miĘe tsaye tamkar waÉan da ke cikin shock. Dan su duka bakunansu a buÉe suke kallonmu idan ka cire wata farar budurwa da ban sani ba a gidan dake zaune ita bata tashi ba. Sai dai itama ta zuba masa ido kamar zata cinyesa. Kallo Éaya na musu na Éauke kaina. Kamar yanda shima naga baima nuna yasan da zamansu ba ya wucewarsa. Ina jiyo Malika na yin ashar a hankali. Ban san miya basu mamakin ba. Ganina a gidan? Ko kuwa ganina tare da shi?. Oho dai can ta matse musu. Dan ni su duka ukun a yanzu na shirya duk wadda tace zata shigo sabgata wlhy sai na mata zanen yarabawa a fuska.
Koda muka iso Ęofar shiga sashen nasa sai da na tsaya na Éan gyara mayafina sannan na bisa dan shi har ya riga ya shiga. Da Hayatu na fara cin karo tsaye a Ęofa yana waya, muna haÉa ido ya wani rissinar da kai. Harara na balla masa na wuce ciki abuna. Bana ganin fuskar waÉanda ke a zaune, sai dai haka kawai zuciyata ke wani irin sanyi da jikina. Gani nike kuma kamar na sansu. Tamkar wadda Ęwai ya fashema a ciki na Ęarasa sosai cikin tsakkiyar kujerun ina sake yin sallama Ęasa-Ęasa batare dana kallesu ba. Turus na tsaya zuciyata na bugawa da Ęarfi sakamakon jin muryoyin da ko’a cikin barci bazasu taÉa iya su Éace min ba. Jikina har rawa yake na Éago dan tabbatarwa. Sai kawai naci karo da fuskar Yaya Musaddiq da ke faman min murmushi da ta Hafizzullah. Yanzu kam sosai rawar jikina sake bayyana tayi, ga lips Éina na rawa kamar yanda hannuna ke rawa ina son nunasu amma na kasaā¦ā¦..āļø
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš šššššš
ā¦ā¦..
ā¦ā¦Cikin rawar jiki na nufesu da wata irin sassarfa na faÉa jikin Yaya Musaddiq na saki wani irin kuka da ni kaina bamma san na minene ba, sai kuma na jawo hannun Hafizzullah shima na haÉasu na rungume. āOh oh Kandala na ashe bata canja hali ba har yanzu jama’ar ALLAHā. Yaya Musaddiq ya faÉa cike da tsokana yana Éagoni a jikinsu. Cikin dariya da sharar hawaye Hafizzullah ya ce, āALLAH Yaya bata canja ba sai ma abinda ya Ęaru.ā hannu nasa a kansa na dungure nima ina sharar hawayen na ce, āMagulmaci kana nan da haliā.
Dariya muka sanya mu duka ukun. Kafin na sake kamo hannayensu cikin nawa su dukan. Cikin shagwaÉa na sake fashe musu da kuka ina faÉin, āYa akai kuka zo nan? Waye ya kawoku? Yaya wlhy nayi kewarku, kullum da dare sai nayi kukan rashinku. Yaya dan ALLAH kuce kun dawo nan zaku zauna tare dani?ā.
Murmushi kawai yaya Musaddiq keyi, sai Hafizzullah ne cikin dariya Ęasa-Ęasa ya ce, āSai dai idan zaki bimu mu koma Kano. Dan ni ban wani yarda kinyi kewarmu ba Addah. Jibeki kinyi wata fresh kamar Éanyan nama sabon yanka. Ga Ęiba kin haÉa kamar ke kaÉai ake ma tirka a gidan. Kai gaskiya ba wani kewarmu ke dai gidan miji daÉi kinma manta da muā.
āYaya ka ganshi yana tsokalana ko?ā. Na faÉa a shagwaÉe batare dama nasan mi nake ba. Dan wlhy duk jina nake a ruÉe kamar a cikin mafarkin dana saba. Dana farka zan nemesu na rasa ne. A hankali Yaya Musaddiq dake murmushi har yanzu yana kallona kawai ya kai hannu ya share min hawayen yana faÉin, āManta da shi, har kin manta da halin auta ne ma. Bayan da yaji zanzo badashi ba ya zauna ya dinga rusa kuka harda birgima a tsakar gida wai shi idan baizo yaga Addarsa ba zai faÉa rijiyan gidan su Mama Sadiq maĘotanmuā.
Dariya na ĘyalĘyale da shi, tare da kai hannu kan fuskar Hafizzullah daya kwaÉe ta cike da shagwaÉa naja kumatun, sai kuma na dunguresa da faÉin, āAshe dai yaron nan na sona har yanzuāā¦
Duk abin nan dake faruwa yana zaune a falon. Binsu kawai yake da kallon Ęasan ido wani abu na masa motsi a zuciya. Daka gansu kaga waÉanda sukai matuĘar shaĘuwa da juna, suke kuma tsananin so da Ęaunar juna. Wani irin lumshe idanunsa yay murmushi na suÉuce masa a bazata. Hoton Fahad ne ya fara masa gizo a cikin idanunsa dake rufe, da sauri ya buÉesu yana cizar lips. Dan wani irin zafi zuciyarsa ta fara masa. ĘoĘarin ture tunanin dake neman kutso masa a zuciya yayi ya sake maida dubansa kansu. Hakan sai yay dai-dai da Samraah ta juyo suka haÉa ido kuwa. A mamakinsa sai ta sakar masa murmushin da har ya bayyana haĘwaranta. Sai ya samu kansa da lumshe idanun da buÉewa. A hankali ya furta, āDama haka ake tarban baĘi da surutu?ā.
Murmushin ta sake sakar masa tana miĘewa daga durĘuson da tayi a gabansu. Muryarta kanta na nuna alamun farin ciki ta ce, āYa Awwab ALLAH daÉine naji kamar ya kasheni. Ashe dama kasan yan gidanmu amma baka tafa faÉa min ba? Nagode, Nagode kaima ALLAH ya faranta maka fiye da yanda ka faranta minā.
Kansa ya Éan girgiza yana sakin murmushin daya kasa riĘewa. Sai kuma ya maida kallonsa ga su Yaya Musaddiq da suma ke murmushin, muryarsa da alamun tausasawa ya furta, āBara na Éan je bazan jimaba zamu dawo. Please ku Ęara cin abinci sosai nan Éin gidanku ne.ā
FaÉaÉa murmushin yaya Musaddiq yayi, cike da girmamawa ya ce, āMun gode sosai ranka ya daÉe. ALLAH ya saka da alkairiā.
āDon’t say me thanks you or ranka ya daÉe Éin nan. You are my brothers. By now we are family ne okay. Nine zan kiraka Yaya, sai kuma small kiddo Hafiz a gefeā.
āYes babban Yayaā.
Cewar Hafizzullah cike da farin ciki. Yayinda Yaya Musaddiq keta murmushi dan shi sake ganin al’amarin yake kamar a mafarkinsa. Duk da bayanin da Hayatu yay masa tare da Maash Éin kafin shigowar Samraah zuciyarsa ta kasa daina mamakin komai. Cikin jinjina kai ya furta, āNi ne ya kamata na kiraka Yaya, kaga dama ni kaÉaine banda Yaya. Yanzu kuma na samu. I am so happy inada wanda idan nayi ba daidai ba zai tsawatar min, inada wanda nima zan yima kuka a jiki. Ka mana komai na rayuwa. Daba dan kai ba da yanzu ban san a wane hali muke ba, dan in har wani abu zai taÉa rayuwan Samraah mu dukanmu tamu rayuwar zata girgiza ne. Saboda mu duka biyun itace rauninmu. ALLAH ya faranta maka fiye da yanda kai manaā.
Hayatu da Maash Éin suka amsa da Amin. Dan gaba Éaya ma Maash Éin ya rasa abin faÉa. Idanu suka haÉa da Samraah dake kallonsa tana murmushi. Cikin Éan ĘanĘance cat eyes Éin nashi ya Éage gira sama da Éan Éage kai alamar kallon fa.
Samun kaina nayi da jin kunya, dan haka na duĘar da kan nawa kawai ina murmushi. Dan har Ęasan raina ban taÉa jin ya sakani a farin ciki irin na yau ba. Ji nake kamar naje na rungumesa. Amma ina jin kunya. Ęagowa nayi na Éan kalli Hayatu, shima a karo na farko na ce masa, āThanks Youā.
Murmushi shima ya sakar min yana yin Ęasa da kansa. Sai kuma ya jinjina kansa da faÉin, āNine zan gode ai Aunty naā. Yanzu kam Harara na balla masa ina Éauke kaina da murguÉa baki. Sai ko muka sake haÉa ido da ogan nasa. Ęauke fuskata nayi gaba Éaya daga sashensu. Sai da naji Hayatu nama su Yaya Musaddiq sallama akan sai sun dawo sannanā¦
šæšæšæšæ
A hargitse Hajiya Ęarama ta koma office Éinta. Kofar ta kulle dan bata buĘatar ganin kowa. Kai-kawo ta shiga yi cikin Safa da marwa. Kafin ta jawo waya ta shige cikin toilet. Sau uku tana kira amma ba’a Éaga ba. Kanta ta dafe cike da takaici. Yanzu haka yana can yasha giyar tashi yana shaÉar barci. āMotsowwā taja tsaki tare da fitowa. Wayar ta wurga saman desk Éinta, itama ta zube a kujera tana mai dafe kai. Ji take yana wani irin sara mata. So take tai magana da wani ko zataji daÉi. Amma dawa Éin zata yi. Da sauri ta sake rarumo wayar ta danna ma Jannifer kira. Bugu Éaya kuwa ta Éauka. Jin muryarta wani iri ta sata jan tsaki. āMalama dalla koma dawa koke tare ta tashi taba mutane waje magana zamuyi.ā
āBara dai ni in tashiā.
Jannifer ta faÉa tana Ę“ar shaĘiyar dariya. Tsaki kawai Hajiya Ęarama tayi batace komai ba. Sai da Jannifer ta sanar mata ta fito tana jinta sannan ta sake jan tsaki da fara magana. āJannifer wai ina kika samo yarinyar nan ne? Wlhy tunanina gaba Éaya nan birkicewa yake a wannan gaÉar?ā.
Da mamaki Jannifer ta ce, āKamar ya? Wani abu ne ya sake faruwa?ā.
āMiye ma bai faruba. Yanzu nan nazo asibiti na samu wai banzan yaron nan Awwab yazo ya Éauke yarinyar nan sun wuce gida?ā.
āTofa babbar magana. Wai Maash kike nufi?ā.
āTo in ba shiba waye zaima mutane wannan gadaranā.
Dariya ce ta kufcema Jannifer, sai da tayi mai isarta kafin da Ęyar cikin dariyar ta ce, āKai amma yaron nan Ęwallon shege ne wlhy. I like him style wlhy. Komansa yake baya tsoron uban kowa. Ya taka na waje kuma na gidan bai barku ba ciwon kan da gwale-gwale yake baku. To wai kodai son yarinyar nan yake ne? Abinfa da mamaki wlhy, dan ni bammaga wani damuwa a tattare da shi akan abinda ya aikata Éin ba. Ka Éirkama yarinya fyaÉe amma ka dinga abu It’s like you don’t care, I really like this boy’s style.ā
āMtsowww!! Jannifer ban son shirme. Ina miki maganar serious kina mun wani soki burutsu.ā
āEhm sorry Maa. ALLAH abunne ya ban dariya ya kuma burgeni. Samun irin stubborn mazan nan ba ko inaba. A Abuja nasan yarinyar ni gaskiyaā¦ā¦ā ta kwashe komai data sani akan Samraah Éin tun daga haÉuwarsu da abinda ya faru kuma duk ta gaya mataā.
Cikin damuwa Hajiya Ęarama ta ce, āAmma kema kinyi ganganci da baki san labarin nata baā.
āTo banda abinki Hajjaju mizai sa na damu da labarinta. Ni fa dama irinta na fita nema. Sai kuma na samu miya rage min. Kaiwa na Éako nazo na samu kuÉaÉena ai.ā
āMtsoww!! Aikin kenan. To ita kuma Mashi’a ya akai ta zaÉi yarinyar? Bayan nasan idan kin kawo yara sai sunyi fin wata biyu ma kafin ki saida su. Musamman irinta ma ai baki badata a masu aiki?ā.
āHummm ki bari kawai, wlhy kuÉaÉe kawai na gani. Dan an samu kuskure ne dana aika a kira min su ta biyosu. Nace ta koma Alaja Mashi’a ta ganta ta nace ita take so harda ninka min kuÉi. Ni kuma kawai naga bazan iya ba na sallama. Dan nasan ko Ęasar waje na kaita ba lallai na samu abinda na samun ba a wajenta. Kuma ina ma jin nauyin Alaja Mashi’a wlhy. Kin san dai ba wannan karon ne na farko dana fara samo mata masu aiki ba. Tunda kusan yaran gidankun nan duk a wajena aka amshesu mafi yawanci kuma itace ke zuwa da Éauka musamman ma masu kula da Hajiya Babba.ā
Numfashi Hajiya Ęarama ta furzar, dan tasan gaskiyar zance Jannifer ke faÉa mata. Mashi’a tana kallon Jannifer ne kawai a mai kawo Ę“an aiki. Kuma zama ta iya cewa itace ta nuna mata gidanta a lokacin da take neman masu aiki da zata wuce da su can Germany, shine take faÉa mata gidan Jannifer Éin. Tunda ta Éauka wancan yaran biyu ta wuce da su taji daÉin zama da yaran sai yazam duk sanda ta shigo Nigeria takan Éaukama Hajiya Babba masu kula da ita. Ko idan taji wasu nason masu aiki takan musu hanya. Da yake itama halin Maash ne da ita yanzu haka yaran data Éauka su biyu duk sunyi karatu a can. Ęaya a cikinsu ma ta kusa aure da Ęanin mijin ita Mashi’a Éin. Ęaramin tsaki taja da ture batun Mashi’a ta koma wanda zai amfaneta. Amma ba komai, ita Awwab Éin ma ya saukaĘa mata aiki, a gidan ma wasan zaifi armashi tunda yarinyar a sashen masu aiki take. Zata dakata ta dawo sashenta da kwana, ta nuna saboda abinda ya faru ta Ę“anta yarinyar. Zata nema mata makaranta kawai a wata Ęasar daga haka shikenan ta gama samun cikar burinaā¦ā¦ā¦.āļø
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš šššššš-ššš
ā¦..Suna gama ficewa cike da zumuÉi na maido hankalina kansu Yaya Musaddiq. ĘoĘarin zama nake Hafizzullah ya ce, āWlhy ji nake kamar a mafarki. Wai aunty Samraah kece matar mutum kamar Maash. Ya ALLAH Maash fa. Wai dan ALLAH Adda yaya akai haka ta kasance? Kodai dama ke kin san wa kika aura? Dan wlhy duk da sun sanar mana komai yanzu kuma a gabana komai ta faru lokacin auren sai nake ganin kamar dama dai kuna son junan ku ne ke da shi.ā
Harararsa na Éan yi, sai kuma na koma kusa da Yaya Musaddiq na zauna ina sauke ajiyar zuciya. āYaya dan ALLAH mi sukace muku? Sannan dama kaima baka san shi bane?ā.
