Search
You have no alerts.

    489 Results in the "Hausa Novels" category


    • Nayi Nadama Chapter 5 Thumbnail

      [4/9, 1:48 PM] πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ MI,WASMITI…..page 5⃣ Na Aysha Ali Garkuwa πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐ Gaba dayansu suna cike a porlon cikin shirin komawa Sunyi sit dan bppa Yaya zai musu Nasiha da Addu,a kamar yadda yake musu ko yaushe in sunzo komawa i dan da wani mai buqata ko uzuri ko umurni toh duk a wannan lokacen yake bawa yayanshi damarsu Shiru sukayi cikin maida hankali…

    • Nayi Nadama Chapter 4 Thumbnail

      [4/9, 1:47 PM] πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡MI,WASMITI…..page 4⃣ Na Aysha Ali Garkuwa πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ A hankali ya direta kan kujera hadi da manna mata kiss a goshi Nenne ta kallesu cikin qauna ta murmusa tace kai Abubakar kamar dama ita kadai kai kewarta da sauri cikin dry ya duga gaban bb bello ya gaidashi da Abban su Ummi farin ciki take sosai tanajin dadin yadda Abubarkar ke mu,amala…

    • Nayi Nadama Chapter 3 Thumbnail

      πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ MI,WASMITI….. page 3⃣ Na Aysha Ali Garkuwa πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ 9:55 PM*12-09-2016 Bayan ta gama yan gyare gyarenta ta fito sab da ita gonin sha,wa Doquwar rigace ajikinta tayi kib da ita cikin sauri ta dauki ribbon enta da dan kwalinta a hannu ta fito parlon tfy take cikin sauri sauri hankalinta gaba daya nagun Ahmad shiyasa bata lura da shi a gunba tana isa…

    • Nayi Nadama Chapter 2 Thumbnail

      πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ MI,WASMITI….. page 2⃣        Na Aysha Ali Garkuwa πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Taci gaba da bani lbr su Usman da Rabi,u da Abdul ma Sa,annine hakama Aysha da Amira da Maryam  … Yusuf ya kasance mai zuciya tun yana dan yaronshi sanadin zuciyarshi yanzu haka yana da matsalar ciwon zuciyaπŸ’” tun suna primary school yana dan shekara 6 makarantar su da aka shigar dasu yinifom en makarnar…

    • Nayi Nadama Chapter 1 Thumbnail

      πŸ•ŒπŸ•‹πŸ„πŸ„πŸ„πŸ„ πŸ“πŸ’«Bismillahirahamanirahim***πŸŒ³πŸ„ Mi’wasmiti.  Page 1⃣ Na Aysha Ali Garkuwa πŸ•ŒπŸ„πŸ„πŸ„πŸ„πŸ„ Tafiya take cikin sauri sauri da Dan sassarfa tana tafe tana Dan mita da holo irin Na tsofaffi da sauri Na dan qarisa gunta Na Dan kalleta a nitse a take Na gano tsohur ba fillatace cikin hikima Na gaidata da yaren fillanci cikin Dan sakin fuska ta amsamin ba tare da ta tsayaba…

    • Riqqon Kaka Chapter 5 Thumbnail

      RIKON KAKA CHAPTER5 zaka siyar mawa, to ban siye, ka bani kudina kawai”. β€˜ Sunan qanwarsa da ya ambata shiya bugewa Abubakar ‘dukkanin gaBoBin jiki, jikinsa a sanyaye ya sa hannu ya Ciro kudin a gaban aljihunsa ya mika masa. Ya amsa yana fadar, “Mutanen banza kawai gaku Musulmai amma kuna aikata aikin kafurai, marasa tsoron Allah kawai”. Abubakar dai bai tanka, masa ba.…

    • Riqqon Kaka Chapter 3 Thumbnail

      RIKON KAKA CHAPTER3 Kaka tace”Ba kowa, zaluncine kawai da kuma ba ya qaunar . ki” Rukayyah tace β€œAi nima shi yasa bana Raunar sa, dama ya mutu ~ Kaka tace”Idan ya mutu ai muma da mun mutu, don da Allah muka dogara da shi muka dogara, idan ya mum jika ai sai munyi baraβ€œ β€˜Rukayya ta diro daga kan gadoh ta , dauko kofi…

    • Riqqon Kaka Chapter 2 Thumbnail

      RIKON KAKA CHAPTER2 Rukayya na tarba bokitin ta, yanβ€œ matan dake tsaye suna bin layi suka hayayyaqo mata. “wai ke Rukayya wacce irin marar kunyar yarinya ce? Wane ne kikafi duk nan da ba za ki biyo layi ba?” . “Yo ai uban kuturu ma Yayi don k0 β€˜ ‘ kakar ki ta zo nan bata isa ta debi ruwan nanba ‘, idan bata…

    • Riqqon Kaka Chapter 1 Thumbnail

      RIKON KAKA BOOK1 CHAPTER1 Rukayya, wai me kike anan ki ka barni nan tsaye ina jiranki iye Yarinyar da ta kira Rukayya ta dago ta dubi dattijuwar matar, tace. ‘ “Kiyi gaba Kaka idan na gama tsintar kyallayen zan same ki”. ‘ β€˜ Tsohuwar tace”Ban tafiya yar ncma zo mu wuce kinji,Yarinyar taci gaba da tsintar Kyallayen natA a gcfen bola hankalinta kwance sai…

    • Zakaran Da Allah ya nufa da chara chapter 5 Thumbnail

      5…. “Toh daga lokacin ni Kuma zanyi kokarin nesa da jaririn yadda baza’a fuskanci matsala ba, toh idan har yaran suka girma Kinga kenan Dana ne a wajen Hajia Aisha ni Kuma nata a wajena sai sun Gama sakankancewa nasu ne, sannan sun mallaka Masa komai na duniya sai muyi kokarin kashe su sannan mu San irin mafitar da zamu samu Dan yaron ya…

    • Zakaran Da Allah ya nufa da chara chapter 4 Thumbnail

      4….. “Zan amince ki zamo ‘yar aikina saidai bansan wanne kala Zaki iya ba sbd mu Already munada ma’aikata a gidan Nan Zan taimakeki ne kawai badan mun rasa ba” Cikin zumudi Saratu tace, “Wlh kowanne iri ne Hajia Zan iya, daga kan share2 wanke2 da goge2 duk Zan iya Wlh, irin abincin ku ne dai bazan iya ba idan ba irin namu na…

    • Zakaran Da Allah ya nufa da chara chapter 3 Thumbnail

      3…. Hade dayin wani mugun tsaki suka Kama hanyar faculty dinsu, Wanda ke cikin motar ne aka karasa fito da daya kafar cikin tinkaho da takama ya fito daga cikin ta gaba1 *SAGEER ABDULLAHI OMAR MAI FATA* kenan meji da kansa da nuna Isa akan dukiyar mahaifin sa Abdullahi Omar me fata, duk fadin garin kano Babu Wanda besan sunan sageer ba sbd yadda…

    Note
    error: Content is protected !!