*_HAYATEEM_* Mamuhgee 09033181070 1 BismillahirRahmanirRaheem. Fadi da tsawon nisan da dajin yake dashi ya zubawa manyan idanuwansa yana kallan shuka da ganyen hakukuwan da suka cike gurin Wanda babu hanyar wuce a gurin idan ma kace wucewa zakai to sedai Kabi hanyar da adda ko wuqar ringa sare ganye dan Ka ringa ganin gabanka Wanda su hakan ba komai bane a garesu sbd sun saba haka suke rayuwa a cikin ganye da shukoki hakama yawo da wuqa me tsananin kaifi da dafi a jikinsu kaman dole ne kokuma ace al’ada ce me karfin gaske sbd yanayin karni da ake ciki na safarar mutane Ana saidawa a matsayin bayi, Rayuwa ce ta koina zaka iya haduwa Wanda sukafi Ka karfi su raunana rayuwarka suyi safararka zuwa inda zasu siyar a matsayin bawa, Ba iya dan Adam daya ko biyu ko uku koma da yawa ake nuna karfin hakan ba hadda gari sukutum masu safarar basu Bari ba suna cinye gari da karfi su tattara suyi safararsu. ANJOM GHAZ Garin ANJOM GHAZ gari ne dayake zagaye da ruwa masu ya wan gaske gabas dinsa yamma,kudu da arewansa kafin manyan hakukuwa da bishiyoyi masu tsayi da hadarin gaske da suka rufesa a zagaye duk kuwa girmansa, Idan Ka shigo daji ne me girma da nisan gaske dayake dauke da macizai masu yawa wanda hakan ya samu ne sbd tamkar suna kiwonsu ne sbd yanda suke baza abincinsu da abubuwan da sukasan macizai na so dan zama a guri, Daga inda dajin ya qare kafi ne da tsaro suka kafa masu tsananin karfin da babu Wanda zai iya karyasu sai jinin shugaban garin wanda shine yayi kafin sbd zaman lafiya da tsaron jamaar garinsa dan haka wannan kafin baya barin Miciji ko daya shigo wa garin iyaka cinsu dajin Wanda duk baqon Daba gayyatarsa akai ba shigo wa garin kokuma Wanda bai saniba ya nufo garin baya kaiwa yake haduwa da ajalinsa sbd tsananin hadarin dayake garin, A duk girma da tsananin yawan garin ANJOM babu Wanda baida yanci da kwanciyan hankali a garin, Babu Wanda babu tsari a jikinsa na al’adarsu, Allah ya rufa musu asiri sosai a garin sbd arzikin qasa da Allah ya bas, Basu da talauci sbd kusan kowa nada tarin arziki kalan nasa, Babu bare kusan kowa dan uwan kowane sbd samun jajirtaccen shugaba Wanda babu kamarsa a jajircewa,Zarrah da karfi tareda rashin tsoro, Asalin sunan garin ANJOM GHAZ ya samo asaline ne daga asalin kakannin shugabansu na yanzu wato GHAZ ALI Wanda asalin sunan na ahalinsu ne wato ANJOM kakansu na farko kuma ANJOM Wanda shine ya kafa garin Shiyasa garin yake da sunansa. A yanzu GHAZ ALI shine shugabansu Wanda yake na uku a tarihin shugabancin ANJOM kuma Wanda shine ya dauko kakansa ANJOM da karfi da Zarrah tareda taurin zuciya da rashin tsoro ba kaman mahaifinsa ba daya zama me sanyi sosai. Lokaci ya tafi sosai kusan duka kakakkani da iyaye sun rasu a yanzu daga ghaz Ali sai iyalansa da suke rayuwa cikin mulki da kwanciyan hankali da Shaquwa tareda aminci. Matarsa daya Amma sai ‘ya’ya Hudu mace uku namiji daya, Namijin ne qaraminsu gaba daya ‘yayan, Shine namiji kuma shine me rauni da tsananin tausayi, AYANAH itace babba Wadda tayi gadon Mahaifinta a gurin tsananin so da kaunar Yan uwanta fiyeda kanta da komai, Bata hada kaunar kannenta data kowa, Bata iya karban abinda basu samu ba, A ko Yaushe sune a gabanta ba buqatarta ba Wanda hakan duka koyarwa ce da raayin hakan da mahaifinta ya saka a ranta tin tana Qarama sosai sbd kasancewanta babba dan duk ranar da babu shi itace a dolen dole zatai shugabancin garin sbd shine gadonta na farko da garin zasu Bari ta fara hawa sai idan bata da lafiya ko rashin hankali kokuma idan tanada ‘dan data Haifa Wanda ze hau a maimakonta shi kuma idan ya sauka a lokacin ne shugabancin ze dawo hannun Wanda ke Binta a kannenta. NURAT itace me bin AYANAH itama kaunar iyaye da Yan uwanta a jininta yake sedai ita tanada fada, sai ZUHRAH wadda mahaifiyarsu take tsananin Ji da ita dan haka ita gata yasa lalaci yai mata yawa amma itama tana tsananin son Yan uwanta Wanda duka a jinin su abin yake, ABAAS GHAZ Wanda asalin sunansa ABBAAS shine qaraminsu Wanda yakeda tsananin rauni fiyeda Yan uwansa da suke mata hakan ya saka ya kasance Wanda ake tsananin tausayi a cikinsu, Tsananin tausayi da kaunarsa suke fiyeda kowa, Rauninsa da yayi yasa baya iya ko shiga mutane baya sakewa a koina bare iya shiga koina saida Yan uwansa musamman Ayanah da itace tamkar kariya da kuzarinsa sai kuma mahaifinsa. Magani da kowane irin kokari anyi na kawar masa da hakan amma Sam babu nasara dan haka suka hakura suka barshi Akan lokaci kila zai iya sauyasa wata ran zuwa jarumin namijin da suke fata. Ghaz Ali ya bawa yayansa gata da dukkanin tar biyan da suke buqata tareda shaquwa me tsanani da sakewa a tsakaninsu, Dashi da yayansa babu boyo sai sakewa da kauna me karfin gaske, A duka fadin ANJOM GHAZ babu inda zasu gifta baa basu girma me tsanani ba, Girmamasu ake yi tamkar mahaifinsu ghaz Ali wasu guraren ma idan anje tamkar zaa bauta musu ake yi kasancewan zamani ne da musulmai da masu addini daban daban suke zaune kalau cikin aminci da kwanciyan hankali tamkar Yan uwa. Rayuwa a ANJOM GHAZ rayuwa ce da kowane dan Adam ya samu zaiwa Allah godia da samunta, Rayuwa ce da mutane daga duniya daban daban suke fatan samu sedai tayi musu nisan da baza su samu ba, Rayuwa ce ta kwanciyan hankali da nutsuwan da manyan Masarautu da dama basu samu ba sbd babu fitina babu tashin hankali, Gari ne da wasu garuruwan da dama suke kiransa da gidan kwanciyan hankali, Gari ne da basa karban bakon da basu San komai akansa ba bare Yan gudun hijira ko yan ci rani hakama gari ne da baya Aminta da kowane irin gari ko Masarauta ko wace iri sbd ikonsu suma dasuke Jin sunada shi. ************* Gyara tsayuwa Ghaz Ali yayi yana sake zubawa fadin dajin dabai iyaka idanuwansa yayi zuciyarsa na sosuwa da tsananin radadin masifar datafi kowace fara fadowa garinsa da zai iya bada rayuwansa dan basa kariya sbd garin anjom ghaz shine gata da rayuwar ‘yayansa da duk Ranar da suka tsallaka wajen garin suka barsa zuwa wata duniyar daga ranar kaddararsu zata sauyane zuwa wadda baisan ya rayuwa zatai dasu ba, ‘Yayansa sune rayuwarsa dayake tsaye cak akansu, Yayansa sune ginshikin rayuwan daya tsayu ya ginawa anjom ghaz, Yayansa sune bazai taba iya barin wannan masifar ta fadawa ba sai idan babu ransa a duniya, Mutuwansa fitar ransa a kirjinsa itace kadai zata Bari yayansa su fuskanci wannan masifar dayake Jin tamkar kirjinsa zai qone sbd Zafin baqin cikin dayake cikinsa, A taurin zuciya da Zafinta da Allah ya basa yasa ya zabi akawo masa gawar ‘yayansa kaf a jere a gabansa cewan sun mutu yafi masa Akan Ayi farautarsu zuwa a siyar a bayin wata qasar suyi qasqantacciyar rayuwar Bautar bayin da har kwanciya sarakuna ko yayan sarakuna zasu riqa yi dasu. Wannan zazzafan kakkarfan raayin na GHAZ Ali yasa duk Wanda yake ANJOM hakan ya kafu a ransa sun zabi mutuwa Akan a kamasu a tafi dasu bauta qasar da kaddararsu zata sauya har mutuwa. Matansu ma kusan hakan suka zaba mutuwa Akan barin a tafi dasu a maidasu dabbobin kwanciya da biyan buqata. Numfashi me zafi Ghaz ya sauke yana rintse idanuwansa kafin ya juyo ya kalli tarin mutanen da suka zo farkon garin dan gane wa ido da kuma tsoro daya fara shigar kowa na abinda yake tinkarosu sbd kaf a tarihi an sani duk garin da KUSRA( masu karfin safarar bayi da ikon siyar dasu qasashe qasashe na sarauta me karfin gaske) suka sakawa lamba to tabbas komai karfinsu to sai sun tashi garin sun tabbatarda duk wani me Sauran rai da numfashi a garin sun mallakesa sun tafi dashi sbd siyar da bayi ga manyan Masarautu. Mutanen ANJOM tinda suka fara samun Alaman Kusra garinsu suke hari take kwanciyan hankali ya fara qauracewa a anjom duk da shugaban gari bai nuna hakan ba amma sunsan wannan masifaffiyar kaddara ce da baza su iya kaucewaba idan ba ikon Allah ba hakama a garin baa tafiya gudun hijira idan ba shugabansu ne ya bada damar yin hakan ba. Abinda yake dan kwantar musu da hankali shine sanin baa iya shiga garin Kai tsaye sbd karfin nasu tsari da kafin da sukai duk da sunsan kusra nada karfin gaske suma amma kuma sanin su ne baa iya karya kafin saida jinin ahalin GHAZ dan haka tsananin karfin tsaron ahalin GHAZ ya tsananta baa Barinsu fita koina saida tsaron askarawa masu karfin gaske shi kuma Abaas kwata kwata ya Dena fita koina sbd ko wuqar jikinsa baa iya amfani da ita dan bama Kansa kariya. ****Gawar mutane sama da ashirin ne na mutanen ANJOM din da kusra suka kashe a Daren jiyan a wajen dajin Darin jere a qasa gaban ghaz Wanda yake sake kallan girman dajin yana tunanin yanda kusra suka samu damar isowa har gap da shigowa dajin garin Wanda sai an tsallako ruwa me karfi da yawan gaske duk da su kusra daman a ruwa suke rabin rayuwansu dan sunfi zuwa qasashe a jirginsu na ruwa me kamar gari dasuke tsallakawa da bayi Wanda yake dauke da dakunansu na bacci da komai na buqatan gudanar da rayuwansu dan bayinsu na kansu masu musu bauta da girke girke duk a ciki suke da nasa dakunan daban daban suna rayuwa hakama a inda suke zuba bayin da zasu siyar wa yana iya daukan sama da bayi daruruwa dan haka su babu Wanda ya taba sanin inda suke saidai idan Ka gansu kawai dan haka babu mai ikon daya taba kamasu sbd rashin sanin duniyoyin dasuke. Basu taba sanin akwai gari a tsallaken ruwan dasuke bi su wuce ba saida tsautsayi yasa suka bi wasu bayi da zasu Kama ba suka gudu har cikin dogayen itatuwan da suka rufe dajin hanyar garin daga Bakin ruwa dan haka Mutum ashirin da suka bi bayin suna ganin sun ratsa itatuwan binsu sukai suka ratsa ciki Wanda suna shiga tin anan mamakinsu ya fara dan haka suka bazu a dajin suka bisu. #MAMUH #SLAVERY #BEST MALE CHARACTER #LION OF BOYEM #BEST LOVE STORY #ROYALTY #BRAVERY #HISTORICAL #LOVE/HATE STORY HAYATEEM 700 0022419171 AccessBank maryam sani gummi 09033181070 *_HAYATEEM_* Mamuhgee 09033181070 2 Shugaban kusra subawa hanyar da sukabi idanuwa yayi sosai yana kalla yana Jin wani iri a jikinsa sbd duk inda aka samu hanya akabi to tabbas idan an kuwa ankai karshe komai nisa bazaa rasa inda zaaje ba a gurin. Gudun cetan rai bayin sukeyi sosai suna Waiwaye sbd mashin da ake harbo musu masu tsananin kaifi da dafin da take zai karya duka garkuwan jikinsu matiqar ya tabasu ko kadan ne. Basusan ina suke jefa kafafunsu ba bare inda suka dosa gudu kawai sukeyi na tashin hankali da tsananin tsoron da zuciya bazata iya dauka ba. Nisa suke Qarama suna kusantar hanyar ANJOM wadda take cike da hadari batareda sun sani ba. Cikin tsananin rashin Imani da babu ko Kadan a ran wainda suke biye dasu Wanda yake kaman shugaban Sauran ya bude baki yana tsaya wa daga gudun dayake ya Fiddo harshensa dayake da duhu sosai ya lashi fatar bakinsa dayake baqi qirin ya daga Kai sama yayi wani irin Ihu me karfi kafin ya sake dariya kaman me ciwon aljanu ya bude murya sosai yace ‘Dayan zuciyarsa nakeso a hannuna kafin ta Dena bugawa daga fitowa kirjinsa, Dayan kuma idanuwansa nakeso zanyi wa dass sarka dasu a wuya’ Sauran na Jin hakan suka qara gudu suna sake Harba musu arrows masu tsananin tsini. Na farko ganin ya kusa fita bishiyoyin zuwa filin dajin dayake hango hanyar da yasan zai iya samun gurin tsira da sauri ya sake tsananta gudu kafafunsa na fidda wani irin Jini na fashewan kafafunsa da tarin qayar da suke cike da tafi harma da saman kafarsa. Na bayansa kasawa ya fara yi sbd zuciyarsa dake kasa dauka fara rage gudu yayi kafafunsa na jinin dayafi na gabansa hancinsa ma jini ne yake fita dan haka hannunsa ya daga ahankali ya Zare jakar fatar jikinsa Qarama ta kudin da suke tare dasu ya daga zai jefawa dan uwansa ya bude baki daqyar zai Ambaci sunansa wani irin jini me karfi ya feso ta kirjinsa,. Cak ya tsaya hannuwansa na dawo wa qasa ahankali idanuwansa na yin jajir kaman zasu fidda hawayen jini sbd tsananin azabar dasuke bayyanarwa, Ahankali ya saukar da Kansa zuwa kirjinsa ya kalli tsinin mashin daya shigo ta bayansa ya bullo ta kirjinsa. Sarewa kafafunsa sukai cikin tsananin azabar da bata da Kama a lokacin. Kafin ya qarasa kaiwa qasa wani mashin ya sake ratsa wuyansa ya bullo ta gaba take wani jinin me yawan gaske ya feso ta bakinsa da wuyan yake ya zube a gurin ba rai a jikinsa. Suna isowa gurin Sauran basu tsaya ba tsananta gudu sukai dan cimma daya sbd a tarihin kusra basa rasa duk Wanda suke bi. Mutum biyu ne suka tsaya Akansa ba wata wata suka fidda wata kakkaifar wuqar da ko ice zaa yanka da ita bazaiyi Kyan gani ba take suka fara huda kirjinsa dan cika umarnin shugabansu. Jemo daya waiwayo yaga dan uwansa rayuwarsa ta riga ta fita take yaji zuciyarsa da jikinsa na sarewa wani irin Ihun kuka ya fasa yana cigaba da gudun da yasan ba tsira zaiyiba Kuka yake yi sosai sbd dan uwansa jininsa dashi kadai yake dashi a duniya baisan yaya zai yi rayuwa babu dan uwansa Juyowa ya sakeyi koina na jikinsa na wata irin rawa gudunsa na tsananta Juyowansa da shigar mashi a goshinsa lokaci dayan hakan ta faru take ya tsaya cak yana zubewa gefe ahankali jini ya gangarowa zuwa idanuwansa take ransa shima ya fita a gurin. Cikin rashin imanin fa basuda shi suka qaraso suna durqusawa gabansa Sauran kuma hanyar da suke hange suka zubawa ido wadda ganyen Shuke shuke suka rufe amma sunada tabbacin indai akwai shuke shuke a gurin to tabbas akwai mutane kokuma gari sbd shuke shuke ne da qaramin gari sosai bazai iya ba sai garin daya tara mutane da dama hakama kuma indai har akwai gari a cikin gurin to tabbas irin hakan suke so garin dayake a boye Wanda har zasu Kai hari su gama su tafi baa sani ba. Mutum hudu ne a cikinsu suka tinkari hanyar zuwa shuke shuken da suke hankowa daga nesa sosai suna dake zubawa hanyar ido sosai daga nesa suna kasa yadda da akwai gari a cikin wannan Jejin me tsananin hadari. Tafiya suke suna sake Sauri sbd wannan abune na farin cikinsu, Cak suka ga na gabansu ya tsaya tareda kallan qasansa da sauri sakamakon abinda yaji sai kuwa ga maciji baqi qirin yana wani irin qyalli cikin rana. Wuqar hannunsa ya saka ya fizgo macijin da ita ya rabasa biyu ya jefar suna cigaba da tafiya cikin zalamar son kaiwa inda suke son, Taku goma suka qara dafin macijin ya fara aiki a jikinsa duk da ya yanka gurin daya cijesa da wuqa dafin ya biyo jini yana fita. Wani irin zufa da zafi jikinsa ya fara dauka take bugun zuciyarsa ya fara sauyawa ya tsaya cak tareda durqusawa ya sake yanka fatar jikinsa da wuqa yana turo jini waje da hannunsa. Daga bayansa wani macijin yaji ya kuma sararsa take ya juyo yana kokarin Kai masa hannu ya kashe wani ma ya sake sararsa take ya fara kokarin mine wa amma ba damar hakan sbd sankarewa da jijiyoyin jikinsa suka fara suna Dena aika jini koina. Ganin hakan Sauran yan uwan nasa basu tsayaba suka cigaba da tafiya sedai ko ina basu kaiba dukkaninsu suka zube a gurin kowannesu kumfar tsananin dafi na fita jikinsu na dafin macizai. Sauran na ganin hakan suka fahimci me yake faruwa a gurin Wanda hakan ya gama basu tabbacin da suke nema na cewan akwai gari a karshen dajin. Jiya wa sukai suka koma Bayan sunyi doguwar tafiya me tsayi kafin suka bullo bakin gabar mahaukatan ruwan. Suna isowa suka sanar da Sarkinsu gabaki daya bayanin komai. Shiru yayi idanuwansa a rufe wani irin rashin Imani da bushewan zuciya na ratsashi batareda yace komaiba. Shiru na mintina a hakan kafin ya bude jajayen idanuwansa da basuda haske ko Kadan ya sauke Akan zuciyar da suka kawo masa tana jini ya dauka batareda ta juyaba ya jefawa mahaukacin karensa me tsananin girma da munin kallo tareda tsoron kalla Wanda yaci ya ginu da cin zuciyoyin mutane ko wani idanuwansu. Gashashen maman Dabbar ruwa da aka kawo masa ya miqa hannunsa ya fara ci batareda ya wanke ko goge hannu ba. Yaransa ya sake dagowa ya kalla wainda adadin yawansu baisan iyaka ba dan tsananin yawansu ya bude baki muryansa me tsananin kauri da rashin dadin saurara yace ‘Idan gari ne a dajin nan kaman nisansa daga yanzu ya zama na kusra, Dukkanin me rai tin daga kan dan Adam har dabbar datake da rai sun zama a cikin lissafin kusra, Wannan Karan bayin na musamman ne sbd lokacin da kusra zata gina Masarautarta da qasa me sunan kusra yayi dan kuwa bayin da masarautar BOYEM take buqata daga gareni zasu fito dan kuwa acan ne kadai zan Kai bayi na mallaki cikar Burina da aka haifan dashi, Babban burin iyaye da kakanni na Akan kusra takai matakin mallakar qasar kanta da mulkin kanta Akan siyar da bayi shine kai Bayi a BOYEM, Buri ne da kakana bai cika ba,babana bai cika ba dan haka nine zan cika wannan burin kota halin yaya, Bayin BOYEM na musamman ne sbd farashin d ake zubewa a siya Wanda yake sauya rayuwan duk me siyar da bayi, A guri daya BOYEM ke siyan bayinta bata taba sauyawa ba sbd tsaro da izzarsu dan hakan ne kusra basu taba samun wannan babbar damar ba duk kuwa qwarewansu a harkar bayi a tarihi dan hakanne duk wani kusra dayake duniya yasan burinsu da macimmarsu daya ne wato shiga BOYEM Kai bayi Wanda daga ranar da BOYEM ta siya bayi daga gurinsu sun samu yancin kafa daularsu yawo ya qare musu sedai azo daularsu a siya bayi koda zasu Kai sama da bayi rai dubu dari. Hadiye Naman bakinsa yayi yana sake bawa Kansa tabbacin wannan garin shine garin nasararsa sbd zai dauki bayi daga garin harya haura qasar baa saniba sbd a boye suke labarin harin da suka kaiwa garin bazai fita ba bare ya samu tangardar tafiya duk da baa taba kamasu ba amma bibiyan da ake musu idan ya kaiwa gari hari ya kwashe mutane yana basa Tangardar mutuwa bayinsa sosai sbd basa tsaya wa duk tsananin rashin Kyan ruwa haka suke tafiya a cikinsu batareda sun tsaya kowace qasa ba dan hakanne bayin da sukayo safara suke mutuwa sosai sbd rashin sabo amma a yanzu idan baa saniba tafiyar kwanciyan hankali zasu yi ba jigata bayi har zuwa BOYEM Wanda tsafa da Kyan bayinsa zaisa wannan Karan su samu shiga BOYEM din. Tutar bada izinin farauta ya miqa hannu ya fizgo ya daga sama cewa ‘Cikar burin kusra’ Cikin tsananin Murna da sauti me karfi na mutane masu yawan gaske ya ringa tashi suna amsa wa da ‘Cikar burin kusra’ Dajin gabaki dayansa da ruwan haka maganar ta ringa amsa wa dan haka take aka juya kan Jirgi zuwa baya inda suka baro zaa tsaya. Da Asuba suka isa inda Jirgin ke tsayawa kuma a cikin asubar suka hawo qananun Jirguna suka koma kusan su sama da dari biyu suka yada zango a cikin dajin inda zasu zauna kafin fadawa garin. #MAMUH #ROYALTY #WEALTH #LOVE #BEST MALE CHARACTER #NUAB ALMAZ BOYEM #GHAZ #KUSRAH #BEST LOVE/ROMANCE HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 *_HAYATEEM_* Mamuhgee 09033181070 3 Daga wannan ranar burin kusra gabaki dayanta ya koma Akan ANJOM, Sun yada zango a duhun dajin kauyen ba shakka ba tsoro ba fargaba sbd babu abinda yake basu tsoro kuma daman su daji da cikin ruwa ne gurin rayuwansu, Idan suka saka Buri Akan gari to tabbas sai sun cika wannan burin ta hakanne sukai suna sukai karfi suka zama abin tsoro da shakka ga garuruwan daba manya ba, Abu na farko da suka fara fuskanta shine dajin na dauke da tarin macizai da babu Wanda zai iya tsallakewa ya wuce dajin gaba ya isa cikin hanyar garin dan sun fara rasa mutanensu sosai da dafi dan haka suka sauya mataki ta hanyar fara farautarsu amma kaman dai dajin babu abinda yake cikinsa sai tarinsu dan haka suka fara Neman hanyar shiga. Khams shugaba kuma me sarautar kusra shi kadai ne yake iya keta dajin ya shiga harya fita babu abinda ya samesa sbd tsananin abubuwan dake jikinsa na tsari da kariya daga kakanninsa, Dan haka shi kadai da Kansa ya shiga yayi tafiya me Nisan data daukesa kusan wani daya sai gashi a farkon garin ANJOM Wanda ya sakasa tsayawa cikin tsananin farin ciki yana Jin wani irin Mazarin ganin hasken samun cikar burinsa Wanda samun wannan garin zai cika masa, Jajayen idanuwansa ya rintse da karfi ya bude su ahankali yana shakar iskar garin me tsananin dadi da nutsuwa tareda kwanciyan hankalin da zai juya musu zuwa tabbataccen baqin cikin da baza su taba mantawa ba a tsawon tarihi, Juya wa yayi ya fara kallan koina dake nuna arziki a garin, Mutane daddaiku dake hidimar gabansu a farkon garin ya ringa bi da kallo wainda kowannensu yake harkar gabansa cikin farin ciki da annashuwa batareda sun Lura dashi ba sbd sanin baqon da baida shedan shigowa baqunta daga GHAZ baya taba shigowa garin. Wani iskan farin ciki da tsananin Jin dadi khams ya sake yana daga kafafunsa yaci gaba da takowa zuwa cikin garin yana Jin kaman ya kamasu a lokacin ya bude ido yagansa a bakin ruwan shiga qasar BOYEM. Tafiya yake yi yana sake Jin zalamarsa da tsananin rashin imaninsa yana fadada sbd yana qara shiga yana ganin tsananin mutanen da garin zai yi Wanda zasu cike dukkanin abinda yake nema. Ahankali daidaikun mutane suka fara kallansa suna shiga tsananin mama ki da fargaba sbd yanayin baqinsa da yayi yawa da muninsa tareda kalar kayan jikinsa da komai yake baqi babu abu ko daya dayake jikinsa dayake da wata kalar Bayan baqi. Lura da hakan ya zame ya dawo wajen gari ya fara dakun damar shiga garin har dare yayi sosai tukuna ya sulalo cikin garin yana zagaye wa ya gama Karance yanda rayuwan darensu take sedai abinda ya fahimta babu yanda zaa yi ya isa ko kusa da hanyar gidan shugaban garin Wanda a cikin Daren ya sake tabbatarda kafi ne a garin ta yanda yana buqatan karyasa kafin su samu daman shigowa su samu abinda suke so dan haka ya dawo farkon gari. Bakin wani qaramin gidan dake farkon garin ya tsaya yana zubawa gidan idanuwansa da babu komai a cikinsu sai rufe wan ido na rashin tausayi ko kadan. Kallan gidan yayi sosai kafin ya saka hannunsa jikinsa ya zaro wata wuqa baqa qirin me tsananin kaifi da dafi ya tinkari kofar shiga gidan yana isa kofar shiga wadda take ta itace kafarsa ya saka ya turata da karfin gaske Wanda take ta fadi sedai batai wani qara ba sbd kasancewanta ice ba karfe ko katako ba. Shigowa yayi Kai tsaye ya nufi dakin farko dayake gidan yana shiga dakin ya fizge labulen dake dake take hasken farin wata ya ratso cikin dakin, Yara ne su hudu a kwance jere suna bacci cikin nutsuwa Wuqar hannunsa ya daga bai tsaya komaiba ya qaddamar musu ya fito dakin hannuwansa da fuskansa duka jini ya fada Dayan dakin acan iyayen suke take ya take kan Baban da kafarsa ya soka masa wuqar hannunsa da karfi a gefen hannunsa yana fizgo maman itama ya doke wuyanta da karfi take ta yanke jiki ta some a gurin. Fizgo Baban yayi cikin tsananin karfi ya sake soka masa wuqa a gurin daya soka masa farko ya miqar dashi cikin rashin tausayi ko kadan ya dauresa ya durkusa ya dauki Matar yajasa da igaya ya fice dasu. A cikin duhun Daren ya biyo daji dasu ya Baro garin Tafiya me tsanani sukai har gari yayi haske tukuna suka samu tsallake rabin dajin zuwa me hadarin ga mamakinsa suma babu abinda ya samesu harya tsallake dasu suka sake nusawa Matar na farfadowa ya sauke ya daureta tareda mijin yaci gaba da jansu cikin Axaba da rashin tausayi ko kadan. Sai dare ya sosai ya iso wajen dajin dasu inda mutanensa suka taso suka tarbesa tareda karban masa. Azaba suke tsananin cikin musamman Baban da jininsa ke fita a hankali daga yankar da yayi masa, Maman kuma bakinta da dukkanin yawun jikinta sun gama bushewa daqyar dukkaninsu suke numfashin azaba da kafafunsu da duka sun fashe daga tafiyan. Kusrawa basu tsaya komaiba suka hau gana musu sabuwan azabar data saka kowannensu some wa amma a hakan suka cigaba da basu azabar data saka mijin mutuwa sbd jininsa daya qare qaf daga jikinsa. Duk wani sirrin ANJOM sun samesa a bakin Matar wadda azaba take daf da dauke ranta, Sun samu sanin komai da sanin asalin mene ze karya musu garin su samu shiga a bakinta batareda tasan mijinta ya mutu ba sbd ta tsiratar dasu ta fada musu abinda suke son ji. Azabarta bata qare ba sun saida suka tirsasata ta samo musu jinin GHAZ, Sbd Neman kubutar dasu mijinta ta dawo ANJOM inda ta fadi duk abinda ya faru Banda cewa mijinta na raye zata samo musu jinin GHAZ dan tseratar dashi, Da farko jinyarta akai a cikin iyalinsa sbd yanayinta da tausayin mummunan halin data shiga na rashin ‘yayanta duka da mijinta datace ya rasu batareda tasan da hasken ya rasu ba, Adalci da tsananin tausayin GHAZ Ali ya saka ya dawo da ita cikin iyalansa da qarin shakkar zasu iya dawowa su dauketa ko kasheta tinda taga inda suke. Raunika na fili da boye ne a jikinta da suke kokarin zama baraza ga rayuwarta duk da hakan tayi alkawarin tseratar da mijinta dan haka zamanta a cikin asalin GHAZ shine isharar datake ganin kaman Allah yayi mata Akan ta kubutar da mijinta sbd a farko tasan bazata taba iyawaba dan babu ta inda zata samu kusanci da ahalin GHAZ bare samun jininsu koda diqo daya ne sai gashi batareda tsammani ba Allah Kai tsaye ya shigar ita cikinsu. GHAZ Ali ya shigo da itane cikinsu shi kuma sbd ya sakata tsaro sosai ta yanda ko akwai wani abin bazata samu damar yi ba ko fita gari. ********Da wannan dalilin Asamah ta zama cikin iyalin GHAZ tareda jinya me kyau ta warke sosai ta zama tamkar amintacciyar ahalin sbd lokaci daya ja sosai hakama kusrawa suna bangaren sun kafa garin kansu sbd burinsu Wanda suke jiran ranar cikarsa. Lokaci ya tafi sosai kauna da shaquwa me tsafta ce a tsakanin dukkanin GHAZ da Asamah wadda kulawa da gabaki daya yaran gidan ta dawo hannunta duk da sun zama yan mata amma itace ke kulawa da komai nasu musamman Abaas Wanda yayi wata irin shaquwa da ita, Duk tsawon shekarun datai a cikinsu burinta Akan kubuto da mijinta bai taba fita a ranta ba duk da lokuta da dama tana Jin kaman ta hakura da hakan sbd tsoron illar da kusra zasu iya shigowa gari suyi Wanda a yanzu cikin garin ANJOM iyalan GHAZ ne kadai take dasu sbd tausayinta daya zamo kauna me karfi a gareta. A yanzu da shekaru suka ja kusra hakurinsu ya fara qare wa dan haka ahankali suka fara farautar duk Wanda zai fito daga garin dama hanyar makusanta hanyar dajin garin ta yanda gabaki daya nahiyar ta zama ta gagari kowane dan Adam bi a tahiri sbd duk Wanda ko hanya ta biyo dashi ta nahiyar ko gawarsa baa samu dan haka duniya da dukkanin nahiyar tarihi bin nahiyar ya zama tamkar tarihi sbd gabaki daya zagaye suke da dajin ANJOM Wanda ya koma babu shiga dajin babu fita dan haka rayuwar ANJOM ta fara shiga wani irin halin tsanani da rashin kwanciyan hankali da fargaban ko Yaushe komai ze iya faruwa garesu. Tin masifar na waje dajin nasu harta fara shigowa sbd kisan yayi yawan da a bakin gari suke samun gawarwakin mutanensu. Wannan tashin hankalin ne ya saka GHAZ fara tinanin iyalinsa da bazai iya barin wannan masifar dake kokarin afkowa ANJOM ta shafesu dan haka yasa aka fara Ramin fita garin ANJOM ta baya ta inda yake saka ran babu kusrawan zuwa ruwan dazai iya kaika nahiyoyi da dama dan tsira. ************ Zaune suke a wata irin lafiyayyan rumfar hutawarsu kowannensu na Zaune gurin cike da yayan marmari masu kyau sai qatuwar kwaryar dabino da shima yake da daukan ido. Ayanah ce kadai bata gurin sbd shirinta dayake daukan lokaci dan haka tana fito wa tareda baiwarta daya Sakeena dake biye da ita. Rumfar ta tinkaro a natse cikin takun dayake bayyanarda tsananin nutsuwarta da mulki yake ciki, Qarar sarkar hannunta data kafarta me fidda dan sautin daukan hankali ce ta saka Asamah dake sake jere Kayan marmari fara dagowa ahankali ta sauke idanwanta Akan hanyar tana zubawa halittar Ayanah dake daukan idanuwa duk Wanda zai kalleta ido Tana ambatar Masha Allah Masha Allah cikin zuciyar. Abaas ne ya juya ahankali shima yana kallan Ayanah din yana zubawa kyakkyawan fuskanta ido yana Godiyan Allah ako Yaushe da Ayanah ta kasance jininsa wadda yakejin kaman jinin da suka hada bai ishesa ba yana tsananin son ace ya sake hada wani abu da ita Wanda zaisa ace yafi duka Sauran yan uwansu kusanci da hada jini ita. Ganin idanuwansa akanta kaman koyaushe yana kallanta cike da kauna me tsanani ta jini bude bakinta tayi wani kyakkawan murmushi ya mamaye fuskanta har saida hakoranta suka dan bayyana ta qaraso gurin tana miqa masa hannunta dayake sanye da fararen azurfa masu kyau da rashin sirki. Kama hannunta Abaas din yayi cikin kulawa yana sake nasa murmushin me kyau daya qawata tasa fuskar dasuke tsananin Kama dan shi Kansa kyakkyawa ne da ake fadarsa a garin ANJOM Wanda lokuta da dama iyayensa ke tinanin bakin mutane ne ya saka ya kasance me rauni. #MAMUH #ANJOM GHAZ #AYANAH GHAZ #ABAAS GHAZ #BOYEM #BEST ROYALTY/BEST LOVE/BEST ROMANCE HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 *_HAYATEEM_* Mamuhgee 09033181070 4 Zaunawa Ayanah tayi gefen dan uwanta tana kallansa Fuska cike da murmushi da sakewa tace ‘Godia nake GHAZ Abaas’ Dariya yayi yana sake hannunta yana cewa ‘Ayanaah…. Katsesa Zuhrah tayi batareda ta Bari ya fara fadar maganarsa da ako Yaushe take ta yanda yake Jin bazai iya rayuwa ba Ayanah bane wadda koyaushe damuwansa wani lokacin ta yanda zatai sure wata ran ta tafi tabarsu. Dariya dukkaninsu sukai ganin yanda ya juya ya harari zuhrah cikeda kauna itama sbd yanda ta katsesa da cewan sun gaji da maganarsa daya kullum. Fararen idanuwan Ayanah ta juyo ta sauke Akan fuskan mahaifiyarsu dake Zaune Nurat na kwance jikinta ta bude baki tace ‘Amma Barka da hutawa,kin tashi Lfy?’ Hannu Amman ta miqa ta Shafa fuskan Ayanah din tana Jin tsananin son yarta tace ‘Barka Ayanah ghaz,kin tashi Lfy kema’ Murmushi tayi tana dan Dora tafin hannunta Akan hannun Amman dake kan Fuskanta tana Jin kaman ta hadiye tace ‘Lafiya kalau Amma’ Juya wa tayi tana kallan zuhrah tace ‘Ki Dena damar mun da GHAZ Abaas sbd baya buqatan gorinki tareda dashi zan tafi duk inda zani kokuma na zabi zama a cikin ahalina har karshen rayuwata’ Nurat Baro jikin Amma tayi ta dawo gefen Ayanah ta lafe jikinta tana Jin kaman ma hakan ya kasance a rayuwar su kada suyi aure su rabu su tabbata a tare har abada Bude baki tayi tana kallan Ayanah data kalleta cikin sanyi tace ‘Ayanah inason na tabbata tareda ku duka mu tsufa mu mutu tare banason ko aure ya rabamu, Zan cewa Abaa(mahaifinsu) koda zamuyi aure abarmu da mazajenmu muyi rayuwa a cikin GHAZ batareda munje kowane gida aure ba’ Wani iri Ayanah taji a zuciyarta na Ina ma hakan zata kasance datafi kowa farin ciki sbd yan uwanta sune rayuwarta amma kuma kaman hakan bazai yiyu ba, Numfashi ta sauke tareda Kai bakinta cikin kauna ta sumbaci tsakiyar kan Nurat din tana Shafa gefen fuskanta tace ‘Nurat babu abinda zai raba mu a duniyar nan Bayan mutuwa sbd kune rayuwata’ Amma datake Jin kaman kada ta taba aurar ‘yayan nata sbd ganin baza su iya kowace rayuwa batareda junansu ba wani irin sanyi jikinta yayi ta Kama hannun Ayanah takai bakinta ta sumbata tana kallanta tace ‘Kece rayuwansu suma musamman a lokacinda zaku samu Kanku ba iyaye idan tsufa ko mutuwa tazo dan haka Ayanah kici gaba da zama uwa kaman yanda kike kaman mahaifiyarsu a yanzu’ Qurawa Amman idanuwa Ayanah tai tana Jin zuciyarta na sake cika da tsananin kaunar mahaifiyata, Gyada Kai tayi tana kwantawa jikin Amman batareda ta iya cewa komaiba. Abaas ne dayake Jin a jikinsa shikam da Ayanah baza su taba rabewa ba koda basa a raye sai yana Jin kaman baza su rabu ba dan kuwa tsananin so da kaunar dayake wa Ayanah da aure ya Halasta a tsakanin yan uwa to da bazai taba barin kowa ya dauke masa Yar uwa ba zata zauna a karkashinsa koda ba aure zai killaceta ya Hana kowa koda ganinta sbd kada kowane ido yayi mata illa, Duk da ba aure tsakaninsu yanada Alkawari da fatar duka yayan dazai haifa a rayuwarsa su hada jini Ayanarsa, idan kuma mace Allah zai basa to adduarsa koyaushe a cikin ibadarsa shine ta kasance tamkar Ayanarsa koda hakan shine burinsa na karshe yana fatar Allah ya cika masa shi koda a ranar mutuwarsa ce. Asamah da dukkanin jikinta yayi tsananin sanyi da kaunar ahalin GHAZ din da baka gane wane yafi wani kaunar dan uwansa Jin takeyi Inama nata ahalin sunanan da yayanta zasu yi girman su zuhrah da Abaas sbd itama ‘yaya mata biyu ne da ita sai namiji daya kaman Abaas, Hawayene masu tsananin zafi da radadi suka ciko idanuwanta ‘dacin rashinsu na taso mata Wanda daman a tsawon shekarun nan bata taba manta radadin ba koda na qanqanin lokaci ba, Hadiye hawayenta tayi sbd kada su bayyana a gabansu. Juya wa tayi Bayan ta gama jere komai ta kalli kakkaifar qaramar wuqar dake kan Kayan da zata bar gurin dasu ta yanka Kayan marmarin taga yanda take daukan ido, Zuciyarta ce tahau Kai kawo cikin tsananin qunci da baqin cikin daya taso mata na rashin yayanta da tsananin buqatar son dawowan mijinta gareta Wanda zuwa yanzu tasan azaba ta dade da sauyasa zuwa wata mummunan halittar amma tanason abinda a hakan. Shedan da zuciyarta dake rufewa idan abin ya taso mata Wanda yake tamkar tabin kwakwalwa batareda sanin kowaba suka saka zuciyarta rufewa tafara taku daya na biyun ta saki gabaki daya Kayan hannunta a jikin Abaas Wanda wuqar ta yanki gefen qafarsa take jini ya fara fito wa Wanda ya saka dukkaninsu miqewa cikin tsananin tashin hankali da damuwa Asamah ma cikin tashin hankalin da tsoro me tsanani ta zube gabansa tareda rigan kowa saka hannunta a kafarsa tana wani irin rawar jiki da kukan dayake fito wa daga qasan ranta tana basa hakuri cikin kulawa sbd a qasan ranta tasan kofar wata rayuwar ce zata bude wa duk Wanda yake garin ANJOM wadda bata San wace iri bace dan kuwa a gefen rigar jikinta ta goga jinin me yawa daga qafar Abaas batareda lurar kowa ba. Cikin sauri sakon fitar jini a jikin GHAZ Abaas ya isarwa Abaa dinsu wanda ba bata lokaci ya iso gurin Wanda ya saka duk Sauran bayin dake zagaye da gurin na kowannensu dake rumfar ja baya sosai cikin girmamawa. Wuqar da jininsa ya taba ya fara bada umarnin a karba hakama take aka kawo ruwa masu yawa a babbar tasa me kyau aka saka Asamah wanke duka hannuwanta da jinin Abaas ya taba kafin take GHAZ Ali din da Kansa yasa aka kawo magani ya karba yana kallan Abaas din Wanda hankalinsa yake son tashi sbd fitar jininsu tamkar hadari ne ga dukkanin ANJOM gabaki daya sbd da jininsu ne kadai ake iya karya komai dake ANJOM dan haka Sam baa taba yadda da kowa ba game da duk wani digon jinin GHAZ. Amma ganin Asamah ce ta raunanasa bada ganganba kuma tamkar ahali take sai hakan na hana zuciyarsa shiga tashin hankali da tsoro sosai. Kukan da Asamah ke yi ya saka Ayanah rarrashinta tareda Zuhrah Nurat da Amma kuwa suna jikin Abaas din cikeda damuwa suna kallan yanda GHAZ ya saka masa garin maganin da take jininsa ya tsaya ya Dena zuba. Ajiyan zuciya GHAZ ya sauke yana dagowa ya kalli Abaas din cikeda kulawa da qara tabbatar masa da tsananin mahimmancin jinin dayake yawo a jikinsu. Cikin nutsuwar mulkin dayake yawo jikinsa da kulawa tareda tabbatarda kiyayewa GHAZ ya bude baki yace ‘GHAZ Abaas ya koma dakinsa a tabbatarda an kiyaye danyen yankan kafarsa ta warke da kyau batareda ya sake fitowa ba’ Gyada Kai kowa yayi suna amsa wa da cewa ‘Angama’ Juya wa yayi ya bar gurin kowa yayi tsit cikeda damuwa da alhini har saida ya fice kwata kwata kafin Abaas din ya dago ya kalli Asamah kaman zai yi magana sai bai ce komaiba ya maida idanuwansa Akan Ammansa dake miqewa tabar gurin tana bin Bayan GHAZ Ayanah kuma hannu ta miqa masa ya Kama ya miqe suka nufi hanyar dakinsa tana cewa ‘Yankan qaramar wuqar cin tufa bazata girgiza jarumin anjom ba GHAZ din anjom me zuwa’ Yar dariya yayi yana kallan kafar tasa tareda cewa ‘Shekarun nawa basu Kai ba ai tukuna amma insha Allah idan nakai shekaru ashirin a duniya zan fara fita a matsayin jarumin na anjom wata ran harma na zama Garkuwa ga dukkaninku’ Har cikin ranta taji dadin abinda ya fada tana fatan hakan koda kuwa a mafarki ne. Rakasa tayi dakinsa Wanda acan suka zauna ta tayasa fira sai ga su Zuhrah da Nurat sun taho suma sbd sunsan saiya kwana biyu kafin ya fito koina sbd tsaro da dokar GHAZ din tin asali duk Wanda yake jinin GHAZ yaji rauni har jininsa ya fita to saiya kwana biyu a killace batareda fito wa koina ba sai Raunin ya qame, Hakan ne ya saka yan uwansa zuwa dan tayasa fira da debe kewa, Kayan ciye ciye da dafaffiyar madarar raqumi me dumi aka kawo aka ajiya musu sunata firarsu da hutawarsu cikin kwanciyan hankali da nishadin farin cikin kansacewa da juna, Anan suka wuni dan hatta ibadarsu anan sukayita, Da yamma ma mahaifinsu shigowa yayi cikinsu cikeda Shakuwa da kaunar juna suka cigaba da farin cikinsu anan cikinsu yayi sallah tareda iyalansa har cikin dare tukuna dukkaninsu suka watse kowa ya nufi makwancinsa. Ayanah na isa dakinta zare Kayan jikinta tayi ahankali tana rufe jikinta duka ruf da wata kakkaurar doguwar rigar wanka me Kama da alkyabba amma ita ta yadin saka me kyau. Baiwarta Sakina ce take biye da ita dauke da wutar haskawa. Gurin wankansu ta Nufa Wanda yake cike da ruwa masu tsafta da kullum ake sauyawa ta zare rigar tana zaunawa gaban ruwan tafara wanka a natse. Sakina ajiye mata hasken tayi ta koma kofa ta tsaya daga waje tana jiran fitowarta. Gama wankan tayi ta fito tana qamshin madarar flower me dadi. Dakinta ta shiga ta zauna Sakina tana tayata goge jikknta harta gama ta shirya ta nufi lafiyayyan gadonta na sarauta ta haye. Washe gari ma haka suka wuni gurin Abaas tareda iyayensu Wanda kwata kwata GHAZ ayau din bai fita koina ba yana cikin yayansa tausayin Abaas haka kawai yake shige masa zuciya sbd ganin kaman zuciyarsa tayi sanyin da bazai iya mulki ba idan ma yayi wahala zaisha sosai, Akan ‘yayansa mata ya maida idanuwansa yana kallan yanda suke dariya suna Wasagu da juna sautin dariyarsu na shiga kunnuwansa zuciyarsa na na cikewa da tsananin kaunarsu yanajin kaman ya maidasu cikin Mahaifiyarsu sbd basu tsaro da kariya daga dukkanin wata cutar duniya da wahala. Akan Ayanah ya tsayar da idanuwansa dariyarta na a bayyanarda asalin zallan Kyan da Allah yayi mata Wanda yasa Sam baa barinta fita daga GHAZ din itama, Ayanah nada zuciya me sanyi da hakuri tareda juriya tareda jajircewa Akan ‘yan uwanta Wanda yasa yakejin kannenta sun dace dan kuwa tamkar uwarsu haka take kulawa dasu, Akan Zuhrah ya maida idanuwansa yana kallan gashinta dayake sake zube a bayanta Wanda babu namijin da zai kalleta bata fizgi hankalinsa ba dan haka yake killace dukkanin wata al’aurarsu sam baya barin ko yatsar hannuwansu wani na waje na gani sbd a sujjarsa gabaki daya adduar ‘yayansa ne. Ahankali jikinsa na mutuwa ya daga hannunsa ya miqa akan Zuhrah ya fara tattare gashinta cikin kulawa ya daure mata yana janye mayafinta me ado dayake gefenta ajiye ya rufe gashin nata. #MAMUH #GHAZ #KUSRAH #BOYEM #ROYALTY #BEST LOVE HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali *_HAYATEEM_* Mamuhgee 09033181070 5 Dago Kai Zuhrah tayi ta kalli Abaa din tana Dora hannunta akanta ta taba mayafin daya rufe kanta dashi tana zubawa mahaifinta ido ta bude baki zatai magana ya Dora hannunsa daya akan bakinta ya girgiza mata Kai ya bude baki yace ‘Kanki ya kasance koda Yaushe a rufe Zuhrah ghaz’ Gyada kanta tayi batareda ta dauke idanuwanta daga Kansa ba sbd ganin wani irin kallan tsananin kaunar dayake mata. Tsakiyar kanta ya sumbata yace ‘Albarkar Allah ta tabbata a rayuwanki Zuhrah koda yan uwanki duka’ ‘Amin Abaa’ ta fada tana matsowa sosai jikinsa ta zauna. Nurat ya maida idanuwansa ya kalla wadda take jikinta yayi sanyi sbd itace tafi kowa saurin kamuwa da yanayin da duk ya sauya, Ta fisu saurin hawaye da zama emotional sbd tanada qawazuci sosai na iyayensu dan haka hannunsa ya miqa mata ta taso daga gefen Abaas ta dawo gefensa ta kallesa idanuwanta na raurau haka kawai. Wani murmushi me sanyi da kyau ya dake yana Shafa fuskanta ya girgiza mata Kai yace ‘Jarumar ‘yata Nurat bata barin jikinta yayi sanyi a kowane yanayi’ Murmushi ta sake tana Kama hannunsa qamqam tace ‘Abaa ina fatan na kasance hakan daka fada koba yanzu ba’ ‘Insha Allah Nurat zaki zama jajirtacciya dakakkiya bazaki taba gazawaba insha Allah’ Maganarsa ta saka Ammansu kallansa tana dan murmushi batareda tace komaiba. Qarasa fitar da wunin sukai cikin tsananin kaunar dasuke Jin tafi ta koyaushe musamman da mahaifinsu yaketa yabonsu yana kasa dauke kallansa akansu cikeda kauna hakama Amma Jin takeyi tana sake kaunar mijinta sbd yanda ya tarbiyantar da ita da yayansu. Da daddare Bayan sunyi sallah ishai Abinci da Kayan marmari aka kawo aka Jere musu tareda fitilun wutar ishen flower masu sanyin kamshi da aka kewaye gurin dasu suna basu haske tareda kamshi. Dagowa GHAZ yayi ya kalli sakina baiwar Ayanah dake gefensa ya bude baki yace ‘Ina Asamah gabaki daya yau ban ganta ba’ Sunkuyar da Kai sakina tayi cikin girmamawa ta bude baki tace ‘Tin jiya bata fito ba babu Wanda ya ganta a yau sbd damuwan abinda ya faru da GHAZ Abaas’ Kallan Amma GHAZ yayi yana Neman qarin bayanin hakan Kallansa tayi itama cikin kwantar masa da hankali tace ‘Tashiga damuwa sosai ne har dare jiya tana gurina tana kukan Neman Gafara da Afuwan abinda ya faru dan hakanne yau Kowa ya kyaleta ta dawo daidai’ Shiru yayi sbd bayason nuna damuwa ko fada a cikin iyalansa dan haka baice komaiba sbd duk tsawon shekarun nan bai taba dauke saka Idonsa da saka taka tsantsan sosai akan Asamah ba dan haka tin jiyan da jinin Abaas ya fita yake Jin rashin nutsuwa amma baya iya nunawa sbd yanzu suna cikin wani hali ne na kusrawa dake Neman kawo musu hari kowane lokaci suka samu damar hakan. Abinci suka ci suna fira da nishadinsu har suka gama nanma suka ci gaba da firarsu har dare sosai kafin Abaa da Kansa ya raka kowacensu dakinta da Kansa kafin ya dawo ya tafi da Amma dakinsu itama tukuna ya fito ya dawo dakin Abaas sosai kafin ya fito ya shige shima. Tsakiyar dare sosai Nurat dake kwance taba bacci cikin kwanciyan hankali da nutsuwa ta farka da karfi cikin mummunan faduwan gaba sbd mummunan mafarkin datai. Bude idanuwanta tayi ahankali tana sauke ajiyan zuciya a sanyaye kafin ta tashi Zaune tana Jin rashin nutsuwa, Shiru tayi tana Dora hannunta kan kirjinta dake bugawa sosai cikin rashin Jin dadi, Koma wa tayi ahankali tana kokarin kwanciya taji motsi me karfi daga waje dan haka gabanta ya sake faduwa ta zuro kafafunta qasa da sauri tana saukowa gadon tareda daukan mayafi tana Daurawa akanta ta nufo kofa tana bude kofar ta fito Kai tsaye batareda tsoron duhun Daren ba. Takawa tayi Kai tsaye ta nufi dakin Ayanah sedai kafin ta isa dakin wani irin jan haske taga yana gauraye saman garin na alamar wuta. Saman ta ringa kalla tana nufar dakin sai kuma hayaniyar tashin qara daga nesa Wanda ya sakata qarasawa dakin da sauri tanajin tsoro na shigarta. Tura dakin tayi ta shiga da sauri ta qarasa gadon Ayanah ta haye gadon tana shigewa jikinta ta qanqameta. Cikin bacci Ayanah taji Nurat cikin jikinta wadda tasan itace Kai tsaye sbd itace Kai tsaye take zuwa lokuta da dama cikin dare gurinta idan ta kasa bacci. Numfashi da ajiyan zuciya Ayanah ta sauke tana Shafa kan Nurat din sedai kafin ta bude baki tayi magana aka sake turo dakin cikin wani irin sauri da karfi. A tare suka miqe Zaune cikin faduwan gaba da mamaki, ‘Abaa’ Ayanah ta Ambaci sunan mahaifinsu dake shigowa da qaramin hasken wuta a hannunsa. Nurat ma cikin fargaba tace ‘Abaa’ Qarasowa yayi da sauri batareda ya amsa su ba Amma na gefensa da hasken itama jikinta na tsananin rawan mummunan tashin hankalin da basu taba samun kansu a ciki ba tsawon tarihin GHAZ. Riga me tsananin kauri ya janyo a cikin Kayan Ayanah ya miqa mata cikin kokarin hana mummunan tashin hankalinsa fita sbd kada su firgita yace ‘Saka wannan Ayanah’ Karba tayi hannuwanta na dan rawa tana sakawa akan kayanta tace ‘Abaa meya faru ne?’ Bai amsata ba ya janyo wata rigar ya saka a hannun Nurat dake sake shiga rikici idanuwanta na raurau Amma ce ta taimakawa Nurat din gurin saka rigar Abaa ya Kama hannunsu su biyun ya nufo kofa dasu wannan Karan Amma ce riqe da hasken gaba daya. Dakin Zuhrah suka isa wadda take bacci sosai hankali kwance Cak Abaa ya tadata Zaune Wanda ya sakata bude ido tana sake lumshewa zata zame ta sake komawa kwance ya miqar da ita gabaki daya yana cewa ‘Ayanah samo mata Riga me nauyi sbd sanyi’ Da sauri Ayanah ta nufi Kayan Zuhrah din ta dauko Riga da sauri ta kawo tana miqa masa Da Kansa ya sakawa Zuhrah din yana Kama hannunta itama suka fito. Dakin Abaas suke kokarin nufa wani irin kuka da Ihun mutane mara dadin saurare ya sake tsananta yana gauraye garin tareda qaruwar hasken wutar dake cin garin sosai. Sai a lokacin bacci gabaki daya ya sake su Ayanah suka shiga tsoro da faduwan gaba me tsanani suna kasa ma tambayan meya ke faruwa. Abaas ma baccin yake Ayanah ce tayi saurin isa gurinsa ta tadashi da sauri dukkanin jikinta na rawa. Fitowa sukai Abaa yaja su zuwa kofar baya ta fita gidan ya tura su wani daki tareda dukkanin bayin gidan mata ya kalli Amma batareda yace komaiba ya qanqame hannunta ya kalli Ayanah itama yace ‘Ku kula karku fito saina dawo Idan kuma kunji shiru ban dawoba ku fita ta baya akwai hanyar dana tanadar muku ta barin gari ku bi karku tsaya sai kun fita ruwa gabaki daya kun fada nahiyar yom acan zaku samu rayuwan kwanciyan hankali idan har kuka fadawa sarkin garin ku GHAZ ne. Shiru sukai dukkaninsu Banda Ayanah da Amma da suka riqe hannunsa suna girgiza kai, Nurat da Zuhrah tareda Abaas kuwa cikin tsananin tashin hankali da wani irin firgici suka ce ‘Abaa ina zaka? Karka fita dan Allah kazo mu tafi din bama sai mun jira ba dan Allah Abaa’ Girgiza kai yayi yana kallansu da jajayen idanuwansa da suke rine da tsananin ‘daci da baqin ciki yace ‘Ni shugaba ne ta yaya zan tafi nabar mutane na batareda nasan meya ke faruwa a garin ba…….. Katsesa Amma tayi cikin wani irin mugun tashin hankali muryanta na rawa zufa na tsiyayo mata da cewa ‘Koma menene ba alkhairi bane sbd Ihu da kukan da garin gabaki daya ya dauka ya tabbatarda hakan, Masifa ce da balai a garin yau karka tafi dan Allah ka tsaya’ Zare hannunsa yayi cikin nata idanuwansa na sake kada wa jajir. Cafke hannunsa Ayanah tayi tana fadawa jikinsa ta qanqamesa wasu hawayen tashin hankali me tsanani suna kufce mata a rikice tace ‘Abaa dan Allah karka tafi mu tafi mubar garin tare bazamu iya tafiya koina babu kai ba’ Nurat ma qanqamesa tayi Zuhrah ta fada jikin Amma tana qanqameta Abaas ma Abaan ya riqe yana wani irin rawar jikin tashin hankali da tsoro take ya fasa kukan daya saka Abaan kallansa yanajin tsananin tausayinsa. Banbare Ayanah da Nurat yake a jikinsa suna qanqamesa Ayanah tayi fashewa da wani irin kukan da bata taba sakewaba a rayuwarta tana ambatar sunan Abaan. Fincikesu yayi da qarfi yana hana zuciyarsa karyewa ya turasu jikin Amma ya fice da sauri yana janyo marufin dakin. Rawa da kuka sukeyi sosai Wanda gabaki daya gurin yayi tsit sai sautin kukansu dake tashi ahankali cikin mummunan tsoro,fargaba da tashin hankali. Masifa,balai da kaddara ne suka saukarwa garin ANJOM a cikin Daren dayake na farko a tarihinsu da wannan masifar ta fadowa garin, Wuta ce take ci tako ina zagaye da garin Wanda saida kusrawa suka gama cinnawa zagayen garin wuta sosai koina ya Kama sannan suka shigo cikin silalowa suka sakawa koina wuta a cikin garin kafin suka afkawa garin da wata irin mummunan kisan da take jini yafara fesuwa koina na mutane. Ihun da kukan Neman agaji da ceto mutane suka fara Wanda ya saka gabaki daya garin daukan hayaniyan Data saka kowa fitowa Ana gudun Neman ceto sedai yawa da karfin da kusrawan ke dashi ya saka munin lamarin yayi yawan da komai ya lalace. Kukan kananun yara dana mata da dabbobi ma dake gudun cetan rayuwansu ne yake gauraye gari da dajin ANJOM dayake amsa wa cikin sauti mara dadi da karya zuciya tareda tsananin tausayi. Wuta kuwa haka take cin wasu mutane harma da dabbobi sbd gobara sosai garin ya dauka kowane gida sakawa wuta sukeyi sbd kada ma mutane su samu gurin boye dan haka komai ya zama tashin hankali mara misali lokaci daya. GHAZ da fadawansa da askarawansa koda suka fito dan bada ceto ga jamaar gari lamarin ya gama munanar da babu abinda zasu iya sbd Angama cinye garin ANJOM da wuta da jinin mutane dan haka take suka fara cetan wainda zasu iya cikin azabar wuta da tashin hankalin munin gawawwakin mutane da suke tsallakewa da takawa. #MAMUH #ROYALTY #SLAVERY #BEST LOVE HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali *_HAYATEEM_* Mamuhgee 09033181070 6 *_PRIME SCENT_* 08103155915 Shin Kina neman duniyar kamshi ta turarukan wutan da in kin kunna zaki ji ki kamar a Royal palace din larabawa? Ko kuma kina neman wanda zaki kunna ya kaiki garden full of vibrant, mind & soul soothing fresh scents? Ko kuwa wanda zai baki rich and luxurious scent na elites? Ko kuwa kina neman qamshi mai sauke fushi da gajiyar da oga ya kwaso ne? Are you looking for qamshin da duk inda kika shiga sai kin janyo attention din mutane, ko kuwa wanda in an matso kusa dake sai an lumshe ido tare da sauke ajiyar zuciya na jin dadi da kwanciyar hankali tare da samun nutsuwa? Hajiya ta albishirinki! Ga PRIME SCENT Duniyar kamshin da babu kamarsa, Duniyar kamshin da ko kin bada kayanki ko curtains naki wanki baza su Dena bada kamshi me nutsuwa da dadin shaqa ba, PRIME SCENT sune kankat ba na biyunsu. 08103155915 ******** ********** Wani irin zufane yake jiqa Dukkaninsu zuciyoyinsu kaman zasu fado sbd munin tashin hankalin dasuke ciki, Cikin duhun hasken wutar daya kusa cinyewa Ammah ta dago Idanuwanta da sukai jajir da hawaye masu karya zuciya ta kalli Ayanah kafin ta maida kallanta kan Sauran ‘yayan daya bayan tana hana hawayenta saukowa fuskanta sbd zuciyoyinsu duka a karya suke batason qarasa karyasu gabaki daya. Juya kanta tayi ta kalli kofar dakin zuciyarta na kasa jurewa ta juyo ta sake kallan Ayanah wadda tayi saurin riqeta cikin mummunan tashin hankali ta bude baki da wata irin murya mara karfi cikin yarensu tace ‘Aāyi Amma, ātadirigi Amma, dan Allah Amma karkiyi hakan, āyi Amma.’ Hawayen da Amman ke riqewa ne suka gangaro cikin tsananin karyewan zuciya ta kalli Ayanah din tace ‘Ayanah dole zan dubosa sbd da hakan zamu tsira gabaki dayanmu’ Wani irin rikitaccen kukan tashin hankali me tsanani Ayanah ta sake tana rintse idanuwanta tareda sake qanqame hannun Amman tana girgiza akai ko magana ta kasa, Nurat datake qame tin Bayan biyar Abaansu riqe hannun Amman daya tayi Tana girgiza kai itama hawaye masu tsananin zafi na gangarowa daga idanuwanta. Abaas dake rungume dashi da Zuhrah saurin fadawa jikin Amman yayi ya rungumeta shima dukkanin jikinsa na rawa yace ‘Amma babu inda zaki tafi’ A rufe murya na rawa Zuhrah tace ‘Abaa ya tafi zai dawo Amma mu jirasa dan Allah karki tafi, Idan kin tafi zan biki mu dubosa tare’ Turesu tayi daga jikinta tana kasa kallan kowannesu tace ‘Ku jira zan dawo, Ayanah ki kula dasu karki Bari kowa ya biyo koda ban gansa ba zan dawo’ Sake riqeta Ayanah tayi Tana girgiza kai hannunta na rawa sosai muryanta na sake mutuwa kukanta na bayyana tace ‘Amma bazan iya ba dan Allah karki fita, Amma bazan iya ba, Āyi Amma dan Allah’ Zare hannu Amman tayi tace ‘Ayanah zaki iya yanzu fa zan dawo, Nima idan na dade ku tafi kawai zamu taho daga baya ni dashi mu sameku acan Kawai ki tabbatarda kin kula dasu sbd kece uwa a cikinsu kinji?’ Kasa cewa komai Ayanah din tayi kukanta na qaruwa tana girgiza kai jikinta na rawa sosai, Su Zuhrah ma kuka sukeyi sosai suna qanqame Amman hankalinsu a tsananin tashe tsoronsu na sake bayyana. Sake daukan Ihun tashin hankali da tsananin tsoro garin ke dauka hakama wuta tako ina Wanda ya saka Amman kasa riqe kanta sbd tana buqatan janyo GHAZ subar garin dan kuwa ba lallai su tsira ba hakan kawai ya hakura su tafi kawai dan tseratar da ahalinsu. Tsoronta cirewa yayi tana Jin tsananin buqatan dawowansa su bar garin ta qwace daga riqon da yayanta sukai mata ta fice tareda janyo kofar da sauri ta rufe tana cewa bayin dake ciki tareda su suriqe su karsu Bari kowa ya fito. Kai tsaye Amman na fitowa gidan taga masifar fata saka kafafunta daukan wata irin rawar tsoro da firgici zuciyarta na Neman bugawa da sauri ta dafa bango sbd jirin daya debeta na ganin wuta koina da jini kaman bana mutane ba. Bangon dafa jini ne taji a tafin hannunta da sauri ta janye hannunta jikinta na sake daukan rawa. Juyawa tafara yi kafafunta na Neman kasa daukanta tafara baza ido Tana kwada kiran GHAZ Wanda bazai taba jinta ba koda yana kusa sbd karfi da qarar wuta da Ihun mutane da gurnanin rayukan da basu gama fita kirjin mutane ba, Taku kadan tayi Tana kutsa hanyar da mutane ke fitowa suna gudu baa hayyacinsu ba Ana ture juna, Bata ganin komai sai hayaqi da tsananin hasken wuta dake Kama mutane Tana kashe idanuwanta ga wani irin Zafin azabar da basu taba Ji ba dan haka ja da baya ta fara Tana wani irin Ihun kiran GHAZ. Gadan gadan kusrawa sukayo bangaren suna sarar mutane tako ina Ana gudu da Ihun mafi munin tashin hankali. Bude baki tayi Tana sake yin baya da sauri Tana kokarin ambatar GHAZ data hango yana fitowa gurin da gudun shima dauke da wasu yara qananu guda biyu duka mata Bude bakinta batareda maganarta takai ga fita ba wani irin mashi mai tsinin gaske ya keta wuyanta ya shiga makoshinta ya fita ta baya. Cak GHAZ daya kawo daf da ita ya tsaya yana cin wani irin birki idanuwansa a kafe sbd mummunan tashin hankali da firgici mafi munin rayuwansa. Sakin yaran hannunsa yayi yana tarota da sauri ta fado jikinsa babu rai idanuwanta a bude….. Jininta ne ya fara gangarowa daga wuyanta zuwa tafukan hannunsa dake tallafe da ita, Mummunan rawa dukkanin jikinsa keyi daya kasa riqeta din ta zame daga jikinsa. Rufewa idanuwansa sukai baya gani amma a hakan ya miqe ya sunkuceta ya Dora a kafadarsa ya Kama hannuwan yaran da hannunsa daya suka bar gurin da wani irin mummunan tashin hankali sbd gari kam an gama cinyesa wutar ta kawo gurin su sosai dan haka yake tsananta gudu. Gida ya nufa da tsananin tashin hankali sabo sbd dai dole yabar garin da yayansa sbd kowane lokaci zaa iya kashe su ko kamawa sbd wutar harta fara shigowa gidan nasa sosai. Yana shigowa ajiye gawar Amma yayi daga gefen dakin ya fizge rigarsa ta sama me dan kaurin saqi ya rufeta da ita. Ihun shigowan mutane dake Neman hanyar tsira ne da Ihun wainda wuta ke ci ne ta cike gidan nasa dan haka da gaggawa idanuwansa jajir fuskansa duk jinin Amma daya dauko koina ya bata fuskansa hakama hannuwansa da jikinsa koina jini ne. Tura kofar dakin yayi da karfi Wanda ya saka dukkaninsu miqewa tsaye cikin tsananin firgici da tsoro, Nurat ce ta fara cewa ‘ABAA’ cikin mummunan tashin hankali Tana nufosa da gudun gaske ta fada jikinsa. Abaas ya miqawa hannu ya Kama ya janyosa hakama Zuhrah koina jikinta wani irin mazari ya dauka ta fara ja da baya tana fita hayyacinta, Ayanah ma jinin jikinsa da fuskansa take kallo Tana kasa hawaye ma sai rawan jiki da jajayen ido, Fizgo Zuhrah Abaa din yayi yana cewa Ayanah ‘Muje,ku fita da sauri,Kuyi sauri ba lokaci’ Daqyar Ayanah ta iya bude bakinta daya bushe qayau sbd masifar tashin hankali tace ‘Abaa Amma bata nan,taje nemanka, Ina zamu ba tareda ta dawo ba? Qin kallanta Abaan yayi ya Kamo hannunta itama da karfi ya fito dasu Sauran mutanen da zasu samu kubuta tareda su suna biye dasu. Nurat dake da kokarin wucewa kaman ance ta juya idanuwanta suka sauka akan gawar Amma dake shimfide fuskanta kawai ne a rufe abin hannunta ta gane take ta tsaya cak tareda cewa ‘AMMA’ cikin wani irin sanyi da mutuwan jikin kasa yadda. Ayanah ce ta kalli gurin da sauri itama Tana Jin jininta na Neman kafewa, Abaas ne ya kwace daga riqon mahaifinsa ya nufi gurin da gudun gaske yana isa ya yaye rufar take ya some a gurin, Nurat ma silalewa tayi a gurin some sbd kasa dauka da zuciyar su tayi Ayanah ma salalewa qasa tayi zuciyarta na Neman bugawa ganinta yana disashewa Abaa yayi saurin dagota da karfin gaske shima zuciyarsa radadin gaske take kaman zata Dena bugawa amma sbd su bazai iya karyewa a lokacin ba sbd kubutar da rayuwarsu daga garin, Girgizata yayi da karfi tareda ambatar sunanta yana danne abinda yake Ji a kirjinsa na bugawan zuciyan dayake kokarin samu yace ‘Ayanah karki karye ke uwa ce a yanxu da babu Amma, Kece zaki zama garkuwan yan uwanki, Kece Amma yanzu, Kece madubi fitilar da zata haske hanyar da rayuwanku zatabi, Karki karye kiyi jarumta ba yanzune lokacin kukan rashin Amma ba, Ki dake zuciyarki ki kubutar da yan uwanki daga nan Allah ya Riga ya karbi Amma karki Bari burinta na kubutar da rayuwanku ya tashi a banza.’ Wata irin jijjiga jikin Ayanah keyi taba girgiza kai kuka me tsananin gaske na zuwar mata tace ‘Abaa bazan iya ba, Abaa ina buqatan kai da Amma a gurin zamtowa uwa garesu, Abaa kune hasken rayuwanmu,kune garkuwanmu, Abaa kune rayuwarmu tayaya zan iya babu dayanku?’ Rungumeta yayi jikinsa da karfin gaske yana rintse idanuwansa da a Karan farko rayuwansa suka zubewa hawaye ya kasa cewa komai yana sake qanqameta a jikinsa Tana wani irin kuka me tsananin karfin gaske hannuwanta na kakkarwa. Sakinta Abaan yayi ya janyo Zuhrah datai mutuwan tsaye bata ko motsawa jikinsa itama ya qanqameta yana hanasu ganin hawayensa. Sakinta yayi sbd da alama an shigo gidan nasa dan haka Abaas da Nurat ya zubawa ruwan dake gurin da suka fara daukan dumin wuta suna bude ido ya fizgesu tsaye Da gudu Ayanah tazo gaban gawar Amma ta saka hannu ta shafe idanuwanta suka rufe hannuwanta na tsananta kakkarwa ta saka hannunta cikin na Amman ta zare abin hannunta na zallan azurfa Wanda yake dauke da sunan Amma din tayi mata addua hakama Sauran adduar sukai mata a tsaye Abaa ya fizgesu suna kuka me tsananin gaske na tashin hankali. Turasu wata qaramar hanya dake baya yayi cikin sauri yana waiwaye sbd yana jiyowa sun shigo gidan da yawansu. Kirjinsa wani irin radadi da ciwo yake masa Wanda yakejin bazai iya Nisaba amma ko yayane zai tabbatarda ‘yayansu sun tsira, A bayansu yafara Jin takunsu me karfi da tsanani dan haka cikin sauri ya juya ya kalli hanyar kafin ya kalli gabansu da akwai Sauran tafiya kafin su bulla daji harma su isa bakin ruwa gashi sunada yawa fa qananun yara. Tsayawa yayi tareda kamo hannun Ayanah ya kalleta taje dukkaninsu suka tsaya cak kowa ya zuba masa ido, Ganin irin kallan dayake mata ya saka Ayanah fizge hannunta tareda ja baya Tana rintse idanuwanta Tana girgiza kai da karfi Tana fita hayyacinta gabaki daya. #MAMUH #SLAVERY #ROYALTY #BEST LOVE #GHAZ #BOYEM HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali *_HAYATEEM_* Mamuhgee 09033181070 7 *_PRIME SCENT_* 08103155915 Shin Kina neman duniyar kamshi ta turarukan wutan da in kin kunna zaki ji ki kamar a Royal palace din larabawa? Ko kuma kina neman wanda zaki kunna ya kaiki garden full of vibrant, mind & soul soothing fresh scents? Ko kuwa wanda zai baki rich and luxurious scent na elites? Ko kuwa kina neman qamshi mai sauke fushi da gajiyar da oga ya kwaso ne? Are you looking for qamshin da duk inda kika shiga sai kin janyo attention din mutane, ko kuwa wanda in an matso kusa dake sai an lumshe ido tare da sauke ajiyar zuciya na jin dadi da kwanciyar hankali tare da samun nutsuwa? Hajiya ta albishirinki! Ga PRIME SCENT Duniyar kamshin da babu kamarsa, Duniyar kamshin da ko kin bada kayanki ko curtains naki wanki baza su Dena bada kamshi me nutsuwa da dadin shaqa ba, PRIME SCENT sune kankat ba na biyunsu. 08103155915 ******** ************* Matsota Abaa yayi tayi saurin sake yin baya da karfi tana fasa kuka me karfin gaske numfashinta na sarkewa. Abaas da Zuhrah da Nurat kuwa gabaki daya riqe Abaan sukai kowannesu jikinsa na rawa suna tsananin rokonsa akan ya biyo su su tafi karya sauya hakan. Zafafan hawayensa ne masu tsananin zafi suka Riga akan fuskan Abaas dake jikinsa ya sauke Kansa yana banbaresu daga jikinsa yace suyi sauri subar gurin shi zai rufe hanyar kafin kusrawa su qaraso sunyi nisa zai biyo su daga baya. Girgiza kai dukkaninsu suka hau Ayanah kuma tsananta kukanta yayi tana Jin kirjinta na wani irin radadi me tsananin gaske. Harbin mashi suka fara Ji tako ina ba tsammani take suka fara gudu dukkaninsu wasu kuma kibiyar na samun su dan haka suka shiga firgici me firgitarwa suna Neman rarrabewa amma Abaa ya kasa barin hakan ya taresu ta baya suna gudu me tsanani batareda sunsan inda suke jefa kafafunsu ba. Biyosu kusrawa sama da arbain sukai suna harbosu da kibiya tako ina suna wani irin ihu dake girgiza duk wani me sauraro. Duhun dajin suke bi suna gudu sosai Wanda kusan da yawan wainda suke tareda su suna Jin yanda suke mutuwa amma babu daman tsayawa wa hakama Abaa cikin tsananin tashin hankali ya hanasu juyawa su waiwaiya baya yace suyita gudu karsu tsaya. Cikin gudu da tsananin ciwon dayakeji a kirjinsa na tsananta yace ‘Ayanah duk tsanani kada ku tsaye kuyita gudu harsai kun tsira’ Sanyi jikinta yayi zata juyo cikin karfin hali da daga murya yace karki juyo Kuyita gudu Ayanah. Muryansa da bataji daidai ba ya sakata juyowa da sauri idanuwanta suka akan kibiyar data bullo gefen kirjinsa ta bayansa da aka harbo Tsayawa zatai Ya fizgeta da karfi yana turata yace ‘Ku tafi karku tsaya, Ku tafi Ayanah, Ki tafi dasu karki Bari kowa ya juyo bare tsayawa’ Kasa wa tayi ta juyo tareda riqe hannunsa suna gudu tare yana turata daga jikinsa zuwa gaba yana cewa ta tafi ta kula da yan uwanta ta tabbatarda sun tsira sun kubuta sun Gina rayuwa me kyau. Fara gazawa yayi dan haka turata da karfin gaske tana kokarin dawowa ya dago idanuwansa jajir yace ‘Ban Aminta ki tsaya ba bare dawowa gareni ki tafi Allah zai zama gatanku insha Allah, Burina burin Ammanku shine ku tsira dan haka Ayanah ku tafi ku cika mana wannan burin ku rayu, Duk rintsi ku hada kai karku rabu da juna’ Sake turata yayi sa karfi tana qara riqosa amma ina jini sosai yake fita a kirjinsa harma da bakin sa take kafafunsa suka kasa daukansa ya durqushe a gurin ta kira sunansa da karfi tana kokarin durqusawa Kaman daga sama taji bayanta an riqeta. Cikin tsananin azaba ya dago idanuwansa ya kalli Asamah wadda bata hayyacinta sbd kukan baqin ciki da danasanin datake ciki tareda fatan tayi mummunan mutuwan data jawa rayukan dake ANJOM. Daqyar ya bude baki jini na fita sosai yana kallan Asamah yace ‘Ki tseratar dasu, Karki bari kowannesu ya tsaya bare dawowa ANJOM ‘ Janta Asamah tayi tana Hana su Zuhrah dawowa suka fara ihu ganin halinda Abaansu ya shiga ransa na kokarin barin kirjinsa sbd wani irin jinin dake fita bakinsa. Kaman daga sama sai ganin Mutum biyu sukai akansa ba Imani a tare suka soka wuqa biyu a wuyansa idanuwansa na kan yayansa dake Ihun gaske suna Neman zarewa sbd mummunan tashin hankalin sheda mutuwan mahaifinsu akan idonsu. Asamah cigaba da turasu tayi suka kutsa dajin suna tsananta gudu hannun Ayanah yana cikin na Abaas hakama Nurat da zuhrah suma hannuwansu na riqe dana juna. Biyo su akai wannan Karan an Dena harbin da alama da rai ake sonsu. Kuka sosai sukeyi suna tsananta gudunsu Banda Ayanah datake Jin zuciyarta na kokarin nema bugawa hakama idanuwanta basa ganin komai jefa kafa kawai takeyi. Dukkaninsu sun kasa yadda a awannin da basu wuce uku ba sun rasa iyayensu duka cikin dare daya a Masifa da mummunan kaddara daya, Neman sarewa sukeyi amma Sam Asamah ta kasa Bari saima hanya data sauya musu sbd an kusa kamosu dan haka cikin wani irin qazantaccen rami ta turasu suka shige suka boye tareda sakina wadda take riqe da Zuhrah a yanzu. Suna shigewa Asamah ce ta saka hannuwanta ta toshe bakin Nurat da Abaas ita kuma sakina ta rufe na Zuhrah sbd yanda suke kuka suna wata irin jijjiga. Ayanah ta kasa komai ta koma tamkar marasa hankali da kwakwalwa kwata kwata dan haka batace komai bare kukan Wanda ya kasa fitowa tsabar muni da girman tashin hankalin datake ciki. Suna Ji kusrawan na wucewa da gudu da karfi suna ihu me ban tsoro amma basu motsa ba har saida suka Ji sun gama wuce kafin Asamah ta zare hannunta a Bakinsu Sai a lokacin Nurat ta fasa wani irin kukan daya saka Idon sakina fara zubar hawaye Asamah kuwa kukan itama ta fasa me tsananin ciwo tana rungume Zuhrah dake jijjiga kaman me wani ciwo. Rintse idanuwa Ayanah tayi tareda sunkuyar da kai tana fasa kuka mai tsima zuciya da girgiza kowa. Babu Wanda yace komai a cikinsu dukkaninsu kuka ne sukeyi mara dadin Ji bame rarrashin wani sbd kaddarar tayi musu nauyin da zuciyarsu take kasa dauka, Ayanah hannu ta Dora Akan kirjinta tana duka kukanta na sake tsananta sbd kirjinta ya toshe Jin takeyi kaman ta mutu tabi iyayenta. Har asuba tayi gari ya fara haske suna cikin ramin idanuwansu sunyi wani irin kumbura da ja babu me iya dogon motsi sbd mutuwa da jikinsu yayi rayuwan gabaki daya ta fice musu arai sbd basu San ta ina zasu fara rayuwa babu daya daga cikin iyayensu ba, Basu San koinaba,basu taba fita ANJOM ba tinda aka haifesu, Basu saba da kowa ba Bayan junansu fa iyayensu, Basu taba jagorantar lamarin su ba da kansu komai iyayesu ne ke tafiyar musu dashi, Abinci ma basu taba Cinsa batareda iyayensu ba, Ayau dare daya sun tsinci kansu a mummunan kaddarar da basuma San ina zasu ba, Gurin wa zasu? Tayaya zasu fara rayuwa? Yaya rayuwa zatai dasu bare Wanda zai tsaya ga lamarinsu dan haka Ayanah kukanta ke karuwa sbd batasan ta ina zata fara zamowa uwa da iyayenta suke fada Akan kannanta kawai dai abu daya ta sani a yanzu zata iya rasa rayuwarta akan wani abu ya samesu sbd sune rayuwanta. Sakina ce takeda dan Sauran kuzari a jikinta sbd itama Asamah a cikin mummunan yanayi take samun tabbacin mutuwan mijinta tin shekarun baya hakama a Daren itama daqyar Tasha sbd umarnin a kasheta da shugaban kusra ya bayar. Fitowa sukai daga ramin babu me gani sosai sbd kumburin ido. Sakina ce ta Kama hannuwansu daya bayan daya suka gama fitowa suna kallan filin dajin da hayaqi yake tashi sbd wutar garin da har lokacin ci takeyi sosai hakama koina yayi tsit ko kukan dabbobi babu. Hanya suka jijjuyawa suna Neman gurin bi sbd sun riga sun sauka daga kan hanyar da Abaa ya dorasu da zata kaisu inda yace kuma bazasu maida kansu hanyar komawaba bare su sake hawa hanyar daga can. Hawaye ne masu tsananin zafi suka gangaro daga idanuwan Ayanah ta sake riqe hannun Abaas dake cikin nata gefe daya kuma Nurat na riqe da ita Zuhrah na riqe da Asamah suka Kama hanya ba tareda sunsan inda zasu ba suka cigaba da nutsuwa cikin dajin. Tafiya sukeyi bame cewa komai ba kuma me kuzari dan haka har rana ta fara ketowa zafi na ratsa su ga babu me takarma a kafa dan haka wahala ta faro sako kai amma duk da hakan babu Wanda yace komai har lokacin. Wuni guda sukai suna tafiya sai gab da magrib suka fara hango ruwa daga nesa dan haka suka dan sauke ajiyan zuciya kadan Sai a lokacin Ayanah ta kalli kafafun yan uwanta taga kowa kafarsa ya fashe sosai jini sukeyi dan haka tace su zauna su huta. Guri suka nema suka zauna babu me kuzari a jiki, Nurat da Zuhrah ne suka kwantar da kansu a kafadunta suna rufe idanuwansu hawaye masu dumi suna gangarowa daga ciki, Abaas kuwa gefe ya zauna tareda sunkuyar da Kansa yana kafawa qasa jajayen idanuwansa da sukai nauyi da kumburi. Har duhun dare yayi suna Zaune gurin salla ma a haka sukai da taimama ba ruwa, Nurat ce me tsoron cikinsu dan haka duhu na qarawa hankalinsa yana sake tashi dan haka dole suka miqe a hakan suka sake bin hanya cikin hudun dare babu motsin komai koda kuwa na dabba ne daman hakan dajin yake shiru babu motsin komai gwanin tsoro da firgita. Tafiya sosai sukai har dare ya sake tsalawa sosai karfinsu gabaki daya ya qare ga yunwa da azaba Zuhrah Amanta uku a hanya. Duk wannan tafiyar da sukeyi suna maqale da juna sun kasa sake juna, Fitsari Nurat tace zatai dan haka suka tsaya ta dan matsa gefe kadan ta durqusa tayi ta gama kenan tana miqewa taji Mutum ya cafkota gabaki dayanta batasan lokacinda ta fasa wani irin mummunan ihu me karfin gaske ba daya saka Sauran kusrawan dake gurin tahowa gurin da sauri suna ihun daya saka fitsari kufcewa Sakina. Cikin mummunan tashin hankali da tsananin tsoro Su Ayanah sukayo gurin sedai Asamah da sakinah riqe su sukai da karfi suna hanasu tafiya sbd kada Ayi biyu, Sama kusrawan su shida sukai da Nurat suna dariyar farin ciki suna tsalle tana ihu da wani irin kukan mafi tashin hankalin rayuwanta. Kwacewa Ayanah ta fara yi tareda bude baki zata kwala kiran Nurat Asamah suka rufe musu baki take suka fara kokawan kwacewa sbd ganin zaa tafi da Nurat batareda an gansu ba dan haka Abaas ya bude baki ya kira sunan Nurat din karfi sbd sunfi son a tafi dasu dukansu koma inane da a dauke dayansu abar saura su rabu. Cikin rashin Imani kuwa kusrawan suka juyo tareda biyo su Ayanah din wainda da kansu suka fito suna nufar Nurat da gudu suka rungume junansu su hudun suna fashewa da kuka. #MAMUH #ROYALTY #BEST LOVE #BOYEM #BOYEM PALACE HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali *_HAYATEEM_* Mamuhgee 09033181070 8 *_PRIME SCENT_* 08103155915 Shin Kina neman duniyar kamshi ta turarukan wutan da in kin kunna zaki ji ki kamar a Royal palace din larabawa? Ko kuma kina neman wanda zaki kunna ya kaiki garden full of vibrant, mind & soul soothing fresh scents? Ko kuwa wanda zai baki rich and luxurious scent na elites? Ko kuwa kina neman qamshi mai sauke fushi da gajiyar da oga ya kwaso ne? Are you looking for qamshin da duk inda kika shiga sai kin janyo attention din mutane, ko kuwa wanda in an matso kusa dake sai an lumshe ido tare da sauke ajiyar zuciya na jin dadi da kwanciyar hankali tare da samun nutsuwa? Hajiya ta albishirinki! Ga PRIME SCENT Duniyar kamshin da babu kamarsa, Duniyar kamshin da ko kin bada kayanki ko curtains naki wanki baza su Dena bada kamshi me nutsuwa da dadin shaqa ba, PRIME SCENT sune kankat ba na biyunsu. 