Murmushi sosai Yaya Musaddiq yayi yana kallona. Sai kuma ya jinjina kansa. āSamraah wlhy har yanzu ni kaina ina a cikin yanayin da Hafizzullah Éin yake ciki ne. Dan harga ALLAH ban taÉa sanin Maash ne mijinki ba, taya ma zan kawo hakan a raina to. Bama ni kaÉai ba, hatta su Abba babu wanda yasan wa kika aura. Koda aka Éaukeni aiki a companynsa na amsa ne saboda dalilai uku. Na farko dai bazan iya bijirema umarnin ogana ba. Saboda yana treating Éina like uba. Ko Abba dake Ęanin mahaifiyata muke a hannunsa tun bamu san kammu ba bana jin ya damu da tarbiyyata kamar yanda ogana ya tsaya a kaina. Hakan yasa babu abinda zai ce nayi a rayuwar nan naĘi yinsa sai dai ina na saÉama ALLAH ne ko cutar da wani. Wannan kam bazan masa biyayya ba. Na biyu maganar video Éin nan. Na yarda zanyi aiki a companyn da tunanin ko zan fahimci wani abu dan na sanki da naci akan abu, komai tsahon lokaci da za’a Éauka bazaki taÉa barin maganar video Éin nan ba. Na uku amsar aikin kamar samun wata hanyar cigaban rayuwa ne yazo mana mu duka. Dan bamu da kowa sai junanmu. Dolene nayi aiki tuĘuru in har bana saÉama ALLAH bane domin cigaba da gina rayuwarmu. A lokacin da aka samu matsala game da aurenki, mahaifiyar Mansoor tazo har gida taci mutuncin su Abba akan Éanta bazai taÉa ya aureki ba, su bazasu haÉa zuri’a da ke ba, idan kuma muka matsa zata iya Éaukar kowane irin mataki dan ganin ta rabaki da Éanta. Kin san Kawu Musa da zuciya, dan haka shima ya balbaleta, sai kawai ta Éaga hannu ta maresa. Kafin ta sauke hannunta mukaji itama an sauke nata marin. Ta gigita sosai, haka muma da mamaki muke kallon bawan ALLAHn daya maretan. Mutum ne cikin shigar kamala harda gemunsa, maganganun daya gayama mahaifiyar Mansoor a lokacin sun matuĘar birgemu. Sai muka ji sauĘin yanda kalamanta suka Ęona mana rai dama kowa na wajen a take muma mukace ko Mansoor ne autan maza kin barsa har abada. An gama duk wannan rikici Maman Mansoor ta wuce bawan ALLAHn nan shima zai wuce Kawu Musa ya dakatar da shi. Godiya ya masa muma haka. A mamakin mu sai kawai muka ji ya fara jera masa tambaya. (Yaro munene sunanka?) Yace masa Muhammad. Anan kake? Yace masa eh to yana aiki anan amma asalinsa ba mazaunin nan Éin bane. Kana da aure? Sai da yay jim kamar mai tunani kafin yace masa a’a. Kana shirin yi ne? Nan ma ya amsa masa da a’a. Iyayenka fa? Yace suna nan a raye. Sai mukaga kawai Kawu Musa yayi murmushi. Batare da wani tunani ba kawai ya ce (kowa ya shaida. Ni Musa a matsayin yayan Abdul-wahab na bama wannan bawan ALLAHn Muhammad auren Éiyata Samraah. Ina fatan bazaka taÉa watsa min Ęasa a ido ba. Ina fatan zaka tabbatar min da Ęyautata maka zato da nake yi. Ina fatan zaka riĘeta amana bazaka taÉa cin amanata ba. Idan kuma har akwai matsala ka fito ka sanar min wlhy zan fahimceka. Nima kuma badan bana son Samraah na baka ita ba. Ba kuma dan na zubar mata da darajanta nayi hakan ba. Yarinyata mai ilimin addini ce dana zamani. Sannan ĘyaĘyĘyawace mai tarbiyya. Kaga dai ban sanka ba, ban san daga inda ka fito ba. Komai daya faru daga UBANGIJI ne ba daga mu ba. Dan abinda kayi yanzu yasa nake ji a raina ko daga ina ka fito kai Éin mutumin kirki ne, dan Éan halak shike kare martabar tsoho a duk inda yaga za’a yaga masa rigar mutunci.ā
āWlhy Kandala ya matuĘar jimawa tsaye bai motsa ba a wajen. Har sai da Kawu Musa ya dafa shi da faÉin. Idan fa har kaga akwai matsala kada ka saka kanka a cikin damuwa. Mu duka dake nan babu wanda zai zargeka da rashin Ęyautawa har abada. Kuma mun Ęulla zumunci da kai kenan har abada. Murmushi yayi, sai kuma ya Éan jinjina kai da roĘon a bashi wasu mintuna zaiyi waya. Kai tsaye Kawu Musa ya bashi dama. Tafiyarsa waya muka samu damar tattaunawa muma, Kawu Musa ya fahimtar damu dalilinsa na yanke hukuncin nan. Ni dai dan banda yanda zanyi ne bazan iya jayayya da su ba na amince. Hakama Hafizzullah atake yace shi dai dan ALLAH a barki. Amma sai Kawu Musa ya mana nasiha da nuna mana illar barinki ba’a Éaura auren a ranar ba. Ya kuma ce mu cigaba da miki addu’a in sha ALLAHU sai kinci ribar wannan auren. Dawowarsa ta katse zancen mu. Ya tabbatar ma su Kawu ya amshi aure, sannan waliyyinsa na tafe in sha ALLAHU kafin lokaci yayi. Shima kuma zai je ya dawo. Badan muna da hope Éin dawowar tasa ba muka barshi, amma abin mamaki na takaice miki sai gashi muna ĘoĘarin wucewa masallaci. Sunzo tare da babban malamin nan Sheikh Muhammad bin Khalipha Al-Hussain a matsayin waliyyinsa. Sai wannan Hayatu da suke tare yace Ęaninsa ne. Sheikh Muhammad dai ba Éoyayyen mutum bane a garin Kano dama Nigeria baki Éaya, dan haka duka damuwarmu da wani wasiwasi ya kau. Sheikh Muhammad ya tabbatar mana Muhammad tamkar Éa yake a wajensa, kuma in sha ALLAHU bazamuyi kukan haÉa jini da shi ba. Idan ma muna tunanin wani abu mu cire, dan wata hikima ce ta UBANGIJI shigowarsa rayuwarmu. Bai kuma Éoye masa komai game da abinda ya farun ba. Kawu Musa yafi kowa shiga a farin ciki. Dan haka a take aka Éaura aurenku bayan idar da sallar juma’a, aka kuma kwaso kayanki da aka kai gidan Mansoor aka maida gidan daya bada matsayin nasa. Bayan an kaiki kuma sai aka samu akasin ciwo da kika shiga har ya taho dake Abuja, daga baya ya sanar mana kuna Lagos wajen iyayensa. Koda yaushe muna waya da shi, amma bai taÉa gaya min komai da ya shafeshi ba. Sai a yau da muka iso an kaimu masauki kawai naci karo da fuskarsa matsayin mijinki. Bayan kuma ni sai a gobe zan gansa matsayin ogana bayan munzo wajenki. Kin san kuwa ruÉanin dana shiga Samraah. Har kusan faduwa nayi sai da Hayatu ya rikeni. Bayan sun bani ruwa nasha mun zauna a Éarare Hayatu ya min bayani komai tun daga batun Éaukar video har zuwa kidnapping Éinki da mahaifiyar Mansoor tasa akayi, da karÉarki da yayi a hannunta sanadin bincike da yayi saboda kuÉi da aka nema a hannunsa da sunanki har 500m. Bayan ya gano bake bace amfani kawai ake son yi da sunanki ya kuma gano anyi kidnapping Éinki shine ya kubutar dake. Yaso amsar video Éin a hannunki lokacin kodan gudun kada ki sake shiga wata matsalar sai kikaĘi bashi. Sai kawai ya haĘura ya sake ki akan zai cigaba da bibiyarki har sai ya amsa dan in ba haka ba yasan wataran wani zai iya sake yunkurin cutar dake a kansa in har akasan da shi. Ya tabbatar mana shi ya kubutar dake daga auren Mansoor ne saboda kawai yasan bazaki taÉa samun farin ciki ba dan mahaifiyarsa da Ęanwarta ya tabbatar da zasu iya aikata komai akanki, yanda kuma basu samu kudin nan ba kema bazaki samu yanda kike so ba. Ko ran daurin auren da yazo ya biyo mahaifiyar Mansoor ne cikin Éadda kama dan ya tabbatar tayi abinda auren zai fasu amma sai kawai tai abinda ya sashi tilas bayyana kansa garemu alhalin shi beyi niyyar hakan ba. Sai kuma kawai Kawu Musa ya masa Ęyautarki. Yace bazai iya watsama tsohon kasa a ido ba saboda sun bashi tausayi, koba komai shine ya saka auren rugujewa, idan bai amsa ba ai ya sake raunanasu kema kuma an cutar dake shiyyasa kawai ya amince. Sai kuma gashi auren shima ya zame masa alkairi, dan ya ce mana yanzu kin tallafi rayuwar mahaifiyarsa dake fama da jiyya shekara da shekaru. Nagode Samraah, Nagode matuĘa da kikayi haĘuri kika amshi Ęaddararki da hannu biyu, Nagode da kika kasance Éiya ta Ęwarai, Nagode da kika cigaba da riĘe tarbiyyar ki. Dan tabbas naga tsagwaron jin daÉi a fuskar Maash game da Ęyautatama Mahaifiyarsa. Na tabbatar da koda a baya ba soyayya ce ta haÉaku ba yanzu kam yana sonki. Yana Ęaunarki, dan wannan alkairin naki ne muma ya jawo mana alkairin. Yanzu na fahimci dama Maash yaje garejinmu kai tsaye ne domin kawai ya Éaukeni aiki, dan sai yanzu nake sake tariyo yanda aka Éaukeni aikin cikin sauĘi ake kuma mutuntani da girmamani sama da ma’aikata da yawa. Gashi har an turani karatu wata Ęasa. Samraah tabbas ke Éin alkairi ce. Gaba Éaya halayen iyayenmu kin kwashesu. Dama ance TSUTSAR NAMA ITAMA NAMA CE. tabbas na yarda da wannan batu na malam bahausheā. Ya Ęare maganar yana share hawaye.
Da gani har Hafiz muma kukan muke. Dan labarin ya matuĘar girgizani. Ashe haka abubuwa suka faru ni ban sani ba. Ashe mahaifiyar Mansoor ce tasa akai kidnapping Éin a da farko. To amma tayaya akai hakan? Da sanin Mansoor Éin kokuma? Idan bada saninsa ba taya akai tasan da videon nan? Shiyyasa ba’a son zargi, na daÉe ina zargin Maash akan Éata min aure dan shi ya aureni ya cutar dani ya amshi video ashe abin duk ba haka bane ba. Kai jama’a, lallai masu iya magana sunyi gaskiya da sukace zato zunubi ne koda ya kasance gaskiya. Nagodema ALLAH da ban taÉa masa tambaya akan auren ba duk da nasha son yin hakan kwarjininsa da shakka na hanani. Sosai nake jin kimarsa na sake Ęaruwa a cikin zuciyata. Ashe shine ma ya kubutar da ni daga hannun mahaifiyar Mansoor. Kai ban taÉa zaton matar nan zata iya aikata irin wannan al’amarin ba. Wato mutum kai dai kawai gansa ka barsa yanda ALLAH yayisa, akan kuÉi baka iya banbance mutumin banza dana Ęwarai da wuri, dan sanin zuciya sai UBANGIJIN kawaiā¦ā¦..āļø
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš šššššš-ššš
ā¦ā¦Sai Ęarfe kusan uku mijin Baby ya iso gidan cikin Ęatuwar motar da ta sake haukace imanin su Mom. Sam ita bama damuwarta rabuwa da Éiyar ba. Sai santin motar suke da sake kambama irin dukiyar mijin Babyn. FaÉa ma ta yarda akai baby iyayenta na Gwarzo su mata batayi ba. Sai sake shiryata da akai ciki wata alĘyabba mai Éan karan Ęyau. Itako ido ĘemaĘayau ba ko Éigon hawaye. Hasalima inda kwalliyarta batayi ba gyara abinta take ko tace a sake mata kaza bata son kaza. Su dai su Gwaggo Gudidi sunyi sororo suna kallon ikon ALLAH.
Abba baya nan ya fita, dan baiyi zaton mijin Babyn zai iso a lokacin ba kasancewar yasha jira kafin azhar amma shiru. Sai Alhaji Jafaru babban Éan Gwaggo Gudidi ya jashi suka tafi wata gaisuwa a gyaÉi-gyaÉi. Su Gwaggo Gudidi suna tunanin ai za’a jira Abban su dawo. Amma mi sai gani sukai an fito da amarya baby tana taku Éai-Éai ko irin rufe fuskar nan ta amare batai ba. Sai ma hirarsu suke da kakarta Umma suna dariya. Babu wanda aka kalla a cikinsu aka wuce da Baby Ęofar gida aka sakata a narĘeĘiyar motar da angon nata yazo a ciki. Abu mafi ban mamaki mijin ko kallonsu baiyi ba. Sai Mom Éin da Umma ne suka gaisheshi yana amsawa cike da shan Ęamshi. Baki a washe Umma tace, āALLAH ya tsare to Alhaji. ALLAH kuma yasa ku dawo lafiya da babbar tsaraba ta tattaÉa kunnena. Alhaji mu ya maganar tafiyarmu saudia ne?ā.
Duk maganar da Umma take harararta Baby keyi, miye na wani tabbayar zuwa makka dan zubar da mutunci. Badai shine da kansa yace ya biya musu ba ai sai tayi hakuri taga lokacin yayi baice suje ba ko. Shikam ma Éan mannin rainin wayon hannu kawai ya Éaga musu a taĘaice ya ce, āA jira lokaciā. Daga haka ya Éauke kansa tare da bama drivern sa umarni ko kallon amaryar tasa baiyi ba. Driver kam umarnin ogansa ya cika. Ya tada mota abinsa yay reverse har yana neman taka su Mom dake tsaitsaye. Ai tuni mutane suka shiga faman jinjina kawunan mamaki. Ƴan anguwa suka guntsa kowa da abinda ya fassara al’amarin. Dan kuwa dai sunga sabon salon Éaukar amarya ganin idonsu.
Duk abinda ake Halime batama sani ba. Tana can tunda ta idar da sallar azhar ta kira Abba tace ya saya mata rake da gyaÉa tai kwanciyarta. Har aka tafi da Babyn kuma bata sani ba. Sai da hayaniya ta fara tashi ta Ę“an gwarzo sannan ta farkaā¦
š¦šš¦šš¦
Duk yanda Hayatu ke ĘoĘarin danne abinda ke cimasa zuciya ya kasa. Sai satar kallonsa yake ta cikin mirror har suka iso babban companyn da Ummie ta fara ginawa da hannunta tun mahaifinta na da rai wanda Paah ne ke riĘe da ragamar komai na companyn. Ęatone bana wasa ba, sannan akwai ma’aikata jingim a cikinsa. A farkon ginashi ana sarrafa kayan suturu ne, bayan abubuwa sun kwaÉe akan ciwon Ummie companyn ya durĘushe harma ya daina aiki na tsawon shekaru. Sai daga baya Maash Éin ya farfaÉo da shi tare da sake faÉaÉashi aka maida shi wajen sarrafa kayan abinci. Kusan kowane nau’i na kayan abinci har su mai magi duk companyn na fitarwa. Suga, gishiri, harsu omo da sabulai sannan kayan abinci tun daga kan shinkafa, taliya, fulawa, garin alkama, da ire-irensu, da dangoginsu. A yanzu dai a Africa babu companyn dake fidda kayan masarufi irinsa gaskiya. Dan tako ina suna kai abinci kuma sunada wasu reshika a wasu kasashen da dama.
Duk ta inda suka gitta gaisuwar girmamawa ake bama Maash. Shi ko yana mai amsa musu a daĘilen nan nasa dan motsin lips Éinsa kawai suke gani sai kuma hannu da yake Éaga musu. Duk wanda yayma Maash farin sani a rayuwa yasan wannan halin nasa ba wulaĘanci bane yanayinsa ne kawai a haka. Dan magana inba ta zamar masa dole ba, da wahala kaga yana yinta. Idan ma yayin bazaka taÉa jin sautin muryarsa sama ba. Sai fa idan an Éata masa rai yayi matuĘar iya hargagin da ke gigita mutum.