08103155915 ******** ************ Wani irin kuka mai tsananin ratsa kunnuwa Ayanah ta fasa itada Nurat a lokaci daya suna rungume juna da tsananin karfin gaske jikinsu na wata irin rawa mummunan tsoron da basu taba shiga ba, Abaas da Zuhrah ma dukansu kukan sukeyi suna rungume junansu gabaki dayansu kowannensu jikinsa kakkarwa yakeyi musamman Nurat datafi shiga matsanancin tsoron dayake Neman juyar da kanta ita data shiga hannun kusrawan, Asamah da sakina ma qarasowa sukai da gudu suna kasa barinsu suka rungumesu kowannensu kuka yakeyi sosai sbd sanin rayuwa kuma ta tsaya musu daga wannan daqiqar. Magana Nurat ke son yi amma yanda jikinta ke fizga bakinta na kasa budewa sbd bata hayyacinta gabaki daya yasa Ayanah dake wani irin kuka mai tsanani itama jikin na rawa sake qanqameta jikinta tana kasa maganar itama, Hannunta daya ta saka ta sake qanqamo su Abaas da Zuhrah tana ambatar sunan Abaansu da karfi tareda Neman dauki daga ubangiji sbd bazasu iya rayuwan nan me cikeda tsoro ba basuda kowa a duniyar. Wata irin dariyar Jin dadi me karfi da ban tsoro tareda firgitarwa kusrawan sukeyi suna zagaye su tareda wani irin tsalle kaman sunga nama. Duk dan Adam din dazai sauke idanuwansa Akan kusrawa saiya shiga tsoro me tsananin gaske sbd kamanninsu da yanayinsu da rahamar Allah ta gama fice wa a rayuwansu sbd girma da yawan rayukan da suka raba da duniya babu tausayi ko Imani ko kadan, Ganinsu ko mafarki mummunan tashin hankali da tsoro ne sbd Al’adarsu ma da kadai yanayin shigarsu da wasu irin hudan kunnuwa dana hanci dake tattare dasu ga gashinsu da basa Daurewa a sake yake ga wainda basada gashina kuwa wani irin kitso ne me tsoro ga zane a jikinsu da shima alama ce ta kusrawa ga kowace kusra. Asamah ce ta bude hannuwanta tana karesu dan basu kariya itama jikinta koina rawa yakeyi tana jin wani iri kaman haukacewa zatai sbd yanda zuciyarta da kirjinta ke tsananin nutso a cikin qunci da tabarbarewan rayuwa data samu kanta na halin data saka rayukan da basu adadi tareda maida yara sama da daruruwa marayu, Tareda saka mata sama da daruruwa rasa mazajensu zasu zamo bayi, Yaya da iyaye sama da daruruwa sun rabu babu ranar haduwa har abada sbd kowa da inda ya gudu da kuma inda zaa siyar dashi. Juyawa kanta yaci gaba da yi zuciyarta da kwakwalwanta na sake kasa dauka idanuwanta na rage gani sbd haqqin ran daruruwan mutanen dake kanta, Rintse idanuwanta tayi tana sake ganin duhu kanta na Juyawa sosai amma har lokacin karesu takeyi da hannuwanta, Jin kaman zuciyarta na Neman bugawa ta juyo tsoronta da tsananin tausayinta akansu na qaruwa sbd sun riga sun rasa yanci da gata harma da asalinsu tareda rayuwansu batareda sun San yaya duniyar take ba a wajen gidansu,a kuma wajen garinsu,a Bayan ran iyayensu, Basusan yaya zasu gudanar da rayuwarda babu iyayensu a cikinta ba koda iyayensu na raye bare yanxu da basa duniyar, Ko a darasin ilimin rayuwa da iyayensu ke musu tareda tarihi da labarun rayuwar dake gudana a duniya wadda baa cikin ANJOM ba baa taba fada musu menene asalin zamowa bawa ba da ukubar dake cikin bauta wadda bakasan karshentaba ko Ka samu yanci wata rana kokuma Ka mutu a cikinta. Wani irin Jan rikitarwa idanuwanta suka tana saka hannunta daya a kirjinta tana dafewa Ahankali ta kalli Ayanah tareda bude bakinta ahankali ta Ambaci sunanta kafin ta maida idanuwanta Akan Abaas datafi shaquwa dashi tareda tsananin kauna a tsakaninsu me karfin gaske ta qura masa ido wasu irin hawaye masu tsananin ciwo na gangaro mata ta sunkuyar da kanta qasa tana jin rayuwarta kwata kwata bata da sauran amfani. Dagowa tayi ta kalli kusrawan da sukayo kansu kowannesu na zaro mummunar wuqar da zata yanka Mutum a qanqanin daqiqu fit ta rabaka da ranka. Lumshe idanuwa Ayanah tayi suna sake rungume junansu dukkaninsu suna samun nutsuwa da saukin a rabasu da ransu su bi iyayensu yafi musu saukin rayuwan da basusan yaya ake gudanar da itaba, Rayuwar da babu tabbacin ko zasu take ko wahala da gagari zasu yi karshe su mutu a cikin garari dan haka gwara tin a qasar garinsu batareda sun bar garin da gawar iyayensu take ba subar duniyar. Abaas dayansu ya fizgo da karfin gaske yana Dora wuqa mai tsananin kaifi da wani mummunan fadi a wuyansa zai fizge jijiyar wuyansa da wuqar Asamah ce da idanuwanta ke cikowa da hawaye masu radadin gaske ta bude baki jikinta na saki tace ‘Inada damar alfarma guda daya tak da khams ya bani a matsayin abinda zaa biyani dashi kuma dukkaninku kun San da hakan’ Cikin rashin Imani Wanda yake riqe da wuqar a wuyan Abaas yace ‘Damarki guda daya ce tak kina fadarta shikenan kin rasa kowace irin dama…… Katsesa tayi muryanta na sake raunana da cewa ‘Kar a kashe ko dayansu shine abu daya tak danake so…… Dukkanin kusra dariya me karfi suna kece da ita kafin babban cikinsu ya kalleta cikin tinatar da ita babban gangancin da zatai wa rayuwarta sbd Ana cika mata wannan buqatar ita rasa nata ran zatai yace ‘Kina sane a dama daya tak da aka baki zaki iya zabar abarki da rayuwarki kitafi duk inda zaki ki Gina sabuwar rayuwa? Kina sane da hakan? Sannan Kina sane da idan kika zabi rayuwarsu ke bazaki rayu ba??? Gangarowa hawayen cikin idanuwanta da sukai jajir sukai ta juya sake kallansu babu Wanda jikinsa baya kakkarwa cikin wani irin mummunan halin daya saka zuciyarta sake nauyi, Abaas ta zubawa idanuwanta idanuwansa na rufe yana jiran barin duniyar kafin ta dawo da idanuwanta Akan Ayanah dake kallanta cikin yanayin da suka fi buqatan mutuwan Akan rayuwar Zuhrah ce ta iya bude baki da tsananin kuka me ratsa zuciya tace ‘Asamah mun zabi bin iyayenmu dan Allah karki zabi barin mu kema sbd kece wadda a yanzu muke kallan zaki zame mana ido a wannan rayuwar da muke makafi bamusan komaiba dan haka munfi tsananin buqatan komawa ga mahaliccinmu kaman iyayenmu…… Ayanah data kasa magana sbd tsananin shidewan datake sbd tsananin tashin hankali da kukan da hawaye basa fita a cikin dare daya da wuni hawayenta sun kafe kallan Asaman takeyi tana girgiza kai dukkanin jikinta na rawar da bata hayyaci bace. Rintse idanuwa Asamah tayi ahankali tana bude su Akan su duka tace ‘Allah zai zama gatanku, Allah zai Baku kariya, Allah zai kawo ido da haske a rayuwarku kudai ku jajirce karku rabu duk tsanani ku kasance bangon juna’ Maida kallanta tayi kan kusran ta basa amsarsa da cewa ‘Na zabi rayuwansu Akan tawa a cika mun damar da aka ban ta hanyar barinsu da rayuwansu harsai lokacin da ubangijin daya halitta musu ita zai karba da kansa… Ayanah ce tayi saurin yunqurowa da rarrafe mai sauri ga Asaman tana miqa hannu zata riqeta sbd suna tsananin buqatanta a yanzu…….. Jinin daya fesu a fuskanta da hannunta data miqa ne yawa na Asamah ya sakata sanqamewa a gurin tana dauke wuta hannunata na kakkarwa me tsanani. Wuqar da kawai aka fizge fatar wuyan tareda jijiyan Asamah kaman wucewan iska Wanda ya saka jinin bartsi sosai ta kalla a hannun Wanda yayi aikin batareda bata lokacin su ba sbd zabinta ne. Wurgar da Abaas sukai a gaban yan uwansa da gawar Asamah dake gangaro da jini, Mutuwan Zaune dukkaninsu sukai tareda dauke wuta sbd babu Wanda a jikinsu jinin bai bartsanwa ba, Abaas daya kasa matsawa yana kwance a inda suka jehosa kaman mataciyar dabba rufe idanuwansa yayi hawaye na zubowa idanuwansa yana kasa motsawa. Babu Wanda yace musu komai haka suka juya suka bar gurin shugaban cikinsu ma dago murya yace ‘Kusra bata tada Alkawari idan tayi dan haka ku tafi an cika mata burinta ko bata raye amma wannan damar itace ta cika Alkawari idan mun sake haduwa daku kun zamo namu’ Har suka bace wa gurin babu Wanda ya motsa a cikinsu Ayanah sbd babu wanda ya dawo hayyacinsa, Sakinah dake Bayan Ayanah motsawa tayi ahankali tareda qarasowa gaban gawar Asamah ta saka hannunta yana rawa sosai ta shafe idanuwanta suka rufe tana fasa kuka mai tsima zuciya itama. A lokacinne Zuhrah ta fasa kukan itama me karfin gaske tana fadawa jikin Ayanah. Nurat da bata hayyacinta miqewa tayi da sauri a zare tana bin hanyar daji kafafunta na hardewa tana qwala kiran sunan Abaansu. Ganin tana Neman nisa ne ya saka Abaas miqewa da gudu yana kamota ya rungume yana kiran sunanta da karfi da fashewa da sabon kuka. A lokacin ne Ayanah da Zuhrah suka taso suma suna riqeta tana kwacewa cikin wani irin ihu na gushewan hankali Wanda ya saka yan uwanta suna fasa sabon kuka me taba zuciya dukkaninsu suna qara riqeta sbd zaucewa takeyi. Sakinah ma kukan take fasawa itama tana rungume dukansu. Ihun Nurat ke fasawa tana fizge fizge tana yakushin kanta da karfi tana kwala kiran Abaa dajin na amsawa sosai. Qin Sakinta sukai suna sake saka karfinsu su duka suna riqeta sosai kukansu na qaruwa. Sun jima a cikin wannan sabon tashin hankalin kafin Nurat din ta zube qasa suma suka zube gabaki dayansu har lokacin basu iya Sakinta ba sbd kada ta gudu. Shiru sukai sai ajiyan zuciyar kukansu dake sauka akai akai na tsawon lokaci shima kafin suka miqe hannun Zuhrah na riqe dana Nurat din suka bar gurin. Gabas suka kalla suka sake miqa suna kutsawa hanya batareda sunsan inda suka dosa ba. Yunwa da azaba ce kawai a cike da rayuwarsu a lokacin tareda mafi girman baqin ciki da qunci, Wuni suka sake shudewa suna zagayen dajin sun rasa hanyar fita bare komawa ANJOM duk da sunsan garin ya zama na kusra yanzu. Cikin dare sosai suka sake samun wani guri suka zauna tareda maqale da junansu suka dunqule guri daya dukkaninsu suna cikin jikin Ayanah wadda ita kuma sakinah ce ta bata kariya ta bayanta ta hanyar zauna wa ta jingina da bayanta. Shiru sukai ko dogon numfashin basa yi sbd tsoro da fargaba tareda damuwa. Darensu na jiya ta tina Wanda suke tareda Asamah ta basu kariya da kulawa a lokacinda suka yanke rahama daga duk wata samun kulawa koman kankantarta, Maganar Asamah datai musu Daren jiyan ta tina a lokacinda ta Shafa fuskan Abaas. ‘Ayanah akwai rayuwa me tsauri da qalubale a gabanmu dan haka idan matiqar muna son kada a rabamu da Abaas daga cikinmu to tabbas muna buqatan maidasa mace sbd qalubalen da zamu fuskanta zaa iya kaiwa matakin da zaa rabamu sbd shi namiji ne mu kuma mata dan haka sbd Kaucewa hakan muna buqatan boye jinsinsa sbd tseratar da rayuwarsa tareda tabbacin zamansa a tareda ku kada komai ya rabaku’ #MAMUH #SLAVERY #HISTORICAL #ROYALTY #BEST LOVE #BEST SISTERS #BOYEM #NUAB ALMAZ BOYEM HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali *_HAYATEEM_* Mamuhgee 9 *_PRIME SCENT_* 08103155915 Shin Kina neman duniyar kamshi ta turarukan wutan da in kin kunna zaki ji ki kamar a Royal palace din larabawa? Ko kuma kina neman wanda zaki kunna ya kaiki garden full of vibrant, mind & soul soothing fresh scents? Ko kuwa wanda zai baki rich and luxurious scent na elites? Ko kuwa kina neman qamshi mai sauke fushi da gajiyar da oga ya kwaso ne? Are you looking for qamshin da duk inda kika shiga sai kin janyo attention din mutane, ko kuwa wanda in an matso kusa dake sai an lumshe ido tare da sauke ajiyar zuciya na jin dadi da kwanciyar hankali tare da samun nutsuwa? Hajiya ta albishirinki! Ga PRIME SCENT Duniyar kamshin da babu kamarsa, Duniyar kamshin da ko kin bada kayanki ko curtains naki wanki baza su Dena bada kamshi me nutsuwa da dadin shaqa ba, PRIME SCENT sune kankat ba na biyunsu. 08103155915 ******** Rintse idanuwanta Ayanah tayi ahankali tana sake rungumesa jikinta tareda Sauran kannan nata sbd boye jinsinsa da tabbas zatai a yanzu har zuwa lokacinda bata sani ba nakasta rayuwansa ne nakasa me munin da babu ranar gyara, Jin takeyi kaman bazata iya hakan ba amma kuma bazata iya barin a rabasu ba har abada sbd suna rabuwa babu Wanda zai iya rayuwa a cikinsu batareda juna ba, Sake qanqamesu tayi a matiqar sanyaye tana jin da gaske yanzu kam ta zama uwa, Ta zama uwar da batasan komaiba sai yayanta,su kadai ne rayuwarta da duniyarta. Suna gurin a maqale guri daya kaman ba mutane ba har suka ga duhu ya fara dan ragewa alaman asuba tayi harta gota, Basu saki juna ba saida gari ya qara haske sosai suna iya ganin koina da komai tukuna suka warware juna, Ayanah ce ta umarce suyi sallah a yanda suke sbd basuda gurin tsafta ce jikinsu dan babu ruwa babu komai qasar ba babu sosai hakukuwane suka fi yawa sun cike koina. Shiru sukai tsawon lokaci babu magana Bare motsawa Bayan sunyi sallolin dake kansu. Shiru tsit babu ko kukan kowace irin dabba a dajin Wanda hakan alama ce ta dajin baida kyau sbd kukan dabbobi ko tsuntsaye yana rage tsoron daji. Rana ce ta fara ketowa me tsananin zafi suna Zaune a gurin har lokacin dan haka Ayanah ta juyo ahankali ta fara kallan Nurat dake kwance jikin Zuhrah tana maganganu kadan kadan har lokacin na zautuwa tana ambatar sunan Amma da Abaa. Lumshe jajayen idanuwanta da suka bushe qayau tayi suna mata wani irin radadi tana dan Hadiye wani Numfashi me cikeda radadi shima kafin ta sunkuyar da kanta tana kasa kallan Abaas Wanda shi da Zuhrah harma da sakinah ita suke kalla sbd fahimtar akwai abinda takeson fada amma ta kasa. Hanyar da zasu bi ta dago ta kalla idanuwanta na cikowa da hawaye sbd batasan rayuwar da zasu Tatar ba a hanyar idan suka qarasa Binta Wanda tasan duk inda suke basa nesa da ruwa ko lambum wani gari sbd sanyin da suka kwana yana fesowa na alaman hakan Shiyasa koda garin ya waye kaman zasu sanqare sbd sanyi. Dawo da fuskanta tayi amma ta kasa kallan Abaas Wanda ya tsareta da ido jikinsa na tsananin sanyi hannunsa na rawa ya riqe gwiwowinsa da hannuwansa dake rawar sbd take ya gane abinda yake ranta amma zuciyarta na tareda sbd shima da abin ya kwana a ransa tsoro da fargaba me tsananin yanda zaa iya rabasa da yan uwansa amma kuma duk da baida shekaru amma kasancewansa namijin GHAZ daya bayan mahaifinsa sauyasa zuwa mace shine mafi girman qasqanci da zuriar GHAZ suka samu ko Bayan ransu duka tin daga kakanni, Shi rayuwarsa ta mutu ne daga lokacinda zai koma mace, Ya rasa darajarsa,ya rasa sunansa,ya rasa yancinsa da damarsa ta zama GHAZ na har abada sbd yana cikin tsatsauran al’adarsu matiqar namiji ya zama tamkar mace kokuma zamowa mace ko shigar danganci mace to har abada bazai taba karban gadon matsayin shugabancin Ahalin GHAZ ba bare ANJOM. Rawa jikinsa yafara cikeda wani irin radadi da ciwon daya saka idanuwansa cikowa da hawaye masu Zafin gaske yana qanqame kafafunsa, Zuhrah data fahimci hakan kallan Ayanah dake sauke kai itama hawaye na gangaro mata da tsananin tsoro da faraba tace ‘Ayanah saimunyi hakan zamu rayu tareda shi, Bazan iya rayuwa ba idan aka rabamu dashi, Ayanah koma menene zamuyi masa shi dan rayuwa tareda shi koda hakan na nufin komawansa mace har ranar da Allah zai dauki rayuwarsa ko tamu… Kuka ta fasa mai sanyi tana cewa ‘AMMA kada kice bazaki iya ba’ Wani irin kuka me karfi Ayanah da Abaas din suka fashe dashi a lokaci daya kowannesu na saka kansa cikin kafafunsa sbd AMMAN data Ambaci Ayanah dashi Wanda daga lokacin ta tabbatarda ita ta gama karban Ayanah a matsayin Uwa duk da ba shekaru masu tsayi tsakaninsu amma dai ta Riga ta maye musu gurbin Ammah kaman yanda su Abaa ke cewa ita uwarsu sbd tsanani son da uwa kewa ‘da take musu suma suna mata tsananin son fa ‘da kewa uwa. Sakinah ma kuka takeyi sosai sbd rayuwarsa me suna da Abaas zai rasa daga yau shikenan. Kuka sukeyi sosai a tsakaninsu harda Nurat da bata cikakken hayyacinta kukan takeyi sosai cikeda tausayi me karya zuciya. Tsananin Zafin rana ke dukansu ga kuka da suka kasa Denawa sai hakan ya fara raunana lafiyansu dan haka daqyar sukai shiru Ayanah sai a lokacin ta dago ta kalli Abaas Wanda kansa ke qasa har qasa lokacin burinsa na zamowa namiji,dan uwa kuma uba dayake fatan wata rana zuriarsa data Ayanah ko daya daga cikin yan uwansa yana narkewa tareda bin iska a yau,zai mutu batareda samun wannan cikar burinba. Sakina ce cikin tsananin kukan da tasan illa da nakasun da rayuwarsa zata samu daga yau ta saka hannu tana zare ‘yan kunnan azurfan dasuke kunnenta duka guda biyu ta kamo hannun Ayanah dake kuka sosai ta saka mata su ahankali tana Juyawa baya jikinta a sanyaye sbd ita har yanzu baiwar su ce bazata kalla yanda zaa yaga qimar uwayen gidanta ba. Qanqame abin kunnayen Ayanah tayi a hannunta tana dauke kanta daga kallansu su duka kukanta na Neman tsananta amma dole zata aikatawa dan uwanta hakan. Zuhrah ce da itama kukan takeyi ta miqe tsaye tareda Kama hannun Ayanah ta kasa maganar da zatai sbd kukan dake zuwar mata sabo mai ciwo dan haka juyawa tayi itama tana Dora hannunta a kirjinta dake ciwo da nauyi. Rarrafowa Ayanah tayi cikin mummunan gaban Abaas din tareda daga hannuwanta dake rawa sosai takai tafukan hannayenta fuskansa ta tallafo ta kallesa ya Lumshe idanuwansa yana kasa barin taga tsananin rauni da baqin ciki tareda quncin dayake cikinsu sbd kada ya qarasa karya zuciyarta da gangar jikinta. Bakinta takai kan gefen fuskansa ta sumbacesa hawaye na gangaro mata kafin ta sake dorawa kan goshinsa ta sumbacesa hawayenta na diga kan goshin nasa. Zuhrah ma cikin karfin Hali tana danne zuciyarta ta juyo ta durqusa gabansa ta Kama hannuwansa biyu ta sumbacesu duka kafin ta sumbaci tsakiyar kansa da gashinsa me tsayi kaman mace yake daure har lokacin. Tafin hannu Ayanah ta bude ta kalli yan kunnayen kafin ta daga ahankali tareda Kama kunnansa, Bude idanuwansa yayi ya sauke Akan fuskan Ayanah din wadda cikin idanuwansa take kallo tana masa kallan tsananin kaunar dake nuni da har abada idan kowa zai gujesa su suna tareda dashi har mutuwa sbd su a gurinsu rasa kowace darajarsa ba ta ‘da namiji. Baice komaiba Bayan rufe idanuwansa da yayi ahankali sbd su kadai yake buqata a rayuwarsa daman kuma idan yana tareda su shikenan zai iya jure komai. Hannunta ta Dora a kunnansa cikin radadin zuciya ta huda kunnan nasa da karfin da na karfin hali ne, Zuhrah kaman a zuciyarta haka taji hujin kunnan shi kuwa ko motsawa beyiba sai wasu hawayen da bana radadi bane suka gangaro masa. Haka Ayanah ta huda Dayan kunnan tana bar masa yan kunnayen a kunnuwansa. Tallafe fuskansa ta sake yi da hannuwanta tana kallan idanuwansa dake rufe yana riqe kukansa me tsanani dake zuwar masa. Itama kokarin riqe nata takeyi har saida Zuhrah ta saka hannunta cikin riqe nata kukan itama ta zare daurin gashinsa take gashin ya sauka har kafadarsa, Wani irin kuka me karfi da gunji suka sake a tareda dukkaninsu suna rungumesa. Har lokacin Sakinah bata juyoba itama kuka takeyi sosai a yanda take, Nurat ma kukan ta fasa tana fadawa cikinsu tareda ambatar Ayanah da AMMA itama. Rigar Zuhrah me dan adon Kayan mata suka zare aka saka masa tasa kuma Zuhrah din ta saka. Sakinah ce ta matsa kadan gaba ta Debo wani ganye shar ta kawo Ayanah ce ta murza ganyen da hannuwanta biyu ta goga a fuskan Abaas din Wanda bazai bazai taba barin gashi ya fito a fuskansa ba. Sake rungumesa Ayanah tayi suka sake samun Yar nutsuwa da dangana kafin suka miqe suna kama hannuwan juna suka bi hanya ahankali cikin galabaita Wanda babu ta yanda zaka zan akwai namiji a cikinsu.. Koda rana ta fadi babu me iya tsayuwa sosai a cikinsu sbd tafiya da azaba, Kafafunsu dukansu babu Wanda bai fashe ba, Kaman a mafarki suka fara hango ruwa me yawan gaske yake dukkaninsu suka Ji sun samu dan kuzarin daya qare musu. Ruwan suka nufa suna jin maqoshi da jininsu na sake qafewa. Ana magrib suka isa ruwan Wanda da rarrafe dukkaninsu suka qaraso sbd qarewar karfi gabaki daya, Nurat bata iya qarasowa ba sbd ranta dake gap da fita dan haka Abaas ne yayi saurin diban ruwan da hannuwansa biyu yana kawo wa inda take yana bata a baki batareda damuwa sa qazantar dake ruwan ba. Daqyar yake takawa yana kai mata ruwa yana zuba mata a baki har shima ya gaza ya fadi yana zubewa a gurin. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali08131349365 *_HAYATEEM_* Mamuhgee 10 *_PRIME SCENT_* 08103155915 Shin Kina neman duniyar kamshi ta turarukan wutan da in kin kunna zaki ji ki kamar a Royal palace din larabawa? Ko kuma kina neman wanda zaki kunna ya kaiki garden full of vibrant, mind & soul soothing fresh scents? Ko kuwa wanda zai baki rich and luxurious scent na elites? Ko kuwa kina neman qamshi mai sauke fushi da gajiyar da oga ya kwaso ne? Are you looking for qamshin da duk inda kika shiga sai kin janyo attention din mutane, ko kuwa wanda in an matso kusa dake sai an lumshe ido tare da sauke ajiyar zuciya na jin dadi da kwanciyar hankali tare da samun nutsuwa? Hajiya ta albishirinki! Ga PRIME SCENT Duniyar kamshin da babu kamarsa, Duniyar kamshin da ko kin bada kayanki ko curtains naki wanki baza su Dena bada kamshi me nutsuwa da dadin shaqa ba, PRIME SCENT sune kankat ba na biyunsu. 08103155915 ******** Ayanah datai tsananin laushi itama ce ta qaraso gurinsa da rarrafe cikin sauri tana kokarin kamo sa amma hannuwanta rawa sukeyi sosai gashi bata da kuzari sai kuma ta kasa iya Dena kokarin rungumosa jikinta idanuwanta da sukai surfi sosai suna kasa ko hawaye. Sakinah ce da itama taje Numfashi daqyar ta matso ta fara Debo ruwan itama a hannunta tana tahowa tana zubewa a bakinsa suka samu yasha sosai numfashin sa ya fara daidaita ya rufe idanuwa yana lashe lips dinsa da suka bushe qayau harsun fara tsagewa. Ayanah ma Sakinar ce ta kawo ruwan ta ringa bata ta dan samu karfi da kuzari itama tana lashe bakinta daya bushe ya tsatsage. Acan bakin ruwan sakinah tasha ruwan sosai itama kafin ta zube a gurin a kwanta tana sauke Numfashi bakinta itama yana samun sassaucin azabar yankewan bushewa. Zuhrah kuwa daman tana bakin ruwan tin dazi a kife Jin takeyi kaman ta fada ruwan ta sanyaye jikinta da bakinta da suka bushe har sun yayyanke musamman kafafunsu da basuda kyalla sun fashe kace kaca sunyi wata irin Dauda da munin kalla. Ba iya kafafunsu ne da munin kallo ba sbd Dauda me yawa hadda su sbd dauda ce sosai a jikinsu tareda jinin da sukayo gwagwarmaya dashi daya bushe a jikinsu tin daga kan na Ammansu dama Abaansu da Ayanah ta taba saina Asamah dama Sauran wainda aka kakkashe tin farkon barowansu babu me Kyan gani a cikinsu sbd sun koma wata halittar sbd dauda da kyama. Dukkaninsu kwance suke a gurin babu Wanda ya motsa Numfashi suke sauke wa a hankali ba kuzari kuma ma idan sun miqe basu San tayaya zasu tsallaka ruwan ba bare dan haka magana ce ta sake zagayawa dajin zasu yi Neman hanyar da zata fiddasu inda ba ruwa su fice daga nahiyar gabaki daya su fada inda garururwa da Jamaa suke. Shiru sukai kowa idanuwansa na kasa qaqaro hawayen tashin hankalin inda zasu sake komawa dan Neman hanya. Kasa tashi kowannensu yayi a gurin anan suka kwana kwance gaban ruwan kowa a inda yake zube anan ya kwana sai asuba suka dan iya tashi suka hade guri daya suka dunqule sbd tsananin sanyin ruwan dayake ratsa su. Daqyar suka iya sallah Bayan gari yayi haske suka sake Zaunawa guri daya a hade kaman kashin awaki, Shiru sukai suna tinanin yanda zasu sake komawa su kutsa cikin dajin Wanda basu San ranar fitar sa ba, Tsananin tsoronsu haduwa da Kusra da suke cikinsa dan haka suke Jin kaman suyita zama bakin ruwan har ransu yabar jikinsu. Zuhrah da har jikinta ya fara rawa sbd tsananin tsoro da tashin hankali tareda tina azababbiyar tafiyar kallan Ayanah tayi da idanuwanta da sukai ja sosai ta bude baki cikin tsananin tsoro da sallamawa tace ‘Ayanah wannan itace karshen kaddararmu, Mu karbeta kada mu koma dajin nan, Mu fada ruwan nan rayuwarmu tazo Karshe mu huta dan Allah, Bazan iya ba Ayanah, Mutuwar tafi mana biyu Hutu da sauki dan Allah Ayanah mu fada ruwan nan mu tafi mubar duniyar nan wlh bazamu iya ba, Koina bazamu kai ba zamu rasa kanmu dan haka dan Allah mu yankewa kanmu wahala….. Abaas na Jin hakan yaji zuciyarsa na Aminta da yadda da hakan dan haka Ayanah yake kalla idanuwansa cikeda hawayen rauni da ‘qunci yana Jiran jin tace ta amince da hakan, Kallansu Ayanah tayi tana jin zuciyarta na yadda da hakan itama sbd tabbas din bazasu iyaba dan haka gwara su mutu anan tin kafin azabar da ukubar tayi yawan da babu iyaka. Ganin yanayin Ayanah din na itama tana ganin hakan shine zai fi musu yasa Zuhrah Jin dan dadi dan har zuciyarsu gabaki daya sun zabi mutuwar sbd itace hutun karshe da zasu samu a wannan duniyar dan haka miqewa tayi tana Juyawa ta kalli ruwan tana Lumshe idanuwanta zuciyarta cikeda samun nutsuwa ta juya gurin Nurat dake Zaune quri babu alaman tasan komai dayake gudana a rayuwanta yanzu ta durqusa gabanta ta kamo fuskanta da tafukan hannuwanta biyu takai bakinta ta sumbaci gefen fuskanta da gashinta kafin ta hade goshinsu tana cewa ‘Nurat inda su Abaa da Amma suka tafi zamu tafi zamu bar nan bazamu iyaba,ke kin rasa hankalinki bazaki taba gane azabar da zamu shiga ba amma kuma zaki kasance cikin hadari dan haka mu tafi…. Kama hannun Nurat tayi ta miqar da ita ta kalli Abaas ta miqa masa hannu shima ya Kama ya miqe tsaye, Ayanah suka tsaya akanta suna kallan da jiranta, Abaas da Zuhrah din tare suka miqa hannu ta kallesu tana miqa hannunta ta Kama nasu zata miqe Sakinah tayi saurin riqeta tana girgiza mata kai tace ‘Idan kun zabi mutuwa Akan rayuwa zan biku Nima na zabi mutuwar sedai idan kukai hakan sadaukarwar iyayenku dan kawai ku rayu ta zama ta banza, Sadaukarwar Asamah ta zama ta banza itama, Ayanah ki tina su Abaa basu da burin daya wuce ku rayu kota yayane, Ku tsira kota yaya ne, Duka duniyar kowa dake gwagwarmaya yana yi dan cika burin magadansa da magabatansa amma ko kwanaki masu yawa baa yiba zaku kashe kanku sbd kasa rungumar jarabawa., Idan har jinin iyayenku ne jinin GHAZ yake yawo a jinin jijiyoyin jikinku to tabbas zakuyi kowace irin gwagwarmaya ku jure ku rayu dan tabbatarda burin iyayenku ya cika kun tsira sun rayu kun samu rayuwa da zaku tina baya ya zama tarihi, Wannan shine ya kamata ya zama sabon Alkwarin jini da duk wani jinin GHAZ zai taso a cikinsa na duk zuriar GHAZ da zasu zo a gaba wato juriya ga dukkanin tsananin rayuwa kowane iri ne ka tsira ka rayu, Karku manta kune jinin GHAZ na karshe Wanda kuna barin duniya dukkaninku to shikenan jinin GHAZ Yazo Yazo karshe kun shafe a duniya sedai a tarihi idan an ambaceku dan haka Kuyi hakuri Kuyi juriya Kuyi gwagwarmaya kuci gaba da jagorantar GHAZ ku yada zuriar da zata ci gaba da jan sunan GHAZ a duniya.’ Kuka Zuhrah keyi sosai da maganganun da suka shige su amma ita har lokacin tana jin tafi son mutuwar sbd bazata iya rayuwar da dabbobi ma sunfi su yanci da gata da rufin asiri tareda kwanciyan hankaliba, Kallan Ayanah dake kuka sosai kaman ranta zai fita cikeda da gajiwa take kukan idanuwanta sunyi kumburanda kaman zasu fado su tsiyaye. Maida kallanta kan Abaas tayi Wanda shima kukan yakeyi sosai hannuwansa na kakkarwa, Nurat ta juyo itama ta kalla wadda ta koma abar tausayi yanzu sbd bata iya cewa komai zuru tayi da idanuwanta dake bayyanarda tsananin qunci da Neman Hutu na barin duniyar sedai batada tinani na kanta yanzu sai yanda akai da ita. Itama Zuhrah jin tayi kaman kanta da zuciyarta bazasu dauka ba dan haka ta fara ja da baya tana hawaye. Miqewa Ayanah tayi batareda tasan tanada Sauran karfinba tayi kan Zuhrah din da sauri sedai Juyawa zuhran tayi tana nufar ruwan da gudu zata fada, Abaas ne shima yayi kanta da gudu hakama sakinah Ayanah Sakinah kuwa Nurat ta riqe sbd kada itama ta juye ta bisu ta fada ruwan. Har Zuhrah ta fada ruwan Abaas ya Riga Ayanah isa gareta ya riqota tana fizge wa tana kuka me karfi tana rokonsu su tafi. Rungumeta Abaas tayi sosai jikinsa yana bude baki cikin karfin Halin dake zuciyarsa data fara bushewa yace ‘Zuhrah zamu jure,zamu jajirce,zamu tsira,zamu rayu insha Allah zaku ma mu sake amsa sunanmu GHAZ wata ran…. Girgiza kai takeyi tana cewa ‘Aa Aa Abaas bazamu sake amsa sunanmu ba har abada gwara mu tafi dan Allah’ Girgiza mata kai yakeyi shima yana sake daurewa kukan dayake zuwar masa Ayanah ma rungumesu tayi dukansu tana maimaita abinda Abaas ya fada Akan sun rungumi hukuncin ubangiji duk tsananin tsanani zasu jure zasu jajirce zasu rayu a cikin kowane Hali dadi ko wuya. Kuka Zuhrah keyi sosai tana girgiza kai a hakan haka har suka fito ruwan suna samun guri suka zauna suna yin shiru tsawon lokaci kafin suka kalli juna suka sake daukanwa kansu alkwarin jurewa da rungumar kaddara tareda kasancewa da juna sbd duk masifa da munin rayuwan da zasu fuskanta idan suna tare da juna zasu jure dan rabu wa da junansu shine mafi muni da girman kaddarar da suke tinanin zai samesu Wanda gwara musu mutuwa Akan hakan. Fitowa rana ya saka suka miqe suna sake cika cikinsu da ruwan sosai suka bar gurin Bayan sun jiqa kayansu sosai da ruwa har suna tsiyaya ta yanda zasu yi tafiya me tsayi basu azabtu da tsananin Zafin rana da kishirwa ba. Komawa sukai cikin dajin suna kallan hanyar gabas suka miqa suna riqe hannun juna Nurat kuma tana hannun Abaas ya riqe hannunta gam cikin nasa. Wuni sukai suna tafiya har rana ta fadi duhu yayi suka nema guri suka zauna babu me iya numfashin arziki sbd wahalar yunwa da kishirwa. Dukkaninsu sunyi galabaitar da baa magana dan haka tinda suka zube a gurin babu Wanda ya sake motsi kaman matacci har gari ya kuma wayewa yayi haske. Numfashinsu fara Neman gagararsu yakeyi amma a hakan suka tashi suka sake bin hanya suna kasa ko riqe juna wannan Karan, Wuni suka sake yi suna yawo a dajin batareda ma sun San inda suke jefa kafafunsu ba gashi kaman dajin dayake da wani sirri dan baka iya gane gurin fita.. Kwanaki suka dauka suna ragaita a mummunan dajin Wanda zuwa lokacin tini suka fara cin ganyen duk icen da suka samu Wanda yafara maidasu kaman wasu dabbobi, Kamanninsu sun sauya daga mutane zuwa wasu kalar, Fatar su ta koma kaman busashiyar dabinon daya fito cikin qasar sahara, Bakinsu ya bushe ya far fashe jinin dayake fitarwa shi Kansa ya bushe, Wata irin dauda da qasa tareda qazanta ce kala kala a jikinsu Wanda bushewan da sukai qayau yake rage warin dake tashi a jikinsu, Zuwa lokacin dukkaninsu sun gama cire rai daga rayuwa harda Sakina kanta me basu kwarin gwiwa wannan Karan mutuwar take fata da son ta dauke su sbd rayuwa dai ta qare musu a inda ko gawarsu basuda me kalla yayi musu fatan rahama sedai tsutsa su cinye namansu iska ya busar da saura sbd ko dabbar da zata cinye namansu a dajin babu. #MAMUH #BEST STORY #ROYALTY #SLAVERY #BEST LOVE #BOYEM HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali_*HAYATEEM*_ Mamuhgee 11 *_PRIME SCENT_* 08103155915 Shin Kina neman duniyar kamshi ta turarukan wutan da in kin kunna zaki ji ki kamar a Royal palace din larabawa? Ko kuma kina neman wanda zaki kunna ya kaiki garden full of vibrant, mind & soul soothing fresh scents? Ko kuwa wanda zai baki rich and luxurious scent na elites? Ko kuwa kina neman qamshi mai sauke fushi da gajiyar da oga ya kwaso ne? Are you looking for qamshin da duk inda kika shiga sai kin janyo attention din mutane, ko kuwa wanda in an matso kusa dake sai an lumshe ido tare da sauke ajiyar zuciya na jin dadi da kwanciyar hankali tare da samun nutsuwa? Hajiya ta albishirinki! Ga PRIME SCENT Duniyar kamshin da babu kamarsa, Duniyar kamshin da ko kin bada kayanki ko curtains naki wanki baza su Dena bada kamshi me nutsuwa da dadin shaqa ba, PRIME SCENT sune kankat ba na biyunsu. 08103155915 ******** Idanuwan Ayanah da suka koma manya sbd gabaki daya naman fuskanta daya tafi babu shi sai qashi zalla Wanda Kana kallanta zaka dauke idonka akanta sbd gabaki dayansu haka suka koma babu Kyan gani sbd babban cin kamannninsu da wanda qwarangwal fata ne da dan abinda baa rasa ba sai Sauran rai dayake jikinsu, Kallan kannenta dake kwance gefenta dukansu kaman gawar dataqi rami takeson yi amma ganinta yayi Raunin da bata iya gane wa sosai dan haka bushashen hannunta ta motsa daqyar yakai kan fuskan Abaas wanda wasu haqoran wahala kawai ta iya Ji a fuskan tasa wainda sune kadai a tsaye sbd babu komai a fuskan tasa idanuwansa sunyi zurfin data kasa iya tantance ramin ido ne ko kuwa ramin bakinsa dan haka ta sauke wani wahalallen Numfashi daqyar tana taba Zuhrah wadda cikinta ya hade da bayanta ta koma halittar da zata iya firgita qananun yaran gata. Hawayen da babu su ne a jikinsu Ayanah ke kokarin hada wa amma babu yanda zasu taho sbd basu da Sauran ruwan komai a jikinsu sbd fitsarinsu ya dade da komawa baqi qirin sukeyinsa alaman babu Sauran ruwan komai a jikinsu. Nurat wadda kowane lokaci ranta zai iya fita jikinta ta sauke hannunta akanta tana Jin kanta ba komai sbd gashin kanta data ringa figewa a kwanakin sbd azaba da rashin cikakken hankali. Rufe idanuwanta tayi tana Rokan Allah ya kawo musu daukin da shine ya kamacesu. Sakina ta dan kalla daqyar bata gane kamanninta tana fatar ko a Aljannah Allah ya hada su guri daya da Sakina sbd ta zama jininsu koda basu hada jinin gaske ba. Zafi garin ya sake dauka sosai da tsananin azaba har rana ta fadi suna kwance har duhun dare yayi, Tsakiyar dare ruwan sama ya sauko wanda da ruwan saman ne daman suke samun sauki a wasu lokutan. Yanzunma ruwan saman ne dayake sauka kansu sosai ya dan saka wasu daga cikinsu motsawa amma ba wanda ya iya tashi har saida ruwan ya dauke da safe tukuna dukkaninsu suka bude idanuwansu amma babu me iya tashi. Zuhrah ce kunnuwanta suka fara jiyo mata takun mutane me dan karfi kadan kadan sai ta Lumshe ido tana fatar abinda take Jin da gaske ne dan kuwa suna buqatan koma masu kashe su ne a yanzu suzo su kashe su tinda a yanzu basuda ma karfin yi da kansu. Hanyar ta qurawa ido daga kwancen datake duk da bata gani sosai gabaki dayansu dishi dishi suke gani ganinsu ya samu matsala wanda kaman illar ganyan da suke ci ne kaman dabbobi. Ayanah ma ahankali ta fara jiyo takun amma bazata iya Juyawa ba bangaren ta kalla sedai Lumshe idanuwan datai na jiran tsammanin koma menene sbd su yanzu kusan tsoro ya cire daga rayukansu. Sauran ma dukansu suna jiyo takun da sautin sa ke amsawa a dajin ta nan bangaren da suke, Sakina ce tafara daga hannu Daqyar tana fatar a hangosu su samu koma wane irin dauki ne. Shiru shiru baa nufo ta bangaren da suke ba har yamma basu Dena jin hayaniya sama sama ba, Duhu ya fara harsun cire rai da tsammani ita Zuhrah da Nurat harma da Abaas duka sun some babu me Sauran numfashi a jikinsu. Sakina da Ayanah ne keda Sauran numfashi amma suma idanuwansu a rufe koma sun bude basa ganin komai se duhu ga kuma dare. Tsakiyar dare sosai Ayanah itama ta some gabaki daya bata numfashi sakina data rage sama sama taji magana akansu Ana cewa ‘Muna buqatan hada wa dasu tinda sunada Sauran rai idan anje can zasu farfado tinda kams yace duk wani dan Adam koma dabba ce idan har tanada rai a tattaro a kawo masa sbd yaune ranar mu tanada qarshe a wannan nahiyar Bayan tsawon shekaru idan muka tafi yau har abada munbar nan tinda a yanzu babu gari anan sedai a tarihi kuma., Daukansu sukai dukansu tsaf suka bar gurin dasu suna dorawa Akan dokuna masu karfi bakyan gani suma sbd abubuwan da duk suka Shafa musu da adon ban tsoro. Suna barin gurin itama sakinah ahankali numfashinta ya tsaya bata sake sanin inda take ba. Mutane sosai suka tattaro a dajin duk sun galabaita wasu kuma sun mutu harsun bushe wasu kuma suna gap da mutuwar wasu kuma macijai sun kashesu wasu kuma sun zare sbd gane ganen Masifa hadda jinnu. Fiyeda Rabin tarin yawan rayukan garin ANJOM sun kashesu dan haka wainda suka mutu sunfi wainda suka Kama sosai dan haka basu wani samu yanda suke so ba Shiyasa ya bada umarnin a sake shiga dajin da zagayensa a kamo wainda suka tsira sbd ya samu tarin bayin da zai siyar wannan Karan su haura daruruwa dan yanada wasu tarin bayin dasuka safaro daga nahiya daban daban a cikin jirginsa me kamar gari guda. Bayan gari ya waye har rana ta keto tukuna suka samu gama hada bayinsu a cikin bangarensu daban can qasan jirgin wanda kowace bawa kafafunsa a daure suke da kaca hannuwansu ne kadai a sake, Su Ayanah da ire irensu da suka gama lalacewa mutuwa kawai suke jira daban aka ware su Ana zuba musu ruwa duk bayan dan lokaci. Yamma sosai kusrawa suka daga daga nahiyar gabaki dayanta har abada sbd basa maimaicin zuwa gari komai nasarar da suka samu akansa, Sun dauki shekaru a nahiyar ANJOM din wanda daga karshe sun samu abinda suke samu dan haka kai tsaye daga nan nasararsu da cikar burinsu zai cika sbd wainnan bayin na kaiwa MASARAUTAR BOYEM ne, Masarautar da duk suka samu ta karbi bayinsu to tabbas burinsu ya gama cika na duniya. Masarautar da babu kamarta a iko da tarin mulki da arzikin dayafi na kowace Masarauta tarihi, Idan har BOYEM ta karbi bayinsu to tabbas zasu shiga cikin littafin tarihi da ko Bayan shudewansu zaa San kusra. Jirginsu ahakali ya daga daga nan yana keta wa tareda Kama hanyar ruwan da zasu tsallake sama da nahiya hamsin kafin su isa nahiyar BOYEM. ********* tafiya me nisa akai ta kwana da wuni baa gama fita nahiyar dajin ANJOM ba wadda a qalla sai sunyi kusan sati kafin su fita dajin. A wannan kwana da wunin babu wanda ya farfado a cikinsu Ayanah saida aka kuka wuni tukuna suka fara farfadowa shima sbd ruwan da aketa zuba musu ne masu tsananin sanyi. Suna bude idanuwansu cikin Ayanah ce ta fara bude ido taga inda take cikin wani irin rikitaccen karfin da baifi ma jaririn rago ba ta yunkura tana tashi amma bata iyawa sosai, Sunan Abaas tafara ambata cikin dan karfin datake dashi tana dudduba gefenta dataga mutane barkatai sama da Dari duk wasu a kwance. ‘Zuhrahhh,Abaas,Nurat,Sakinah…….. Haka ta ringa jerosu tana kiransu jikinta na Wani irin mummunan rawar tashin hankali. Zuhrah ce ta fara jiyo Ayanah din da sauri itama t bude idanuwanta tana kwala sunan Ayanah din da dan karfi hankalinta a tashe ko gani batayi ta miqe tana kokarin takawa ta kife sbd kacar dake kafarta. Bude ido tayi a inda ta fadi sai idanuwanta suka sauka Akan Abaas cikin sauri ta cakumosa tana kwala kiran Ayanah. Ayanah gurin ta rarrafo ta iso suka rungume juna da karfin gaske suna jin sassauci. Nurat suka fara kira itama tareda sakina sai kuwa gasu sun gani a guri daya take suka rungume juma kaman Ana partyn ‘yayan aljanu sbd yanda suke hada qasusuwan jikinsu suna rungumewa. Can Kurya suka rakube inda baida haske sbd basason Abaas na bayyana sosai kada tsautsayi yasa a gane duk da bazaka taba kallansa kai tsaye kace ga ba macen bane suka maqale juna a zazzaune kowannesu da kaca a kafansa. Tsoro ne zuciya da gangar jikinsu sbd sun gama tabbatarda sun Riga sun zama bayi, Sun zama bayinda har abada basu yancin rayuwarsu sai yanda akai dasu, Sun rasa sunansu,sun rasa asalinsu rayuwa kuma yanzu sedai wadda aka zaba ko hukuntar musu. Bude kofar qaton dakin da suke akai daga sama kofar take. Kallo wanda ya bude kofar yayi musu tsaf kafin ya fara Jeho musu daurin gayar tuwon alkama da akai da nono. Masu dan karfin cikinsu take suka fara ruguwan Abinci suna tura Bakinsu cikin tsananin yunwa da ficewa hayyaci. Sakinah ma cikin karfin Hali ta yunqura tana wawaso abincin tana jefo musu take jikinsu na rawa suka fara sararsa suna Turawa Bakinsu hannuwansu na rawa. Zuhrah dataji kaman bazata iya tsayawaba yake itama ta rarrafa ta fada cikin wawason tana Turawa bakinta a haukace. Abaas ma fadawa yayi hakama Ayanah da Nurat Take suka zama kaman mahaukata kowa wawa yakeyi yana Turawa bakinsa a haukace. #MAMUH #BEST STORY #BEST LOVE #ROMANCE #ROYALTY HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali_*HAYATEEM*_ Mamuhgee 12 A cikin Hali na wawason suka ringa Turawa Bakinsu ko taunawa basa yi hadewa kawai sukeyi yana wucewa maqoshinsu da wani irin karfin gaske, Wani irin kuka hanjinsu keyi na samun abinda suka dade basu samuba wato abinci, Danne juna ake yi sosai Ana yiwa juna rauni da hakan suka samu suka cika cikinsu sedai kusan dukkaninsu sun samu rauni dan haka suka rarrafa gefe suka rabe suna dunqulewa sbd tsananin ciwon ciki daya taso musu. A kwance suka wuni ba lafiya sosai sbd ciwon ciki da lafiyarsu da daman babuta yanzu, Tsakiyar dare haka aka sake zuwa aka kawo abincin Ana jeho musu suna wawaso sedai wannan karan ba kowane ya iya tasowa ga abincin ba sbd kusan duka dakin basa da lafiya dan kuwa duka kusan ciwon su daya ne ciwon ciki sbd dade wa me tsayi ba abinci, Zubewa suke son yi kwance su jujjuya ko azabar ciwon cikin zai rage amma dakin babu gurin da kowa zai samu ya kwanta sedai suyi rayuwar zama a cikinsa ko bacci sedai kayi daga Zaune. Dan haka su Ayanah babu Wanda ya iya zuwa cin abincin tsakar Daren se Nurat data fada cikin masu wawan tayita ci da hauka itama sbd rashin cikakken hankali ne kuma duk anji mata ciwo sosai hada bakinta aka fasa yana jini suna kallo babu me iya motsawa saida ta koshi dan kanta ta dawo cikinsu. Kwantar da kansu sukai a kafadun juna suna sake lafewa jikin juna da babu wani sauran taushi na tsoka sai qashi amma su a gurinsu hakan shine mafi nutsuwa da kwanciyan hankali Jinsu a jikin juna, Amai wasunsu suka fara wanda ya hargitsa numfashin dasuke shaqa a gurin, Amai sosai kowa yakeyi haddasu Ayanah din saida dukansu suka galabaita amma a hakan baa bude su ba saida safe gari ya waye sosai aka bude su haka aka ringa zubo musu ruwa masu yawan gaske daga sama Ana wankesu kaman dabbobi, Bakinsu suke budewa ruwan na shiga har sukasha sosai kafin ruka zauna ruwan na dukansu da ake zubowa har jikinsu ya wanke tas. Kowa saida jikinsa ya wanke kafin aka fara Fiddosu daya bayan daya daga dakin ana Jere su a fili. Babu me iya miqewa tsaye sosai sbd yunwa da wahalar data gama cinyesu, Hasken sararin samaniya suke kalla yana kashe musu idanuwa sbd duhun da suka fito cikinsa, Kirgasu aka fara yi Ana daya bayan daya Ana raba maza daban mata daban Wanda anan hankalinsu ya tashi tsoro da fargaba suka shigesu Ayanah ta miqa hannu cikin na Abaas da dukkanin jikinsa yake rawa sbd fargaban kada a ganesa, Su duka rawa jikinsu keyi dan Ana gane Abaas mutuwa ce tahau kansa, Qanqame hannunsa Ayanah tayi shima qanqame nata tayi Zuhrah kuwa mannewa tayi a jikinsa itama tana riqe sa suna kokarin hana bayyanar tsoronsu da fargabansu. Shi Kansa Abaas zuciyarsa cikin wani mummunan Hali take na halin da zasu shiga idan asirin hakan ya tonu. Duk Wanda aka Kirga sai an masa sheda a gefen hannunsa da wani karfen wuta. Ana zuwa kansu Nurat aka fara fizgo wa aka kirqa baa tsaya komaiba aka manna mata karfen wuta a gefen hannu Wanda ya sakata qwalla wata gigitacciyar qara tana zubewa a gurin. Cikin firgita Ayanah tayi kanta zata tarota tayi mummunan kife wa kanta na buguwa da katon drum din ruwan dake gurin Wanda ake watsawa duk Wanda ya sume gurin ruwa sbd azaba. Wani Juyawa kanta ya ringa yi sbd bugawan da yayi bata dawo hayyacinta ba taji saukar azababbiyar azaba Akan gefen hannunta Wanda ya sakata somewa a gurin itama. Motsawa Abaas yayi da sauri yana yin kanta itama shima ya kife sbd sarkan dake kafarsa hakama Zuhrah. Anan aka mannawa kowa tasa Shedan cikin azaba suka dunqule suna fidda Wani irin zufa Zuhrah saida ta yanka Wani irin Ihun azabar da bata taba jiba, Abaas duk tsananin azabar dayaji rana ratsa jini,tsokar jiki,qashi da kwakwalwansa kasa ihu yayi sbd Alkwarin da sukaiwa juna na har abada idan basu fita wannan ukubarba bazai taba magana aji sautinsa ba na namiji dan haka daga lokacinda ya aka saiya jinsa zuwa na mace ya koma kurman da baya magana sedai nuni. Wasu irin hawaye masu Zafin radadi a ido da zuci ne suka gangaro masa na tsananin azabar dake ratsashi gashi shi ya kasa somewan. Bulala aka daga me kaurin gaske ta fatar dabba aka zabga masa yayi daurin rintse ido numfashinsa na sarkewa akace ya tashi. Da rarrafe ya koma gefen wainda akaiwa Shedan numfashinsa har lokacin na kokarin yankewa hakama yanason fasa kukan azabar dake ratsashi amma fitan sautin kukansa zai bayyana sautin muryansa datake da dan kauri ta maza dan haka haka yaci gaba da danne azabar yana hadiyewa jikinsa na wata irin muguwan rawa. Zuhrah ma dake Ihun gigitacciyar azaba har lokacin bulala me Zafin datakai azabar wutar aka sakar mata wadda ta sakata sakin qara me rikitarwa Tana rarrafawa gurin Abaas nenam dauki. Ruwa aka watasawa su Ayanah da Sauran bayin da suka some Ana dukansu da Bulala a haukace suke rarrafawa gefe suka fadawa kan yan uwansu. Sakinah ma bata some ba amma tashiga kidima da fitar hayyaci azaba, Nurat duk rashin hankalinta kuka takeyi sosai na azaba Tana nunawa Ayanah hannunta dake tsananin radadi. Hawaye Ayanah ke fitarwa Tana rungumesu cikin azaba da wahala me tsanani suna dauriya da karban wannan sabuwar masifar da suka samu kansu kuma a ciki. Ana gama kirgasu aka fara raba musu Abinci suna karba Ana wucewa dasu dayan dakin da Sauran bayin duka suka ciki sama da daruruwa masu shegen yawa. A yunwace suna jin azaba suka hau cin abincinsu Bayan sun Nemi guri sun rakube a cikin dakin, Ana gama shigo da kowa aka rufe kofofin dakin dake sama take dakin yayi duhu nan take kuma aka fara ihu da kuruwa tareda hayaniyar kokuwan masu karfi da marasa karfi gurin qwacen abinci. Cikin tsananin sabon tsoro su Ayanah suka qanqame juna suna hadewa guri daya take sakinah ta tura Abincinta duka a baki tana hadiyewa tace suka Suyi hakan. Tura abincin sukai gabaki daya a baki suna hadewa cikin azaba da wahala yana yankar maqoshi amma haka suka Hadiye. Kafin kace me gurin anji wa sama da Mutum Hamsin rauni wasu ma a qonuwarsu aka raunatasu. Su kansu Ayanah sunsha duka da shuri na mutane kafin dakin yayi tsit Angama kokawar. Wani Daren ne ya tsala sosai koina yayi tsit duk da basa gane dare bare rana sbd duhun inda suke dan amma shirun ya tabbatar da Daren yayi. Babu Wanda ya samu bacci a cikinsu shiru sukai zuru a jikin juna har lokacin suna maqale, Zafin zazzabi me karfi ne ya fara saukarwa Nurat har tana dan fizga Hakan yasa Ayanah rungumeta a jikinta Tana Shafa bayanta Ahankali, Itama zazzabin take fama dashi sosai amma bata kwantaba sedai jikinta da yayi Wani irin zafi sosai. Zuhrah ma zazzabin ne ya sakata zame wa ahankali ta kwanta da jingina, Abaas ma karfinsa lamarin yaci ya bangare a gurin idanuwansa na rufewa jikinsa na rawar zazzabin. Sakinah duk abinda suke Ji tana jinsa amma haka ta daure ta taya Ayanah kulawa dasu duk da babu abinda zasu iya ko suke musu Bayan Shafa bayansu dan basu sassauci koma yayane. Gari na wayewa tinda Sauran duhu aka bude kofa aka diba Mutum hamsin aka fice dasu zuwa aiki. Dayan dakin suka wanke me tsananin girma tareda aikin tsafta ce duka Sauran koina dake jirgin, Suna aikin suna Shan Wani irin dukan azaba a haka suka gama aka dawo dasu kafin aka fara jeho musu abincin safe Bayan rana ta dade da yi kenan. Haka suka wuni cikin duhu da azaba har wani Daren kafin aka sake basu abinci Wanda kullum so biyu ko daya ake basu abinci. Fitsari da kashinsu kuwa anan suke yinsa a cikinsu cikin wata qatuwar durum wadda aka ajiye a karshen dakin cikinsu sai da safe ake sakasu kwasarshi suna zubarwa a iska dan haka a cikin mugun wari da qarni da Zarni suke kwana suna wuni. *******ahankali ahankali su Ayanah suka fara fuskanta da yadda da wannan rayuwar fa itace yanzu zasu yi har karshen rayuwarsu dan haka duk muninta haka zasu karbi kaddarar rungumarta su koyi yinta, Hakan ne ya saka suka fara sabawa Bayan sunyi ciwon,sunyi ciwon amma gangar jiki tafara sabawa da duka da wahala, Hakama hanci da hanjin cikinsu sun fara sabawa da wari tareda manta akwai kamshi a rayuwa, Idanuwansu da zuciyoyinsu sun saba da duhu da qunci sbd a cikinsa suke rayuwa dip Baka ganin ko dan uwanka dayake kusa dakai Shiyasa su Ayanah basu taba yadda sun matsa ko inci dayaba daga junansu, Ko lalurar zagayawa Fitsari ko abinda ya fisa ya kamasu tare suke zuwa da sarka a qafafunsu su jira Wanda zeyi su gama su dawo tare, Sunayin hakan ne na zuwa gabaki daya dan bawa Abaas kariya daga tsautsayin wani ya gansa. Rayuwar bauta sun Riga sun samu kansu a cikinta dan haka yanzu basuda Sauran Buri Bayan Allah yabar su tare suyita bautar a tare da junansu. Ahankali yunwa ta fara barin jikinsu duk da ci daya ko biyu suke samu a rana amma sbd suna samu din dai dakuma Zaune da suke guri daya ba rana sai suka fara rage mummunar kamar aljanu da suke cikinta amma ita datti da wahala a jikinsu har lokacin qaruwa ma takeyi ba raguwaba. Duk wannan rayuwar da suke Abaas ya zama Kurman da gaske bai taba magana ba koda tsautsayi komai wuya kuma baya fidda sauti haka yake hadiyewa musamman idan Ana dukansu bai taba fidda sauti ba ko su yan uwan nasa yanzu da hannu yake musu magana duk da magana ba basu cika yiba sbd baqin ciki da qunci rayuwa daya gama cike zukata da bakinsu babu abin fada sedai ido. Tafiyar Sati hudu sukai a cikin ruwan kafin jirginsu ya sauka a wata babbar qasar da zasu tsaya su siyar da wasu qalilan daga bayinsu dan siyan Kayan abinci su zuba a jirginsu tukuna su wuce dan haka zasu yada zango anan na kwanaki kafin su wuce. #MAMUH #SLAVERY #ROYALTY #BOYEM #AYANAH #YANAH #BEST LOVE #BEST STORY HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali _*HAYATEEM*_ Mamuhgee 09033181070 13 *JEWELRY JUNCTION* 08039440312 Ina macen datasan Yar kwalisa ce ko kuma wadda ke son zama cikakkiyar Yar kwalisa da zata kece Reni a cikin yan uwanta mata harma da maza ma, Ina macen dakeson ta shiga mutane a kalli wuyanta da hannuwanta a sake kalla batareda an tantance asalin gwal da diamond ne a jikinta ba ko kuwa me Kama dashi ne?? To tazo ga inda dukkanin wani burinta zai cika gameda son hakan, Mata Da Ado da Kwalliya Akasanku JEWELRY JUNCTION shago ne Na kayan Kawa Na Mata Manya DA Qanana, ✅duk wani nau'in design Na Sarka, 'Yankunne, Awarwaro, Zobe, Agoggo DA sauransu akwai su kala daban, daban. Sayen daya Ko sari👌 ✅Munda ready to wear Na Adire dana materials daga kan boubou gowns zuwa palazzo DA tops dinki Na zamani👌 ✅Idan ke ma'abociya son Kamshi ce munada turaruka kala daban daban masu Kamshi da rike jiki👌 ✅Gefen inner wears din Yara ma ba'a barmu a bayaba, bra tops, half vest,vest, boxers DA pants Duk akwai masu kyau da inganci😍 🛒Shagonmu na nan a kan tanki road, guiwa low-cost a cikin garin Sokoto. Muna tura kaya ko wace jiha cikin Aminci DA Amana In Sha Allah. WhatsApp 08039440312 Tiktok :@sokoto jewelry seller Instagram: jewelryjunction23 ************** Koda suka iso qasar Boshan tsakiyar dare ne amma bakin bodar ruwan tamkar rana tsaka,tamkar Ana gagarumar cin kasuwa sbd mutane sosai da hasken wuta fitilun itace da kyandir koina fes anata cin kasuwar komai da komai a lokacin harma da kasuwar bayi ake ci wadda itace ma tafi komai karfi a gurin wato cin kasuwar mutane a matsayin bayi, Kaman yanda ake kasa kifi a Jere Ana cinikinsa haka aka baza bayi gasunan kashi kashi daban daban Ana siyar wa, Kason masu karfi lafiyayyu daban hakama kudin su daban, Kason masu Yar dama dama daban suma kudin su daban, Kason gajiyayyi daban da kudinsu suma daban Hakama akwai Kason yan yara yara daban. A daure suke da sarka hannuwansu da kafafunsu kowa ya Kebe nasa sai cinikayya ake yi ta siya da siyarwar, Garuruwan dake qasar boshan din kusan dukansu kaf anan suke zuwa cin kasuwan bayi Ana kaiwa masarautun cikin qasar dan haka wakilan Masarautu ne da dama suke zuwa cin kasuwar hakama Ba Masarautu kadai ba duk wani me arziki ko dan rufin asiri idan yanada kudin sa yana siyan bawa dan hidimarsa da raayinsa Shiyasa ake siyan bayin a duniyar wannan qarnin sosai sbd duk me rufin asiri baya rasa bawa daya ko bayi fiyeda daya a gidansa dan hakan ne sosai kasuwancin bayi yake tafiya a duniyar. Bude kofar inda tarin bayin suke akai na babban jirgin kusrah dayafi kowanne jirgin girma a nahiyar take dukkanin yawancin bayin dake cikin gurin suna Numfashi ahankali cikin wani yanayi dagowa suna saukewa tareda fidda Numfashi me dan nauyi sbd a yanda suke din numfashinsu ya cike dakin koina duk girma sbd tsananin yawansu sai numfashin gurin yayi dum babu inda iskan gaske yake shigo musu dan haka wasunsu da yawa sun Laushi sun galabaita sosai da numfashin wasuma sun fita hayyacinsu wasu kuwa harsun some. Hakan suke rayuwar ta bayi wadda numfashinda zaka shaqa ma kusan kaman Ana qayyade musu me kyau da mara kyau ne sbd su da samun Numfashi me nutsuwa da iska sai an bude su kuka Ana gamawa ake sake rufe su. Isowarsu ya saka kasuwar dake daukan shelar isowan kusrawa da tarin bayi masu kyau da lafiya da karfi dan haka kowa ya dakata yana rage siye siye dan Adana kudinsa na siyan bayin kusrah din. Saida suka dauki lokaci mai tsayi suna fidda bayinsu da kowa ke fatar a nan zaa siyar dashi wahalarsa ta ragu, Su Ayanah ma da suka fahimci rage bayi zaayi anan din a siyar taje dukkaninsu suka fara fatan suna cikin wainda zaa siyar anan su kubuta daga hannun kusrawan ko zasu samu Numfashi kadai ma ya ishesu. Cikin rashin saa Ana zuwa kansu adadin wainda ake son diba ya kare dan haka aka turasu da karfi Ana dukansu da bulalar data sakasu rarrafawa zuwa baya aka rufe kofar. Koina jikinsu radadi yakeyi amma a hakan kallan jikin juna sukeyi kafin duka tsayar da hannuwansu jikin Nurat dayafi na kowa fashewa suna Shafawa cikin duhu suna hura mata tana kasa kuka sai qanqame Abaas datai sbd ita rashin hankali ya saka bata ma iya kowane kuka sedai ihu idan taji azaba. Bayi arbain suka diba aka fito dasu kowanne da tambarinsa na bayin kusrah a hannu Wanda akai musu da wuta, Ruwa suka zuba musu sosai Wanda ya wanke daudar da suke cikinta kafin suka fito dasu daga jirgin Wanda aka bude kusrawan na saukowa sama da su tamanin suka fito dan shaqatawa da cin kasuwar dan ko shigabansu baya fitowa duk qasar da zasu idan ba babbar qasa ba dan haka duk kwanakin da zasu yi shi bai cika fitowa ba sedai manyan yaransa su ciye musu kasuwar su siyo Kayan abincin da zaa zuba jirgin dazai dauke su satittika kafin a isa wata qasar idan har ya fito to sun isa inda zasu zube bayinsu gabaki daya su siyar dan hakanne wannan Karan idan ba sun isa manyan qasashe ba ya fito ya dan sha iska ya koma to tabbas sai sun isa BOYEM zai sauko gabaki daya sai kuma sun gama sun bar qasar. Kaman dabbobi haka aka janyo bayin Bayan an hade sarkar dake daure dasu guri daya gabaki dayansu dan haka a Jere suke kansu a qasa sanyi me tsanani yana ratsasu. Tambarinsu na kusrah da asalinta yake ma kasuwacin bayi suka nuna tareda rubutun dake cikin busashiyar fatar raqumi suka nuna tukuna aka bude musu bodar shigowa garin qasar dan haka suka shigo Kai tsaye dan daman duk qasar da zakaci kasuwar siyar da bayin Ka sai kanada Shedan kasuwancin wanda shi zai Baka izinin shiga qasar. Kai tsaye cikin kasuwar suka ratsa da bayinsu inda tini aka fara ganin wainda akeso a cikinsu sbd bayinsu duk wuya da munin halinda suke ciki basada yunwa kamar Sauran sbd hakanne suke kokarin basu abinci so biyu dan kada yunwa ta hanasu daraja Shiyasa akeson bayinsu basa bushewa sosai kaman na sauran. Tsakiyar kasuwar suka bajesu a gefen wata rumfar me siyar da agwagi da kaji harma da manyan dabbobi. Daure su sukai a tirke Dayan Bayan Dayan kafin suka ajiye me tsaresu suka baza ma cikin garin bakin bodar da gabaki dayansu kasuwa da gidan karuwai da hutawa ne dan su huta sai gobe zasu ci kasuwar bayin. Kai tsaye gidajen karuwai suka rarrabu sai wasu kuka mashaya dan samun jin dadi, Wanda yake shugaban tafiyar Kai tsaye gurin hutawar dayafi na koina a bakin bodar ya isa take aka Kama masa daki tareda lafiyayyun tsala tsalan matan da suka Ji ado daidai misali na azurfa taka yana zare makaman jikinsa yana jefarwa yana nufar lafiyayyan gadon dakin yana isa ya zare Kayan jikinsa yayi Zigidir yana wani irin zama tareda baje koina jikinsa ya dago yana binsu da mayen fitinanniyar kallo kafin suka fara tako wa ahankali suna zare nasa Kayan jikin suma suna masa Wani irin girgizan dake sake tada dukkanin wata kakkarfar shaawansa. Hannu ya saka da karfi yana fizgo daya daga cikinsu sbd hakurinsa daya qare gabaki daya Tura kanta yayi tsakiyar kafafunsa yana Lumshe idanuwansa da karfi tareda dake ihu me karfi yana kwantar da Kansa baya sbd halinda yafara jin Kansa ciki. Ihun dayake sakewa yake tabbatarda nishadin dayake ciki tareda biyan buqatan dayake saukewa sbd kaman Wanda ake yanka naman jikinsa haka yake ihu yana qarawa duk sbd jin dadi. Suma sauran kusran kowannensu na nasa gurin daban yana jin dadinsa har gari ya waye suna abu daya dan haka saida safiya tayi suka kwanta bacci kamar matacci Bayan sun biya karuwan azurfa me yawa. Rana ta keto sosai amma har lokacin basu fito ba suna can suna hutawa. Bayin da aka ajiye tsakiyar kasuwar rana ta fito da tsananin zafinta akansu azaba suke Ji me karfin gaske ta zafi, Jikinsu yayi Wani irin daukan Zafin da kaman namansu da fatar su zasu gasu a ranar, Zufa sukeyi sosai Wanda ya jiqa kayansu duka gashi ita kanta qasar da suke Zaune Jere akanta ta dauki wani irin Zafin da suke jinsa har cikin kwakwalwansu dan haka suka galabaitu basa ko iya dago Kai ga kishirwa amma har lokacin baayi ta kansu ba, Sai guraren yamma tukuna suka iso aka bude kasuwarsu tareda saka musu kudi take aka fara siyansu cikin kudi me daraja Ana zare duk Wanda aka siya Ana cire masa sarka a miqa sa. Har cikin dare sosai Ana cin kasuwar wadda ta sake dauka zafi da hada hada sbd wasu ma manyan masu kawo bayin da suka iso bodar suma a cikin Daren. Ana gamawa sake komawa sukai hutawa abinsu hankali kwance suna cigaba da huldodi su. Acan cikin jirgi ma kusan duka kusrawan hutawa sukeyi tareda jin dadi sosai da bayi dan kusan kullum sai sun fasa budurcin matan dake ciki hakama musamman shugaba khams da baya kwanciya da mace sai wadda shine zai fara fasata Idan kuwa ya kwana da mace yaji ba shine na farko ba a bakin rayuwarta kenan sbd a Daren zaa yankata a jefar cikin ruwa, Idan kuwa ya kwana dake baiji wata gamsuwa ba yaransa ne zasu qarasa lalata rayuwarki sbd kusan namijin dazai dandana yaji baida adadi. A hakan da yawa bayinsu mata ke mutuwa Wainda basu mutu ba kuma da yawa ta hakan suke tara yayan dake girma su zama kusrawa Shiyasa suke da mugun yawa. Akwai wainda kuma a cikinsu da mazan suke amfani Akwai wainda suke amfani da matan kuma suyi da mazan. Wannan Sabon mummunan tashin hankalin daya qarasa tabbatar musu da su din basuda banbanci da dabbobi a gurin uwayen gidan nasu ya saka hankalin mummunan tashi tareda shiga firgici mai tsanani tareda rashin nutsuwar zuciya burinsa ya duqufa ga fatar a siyar dasu koma ina ne su fita cikin kusrawa. Tinda suka tsaya bosham baa taba fiddaso su ba sedai a bude su a basu abinci a sake rufe su tsananin ma qaruwa yayi sbd yanzu a tsaye jirgin yake. Kwana shida suka shafe a bosham kafin suka daga zuwa ci gaba da tafiyarsu. Tafiya ce take tafiya suna qara shiga tsanani da munin rayuwa sbd sun tashi daga halittarsu zuwa wata halittar daban, Basa da yunwa sosai sbd Ana samun ci amma kuma tsanani da azabar dasuke ciki tayi yawan da hankalinsu yake Neman fara gushewa, Tashin farko Kana kallansu zaka dauka tarin mahaukata ne aka Kama, Kana doso su wari da qarni ne yake daibaiye da rayuwarsu Wanda hanci da zuciyarka bazasu iya dauka ba, Gashin kansu Ayanzu Nurat tafi su jin dadin rayuwa ta wannan bangaren sbd a yanzu ita batada gashin da yawa sbd duk ta cire sai Wanda ya fito mata a yanzu sabanin su da datti da cututtuka suke cikinsu nasu suna damunsu. Tsoron dayafi na mutuwar dake cike da ransu da kowace gaba da jinin dake yawo cikin jijiyoyin jikinsu shine yanda ake kwanciya da bayin sosai, Ba kullum ake zuwa zaba ba amma akai akai Ana zabar dan haka tsoro ya gama toshe kwakwalwa su da suke fatar mutuwa kafin hakan ta kasance da dayansu, Abaas ma addua da fatan dayake Allah ya dauki ransa dayaga ranar da zaa keta haddin daya daga cikin yan uwansa sbd zuciyarsa bazata iya dauka ba, Dukansu fatar su daya ce Allah ya hanasu dandana wannan baqin cikin da kaddarar dan haka suka qara fita hayyacinsu sosai. #MAMUH #ROYALTY #BOYEM #NUAB BOYEM #SULTAN BOYEM #JEALOUSY #PROMISES HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali _*HAYATEEM*_ Mamuhgee 09033181070 14 *JEWELRY JUNCTION* 08039440312 Ina macen datasan Yar kwalisa ce ko kuma wadda ke son zama cikakkiyar Yar kwalisa da zata kece Reni a cikin yan uwanta mata harma da maza ma, Ina macen dakeson ta shiga mutane a kalli wuyanta da hannuwanta a sake kalla batareda an tantance asalin gwal da diamond ne a jikinta ba ko kuwa me Kama dashi ne?? To tazo ga inda dukkanin wani burinta zai cika gameda son hakan, Mata Da Ado da Kwalliya Akasanku JEWELRY JUNCTION shago ne Na kayan Kawa Na Mata Manya DA Qanana, ✅duk wani nau'in design Na Sarka, 'Yankunne, Awarwaro, Zobe, Agoggo DA sauransu akwai su kala daban, daban. Sayen daya Ko sari👌 ✅Munda ready to wear Na Adire dana materials daga kan boubou gowns zuwa palazzo DA tops dinki Na zamani👌 ✅Idan ke ma'abociya son Kamshi ce munada turaruka kala daban daban masu Kamshi da rike jiki👌 ✅Gefen inner wears din Yara ma ba'a barmu a bayaba, bra tops, half vest,vest, boxers DA pants Duk akwai masu kyau da inganci😍 🛒Shagonmu na nan a kan tanki road, guiwa low-cost a cikin garin Sokoto. Muna tura kaya ko wace jiha cikin Aminci DA Amana In Sha Allah. WhatsApp 08039440312 Tiktok :@sokoto jewelry seller Instagram: jewelryjunction23 *************** Tafiyar sati shida ta kawo su qasar baskar inda suka share sati guda a garin suna cin kasuwa kafin suka tattara suka bar qasar suka sake Kama hanya Bayan nanma an siyar da wasu bayin, Tafiyar sati biyu sukai suka tsaya wani garin daya raba tsakanin wasu qasashe guda biyu suka sake tarwatsa wani garin suka kwashe mutanen ciki gabaki daya masu tsananin yawa suka bar qasar. Qaruwar yawansu ya saka tsoro da fargaban su Ayanah raguwa kadan sbd warin yawansu zai saka su samu tsira daga mummunan rayuwar da suke tsoro hakama wainda aka kamo din yanzu sunfi su Kyan gani sbd basa tareda wahala fes suke dan haka sune masu daukan hankali. Su kuma wainda aka kamo din tsoron su Ayanah sukeyi da sauran bayin sbd babu me Kyan gani a cikinsu sun koma baqi qirin kamar gumakan bautar qabilu hakama wani wari da tsami me tsanani sukeyi. Ranar farko da aka fara raba abinci ta hanyar jefowa a ranar sabbin bayin suka fara gane rayuwar inda ta dosa amma duk da hakan basu Saba ba a tsorace suke, Kwana biyu da kawo sabbin bayi komai ya lafa an gama rabe matansu da mazansu ankai maza inda maza suke ankawo matan inda matan suke Angama musu tambarin shedar kusrah da numbar kowa a hannunsu dan haka komai ya lafa sedai su jiyo hayaniyarsu daga sama idan suna shagalinsu musamman da daddare da kaman kullum sai sunyi shagalin dare sbd rashin addini kawai. Yauma baa basu abincin dare ba suna rufe har tsakar dare yayi sunaji suna hayaniyarsu har suka gama aka bude kofar su ta sama Wanda take hasken farin wata me sanyi da wata sanyayar Niima suka ratso cikin gurin amma tsoron sanin me bude kofa a lokacin yake nufi ya saka babu Wanda iskar da hasken ya ratsa zuciyarsa saima tsamo tsamo da sukai kamar dabbobin da suka sha ruwan sama. Ahankali koina na jikin Ayanah na rawa tayi baya kadan tana qanqame hannuwan qannenta dake hannunta tareda sakina. Suma cikin rawar jikin da wani irin sanyin jiki sukai Bayan suna dan shigewa duhun lungun da suke tareda sunkuyar da Kai qashi Bayan wuyansu zuwa qugunsu yana bayyana har kana ganin shatin yanda Allah ya haliccesa sbd munin halinda rayuwarsu ta koma. A cikin sabbin bayin da basu gama munana ba take aka tsince Mutum bakwai aka fice dasu hadda wata qaramar budurwan da bata wuce shekaru goma sha uku ba aka fice