Kai tsaye office Éinsa ya nufa Hayatu biye da shi dan shima yana da office a companyn. Har yanzu suna kan bincike game da case Éin nan na samun yara a containers Éin sa na kaya da suka tura Ghana. Monday Éin nan zasu shiga court yau kuma zai sake zaman meeting da lawyers Éin su da Paah, duk da dai kwata-kwata an nuna case Éin bai shafesa ba duk da kasancewarsa shugaban companyn shiyyasa ma yake tsula tsiyarsa da matan da ake Éauka aiki a ciki har Maash Éin ya gano sa ranar yake tujara. Sun samu Paah Éin baya nan, lawyers Éin kuma basu kai ga Ęarasowa ba. Sai hakan ya bama Hayatu damar fidda abinda ke ransa.
Kallon Maash dake zaune cikin kujerarsa ta office Éin yana daĘilar keyboard Éin computer Éin saman desk Éinsa yayi. Sai kuma yayi Ęasa da kansa cikin girmamawa yace, āYaya kamin afuwa, zan sake maimaita maganar nan dai ta kwanaki dana taÉa maka kaĘi cewa komaiā.
Shiru kamar maash Éin bazai amsa ba. Sai kuma can yace, āUhumm ina jinkaā.
Kai hayatu ya Éan sosa yana sake Ęasa da kansa ya ce, āNifa ALLAH yaya yau saina sake ganin kamanin Yayan Aunty sosai da Baba Abdull sun sake fitowa. Shi kuma Ęanin nan nasu Hafizzullah banbancinsa da Falaq kawai ita mace shi namiji. ALLAH tun Éazu a ruÉe nake dauriya kawai nake yi. Ita kanta Auntyn yau sai naga suna fisgar kama da Falaq Éin, kawai dan ita farace ita kuma aunty bata kaita hasā¦ā¦ā
Ruff bakin Hayatu ya rufe batare daya Ęarasa faÉa ba saboda kallon da Maash Éin yay masa. Sai ya wayance da faÉin, āYaya ALLAH ka duba lamarin nan iya gaskiyata nake faÉaā. Ya Ęare maganar cikin shagwaÉa kamar ba Hayatu PA ba. (Wato na lura akwai lokacin da Maash matsayin oga yake a wajensa. Akwai kuma lokacin da yaya yakeš).
Hararsa kawai Maash Éin yayi ya Éauke kansa ya maida ga aikinsaā¦.
š©øš©øš©øš©ø
āBan gane mi kike son faÉa ba? Kin san dai bana son rainin wayo koā.
āWlhy yallaÉai babu rainin wayo a maganata. Kai ma kasan bazan yi hakan a gareka ba. Naje na samu nima ta sallameta. Kuma shi Awwab Éin ne yaje ya sakata yin hakanā.
Wata shegen ashariya YallaÉai ya kutuntuma. Sai kuma ya miĘe zaram yana kaima Centre table duka har sai da Hajiya Ęarama ta zabura tana ĘanĘame jikinta. Sai kuma ya juyi a fusace yana nunata da yatsa. āIdan har na samu matsala a aikina saboda ke na rantse da ALLAH sai na koya miki hankaliā.
Sosai hankalinta ya tashi, dan tasan mugun nan komai zai iya aikatawa akan buĘatarsa. Amma ba komai lokacinsa ne. Zata bisa yanda yake so gaba kaÉan zatayi maganinsa ai itama. Dan ta gama shirinta a kansa tun shekarun baya. Murya ta sauke cikin nuna tsorata ta furta, āKayi haĘuri nayi kuskure, amma na samo hanyar gyara kuskuren nawa. Na tabbatar bazai kaita ko’ina ba sai gida. Koda yake nama bincika an tabbatar min suna gidan. A wannan karon zan nuna abinda ya faru ina jin tausayinta na dawo da ita sashena. Kokuma na nuna zan share mata kukanta akan abinda ya faru ta hanyar nema mata makaranta ta cigaba. Da ganan sai musan abinda ya dace, kaga munma samu sauĘiā.
Shiru ya Éan yi alamar nazarin maganarta. Sai kuma ya kai zaune yana mai jinjina kai. āHakan ma yayi, sai dai ina mai gargaÉarki ki kiyaye. Dan bana buĘatar wata matsala kuma.ā
āIn sha ALLAHU babu abinda zai faru, shi mai bincike a kantan ya dawo ne?ā.
āZuwa jibi ne Ęarshen kwanakin daya Éiba min. Dan ko jiya munyi waya da shi ya kuma tabbatar min da aikin na tafiya yanda zanyi farin cikiā.
Itama murmushin ta saki duk da ba haka taso ba. Dan a nata Éangaren tasa itama a bincika mata wacece Samraah Éin?.
āØāØāØāØ
Gaba Éaya ganin Ę“an uwana ya wanke min duk wata damuwata. Hirarmu muke cike da farin ciki suna bani labarin cakwakiyar gidan Abba ta yanzu da amaryarsa, tare da yanda auren Baby ya kasance, sun dai baro ana jiran miji yazo ya Éauke ta. Matsama Yaya Musaddiq nai ya kiramun aunty Zakiyya. Daga nan fa mukaita gaisawa da mutane harda amaryar Abba da kawai naji matuĘar Ęaunarta. Daga Ęarshe jikina yayi sanyi jin batun zuwan mijin Baby yanzu babu jimawa da yanda tafiyar ta kasance. Mun cigaba da jimanta abun bayan katse wayar. A haka lokacin sallar la’asar ya riskemu. Ina tunanin yanda zasu fita salla sai ga guard Éinsa yazo yace suzo boss yace ya kaisu suyi salla. Kafin su dawo nima nayi tawa, na sake gyara sashen naje kuma na gano Ummie. Alokacin nake cema Mama Balki tazo su gaisa da bakin da yace. Ta ce tana zuwa idan ta kammala abinda take yi. Harta bani abinci na kai musu. Duk da sunci sun Ęoshi dan acan inda aka fara saukesu sunce sunci abinci, nan ma kuma da Hayatu ya rakosu da kayayyakin ciye-ciye suma mukaita ci muna hira sai da na Éauka musu abincin. Sake zaman hirar mukayi, dan ji nake kamar mu dawwama a haka. Koda suÉutar baki ban sanar musu komai daya shafi gidan nan ba. Hirar abinda ya shafemu kawai mukeyi hankalinmu kwance. Hatta zancen alaĘar Mama Balki da nake zargi da baba ban gaya musu ba, shiyyasa ma na matsu tazo su gaisa. Dan duk wanda yasan mahaifinmu ya kallai Yaya Musaddiq yasan suna matuĘar kama, musamman yanzu da yake sake girma kamanin na sake fitowa sosai. Wajen Ęarfe biyar ina shirin zuwa na sake ganin Ummie da ga nan nayi kiran Mama sai gashi ya dawo. Sannu da zuwa su Yaya suka shiga yimasa da gaidashi. Ganin haka yasa nima na gaisheshi batare dana yarda na kallesa ba. Sai dai shi ina jin idanunsa na yawo a jikina, dan haka ma naĘi kallon nasa. Ciki ya shige yana faÉa musu bari ya Éan watsa ruwa. Sukai masa fatan fitowa lafiya. Na gyara zama zan cigaba da hirata Yaya Musaddiq ya hararen, tare da mun nuni da Ęofar da ya bi.
Baki na tura cikin shagwaÉa nace, āKai yaya mi kuma zanyiā.
Sosai yake kallona fuska a tsuke, āOh kice karatun Mom kema kin Éauka kenan?ā.
Da sauri na shiga girgiza masa kaina. āWlhy Yaya a’aā.
āInafa a’a tunda gashi na gani da idona. Abba yakan dawo gida bai ishi Mom kallo ba. Kema ga mijinki ya dawo ko kallon inda yake bakiyi ba. Abba yakan dawo gida Mom bata bashi ruwa ba, ya shige yay hidimarsa. Kema kuma gashi mijinki ya dawo babu ruwa babu abinci, maimakon ki bishi kiji yaya ya dawo, miye matsalarsa kin gyara zama ke ga mai Ę“an uwa sunzo ko. Haka kike so muma idan munyi aure matanmu suna mana?ā.
Da sauri na sake girgiza masa kai idanuna na cika da Ęwalla. Ya ce, āOkay to aya maza tashi, haba Kandalata ina islamiyyan ya tafi? Mu kin bamu munci mun Ęoshi yan uwanki shi dake wahalar nema ko oho. Ko kina so Hafiz ya rainakiā.
Da sauri na sake girgiza kaina ina Hararan Hafiz Éin dake kumshe dariya. Tashi nayi na nufi Ęaton freight Éin dining room. Ruwa na Éauka da lemo na sa a tray dana Éakko a kitchen sai glass cup mai Ęyau. Ni sai ma naji abun banbara Ęwai wai namiji da suna Hajara. Haka dai na daure dan bazan taÉa iya bijirema Yaya Musaddiq baā¦ā¦.āļø
š„±A fito lahiya matar yayanmu.
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš šššššš-ššššš
=========
ā¦ā¦.A hankali nake tafiya kamar kazar da Ęwai ya fashema a ciki, koda na isa Ęofar bedroom Éin na yi kusan minti Éaya kafin nayi knocking a hankali. Banji motsin komai ba balle na saka ran za’a buÉe min. Hannu na kai zan sake knocking Éin aka buÉe Ęofar. Da sauri na janye hannun nawa na riĘe tray Éin da Ęyau kaina a Ęasa. Jin shiru ya sani Éagowa a tunanina juyawa yay ya koma. Amma sai na gansa tsaye kawai ya zuba min cat eyes Éin nan nasa. Sosai tsigar jikina ta tashi, dan wani irin kallo yake min mai wahalar fassara gashi da ga shi sai guntun towel iya gwiwa. Kaina nai ĘoĘarin sake saukewa cikin Éan rawar harshe na furta, āD⦠dama ruwa neā¦ā
Bai bari na Ęarasa ba ya matsa min hanya alamar na shiga. RaÉawa nayi na wuce, kai tsaye na ajiye tray Éin saman Centre table na buÉe ruwan na tsiyaya a cup tare da ĘoĘarin Éagowa. Ido muka haÉa da shi, yana tsaye jikin mirror Ęafafunsa a harÉe yay folding hannayensa a Ęirji ya zuba min ido kawai. Ęasa nayi da nawa, tare da takawa a hankali inda yake, batare dana kallesa ba na miĘa masa kofin ruwan. Shiru babu alamar zai amsa, dan haka na Éago cikin yanayin kamar mai shakku na kallesa, har lokacin idanunsa a kaina suke, samun kaina nayi da marairaice face Éina kamar zanyi kuka na ce, āPleaseeee!ā.
Ęan luuuu yayi da idanunsa kamar zai lumshe sai kuma ya buÉe a kaina har sai da naji tsigar jikina ta tashi, hannuna dake riĘe da kofin ya Éan fara rawa-rawa kamar zan saki kofin. Hannayensa dake harÉe a Ęirjinsa ya warware a kasalance, dan haka na Ęara Ęasa da kaina dan bazan iya kallonsa a yanda yaken ba. Jin saukar hannunsa a saman nawa mai riĘe da kofin ruwan ya sani lumshe nawa idon batare dana Éago na kallesan ba. Ina ĘoĘarin sakar masa amma ya hana hakan, sai ma saukar Éayan hannun nasa naji akan gefen cikina, a hankali ya fara tafiya da shi har zuwa bayana, kafin ya matsoni ya manne da jikinsa. Sannan ya kai ruwan da ke a cikin hannayenmu saman lips Éinsa. Yasha kusan rabi ya zare kofin ya ajiye. Ni dai har lokacin ban sake yarda na kallesa ba. Sai dai na furta, āNagode sosai Ya Awwab. ALLAH ya saka da alkairi, ya bama Ummie lafiya da tsohon rai mai albarka. ALLAH ya kareka da sharrin masu sharri. ALLAH ya yarda dakaiā.
Jinai kawai ya Éora Éayan hannun nasa ta saman bayana shima ya mannoni da jikinsa gaba Éaya ya kwantar da kaina a saman faffaÉan Ęirjinsa. Luff nayi ina mai shaĘar narkakken Ęamshinsa mai matukar tasiri da saka nutsuwa a zuciyar mai shaĘa. Munfi mintina biyar a hakan har wani bacci-bacci nake ji yana neman Éaukata. Sai naji ya Éagoni a slowly tare da juyamu na koma jikin mirror Éin shi kuma ya koma inda nake da. Dagowa nai da nufin yin magana ya ranĘwafo ni gaba Éayansa, daÉas na koma saman mirror Éin na zauna, shi kuma yamun rumfa hannunsa Éaya dafe da mirror Éin, Éayan kuma ya saukesa akan haÉata ya Éago fuskata. Cikin matuĘar low voice ya furta, āOpen your eyesā.
Jinai Sam bazan iya masa gardama ba, dan haka na shiga yin far-far da idanun kafin na buÉesu da Ęyar na saukesu akan ĘyaĘyĘyawar doguwar fuskarsa dake Ęawace da kwantaccen gashi baĘi siÉik. Kallon juna muke cikin ido da mu kammu bazamu iya fassara yanayin da muke a ciki ba. Sai wani irin tashi tsigar jikina keyi, a hankali a hankali idanuna suka fara tara Ęwalla. Kasa jurewa nayi na lumshesu slowly ina sauke tagwayen ajiyar zuciya. Dan mutumin nan zai kasheni da salonsa. A bazata matuĘar bazata naji saukar abu mai sanyi da taushi saman lips Éina. Da sauri na buÉe idanuna. Ai babu shiri na maida su da gudu na kulle zuciyata na tsargawa. A salon da yake kissing Éin nawa yasa gaba Éaya jikina ya saki har ban san na kai hannuna saman kansa ba nariĘosa. Har ga ALLAH hakan da nayi kawai nayi ne amma bada wata manufa bane, tsabar na rasa ina zan dafa na samu sassaucin ruÉanin dana shiga ne yasa hannuna sauka a saman kan nashi batare dana shiryama hakan ba. Ashe shi hakan armashi ya Ęara masa, dan wajen kicin-kicin ganin na janyesa harda zame band Éin dake Éaure da gashinsa na tura yatsuna duk biyar cikin gashin ina yamutsawa. Munfi mintuna uku a haka, kafin ya janye lips Éin nasa tare da Éaura goshinsa saman nawa, hancinanmu na gogar juna, kowannenmu na sauke numfashi. Wajen minti Éaya sannan ya Éago kansa, kasa kallonsa nayi, sai ma hawayen da suka cika min idone suka Éan silalo badan ni kaina nasan dalilina nayin su ba, gaba Éayana ya jawo ya rungume tsam-tsam a jikinsa. Nima samun kaina nayi da ĘanĘamesan dan jikina rawa yake yi.. nan ma mun kwashe wasu mintuna biyun a haka kafin ya kai bakinsa saitin kunnena cikin raÉa ya furta, āKema baĘi Ęoshi ba ko? A Ęaraā.
Ji nai kamar na tsaga jikinsa na shige dan kunya, sai kawai na sake ĘanĘamesa. Wani irin ratsa kunnena sassanyan sautin murmushinsa yayi a bazata. Sai kuma ya Éagoni yana ĘoĘarin kallon fuskata amma naĘi yarda yay hakanā¦.
A dai-dai lokacin da acan Maash da Sam-G ke a wata duniya anan falo Mama Balki ce ta iso domin gaishe da baĘi. Cikin fara’arta da kazar-kazar ta shigo bakinta Éauke da sallama. Amsawa su Musaddiq sukayi dama ransu fal tunanin ganin wannan uba-uban Ęaton gida amma basuga giccin kowa ba sai masu aiki maza. Ęagowa sukayi su duka a tare da nufin gaisheta, kawai saita ja birki da uban sauri har tana buge Ęafa da kujera. Kallon Musaddiq take kamar zata cinyesa da idanunta, jikinta sai rawa yake yi. Sai kuma ta sake maida kallonta ga Hafizzullah shima. Sai kawai gani sukai ta fashe da wani irin kuka tana faman jan jikinta baya.
A ruÉe duk suka miĘe suna tambayarta lafiya? Mike faruwa?. Sam ta gagara basu amsa, sai sake cin tuntuÉe da tayi da carpet hakan yasata tafiya gaba Éayanta zata faÉi ta baya suka hau salati da nufarta su duka biyun suka tare a tareā¦.