dasu suna kuka da ihu nai karfi Ana dukansu duka mai tsanani sbd duk Wanda yayi kuka ko ihu duka sosai ake masa kuma a tafi dashi a hakan, Wainda suka San babu ceto a harkar basa kuka haka zaa tafi dasu zuciyoyinsu cike da tsantsar baqin ciki mara misaltuwa. Yarinyar wadda Ana fizgota cikin rikitaccen yanayi ta Kama hannuwan Ayanah duka biyu Tana fasa Ihun kuka a cikin mummunan tsoron daya saka hawaye gangarowa idanuwan Ayanah harma da Abaas lokaci daya Tana jin ciwo na yankar kirjinta na tausayin yarinyar duk da basusan yaya tasu kaddarar zata qare ba a wannan tafiyar amma dai suna fatar mutuwa ce ma kawai ba wannan mummunan aikin ba. Ficewa aka gama yi dasu aka sake rufe Sauran bayin take daddaikun su suka dan sauke ajiyan zuciya suna rintse Idanuwanu. Ajiyan zuciya suka sauke suma Zuhrah da Zarah fa suka toshe bakin Nurat suka Sakinta sbd duk lokacinda wani zaiyi ihu itama Ihun takeyi Wanda suke tsoron hakan ya saka wata rana mummunan kadarrar da basa fata ta hau kanta Wanda basa fatar gani. Tinda aka fice dasu bayin ranar dan sauke buqata akansu jikin Ayanah ke rawa ta rintse idanuwanta sbd Ihun yarinyar datake Ji har lokacin a kunnuwanta wadda da alaman dakin dayake saman inda suke aka shiga da ita dan haka kusan kunnuwansu na jiyo musu komai. Hannuwanta biyu ta saka ahankali hawayenta na tsananta saukowa ta rufe kunnuwan Nurat shima Abaas Tana cewa ya rufe kunnuwansa Zuhrah ma dake wata irin jijjiga sbd tsoro sedai sakina ta rufe mata kunnuwa. Ihun yarinyar da gurnanin Wanda yake ketata kunuwan Ayanah da sakina yake tareda sauran bayin suna jin yanda yagata yana fadar abinda yakeji na budurcinta dayake keta wa, Wasu irin hawaye da kuka mara sauti Ayanah sakewa tana tsananta rufe kunnuwan Nurat dan hanata jin wannan masifa. Kamar sakina ma kuka takeyi sosai tana sake rufe kunnuwan Zuhrah itama. Tsawon lokaci wannan masifar na saukar musu a kunnuwa har saida yarinyar takai bata iya kuka ko ihu sbd azaba da yanda yake shigarta tako ina gaba da bayanta yana ihunsa da maganganunsa tsawon lokaci me tsayi tukuna ya gansu yana sauka kanta ya fito zigidir yana sauke Numfashi da shakar iska me dadi yana jin Kansa wasai hakama ya samu gamsuwa sosai da ita duk da bata tsaya ba. Yaransa biyu dake gadin kofar dakinsa ne suka fada dakin suka daukota tareda fitowa da ita suka fice zuwa maida ita. Wasu bayin ne guda biyu suka fada dakin suka gyara masa tareda hada masa ruwan zafi a qaton bahon dayake shiga ya kwanta ciki yayi wanka suka fice. Komawa dakin khams yayi yana jin bacci sosai a idanuwansa ya fada ruwan ya wanke jikinsa kawai ya fito ya fada gadon ba komai a jikinsa ya bige da bacci. A kofar dakin kafin a maidata suka ajiyeta aka kawo ruwa masu sanyi aka zuba mata a jikinta jinin dake fitowa gabanta yafara bin ruwa yana wankewa batareda ta San meya ke faruwa a rayuwarta ba suka bude kofar tareda jefata suka rufe suna barin gurin. Kasa motsawa kowa yayi bare dogon numfashi a dakin hakama babu Wanda ya iya ko Juyawa ya kalleta duk da duhu ne bare tabata ko bata taimako. Ayanah data rintse idanuwanta da karfi Tana dauke Numfashi sbd tsoro da bugawan zuciyar gabansu data fado har hannunta na sauka kan kafafun ayanar batareda ta farfado ba. Tsawon Daren a wannan mummunan halin suke haka aka ringa dawo dasu Dayan bayan daya sedai Mutum biyar kadai suka dawo sauran biyun an kashe an jefar. Asuba tayi har gari ya waye sosai su Ayanah sunyi tsit baccin wahala da ake yi daga Zaune a dan sauke su Ayanah taji an Kama kafarta a razane jikin na daukan rawa ta bude ido Tana firgita sedai kafin tayi baya yarinyar ta sake riqe kafarta tana son bude baki tayi magana amma bazata iyaba sai hawaye masu radadin dake bin fuskanta. A sanyaye Ayanah ta Dora hannunta akai nata din Tana kasa cewa komai. Daqyar cikin azabar yarinyar tafara kokarin miqewa amma take jini ya balle mata Wanda ya sakata Lumshe ido Tana sake qanqame hannun Ayanah ranta na fita take. Ayanah batasan ta rasu ba ta sake riqe hannunta dan bata sassauci sbd duhu ne. Baa basu abincin safe ba haka suka wuni a rufe har saida Ayanah taji jikin yarinyar yayi sanyi sosai ya sanqare ta gane mutuwa tayi dan haka ahankali ta zare hannunta daga nata tana kuka mara sauti jikinta na qarasa mutuwa sosai. Sai dare aka zo basu abinci akaga gawar yarinyar aka dauketa tareda fiddata daga cikinsu aka jefar a ruwa. Abincin da aka basu ranar cikin damuwa da sanyin jiki suka cisa sbd zuwa lokacin dai sun sake tabbatarda rayuwar ba sauki a tsakanin wahalar ko mutuwar. ******** Nisa rayuwarsu da tafiyar keyi a cikin kusrawa dan zuwa lokacin sunkai watanni biyar a cikinsu batareda sunkai inda Allah zai yanke tasu wahalar ba, Qasashe sosai daban daban ake tsayawa anata rage bayi Ana kuma tsayawa wasu garuruwan Ana qara wasu. Tsawon wannan rayuwar da sukai ko so daya Nurat bata taba dawowa hayyacinta ba, Abaas bai taba bude bakinsa ba maganarsa ta jima da qarewa, Zuhrah bata taba fita tsoro da firgici ba, Ayanah bata taba Dena kuka na fili dana boye ba,.zuciyarta bata taba samun Hutu da sassaucin baqin ciki da qunci ba koma daqiqa ne, Sakinah kuwa bata taba Dena adduarta akansu ba da zubda hawayen tausayin su da kanta ba, Dan hakanne rayuwar take tsananta tsanani a garesu, Nurat yanayinta a kwanakin rikice wa yakeyi Wanda hakan ya karya dukkanin kuzari da juriyarsu, Wata irin rama takeyi Tana yin fayau dan haka suka Dena cin abincinsu suna tattarawa suna bata saisu ci na Mutum biyu su kuma su taru suci sauran. Babu wani sauyi dan haka jikinsu ke sake yin sanyi da shiga sabuwan damuwa, Daren da zasu isa qasar Gaku baccin wahala da damuwa ya dauke su daqyar sai aka bude kofar wannan Karan ba hasken farin watan dan haka cikin duhun kawai aka fara damkosu kawai Ana jeho wa waje saida aka dauki mace tara tukuna aka rifesu. Ana rufe su gurin yayi tsit Zuhrah dake maqe da jikinta Tana rawar jiki sosai sbd yau duk har gurinsu aka taho saura dakan a damqota Allah ya kubutar da ita dan haka jikinta ke rawa sosai tana kakkarwa. Motsawa tayi Tana fidda hannunta daya dan sake kamo Nurat datake riqe da ita tashin hankalin ya raba hannuwansu sai taji babu Nurat din a gefenta. Zuro hannuwanta tayi duka biyun taba lalubar gefenta da sauri hannuwanta na tsananta rawa taji babu Nurat da karfi ta Ambaci sunanta saida gurin ya amsa gabaki daya da hakan. Ayanah da zuciyarta ta tsaya cak da bugawa hannuwanta na muguwar rawa ta miqa tana lalubar Zuhrah Tana cewa ‘Meya faru? Ina Nurat din?? Girgiza Kai Zuhrah tayi Tana Neman zarewa tace ‘Nurat banjitaba,bata nan,banji ta ba’ Abaas ma cak kirjinsa ya Dena bugawa ya Kama hannun Ayanah da karfin gaske yana son magana amma ba dama sbd alkawarin dayake kansu dan haka cizon harshensa yafara yana jijjiga Ayanah da karfin gaske. Ayanah da karfi itama ta kwala kiran Nurat din wadda kaman daga sama suka Ji saukan muryanta a tsakiyar kunnuwansu Ta kwalla qara me karfi tareda kiran sunan AMMA saida kunnuwansu suka amsa Amo zuwa kirjinsu musamman Ayanah datasan ita Nurat din take kira da Ammah. Saman dakin suka kalla da wani irin mafi girman firgici sbd jin baa cikin dakin take ba dakin dake samansu ne na shugaba khams… #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali *_HAYATEEM_* Mamuhgee 09033181070 15 *JEWELRY JUNCTION* 08039440312 Ina macen datasan Yar kwalisa ce ko kuma wadda ke son zama cikakkiyar Yar kwalisa da zata kece Reni a cikin yan uwanta mata harma da maza ma, Ina macen dakeson ta shiga mutane a kalli wuyanta da hannuwanta a sake kalla batareda an tantance asalin gwal da diamond ne a jikinta ba ko kuwa me Kama dashi ne?? To tazo ga inda dukkanin wani burinta zai cika gameda son hakan, Mata Da Ado da Kwalliya Akasanku JEWELRY JUNCTION shago ne Na kayan Kawa Na Mata Manya DA Qanana, ✅duk wani nau'in design Na Sarka, 'Yankunne, Awarwaro, Zobe, Agoggo DA sauransu akwai su kala daban, daban. Sayen daya Ko sari👌 ✅Munda ready to wear Na Adire dana materials daga kan boubou gowns zuwa palazzo DA tops dinki Na zamani👌 ✅Idan ke ma'abociya son Kamshi ce munada turaruka kala daban daban masu Kamshi da rike jiki👌 ✅Gefen inner wears din Yara ma ba'a barmu a bayaba, bra tops, half vest,vest, boxers DA pants Duk akwai masu kyau da inganci😍 🛒Shagonmu na nan a kan tanki road, guiwa low-cost a cikin garin Sokoto. Muna tura kaya ko wace jiha cikin Aminci DA Amana In Sha Allah. WhatsApp 08039440312 Tiktok :@sokoto jewelry seller Instagram: jewelryjunction23 ************ Miqewa tsaye dukkaninsu sukai kafafunsu na kasa daukansu sosai sbd zaman dayake cinye lafiyar kafafun, Jijjiga da fizga jikin Ayanah yakeyi bama rawa ba ta bude Baki da karfin gaske Tana kwala kiran Nurat wadda take Ihun itama sosai. Abaas harshensa yake cizo yana wani irin gurnanin kiran Yar uwarsa a zuciya jini na fitowa bakinsa sbd mummunan tashin hankali da yanda yake cizan harshensa. Zuhrah Neman zarewa takeyi itama kaman Nurat Tana qwala kiran Nurat qafafunta na kasa daukanta. Sakinah ma kuka takeyi sosai zuciyarta na bugawa kaman zata fado, Miqewa tsaye Ayanah tayi cikin tsananin duhun tana kokarin taka mutane ta isa kofar ta kife sbd sarkar kafarta amma bata tsaya komaiba jikinta na tsananta rawa ta sake miqewa kwala kiran Nurat da karfin daye amsa dakin dukansa har sama inda Nurat din take Tana sake faduwa taba sake tashi tana taka mutane hankalinta gabaki daya ya gushe daga jikinta Ihun kiran Nurat takeyi Tana jin kaman mutuwa zatai a lokacin, Ihun Nurat dinne yafara ratsosu itama cikin tsantsar azaba tana kiran Ayanah da sunan Ammah muryanta ba dadin sauraro. Isowa setin kofa Ayanah tayi tafara bugawa da hannuwanta tana wani matsanancin kukan da ihu, Yanda take bugawa hannuwanta duga biyun da karfi batareda damuwa da yankewan da hannun keyi ba ga qusa dake jikin gurin Tana fasa hannuwanta jini na fita jin kawai takeyi tamkar ranta ne zai fita idan rayuwan Nurat dinta ta lalace. Kukan datake yi Sam bata hayyacinta sbd da a gabansu ne ake kokarin hakan da yau duka zasu bar duniya sbd bazasu tsaya kallo ba zasu qwaceta koda hakan na nufin rabasu da ransu. Jini sosai taje fiddawa a hannuwanta amma ta kasa denawa sbd bata ma Jin Zafin komai kukanta na qaruwa sosai har maqoshinta na kasa fidda sauti. Abaas da Zuhrah harma da sakina da suma kowa ke cikin mummunan Hali suka rarrafo basa gani zuwa inda sautin muryan Ayanah din yake fita Zuhrah ce tayi saurin riqeta Tana rungumeta sbd jinin dataji hannuwanta nayi data lalabo ta tareda fasa sabon kuka itama jikinta na fizga, Abaas ma Kansa yake bugawa a kofar yana wani irin kuka zuciyarsa na yagewa tako ina da radadi me yawa ga bakinsa bazai budu ba dai harshensa yake taunawa yana jini yana cigaba da buga Kansa a kofar, A daidai lokacin da Nurat ta qwalla wata mummunan qara wadda take tabbatarda azaba ce ta keta ta da akai da wasu irin surutai da khams ke sakewa a cikin kunnuwansu suna ratsa zuciya da kwakwalwansu take kowannensu ya silale qasa suna yin tsit sedai sakinah ce ta saki wani irin kuka a lokacin Tana riqe hannuwansu su duka ukun a cikin nata duka biyu sbd yanda suke jijjiga batareda sun iya sake kowane irin yunquri ba alaman zuciyarsu bugawa zatai ko ta dauke wuta, A cikin kunnuwansu sautin duk abinda khams keyi yake sauka tareda kukan Nurat dake fita har tayi tsit babu kowane irin sautinta sai nasa Wanda duk abinda yayi da ita kunnuwansu sunji musu Wanda kuma sauti ne da zai zauna a kunnuwansu da zuciyoyinsu har abada har ranar da jinsu zai dauke Bayan rai ya fita a jikinsu, Zuhrah juyewa kanta yake yi itama sbd dukan da zuciyarta ta samu mummunan dayake Neman buga zuciyarta. Sakinah rungumesu tayi da hannuwanta Tana qanqamesu kukanta na tsananta sbd yanda dakin yayi tsit kowane bawan dake jirgin ranar duk da halin da suke ciki kukansu Ayanah din ya sanyaya jikinsu tareda hawayen tausayin qaddadarsu su duka da basusan ya zata qare ba. Ayanah zubewa tayi jikin sakinah gabaki daya jikinta na saki idanuwanta na kasa Juyawa ta koma kamar wadda aka zarewa komai aka Barta da rai kawai. Jin hakan sakinah ta sake rungumeta jikinta kukanta na tsananta Tana Jin inama a ranar da suka so kashe kansu ta barsu sun mutu sun bar duniyar da sun huta da ganin wannan balain da daace iyayensu na raye mutuwa zasu yi idan suka Ji wannan mummunan ranar. Tsit babu Wanda ya iya ko dogon motsi a dakin kwata kwata kaman yanda babu Wanda ya sake Jin ko kukan su Ayanah ne dukansu sun mutu a inda suke babu abinda ke motsi a jikinsu Bayan zuciya dake bugawa. Gap da asuba aka bude dakin Wanda ya saka su Ayanah daga Kai ahankali suna kallo aka turo Nurat wadda Kayan jikinta gabaki daya suke a yage harma kusan Rabin jikinta duka a bayyane. Abaas ne ya Tara hannuwansu biyu ya tareda ta fado jikinsa ya rungume ahankali yana rufe jikinsa ta inda jikinta yake bayyane yana sake rungumeta tsamtsam. Wasu hawaye ne masu dumi suka gangaro daga idanuwanta Wanda ya sauka tafin hannuwan Zuhrah data motsa zata tabata, Saukar hawayen nata ta saka Zuhrah kallan fuskanta cikin duhun bakinta na budewa da tsananin sanyi tace ‘Nurat,Yene(my/tawa) Nurat,Yene fikir(love/masoyiya) Nurat Rabin Raina.’ Wasu sabbin hawayen ne suka gangarowa Nurat din Tana son Dora hannunta Akan na zuhrah din ta kasa dan haka ta rufe idanuwanta bakinta daqyar ya iya budewa tace ‘Ammah’ Kalmar yanka zuciyar Ayanah da dukkaninsu tayi Ayanah ta rufe idanuwa hawaye masu tsananin zafi suka gangaro mata ta motsa hannuwanta dake rawa ta Kai fuskar Nurat din taji wani abu yana gangarowa ta hancinta Wanda ta tabbatarda jini ne yake fitowa ta fasa wani irin wahalallen kuka Mara sauti tareda Kai fuskanta ta hade data Nurat din tayi sumbaci goshinta ta sumbaci hancinta tareda sarqe hannunta da nata Tana kasa furta komai sai sumbatar hannunta taje yi tana wahalallen kuka Mara sauti jikinta a mace gabaki daya ba karfi ko daya. Zuhrah hannuwanta ta kasa janye wa daga hawayen Nurat din dake zuba suna zuba a hannunta itama kukan takeyi sosai kaman ranta zai fita mara sauti, Nurat data dawo hayyacinta Tana jinsu amma babu inda take iya motsawa a jikinta sbd jininta dayake qarewa yana qarasa zubewa sbd tin acan take zubar da jini sosai haryanzu sosai yake fita a jikinta batareda yan uwanta sun saniba duk da ko sun sani basuda abinda zasu yi sedai zubawa sarautar Allah ido. A haka suke Zaune kowannensu kuka ne na fitar hankali sukeyi mara sauti har lokacin Abaas yana rungume da ita cikin jikinsa hakama Ayanah na riqe da hannunta tana sumbata Tana kukan da shi Kansa kukan ya gaji sai Zuhrah dake tare hawayenta da hannuwanta duka biyu kowace diga yanka zuciyarta yakeyi,sakinah ma Tana Bayan Ayanah kuka takeyi kawai tana kusan abinda dukansu suke Ji, Gari ne yi yi haske sbd safiyar datai dan haka duhun dakin ya ragu sosai suna iya kallan fuskanta kuma har lokacin babu Wanda yayi hayaniya ko doguwar motsi a dakin sbd duk da suna qangin bauta suna sheda tsananin kauna da son da yan uwan kewa juna kaman rai, Ahankali Nurat din ta sake bude ido ta zubawa Abaas Wanda ya kasa kuka sedai jinin dake fitowa daga bakinsa idanuwansa sunyi jan da gap suke da fara fidda jini, Hannunta ta daga daqyar yana rawa sosai ta share masa jinin bakinsa Tana kallan cikin qwayar idanuwansa hawaye suka sake gangaro mata ta kasa iya cewa komai kafin ta dauke idanuwanta a galabaice tanason kallan Zuhrah da Ayanah amma Allah bai bata ikoba jikinta ya sake ahankali ranta na fita. Dukansu babu Wanda ya motsa sbd tashin hankalin daya wuce Kai tsaye cikin kansu ya sanqarar da komai nasu, Sakinah ma mutuwar Zaune tayi dukansu suka dauki mintina a hakan kafin Ahankali Ayanah ta motsa tana tallafo fuskan Nurat din datai haske sosai tareda duka jikinta sbd jininta daya gama tsiyayewa tas ta hade fuskanta da tata muryanta na rawa tace ‘Nurat rayuwata, Nurat hasken rayuwata,yene Nurat,Nurat kece kuzarina, Nurat kune haske da kuzarin rayuwata da ruhina da bazan iya rayuwa babu ku ba, Nurat kune karfin daya saka zuciyata take bugawa haryanxu batareda ta tsaya ba, Nurat ke suka keta amma mu rayuwar ce aka keta sbd kece rayuwarmu, Nurat ki bude idanuwanki ki kalli halinda muke ciki Bazamu taba dawowa daidai ba har abada idan babu ke koda kuwa mun samu sauyin rayuwa, Nurat,Nurat…….wani irin kuka me tsananin jijjiga duk me saurare da ratsa zuciyar kowane dan Adam dazai jisa ta sake Tana sumbatar tsakiyar kan Nurat din da goshinta kafin ta rungume kanta a kirjinta tana rufe idonta kukanta naci gaba da fita. Zuhrah ma hannunta Nurat din ta riqe ta sumbata Tana rungumewa kukanta na fita da tsananin kashe jiki, Abaas a kirjin Nurat din shima ya kife Kansa a Karan farko da sautinsa ya fita Bayan tsawon watanni yana fasa wani irin kuka mai tsananin taba zuciya da narkarwa. Basu taba tunanin samun kansu a cikin wannnan mummunar halin ba da zasu rungume gawar daya daga cikinsu ba a Hali mafi muni irin wannan, Koda iyayensu suka bar duniyar sun mutu a hanyar Neman tsira da sauran mutuncinsu, Amma ayau Nurat ta rasu tabar duniyar da ciwon baqin cikin abinda ya faru da ita, Bata rasu ba saida tashin hankalin data fuskanta ya dawo da hankalinta jikinta dan hakanne baqin cikin abinda y sameta dashi ta rasu a ranta dole. Kaman yanda Baqin cikin rashinta bazai taba barinsu ba hakama harsu mutu sautin kukanta a lokacinda ake keta haddinta bazai taba fita daga kunnuwansu da zuciyarsu ba shikenan ya musu rauni a zuci. Har rana ta keto suna rungume da gawar Nurat sun kasa sakewa saida aka bude su dan basu abinci, Jeho abinci akeyi masu karba na wawason karba amma babu Wanda ya motsa a cikinsu suna rungume da ita har lokacin babu Wanda idanuwansu ke Dubuwa sbd kumburi da ja. Saida aka gama Rabon abincin a daidai lokacin suka iso qasar hidua jirginsu ya tsaya a bodar qasar zaayi abinda aka Saba tukuna aka shigo dan diban bayi Sai a lokacin akasan da akwai gawa a cikin gurin. Zabar bayinsu suka fara yi wainda zasu siyar suka fitar dasu kafin suka dawo suka dauki gawar wadda aka cire daqyar a hannunsu Ayanah da suka riqeta gamgam dukkaninsu ganin bazasu sake ba aka dauko Bulala aka fara dukansu da karfi jikinsu na fashewa amma har lokacin kasa sake gawar sukai. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali *_HAYATEEM_* Mamuhgee 16 *JEWELRY JUNCTION* 08039440312 Ina macen datasan Yar kwalisa ce ko kuma wadda ke son zama cikakkiyar Yar kwalisa da zata kece Reni a cikin yan uwanta mata harma da maza ma, Ina macen dakeson ta shiga mutane a kalli wuyanta da hannuwanta a sake kalla batareda an tantance asalin gwal da diamond ne a jikinta ba ko kuwa me Kama dashi ne?? To tazo ga inda dukkanin wani burinta zai cika gameda son hakan, Mata Da Ado da Kwalliya Akasanku JEWELRY JUNCTION shago ne Na kayan Kawa Na Mata Manya DA Qanana, ✅duk wani nau'in design Na Sarka, 'Yankunne, Awarwaro, Zobe, Agoggo DA sauransu akwai su kala daban, daban. Sayen daya Ko sari👌 ✅Munda ready to wear Na Adire dana materials daga kan boubou gowns zuwa palazzo DA tops dinki Na zamani👌 ✅Idan ke ma'abociya son Kamshi ce munada turaruka kala daban daban masu Kamshi da rike jiki👌 ✅Gefen inner wears din Yara ma ba'a barmu a bayaba, bra tops, half vest,vest, boxers DA pants Duk akwai masu kyau da inganci😍 🛒Shagonmu na nan a kan tanki road, guiwa low-cost a cikin garin Sokoto. Muna tura kaya ko wace jiha cikin Aminci DA Amana In Sha Allah. WhatsApp 08039440312 Tiktok :@sokoto jewelry seller Instagram: jewelryjunction23 *************** Wani irin mummunan dukan Bulala aka ringa saukarwa hannuwansu Ayanah Wanda ya saka hannuwan nasu fara fashewa harma dukan yana sauka kan gawar Nurat wadda tayi haske sosai fuskanta tayi Wani irin fayau idanuwanta dake rufe sun boye mummunan ramar dasuke ciki kafin rasuwarta, Ayanah Akan gawar ta zuba ido tana kallan dukan dake sauka akanta Wanda zuciyarta ta sake gabaki daya taji tana hakura da dangana tinda Nurat ta rasu hakan shine saukin data samu da hutawa daga wannan duniyar da babu komai cikinta sai qunci da azaba hakama babu abinda gawar Nurat ke buqata Bayan Hutu koda kuwa ba binneta zaayi ba taba buqatar abarta ta fita hannun kusra dan haka ahankali ta sake hannuwanta suna saki idanuwanta na tsananta ja jikinta gabaki daya na sanyi hawaye takeson yi amma sun kafe Idon ya gaji da kuka. Zuhrah ma azabar dukan dayake fasa hannunta y saka hannuwanta saki tana sunkuyar da kanta kasa hawaye na diga babu sautin kuka sbd karfinta daya qare tas. Abaas ne ya kasa sakin Nurat din dan haka suka taru akansa suna masa wani dukan dayake fasa fatar jikinsa har jini na fita ya kasa Sakinta kuma y kasa kuka dan haka suka tsananta dukan har saida Ayanah da bata hayyacinta sakinah ta girgizata da karfi ta tana cewa ‘Abaas zai rasa ransa’ Dagowa Ayanah din tayi tana kallan dukan da ake masa jikinsa duka yana jini da dan sauran karfin datake dashi ta fada Kansa ta rungumesa tareda Kama hannuwansa tana banbarewa daga Nurat jikinta na wata irin rawa sbd itama Jin takeyi kaman bazata iya barin a tafi da Nurat din ba. Girgiza Kai Abaas keyi da karfi yana kasa Sakinta yana kallan Ayanah wadda ta kasa dagowa sbd yanda jikinta ke rawa ta zare hannuwansa tareda rungumesa tana basa kariya daga dukan da ake masa har lokacin aka hada su tare akai musu mummunan dukan daya saka Zuhrah bata kariya itama dukan na sauka kanta. Saida suka gaji dan kansu sukabar dukansu suka dauki gawar Nurat suka fice da ita. Babban arzikin da Nurat ta samu Bayan rasuwarta shine suna bakin bodar wata qasar dan haka ba damar yar da gawa sbd cikin mutane ne dan haka rami akai kaman kowace gawa aka rufeta a qasar. Kwanansu biyar a qasar suka barta aka wuce sedai tamkar zuciyoyinsu Ayanah ne aka Bari a qasar haka suke Ji sbd tamkar sun rasa barin rayuwarsu a qasar da bazasu taba mantawa ba tinda Nurat dinsu na qasar. Rayuwarsu ta raunana daga lokacin dan haka ko abinci sun wani Dena ci sai sakinah ce take wawusowa ta kawo musu ta takura musu tareda roqo ta samu su ci amma gabaki daya rayuwar ta qarasa fita kansu barin duniyar shine kawai fatansu a yanzu, Quncin da suke ciki ne ya saka duk wahalar da suke ciki yanzu basa jinta dan kuwa a yanzu kusan babu abinda bazasu iya jurewaba a rayuwa illa rabuwa da juna. ******Tafiyar sati biyu sukai a ruwa suka isa qasar Nuggi wadda qasa biyu ce a gabanta kafin isa BOYEM, Tinda suka tinkaro qasar jikin dukkaninsu yayi sanyi duk da basusan suna tinkarar kowace qasaba a taqaice ma basusan ina suke ba kokuma ina suke dosa, Da asuba ne suka iso bakin bodar qasar dan haka baa bude su ba saida gari ya fara haske tukuna aka basu abinci. Yau Ayanah da kanta ta shiga karban abincin ta rarrafo gefensu ta zauna ta kallesu kowannensu ya zama wani halittar daban yunwa na yawo koina a jikinsu da wahala. Zaunawa tayi tsakiyar Zuhrah da Abaas din ta sauke ajiyan zuciya me sanyi da mutuwar jiki kafin ta dago ta kalli Abaas ta saka hannuwanta biyu ta Kamo fuskarsa ta sumbaci goshinsa ta sumbaci gefen fuskansa da tsananin sanyi murya tace ‘Bazan iya rayuwa babu Kai ba hasken idaniyata ka riqe hakan kada ka yadda ka sake laifin da zasu illatamun kai kaji???? Dago idanuwansa da sukai ja yayi take ya sauke Akan fuskanta da idanuwanta suka ciko da hawayen rauni da tsananin kaunarsa dake bayyane a fuskanta. Gangarowa hawayenta sukai tace ‘Kamun Alkawarin bazaka taba sake abinda zai saka rayuwanka a hadari ba koda bana raye tareda ku? Saurin kallanta yayi yana son rufe bakinta da hannunsa ta riqe hannun tana girgiza masa kai hawayenta na gangarowa da gudu tace ‘Kamun alkawarin hakan Abaas, Kamun alkawarin zaka kula tareda kiyayewa sbd mutuwa zanyi idan wani abu ya samu daya daga cikin ku biyun,dan Allah Kamun Alkwari…..’ Qarasa fada tayi muryanta na karyewa sosai tana sunkuyar dakai sbd gajiyayyan kukan dake taso mata. Kama hannuwanta yayi yana hawaye masu dumi shima ya sumbaci hannunta kafin ya kamo kanta ya sumbaci goshinta yana rungumeta cikin jikinsa yana share mata hawayenta. Tashi tayi ahankali daga jikinsa ta juyo ta kalli Zuhrah tareda zuba mata ido tana kallanta cikeda tausayi da kauna me karfi, Hannu takai ta shafi fuskanta ahankali kafin ta sumbaci gefen fuskarta tareda rungumeta ahankali ta bude baki tace ‘Zan tabbatarda na kashe kaina kafin wani ya lalamin rayuwarki sbd ke zuciyata ce,ke Rabin jikina ce,ke jinin jikina ce keda Abaas…’ Sake sumbatar goshinta tayi tana hada su itada Abaas ta rungume sukai shiru tsawon lokaci a hakan kafin ta janye su tana fara basu dambun alkamar da akai zalla babu komai a cikinsa tafara basu a baki da hannunta tana kallansu kaman zata cinyesu. Basu takeyi a baki suma suna diba suna bata hakama Abaas na bata yaba Zuhrah hakama Zuhrah tabawa Ayanah din ta bawa Abaas a haka suka ciyar da junansu babu Wanda baya hawayen qunci da radadi a cikinsu. Suna gamawa suka kwanta jikin juna sakinah na gefensu tana hawayen tausayinsu dana kanta da batada kowa a duniyar Bayan su. A haka suka wuni shiru jigum babu motsin komai sbd se dare kuma zaa sake basu abinci dan haka ko motsi babu keyi dakin tsit yake. Har dare suna jikin juna saida Daren yayi tukuna zaa fara cin kasuwar bayi ta garin dan haka aka zo aka bude kofar su dan diban bayi. Ana budewa take suka fara diban suna turasu waje, Bayi arbain zasu siyar dan haka Ana kirqa Talatin da Tara Wanda yake diban ya finciko Abaas kai tsaye ya jefa kofa yana cikewa arbain dashi, A tsananin haukace Ayanah ta miqe tana riqe hannun Abaas din da tsananin karfin gaske har tana kife wa qasa sbd sarkar kafarta amma bata sake hannun Abaas ba Wanda shima ya riqeta da tsananin karfin gaske duka jikinsa na daukan mummunan rawa, Zuhrah ma fadowa tayi kan Abaas din tana riqe sa da karfin gaske tana kiran sunansa da karfin gaske duka jikinta jijjiga tsabar rawa. Ayanah miqewa tayi tana fadawa jikinsa ta qanqamesa da karfin gaske tana cewa a siyar dasu tare dan Allah idan ba haka ba mutuwa zatai. Zuhrah ma hakan ta riqe sa tana kukan da ko maganarta bata fita. Ganin hakan y saka kai tsaye aka dauko buloli masu tsananin tsayi aka fara dukansu da ita amma Sam daga Ayanah har Zuhrah da Abaas din sun kasa sakin juna Neman zarewa sukeyi da tsananin tashin hankalin daya saka sakina ma fasa kuka tana fadawa kansu tana rufe su sbd tsananin dukan da ake musu jini na fita jikinsu. Azabar dukan da ake musu sun kasa sakin juna jininsu na fita ya saka gangar Zuhrah kasa dauka ta fara zame wa qasa idanuwanta na Neman rufewa zuciyarta na tsananin gajiya wa da komai ta zube a gurin a some. Ayanah data kasa sakinsa duk da komai nata musamman zuciyar sun gama gajiya da rayuwar gabaki daya sun gaza hannuwanta jini sukeyi amma ta kasa sakinsa daukanta ake cigaba da yi Sakinah na dan kare mata har itama sakinar ta some a gurin. Karfin gaske Mutum shida suka saka uku suka jata uku suka ja Abaas suka rabasu yana Ihu a Karan farko itama tana ihu moqashinta harya kasa Dena fidda sauti shima hakan bakinsa na fidda jinin harshensa dayake cixa tana fidda jini itama ta hancinta sbd munin halinda take ciki a haka aka rabasu suna jansa suka fice dashi gabaki daya suna Wani irin kukan daya saka gabaki daya bayin dake gurin hawaye sbd da gaske dai zata iya mutuwa idan aka rabata dashi kaman yanda suka Ji tana fada masa lokuta da dama. Ficewa akai dashi tareda rufe kofar Wanda yayi daidai da yankewan jikinta ta fadi a gurin ba Sauran numfashi ko motsin komai jikinta. Shi Karan Kansa saida suka sumar dashi suka fice dashi Wanda cikin saa take shi suka fara siyar wa aka tattara gurin aka Bari dashi sedai ya farfado ya samu Kansa wani gurin. Sbd ma yanda su Ayanah din suka kawo musu matsala ya saka basu kwana ba suka gama cin kasuwarsu sukai siyayya suka bar qasar a ranar. Suna barin qasar kai tsaye umarni khams ya bada bazaa sake tsayawa kowace qasar ba sai ta BOYEM dan haka tafiya Sambai aka dauka zuwa BOYEM wadda ta saka aka fara sauyawa bayin abinci zuwa wadatacce me kyau sbd suyi Kyan gani da masarautar zata karba. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali_*HAYATEEM*_ Mamuhgee 17 *JEWELRY JUNCTION* 08039440312 Ina macen datasan Yar kwalisa ce ko kuma wadda ke son zama cikakkiyar Yar kwalisa da zata kece Reni a cikin yan uwanta mata harma da maza ma, Ina macen dakeson ta shiga mutane a kalli wuyanta da hannuwanta a sake kalla batareda an tantance asalin gwal da diamond ne a jikinta ba ko kuwa me Kama dashi ne?? To tazo ga inda dukkanin wani burinta zai cika gameda son hakan, Mata Da Ado da Kwalliya Akasanku JEWELRY JUNCTION shago ne Na kayan Kawa Na Mata Manya DA Qanana, ✅duk wani nau'in design Na Sarka, 'Yankunne, Awarwaro, Zobe, Agoggo DA sauransu akwai su kala daban, daban. Sayen daya Ko sari👌 ✅Munda ready to wear Na Adire dana materials daga kan boubou gowns zuwa palazzo DA tops dinki Na zamani👌 ✅Idan ke ma'abociya son Kamshi ce munada turaruka kala daban daban masu Kamshi da rike jiki👌 ✅Gefen inner wears din Yara ma ba'a barmu a bayaba, bra tops, half vest,vest, boxers DA pants Duk akwai masu kyau da inganci😍 🛒Shagonmu na nan a kan tanki road, guiwa low-cost a cikin garin Sokoto. Muna tura kaya ko wace jiha cikin Aminci DA Amana In Sha Allah. WhatsApp 08039440312 Tiktok :@sokoto jewelry seller Instagram: jewelryjunction23 *********** Koda su Ayanah suka farfado sun Riga sun bar qasar da ruhinsu yake acan babu sauran abinda ya rage a tattare dasu Bayan gangar jikinda babu ruhi babu zuciya sbd Nurat da Abaas sune ruhi da zuciyar Ayanah Zuhrah kuma rayuwarta, Ita kanta Zuhrah yan uwanta sune rayuwarta da ita kanta dan haka tana farfadowa babu Abaas da gaske an rabasu rabuwar da har abada sun rabu bazasu sake haduwaba,bazasu sake sanin yana raye kokuma shi yasan sun raye ba hakama bazasu San halinda zai shiga ba ya rayu har zuwa mutuwar sa ba shima bazai San halinda zasu shiga ba na rayuwa ko mutuwa sai kawai ta sake sumewa batareda ta motsa daga inda take ba. Ayanah kuwa tana farfadowa ta tabbatarda an rabasu da Abaas saita rarrafa ta isa kofa tana bugawa Da dan karfin da baifi na yaron goye ba sbd batada Sauran karfi ko kuzari kokuma wani amfani dan baqin ciki da qunci tareda rabata wainda sune kuzari da rayuwarta yariga yayi mata illar da bazata taba moruwa ba ko dawowa daidai abada A karo na babu adadi take jin ta sake zabar mutuwa Akan rayuwa, Inama ace mutuwa Abaas yayi a gabanta tasan ya komawa ubangiji baya duniyar yafi mata samun sassauci da nutsuwa Akan rabasu da akai batareda sunsan Ina rayuwa zata kaisaba shima,wace duniya ko sabuwar kaddarar zai fada duk basu saniba. Kiran sunan Abaas takeyi duk lokacinda ta bugu kofar batareda akwai lakar komaiba a jikinta tamkar yar maye ko fita muryanta baya yi amma a hakan bata hakura ta Dena ba Abaas tsakanin buqata a kusa da ita kokuma a zubar dasu ko a ruwan qasar ne kafin a gama barin qasar. Tsananin wahala,qunci,nannauyan baqin ciki,tarin gajiya da ruhi gangar jiki da zuciya sukai harma da idanuwa ya sakata silalewa qasa kwance a gurin tana fidda Numfashi gajiyayye tareda rufe idanuwanta ahankali jikinta na saki batareda ta some ba kawai dai ba lallai ta sake moruwa ba ko taba dawowa daidai ba. Sakinah dake rungume da Zuhrah itama ta gama fita hayyacinta matsowa tayi gefen Ayanah din tareda dagota jikinta ta kwantar sukai shiru sbd yanzu kam babu wani qarshen qunci da baqin ciki dayayi saura Wanda basu gani ba dan haka koma me zasu tarar a gaba bazasu Ji komaiba. Haka suka kwana suka wuni tamkar gangar jikinsu babu rai a jikinta, Babu me iya kowane irin motsi idanuwansu ma a rufe suke ko abinci sun dena iya ci sedai sakina ce take karbowa ta rarrafo ta zauna tsakiyar su ta ringa basu a baki Akan dole sbd karfinsu dayake sake yin qasa sosai Wanda Sai a yanzu sakina ke sake tabbatarda kasancensu su duka hudun a tare da gaske shine rayuwa,ruhi,kuzari da karfin zuciyarsu sbd a yanzu Ayanah da zuhran gasunan sun zama tamkar marasa cikakken hankali. Idan dare yayi haka zata zauna tsakiyar su ta kwantar da kansu a jikinta tana Shafa bayansu da fuskar su sbd samar da nutsuwa ko yar qanqanuwa ce a zuciya da gangar jikinsu. Idan gari ya waye haka zata jawosu inda ake fiddosu Ana zuba musu ruwa sbd su wanke kullum kafin isarsu inda zaa kaisu, Haka zata janyo su kaman qananun yara Ana dukansu duk da yanzu an rage dukansu sosai sbd duk anason suyi dan yi Kyan kallo dan haka kullum Ana fiddosu a hade guri daya a ringa zuba musu ruwa masu tsananin yawa suna goge jikinsu Wanda baya goga jikinsa lokacin da ake zuba ruwan duka yake sha da Bulala dan haka sakinah ganin kullum sai an dake su amma tamkar jiran duka sukeyi sbd ya wahala ta kashesu subar daniya ya saka koyaushe idan Ana zuba ruwan itace me wanke jikinta ta wanke nasu su dukan. Ana gama wankesu haka zaa sake shanyasu a rana sai sun bushe a gargadasu a maidasu inda suke a rufe, ***********sake nutsawa tafiyarsu tayi Wanda a yanzu suna samun abinci sosai hakama wankan kullum ake musu dan haka yunwarsu ta ragu sosai sedai shi wanka kam ya saka duk fatar su ta bushe qayau sun koma wata sabuwar halittar daban kowannensu cikin bayin ka kalla tamkar an birkidasa cikin farin gari an ciro sbd kullum ruwan kawai ake zuba musu sannan a shanyasu a rana. Har lokacin babu abinda ya