Cak Maash ya dakata daga yunĘurin sake maida lips Éinsa da yake saman na Samraah. Itama sai ta buÉe nata idanun da sauri duk suka kalla Ęofar. Dan su dukansu sunji salatin su Hafizzullah Éin Kasancewar da Ęarfi sukayi. Kallonta yay, itama ta kallesa, sai kuma a hankali ya zame hannayensa da ga jikinta ya Éaga gaba Éayanta ya sauke daga saman mirror Éin daya Éaurata.
Zan nufi Ęofa da sauri ya riĘoni, fuska na marairaice masa kamar zanyi kuka. Sai yay min nuni da gyalena da Éan kwali dake yashe a Ęasa. Gyalen kawai na Éauka dan hankalina ya tashi, kada wani ya cutar min Ę“an uwafa a gidan nan? Da wlhy sunga ainahin baĘin halina dan saina gallabi kowa da kowa har uban gayyar tasu bazan bari ba. Dai-dai ina isowa falon suke ĘoĘarin zaunar da Mama Balki a kujera, sai nai turus ina kallonsu. Ruwa Yaya Musaddiq ya bata, yayinda Hafizzullah daya juyo ya ganni yake sanar min abinda ya faru. Da sauri na nufi Mama Balki. Zama nayi a kusa da ita cikin damuwa ina tambayarta mike faruwa?. Dai-dai nan ya fito shima sanye cikin baĘar jallabiya da tai masa wani masifar Ęyau. Muna haÉa ido na kauda nawa da sauri.
Mama dake kallonsa itama fuskarta share-share da hawaye ta nuna masa Yaya Musaddiq. āAlhaji Ęarami dan ALLAH kalla bawan ALLAHn nan. Kalla yanda yake tsananin kama da Babanku. Inda ace mutum na mutuwa ya dawo da Ęuruciyarsa babu abinda zai sa bazan dage Abdul-wahab bane ya dawo Alhaji Ęaramiā.
Shiru kamar bazaice mata komai ba, sai kuma ya Éan nisa a hankali tare da kaiwa zaune cikin kujerar dake facing Éinta. Zaman Ęafa Éaya kan Éaya yay yana mai kwantar da kansa a jikin kujera tare da lumshe idanunsa. A haka ya furta, āPlease Mama relax. Wannan ba Baba bane, dan Baba ya tafi ya barmu tafiya ta har abada.ā Éagowa yay da kansa ya Éan zuba mana idanu mu duka sai kuma ya sake furzar da iska kaÉan yana Éan mana nuni da Mama Balki. āWannan matsayin uwa take garemu mu duka. Ban sani ba ko kun san Baba yana da mata a zamansa na Lagos harda yarinya Éaya. Itace wannanā.
Da sauri Yaya Musaddiq ya kalla Mama, sai kuma ya juya ya kalla Maash Éin. Sake gyaÉa masa kai yay cikin lumshe idanunsa tabbacin haka Éin ne. Ni ko da Hafizzullah a ruÉani muke kallonsu. Gwarama ni dama na jima da wannan al’amarin a zuciya. Sai kawai mukaga Yaya Musaddiq ya duĘar da kansa yana hawaye. Kafin ya miĘe a hankali yaje gaban mama Balki ya tsugunna. Hannunta ya kamo cikin nasa hawaye na cigaba da masa gudu a fuska ya furta, āALLAH na gode maka daka saka inada rabon ganin wannan rana kafin nabar duniya. Mama dan ALLAH kiyi haĘuri, kiyi haĘuri kiyi haĘuri. Tun daga randa nasan kaina, tare da labarinki a wajen Gwaggo Gudidi ban taÉa fashin addu’ar ALLAH yasa kafin nabar duniya na haÉu da ke da Ę“ar uwarmu da akace tana tare dake ba. A dalilinki sau biyu ina zuwa Lagos bayan na tuhumi iyayena akan kuskuren da sukayi suka nuna min nadamarsu suma, sai dai dan basu san ina zasu ganoki ba suma shiyyasa suka cigaba da zama da damuwar a rayukansu. Tabbas mama an cutar dake. Muma kuma an cutar damu, tunda da mun sanki na tabbatar bazamuyi kukan rashin iyaye a duniya ba. Dan ALLAH mama kiyi haĘuri ki yafema ahalinmu kada hakkinki ya cigaba da hanasu kwanciyar hankali a rayuwarsu. Kuskure ne sukayi a wata gaÉar da mu kammu bamu tsira ba. Dan mu Éin ma komai sai da ya ĘwaÉe tsawon shekaru tsakaninmu dasu babu wani jituwa sakamakon amsata da Ęanin mahaifiyar mu yayi ya riĘe bai bar musu ba, duk da dama tun raduwar mahaifiyarmu ita Samraah da Hafizzullah suna a hannunsa ne. To nima sai yace zan koma hannunsa, amma suka nuna basu amince ba suma su Samraah sai a dawo musu da su. Kowa ya fahimci gadon da aka barmana sukemawa shiyyasa dangin mahaifiyarmu suka dage shine akai rabuwar tashin hankali suka manta damu sai da ga baya naita bibiyarsu har komai ya dai-daita. Zamma iya cemiki dawowarsu garemu sosai-sosai lokacin amsar kuÉin auren Samraah neā. Kuka yaci Ęarfinsaā¦ā¦ā¦āļø
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
Typingš²
šTSUTSAR NAMAā¦.!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
š·ššš šššššš-šššš
ā¦ā¦Muma kukan muke ni da Hafiz sosai. Hakama Mama kuka take har tana siĘewa. Sai da ya mana magana cikin gyaran murya sannan kowa ya Éan tsagaita. Cikin yanayinsan nan na rashin son hayaniya ya furta, āKuka ba shine alama ta godiyar ALLAH ba. Abinda ya faru ya riga ya faru, ku fuskanci wanda yake a yanzu itace rayuwa. Ya kamata bayan magrib itama Falaq kuje can dan ta ganku tunda tana fama da kanta bazata iya tazo nan ba. Gashi babu wani lokaci shi Musaddiq zai wuce gobe in sha ALLAHUā.
Duk mun gamsu da zancensa, yayinda Mama ke jinjina kai ta ce, āAlhaji Ęarami dama kasan inda suke kenan? Shiyyasa ka auro Samraah?ā.
Ęan luuu yay da idanunsa kamar abin dole ya saki murmushi. Babu wanda ma yay zaton zai amsa a cikinmu saboda yanda ya jima baice komai ba. Sai kuma ya Éan furzar da iska cikin sauke numfashi. Kansa ya girgiza a daĘile ya furta, āA farkon ganina da ita ban san ita wacece ba. Ban kuma taÉa kawo wani abu game da ita ba. Sai dai sunanta ya Éan so ya ja hankalina har ya tunamin da Baba a ranar. Abubuwa ne da yawa suka faru da suka alaĘanta wannan auren Mama, dan har ga ALLAH ni banje da nufin Éata mata aure ni na aureta ba. Kawai na hana wancan ne dan na kuÉutar da ita daga halin banza na mahaifiyarsa. Sai kuma Uncle nata yace ya bani, naso kawo musu wani dalili sai kawai naci karo da fuskar Musaddiq nima a lokacin, shine kawai nace na amsa. Bayan barina wajen kafin a Éaura auren na saka akamin bincike shine na gano su Éin yaran Baba neā.
Sosai kowannenmu ke jinjina iko da hikima ta UBANGIJI. Hafizzullah da bai fahimci komai ba a zancen yay tambaya. Nice na masa bayani. Sai kawai ya hau murna wai muma ashe munada Mama. Abinda yay Éin ne ya sakamu darawa mu duka. Hatta shi uban gayyar ina kallon sanda yay Éan munafukin murmushin nan nasa dai-dai yana miĘewa. Ciki ya koma ya barmu anan da Mama. Aiko sai labari ya Éalle a tsakaninmu, dan Mama wayayyar mace ce mai kuma tsananin kirki da dattako. Fita tayi sai gata tazo da Malam Baba. Mahaifin Hayatu kenan, mijinta kuma a yanzu, aminin mahaifinmu. Shi kansa ya shiga mamaki matuĘa, ya kuma yi farin ciki da ganin Ę“aĘ“an amininsa. Duk da ya jima zuciyarsa na masa wasi-wasi a kaina ashe. Shiyyasa tun ranar farko daya ganni agidan yake kallona. Dan duk da bana kama da Babanmu, gaba Éaya komaina na mahaifiyarmu ne idan ka cire Éan duhun da nake da shi dan mahaifiyarmu farace tass, su su yaya Musaddiq duk sun Éakko farinta amma kamanin Baba. Maganar aure kuma dake a tsakanina da Maash ya sani Hayatu ya faÉa masu dama.
šŗšŗšŗšŗ
Ganin har gab da magriba bai sake fitowa ba munata hirarmu da Mama a falo Yaya Musaddiq yay min nuni da hanyar bedroom Éinsa cikin hikima. Jinai duk kunya ta gama kamani, sai dai bazan iya musa masa ba. Dan haka na tashi sum-sum na wuce. Yanzun kam ban tsaya knocking ba na murÉa handle Éin Ęofar a hankali na shiga kaina a Ęasa. Dan har yanzu ina jin nauyi da kunyar abinda ya faru a tsakaninmu Éazun. Jin Éakin shiru kamar babu motsi ya sani Éan Éagowa ina kallon ko ina. Sauka idanuna sukai a kansa. Yana zaune a cikin sofa sanye da bathrobe alamar bai cire ba tunda ya fito wankan, bowl ne na glass a saman cinyarsa da uban chocolates a ciki. Da mamaki nake kallon chocolates Éin kafin na Éan Éaga idanuna akan fuskarsa. Da farko na zata ma barci yake a hakan, sai da naga gashin idonsa dogaye sosai sun Éan motsa alamar kallona yake Ęasa-Ęasa. Kauda nawa idanun nayi kamar zan juya naji ya furta, āZo nanā.
Idanuna na Éan rumtse, dan duk sanda saukar muryarsa zai shiga cikin kunnuwana sai na jisu har tsakkiyar brain Éina. Sai da na ciza lips da sauke numfashi sannan na juya kaina a Ęasa na nufesa. Ban zauna a kujerar da yake ba doguwa sai na zauna akan Éayar dake gefensa dan guda uku ne dama. Doguwa Éaya sai biyu masu zaman Éai Éai a gefe da gefen ta.
āMi kike buĘata?ā.
Ya faÉa a daĘile yana kai sauran chocolate Éin hannunsa Ęaramin bakinsa. Satar kallonsa nayi ina mamaki a raina, namiji da cin chocolate, ai kayan yara ne da mata, duk yau banga ni dai ya ci abinci ba, sai dai ko da suka fita yaci. Ganin ya zuba min ido na Éan girgiza masa kaina da faÉin, āBa komai, kawai na jika shiru ne baka fito ba. Ga kuma abinci duk yau naga baka ci baā.
Shiru bai tanka min ba tsahon kusan mintuna biyu, kafin ya Éago a nutsensa zaune sosai tare da ajiye bowl Éin chocolates Éin nashi a Centre table. Murya can Ęasa ya ce, āGashi ina ciā. Yay maganar yana nuna bowl Éin chocolates Éin. Da mamaki na Éago idanuna sosai na warosu a kansa. Tare da furta, āChocolate ne abinci? Abin kwaÉayin yara ne fa. Kai kuma Ęatoto da kai ka zauna kana ci, kuma amma ce fa maza basa cin zaĘi hakā¦..ā
Ganin yanda yake kallona da mayatattun idanunsa na kasa Ęarasawa, sai ma na miĘe cikin wayancewa na ce, āAn kira magrib bari na shirya kar su zo suna jiranaā. Na wuce bayi da sauri.
Da kallo ya bita harta shige, sai kuma ya girgiza kansa shima yana miĘewa zuwa closet Éinsa yin shirin massalaci.
ššš
Bayan sallar magrib Hayatu da kansa yazo Éaukarmu. Ogan nasa bai dawo ba. Amma tunda shi yace zamuje dama sai ban damu ba na shirya tsaff cikin atamfa riga da skirt a kayan daya kawo min. Ni da Hafizzullah da Mama a baya, Yaya Musaddiq da Hayatu a gaba. Yanda naga bakinsa yaĘi rufuwa saboda farin ciki nasan Mama ta gaya masa komai ko mahaifinsa. Nayi matuĘar mamakin ganin Ęayataccen gidan da shima yake a ciki. Sai na sake yarda da batun Mama Balki da tace su suna zaune a Maash Mansion ne kawai saboda Ummie. Shine gaba muna biye da shi, sosai ta ciki ma gidan yay Ęyau da tsaruwa. Sai da muka zauna ya kwala kiran mai aikinsu wata Ę“ar budurwar yarinya ta fito. Gaishemu tayi sannan ya bata umarnin kawo ruwa da abinci shi kuma yay sama. Babu jimawa sai gashi ya fito riĘe da ĘyaĘyĘyawar matashiya, gaskiya zata iya girmata koda shekara uku ne, da Ęyar take tafiya saboda cikin jikinta da yay girma sosai. Duk da fuskarta ta Éan yi fushi irin na masu ciki hakan bai Éoye kammaninta da Hafizzullah ba. Yanda muka zuba mata ido haka itama ta zuba mana nata. Lokacin da suke isowa gab da mu jikinta har rawa yake yi. Haka ta dinga bimmu Éaya bayan Éaya da kallo, kafin ta maida kan Mama da ke kallonta itama fuskarta Éauke da murmushi. Cikin langaÉar da kai ta ce, āMama ina ji a jikina su Éin jinina ne. Dan ALLAH Mama kada kuce dani ba haka bane ba. Yaya Hayat yace bazai faÉa ba sai dai na gani da ido naā.
Murmushi mukayi mu dukanmu, kafin Mama ta gyaÉa mata kai. āTabbas su Éin jininki ne Falaq. Ga babban yaya Musaddiq, sai Samraah ban Ęanwa, sai auta Hafizzullahā.
Kuka ta saki a hankali idonta akanmu muduka ta ce, āWlhy yaya kamar Baba, suna kama sosaiā. Ta faÉa tana sake fashewa da kuka mai ban tausayi. Gaba Éaya muka miĘe muka rufu kanta. Yaya Musaddiq akwai son Ę“an uwansa, tuni ya janye ta daga jikin Hayatu ya kamata ya zaunar a kujera, gabanta ya durĘusa cikin lallashi yake mata daÉaÉan kalamai. Sai ta fara dariya ga hawaye. Ganin haka nima na zauna a kusa da ita na shiga share mata hawayen nata. Sai ta haÉamu ta rungume, tare da miĘawa Hafizzullah hannu alamar shima yazo. Ta Éayan gefenta ya zauna shima muka haÉe kai waje guda muka bar Mama da Hayatu Ę“an kallo. Mun jima a haka kafin Mama su dinga lallashinmu. Sallar isha’i data gitta ya samu miĘewa, mazan suka fita mu kuma mukayi anan gida. Koda suka dawo sabon babin hira muka buÉe, Yaya Musaddiq da Mama nata bamu labarin Baba. Dan Hayatu fita yayi wai Maash ya kirashi akwai inda zasu je. Banyi mamaki ba, dan sukam ko aljanu haka suka gansu suka barsu saboda shegen yawonsu. Sai naji tausayin Falaq ya kamani, haka take haĘuri (kema haka zakiyi haĘurin) zuciyata ta ayyana min. Da mama ke sanarma Falaq Éin ni matar Maash ce a yanzu wani irin ihun farin ciki ta saki tana rungumeni, koba komai Ę“ar uwarta ta dawo kusa da ita. Tsaff suka bata labarin yanda komai ya faru, ta dinga farin ciki da Ęorafin Hayatu ita bai sanar mata ba. Kamar wasa sai ga lokaci yaja. Dan sai da sha biyu tayi sannan Hayatu ya dawo, shine yake cewa ga Maash a waje yana jiranmu. Kuka Falaq ta sanya wai anan zamu kwana, ita bata gaji da ganinmu ba. Cikin dariya Hayatu yace, āNikam babu ruwana Hubby, keda yayanki jeki gashi canā.
Aiko miĘewa tai tana Éaukar mayafina, itako Mama Balki ta miĘe tana faÉin, āA’a nidai kam nayi nanā. Dariya muka sanya mata, dan muma ba son tafiyar muke ba, saboda hirar bata ishemu ba. Sai addu’a nake a zuciyata ALLAH yasa ya yarda. Kusan mintuna biyar sai gata ta dawo tana tuttura baki. Mayafina ta cire ta miĘamin tana faÉin, āYa yarda da Ęyar su Yaya su kwana anan Éin, amma wai ke kije lil sisā¦ā.
Ęata fuska nayi nima kamar zanyi kuka. Nace, āAmma baki roĘesa ba ko Aunty?ā.
āALLAH har kuka na masa. Kin san taurin kan Yayana kuwa. Idan yace a babu mai canja masa zuwa b. Cayay da ma wai idan na haihu zaki zo. Bama gobefa kenanā.
Dariya Hafizzullah ya fashe da ita, harara na balla masa da Éaukar mayafina fuuu na nufi hanyar fitaā¦
Shima dai Yaya Musaddiq da ke riĘe dariyarsa da Hayatu sai da suka dara, kafin su miĘe subi bayanta.
Sanda suka iso ina tsaye jikin motar ta saitin inda yake ina masa magiya amma Éan mannin bai ko buÉe idonsa dake lumshe ba ya kallan bare ya tanka. Haushi da takaici ya sani balla masa harara na koma ta Éayan side Éin dan Mama ce a gaba kusa da TJ, da sauri TJ Éin dake a waje ya buÉen Ęofar yana wani risinawa. Ko kallonsa banyi ba na shiga na zauna na juya Ęeyata. Koda su Yaya Musaddiq suka iso wajen inaji yana magana da su wai Ęanwarsa ta masa fin Ęarfi shi da baĘi ita da Ęwacesu su kwana. Ina jin yanda suke Ę“ar dariya da bashi haĘuri. Basu wani jimaba yace ma TJ muje Mama ta gaji. Suna min sallama Ęin kallonsu nayi, ina jiyo dariyarsu su duka ukun sai naji idanuna sun cika da Ęwallaā¦ā¦..āļø
ALLAH ka gafartama iyayenmu šš
*_Typingš²_*
šTSUTSAR NAMA….!!š
(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
__š©ššš ššššš_ š·ššš twenty five…
Tun a balcony Éin take faman jera manya-manyan ashariya wa Maash. Koda ta afka bedroom Éinta gaba Éaya ta kasa haĘuri saboda yanda zuciyarta ke mata hanĘoro. Wai mi yaron nan ke shirin maidasu? Ƴan iska ko mi? Yanzu har Ummu-Hidaya ta haifi abinda zaifi Ęarfinsu kenan. Yarinyar da aka haifa a gabansu, balle shi karan kaÉa miya. Kai wlhy bazai yiwu ba. Dole ne ta Éaro aikin da dolema ayita ta Ęare a gobe. Ina dalili Rubayya ta sakata aikata abinda ke neman juyewa da ita. Banda yaron nan Ęwallon Éan iska ne ka haikema yarinya amma ka koma kana wani abubuwa irin ga matarka Éin nan kayi first night ko. To wlhy daga daren yau zuwa gobe sai ta tada hankalin kowa na gidan nan sai dai anyita ta Ęare. Munafukai kowa yayi shiru da bakinsa irin komai ma bai faru Éin nan ba. Waya ta jawo, ta shiga daddanawa. Number baba prof ta kira. Sai da ta kusa tsinkewa ya Éauka cikin alamun wanda ya fara barci. Kuka ta fashe masa da shi a maimakon sallama. Cikin tashin hankali ya shiga tambayarta abinda ke faruwa?. Amma taĘi magana sai kuka. Sai da ya mata tsawa cikin tashin hankali kafin ta fara magana tana jan sheshsheka. āBaba wace irin Ęazamar rayuwa kuma ke neman zuwa mana gidan nan. Mun shiga uku Awwab ya Éalle. Baba kaga kuwa abinda na gani yanzun nan. Ya gama lalata wata gata can kwance a asibiti gashi can kuma yaja wata sashensa zai Ęara. Kuka yarinyar take tana roĘonsa amma bai barta ba. Har magana nayi masa amma ya hauni da zagi, wai bamun damesa yay aure ba, to haka zaita haye Ę“aĘ“an mutane har Ę“aĘ“anmu ma su jira zuwansa. Mu kammu idan bamu kama kammu a gidan nan ba sai layi ya biyo ta kanmu. Baba wlhy Awwab ya gama iskancewa, yaro ya tambaÉe ya lalace, kai ko jinin turawa na yawo a jikinsa. In baiyi bama ai bai cika jikan sifanawa ba (Spain š). Wayyo Baba mun shiga ashirin watan zubewar mutuncinmu yazo a duniya. Ęilama a wannan karon har bbc saita bugamu…ā A rikice Baba yay mata tsawa, dan gaba Éaya ta gama ruÉar da shi yama kasa yin tunanin daya dace. Ęitt ta yanke kiran tare da kashe wayar gaba Éaya. Dariya ta sanya cikin yanayin basanci ta ce, āA’a badai nice ba. Ai sai kaci baban uwarka Alonso Awwab. Gobe-gobe sai ka zama mijin Azizat Éina. Kwantar da hankalinki Ę“ar albarka kukanki na kusa sharesa, nima kuma burina ya kusa cika.ā ta sake ĘyalĘyalewa da dariya…….āļø
*_Typingš²_*
šTSUTSAR NAMA….!!š(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
__š©ššš ššššš_š·ššš twenty six
šæā¤ļøšæā¤ļøšæ
Ni a karan kaina ban san iya adadin kukan da naci ba. Dan gwara waccan ranar daga Ęarshe suma nayi, yau kuwa har ma fata nake ko zan suman na samu sassauci amma sumar taĘi zuwa. Azaba iya azaba da kwantata badai baki ba. Ban sani ba, ko hakan ya faru ne dalilin ina cikin tsoro da kuma ban gama farfaÉowa a waccan baĘar wahalarba oho. Duk da a yau komai yana yinsa gently ne ni banga wannan gentle Éin ba sam. Kuka na gidan duniya na shashi har ina jin idanuna kansu sun min wani uban nauyi. RoĘo magiya harda cizonsa nayi amma bawan ALLAHn nan sai da ya kai inda yake buĘata. A Bathroom ma wani sabon kukan na sha, amma sam baiji tausayina ba sai da ya tabbatar ruwan zafin ya ratsani sosai yanda ya kamata sannan ya taimaka min na tsaftace jikina. Yanda ya Éaukeni da kansa ya kai haka ya sake Éakkoni ya maido saman gadon. Da Ęyar na amshi magani daya bani, ina gama sha ya kwantar dani, bamma san barcin wahala yay awan gaba dani ba. Dan tun ina jinsa sama-sama yana salla har nayi barcin ban san ya dawo saman gadon ya kwanta ba sai asuba…. ā ā Yanda Maash bai bari sunyi wani barcin kirki ba a wannan daren haka mafi yawan iyayensa basu runtsa ba. Hajiya Mammah dai na sake Ęulla abinda zata zo da shi gobe idan ALLAH ya kaimu. Paah na cikin tashin hankali da damuwa tare da nadamar abinda yake aikatawa. Dan shi kawai zuciyarsa na bashi TSUTSAR NAMA CE TA ZAMA NAMA. Ęarnar da yake aikatawa ce tai naso wa gudan jininsa. Shiyyasa masu iya magana ke cewa ĘAN GADO HAR YA ZARTA. A wannan gaÉar kam ya yarda. Dama ance zina na bibiyar jini, idan kayi da Ę“ar wani sai anyi da taka. To shi bashi da Éiya mace, shine ALLAH ya jarabci Éansa babba da wannan ta’asar da Ęila zata zama sanadin tashi fallasar shima. Harga ALLAH bai taÉa fyaÉe ma kowa ba, amma fa tun yana secondary school ya fara neman mata. Saboda irin rayuwar da suka tashi, rayuwar turai. Uwa babu kwaÉa uba ba tsanani. Dan Ummansu nada faÉa, amma gasu Ę“aĘ“anta soyayyace ziryan take musu. Garama mahaifinsu, yakan Éan yi faÉan idan yaga abubuwan sunyi yawa. Shi kansa bai san adadin matan dayay mu’amala da su ba a rayuwarsa. Tun ma yanayin mai aji har gashi ya koma mu’amala da mai aiki. Dan da Siyama kawai yake mu’amala a gidan, hasalima ya santa ne tun kan ta fara aikin, koma yace saboda shi ta dawo aiki gidan, dan tace suyi aure yace a’a, shine ta zagaya ta samu aiki a gidan sai kawai ganinta yayi. Ya shiga matuĘar shock a lokacin, amma da yake Ę“ar duniya ce sai da ta maida shi ruwa a kanta duk da kuwa shi in har ya mu’amulanci mace ya rabu da ita da wahala ya koma. Amma akan Siyama sai tarihin ya canja, dan ta rantse masa in har yay sanadin data bar gidan sai ta tona masa asiri, shiyyasa ma ya barta saboda ya fahimci yarinyar hatsabibiya ce kwarai da gaske. Amma yau sai gashi Éansa nayin yanda yaso a cikin gida batare da kunya ko shakkar wani ba. Ita ko Hajiya Ęarama tashin hankalinta kada ace Maash ya sake haikema Ę“ar gaban goshinta Samraah ne. Har bayi ta shiga ta gwada kiran Mama Balki sai kuma ta fasa, saboda tunawa da Mama Balki nada miji fa. Ita dai damuwarta kawai kada Maash ya sake taÉa mata yarinya. Acan Uncle Abdullahi da matarsa sun shiga wasi-wasi. Dan su zukatansu sun fara nusar da su anya kuwa ba magauta bane suka asirce Maash Éin ke wannan irin ta’asar babu kunya babu tsoron ALLAH a cikin gida kamar wata rayuwar kafurci. Kai da sakal fa. Yaron nan na buĘatar manyan malaman ruĘuya a kansa. Ita dai Maman Malika ma harta fara batun maida Malika Niger sai abubuwa sun dai-daita. Idan har abinda Hajiya Mammah ta faÉa Awwab Éin ya faÉa to lallai basuga ta zama ba kuwa. Dole abar gidan da Ę“ammatan yaran nan guda huÉu zankaÉa-zankaÉa. (šYayanmu kaga idi. Kowa zai fara killace Éansa saboda kaiš, wannan aiki yayi tsamariš¤£). A Éangaren Baba prof shima ba barcin daÉin ran yayi ba. Dan ya jima ma bai runtsa ba bayan ajiye wayar da yayi. Har gwada kiran wayar Maash yay amma ba’a Éauka ba (šina zai Éauka kuwa kandala ta kanainayesa, danginta na murna an kwace mana Yayanmuš„¶). Haka ya dinga kai-kawo kamar mai Safa da marwa, sai da yaji Ęafafunsa na neman sagewa ya haĘura ya kwanta. Aiko asubar fari ya miĘe dan ko’a barcin nasa mafarkin Maash Éin kawai yake yi ya haikema yarinyar mutane (kuji masifaš„±. Yo banda sa kai a uku kai tsoho ina ruwankaš).
š©øšš©øšš©ø
Saukar iska mai sanyi akan idanuna ya sani buÉesu a hankali dan sun min nauyi jingim saboda kukan dana sha. Ga barci da nake ji matuĘa dan sam Éan wanda nayi bai wadaceni ba. Dishi-dishi nake ganin abinda ke gab da ni, cigaba da huramin iskar ya sani Ęarasa buÉe idanun sosai. Fes suka shige cikin nasa da sukai wani irin fitowa blue sosai, hakama golden Éin daya ratsasu ya sake yin garai-garai tamkar zinare na Ęyalli a cikin glass. A hankali na ĘoĘarin sake maida nawa zan kulle saboda wani irin kunya ne ya baibayeni. Cike da karsashi ya Éaura soft hannunsa saman fuskata yana sake matso da tasa fuskar gab da tawa, har hancinmu na gogar juna. Da silent muryar nan tashi mai fita acan Ęasan maĘoshi kamar abin dole ya furta, āNo! Baby. Open your eyesā. Baki na taÉe kamar zanyi kuka. Cikin shagwaÉa da ban san ni kaina nayi ba na ce, āI’m not babyā. Sake manne fuskarsa da tawa yayi, tare da sake maida muryarsa can Ęasa ya ce, āYes you are not ni shaida neā. Yanda yay maganar yana kai hannunsa saman jikina da sauri na saka nawa na Éan buge nasan ina sake Éata fuska zan saki kukan. Na kuma janye fuskata da ga jikin tasa na juya baya. Zafin da naji ya sani sakin Ę“ar Ęaramar Ęara. A hankali ya kwanto ta bayana duk da ma ya rufeni gaba Éaya Ę“ar tsitt dani a jikin nasa. A cikin kunnena ya furta, āStill Pain?ā. Maimakon amsa kuka na sakar masa. Sautin murmushinsa naji a cikin kunnena, sai kuma ya saka hannunsa a saman fuskar tawa ya shafo hawayen. Hannuna nasa na ture nashin in Ęara Ęarfin kukan. Baice komai ba ya miĘe, har nayi tunanin ya barni ne sai naga ya zagayo ta gabana. Duvet Éin da nake ciki ya yaye, tare da duĘowa ya Éagani gaba Éaya. Luff na kwanta a jikinsa tare da lumshe idanuna. Sai da muka shiga bayin na buÉe ganin yana ĘoĘarin cewa zai min wankan ma. Da sauri cikin shagwaÉa na ce, āNi ka fita zan iyaā. āKin tabbatar?ā. Ya faÉa cikin tsatstsareni da idanu. Kaina kawai na jinjina masa. Shima sai baice komai ba ya juya ya fita, yana gab da Ęarasa ficewar ya ce, āKi tabbatar kin shiga ruwan nanā. Daga haka ya ficewarsa. Ajiyar zuciya na sauke mai Ęarfi, ni ba haushinsa nake ji ba. Tausayin kaina kawai nake ji, in dai haka zata cigaba da faruwa wlhy na kaÉe har ganye na. Dan al’amarin sam bashi da sauĘi. Ban cuci kaina ba na nutsu na gyara jikina yanda ya kamata, kamar kuma yanda Mama Balki ta koya min hakama Doctor. Sai kuma naji na Ęara jin nutsuwa. Wanka nayi na Éauro alwala. Cikin sanÉa da jan Ęafa na fito. Naji daÉin ganin babu kowa a Éakin, sai doguwar riga mara nauyi da hijjab dana samu a saman sofa. Ęauka nayi cikin sauke ajiyar zuciya na saka dan har shida da wasu mintuna. Sallar asuba nayi, koda na idar duk yanda naso yin karatun Alqur’ani kasawa nai, anan inda nai sallar na Éingire barci. Bamma san ya shigo ya Éagani ya maida a saman gadon ba……….āļø
*_Typingš²_*
*_šTSUTSAR NAMA….!!š_* _(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš_ š·ššštwenty- seven.
*_Typingš²_*
*_šTSUTSAR NAMA….!!š_*
(Itama nama ce)__
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš _š·ššš twenty-eight
…….Tsuru-tsuru kawai sukayi suna bin Ęofar da kallo, sai Hajiya Mammah ce ke zazzaga masifa cikin borin kunya. Dan sosai maganarsa ta Ęarshe ta wani irin shigarta. Ganin kallon da Baba prof ke mata yasa ta miĘe. Murya a Éan zafafe ya ce, āKoma ki zauna Nafisaā. āAmma Baba kana fa jin abinda ya faÉa min, wlhy sai naci uwar yaron nan a gidan nan. Yanzu har lalacewar wannan gidan takai kamar Awwab ya gaya min baĘaĘen magana a gaban Mu’azz amma yay kamar baima ji ba. Ba shi ba hatta uwarsa a gabana aka haifeta.ā Cikin damuwa da Éan Éacin rai Paah ya ce, āAmma Adda mi kike so nace muku?. Duk dai mai hankali yaji wannan furucin na Muhammad zai fahimci akwai wani abu a tsakaninku ke da shi. Tabbas Muhammad bashi da ragowa, kuma in ransa ya Éaci komai yazo bakinsa faÉa yake, amma tunda muke da shi bai taÉa maidama wani murtani ba a cikinmu sai yau. Duk kuwa abinda kiga Muhammad ya magantu a kansa to lallai wannan abun ya kai karen kure. Kuma ni kam gaskiya zuwa yanzu zuciyata ta fara bani akwai abinda yaron nan ke Éoye mana, inda ace abinda ya faru a farko ne kawai zan iya yarda Ęaddara ta kaisa ga aikatawa. Amma muyi tunani, Muhammad fa duk da tsagerancinsa bazai zauna yana lalata yara ba irin haka a cikin gidan nan, dan duk da mahaifiyarsa na’a halin rashin lafiya bai haÉa mutuntakarta da komai ba. Mudai Ęara bincike gaskiya. Domin mu dukanmu mun san waye Muhammadā. Da ga haka ya miĘe abinsa ya fice shima. Shiru falon yay babu wanda ya iya motsawa. Sai Hajiya Mammah dake wani irin cika da batsewa da famar jinjina kai. Ta bakin baba prof kowa ke son ji amma babu alamar zai ce wani abu. Sai ma miĘewa da yay shima ya fice a binsa. Ganin haka shima Uncle Abdullahi da Matarsa suka miĘe. Wani irin shegen murmushi Hajiya Ęarama da ke kallon Hajiya Mammah ta Ęasan ido ta saki, sai kuma ta mike itama batare da tace komai ba ta fita. Dan ta ciki na ciki ne kawai…..
šŖ“šŖ“šŖ“šŖ“
Watanni huÉu kenan Mamy na gida, babu labarin Mansoor tako ina. Gashi Dad baizo gida ba kuma kowa bai sanar mata ya saketa ba ko bai saketa ba. Gaba Éaya ta fige ta rame saboda damuwa. Dan har ga ALLAH tana matuĘar so da Ęaunar mijinta. Ta tura masa text message yafi sau dubu. Ta kirashi yafi sau dubu goma. Amma babu amsa babu reply na masseges Éinta. Ga ciwo ya addabeta a tsaitsaye har dai sai da ta kaita da kwana asibiti ranar. ALLAH sarki Attahiru shine tsaye akan komai. Ganin fa yanda jikin Mamy yay tsamari a wannan karon yaje ga Dad Éin su ya dinga kuka yana roĘonsa ya yafe mata, sannan ko sau Éaya yazo ya ganta. Dan sam Mamy bata a cikin hayyacinta. Babu abinda take faÉi sai neman gafarar Dad Éin. Da farko Dad koran Attahiru yayi, sai da yaga yanda ya riĘe Ęafafun nasa yana rabzar kukan abin tausayi sannan. Dan har ga ALLAH a yanzu tausayin babban Éan nashi yake yi. Attahir akwai haĘuri, gashi da son Ę“an uwansa. Ga biyayya a gare su. Yanzu tunda aka fara abin nan yazo neman ma Mamy afuwa ya masa gargaÉin kada ya sake masa maganar ta bai sake koda kwatantawa ba duk da abin na damunsa. Amma kullum dare yana lura da shi sai yaci kuka. Haka kuma zaita salla yana neman Éaukin UBANGIJI da yima Mansoor addu’ar ALLAH ya karesa a duk inda yake. Shima sai hakan yaja hankalinsa yake tashi yin ibadar daren. Yanzu da yake roĘonsa duk sai jikinsa yay sanyi, kamashi yay ya rungume. Sun jima a haka kafin ta Éagosa yana lallashi. Ya kuma tasashi gaba suka je asibiti suka duba Mamy. Abinda Dad Éin yayi ya faranta ran kowa. Dan duk wanda yasan Mamy yasan ta horu da horonsa matuĘa. Wannan zuwa na Dad shi ya kawo masalaha ga ciwon Mamy, ta dinga jin sauĘi har al’amura suka fara daidaita. Koda aka sallameta sai suka koma gida. Nan ma ta cigaba da roĘon Dad Éin gafara yaran suka tayata har sai da yace mata ya yafe mata. Ya kuma kafa mata sharuÉa da dokoki. Ko guda Éaya kuwa bata musa ba a ciki. Doka ta farko data fara bi shine shiryawa sukaje har gidan Abba suka bashi haĘuri tare da neman gafarar Abban da sauran mutanen Gwarzo da basu wuce ba da su Gwaggo Gudidi. Sun so ganin Yaya Musaddiq aka sanar musu ai ya wuce Chaina yau ne ma ranar tafiyar tasa zai bi ta Lagos. Abin ya basu mamaki. Sun kuma tayashi murna. Sun kuma yi alkawarin zuwa weekend zasu je har gwarzo domin bama su Kawu Musa haĘuri, dan su tunda suka zo aka Éaura aure da su suka kama gabansu tunda bikin bana Éangaren su bane ba. Wannan ban haĘuri da su Mamy suka zo sukayi har gida ga Ęonama Mom rai, dama ga baĘin cikin tafiyar Yaya Musaddiq na cimata zuciya. Har ta kasa haÉiyewa sai da tai ta zabga habaici. Da yake dama Abba a Ęufule yake da ita akan tafiyar Baby basu bari ta masa sallama tama danginsa ba ya ce idan har Mom ta sake cewa ko uff a bakin aurenta. Dan ya tsinke sauran igiyoyin biyu da suka rage. Wannan magana ta matuĘar girgiza Mom da duk danginta. Nan fa suka shiga tausarta da nuna mata kuskurenta. Daga nan akayi zaman sasanci aka sakata bama Abban haĘuri da su Gwaggo Gudidi….
ššā¤ļøšš ki
Tunda ya shigo Éakin yay tsaye kawai yana kallonta nannaÉe a Ęasa kamar Ę“ar mage. Barcinta take hankali kwance. KaÉan ya Éan jaa idanunsa kamar zai lumshe sai kuma ya buÉe. DurĘusowa yay ya Éauketa gaba Éayanta ya maida a saman gado, kafin ya shiga ĘoĘarin zame mata hijjab Éin. Firgigit ta buÉe idanunta dake jajur duk sun Éan kumburo alamar anci kuka an gode ALLAH. Sosai Ęirjina ya shiga bugawa da sauri-sauri ganin yanda ya ranĘwafo kaina, zaram nayi ĘoĘarin tashi jikina na rawa, sai dai zafin daya ratsani ya sani komawa da sauri na kwanta hawaye na ziraro min. Cikin Éan jujjuya masa kai, lips Éina da suka sha wahala a wajensa na rawa muryata a Éashe na ce, āPlease Ya Awwab don’t do wahala for me again. Wlhy zan iya mutuwa. I’m just 23years only zakai child abuse faā. Shiru bashi da alamar cewa uffan, sai idanunsa masu tsananin kaifi da ya zuba min kawai kamar zai cinyeni da su. Cikin kuka sosai na sake buÉe baki zanyi magana ya Éaura yatsarsa manuniya akan lips Éin nawa yana mai sake matso da fuskarsa gab da tawa ya ce, āShiii! Oya sleepā. Ya Ęare maganar can cikin maĘoshi da Éaura hannunsa ya rufe idanuna. Babu musu na rufe Éin duk da a cikin tsoro nake. Tun ina Éari-Éari har wani barci mai daÉin tsiya yay awan gaba da ni saboda yanda yake shafa kaina a hankali. Ganin yanda ta fara sauke numfashi a hankali alamar tayi barci ya sashi yin Éan guntun murmushi. A hankali ya furta, āYou are a tiger, Samrhā. Sai kuma ya sake sakin murmushin gefen baki saboda tuno kalmar child abuse data faÉa. Sam yarinyar nan bata jin magana. Ga baki kaman parrot. Vibration Éin da wayarsa keyi alamar shigowar kira ya katsesa da ga kallon da yake mata. Dan kallon wayar yay dake a kan side drawer. Sai da ta kusan tsinkewa kamar abin dole kafin ya kai hannu ya Éauka. Ęagawa yay ya kai kunnensa yana ĘoĘarin barin wajen. Koda Juliet da tai kiran ta gaishesa a taĘaice ya amsa mata. Bata damu ba ta fara masa bayani kan aikin da ya sakata. Ta tabbatar masa ta kammala komai yanzu haka jirgin da zai taho da shi ya Éakko hanyar Nigeria. Cikin wani irin yanayi mai wahalar fassara ya lumshe idanunsa dake canja launi. Shi kaÉai ya san mi yake ji a zuciyarsa, amma zai jure in sha ALLAHU. Sunayin sallama kiran Hayatu na shigowa. Gaisawa sukai shima sannan ya bama su Yaya Musaddiq suka gaisa. Kasancewar tafiyar ta Musaddiq sai dare ma ya bama Hayatun umarnin zagayawa da su suga gari zuwa anjima sai ya kawosu nan. Dan yau shi bazai fita ko ina ba zai yini a gida. Murmushi Hayatu yayi da ga can, amma duk da haka sai da ya tambayesa ko baida lafiya. Dan yasan abinda zai iya hana ogansa kuma yayansa fita ba Ęarami bane. A taĘaice yace masa no kawai ya yanke wayar, Hayatu ya jima shiru yana nazari sai kuma yay Ę“ar dariya. Anya kuwa! Anya ogan nasa bai faÉa lobayyar pepper Ęanwar tasu Éin nan ba. Rashin mai bashi amsa ya sashi haÉiye komai ya cigaba da sabgarsa. Shi kam koda ya kammala wayar shiru yay a cikin kujerar lafe na kusan mintuna ashirin, kafin ya miĘe a hankali ya bi Ęofar dake sadashi da Ummie, ko’ina fes sai Ęamshi yake, ganin kwanikan abinci ya sashi tabbatar da har ta karya. Kusa da ita ya Éan zauna ya shafa kanta dan barcinta take hankali kwance. Ga wani irin annuri da fuskanta keyi Ęyawunta da dauÉa ya dusashe na sake fitowa. Hawaye ne ya cika masa idanu, amma sai ya haÉiye su dan Ę“an mazan maza ne akoda yaushe. Ya Éan jima a Éakin har Mama Balki tazo ta samesa duk da yanda kansa ke juya masa da ciwo. Bayan sun gaisa yana ĘoĘarin danne damuwarsa da ciwon da kansa ke masa yay mata bayanin a saka cikin yaran can wasu su gyara sashen Fahad. Yana gama faÉa ya miĘe da sauri ya fice a Éakin kamar wanda ake tunzurawa. Da kallo Mama da har tsigar jikinta ke tashi da jin wannan batu ta bisa. Sai hawaye sharrr suka shiga ÉulÉulo mata, ga murmushin farin ciki. Wani irin Ęaunar Samraah na ratsa mata zuciya. Yarinyar nan ta cika alĘawarinta kenan. Dan dama ta mata alĘawarin sai ta masa maganar dawowar Fahad Éin gida. Kasa haĘuri tayi sai da ta koma ta sanarma mijinta. Shima farin cikin ne ya dabaibayesa har murmushi ya gagara barin fuskarsa. Ranar da wannan farin cikin suka yini, tuni kuma an saka masu aiki gyaran sashen Fahad dake manne dana Maash Éin batare da kowa ya sani a gidan ba. Dan su suna can ma ran kowa Éace da abinda Maash Éin ya musu yau……..āļø
*_Typingš²_*
*_šTSUTSAR NAMA….!!š_* _(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš
_š·ššš twenty-nine…
šŖ“š¼šŖ“š¼šŖ“
Tunda ta iso asibitin ta gagara taÉuka komai. Sosai abinda ya faru a gidan keta mata faman kai kawo a zuciya. Kalaman Awwab sun farkar da ita wasu abubuwa. Tabbas sau biyu tana kama Hajiya Mammah ta fito a sashen Awwab, na farko ranar da ta aiki Yarinyar nan da abinci, na biyu daren ranar da abin ya faru kusan misalin Ęarfe Éaya ta fito daga ta backyard kamar wacce ke a firgice. Abinda yasa a lokacin bata maida hankalinta a kanta ba itama daga wani waje ta dawo. Abu na uku Hajiya Mammah ta damu akan zancen fyaÉen nan a safiyar ranar, sannan jiya ma itace tazo musu da zancen ga Awwab da wata. Da farko bata damu ba, sai yau da safe data bincika yarinyar nan a sashen masu aiki akace mata bata dawo ba ai. Bata samu damar Ęarasa binciken ba Baba prof ya iso gidan.. Mikewa tai tana mai girgiza kanta, dolene taje ta Ęarasa binciken data fara kafin wankin hula ya kaita dare. Daga nan tana buĘatar yin magana da YallaÉai a wannan gaÉar. Handbag Éinta ta Éauka ta fice a office Éin. Ko kallon tulin patients Éin dake zaman jiranta batai ba dan hankalinta ma baya a kansu gaba Éaya…..
āØšāØšāØ
Barci sosai nasha. Dan ban tashi farkawa ba sai wajen sha biyu. A hankali na buÉe idanuna bakina na ambaton sunan ALLAH da karanto addu’ar tashi a barci kafin na yunĘura da Ęyar na tashi zaune saboda ciwon da illahirin jikina ke mun. Sam banyi tunanin yana a Éakin ba, dan haka na miĘe cikin Ęarfin hali saboda wani irin fitsari nake ji sosai. Wani irin motsawa zuciyata tayi sakamakon saukar idanuna a kansa. Zaune yake cikin sofa kamar wani saraki. Laptop Éin jarabar a saman Ęafarsa sai dai ya saka throw pillow sannan ya Éaurata. Ta gefensa a saman side table Éin kujerar bowl ne da chocolate a ciki sai mug alamar ansha coffee ko tea. Ledojin chocolate Éin da yaci ya zubar a Ęasan na bi da kallo, haka kawai sai naji tausayinsa ya kamani. Dan abinda na fara fahimta da shi kamar bai damu da cin abinci ba sai waÉan nan tarkacen kayan chocolate Éin. Tabbas koda ace bai son cin abincin akwai Ęarancin gatan mai tsayawa ya bashi ya Éin.. ganin ya Éan dakata da danna keyboard Éin computer Éin alamar yaji a jikinsa ana kallonsa ya sani saurin kauda idanuna da ĘoĘarin son barin wajen, a ko dai-dai nan ya Éago manyan idanunsa ya sauke a kaina. Basarwa nayi kamar ban gansa ba na wuce bathroom Éin. Ina shiga na jingina da Ęofa ina mai sauke ajiyar zuciya mai nauyi da godema ALLAH da ya taimaken bai kamani ina kallonsa ba. Wanka nayi da ruwa mai Éumi sosai na sake gyara jikina yanda ya kamata, dan har ruwan zafin na shiga. Yau banyin walha ba ina barci, alwala nayi dan naga har sha biyu da kusan rabi yanzu. Hankalina duk yana akan su Yaya Musaddiq shiyyasa ban zauna wani noĘe-noĘe ba na fito sanye cikin bathrobe Éin sa sky blue. Inda na barsa anan na samesa. Sai da na zo gab da shi ya Éago kai ya kallan. Murya a sanyaye alamar nasha kuka batare dana kallesa ba na ce, āIna yiniā. Bai amsa min ba, sai idanunsa masu azabar kaifi daya zuba min. Ji nai duk ina neman daburcewa, dan haka nai ĘoĘarin barin wajen amma sai ya miĘa min hannu alamar nazo. Jinai kawai bazan iya musa masa ba, a hankali na fara takawa zuwa garesa, Éan nesa kadan da shi na tsaya kaina a Ęasa. Soft hannunsa ya Éaura akan nawa da nake wasa da su ya matsoni gabansa sosai, a bazata na jini zaune a saman cinyarsa alamar ya ajiye laptop Éin da pillow Éin. Sake matsoni yay cikin jikin nasa ya rungume tsam har ina iya jin bugun zuciyarsa kaÉan-kaÉan. Luff nayi wata nutsuwa na ratsani. āYaya jikin ya daina zafi?ā. Ya faÉa cikin silent muryansa a cikin kunnena. Sosai kunya ya sake Ęamani, maimakon amsa masa sai na sake ĘanĘamesa ina Éoye fuskana a jikin nasa. KaÉan naji yunĘurin murmushin sa cikin Ęirjinsa. Shiru kusan mintuna biyu ya sake furta, āKona duba ne?ā. KafaÉa na maĘe masa da faÉin, āUhm-uhmā cikin shagwaÉa ina ĘoĘarin tashi. Amma sai ya hanani yin hakan, hannayena ya kama cikin nashi ya zubama fuskata ido sosai yana kallo. Kasa kallonsa nayi ni dan bazan iya jurewa ba sam. A hakan ma ji nake kamar na gudu. Sake maida muryarsa Ęasan maĘoshi yay da kai hannu a haÉata ya Éago fuskata da Ęyau ya ce, āLook at meā. Da Ęyar na iya Éago idanun na kallesan. Cikin Éan Éage gira ya ce, āShin bakin Ę“ar mutan Gwarzo ya mutu ne kwana biyu?ā. Bakin na Éan tura masa kaÉan. Girarsa ya Éan Ęara Éagewa da jinjina kai ya ce, āI see, bai mutu ba ashe. Yanzu idan su Ya Musaddiq suka zo mi zaki ce da su ya samu wannan idanun da ya kumbura?ā. Karan farko na Éago na kallesa. Idanun nawa ya sarĘe cikin nashi, kallon juna muke cikin wani yanayi mai wahalar fassara. Jin yanda tsigar jikina ke tashi jinina na yamutsawa ya sani lumshe nawa a hankali. Murya Ęasa-Ęasa kamar mai koyan magana na ce, āZan ce kai neā. Na Ęare maganar in Éan buÉe idanuna kaÉan. āWhat a surprise, ni ne fa? To nayi me?ā. Ai babu shiri na buÉe idanun gaba Éaya ina harararsa da tura baki. Sai kuma na yunĘura zan tashi ina ĘunĘuni. Sake maidani yay ya zaunar ya ce. āAnswer meā.ShagwaÉe fuska nayi ina kaucema kallonsa na ce, āNi dai ba ruwana. Ka sakan na saka kaya na je na ga Ummie naā. Ęan lumshe idanunsa yay ya sake buÉewa, sai kuma ya Éan sauke numfashi, kamar wanda ke shirin sakin murmushi ya Éan taÉe baki. Yatsun hamnuna dake cikin nasa ya Éan matsa da murza farcen. āShi wannan hannun yaushe za’a masa lalle?ā. Hannun na kalla nima, sai kuma a hankali nace, āAi babu lalli ne. Da dai nasan su Yaya zasu zo da sunzo min da shi. Kuma ma ina son wanke kaina ya fara cushewa.ā Kansa ya jinjina min alamar amsawar kenan. Nima sai nai ĘoĘarin miĘewa. Taimaka min yay na tashi, ina shirin barin wajen shi kuma zai maida laptop Éin sa a Ęafa ya ce, āMi zaki ci?ā. Kallonsa na Éan juyo nayi muka haÉa ido, sai kuma na kalla ledodin chocolates Éin da yasha batare da nayi magana ba na nuna su. Idanunsa ya Éan ĘanĘance a kaina. Sai kuma ya girgiza min kai a daĘilen nan nasa. āKince ba abinci bane aiā. āTo kaima ai shi kake ciā. āHummā.Kawai yace ya maida kansa ga wayarsa daya Éauka. Ganin ya kai kunne alamar wani ya kira ya sa na wuce abina dan na shirya. Ban wani jima ba na fito cikin skirt da riga na atamfa. Sosai kayan sun min Ęyau tare da fiddo ainahin surar jikina. Ni kaina sai da na sakarma kaina murmushi ta cikin mirror. Dauri nayi mai sauĘi bayan na shafa turarensa da mansa. Koda na juyo sai na samu ni yake kallo shima. Da sauri na Éauke kaina kunya na kamani. A Éan daburce nace, āZanje can sashen na Éakko kayan kwalliyana Please Ya Awwab.ā Sai da ya maida kansa ga aikinsa kamar bazai kulani ba kafin a hankali ya ce, āNoā. Baki na Éan tura batare dana sake cewa komai ba na nufi gadon. Tsaff na gyarashi, na tattare net Éin. Dai-dai nan shima ya miĘe ya shiga bathroom. Babu jimawa ya fito alamar yin alwala………āļø
*_Typingš²_*
*_šTSUTSAR NAMA….!!š_* _(Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
__š©ššš 3 _š·ššš- thirty.
*_Typingš²_*
*_šTSUTSAR NAMA….!!š (Itama nama ce)
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš_š·ššš thirty-one.
šŖ“šŖ“šŖ“šŖ“
Su amarya Baby an isa Ęasar California lafiya. Sai faman iyayi take da wani yauĘi ita a dole ga amarya. Ęalubale na farko data fara fuskanta a wajen angon nata shine tun a airport ya sakata a taxi wai taje zai Ęaraso. Ya bama mai taxi address Éin hotel Éin daya riga yay booking musu tun kafin su iso. Hankalin Baby ya Éan tashi, amma dai tai ĘoĘarin dannewa tunda yace mata uzirine daya shafesu. Batasha wahala ba kasancewar ta samu mai jiran isowarta cikin ma’aikatan hotel Éin. Da alama dai mijin nata sananne ne a wajen. Sai ta sake jin kanta ya fasu sama sosai. Wani irin santi da sambatu ta dingayi ganin irin katafaren Éakin da aka kawota, gashi ya jiĘu da kayan alatu. Dama tun a wajen hotel Éin take faman sambatu a zuciyarta. Sai da ta gama taÉe-taÉenta da kalle-kalle da santi sannan ta kwanta barcin gajiya, babu batun salla ko duba lokaci, dan a cikin jirgi ko tuna tashi tai salla batayi ba. Yanzu kuma sun sauka maimakon tayi ĘoĘarin ramawa ko’a jikinta. Wankan ma tunda ta shiga tai fitsari taga ta kasa amfani da kayan bathroom Éin shiyyasa ta haĘura. Tayi nisa a barci sosai aka tasheta. A firgice ya buÉe ido babu addu’a babu komai ta mike zambar tana ĘoĘarin Éarka ihu. Tsawa ya mata da zabga mata harara da manyan idanunsa. Sosai tsoro ya kamata da ganin yanda duk kamaninsa suka canja. Idanunsa sunyi wani irin jazur kamar ba mijin nata ba. Har ga ALLAH ba wani sonshi take ji ba, kawai kuÉinsa da zigar su Mom yasa ta amince da aurensa. Ta kuma gama shiryama ranta da shawarar Ęawayenta zaman shekara biyu zatayi da shi ta tara abinda ta tara tasa ya saketa ta samu dai-dai da ita yaro mijin wuce sa’a ta aura. Da Ęyar ta danne wata irin tsanarsa da ta sake ji na tsarga mata. Dan komawar idanunsa jajayen nan sai ya sake fito da tsufarsa. Duk da kuwa a fuska ĘyaĘyĘyawane, sai dai Ęaton cikin nan ya masa cikas da tsufa daya fara taso masa. Ęan murmushi tayi cike da wayancewa da danne abinda ke ranta ta faÉa jikinsa ta rungumesa tana zabga masa kalamai wai tayi missing Éin sa. Shiru bai rungumeta ba, bai kuma tureta ba, har sai da ta gaji dan kanta ta Éago. Matsawa yay daga gaban gadon yana ĘoĘarin cire kaya. Da sauri ta kauda fuskarta, dan tulelen cikinsa kamar na mace mai cikin Ę“an uku dake gab da haihuwa. Tas ya gama sannan ya nufi hanyar bayi daga shi sai boxer. Yana gama shigewa ta sauke ajiyar zuciya. Itako taga takanta, wai tayaya zata iya dauriyar bin shawarar Ęawayenta? Tuna burikanta ya sata sauke numfashi. Tana nan zaune abin duniya ya isheta sai gashi ya fito. Yanzu dai towel ne a jikinsa. Zaram ta miĘe tana faÉin, āBara nima nayi wankan to, dama gajiya tasa banyi ba na kwanta kawai ga yunwa kuma ina jiā. āOkayā. Kawai yace mata ya cigaba da harkar gabansa. Da Ęyar ta iya samu ta kunna shower tai wankan, cikin son ta birgesa ta fito da Éan guntun towel. Tako birgesan, dan duk inda tayi biye yake da ita da kallo kamar tsohon maye musamman bayanta. Bayan ta gama shiryawa cikin Ęananun kaya kamar yanda shima ya zuba Ę“ar shara da wando ta dawo kusa da shi ta zauna. Kamar abin arziĘi suka ci abinci tare tana faman masa shagwaÉa ita a dole ga amarya. Sai da yaci yay nak abinsa yay miĘar Ęoshi sannan ya miĘe a wajen. Barci ya Éan fara figarsa a kujerar tana jikinsa akai kiran wayarsa. Janyeta yay ya tashi ya fita, kusan mintuna goma sai gashi ya dawo.. Da kallo ta dinga binsa, dan abinda aka Éirka mata sai tsikarinta sukeyi. So take ko Éan taÉata yayi, amma mutumin nan bashi da wannan niyyar. Ganin fa wankin hula zai kaita dare ga shi tun a yau take son fara tatsar kuÉaÉe dan Mom taci bashi sosai a bikin nan wajen shirya mata Éaki tana son ta tura a biya kada asirinsu ya tonu. Tashi tai tsam ta nufi gadon da taga yaje ya kwanta. Cike da shagwaÉa ta faÉa masa a jiki. Shiru yay yana kallonta, itako babu kunya babu kawaici ta fara masa abubuwa. Barinta yay tai kiÉanta tai rawarta, kafin shi kuma ya fara maida mata murtani. Abinka da wadda tasha kayan iri-iri harda wanda bai kamata abama amarya irinta farin shiga ba. Gaba Éaya ta gama sallama masa har bata ma san mi take ba. Hankalinta ya matuĘar gushewa taji kawai yana ÉaÉÉaureta. Da mamaki take kallonsa. Sai ya sakar mata makirin murmushi. Bata iya ta maida masa ba, dan a yanda ya kifata rufda ciki ya Éaure Éin ya sokar mata zuciya. Kafin ta samu damar neman ba’asi ya bita ya taushe. Duk da bata wani nutsu tayi islamiyya ba sosai hanyar da mijin nata ke neman bi a jikinta ya matuĘar firgitata. Cikin tashin hankali ta shiga tambayarsa mi yake sonyi haka? Abinda yake son aikatawa fa haramunne, taya zai yi ĘoĘarin mu’amalatar ta ta baya kamar wasu aladu. Ko kallo bata isheshi ba, tana ji tana gani ya aikata saÉon ALLAH da ita, maimakon bin hanyar da ALLAH ya halatta masa yabi wadda ya harta masa. Babu kuma tausayi babu imani sai da yay mata fata-fata. Tun tana kuka da roĘonsa da magiya harta ma suma dan azaba. Gashi ya Éaureta duka hannayenta da Ęafafu babu damar koda kare kanta ne…..
ā¤ļøāš„āØā¤ļøāš„āØā¤ļøāš„
A Éangaren Baba prof koda ya koma gida a jiya yaso bama al’amarin lokaci dan yay nazari, sai dai hakan na neman gagararsa. Washe gari duk da uziririn dake gabansa bai iya fita a gidan ba har kusan sha biyu na rana, dan ya kwana da tunane-tunane ne ya tashi dasu. Wayarsa ya Éauka har ya danna kiran number Maash sai kuma ya yanke yana mai girgiza kansa. Akalar kiran ya maida kan Hajiya Mammah. Harta tsinke ba’a Éaga ba wai tana waya. Sake kiran yay dan bazai iya jira harta gama ta kirashi ba. Yanzun ma tana wayar, sai dai kuma tana gab da katsewa aka Éaga. Cikin bada umarni ya ce, āNafisa ki sameni a gida yanzun nanā. Daga haka ya katse kiran. Shiru kawai Hajiya Mammah da tun jiya abin duniya ya isa tayi tana bin wayar da kallo. Ita bata motsaba ita bata ajiye ba. A haka kiran Hajiya Rubayya ya shigo mata. Da Ęyar ta iya Éagawa takai kunnenta. Daga can cikin zumuÉi Hajiya Rubayya ta ce, āMiya faru? Ya kukayi da Baban?ā. āCa yay na samesa a gida. Ni kuma bana jin zanyi hakan Rubayya. Dan ban san mizan ce da shi ba, kin dai san halin Baba akan Éan iskan yaron nanā. āUhm uhm kar kice haka kije. Ai idan kikaĘi zuwa zai ma yarda da abinda ya faÉa kenan. Wannan fa wata gaÉace da zamu kama mu riĘe. Dan ita kawai ta rage mana yanzu. Dan haka tashi kije. Ki kirani ina jin abinda Baba ke faÉa zan dinga faÉa miki amsar da zaki bashiā. MatuĘar yarda Hajiya Mammah tama Hajiya Rubayya. Dan haka bata kusa ba ta miĘa ta hau shirin tafiya. Ta fito cikin takun nan nata na isa da taĘama sai dai daka ganta kasan ranta a Éace yake. Gaisheta ma’aikatan gidan keta faman yi cike da girmamawa. Sai dai gaba Éaya hankalinta ba’a garesu yake ba. Dan dai-dai nan Éaya daga cikin Ęosassun motocin Maash da ba kasafai yake fita da su ba sai abu mai muhimmanci ta shigo, sai motar guards Éinsa Éaya biye da ita. Da farko ta Éauka Maash Éinne ya fita yake dawowa, sai da aka buÉe motar taga wanda ya fito a ciki tai tsaiwar sojan badakkare kamar wadda ta suma a tsaye… A hankali black beauty matashin saurayin dogo mai tsananin kammani da su Paah sai dai idanunsa sak irin na Maash ya wani yamutse fuska da bin gidan da kallo. Sam gidan baya wani birgesa a zahirance. Amma acan Ęasan ransa yana jin kewar Ummien sa da son kasancewa da ita. Matsala Éaya ke masa katanga da yunĘurin zuwa gareta, Éan uwansa. In har Yayansa na waje komai buĘatar da yake ma wajen shi bazai taÉa iya kasancewa ba. Dan yana jin kamar ya soka masa wuĘa ko Éaukar bindiga ya harbe masa kai kawai. Sai da ya gama Ęarema gidan kallo batare da hankalinsa ya kai kan Hajiya Mammah ba ya Éauka side bag Éinsa irin ta maza matasa masu ji da gayu ya saka. Kansa tsaye babban Ęofar sashen ya nufa, dan sai ya fara zuwa yaga Ummiensa kafin ya Ęarasa sashensa. Yasan dai yanzu su Paah duk basa gida suna office……..āļø
*_Typingš²_*
*_šTSUTSAR NAMA….!!š_*(Itama nama ce)__
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš_š·ššš thirty-two
ššā£ļøšš
Ya ALLAHš Wanda ke da rabon shiriya a masu Éakkowa, da masu yaÉawa, da masu jiran a Éakko su karanta a matsayin bati, ya UBANGIJIN al’ashi. Ya mai RAHAMA da jinĘai. Ya mai fidda rayayye a cikin matacce, ya fidda matacce a cikin rayayye. Nayi tawasalli da sunayenka masu tsarki, waÉanda ka kirayi kanka da su ka kuma sanar damu, da wanda ka barwa kanka saninsu ka keÉancesu gareka. Nayi tawasalli da Éan gatan nan naka, wanda kace idan muka so shi, mukabi abinda yazo mana da shi na shiriya ka gafarta mana. Ina roĘonka ka shiryar dani da su. Ya rabbi kafisu sanin wahalar da nake sha a yayin rubutun nan. Nakan hana kaina barci domin sauke hakkin masu saya a lokacin da su suke barcin, nakan yini da ciwon kai, ina fama da ciwon idanu, ina fama da ciwon yatsu. Ina fama da ciwon baya. Wataran nakan wayi gari banama jin farin ciki ko sha’awar rubutun, wataran na tashi da uzirin baĘi ko fita. Amma duk nakan kuntata kaina domin naga nayi. Idan har ban kasance na cutar dasu da komai ba a rayuwarsu, ya rabbi! ya rabbi! ya rabbi!! ka shiryar dasu su guji taÉa hakkin daba nasu ba. Ka shiryar dasu su guji Éaukarma kansu nauyin da zasuyi dana sani a ranar da ake fansa da lada da zunubi. Ya rabbi ka gafarta mana kurakuranmu. Ka shiryar damu, ka nisanta mu Ęuntata zuciyar kowa koda kuwa dabbace. ALLAH kasa mu samu sauĘaĘĘen hisabi batare da an jinkirta mana ba saboda hakkin wasunmu da mukaci a duniya. Dan ALLAH, dan ALLAH. Dan girman ALLAH mu saukaĘama kammu kunji bayin ALLAH. Ni kaÉai nasan a yanayin da nake wannan rubutun musamman a Éan tsakanin nan, kada ki bari UBANGIJI ya kamaki da laifin hakkina nima bazan so haka ba. Dan bana son akai gaÉar da zan iya tashi tsakkiyar dare domin miĘama UBANGIJINA Ęararki ko Ęararka. Dan ALLAH, dan ALLAH, dan ALLAH. In har da gaske ke masoyiyar MANZON ALLAH ce kina fatan tashi a tawagarsa ranar da kowa ke fatan hakan, idan har da gaske kin yarda da mutuwa da ranar hisabi, idan har kin yadda wannan rubutun hakkina ne ALLAH zai iya cirar min hakkina a jikinki, idan har kin yarda ban taÉa cutar dake da komai ba, idan har kina fatan kema ALLAH ya kiyaye hakkinki ko hakkinka, ku daina Éakkowa a inda na killacesa, ki daina yaÉawa, kema ki daina karantawa. Wannan itace maganata ta farko kuma ta Ęarshe in sha ALLAHU, ALLAH ya yafe mana kurakuran mu baki Éaya.š
šŖ“šŖ“āšŖ“šŖ“
Ran Baba prof a Éace yake kallon Hajiya Mammah dake gaishesa. Bai amsa ba, sai nuna mata agogon dake falon nasa mai shegen Ęyau da Éaukar hankali yayi. āKalla time, sai yanzu ne kike zuwa bayan tun 12 da wasu mintuna nai kiranki Nafisa?ā. āKayi haĘuri Baba. Wlhy na fito zan taho sai ga Fahad. Bamma ko tsaya ya ganni ba na taho dan kar kaita jirana. Wlhy duk a tsorace nake, kada su sake ĘoĘarin Ęona mu a cikin gida kamar wancan karon. Ban san wace jaraba ce ta dawo da yaron nan ba ana zaune lafiya.ā Ęan jimmm na wucin gadi ne ya riski Baba prof.. kafin tamkar mai koyon magana ya ce, āWai wane Fahad Éin?ā. Cikin rashin damuwa Hajiya Mammah ta ce, āFahad namu mana Baba. Wlhy gashi can ya dawo abinsa. Abinda ma dai ya Éan bani mamaki shine ganin a motar fitinannen Éan uwan nasa aka Éakkosa. Ko sun shirya ne bamu sani ba. Idan ma hakanne ta kasance ai mu abin farin ciki ne a garemu, dan wlhy tsoron tashin hankalin nan nasu nake suzo wataran su Ęonemu Ęurmus mu da gidan kana dai ganin wancan karon da Ęyar muka sha suka so sakamu a tara. Kai ai nikam wannan jini na Ummu-Hidaya ai ba’a cewa komai. Bala’i kala-kala daga wannan sai wancanā. Yanda Baba prof yay shiru da alama ba fahimtar zantukan Hajiya Mammah yake ba ma shi. Dan sai da ta Éan kai hannu ta taÉashi sannan ya dawo firgigit. Murmushi yayi zai yi magana dai-dai nan akai knocking Ęofa. Tsaki Hajiya Mammah tayi tana hararar Ęofar dan tasan bai wuce ma’aikatan gidan ba. Cike da wulaĘanci ta bada izinin a shigo. Ilai kuwa cikin ma’aikatan ne. Kansa a Ęasa da girmamawa ya kai durĘushe yana sanarma Baba prof yana da baĘo. Agogo Baba prof ya kalla, cikin Éan Éacin rai yace, āBani da apartment da kowa yau, koma su waye a sanar musu suje sa dawo next timeā. Kai hadimin ya jinjina. Har zai miĘe sai kuma ya koma ya durĘusa. Kansa a Ęasa cikin Éari-Éari ya furta, āRanka ya daÉe Commando ne fa, kuma kaine kace ko baka gidan nan yazo nemanka a sanar da kaiā. Cikin masifa Hajiya Mammah ta juya zata fara danna masa zagi Baba prof ya dakatar da ita. āUhmm Nafisa kinga barshi umarni na ne. Kinga jeki gida kawai idan na gama da shi zan zo na sameki. Komi ke faruwa ki dinga sanar dani ta waya. Sannan kiyi ĘoĘarin Mu’azz da Abdullahi su dawo gida gudun tashin hankali, idan kuma Awwab baya a gidan ki sanarma Mu’azz ya hanashi komawa gani nan zuwa yanzu nimaā. Maganar yake yana tafiya, dan haka kafin ma ta bashi amsa har ya shige hanyar da zata sadashi da falon baĘi. Galala tai kawai tana kallonsa, can Ęasan ranta mamakin miya rikitashi haka take yi. Tare da mamakin girman wannan baĘo a wajensa. Amma dai koba komai ita hakan yayi mata. Dan ta kuÉuta daga abinda take gudu dai ke nan. Cikin taÉe baki ta miĘe, tare da saÉar handbag Éinta ta fice hankalinta kwance. Ai garama taje taga show Éin can gidan, dan babu wasu su Paah da zata kira sai abubuwa sun kankama……….āļø
*_šTSUTSAR NAMA….!!š_* _(Itama nama ce)__
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
__š©ššš ššššš _š·ššš thirty-three.
š©øš©øš©øš©ø
Cikin yanayin gajiya ta shigo gidan. Ga damuwar dake a ĘarĘashin zuciyarta a kwanaki biyun nan game da rashin ganin Samraah. Tun a jiya bincikenta ya tabbatar mata da Samraah ce a sashen Awwab dai Hajiya Mammah da bata san an sallamota ba ta gani ba wata ba. Taso sanar ma YallaÉai amma ta kasa hakan dan tana son ta fara sanin mi bincikensa ya samo masa akan yarinyar. In har wanda zata iya canja ra’ayinsa ne daga kasheta daya ambata sai ta fara shirinta. Idan kuma na wanda bazai iya canja ra’ayin nasa bane nan ma sai ta Éauki mataki. Dan a wannan gaÉar bazata taÉa bashi goyon baya ba. Tanama Samraah wani irin mahaikacin so mai taÉa zuciya. Ita kaÉai tasan a halin matsanancin kishin da take ciki na Awwab a Ę“an kwanakin nan musamman daga jiya zuwa yau. Babu kowa a falon sai Ęamshi da sanyin ac. Tasan su Arwa sun fita yawonsu, dan Muhseen ne kawai ke zuwa makaranta yanzu a gidan sai Aneesa autar Hajiya Mammah Ęanwar Azizat kenan. Cikin rashin kuzari ta kama Ęarfen upstairs zata fara haura steps Éin ta tsaya cak. Rawa jikinta ya nema fara yi sakamakon abinda idanunta ke kallo. Cikin wani irin bugawar zuciya da rawar baki ta furta, āFahad!ā. āYes Ummy. Surpriseā. Ya faÉa cikin fara’a yana Ęarasowa gareta. Cikin rashin kula da yanayinta ya bata side hug abinsa. Da Ęyar Hajiya Ęarama ta iya jan numfashi da kokarin controlling kanta. Amma ina jikinta karkarwa yake. Dan koda Fahad ya Éago yana gaisheta sam bama fahimtarsa take ba. Sai da ya Éan tanĘwaÉeta da zai gittata yana dariya sannan taji abinda yake faÉi na Ęarshe. āOh Ummy mamakin ganina da alama ya sumar dake. Bari naje dai yanzu zan dawo karki faÉama su Azizat na dawoā. Daga haka yay wucewarsa ya barta a yanayin Ęaulani. Sosai taji fitsarin dake a mararta na ĘoĘarin zubowa. Tuni ta saki handbag Éinta a wajen ta juya ta fice a falon Ęafafunta na matuĘar rawa. Tana shiga motarta motar Hajiya Mammah na shigowa gidan. Ko bi takanta batayi ba ta wani irin yin reverse da mahaikacin gudu kamar ba’a cikin gida take ba ta fice har tana kusan takama Éaya a cikin securitys Éin Ęofar Ęafa ALLAH dai ya taĘaita yaja baya da sauri. Babu wanda ya kawo komai a ransa sai tunanin kiran gaggawa maybe ta samu daga asibiti. Dan sometimes takan yi irin wannan fitar idan hakan ta faru. Sai in ta dawo ta basu haĘuri da sanar musu abinda ya rikita tan. Shiyyasa kowa a gidan ke mata uziri da mata kallon innocent woman dako hannu ka saka mata a baki bazata ciza ba. Wani irin mahaikacin gudu tayi ko’a titin. ALLAH dai ya taĘaita titin anguwa ne. Gashi kuma anguwan masu kuÉi ba wani yawan kai-kawon mutane ake samu ba, motocin ma sai jefi-jefi. Yanzu kam dama rana da wahala ka gani kasancewar duk ana wajen aiki. A cikin ĘanĘanin lokaci ta iso gate Éin gidan yallaÉai. Horn ta dinga dannawa daya rikita maigadi, jikinsa har rawa yake wajen buÉewa. RuÉanin da take ciki ya sata mantawa gaba Éaya yau bata saka niĘaff ba. Sannan kuma da motarta ta amfanin ko yaushe ta shigo gidan bata Éadda kama ba kamar yanda ta saba. Kasancewar a duka kamanni biyun na baÉini dana zahiri tana da power Éin shigowa gidan yasa babu wanda yay mamakin ganinta sai dai mamakin yanda ta shigo. To amma idan suka auna da kafin zuwanta wadda tazo zasu iya kallon abin a wani abu daban kuma. A dai-dai Ęofar falon gidan tai parking, ko rufe motarta batayi ba ta afka ciki. Babu kowa a falon, sai tv dake magana Ęasa-Ęasa. Hannunta ta kalla da nufin neman waya, wayam babu handbag. Tunanin ta barta a mota ya sata jan tsaki. Juyawa tai da nufin Éakko wayar dai-dai nan wanda zata fita Éakowar dominsa ya fito. Baiyi mamakin ganinta ba, dan yasan zata iya zuwa Éin dama.. Zaune ta kai dan wata irin hajijiya take ji na neman Éibarta. Da Ęyar ta iya haÉa kalmar, āFahad ya dawo, yanzu haka yana gidaā. Zaune ya kai shima a hankali batare daya ce mata komai ba. Sai ma file Éin hannunsa daya ajiye yana mai dafe kansa da duka hannayensa biyu. Jin shiru baice komai ba ta Éago ta kallesa. Muryarta har rawa take wajen sake faÉin, āYallaÉai baka ji abinda na faÉa bane?ā. Wani irin murmushi ya saki, mai bayyanar da tsantsar Éacin rai da tsufarsa. Ya ce, āNa jiki sarai, shima wanda ke bincike akan yarinyar nan ya kawo sakamakon yanzuā. Bai gama rufe baki ba ta Éauki file Éin ta fara dubawa cikin rawar jiki. Abubuwa masu muhimmanci kawai take dubawa. Abu na farko daya fara jan hankalinta shine cikakken sunan yarinyar. Samraah Abdul-wahab Gwarzo. Na biyu aikin mahaifinta da sanadin rasuwarsa har ma da inda ya rasu. Na Ęarshe MATAR AURE. Rawa bakinta ya fara da Ęyar ta iya haÉa kalmar, āBa…ban fahimci komai ba yallaÉaiā. Murmushi ya sake saki, sai kuma ya kalleta da idanunsa dake jazur kamar tsohon maciji. Musamman yanda tsufarsa ta sake fitowa fili sai taga har baĘinsa ma ya sake bayyana fiye dana baya mai tsananin shining Éin hutu. Shima Éin kallonta yake cikin ido, batare daya janye ba ya furta, āIta Éin Éiya ce ga Abdul-wahab Gwarzo (jirgin mota)ā. KaÉan ya rage zuciyar Hajiya Ęarama ta Éaro. Ta wani irin miĘe zambar jikinta na karkarwa tace, āWhat! Jirgin mota? Drivern mahaifin Ummu-Hidaya da kenan?ā. Kansa kawai ya Éauke daga kallonta alamar tabbatarwa. Cikin kaushin murya ya cigaba da faÉin, āTabbas nayi kuskuren Ęin bibiyar bayan Abdul-wahab kamar yanda nake biye dana Ibrahim Alonso. Idan baki manta ba nayi hira da yarinya shekara Éaya data gabata a Kano sakamakon turamin program Éin bikin buÉe Company da Awwab yayi. Zargin akwai dalilin da yasa ya amsa mata zaiyi hira da ita alhalin bai taÉa yi da ko manyan channels ba yasa na baro India nazo danna tabbatar da ko akwai alaĘa a tsakaninsu. Tako ina bincikena babu ta inda wata alaĘa ta alaĘanta su, dan haka ban maida hankalina ga cikakken sunan yarinyar ba….ā āWai kana nufin itace yallaÉai?ā. Hajiya Ęarama da gaba Éaya take a gigice ta jeho masa tambaya cikin katsesa. Iska ya furzar mai kauri tare da miĘewa tsaye. Taku ya fara hannayensa duka biyu a goye ya ce, āOf course itace yarinyarā. āTashin hankali. To amma tayaya tazo Lagos bayan ma’aikaciya ce? Ta yaya kuma Lagos Éin ma take zaune a Maash Mansion? A Ęarshen zance shine tayi aure bayan fasa aurenta da saurayinta da suka jima a tare. Abin tambayar anan waye ya auretan? Waye kuma yay kidnapping Éinta kafin auren har sau biyu? Tabbas akwai abinda ya kawota Maash Mansion, minene shi?. YallaÉai wlhy zan haukace, wane irin ruÉani da tashin hankali ne haka yazo mana a rana Éaya? Gashi mun gagara magance batun likitocin nan abu sai Ęara nisa yake, duk da dai ba wannan bane kaÉai hope Éinmu wancan ma zasu iya mana illa tunda ko ganinta bamayi a yanzu balle sanin halin da take cikiā. Amaimakon amsa mata dukkan tambayoyinta da maganganunta a mugun fusace yay wurgi da Éan abin deco.. Éin dake a saman Centre table Éin gabansu……..āļø
*_šTSUTSAR NAMA….!!š
_(Itama nama ce)__
š©šššš šØšš ššš ššš¤š»
š©ššš ššššš_š·ššš thirty-four

Tnx
idan wani littafi sai kumana magana
Allah ya saka da alkhairi ameen.. sannan muna cigiyan wasu littattafai yanci da rayuwa, bakon munafiki da masarauta Allah yasa akwai
su kike bukata kina a cikin a group din ma na Whastapp
Barka da kokari, so interesting novel, amma don Allah ba a Gama book din bane complete
eh har yanzu ba’a gama ba
Tsutsar nama book 3 page fifty six
Masha allahu alhamdulilah
Thanks,Amma yaushe za’ayi sauran
Ahah.
A ina zanga link din?
https://chat.whatsapp.com/Gbut9ibvwWM8JPk0qoMEiZ wannan shine group din mu na WhatsApp
Tsutsar nama babu complete ne dun Allah a taimaka mana da sauran. Thank you
Barka da qoqari
assalamu alaikum cigavan tsutsar nama book3
ai bata gama ba