sauya a sabuwar kaddararriyar rayuwar data samu su Ayanah, A yanzu basa iya ko magana daga ido se ido sai kallo dan haka ne ita kuma sakinah nauyinsu ya dawo kanta gabaki daya fatarta dai suna isa qasar da zasu din a siyesu koda kashesu zaayi gwara a siyesu acan din da azo baa siyesu ba kusrawa su dawo dasu. **********Tafiyar sati bakwai sukai tukuna jirginsu ya fara shigowa qasar da kowane tarihin zamanin ke fadar iko,girma,mulki,arziki da tsananin da masarautar qasar take dashi sakamakon sarakunanta da suke aje tarihi me girman gaske kafin rasuwa subar karagarsu. Tsananin tsaro da tsari tareda dokokin dake zagaye da qasar daban yake da duka Sauran qasashen duniyar Wanda ya saka zuwa qasar yake tamkar samun babban rabone da saa a duniyar da suke rayuwar, Suna gap da isowa kusan iyakar bodar da zata shigo dasu farkon ruwan qasar saida aka sake tsafta ce kowane bawa kafin suma suka wanke kansu da dan gyara komai na tsarinsu dasu kansu din. Boda biyar ce tin daga farkon shigowa nahiyar qasar kafin isa cikin bodar ruwa ta cikin qasar wadda ita kanta bakin bodar cikin kasar daga nan bakin zuwa cikin qasar tafiya ce tsananin tafiya. A bodar farko saida suka share kwana daya a bakin wajen qasar batareda sun samu damar shiga ba saida aka gama binciken tabbacin kasuwan bayin sukeyi kafin aka barsu suka wuce. Wuni guda suka sake share wa Bayan barinsu Checking point na bodar farko kafin suka iso ta biyu. Anan ta biyu ba saida suka share kwana daya harda wuni kafin aka gama tareda basu damar wucewa. Shima tsakanin boda ta biyun zuwa ta uku tafiyar wuni guda ce sukutum sai tsakar dare suka isa dan haka baa duba kowane jirgin ba duka jiragen da suka taho a wajen bodar suka kwana sai washe gari aka fara aiki akansu. Tashin farko abinda suka fuskanta anan shine bazasu shiga da jirginsu can bodar karshe ta cikin asalin qasar ba dan haka duka yawansu anan bodar zasu tsaya da jirginsu sedai shugabansu da wasu daga cikin manyansu da bazasu wuce Mutum Ashirinba dan a qaida baa wuce hakan dan hakan komai yawan bayinsu koda bayinsu sunfi dubu daruruwa to su dai da zasuci kasuwarsu bazasu wuce Mutum ashirin ba kuma da jirgin bakin bodar zasu biya su dauka su isa can sai sun dawo su koma jirginsu su koma inda suka fito. Wannan dalilin ya saka kowace boda dake qasar girman bodar kawai yana fin girman qasashe da dama sbd irin tarin manyan mahaukatan jiragen ruwan dake tsayawa ko zama a gurin ba qaramar qasa ke iya daukansu ba, Kowace boda dake qasar tamkar wata qasar ce me zaman kanta sbd gari ne da mutane sosai sbd duk wani maaikacin bakin boda na qasar anan yake rayuwa da iyalansa da yan kasuwarsu harma da sauran manyan huldodon kasuwancin qasar da akeyi kuma anan ma Ana cin kasuwar bayi sedai acan babbar bodar ake cin asalin babbar kasuwar bayin datafi kowace a duniyarsu, Hakanne ya saka kowace bodar qasar gari ce guda mai zaman Kansa hidima sosai da cin kasuwanni akeyi tareda dubban Jamaa. A nan jirgin kusrawa ya tsaya suka gama karba da biyan komai na tsantsar dukiya me yawan gaske kafin suka fiddo bayinsu kaf aka Kirgasu tareda biyawa kowane bawa daya Lasisin shiga qasar. Saida suka kwana biyu a wannan bodar Ana harkar lasisin shiga qasar kafin aka kammala komai suka zuba bayinsu a sabon jirgi da zai kaisu suka wuce tareda barin dukannin Sauran kusrawa a garin bodar su samu shaqatawa da hutawa suma kafin su dawo Wanda a kalla basu San kwanakin da zasu shafe ba kafin dawowan tasu. Bodar gaba baa tsaya komaiba lasisin bayinsu aka bi daya bayan daya Ana duba wa tareda tabbacin sa tukuna aka barsu suka wuce. Suna wucewa khams ya sauke wata sanyayar ajiyar zuciyar samun nutsuwa da jin qamshin cikar Buri, Qamshi da iskar da kake shaqa a kasar kusan daban yake sbd nutsuwa da tarin arziki kawai kake Ji da gani tako ina, Su Karan kansu bayin nutsuwan ruhi da zuciya suka Ji suna samu ahankali cikin sanyi sbd koba komai sunsan yanzu kam sun iso qasar da zaa siyar dasu su fita hannu kusrawa, Dukkanin bayin a lokacin aka fara fitowa dasu daga jirgin kusra a wancan bodar da suka fito duk Wanda ya saka tafin kafarsa ya taka qasar da allah ya shimfida a duniya sai hawaye sun gangaro masa na godia ga Allah daya sauko jirgin ya fito batareda ya rasa rayuwarsa ba ko mutuncinsa kokuma dai Allah ya masa arzikin fitowa daga balai da masifar datafi komai a rayuwa wato jirgin kusra. Ita kanta Ayanah a lokacinda jirginsu ya isa asalin bodar cikin qasar dago idanuwanta tayi ahankali ta kalli ruwan qasar da suke shar iskar su na ratso musu sbd a wannan jirgin inda ake ajiye bayi ba a rufe yake ba cikin duhu a bude yake suna iya ganin koina sbd harda winduna wani sanyi na ratsa fuskarta zuwa gangar jikinta daya sakata rufe idanuwanta ahankali tana dan qanqame jikinta hawaye masu dumi na gangaro mata tinanin Nurat da Abaas na danne kirjinta da dayanzu dasu zasu shaqa wannan iskar da suka manta rabon da su shaqa sedai wari da zarni tareda tsami da karnin dakin bayin dasu ciki na jirgin kusrawa. A bakin bodar su khams suka fara tabbatarda sun iso qasar datafi kowace a duniyar da suka sani sbd wasu Hasken wutattakin Turawa dake haske gurare daban daban hakama maaikatan mahukunta qasar gasunan koina, Tsananin girma da fadin gari da kasuwannin bodar baa iya ganin iyakarsu sbd girman garin ya baci sbd akwai kasuwanni da gidajen da suka hau dubu Dari kuma a hakan ba baa shiga asalin cikin garuruwan dake qasar ba bare akai ga isa asalin babban birnin qasar da acan Masarautarsu take ba Wanda akwai ma tafiya me tsananin gaske. Sake tabbatarda lasisin su na shigowa kasar cin kasuwar bayi akai tareda tantance lasisin bayin daya bayan daya tukuna suka samu saukowa suna taka qasar masarautar BOYEM Wadda take sanyaya zukatan kusrawan da bayin sbd Allah ya yanke musu azabar kusra. #MAMUH #BOYEM #BOYEM #BOYEM HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 18 *JEWELRY JUNCTION* 08039440312 Ina macen datasan Yar kwalisa ce ko kuma wadda ke son zama cikakkiyar Yar kwalisa da zata kece Reni a cikin yan uwanta mata harma da maza ma, Ina macen dakeson ta shiga mutane a kalli wuyanta da hannuwanta a sake kalla batareda an tantance asalin gwal da diamond ne a jikinta ba ko kuwa me Kama dashi ne?? To tazo ga inda dukkanin wani burinta zai cika gameda son hakan, Mata Da Ado da Kwalliya Akasanku JEWELRY JUNCTION shago ne Na kayan Kawa Na Mata Manya DA Qanana, ✅duk wani nau'in design Na Sarka, 'Yankunne, Awarwaro, Zobe, Agoggo DA sauransu akwai su kala daban, daban. Sayen daya Ko sari👌 ✅Munda ready to wear Na Adire dana materials daga kan boubou gowns zuwa palazzo DA tops dinki Na zamani👌 ✅Idan ke ma'abociya son Kamshi ce munada turaruka kala daban daban masu Kamshi da rike jiki👌 ✅Gefen inner wears din Yara ma ba'a barmu a bayaba, bra tops, half vest,vest, boxers DA pants Duk akwai masu kyau da inganci😍 🛒Shagonmu na nan a kan tanki road, guiwa low-cost a cikin garin Sokoto. Muna tura kaya ko wace jiha cikin Aminci DA Amana In Sha Allah. WhatsApp 08039440312 Tiktok :@sokoto jewelry seller Instagram: jewelryjunction23 ********* Sabuwar duniyar da kamar ba wadda suke rayuwaba suka samu kansu cikeda farin ciki da mamakin abubuwan rayuwan da suke gani da dama Wanda suke tinanin idan nan bakin bodar ruwan qasar ne yake da daukan hankali da mamakin duniya haka to yaya cikin qasar zata kasance musamman masarautar da a tarihi da labari suke jin tsaruwarta wasuma cewa suke da kalar asalin zinari akai adonta koina nata zinariya ce ke haskata. Duk bawan da zai samu shiga masarautar BOYEM da sunan bauta ma a cikin tarihi sune masu saa da rabo ma dan haka ne da dama suke siyar da kansu a matsayin bayin BOYEM idan sunxo cin kasuwar sedai danginsu su dauka ya mutu sbd shikenan basa sake ganinsa. Gidan ma sauki suka kama a cikin babbar kasuwar da zata fara ci ta bayin nan da kwana biyu dan haka rumfar da zasu ci kasuwa suka fara kamawa me girman gaske suka biya komai kafin suka zube bayinsu a rumfar tareda maida musu sarkar kafafunsu da duka aka cire sai aka Jere su tareda barin masu tsaresu Bayan sun saka tambarinsu babba Akan rumfar su dake nuni da kasuwancinsu. Wucewa sukai zuwa masaukin da suka Kama dan hutawa a qasar BOYEM su kafar da tarihin hakan sbd hutawan gaske zasuyi da jin dadin da akace ana dashi a qasar. Tinda aka Jere su Ayanah da sauran bayin duka a rumfar babu Wanda ya iya dagowa kan kowannesu a qasa yake suna kallan qasa sbd basuda ikon dagowa su kalli koina sai Angama cin kasuwansu. Ayanah da batada sauran kuzari ko tinanin kanta bare iya kallan koina idanuwanta a rufe suke ta soka kanta a tsakiyar kafafunta zuciyarta na Wani irin yanka da radadi me zafi, Ta rasa wasu gurbi masu girma a rayuwarta da bazata taba cikesu ba har karshen rayuwarta, Rayuwarsu ta sauya ne a dare daya,kaddararsu tazo ne a daya dare,tashin hankali da baqin cikinsu duka Yazo ne a dare ya sauya rayuwarsu gabaki Dayan tamkar kyaftawar idanuwa. Basuda sauran rayuwar da zasu kira rayuwarsu kuma, Basuda komai da zasu kira nasu sbd gangar jikinsu da rayuwarsu gabaki daya ba tasu bace sbd basu da ikonta, Daga yanzu a inda suke daga lokacinda wani zai saka kudi ya siyesu ta tabbas sun qarasa rasa kansu har abada har sai ranar da Wanda ya siyesu ya iya yantasu idan ma ya mutu batareda yanta su ba suna cikin gadon iyalinsa kamar wasu kadara. Numfashi ta sauke me dumi tana sake rungume jikinta sbd sanyi dayake rata fatarta yana keta wa har cikin qashinta da yunwa ta gama rage masa kwari. Zuhrah idanuwanta a bude suke ita sedai kanta na qasa ta qurawa qasa ido tana kallan qasar dake gabanta zuciyarta na Wani irin mutuwa da sanyin dayake na tsagwaron baqin cikin da qunci, Motsa yatsun kafarta tayi ahankali suna shiga cikin qasa ta Lumshe ido ahankali wasu hawaye masu dumi suka gangaro mata a karo na farko Bayan rabuwansu da Abaas da zuciyarsu ta kafe ta kangare, Wannan itace qasar da a yanzu zasuyi rayuwa a cikinta babu ranar fita ko tafiya harsai rayuwarsu ta qare kenan, Sun rasa uwa da ubansu da gidansu da garinsu da rayuwarsu da yanci su da qasarsu duka sbd kaddarar zuwa nan, Anan Allah ya kaddaro zasu qarasa rayuwa Shiyasa duka wannan kaddarorin suka hau kansu, Numfashi me dumi ta sauke ahankali mara sauti tana gode wa Allah Akan wannan jarabawar me nauyi da munin daya kaddaro musu tareda fatan su cika fa Imani su samu Hutu Bayan mutuwarsu sbd a yanzu da dukkaninsu kowa ya rasa babban bangare na rayuwarsa babu komai da yayi saura kuma a kaddararriyar rayuwarsu Bayan jiran lokacin mutuwa kuma dan haka duk abinda zasu gani na azaba ko baqin ciki basajin zuciyarsu ma zata girgiza ko kasa dauka sbd rayuwarsu bata shigo qasar d sauran kowane irin taushi ba a zuciya ta gama bushewa. Sakinah dake kallan qasa itama lashe lips dinta da suka bushe tayi ahankali tana Hadiye wani busashen yawun daya wuce maqoshinta daqyar Tana jin itama wannan Karan takai karshen zamowa baiwa sbd acan baya datake baiwa a gidan GHAZ Ashe ba bauta takeyi ba cikin gata take Sai yanzu ne zatai asalin bauta Bayan zuciya da rayuwar gabaki daya ta bushe musu. Dukkanin sauran bayin kowa da tinani da quncin tareda radadin da zuciyarsa take ciki kansu a qasa gabaki daya basa ma iyawa ko ikon dagowa su kalli mutane masu yanci kokuma wainda zasu iya siyensu. A haka suka kwana gurin gari ya waye suka sake wuni a gurin sedai a basu ruwa so daya da dan abinci su ci kansu a qasa babu Wanda har lokacin ya dago bare yasan kalan duniyar da suka taho. Haka suka wuni suka sake kwana babu kowane irin alamar zaa fara siyar dasu sai ranar cin kasuwar zaa bude tasu hajar a kasar dasu. ****kwana hudu sukai a gurin a Shanye sunsha rana sun bugu da rana da sanyi da iska da sauro harma da qwari Kala Kala kafin ranar cin kasuwar ta iso. Tamkar ranar sallah ta duniya haka ake ta hada hadar kasuwar da zata ci sbd manyan mutane da wakilan Masarautu da suke zuwa cin kasuwar, Daga qasashe daban daban na nesa da kusa ake zuwa cin kasuwar wasu daga qasashen nesa wasu daga qasashen kusa wasuma daga wata duniyar daban da baa San inda suka fito ba, Dan haka wasu irin mutane ne tako ina ke cika koina wainda mutane da dama basu taba ganin yawan mutane irin hakan ba ciki kuwa harda kusan duka bayin da zaaci kasuwarsu basu taba ganin tari da taron mutane masu yawa irin hakan ba dan haka kusan harda tsoron tarin girma da yawan mutanen dake cike ne sha cika su. Khams da Yaransa tin da sauran duhun safiyar ranar suka Baro gurin hutawar da suka Kama suna holewa da mata suka iso rumfar su aka sake tsara komai tareda fara tantance bayinsu daya bayan daya. Kamar kwason dankali haka aka kasa su masu karfi da cikakkiyar lafiya daban, Masu yar dama dama daban hakama maza daban mata daban hakama yan yaran da basu qarasa zama mata ba ko maza suma daban. Yanda aka rabasu din a guri daya aka hade su Ayanah da Zuhrah da sakina basu samu an rabasu ba dan haka babu motsin ko wata kuzarin yin komai da su keda suna Zaune da sarqa a kafafunsu duka babu me iya ko doguwar motsi. Rana tsaka kasuwar take kokarin fara ci amma a al’adar cinta ko a kaidar cinta bata fara ci sai wakilin Sarkin bayin qasar ya iso ya fara bude kasuwar da siyan bayin masarautar qasar kafin kowa ya fara siya daga baya. Wannan Karan ma al’adu kala Kala aka ringa gabatarwa Ana siye da siyarwan Sauran abubuwan Banda bayi tareda dabbobin ruwa da tsiron ruwa daban daban duka gasunan anata siyarwa da siya. Isowan wakilin Sarkin bayi na BOYEM ne ya saka kasuwar ta fara kokarin yin tsit duk girmanta sbd askarawan da suka shigo kasuwar tareda wasu irin manyan motocin Masarauta masu kyau budaddi dake Kwasar bayi zuwa Masarauta hakama masu tsayu kusan guda biyar. Take dukkanin masu kasuwancin bayi suke mimmiqe daga Zaune dan nuna girmamawansu ga wakilin Sarkin bayi na Masarauta me alfarma. Babu bata lokaci kuwa ya fito tareda wasu daga cikin manyan askarawansu kafin mutane suka ringa gaidasa manyan yan kasuwa kuwa duk sun qaraso dan tarbansa dan haka a tareda Jamaa sosai manyan kasuwar ya kutso kasuwar yana amsa gaisuwar da tarin mutane da dama suke aiko masa. Rumfar farko ta bayi ya fara tsayawa ya karbi Shedan kasuwansu da lasisin su ya duba tukuna ya kalli bayin wainda ke a daddaure da sarka suma hadda hannuwansu duka a daure suke da sarka. A take ya diba guda dari ya siye aka zube musu danyar zinariya da azurfa sbd inda zasu koma basa buqatan kudin takarda sedai zinariya da azurfa, Tattara lasisin bayin akai Bayan an saka basu damar saka hannu daya bayan Dayan Ana wucewa dasu Ana zare sarkar su ana sakawa mota, Rumfa ta biyu turawan Rome ne dan haka bayinsu da tarin dalolin takarda aka siyesu Wanda suma take kowa ya sake saka hannu aka wuce dasu sbd saka hannun shine abinda yafi komai mahimmanci a zamowa bawan Masarautar BOYEM mai cikeda kaidoji daban daban. Rumfa ta hudu ce tasu kusrawa dan haka koda aka iso gurinsu suna a tsaye cikeda Wani irin farin cikin khams daya kasa boyuwa ya miqe tareda tsananin fatar yau burinsa ya cika sbd matiqar baa siye bayinsu duka ba to sun tabka babbar Asarar da kafin su farfado sai sun dauki shekaru dan kuwa duk abinda suke dashi da fiyeda rabin bayinsu sun siyar dan ciyar da kansu hanyar zuwa nan da kuma lasisin shigowa qasar dana kowane bawa da sukai ya cinye gabaki daya tattalin arzikinsu, Idan an siye bayinsu duka hakan ne zai basu cikakkiyar lasisin ringa kawo bayinsu BOYEM Wanda hakan ne burinsa daman Wanda arzikine zai bude musu kofa dan haka gabaki dayansu fatan sukeyi duka bayin a siyesu su samu wannan abinda suka jima suna buri. Tsayawa wakilin yayi daqyau Akan rumfar Bayan ya gama amsawa da gaisa wa dasu khams din wainda suka gabatar masa da wani lafiyayyan koshashen bawan dayake tamkar basa mude Akan koshi a matsayin kyauta ta musamman Wanda tinda suka dauko sa suka Kebe sa suna ciyar dashi da kyau da basa kulawa sbd hakan. Cikin Jinjinawa ya amsa da godia sedai ba shine abinda yake sakasa siyan bayin da matakan dasuke buqata basu kaiba. Matan dake cikin tarin bayinsu ya zubawa ido yana tantancewa daya bayan tsawon lokaci kafin ya juya gurin mazan suma ya fara tantance su yana duba abubuwan da sune ke saka su siya bawa. Tsananin yanda duka bayin suke nuna biyayya da tsoro ne matakin farko dayake saka Ka siya bawa, Sai jarumta da karfin Hali tareda jajircewa da bushewan zuciya da itace zata saka bawa yin bautarsa sai kuma Sauran abubuwan da sirrin masarautarsu ne da suke siyan bayi Akai. Hannu ya miqa a gefensa kan akwatin da ake biye dashi a bude ya saka hannu zai dauko lambar adadin bayin da zasu siya a rumfar taje kowa yayi tsit suna jiran ganin adadin, Kusrawa ma gabaki dayansu harbawa zuciyarsu keyi da tsallen fargaban adadin da wakilin zai dago Wanda basa tafar komawa da bawa ko daya dan haka idanuwansu kaman zasu feso waje haka suka zubawa hannunsa dazai fidda idanuwansu. #MAMUH #ROYALTY #BOYEM HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 19 *JEWELRY JUNCTION* 08039440312 Ina macen datasan Yar kwalisa ce ko kuma wadda ke son zama cikakkiyar Yar kwalisa da zata kece Reni a cikin yan uwanta mata harma da maza ma, Ina macen dakeson ta shiga mutane a kalli wuyanta da hannuwanta a sake kalla batareda an tantance asalin gwal da diamond ne a jikinta ba ko kuwa me Kama dashi ne?? To tazo ga inda dukkanin wani burinta zai cika gameda son hakan, Mata Da Ado da Kwalliya Akasanku JEWELRY JUNCTION shago ne Na kayan Kawa Na Mata Manya DA Qanana, ✅duk wani nau'in design Na Sarka, 'Yankunne, Awarwaro, Zobe, Agoggo DA sauransu akwai su kala daban, daban. Sayen daya Ko sari👌 ✅Munda ready to wear Na Adire dana materials daga kan boubou gowns zuwa palazzo DA tops dinki Na zamani👌 ✅Idan ke ma'abociya son Kamshi ce munada turaruka kala daban daban masu Kamshi da rike jiki👌 ✅Gefen inner wears din Yara ma ba'a barmu a bayaba, bra tops, half vest,vest, boxers DA pants Duk akwai masu kyau da inganci😍 🛒Shagonmu na nan a kan tanki road, guiwa low-cost a cikin garin Sokoto. Muna tura kaya ko wace jiha cikin Aminci DA Amana In Sha Allah. WhatsApp 08039440312 Tiktok :@sokoto jewelry seller Instagram: jewelryjunction23 ************** Ahankali hannunsa ya fito daga akwatin Wanda yake dauke da lambar data saka Wani irin Ihun murnan daya saka rumfar gabaki daya girgiza sbd Ihun samudawan Kusra dayake tashi yana ratsa kunnuwan bayinsu dake sake shiga Hali na Godiyan Allah suma daya rabasu da kusra daga karshe dai sunga karshen wata kaddarar tasu mara dadi zasu su tarar da wadda basusan yaya zata kaya ba. Sai a lokacin Ayanah ta bude idanuwanta ahankali tana zubawa qasar gabanta idanuwanta da sukai jajir tana ji a zuciyarta kaddararta bata qare ba dan kuwa sai ranar da ranta yabar jikinta kaddarar rayuwarta kila zata qare. Lumshe idanuwanta tayi tana sake jin Ihun kusrawa na ratsa kunnuwanta zuwa zuciyarta dake Wani irin quntatar da batada mafita ko samun sauki. Take aka fara Jere dunqulallen zinariyar da sai an auna nauyin kowace kafin a Jereta Ana Kirga bayin tareda auna nauyin kowane sbd nauyinsu ne yake zabar musu farashinsu, Daya bayan daya aka fara aunasu tareda rubutu wa a lasisin kowannensu farashin da aka siyesa da nauyinsa kafin a dangwala hannunsa a matsayin to a zama cikakken bawan BOYEM har qarshen rayuwarka. Ana zuwa kan Ayanah hakanan kowa ya tsayar da idanuwansa akanta Ana jin Wani irin yanayi na tausayi da Jin nauyi har aka gama da kanta ta daga hannunta a hankali ta dangwali ruwan saka shedar ta Dora akan lasisinta ta daga kafarta ta tsallaka zuwa inda rayuwarta ta koma a yanzu kwata kwata tana fita daga hannun kusra. Zuhrah Ana zuwa kanta tana dangwala hannunta kasa sakawa tayi a lasisin da zai tabbatarda fitar ta daga hannun kusrawa Hawaye masu tsananin zafi suna gangarowa daga a idanuwanta sbd daga yau shikenan sun yadda da kaddarar data rabasu da rayuwarsu ta baya da yan uwansu, Daga yau sun rabu da dukkanin abinda zai iya sake hadasu da Abaas ko wata ran, Daga yau sun zama abinda aka saka kudi aka siya sannan daga yau ne zasu fara amsa asalin sunan zama bayi sbd a baya da Allah zai kubutar dasu daga hannun kusrawa zasu iya gudu wa su Gina sabuwar rayuwa amma daga yanxu da aka biya kudin su sun zama cikakkun bayin da har abada shikenan. Rawa hannunta keyi sosai a lokacinda ta daga hannun ta saka a lasisin dayake dauke da sunanta a matsayin baiwa ta lambar dake hannunta wadda akai musu da wuta harta warke ta zama kamar Zanen tattoo. Wucewa tayi ahankali ta isa inda Ayanah take tsaye hawayen ita sun qare mata basa iya fitowa sedai Idon yayi jajir. Sakinah ma gurinsu din ta tsaya a gefe Bayan an tantance ta a hakan har aka kammala komai aka biya dukiya me tarin yawa gurin siyansu cinikayya ta gama tabbatuwa aka zuba su a motar da basusan mecece ba amma kuma basuji tsoro ba sbd babu Sauran tsoron komai ya fice musu. Sai tsakar dare sosai aka gama cin kasuwar wadda iya ta bayin aka gama ci daga nan ne Sauran kasuwancin yaci gaba da gudana Wanda zaaita ci har safe har a wuni sbd sai kasuwar tayi kwana biyar tana ci, Motocin masarautar BOYEM dai a Daren suka daga zuwa cikin qasar wadda tafiya ce me tsayi ta kwana biyu kafin ma an isa cikin qasar kafin isa babban birnin kasar inda asalin masarautar take. Motocin na daga wa aka fara bukukuwan cin kasuwa da kide kiden al’adarsu dana taya wainda suka ci kasuwar bayi Murna. Tinda suka fara tafiya hannun Zuhrah yana cikin na Ayanah sun riqe juna shiru babu me iya ko dogon motsi sbd rayuwar kowa data gama mutuwa. Sakina ma tana Dayan gefen Ayanah wadda Ayanah ta miqa wa hannunta daya itama ta Kama suka riqe hannuwan juna su ukun suna jin dumin tafukan hannun juna. Tafiya me tsayin gaske akai kafin aka tsaya aka fiddo bayin gaba daya sukabi kayi aka rarraba musu abinci da ruwa kafin kafin masu lalura suka sauke suka huta tukuna aka sake daukan hanya. Tafiya me tsayi gaske sukai kusan kwana uku suna shiga garuruwa masu girma da Kyan gaske da abinda basuma San duniya na da shi ba kafin suka fara shigowa asalin babban birnin daular BOYEM Wanda a garesu ganinsa tamkar Aljannar duniya ce da ko a labarai basu taba Jin akwai irin wannan duniyar ba, Dukkanin abinda idanuwansu ke gani kansu ya kasa dauka sbd tsoro ma suka ji ya fara kamasu mai tsananin gaske take suka Ji duniya ma suke son Bari gabaki daya dan bazasu iya rayuwa a cikin irin wannan daular ba. Kai tsaye suna shigowa babban birnin qasar Wanda yake da wani irin tsari da tsaro tareda wata irin rayuwar da ni’imar iskar ma da kake shaqa jinsa zaka yi daban, Koina a birnin Ihun tsantsar dukiya da arziki yakeyi sbd kusan duka garin yana cike da masu sarauta da mulkin kasar, Manyan daular qasar gabaki dayanta suna cikin birnin, Duk inda Ka daga kai Ka kalla tambarin masarautar BOYEM ne Wanda hakan yake nuni da karfin mulkin masarautar tafi na gwamnatin qasar da zagayenta gabaki daya, Tsananin karfin iko da tsananin dukiya da arziki tareda rashin tsoro da asalin jarumta da ahalin BOYEM suke dashi tin kakanni da kakannin shekaru daruruwa ya saka sune suke juya qasar da duka kasashen zagayenta Wanda sune suka kirkira tareda kafa qasar gabaki dayanta Shiyasa kasar take da sunansu kuma haryanzu generation Bayan generation sune suke juya qasar kuma har gobe babu me irin tarin arzikinsu a qasar sbd koyaushe gaba suke sake yi ba baya ba dan hakanne ma kasancewanka jinin BOYEM a duniyar tasu ba qaramar sallama mutanen duniyar suke ganin Allah ya maka ba a zaman rayuwar duniyar dai sbd koda duk wani asalin jinin BOYEM koda zai fado duniya cikin zanin goyansa yanada arziki da dukiyar da harya bar duniya bazai gama cinyewaba, Yanada power me karfin gaske sbd ko dan shekara biyu jinin BOYEM zai iya yanke maka hukuncin da zai iya rabaka da duniya kuma Ka tafi kenan matiqar kayi laifin daya sa yace bayason sake ganinka, Hakama yanada gata da suna sbd duniya zata sansa koina kuma Ayi shakkarsa. Abu daya ne yake qaranci a zuriar BOYEM tin asali Wanda suke ganin shine kadai abinda zai iya kawo rauni a wani bangaren duk da hakan sun tsaya cak akan hakan shima kuma Allah na dafa musu waton shine yawan ‘yaya maza Wanda tin daga kakannin kakanninsu ne, Kowane zamani kowane generation yanada wuya duk namijin dake zuriyar BOYEM ya wuce samun yaya maza biyu ko uku, Mutum hudu ne kaf suka taba haihuwan yaya maza biyar da shida sai me takawas a tarin zuriyar tasu datafi hada zuriar sama da dubban dububuwan da har abada baa iya kirqe zuriarsu sedai wainda sukai mulkinsu kuma suma Mutum hudun tin a farkon karnin dasuka dade da gabata ne dan duka zuriar kowa yayi mulkinsa ya gama yabar duniyar yayansu ma sun hau sunyi sun tafi hakama jikokinsu duka sunyi sun tafi harma da tattaba kunne haka haka sarautar take tafiya, Masarautar BOYEM sune suka kafata da karfinsu da jininsu da zufansu da dukiyarsu harta kafu ta zama masarautar da kowa ke shakka yake tsoro ba masu kudi ba,ba talakawa ba hakama ba Sauran masu mulki ba kowa yana shakkarta da tsoronta sbd tsaurin hukuncin da rashin shamakinta a komai kuma hakan ya saka babu Wanda ya taba mulkar BOYEM Wanda ba asalin jininta ba kuma har abada bazasu taba barin Wanda ba jininta ba ya hau mulkinta matiqar ba Allah ya kaddaro hakan ba dan hakanne duk wani Sarkin da yayi mulkin BOYEM yana ‘yaya masu tsananin yawa sbd sunada IMEBĒTI wainda suke kiransu ARKI wato kuyangin da ake kai musu suke kwana dasu suna hayayyafar musu zuriar da suke alfaharin sunada ita fiyeda kowane ahali. *******tin daga babban lafiyayyan titin dayake tsakiyar gari da zai dauki hanyar zuwa masarautar checking points masu tsananin karfi da tsaro na wasu irin kakin askarawa da bindigogin da kowace kalar babu da wasu irin sharp wuqaqe dake soke jikin kowane jami’i,weapons dai gasunan Kala Kala marasa Kyan gani Wanda kasan Ana Dora daya akan jikinka to sai maqabarta direct kabari. Bayan tsaro Wani irin tsari ne da kowane Taku daya yake nuni da ba qaramin guri ne Ka zo ba, Gine gine ne masu tsananin tsayi da kyau da daukan ido da gigitarwa kaman zasu fado a Kanka sbd har wani jiri suke sakawa suna haske ido kaman zinariyar ce da gaske a jikinsu kaman yanda tarihi yake fada akan masarautar. Duka duka checking points uku suka wuce suka isa daular bayin dake kafin isa asalin makekiyar kofar datake kaman gida guda ta shiga masarautar. Daular bayi ake kiran babbar bangaren da aka Gina me girman gaske na horar da bayi sama da dubban miliyoyi Wanda kuma a cikin daular bayin bangare guda lafiyayyan gidan Sarkin bayi ne Wanda masarauta ta tanadar masa estate guda a daular bayin inda gidansa a cikin estate din yafi kowanne girma da tsari da tarin dukiya kafin Sauran na dukanin Sauran ma’ikatan dasuka shafi kula da dukkanin harkar bayi kowa da iyalansa da yayansa da iyalan yayansa dan haka daular bayin duniya ce guda mai zaman kanta datake cike da tsaro da tsari tareda daula tamkar wani babban shugaban wata qasar ne a nan, Acan nesa da estate na gidajen babban bangaren kula da bayin yake Wanda shima a tsare yake a tsaftace tamkar wata lafiyayyan jamiar karatu sbd komai nasu a tsare yake, Uniform ne dasu masu kyau da qarko coffee brown Wanda kowane bawan a tashin farko Kala biyar biyar ake bawa kowa kafin kuma lokaci lokaci Ana sauya musu sabbi sbd tsantsar tsaftar da BOYEM take dashi Akan mulkinta. Akwai bangare daban kuma daga nesa Wanda yake da girman dayafi koina sbd tarin manyan dabbobin daji masu mahaukacin girma da koshi sbd zakunan su da da misos jinsu naman jikinsu har wata irin rawa yakeyi sbd qoshi tareda samun cikakkiyar kulawa, Mahaukatan wild animals ba kadan suke dasu ba wainda suka samu mahaukacin training da zama savage Wanda suma kansu sarautar suke bugawa sbd hatta dabbar masarautar BOYEM din Taku ne dasu sbd training, Tsananin tsaro da tsarin yanda aka killace su wani abu ne me girma na daban dan kusan kilometers ne a tsakaninsu da inda Sauran bangarotan suke. A dayan bangaren dayake kusa da dabbobin bangaren hora bayi ne masu laifi da basu azaba dan haka daular bayin take da bangarora manya manya daban daban. Isowan Sarkin bayi tareda sabbin bayin daya siyo din ya saka aka bude babbar kofar da bangaren bayin Ana jiran saukowansu daga mota daya bayan daya bayan anyi parking motocin kenan. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 20 *JEWELRY JUNCTION* 08039440312 Ina macen datasan Yar kwalisa ce ko kuma wadda ke son zama cikakkiyar Yar kwalisa da zata kece Reni a cikin yan uwanta mata harma da maza ma, Ina macen dakeson ta shiga mutane a kalli wuyanta da hannuwanta a sake kalla batareda an tantance asalin gwal da diamond ne a jikinta ba ko kuwa me Kama dashi ne?? To tazo ga inda dukkanin wani burinta zai cika gameda son hakan, Mata Da Ado da Kwalliya Akasanku JEWELRY JUNCTION shago ne Na kayan Kawa Na Mata Manya DA Qanana, ✅duk wani nau'in design Na Sarka, 'Yankunne, Awarwaro, Zobe, Agoggo DA sauransu akwai su kala daban, daban. Sayen daya Ko sari👌 ✅Munda ready to wear Na Adire dana materials daga kan boubou gowns zuwa palazzo DA tops dinki Na zamani👌 ✅Idan ke ma'abociya son Kamshi ce munada turaruka kala daban daban masu Kamshi da rike jiki👌 ✅Gefen inner wears din Yara ma ba'a barmu a bayaba, bra tops, half vest,vest, boxers DA pants Duk akwai masu kyau da inganci😍 🛒Shagonmu na nan a kan tanki road, guiwa low-cost a cikin garin Sokoto. Muna tura kaya ko wace jiha cikin Aminci DA Amana In Sha Allah. WhatsApp 08039440312 Tiktok :@sokoto jewelry seller Instagram: jewelryjunction23 ******** Ayanah na saukowa kanta a qasa yake sai data sauke ajiyan zuciya kafin ta dago ahankali tana bude idanuwanta da sukai Zurfi sosai ta kalli fadin harabar inda tarin motocin masu girma suke babu adadi masu yawan gaske, Akan wadda suka fito ta dawo da idanuwanta ta tsayar tana kalla jikinta na Wani irin sanyin da babu tinanin komai a cikin kwakwalwanta lokacin dan haka ta tsayar da idanuwanta Akan Zuhrah dake saukowa a sanyaye itama babu Sauran tinanin kanta ko ‘daya daya rage musu. Hannu Ayanah din ta daga zata miqawa Zuhrah sakina dake kusa da ita tayi saurin riqeta ahankali tareda dan girgiza mata kai batareda ta juyo ta kalleta ba sbd a dokar bauta baa yan uwantaka a nata sanin duk da kusan kowace nahiya da yanda suke nasu dokar. Gefen Ayanah din Zuhrah ta tsaya Sauran suka qarasa fitowa kafin aka Dora su a hanya Ana wucewa dasu kansu duk kaf a qasa sbd duniyar da suka samu kansu wata abace da Allah bai taba nuna musu ko a mafarki ba, Kaf dinsu kusan qalilan ne suka fito na gidajen alfarma ba da rufin asiri me girma, Sunga daula iri iri me daukan hankali da iyalinsa duniya me rikitarwa amma kuma a nan inda suke gani yanxu ya wanke tinani da kwakwalwansu tas babu Sauran abinda ya rage sbd sun gama tabbatarda sunzo inda babu kamarsa a duniyarsu da idanuwansu suka gani hakama babu ranar komawansu ga iyalai ko qasa ko kuma taba ganin Wanda ma idanuwanka suka taba gani har abada dan hakanne kowane bawa a cikinsu jikinsa yake a sake sun gama saddaqarwa su yanzu basu din bane tace bayin BOYEM kuma da wannan sunan zasu mutu subar duniya. Wata doguwar hanya aka wuce dasu me tsayin gaske wadda ta rabasu kwata kwata da harabar gurin inda bazasu sake ganinta ba zuwa babbar doguwar kofar shiga bangarensu me girman gaske. Daya bayan daya aka fara shiga dasu dakin da ake fara shiga kafin wucewa ciki, Daki ne babba Wanda yake tamkar office da cameras a ciki da tarin computers da wasu abubuwan da duka dai basu taba gani ba a rayuwarsu, Daya bayan daya ake shiga dasu Ana yiwa kowa hoto tareda Id card dayake dauke da sunan kowa da hotonsa tareda uniforms da Sauran abubuwan amfaninsa. Wuni akai Ana wannan aikin nasu har aka kwana anayi saida aka kwana biyu Ana wannan aikin nasu kafin aka gama yiwa kowa, Duk Wanda akaiwa shine kadai yake wucewa ciki Wanda baayiwa yana waje saida suka kwana a waje kuma kusan a tsaye, Su Ayanah ne kusan na karshe sunji jiki sun galabaita sosai har basa iya tsayuwa daidai a rankwafe suke tafiya, Suna shiga suma a kwai jakadiyar Sarkin bayi ta mata dake ciki itace kai tsaye ta basu nasu dakin, Cikin saar da basu zata ba aka basu daki daya su uku tareda wasu Mutum uku din sbd duk daki Mutum shida ne. Koda suka isa dakin akwai Mutum uku dake dakin daman wainda daman sun jima sosai a BOYEM din. Basa nan suna gurin aikinsu da aka raba musu dan haka kai tsaye umarnin da jakadiyar bayin ta basu kowa ke kokarin cika wa Banda Ayanah data jingina jikin bangon dakin nasu Bayan ta shigo ta silale qasa tana rufe idanuwanta dake tsananin radadi quncin dake soya jini da gangar jikinta tana jin zuciyarta na Wani irin zafi da ciwon baqin cikin rayuwa me girman gaske dan batasan tayaya zata fara sabuwan rayuwar data samesu ba ta har abada babu Iyayenta da Nurat da Abaas ba a cikinta, Batasan tayaya zata rayun bama sbd zuciyarta ta mutu gangar jikinta ne kawai ranta rage, Zuhrah ma dawowa tayi gefen Ayanah din ta zauna ahankali tana kwantar da kanta a gefen kafadar Ayanah din tareda saka hannunta cikin nata suka sarkafe ahankali bata ce komaiba ta rufe ido hawaye masu dumi suka gangaro mata suna sauka a kan hannuwansu dake sarqe. Bude idanuwa Ayanah tayi ahankali ta kalli hawayen yanda suke gangara a fatar Bayan hannunta ta Lumshe ido ta bude tareda Dora hannunta daya Akan fuskan zuhrah ta Shafa ahankali tareda juyowa kadan tayi sumbaci tsakiyar kanta da babu dankwali sun zama tamkar mahaukata ta sauke ajiyan zuciya tareda bude baki ahankali tace ‘Zuhrah hįyįwetēni bemulu,ye’īne aleem zuhrah(Zuhrah my whole life, zuhrah my world) Allah ya hanani dandana rabuwa dake, Ina rokon Allah ya dauki rayuwata kafin kaddarar da zata rabani dake tazo..’ Tsananta gudu hawayen Zuhrah sukai ta sake shigewa jikin Ayanah din tana fidda kuka Mara sauti tareda girgiza kai tana cewa ‘Ayanah idan babu ke wlh zan kashe kaina na biku duka bazan iya rayuwa a duniya ni kadai babu ku dukanku ba, Na Roki Allah kaman yanda yabarmu muka rayu a tare zuwa yanzu ya raya mu a tare mu mutu tare mubar duniyar tare.’ Girgiza Kai Ayanah tayi idanuwanta na qara yin jajir tace ‘Abaas…’ sai ta kasa cigaba da magana ta rufe idanuwanta tareda sauke Numfashi me zafi. Sun jima a hakan tsawon lokaci kafin sakinah da itama tana rabe a gefe ta taimaka musu suka miqe kafin suyi wani motsi aka fara buga wata qararrawa me karfi ta kiran kowa da anfada musu maanarta tin kafin a basu daki dan haka a sanyaye babu me iya miqewa tsaye daidai suka fito. Kusan su Dari harda qari ne bayi mata sababbi da aka kawo yau din dan haka iya su dinne a bangaren yanzu sbd tsofin bayin basa nan duka suna gurin aiki dan haka suna fitowa a wani babban guri me fadin gaske dayake shafe da tiles fari qal da hanyar wucewan ruwa da famfuna babu adadi da hanyar wucewan ruwa Wanda yake nuna alama da gurin wanki ne, A ciki gabaki daya aka turasu daya bayan daya aka saka kowace su ta tube Kayan jikinta aka sakar musu ruwa daga samansu batareda sunsan ta inda ruwan ke fitowa ba, Ruwa sosai ne yake sauka akansu inda wata irin dauda take jiqa a jikinsu me yawan gaske tana gangara qasa take tiles din gurin ya sauya Kala haka ganin farinsa ko kadan ruwan daudar jikinsu ne kawai ke kwarara a qasa, Wani irin qarni da tsami tareda wari ne sosai ya gauraye gurin take Wanda ya saka maaikatan mata sake ja baya suna nesa dasu dan duk bawan da aka kawo BOYEM sai an tsaftace sa sosai tin asali dan haka kowane bawa dake BOYEM ya samu Kansa a irin yanayin, Umarni daga cikin lasifikar dake hannun jakadiyar ne ya shiga kunnuwansu cewan kowa ya Shafa abinda aka basa su wanke jikinsu sosai sosai. Maaikatan da zasu tsaftace su ne suka fara shigowa daya bayan daya dauke da trays masu girma suna Jeruwa har suka gama shigowa kusan su goma sha biyar kafin jakadiyar ta shigo daga karshe. Layi aka fara jansu daya bayan daya, Ta farkon da aka fara da ita shaving cream aka shafe musu jikinsu dasu inda yake da gashi kafin aka dauki lafiyayyan almakashi aka Kama gashinta kai tsaye aka yankesa sosai aka bar Wanda tsayinsa bai wuce tsayin rabin biro ba. Haka aka fara yi musu daya bayan daya Ana fesa Musu wani abu a cikin gashin Wanda take yake kashe dukkanin qwari ko qwarqwata idan akwai a ciki. Haka aka ringa musu daya bayan har aka zo kansu Ayanah wainda idanuwansu suke a rufe zuciyar kowannensu na qarasa macewa tana barin gangar jikinsu. Kama gashin Ayanah akai me tsananin tsayi take aka yankesa duk da akwai wainda suka fita tsayin gashin da yawa tinda su kusan a qasashensu babu mara gashin daman suna rage tsayin gashi yayan sarautarsu ne kadai basa rage gashi sosai sbd cikon al’ada ne ga dukkanin jinin sarauta, Na Zuhrah ma dayake da tsayin dayafi na Ayanah haka aka yankesa Wanda ya sakata sauke ajiyan zuciya sbd shi Kansa gashin a yanzu tamkar azaba ce a garesu. Mintina qalilan aka sake sakar musu ruwa masu yawa sosai aka sake wankesu sosai a karo na biyu kafin aka sako musu ruwan sabulu me kumfa sosai shima anan wankan sosai aka sakasu sukai tareda wanke kansu Wanda wasu hadda jini yake fitarwa tsabar qwarin dake cikin gashin suna Shan jininsu a maqale, Sosai aka sake wankesu da ruwa me kyau kafin aka sake zuba musu kumfa sai da sukai wanka kusan so goma kafin aka sallamesu ana basu saqi na zanin Daurawa me kauri daya bayan daya suna wucewa. Koda suka koma daki kusan da yawansu zazzabi ya gama rufe su na wankan duk sun shaqa ruwa wasu kuma sanyin ya shigesu sosai dan haka magani aka sake rabawa kowa koda haka zazzabin ance kowa ya sha. Uniforms suka saka wainda bazasu iyaba kuwa zazzabi me karfi ya kwantar dasu Wanda ya saka da yawansu basu iya fitowa karban abinci ba harda su Ayanah wainda suke kwance sosai har jijjiga sukeyi. Sakinah ce ta iya fita tabi Layi ta karbo musu abinci ta dawo dakin ta taimakawa Ayanah taci kafin ta taimakawa Zuhrah itama taci kafin ita taci daga baya. Basu iya Shan maganin da aka basu ba sbd basusan tayaya zasu iya shansa ba, Shiru sukai a daki babu Wanda yake iya ko tashi zaune a cikinsu sbd itama sakinar daga baya zazzabin bugar da ita yayi. Sai dare kusan karfe daya tukuna suka Ji shigowan Sauran Mutum uku din dake dakin. Babu wadda ta iya tashi a cikinsu suna dunqule guri daya sunyi Laushi sosai, Dayar cikin wainda suka shigo dakin ce ta iya isowa inda suke taga yanda suke jijjiga sbd zazzabin dan haka tayi saurin daukan maganin da aka basu ta jiqasa da ruwa ta fara kamo kan Zuhrah ta bata a baki Tasha sosai sbd kishirwa take ji. Sakinta tayi ta Kama Ayanah itama ta bata tareda ruwa sosai kafin sakin daga qarshe. Amai sosai zuhrah tayi sosai Wanda ya saka Ayanah tattara karfin Hali ta miqe sbd kulawa da ita cikin wahalar nata ciwon. Sakina ma karfin halin miqewa daga ciwon tayi itama suka taru dan kulawa da Zuhrah wadda take jin jiki sosai harma hankalin Ayanah yayi mugun tashi tsoro me karfin gaske ya kamata. Daqyar suka samu gari ya waye jikin Zuhrah din ya dan samu sauki sosai tayi bacci wadda bata taba samuba a watannin. Itama Ayanah baccin ne ya dauketa na wahala har tsawon lokaci Wanda shine ya taimaka musu suka samu Wani irin sassauci me girma da qwari sosai. Guraren 10 na safe aka buga kararrawar kira wadda ta fiddo kowa suka bi Layi aka raba musu abinci suka dawo daki suka zauna suka Turawa cikinsu sbd basajin dadin rayuwar bare abinci #MAMUH #BEST LOVE STORY #BEST ROYALTY STORY #BOYEMS #GHAZ #NUAB BOYEM #LOVE #ROMANCE HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali_*HAYATEEM*_ Mamuhgee 21 *JEWELRY JUNCTION* 08039440312 Ina macen datasan Yar kwalisa ce ko kuma wadda ke son zama cikakkiyar Yar kwalisa da zata kece Reni a cikin yan uwanta mata harma da maza ma, Ina macen dakeson ta shiga mutane a kalli wuyanta da hannuwanta a sake kalla batareda an tantance asalin gwal da diamond ne a jikinta ba ko kuwa me Kama dashi ne?? To tazo ga inda dukkanin wani burinta zai cika gameda son hakan, Mata Da Ado da Kwalliya Akasanku JEWELRY JUNCTION shago ne Na kayan Kawa Na Mata Manya DA Qanana, ✅duk wani nau'in design Na Sarka, 'Yankunne, Awarwaro, Zobe, Agoggo DA sauransu akwai su kala daban, daban. Sayen daya Ko sari👌 ✅Munda ready to wear Na Adire dana materials daga kan boubou gowns zuwa palazzo DA tops dinki Na zamani👌 ✅Idan ke ma'abociya son Kamshi ce munada turaruka kala daban daban masu Kamshi da rike jiki👌 ✅Gefen inner wears din Yara ma ba'a barmu a bayaba, bra tops, half vest,vest, boxers DA pants Duk akwai masu kyau da inganci😍 🛒Shagonmu na nan a kan tanki road, guiwa low-cost a cikin garin Sokoto. Muna tura kaya ko wace jiha cikin Aminci DA Amana In Sha Allah. WhatsApp 08039440312 Tiktok :@sokoto jewelry seller Instagram: jewelryjunction23 ************ Wuni sukai a daki ba komai ba wani hayaniya ko doguwar motsi koina tsit sbd kowa ya fice sai su sabbin zuwa, Sai yamma aka sake kiransu wanka haka aka kuma wankesu tas suka dawo daki yau kusan kowa da Kansa yasha maganinsa sbd abinda ya hanasu Shan na farko rashin sanin yanda zasu sha amma ganin ya taimaka musu jiyan sai kowa yasha. Da dare ma haka aka kuma kiransu aka raba abinci sukaci suka kwanta Wanda take baccin wuya ya dauke dukansu kamar bugaggu Wanda basu saniba harda maganin bacci ake basu sbd anason su samu ishashen baccin da zai warware qwaqwalwarsu ta sake sbd gudanar da rayuwarsu a natse dan komai a BOYEM nutsuwa ce tsagwaranta yake buqata. Washe gari ma haka aka kuma basu ci da wanka tareda magani suka wuni suna bacci da hutawa, Duk yanda zuciya da kwakwalwan su Ayanah yake cikin wani irin qunci da damuwa me nauyi maganin da aka Dora su akai fin karfinsu yayi bacci suke yi sosai batareda sunsan ma tayaya kansu ya fara sakewa ba yana dan dawowa da tinaninsu Akan hanya daga fatan mutuwar da sukewa kansu kullum. *****kaman yanda doka da kaidar Masarautar BOYEM take sai anyi sati biyu cif Ana basu abinci fa Hutu sosai kafin Ayi wata daya Ana horar dasu komai na masarautar Bayan an gama tababbatarda sun yadda ce tarihinta da sanin kowane irin bayani Akan bautar da zasuyi dakyau Wanda idan Baka da qwaqwalwar haddace komai da riqe komai kan hidimar dake gabanka shine ake Tura Mutum bangaren wahala da azaba inda zaka gwammace rayuwa a wata qaramar masarautar daji da babu gabas bare yamma. Haka su Ayanah suka share sati biyu Ana basu Hutu duk da babu Wanda yake cikin dadin zuciya ko kadan a cikinsu amma jikinsu da fatar su ya samu lafiya sosai dan kuwa ko gurin Kwanciyansu a tsare yake da tsafta da dokoki, Sun sauya sosai gangar jikinsu ta samu nutsuwa dan haka aka fara koyar dasu mataki ma biyu Wanda kullum ne ake koyar dasu yanda ake aiki da komai a masarautar irin su wanke toilet da gyara tareda iya aikin koina da yanda zasu iya fuskantar rayuwarsu idan sun tsayu a gaban duk Wanda yake jinin BOYEM. Rayuwar bayin BOYEM hatta inda zasu iya dagowa su kalla a qayyade yake hakama yanda zaka iya bude baki ko fidda Numfashi me sauti a gaban jinin BOYEM Akan kaida da doka yake hatta dukkanin gangar jikin bawa da abinda yake gangar jikinsa Akan kaida da tsari tareda amarni yake. Wasu irin kaidoji da dokoki tareda tsari masu tsauri da karfi aka fara dorasu dan kuwa ko tafiyarka a tsari take aka dorasu, Lokutansu na bacci da fitowa fara aiki tareda wata irin tsaftar gaske duka Akan tsari suke da yanda ma zaka dago kai Ka iya kallan inda kake sbd kaida ne koyaushe Kanka ya zama a qasa, Duk jin dadi da nutsuwar da suka samu a BOYEM din tsari da dokokin tini suka daga hankalinsu tareda shiga tsoro me tsanani sbd laifuka da kurakuran da zasu iya rabaka da ranka a masarautar yawa ne dasu sbd mafi yawan hukuncin kasar cire kai ne kawai kokuma ciyar da dabbobi namanka dan haka babu Wanda yake yadda komai tsananin tsautsayi yayi laifi dan tsira da rayuwa, Mataki mataki ne na bayin masarautar sai Wanda yakeda matakin saar karshe ta rayuwa yake samun damar yin aiki a inda asalin jinin BOYEMs din suke. ***Ayanah da Zuhrah harma da sakina basuda Sauran kowane zabi Bayan mayarda hankali suna daukan karatun da ake musu tareda samun qarin nutsuwa sbd a yanzu damuwa da kuncinsu a natse ma yake cinsu, Sun sauya sosai kawai dai quncin dake kwance a zuciyarsu ne yake hanasu yin jiki ko mulmulewa suna nan basu wani qara kiban komai ba kawai dai yunwa tabar jikinsu. Kullum da safe a kaida da doka zasuyi wanka su shirya a cikin uniform dinsu tsaf tsaf su isa gurin karban abinci abi Layi su karba abinci su ci kafin masu wucewa aiki su wuce su kuma su isa inda ake karantar dasu acan suke wuni sai yamma suke dawowa. Sakinah data Saba da bauta zuwa yanzu ta sake ta karbi sabuwar rayuwarta da babu matsi hannu bibbiyu tareda samun nutsuwa da gode wa Allah daya rayar da ita ta fito daga hannun kusra batareda rasa komai nata ba dan haka a yanzu batada doguwar damuwa saita Ayanah wadda koda minti daya quncin dayake zuciyarta bai taba fita ba zuciyarta a qulle take tamau da wani irin qunci da damuwan da har abada kila bazasu fita ba dan rayuwarta ta Riga tayi rushewan da bazata taba gyaruwa ba, Tana komai Akan lokaci tareda komai da ake Dorasu akai a natse babu hayaniya babu rawan jiki komai nata yayi sanyi ya koma zallan nutsuwa bata sake bude baki ta Ambaci Abaas ko Nurat ba komai ta tattara ta ajiye sa a cikin zuciyarta yana cin lafiyanta da kwakwalwanta a hankali ahankali batareda sanin kowannensu ba, Sakinah datafi su wayo da shekaru sosai ta fahimci Ayanah ta kafe komai a tsakiyar zuciyarta Wanda illar da hakan zai mata tasan mai yawa ce sbd ta riqe baqin cikin da quncin gam a cikin rai ta kasa fitarwa amma ganin bata nuna ba tana komai na rayuwarta a natse ya saka bata ce komaiba sai itama ta sake sbd tinanin insha Allah lokaci na tafiya quncin kila zai ringa wankewa yana ficewa daga ranta. Zuhrah da farko mamakin Ayanah ta ringa yi ta yanda ta Dena maganar su Abaas kwata kwata da iyayensu ta nutsu duk da tayi sanyi sosai kaman ba ita dinba ko dagowan magana bata iya yi yanzu Wani irin miskilanci da son kadaici ya aureta, Zuwa yanzu kusan sunsan koina a bangaren nasu na bayi da yawan bayin da suka taho tare sun sake sun karbi wannan rayuwar dari bisa Dari farin cikinsu sukeyi da walwala tareda jin dadi, Suna Sauran sati daya a kwashe su zuwa cikin asalin masarautar subar daular bayin hankalin Zuhrah ya tashi sbd tsananin tsoro da fargaban shiga BOYEM palace take dan abu daya ne akace a cikin biyun matiqar Kafarka ta shiga gate din masarautar aka rufe to tabbas gawarka ce kadai idan lokaci yayi zata fito bauta ce zakai har tsawon ranka sai kuma idan Ka zamo daya daga cikin bayin da zaa riqa kwanciya dasu Ka zama abar kwanciya kenan a duk lokacinda aka ga dama har tsufanka shima kokuma idan an gama jin buqatar kusantar taka zaka koma tamkar fankon da baida Sauran amfani a duniya shikenan. Wannan tinanin ne yake saka zuciyar Zuhrah shiga mafi girman tsoro da tashin hankali harma firgita takeyi a cikin baccinta duk tabi ta firgice ta rasa nutsuwarta ga yawan mafarkin Abaas da Nurat datake suna zuwar mata cikin yanayi na tsananin tausayi. Yanayin ya saka ta fara kasa maida hankali Akan karatun da ake musu ta fara zama yanayi na kaman tana Neman fita hayyacinta, Yau ma cikin damuwa me tsananin yawa take zaune ta kasa saka Kayanta daya fito wanka ta qurawa guri daya ido hannuwanta qanqame da uniform dinta kanta bai ma San tinanin dayake ba. Ayanah ce ta fito wankan daure da abin wankanta me tsayi da kauri fatar jikinta ta samu lafiya sosai haskensu kusan duka ya kusa dawowa, Cikin sanyinta da rashin hayaniya ta dauko uniform dinta zata saka Zuhrah daya zuba mata idanuwanta da sukai jajir zuciyarta na Wani irin zafi da quncin dayake lullabe dasu ta bude baki idanuwanta na cikowa da hawaye tace, ‘Ayanah kin samu sabuwar rayuwar data mantar dake abaas na can wata duniyar yana gararin da zai iya rasa rayuwarsa koma ya rasa din? Ayanah kin manta komai ne kin zubar da komai? Sakinah data fito wanka ne ta iso gurin Zuhrah din da sauri tana riqe hannunta cikin tausasawa tace ‘Kar kice haka Zuhrah’ Fizge hannu Zuhrah tayi tana Miqewa tsaye idanuwanta na gangaro da hawaye tace iso gaban Ayanah din wadda bata iya juyowa ba ta kalleta cikin wani irin radadin zuciya tace ‘Maye a cikin wannan sabuwar rayuwar daya mantar dake yan uwanki da halinda muka shiga? Daman damuwarki Akan yan uwanki na dan lokaci ne? Daman akwai jin dadin da zai taho miki ki manta dan uwanki dake can duniya cikin garari da qunci?…. Riqota da karfi sakina tayi tana cewa ‘Ya isa haka Zuhrah,kinfi kowa sanin Ayanah ba haka take ba karki Bari Batan tinani yakaiki ga aikin dana sani’ Sake fizge wa tayi tana kallan Ayanah wadda ta dago ta zubawa Zuhrah idanuwanta da sukai wani irin jajir tsananin qunci da radadi me ciwon gaske yana cikesu amma bazata iya cewa komaiba Bayan kallan zuhran dake fada mata maganganu masu ciwo da radadin gaske. Zuhran ma cikin tsananin jin ciwo da radadin ganin idanuwan Ayanah din taci gaba da fada mata maganganun da itama suke sosa zuciyarta tace ‘Ayanah su Amma sai sunyi Allah wadai dake da zasu dawo duniya su ga yanda kika zabi jin dadin duniya kika manta amanar da suka bar miki a lokaci dan qanqani, Abaas zaiyi baqin cikin zabar sonki fiyeda Sauran yan uwansu idan yaga yanda kika zabi wata rayuwar akan tinaninsa, Ayanah inama ace Nurat ce aka bar mana dan ita bazata taba manta yan uwanta ba koda bata cikin hankalinta…..’ Wasu irin hawaye ne masu tsananin dumi suka gangaro daga cikin idanuwan Ayanah a karo na farko Bayan tsawon lokaci mai nisa, Silalewa qasa take kokarin yi sakina tayi saurin riqeta tana fasa kukan kalaman Zuhrah itama sbd tsananin tausayin Ayanah wadda har lokacin ta kasa furta komai sbd rabata da ranta ne kawai kalaman Zuhrah basuyi ba amma sun gama ratsa zuciyarta sun yayyankata, Kalaman sun qarasa karya duk wani kuzarin daya rage mata na rayuwa, Kalaman sun yanka mata sabon Raunin da shima har abada bazai warke ba……. Wasu irin hawayene ke gudu sosai a fuskanta ta kasa iya tsayuwa duk riqon da sakina tayi mata silalewa qasa tayi tana Dora tafin hannuwanta biyu a fuskanta ta rufe wani irin kuka mai qaramin sautin daya saka Zuhrah yin tsit yana zuwar mata jikinta na wata irin rawa sosai wadda ta saka sakina zubewa qasa tana rungumeta da sauri, Zuhrah ma sautin kukan ya ringa sosa zuciyarta ta durqushe itama a gurin tana fasa kuka sosai zuciyarta na dana sanin saka Ayanah kuka irin haka. Shiru dakin ya dauka babu sautin dayake tashi saina kukansu mara sauti sosai amma babu dadin Ji ko kadan. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali_*HAYATEEM*_ Mamuhgee 22 *JEWELRY JUNCTION* 08039440312 Ina macen datasan Yar kwalisa ce ko kuma wadda ke son zama cikakkiyar Yar kwalisa da zata kece Reni a cikin yan uwanta mata harma da maza ma, Ina macen dakeson ta shiga mutane a kalli wuyanta da hannuwanta a sake kalla batareda an tantance asalin gwal da diamond ne a jikinta ba ko kuwa me Kama dashi ne?? To tazo ga inda dukkanin wani burinta zai cika gameda son hakan, Mata Da Ado da Kwalliya Akasanku JEWELRY JUNCTION shago ne Na kayan Kawa Na Mata Manya DA Qanana, ✅duk wani nau'in design Na Sarka, 'Yankunne, Awarwaro, Zobe, Agoggo DA sauransu akwai su kala daban, daban. Sayen daya Ko sari👌 ✅Munda ready to wear Na Adire dana materials daga kan boubou gowns zuwa palazzo DA tops dinki Na zamani👌 ✅Idan ke ma'abociya son Kamshi ce munada turaruka kala daban daban masu Kamshi da rike jiki👌 ✅Gefen inner wears din Yara ma ba'a barmu a bayaba, bra tops, half vest,vest, boxers DA pants Duk akwai masu kyau da inganci😍 🛒Shagonmu na nan a kan tanki road, guiwa low-cost a cikin garin Sokoto. Muna tura kaya ko wace jiha cikin Aminci DA Amana In Sha Allah. WhatsApp 08039440312 Tiktok :@sokoto jewelry seller Instagram: jewelryjunction23 ********* Sun jima a wannan yanayin kafin Ayanah ta taqaita kukanta data jima bata samu yi ba sai yau ta miqe tareda sake komawa toilet. Acan ma wani irin sabon kuka ta durqushe tana yi Wanda dukkaninsu suna jiyota daga bandakin sai data jima tayi ta gama ta wanke fuskanta da ruwa ta fito ta goge fuskanta ta shirya cikin uniform dinta tana jin kirjinta da zuciyarta na Wani irin ciwo amma batada abin yi musu kawai qarasa shirinta tayi ta koma gefe ta zauna tareda kallan Zuhrah dake kuka har lokacin ta taso ta rankwafo kawai ta sumbaci tsakiyar kanta da gefen fuskanta ta bude baki da tsananin sanyin murya ta bude baki tace ‘Ya isa haka ki wanke Fuska ki shirya mu fice’ Ajiyan zuciya Zuhrah ta sake tareda dagowa ta kalli Ayanah din zata bude baki tayi magana Ayanah ta girgiza mata kai tana cewa ‘Ba komai ya wuce kije ki shirya din’ Miqewa Zuhrah tayi ta fada toilet duk ta zama kalar tausayi. Tana fitowa sakinah ma ta shiga suka gama shiryawa tsaf suka fito su ukun suka wuce zuwa hall din karatun. Wannan sabanin da suka samu ya sake ruguza Ayanah ta qarasa rasa walwala da kuzarinta sbd damuwan datai mata yawan gaske a cikin rai dan haka ta sake zama tamkar qanqara sbd sanyi da rashin magana sosai, Komai Zuhrah takeso shi kawai take mata bata iya hayaniya ko magana koyaushe indai suna daki Zuhrah na jikinta kwance zata rungumeta tana mata addua da shafata dan bata nutsuwa sbd tsoro da firgici na Neman taba kwakwalwan Zuhrah din tsoro mai tsanani kawai take samun kanta sbd ganin kaman suna shiga palace din sun rasa kansu kenan har abada kila ma harda junansu, Tsananin tsoron rabuwa da Ayanah take ji fiyeda komai ma daya faru a baya, Idan har zata rasa Ayanah so take Allah ya dauki ranta ta mutu, Koba komai mutuwar ma take tsananin so sbd rashin nutsuwan datake ji a zuciyarta. Ana gobe ne ranar tafiyarsu zuwa cikin palace a zaune suka kwana rungume da juna Sai a Daren Ayanah ta bude baki tayi doguwar magana da Zuhrah din tareda tinatar da ita babu abinda zasu iya yi a duniya yanzu su samu damar haduwa da Abaas wata rana irin su jajirce su rayu har zuwa lokacinda Allah zai sake kawo musu wani sauyin rayuwar, Babu abinda zasu sakawa kowane dan GHAZ dashi Bayan su rayu su kai labari dan haka matiqar tanason Allah ya kawo mata ranar haduwa da Abaas ko jin labarinsa to tabbas zata jajirce ta rayu zuwa lokacinda Allah zai dauki ranta. Zuhrah da Sai a lokacin ta fahimci karfin halin da Ayanah takeyi jin tayi jikinta ya sake mutuwa dan kuwa kaman ita bazata iya ba takeji amma ko bazata iya ba zatai kokarin bawa Ayanah karfin gwiwan rayuwa sbd itace kadai a raye wadda take saka zuciyar Ayanah bugawa daidai, Ita dai kam bazata iyaba da gasken gaske duniyar take son Allah ya dauketa daga cikinta ta tafi ta huta amma kuma idan babu ta Ayanah zata zama mara amfani a duniya sbd bazata taba moruwa ba. Koda asuba tayi suna tsaye sbd tin kafin asuba aka tadasu aka tarasu a babban guri, Anan aka sake rarraba musu uniform da abubuwan amfani a jaka aka bawa kowa nasa, Sallar asuba kawai suka koma daki sukai aka sake buga qararrawa kira suka ringa fitowa kowa dauke da jakarsa fes dasu, Jikin Ayanah dana Zuhrah a sanyaye sbd Sai yanzu ne Ayanah take sake fahimtar tsoron Zuhrah na zaa iya rabasu a gurin aiki ko gurin kwana dan haka itama jikinta ya tsananta sanyi. Motoci ne masu tsayi bus bus aka zuba su a ciki aka fice dasu zuwa cikin palace din. A mota ma hannuwansu na riqe dana juna qamqam sakina na gefensu, Ficewa akai dasu daga babbar gate din daular bayi aka miqa zuwa mahaukacin gate din shiga BOYEM palace wadda securities dinta suka mugun baci sbd tsananin tsaro, Shi Karan Kansa gate din shiga Masarauta kashe idanuwansu sukaga kaman yana yi sbd kyansa dayake tamkar na zinari, Scannin komai nasu dasu kansu akai daya bayan wuni guda Ana abu daya kafin Ana gap da kammala wa aka zo kan wasu su biyu wainda sunan mahaifinsu Yazo irin daya komai da komai. Dakatar dasu akai tareda zagaye su da wasu irin securities da suka sakasu saurin durqusawa kasa kansu a qasa jikinsu na wata irin rawa cikeda tsoron dake Neman rabasu da bugawan zuciyarsu. Chief security ne Yazo gurin da Kansa ya kallesu dakyau kafin ya kalli sunayen nasu Akan wadda tafi girma ya tsaida idanuwansa ya bude baki yace ‘Meye alaqarku da sunanku Yazo daya?? Wani yawu babbar ta Hadiye kafin cikin sanyi kanta na qasa tace ‘Alaqar jini ce…… Ko rufe baki bata gama yi ba akai sama da ita tamkar ba Mutum ba aka jefa cikin wata motar da batai Kama da mota ba sbd tsarinta dayafi Kama da motar yaqi. Wani ihu taje yi tana kokarin riqo qanwarta a lokacinda ake janta tana jin kaman ranta zai fita amma ko imanin kallanta babu take aka buga kanta da karfen motar ta zube a cikin motar jini na fitowa gefen fuskanta kadan. Qanwar tata ma Wani irin kuka me karfin gaske takeyi tana ambatar sunan yar uwarta kaman ranta zai bar jikinta take aka sumar da ita da wata shocker a gurin akace a dauketa a maidata daular bayi. Ganin hakan ya saka wainda ke bayinsu suma su uku fara rawar jiki sbd suma yan uwane uwa daya uba daya. Suma Ana duba sunayen su take aka rarrabu su ukun aka soke lasisin biyu aka bar daya Sauran zaa rabasu zuwa dauloli daban daban ga Wanda yayi rashin saa kuma ciyar da dabbobi namansu kawai akeyi sbd tin farkon shigowa qasar baa karban bayin da suke da alaqa da juna, Doka ce da kaida me tsananin karfin gaske baa barin masu alaqa a masarautar matsayin bayi duk lokacinda aka Kama masu alaqa kai tsaye hukuncinsu a kashe daya abar daya tin asalin asali wannan dollar take sbd a shekarun baya sosai da suka gabata akwai bayi uku da suke uwa daya uba daya da suka kulla shirin guduwan juyin mulkin daya haddasa fitina mai tsananin gaske a masarautar boyem wadda baa taba maimaita irinta ba dan haka tin kakannin kamanninsu aka tsauranta dokar tareda kafata mai karfin gaske kai tsaye duk bawan daya kasance yanada ahali to kai tsaye hukuncin Kisa ne ga ahalin gabaki dayansu sbd kawar da kowace irin barna, Bayi da yawa tin shekarun da suka gabata sun rasa ahalinsu akan hakan, Duk bawan dayake boyem Sai an tabbatarda baida kowa a duniya Bayan Kansa sbd Kaucewa fitar sirrin masarautar Shiyasa ko Ka samu yancin Ka baka taba barin qasar boyem sbd bakada kowa a duniyar sedai Ka Gina sabuwar rayuwa. Dan hakanne yasa duk wainda suke kawo bayi qasar sai sun tabbatarda bayinsu basuda kowa a duniya ko sunada Sai a tabbatarda basa duniya an kawar dasu sbd Ka zama na masarautar ita daya, Kusrawa tin a farkon shigowa qasar sun tabbatarda bayinsu basuda kowa a duniya dan hakanne kai tsaye a yanzu duk Wanda aka samu yana tareda wani nasa zaa kawar da daya a bar daya. Doka ce da tsananin karfinta babu Wanda zai taba wucewa kai tsaye ba tsayawa tinanin komai ake kawai da daya dan haka yanzu dinma hakanne zai faru akan wainnan sabbin bayin. Cikin masifaffiyar azaba suna tsananin fita hayyaci suke kasa rabuwa da juna inda daga karshe suka zabi a dauki ransu su duka ukun wainda suke Bayan na farkon dan hakan babu bata lokaci take aka jasu su ukun kai tsaye akai baya dasu sedai kawai yaji qarar bindigar cika musu burin abinda suka zaba amma babu Wanda yaga inda aka fito ko yi da gawarsu. Zuhrah da Ayanah dake kusan qarshe dagowa sukai a Wani irin slow suka kalli juna dukkaninsu jikinsu na qarasa sakewa gabaki daya da sabuwar mummunan kaddarar dake gabansu wadda basuda ma tinanin yi akanta. Jajir idanuwan Ayanah sukai Zuhrah kuwa gangarowa nata hawayen suka fara da idanuwanta da suka kasa daukewa daga kan Ayanah tanajin tin yanzu tamkar ruhinta na barin jikinta sbd rabuwa da Ayanah na nufin mutuwarta, Ita zata zabi a kasheta abar Ayanah sedai kuma basuda masaniyar waye zaa Bari a cikinsu kuma waye zaa bari, Ita tanason Ayanah ta rayu sbd tanada dauriya da tawakkali hakama zata rayu a cikin aminci anan din amma kuma tasan Ayanaah zata zabi a kashesu gabaki dayansu kaman yanda na gabansu suka zaba sbd bazata iya barin a rabasu ba. Wasu hawayen ne masu zafi suka gangaro mata tana sake kallan Ayanah tanason rungumarta taji dumin jikinta na bankwana amma daman hakan ta gama qare musu har abada dan haka zata zabi su rayu sbd Ayanaah kawai koda hakan na nufin raba jininsu har abada indai tana ganinta hakan ma ya isheta. Sakinah dake gabansu dan juyowa tayi ahankali ta shiga tsakiyar su itama idanuwanta na cikowa da hawayen tsananin tausayinsu musamman Ayanah dake girgiza kai ahankali idanuwanta na tsananta ja hannuwanta na fara rawa ahankali ta bude baki tana kallan Zuhrah dake kallanta tana hawaye masu tsananin rauni da ciwo tace ‘Zuhrah bazan iya rayuwa babu ke ba, Zuhrah na zabi barin duniya tareda dake mu tafi mu huta….. Girgiza kai Zuhrah tayi hawayenta na tsananta jikinta a sanyaye tace ‘Abaas fa?’ ‘Allah zai zama gatansa amma a yanzu da kike tare dani bazan iya rayuwar da babu ke ba Zuhrah’ Kuka Mara sauti Zuhrah ta sake tana kokarin zare hannunta daga na Ayanaah din tace ‘Sbd ki rayu tare dani din zan zabi hakan, Inason ki rayu Ayanah ki samu rayuwan da zai baki nutsuwa dan hakanne dole zamu zabi raba jini, Kina raye Ina raye muna Masarauta daya muna shakar Numfashi guri daya insha Allah zamu samu yancinmu wata rana mu tafi tare’ Girgiza kai Ayanah tayi da karfi tana sake riqe hannun Zuhrah tace ‘Zuhrah idan muka zabi hakan mun rabu kenan har abada,muna guri daya amma bazamu taba nuna mun san juna ba bare Hadin jini, Bazamu taba sake jin dumin juna ba, Bazamu taba kallan juna ba, Bazamu taba dawowa Ayanah da Zuhrah GHAZ ba shikenan mun rabu har abada sai kuma ranar da Allah ya bamu yanci Kinsan da hakan? Wannan shine doka da qaidar kuma taka hakan a bakin rayuwarka kenan,bazan iyaba Zuhrah.’ #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali_*HAYATEEM*_ Mamuhgee 23 FREE CLASS ALERT 07068433198 Kinason business dinki ya zama tamkar kamfani me zaman kansa, Kina da kaya ko sabis Amman tallanki baya Jan hankali? Mutane suna ganin tallanki Amman basa saye? Lokaci yayi da Zaki koyi yadda ake vedio advert mai daukar hankali da kawo kwastomomi🥳🎉 Shiga wannan FREE CLASS ki koyi yadda ake hada vedio da zai juya masu kallo zuwa kwastomomi🎉 ********** Sakinah data yadda da indai zasu rayu gwara su hakura din matiqar sunsan suna guri daya yafi a san sunada alaqa tin anan gurin a kashesu a banza kokuma a rabasu duniya daban daban gwara su tsaya guri daya koda babu abinda zai sake hadasu har abada dan haka hannuwansu ta Kama da hannuwanta biyu ta rabasu da karfi Zuhrah na Wani irin kuka Mara sauti zuciyarta na mutuwa a matakin karshe na shikenan. Ayanaah ma wani irin kuka takeyi mata sautin tana kasa dauke idanuwanta daga Zuhrah wadda itama ita take kalla sakinah ma hawayen takeyi tana sunkuyar da kanta qasa. Layi na zuwa kansu sunansu AYANAAH GHAZ da ZUHRAH GHAZ Ana tambayan alaqarsu Ayanah ta dago jajayen idanuwanta da suka rine gabaki daya ta zubawa Zuhrah wadda ta goge fuskanta tas ta bude baki tace ‘BABU ALAQAR JINI sunan ne iri daya’ Tana fadar haka take aka buga stamp a sunayensu tareda wata irin stamp ta daban wadda take bada tabbacin ko a toilet daya tsautsayi ya hadasu a kashe dayansu abar daya sbd kawar da zargi hakama duk ranar da dayansu ya kalli daya shima hukuncin daya ne. Miqa musu Id cards nasu akai tareda jansu zuwa ciki Wanda kowannensu babu abinda yake aiki a gangar jikinsu Bayan kafafunsu dake jansu kaman marasa lakka a jiki. Hawaye ne masu tsananin zafi suka gangarowa Ayanah tanajin kusan komai nata na Dena aiki tanason dagowa tayiwa Zuhrah kallan karshe amma damar ta qare hakama itama Zuhrah Ayanah takeson kallan ba damar ta qare sedai hawaye suka sauko mata ta rufe idanuwanta tana bin inda ake tafiya dasu hanya daban da wadda aka tura Ayanah da sakina. Duk Taku daya da Ayanah ke yi jin takeyi tana rabuwa da ruhinta sbd a yanzu kam takai matakin karshe na rasa komai nata batada Sauran hasken da idanuwanta zasu gani ko miskala zarratan, Rawa kafafunta keyi zuciyarta na kasa wa sbd bazata iya rabuwa da Zuhrah ba koda hakan zai rabata da rayuwanta ta yadda dan haka ta dakata ahankali daga tafiyan datake, Dagowa tayi ahankali zata juya ta kalli Zuhrah koda hakan zaiyi sanadin rayuwanta, Da sauri sakinah dake bayanta ta riqeta cikin nutsuwan da bazata bari a gane su ba ta hanata Juyawa sbd bazata iya barinta Juyawa ta rasa rayuwanta kokari da sadaukarwar Zuhrah ya tashi a banza, Wasu hawayen ne masu tsananin zafi suka cigaba da gangarowa Zuhrah wadda itama bata juyoba tana Jin ciwo da radadin halinda Ayanaah take a jikinta, Sakinah ce ta iya waiwayowa a hankali ta zubawa Bayan Zuhrah dake tafiya jikinta na bayyanarda gap take da samun bugawan zuciya, Tausayinta ne ya rufe zuciyar sakinar sbd ita zata rayu bateda duk Wanda rayuwarta ta taba sani ba dan gwara Ayanaah din ita tana tareda ita, Koma menene tasan wannan ma wata sabuwar jarabawar ce Allah zaici gaba da jarabtarsu da ita, Ahankali ahankali aka gama rabasu zuwa bangarori da dama Wanda sai da aka kuma daukansu cikin wasu motocin aka isa dasu can ciki inda duniyar boyem take, Tsari da yanayin gini da aljannar duniyar dake cikin Masarautar boyem ya wuce tinanin duk wani labarin daular duniya da ake bada labari da tarihin Masarautu, Tamkar suna tafiya baa cikin duniyar ba haka suke jin kansu sbd koina da ake giftawa dasu madubai ne suke ganin kansu a ciki suna daukan idanuwansu dan haka tsoro duka ya cika su suka sake saukar da kawunansu a qasa suna kama jikinsu dake rawa sbd tsoro suna tattaro nutsuwarsu sbd itace gaba a komai na aikinsu. Kai tsaye sabon bangaren bayin dake cikin masarautar aka kaisu aka basu daki shima kamar wancan da suka Baro daular bayi sedai wannan Mutum uku uku ne a daki. Duniyar da aka jefata daban data Zuhrah sbd tsakanin bangare da bangare akwai yar tazara da kuma tsaro sosai dan haka ita kai tsaye ita bangaren imebētiś aka kaita Wanda yake duniya ce guda mai zaman kanta wadda take dauke da part part sun kai hamsin duka na imebētiś ne maana mistresses na sarki, Duk macen da sarki ya kwana da ita indai ta samu ciki anan zaa bata flat dinta mai shegen kyau da wata irin daula a cikinsa tareda bayi sama da goma wainda sun zama nata zatai rainon cikinta anan ta haihu anan ta reni jini boyem cikin jin dadi da daular da hankali ma bazai daukaba kuma anan zataci gaba da rayuwanta da bayinta cikin jin dadi da yanci har sai jinin BOYEM data haifa ya girma ya kai shekaru goma sha biyar shikenan zaa ware masa nasa muhallin daya zarce tinani acan cikin asalin ginin da sultan yake a zuba masa bayin ya koma can sedai Yazo gaida mahaifiyarsa kokuma ita taje gurinsa. Duk macen da sarki ya kwana da ita kuma bata samu ciki ba bangarensu daban bautar suke komawa sedai Ana sauya musu guri a cire su cikin asalin bayi, To Ayanah a cikin bayin dake kulawa da sabuwar imebētin sultan aka kaita itada sakina ita kuma Zuhrah a can asalin bangaren uwargidan sultan aka kaita dan haka sukaiwa juna Nisan da babu ranar cike gurbin. Tinda suka iso dakinsu Neman somewa Ayanaah keyi sbd halinda tashiga na rabuwa da Zuhrah daqyar sakina ke kokarin bata taimakon daya hanata somewan sedai har tsakar dare tana fama da ita kafin Allah ya kawo mata dangana ta sakawa kanta karfin halin hakura. Washe gari tinda asubar fari suka shirya cikin uniform dinsu tsaf suka fito zuwa aikinsu, Kai tsaye bangaren sabuwar imebetin suka isa su shida ne dan haka suna isa suka bude suka shiga kai tsaye kowannensu ya fara hidimarta tin kafin ma ta tashi. Ayanah aikin gyara toilet tayi tareda wanke Kayan wankin da ime din tayi amfani dasu ta wanke su sosai da hannuwanta batareda ta saka washing machine ba duk da an koya musu komai da yanda zasuyi amfani da koman a gurin karatunsu, Tana gamawa sake gyara toilet tayi ta hada mata ruwan wanka masu dumi sosai da Kayan qamshi masu dadi na wanka Wanda duka shima an koya musu dan kusan babu abinda baa koyar musu ba komai kankantarsa, Tana gamawa ta koma bakin toilet din ta tsaya kanta a qasa tana jiran farkawanta, Tsayuwan mintina talatin tayi kafin ta fito daga cikin makeken lafiyayyan gadonta mai rumfar dataji ado da dukiya. Tana qarasowa ko amsa gaisuwan da Ayanah din tai mata bataiba ta zare rigar baccinta ta Sama ta Bari a gurin tareda shigewa toilet din daya gama tsaruwa, Sunkuyawa qasa Ayanaah tayi a natse ta dauke rigar data zare din tana barin gurin ta kai rigar inda Kayan wanki suke ta dawo ta isa inda towels suke sama da guda ashirin ta dauko guda uku harda na goge kai suna wani qamshi me sanyi ta dawo bakin kofar ta tsaya da towels din. Tsayi me tsanani tayi a gurin batareda ta motsa ba duk kuwa azabar datake ji ta tsayin hakan take a tsaye kanta a qasa har tsawon lokacin da batasan Yaushe ne ba tukuna ime din ta bude kofar toilet din Wanda Ayanaah tayi saurin miqa mata towel din farko ta amsa ta daura a jikinta kafin ta sake bata wani t rufo jikinta kafin na ukun ta Dora akai dan goge kanta. Tana wucewa gaban mirror Ayanah ta fada toilet din ta sake gyaresa tsaf ta qamar da ruwan toilet din tsaf duk kaman ba yanzu aka fito wanka cikinsa ba. Tana gamawa ta fito tana gyara dakin da gadon dakin sakina da wata baiwar daya suka shigo suna busar mata da gashinta tareda gyarasa tana zaune tana kallan kanta a madubi. Tsawon lokaci suka dauka suna hidimarta kafin suk kammala ta fito cin abincin da Sauran su suka dafa mata sama da Kala daya ta zauna suka zagayeta kowannesu da abinda yake mata. Har dare suna tsaye kan kafafunsu basu zauna ba Bayan sallah babu abinda sukeyi sai hidimarta wadda bata qarewa. Sai tsakar dare sosai suka koma daki Bayan tayi bacci, A tsananin gajiye suke dan haka komai babu Wanda suka iya yi bacci suka buge dashi mai karfin gaske, Asubar fari aka buga qararrawa tashi yake suka fito sukai ayyukan bangarensu na bayi har lokacin sallahn asuba yayi sukai sallah sukai wanka tareda shirya wa suka fice ayyukansu na iyayen gidansu. Kaman yanda sukai jiya yauma haka suka wuni suna aikin wahala da bauta babu sukuni abincin da sukeci ma a tsaye suke cinsa ba yancin zama. ****farkon wannan wahalar da suka samu kansu a cikinta na bautar da babu Hutu ko kadan dan Baka isa kayi bacci ba sai Wanda kake bauta wa yayi nisa sosai a nasa baccin, Farko farko kafin su Saba sosai suke jin jiki amma ahankali ahankali suka saba da wahalar wadda ta zama jiki har basa jin komai, Kaman computers haka suke da aiki ba mantawa ba kuskure a natse, Watanni hudu kenan yanzu a zamansu cikakkun bayin boyem da suka Riga suka saba da tsantsan na masarautar da dokokinta ba kuskure ko daya, Idan aka hada da watannin da sukai a daular bayi kusan wata bakwai kenan a BOYEM Wanda yayi daidai da shekara guda harda wata daya rabon su iyayensu, Tsawon watannin nan babu ranar da Ayanaah bata baqin ciki da quncin rashin Zuhrah, A kowane motsi da numfashinta babu abinda ya rage na rayuwar baqin ciki da quncin datai tareda rashin yan uwanta a tareda da ita, Sakinah ce kadai zata iya shedar da qunci ne zallansa a daddabe da zuciyar Ayanah amma a bayyane ta rungumi kaddarar datake cikinta. Ime dinsu da suke bautawa kwatsam Allah ya azurtata da samun cikin daya saka aka yayeta daga zuwa shimfidar sarki sai kuma idan ta haihu idan tanada rabon ya sake kwanciya da ita kenan. Yayeta da akai ya saka dukkanin bayi shiga fargaba da tsoron sabbin imebētin da zaa zabar wa sarki Wanda a yanzu baya qasar kafin dawowansa zaa kuma zabar sabbin imebētin da zai huta dasu dakyau idan ya dawo. #MAMUH #ROYALTY #AYANAH GHAZ #NUAB BOYEM HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali_*HAYATEEM*_ Mamuhgee 24 Duk damuwa da fargaba da duka kyawawan bayin dake BOYEM ke dan shiga da tsoron sabbin imebētin da zaa zaba Ayanah bata taba ma San da hakan ba sbd bama huriminsu ne na shiga ba dan kuwa tasan a cikin sama da mata bayi sama da dubu dake bauta a masarautar bama sa cikin wainda zaa iya gani bare sani tinda suna bangaren imebētis din sarki suna bauta basa can bangaren matansa biyu da bayansu bai taba qarawa ba. Dan haka bautarta kawai takeyi babu tinani kowane iri a zuciya da rayuwarta Bayan na ‘yar uwarta datake azabtuwa da rashinta a kowane daqiqa, Tinda ta rabu da Zuhrah bata taba jin sassauci na rashinta ba ko kadan a zuciyarta Wanda bama ita kadaiba kowace daqiqa tana wuce mata ne da tsananin ciwo da quncin rashin Nurat da Abaas da Zuhrah din, Suna tsananin so da kaunar iyayensu amma yanda suke tsananin son junansu da irin gwagwarmayan da suka shiga ya saka suke jin mummunan ciwon rashin junansu fiyeda Zafin rashin iyayensu, A nata zuciyarma gabaki dayansu a cikin jininta yake jinsu tamkar itace ta haifesu din da gaske sbd uwar data zama garesu musamman Nurat datake ambatarta da AMMAH kafin rasuwarta, Ciwon rashin ‘yan uwanta da sune rayuwanta bazai taba barin zuciya da ruhinta ba har abada,da wannan ciwon zata mutu idan ma ba ciwon rashinsu bane zai zama ajalinta sbd a yanda takeji babu wahala ko azabar da bazata iya dauka ba amma ciwon rashinsu abu ne da zuciya da gangar jikinta bazai taba dauka ba musamman irin rasuwar da Nurat tayi. Rayuwanta a Masarautar BOYEM bata taba sakewa ko sabawa da kowa ba Bayan sakinah wadda take tsananin kulawa da ita idan suna daki sbd tsoron bugawan zuciyarta datake riqe da abubuwa da dama ta kasa saki ta kuma kasa fada Bare nunawa, Cin zuciyarta damuwa da quncin sukeyi Wanda suke bawa zuciyarta illa ahankali batareda saninta ba dan haka sakinah batada damuwa itama a nata rayuwar yanzu Bayan ta Ayanah din, Itama sakinah ko a mafarki ma bata taba saka kanta a lissafin da wasu bayin keyi na shakka ko tsoro sbd ko zasuyi shekaru dari a BOYEM babu ranar ma da ko bawa irin su zai iya cewa yana shaawansu bare me qasar da kansa duk da bai taba zaben macen dazai kwanta da ita ba da kansa duka wannan aikin shugabar jakadan qasar BOYEM ce gabaki dayanta wadda take Zaune cikin masarautar itama da nata bayin sbd babu me matsayi dake Masarautar BOYEM fa baya cikin nasa jin dadin da daula me girma tareda tarin dukiya. Meleketen’ya wadda ake kira da Ten’ya wato jakadiya da yarensu itama matsayi ne da ake gadonsa sbd tin kakanni da shekarun da suka gabata jini daya ne suma suke riqe wannan matsayin dan haka shima matsayi ne me girma da iko dan kuwa duka bayin dake cikin asalin masarautar BOYEM a karkashin iko da umarninta suke yawo da aiki, Hakama tenya din itace me kulawa da dukkanin abinda ya shafi sirri da babbar buqatun matan sultan da ‘yayansa wainda suke jininsa, SULTAN YASAR ALMAZ BOYEM shine Sarkin Boyem da ikonsa yake zagaye da kusan fiyeda Rabin daulolin dake duniyarsu, SULTAN YASAR sarki ne da mulkinsa yakeda tsananin zafi da karfi tareda tsananin doka da ikon daya saka ko dabbar masarautar shakkar laifi takeyi sbd hukuncin dayane fa Mutum ga dabba wato cire kai kawai dan haka a cikin tarihi yana cikin sarakuna masu Zafin gaske da akai a BOYEM, Sultan YASAR yana daya daga cikin sarakunan jinin BOYEM da su keda abubuwa da dama da suka Zarrah na kowa a tarihi dan hakanne shima yayi Wani irin sunan da sunan BOYEM yake sake gauraye duniya, Sultan YASAR yana tarin dukiyar data qara Habbaka dukiyar Masarauta duk da asalin BOYEM sunada da wasu irin arziki wadda basa talauci Allah ya gama bude musu kofofin arzikinsa tin asalinsu babu talaka ko daya hakama su kansu basa sanin tarin arzikinsu sbd yawansa da yaduwarsa, Sultan YASAR yana daya daga cikin sarakunan BOYEM da sukai karatun ilimin boko sosai da Larabci sbd asalinsu balarabiya ce Matar farko ta BOYEM dan haka suke tamkar ruwa biyu amma sunfi maida hankali akan karatu da samun ilimi da yarensu na Amharic da arziv dan haka qalilan ne a cikinsu suke karatun ilimin boko da larabci sosai dan haka sultan YASAR yana daya daga cikin masu bokon hakama yana cikin masu zafi, Bayan duka wainnan sultan YASAR ya sakance cikin wainda Allah bai azurta da samun namiji ko daya ba a tarihin wainda suka mulki kujeran BOYEM, ‘Yayansa duka mata ne suma kusan duka imebētinsa ne suke haifar masa su, Matansa biyu rak suma aure ne da kaman Alkawari da ake wa kowane Sarkin daya hau mulkin dan kuwa su biyun jinin BOYEM ne suma auren gida ne duk da bama qasa daya suke Zaune ba sai da akai auren aka kawo masa su a rana daya a lokaci daya, Uwargidan itace HAILE wadda duniya take fadar kyauta da kaf BOYEM ba kamarta, Jinin BOYEM ne yake yawo a jikinta itama, A qasar Morocco take rayuwa itada iyayenta a cikin wata irin daula da ikon da mulkin da suke zubawa kafin auren daya kafa tarihi ya dawo da ita cikin BOYEM qasar da kowa ke kwadayi da maitar son zuwa yayi rayuwa a ciki dan haka ita a duniyar babu me saa irin tata samun kanta a matsayin Matar sultan YASAR ALMAZ BOYEM kuma uwargida dan hakanne duniya ke kiranta da HAILE(me power) kenan hakama kaf duniya Bayan bayinta babu Wanda yake da saa ko matsayi ko ikon ganin asalin fuskanta da ake cewa tafi kowace mace kyau sai shi sultan din da kansa Wanda take tsananin so fiyeda komai na duniya da ita kanta, Kishinsa take kaman zata kashe kanta sbd son da take masa yayi yawan daya fita hankali dan hakanne ta ringa haihuwa bata jira sbd son ta haifar masa namiji amma Allah bai bata ba tana Ji tana gani aka ringa wanke masa imebēti masu kyau da daukan hankali Ana kai masa yana kwana dasu, Da farko duk imebētin daya kwana da ita bada umarnin a kawar dasu takeyi sbd zuciyarta bata iya dauka Wanda hakan ya saka bayi da yawa shiga mummunan Hali daga lokacinda aka Zabesu zuwa shimfidar sultan sun San kwanansu ya qare ne a duniya, Abinda ya kawo sauki da sassaucin kishinta akan hakan shine fara samun ciki da sukai suna haihuwan yaya mata kuma babban me mata duba ya sanar da ita itace zata haifawa sultan YASAR ALMAZ BOYEM namiji. Wannan bayanin ya saka ta sassautowa ta kyalesu ta duqufa rokon Allah samun ‘da namiji koma yaya yake ko wane iri ne tanaso hakama tana hada wa da aikin bokayen malamanta masu tsananin karfin gaske. ‘yayanta uku mata wainda sune manyan yayan sultan YASAR wato ASLAM,NEESAT da MERYAM, Sun girma sun zama yan matan da sukafi kowace mace daraja a qasar BOYEM sbd sune arzikin sultan da BOYEM a yanzu tinda sune jinin sultan YASAR ALMAZ na farko a duniya, MARAKI itace Matar sultan YASAR ALMAZ BOYEM ta biyu wadda itama kyauta kusan daya dana HAILE sedai anfi zuzuta na HAILE cin sbd itace uwargida kuma wadda kaman sultan din yafi Ji da ita duk da bawai ya fada ko nunawa bane kawai macen da sarki yafi kwanciya da itace wadda yafi so kenan a cikin matansa ko imebētis dinsa dan hakan na nufin samun cikakkiyar gamsuwa yake da ita, MARAKI batai shekarun HAILE ba duk ba wani shekaru ta bata ba hakama ita MARAKI bata taba samun haihuwa ba kwata kwata Shiyasa batada wani power kaman HAILE amma itama kam duniya ce gida take Juyawa a bangarenta wanda yake dauke da bayin hidima sama da ashirin sbd girmansa da daular datake ciki, A cikin matan sultan da duk wata mace wadda take jinin BOYEM babu wani adon dayake jikinta Wanda ba asalin zinari bane yake motsi a jikinta, Sarkan wuyansu, ‘yan kunnen dake kunnuwansu Wanda a qalla zaa samu huji sama da uku a kowanne kunnen, da zoben hujin dogayen hancinsu na gadon asalin BOYEM, Zobunan hannuwansu da chains na hannu da bangles, Chains na kafafunsu da zobunan yatsar kafarsu da sarkar adon dogayen gashin kansu gabaki dayansu na zinari ne kawai suke amfani dashi sbd basusan kowane irin abin ado ba Bayan na zinari Wanda kaf idan ba a jini da masarautar BOYEM ba babu irin wannan dukiyar,hatta abinda suke rufe fuskan su me kyau adonsa akwai zinari a cikinsa dan hakanne ake zuba asalin mulki da sarauta a BOYEM. A cikin imebētin da suka haifawa sultan YASAR yaya basu fi goma ba dan kusan su kansu imebētin Wanda tenya taji bai mata ba a gurin haifawa sultan yaya tsarin hanasu daukan ciki takeyi, Rashin samun ‘da namiji a masarautar yanzu shine babban qalubale da tashin hankalin da ake ciki Wanda shi kansa sultan rashin samun LEUL BOYEM ne kadai abinda ya taba taba zuciyarsa dake tsaye babu sanyi ko kadan a cikinta, LEUL BOYEM shine kowane sultan daya mulki BOYEM baya da nutsuwa sai ya Haifa sbd shine ze qarasa kafa tarihin mulkinka, Rashin haihuwan LEUL BOYEM na nufin sarautar BOYEM Bayan kai zata koma wani dakin Wanda kai Baka cike tarihinka ba kenan, Babu qasar da bata tsoron yaqi ko tinkarar masarautar BOYEM, Babu sarki ko sultan din da baya shakkar sultan YASAR BOYEM, Babu bawa ko wani Mutum da baisan ransa baa bakin komai yake ba a masarautar BOYEM idan yayi kuskure ko laifi, Babu me mulki ko muqamin wasu qasashen da baya shakka da tsananin tsoron Masarautar BOYEM da sultan dinta YASAR ALMAZ, Babu matarsa ko imebētinsa da basa sunkuyar da kansu a qasa idan yana kusa Amma duka wannan babu babban Buri me tsananin gaske ga sultan YASAR irin samun LEUL, Ya batar da dukiyar da bata lissafuwa ko a gurin masu lissafi gurin sadaka da Malamai gurin adduar Neman haihuwan LEUL Wanda babu abinda bazai iyaba akan ya samu haihuwan Namijin. jamaar qasar BOYEM da masoyanta a tsaye suke gurin addua da biyan malamai wasu harma da Neman manyan bokayen qasashe duk akan Allah ya bawa sultan YASAR magajinsa wato LEUL BOYEM, Duk Wanda yasan BOYEM da Wanda yake cikinta koda bawa ne kuwa yasan da wannan tsantsan burin me girma da karfi na sultan YASAR ALMAZ BOYEM, Wannan shine babban dalilin daya saka ake zabar masa imebēti daban daban yana kwanciya dasu babu kakkautawa sbd Neman haihuwan LEUL BOYEM wato magaji zakin BOYEM. #MAMUH #BOYEM #BEST LOVE #BEST ROYALTY HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali_*HAYATEEM*_ Mamuhgee 25 Ayanah tana cikin masu kulawa da yanayi na laulayin faree wato imebētin sultan wadda kwata kwata batai farin ciki da samun cikinba sbd yanda taso taci gaba da samun damar datafi mata komai duniya ta zuwa shimfidar namijin dayafi kowane namiji daraja a qasar BOYEM dama zagayenta, A ranta tariga tasan kila itama macen zata Haifa tinda shine baya haihuwan namiji dan haka Sam bata wani doki da cikin gashi matiqar mace na laulayi baa kara kaita tirakarsa sbd baya iya mu’amalantar mace me laulayi sosai dan haka faree sai an yayeta sedai ta jira haihuwa idan tanada rabo zai sake buqatan kwanciya da ita, Wannan quncin da baqin cikin ne a zuciyar faree wadda laulayi takeyi sosai ga qarin baqin cikinta shikenan ta zama macen da har abada bazata sake samun Wanda zai aureta ko kwanciya da ita har sai ranar da sultan YASAR baya duniya dan babu Wanda ya isa yana raye ya kusanci Matar da shi ya kausanta indai ta haifar masa ‘yaya kenan. Baqin cikin dake cin zuciyarta da damuwan hakan ya saka laulayinta yake tsananta bata kaunar kowa ko komai Bayan hantara da kyara da rashin daraja ko kadan babu abinda take yiwa bayin dake mata hidima kaman zasu bata rayuwarsu. Ayanah ma kusan so biyu tana qonewa a hannu da ruwan zafi sbd hidimarta da fadanta, Duk wahalar da Ayanaah Tasha sosai ta rayuwar da suka fito ta qangin bautar kusrah ta wanke sosai lafiyar fatarta ta dawo haskenta ya dawo sosai amma ba duka ba sbd ba lallai ta koma asalin fararta qal ba har abada kila, Tsayin gashinsu ya dawo sosai duk da akai akai ana yanke musu tsayinsa sbd tsafta baa wani son tsayin gasu sosai a gurin bayi dan haka duk Bayan watanni kadan ake yanke musu tsayinsa bawai aski ba kawai dai zaa yankesa baa son ya wuce iya wuyansu ya sauka kafada zuwa bayansu. Gashinta ya dawo sosai da tsayinsa gashi lokacin yanke musu baiyiba dan haka take dunqulesa sosai a cikin hularta ta uniform, Faree dukkanin bayin dake mata hidima kyawawa ne sosai bama kaman ita Ayanah din wadda sanyinta da nutsuwanta ke qara mata kyau da burgewa, Faree jin tayi duk ta tsanesu bata ko kaunar ganinsu dan idan kaddararsu me kyau ce ko a cikinsu zaa iya zabar imebēti koma dukansu zaa iya zabarsu, A duk lokacin data gansu tafasa da ciwon rai zuciyarta keyi dan haka ta dauki hanyar illatasu a cikin dabarar da bazaa taba zabarsu ba, Hakanne ya saka so biyu tana kokarin koma Ayanaah da ruwan zafi sedai Allah bai saka ta taba samunta a Fuska ba sedai hannuwa kuma har so biyun babu inda fatar Ayanah tayi tabo sbd matiqar kanada tabon daya wuce numbernk ta Shedan bauta dake jikinka to Ka haramta ga zama imebēti. Ayau ma umarnin su hada mata ruwan wanke kafa tayi su dukan haka suka hada ruwan mai dumi daidai yanda zai mata daidai a fata suka kawo suna ajiye a gurin hutawanta dake dan madaidaicin American garden dinta dake nan cikin bangarenta, Tamkar wadda zatai wata gagarumar hidima haka aka tsara mata gurin suka shirya mata komai daidai yanda zata Ji dadin hutawan da wankin kafar da zaayi mata, Ayanah da sakina ne biye da ita kansu a qasa a lokacinda take fitowa tana isowa gurin Ayanah na dauke da wani lallausan showel din lullubawa mai tsananin taushi Wanda idan iskan gurin yayi mata yawa zaa rufa mata, Sakinah kuwa wasu towels din da zaa goge kafafun ne idan an gama a hannunta suma masu Laushi suka qaraso, Zaunawa tayi dukansu suka koma bayanta suka tsaya Sauran masu wankin kafar kuwa suna durqushe gabanta suna jiranta, Farawa sukai ta jingina bayanta jikin lallausan kujeran tana Lumshe idanuwanta, Tray din tea mai Zafin gaske aka kawo mata da snacks din da yanzu ne akai mata su da Zafin su aka kawo aka ajiye gabanta, Zuba mata tea din akai yana wani irin siracin daya sakata zubawa hannun wadda ke zuba mata din idanuwa tana kallan yanda zara zara yatsun hannunta farare tas ke daukan ido take taji wani irin abu ya taso ya danne zuciyarta batasan lokacinda ta dauko ruwan tea din gabaki daya ta watsa musu su hudu dake gabanta ba duka a Fuska tareda wurgi da Kayan gaban nata tana jin Wani irin Zafin zuciya kaman zai kasheta. Cikin tsananin azabar data ratsasu har cikin qwaqwalwa suka sauke kansu qasa batareda sun zabura ba ko magana bare nuna halinda suke ciki sedai idanuwansu sukai jajir suna sake sauke kansu qasa tareda bata hakuri akan abinda ya bata ranta. Ayanah ma qasa suka sake yi da kansu cikeda wani irin sanyin jiki batareda sun motsa ba, Cikin zafi da faree ta bude baki tace ‘Ina buqatar wani shayin ganye’ Miqewa sukai a natse suka bar gurin dan hado mata wani. Suna barin gurin sakinah ce ta zagayo gabanta ta durqusa itada Ayanah suka fara wanke mata kafafun cikin nutsuwa da tattali kaman kafar zinari. Suna cikin yi aka sake kawo mata sha yin ba Imani ta sake zubawa su Ayanah dake gabanta Wanda sakinah dake gefen Ayanah tafi samun ruwan sosai sbd dan karewa Ayanaah datai batareda lurar faree din ba dan haka suma take idanuwansu sukai jajir Wanda ya tabbatarwa da faree wannan Karan kam ta gama da bayin bangarenta babu wadda zaa iya zaba a cikinsu sbd duka konuwarsu a Fuska ne indai ta tashi to tabbas sun haramta har abada. Hakan data ga ta samu ya sakata samun sassauci da sakewa hankalinta ya dan kwanta ta koma yar walwalarta. Su kuwa gabaki dayansu su Ayanah kusan ruwan sun kona fatarsu sosai musamman sakinah wadda har wuyanta saida konuwar ta dan tashi dan haka kwana Ayanah tayi bawa sakinah kulawa sbd ita iya ruwan da suka sameta basu wani Konata ba ja kawai gurin yayi kuma koda gari ya waye jan ya rage kuma a kirjinta ne dan haka baa gani. Haka suka shirya suka taho aikinsu kowa gefen Fuska da wuya a kone ga zazzabin azabar wutar ga radadi haka suke aikin. Kwana biyu konuwar tayi ta dan caccabe haka dan haka faree ta sake samun nutsuwa suka ci gaba da hidimarsu, Sakinah da Ayanah take kulawa da ita sosai idan sun koma daki sai tata wutar ta Riga ta Sauran warke wa amma ba kwata kwata ba gashi kusan sati biyu kenan suma Sauran tasu ta warke sama sama, Tsoro biyu ne damuwa biyu take cinsu akan konuwar sbd idan ranar zabar imebēti tayi aka sameka da tabon dayake sabo ba tsoho ba to tabbas kanada hukunci me tsauri dan hakan yana nuni da sakacinka dan kuwa ko yancin raunana Kanka baka dashi sam tinda jikinka ma ba ikonka bane dan haka suke cikin tsananin tsoron hukuncin hakan. ********A daren ranar da zaa tara bayi mata kaf kwana Ayanah tayi Zaune itada sakina cikin wata irin damuwa da sanyin jikin hukuncin da sakinah zata iya karba na qaton tabon konuwarta, Dukansu damuwansu daya ne kada a sauyawa sakinah guri a cikin hukuncinta a rabasu, Ta Dayan bangaren kuma acan qasan zuciyar Ayanah dake sosuwa sosai da qunci shine inama itace ta kone din, Basu wani rintsa ba da damuwa me nauyi da sanyin jiki suka gama komai suka fito zuwa aikinsu. A kaidar zabar imebēti daki daki ake bi dan haka Layi bai iso bangaren imebēti faree ba Sai dare Wanda tenya ce da kanta tareda bayinta kusan su goma biye da ita cikin nutsuwa da taqama da wani irin kwarjininta ta iso take dukansu suka zube qasa hadda faree wadda itama kanta yake qasa sbd ten’ya kwarjininta nada nasaba da matsayin datake riqe dashi na ita kadai ce takeda power ta zabawa sultan macen dazai kwanta da ita,ita kadai ce takeda power ta zabar wadda zata iya daukan cikin sultan ta haifar masa ‘yaya kuma itama tanaji a jikinta insha Allah a cikin zabinta ne zaa samu macen da zata kafa tarihin haifar LEUL na wannan zamanin dan hakanne ma wannan Karan mata shida zata zabar masa lokaci daya yana dawowa saiyayi sati kullum yana Bare sabuwar mace. Kai tsaye idanuwanta ta sauke akan fuskokinsu zuwa daya bayan daya tana binsu da kallan nutsuwan da kyau ne zalla take gani a tattare dasu sedai kowacensu babban tabo ne a Fuska,wuya da hannuwansu, Batace komaiba ta zubawa faree ido tana karantar yanayinta kafin ta maida idanuwanta akan tabonsu dayake nuna wuta ce a jikin kowannensu, Kyansu ta sake kalla da kyau take ta fahimci komai ta tabbatarda meya faru dan haka kai tsaye akan Ayanah ta tsayar da idanuwanta wadda kanta ke qasa. Cikin bayinta ta kalli daya kai tsaye wadda ta fahimci me take nufi take ta matso gurin Ayanah ta saka hannu ta zare Hular kanta gashinta dayake dunqule take ya zubo ahankali yana sauka a bayanta. Faree da kanta ke qasa har lokacin wani mummunan yawu ta Hadiye zuciyarta na harbawa da karfe sedai kafin su dake jan Numfashi su fitar take ten’ya ta kalli Ayanah ta bude baki tace ‘Tashi ki bisu’ Ayanaah da bata gane me hakan ke nufi ba miqewa tayi ahankali tareda bin Bayan bayi biyu da akace ta bi tana adduar kada hukuncin da zaa yiwa su sakina daya saka akace ta tafi yayi tsauri. Tafi me dan tsayi kadan sukai suka isa wani babban guri nai shegen kyau da tsari Wanda a cikinsa zaa yiwa duk macen da aka zaba gyaran fitar hankali na ciki da waje na wata daya. Tana saka kafarta cikin gurin taga mata a jere tsaye gabanta yayi mummunan faduwa ta tsaya cak tana kallan gurin da idanuwanta Wanda ke fahimtar da ita menene yake shirin faruwa a gurin. Kasa daga kafarta tayi sbd toshewan da kanta ke Neman yi ta juyo ahankali ta kalli wainda suka kawota zatai magana numfashinta ya dauke cak bakinta ma kafewa yayi komai nata ya Dena aiki ya tsaya cak sbd idanuwanta da suka sauka akan Zuhrah da aka shigo da ita itama…… #MAMUH #BEST ROYALTY STORY #BEST LOVE #LOVE/ROMANCE HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 26 *_UMMU ASLAM COLLECTION_* 08035014107 -Ina mata yan kwalisa masu son burgewa? -Shin Kayan kitchen na zamani masu sauki da rahusa na kitchen din yan gayu dama na gargajiya kike so? -shin abayas na yayi da daukan ido da burgewa kike nema? -kokuwa original misk dahara kuke buqata dan asali? -kokuwa Kayan GHT na Neman lafiya da gyara kike so? -ke harma laces da atampopi na alfarma masu sauki kikeso? To duka kinzo gidansu indai sune abinda kike buqata ba bata lokaci kinzo kin gama samu kawai tintibi UMMU ASLAM COLLECTION 08035014107 duk inda kike zata aika miki. *********** Dauke wuta kafafunta suma sukai maqoshinta na wata irin bushewa qayau yawun bakinta suma suka dauke, Wani yaji yaji taji yana cike idanuwanta sbd tashin hankalin da baida ‘dan uwa a gareta, Zuciyarta kuwa harbawa take a kirjinta da mugun karfi da wani irin rauni dayake gauraye gangar jikinta na ganin Zuhrah Ayau cikin idanuwanta a Karan farko Bayan rabuwarsu kusan shekara guda, Ayau idanuwanta sun samu haske da rahamar da suka rasa, Ayau zuciyarta ta samu abinda ta rasa na haske da bugawa daidai Bayan shekara guda, Ayau dukkanin duhu da yanar dake zuciyarta sun haskaka da ganin gudan jininta ruhinta Zuhrah wadda itama Zuhrah dake cikin tsananin qunci da baqin ciki komai nata sakewa yayi da ganin Ayanaah dinta rayuwarta,kuzarinta,gangar jikinta,bugun zuciyarta harma ganinta sbd a tsawon wannan lokacin ita ko na minti daya bata taba walwala ko farin ciki ko misqala zarratan sbd da gaske Ayanah ce rayuwarta hakama bata tareda kowa da zai kaunace ta ko kulawa da ita ko Wanda zatai wa magana ko kalla taji sassaucin komai ita kadai take rayuwarta babu kowa a cikinta Wanda hakan ya taba rayuwarta da zuciyarta sosai harma da kanta sbd babu abinda take ako Yaushe koda da dare ne Bayan zubawa guri daya idanuwa tana ganin duka ahalinta a idanuwanta ba kamar Ayanaah ba datake tareda Sakinah, Ganin Ayanah a gabanta yau cikin idanuwanta ya gama cike dukkanin gurbin matacciyar zuciyarta da bugawa kadai takeyi babu abinda ya rage a cikinta, Ganin Ayanah Ayau ya farfado da rayuwarta dake gap da barin duniya sbd tana cikin tsananin qunci da azaba sbd a inda take babu sauki ko kadan ta rame sosai tayi Wani irin fayau alaman kowane lokaci ciwon dake zuciyarta zai buga zuciyarta ta tafiyarta itama, Kokarin gazawa kafafunta sukeyi dan mutuwan da duka jikinta keyi yana sanyi amma a hakan take daga kafafunta ahankali tana tako wa ahankali sbd wainda suke tareda ita, Qasa tayi ahankali da idanuwanta a daidai lokacinda suka iso gurin da su Ayanaah din suke tanajin zuciyarta na Wani irin yanka da radadin dayafi na kullum babu abinda ruhinta da gangar jikinta da zuciya ke tsananin so a lokacin Bayan jin jikinta dana Ayanaah ya hadu sun rungume juna sunji dumin juna sun Ambaci sunan juna sun Shafa fuskan juna sunji muryoyin juna, Da zata samu hakan tabbas da ciwon dayake cin zuciyarta zai warke koda kuwa warkewan tafiya ce to tabbas zata so hakan, Ayanaah ma da zuciyarta ke wata irin bugawa kaman zata faso kirjinta ta fado sbd tsananin so da kaunar yar uwarta daya taso mata ahankali ta sauke kanta tana Jin kowane sautin takun Zuhrah na sauka kunnuwanta yana dukan kirjinta a lokacinda suke kokarin wucewa ta gefensu sunaji suna gani kowannensu ya sauke kansa daga kallan junansu, Rintse idanuwa Ayanah tayi ahankali wani radadi na sake cikesu suna yin jajir duk abinda ta juyo tayi magana akansa bace wa yayi daga kanta da tinaninta sbd ganin Zuhrah Ayau ya tsima duka abinda take danne wa da jurewa, Kamannin Zuhrah dinta sun sauya sosai ta koma tamkar ba ita ba duk da tayi haske sosai amma babu abinda kai tsaye yake bayyane a jiki da fuskanta sai damuwa da qunci me tarin yawan gaske da tabbas zata iya rasa ranta da bugawan zuciya, Bude idanuwanta tayi ahankali radadin cikinsu na qaruwa tanajin takunsu har lokacin a bayanta suna tafiya suna nisantar ta. Rufewa idanuwanta da zuciyarta sukai babu abinda take so Bayan sake saka Zuhrah a cikin idanuwanta dan haka ahankali ta juya batareda karfin jiki ba ta nufi cikin itama tana mantawa duka kwata kwata da abinda yasa aka kawo su gurin, Taku sukeyi suna qarasa shiga ahankali a bayansu Zuhrah din Wanda Zuhrah na jin sautin saukar kowane takun Ayanaah din dake bayanta yana karya zuciyarta tana jin a daidai wannan lokacin ma Allah ya cika mata burinta tana taka guri daya tareda Ayanah tana shakar numfashin guri daya da Ayanah,jajir idanuwanta sukai itama tana ci gaba da taku mai sanyi batareda alaman ko juyowa ba kaman yanda itama Ayanah bata dago kai ba kanta a qasa yake tana bin sawun da Zuhrah ke wucewa da idanuwanta kaman ta durqusa ta sumbaci gurin, Ciki gabaki daya inda wani fadeden gurin gyaran jiki da wankan asalin lalle da qamshi dayake cike da pool din ruwan dumi da har wani hayaqi me qamshi yake tashi a cikinsa, Su tara ne cif aka zaba dan haka duk wadda aka shigo da ita ahankali ake tayata zare Kayan jikinta ta shiga ruwan Lallen da qamshi masu dumi Wanda zaa jiqa su a cikinsa tsawon wuni guda kullum haka zaa musu tsawon kwana uku sbd lalle yana tsotsewa da kashe kowace irin cuta dake jikin dan Adam dan haka sai an riqa jiqa su tsawon kwana uku sun rabu da kowace irin cutar wahala dake jikinsu tsaf kafin a fara jiqasu cikin ruwan madarar nonon raqumi shima. Zuhrah dake gaba bayin dake tareda ita ne ahankali suka zare mata Kayan jikinta daga ita sai kamfai irin na jikin kowa Wanda ake raba musu tareda uniform sai qarama rigar halfvest datake kame nonuwansu qarama ce sosai, Kama hannunta sukai suka isa bakin pool din da ita suna riqe da hannuwanta duka biyu ta zura kafafunta ahankali ta shige ruwan idanuwanta da zuciyarta babu inda suke Sai a tinanin Ayanaah dake bayanta wadda itama ahankali aka zare mata nata Kayan take gashinta ya sauka bayanta aka sakota cikin ruwan ahankali ta tako ta iso gefen Zuhrah wadda itace karshen shiga ruwan a tare suka zauna cikin ruwan ahankali gabaki daya jikinsu na shigewa har zuwa sama kirjinsu iya inda ruwan ya tsaya kenan. Wata Mutum daya ce aka sake shigowa da ita ta karshe kafin aka taho da wani sabon lallen mai dan yawa aka zuba a cikin ruwan tareda ruwan zafi dazai qarawa ruwan nasu dumi sosai ta yanda lallen zai ratsa koina a jikinsu sosai. Ana gama zuba musu komai Juyawa maaikatan sukai gabaki dayansu suka fice daga gurin tareda rufe kofar suka tsare bakin kofar sbd bazaa taba budewa ba sai lokacin fitowansu ruwan yayi. Daga Ayanah har Zuhrah babu tinanin dayake ransu Bayan son kasancewa a tare daidai wannan lokacin tareda son jin junansu dan haka gabaki daya sun manta da mummunan qazamin lamarin daya sakosu gurin fatansu daya kawai su kasance tare. Shiru gurin yayi kowacensu su taran da abinda yake ranta na wannan nannauyan kaddarar data hau kansu, Ratsasu ruwan dumin lallen keyi tako Ina suna jin dumin me zafi har cikin zuciyarsu sbd tsoron d suke ciki yafi komai yawa a cikin zama imebēti sbd kowane lokaci zasu iya rasa rayuwarsu dan haka kowa shiru yayi jiki a sanyaye ba kowane irin dogon motsi. Ayanaah ce ta bude idanuwanta da sukai jajir ahankali batareda ta juyo gefenta ba ta kalli Zuhrah da suke shaqan Numfashin guri daya ta miqa hannunta dake wata irin rawa sbd shauqin samun abinda zuciya ke so ta cikin ruwan ta Dora tafin hannunta ahankali kan na Zuhrah wadda tana jin saukan hannun Ayanah a kan fatar hannunta rintse idanuwanta tayi wasu hawaye masu tsananin zafi na gangarowa daga idanuwanta kanta na yin qasa ta damqa hannun Ayanah din tana qanqamewa cikin nata hawayenta na tsananta gudu cikeda shauqi da tsananin farin cikin data manta yaya dandanonsa yake a zuciya, Itama Ayanah hawayen ne ke ciko idanuwanta da sukai jajir tana hana nata hawayen sauka sbd kada a gano halinda suke ciki sedai tata zuciyar harma tafi ta Zuhrah karaya da samun wata irin nutsuwar ruhi da bata taba samu ba tinda rayuwarsu ta wargaje, Qanqame hannun juna sukai batareda sun juyo sun kalli juna ba ko motsin da zaa gane kowa da abinda yakeji a zuciya da gangar jiki, Zuhrah kuka takeyi sosai tana sake sunkuyar da kanta qasa sosai tana rokon Allah kada ya raba hannunta dana Ayanah har sai ranta yabar jikinta. Ayanah ma da kukanta ke komawa zuciyarta kukan zucin takeyi sosai jikinta na wata irin rawa tana sake qanqame hannun da shine hasken rayuwarta. A wannan yanayin suka share duka awannin da aka dibar musu a cikin ruwan har saida ruwan ya wuce salap suna cikinsa tukuna aka bude kofar tareda shigowa da wasu irin tsaftaccin towels masu dan girma farare qal a basket me kyau kowannensu da baiwar da zata basa nasa. A cikin wata irin saa me girman gaske saiga sakinah a cikin masu kawowan wadda kai tsaye gurin Ayanah ta nufa a natse kanta a qasa tana isa ta durqusa gaban a hankali tareda dago mata kyakkyawan kwandon da towel din yake ciki yana fidda qamshi me dadi. Cikin karfin Hali zuciyarsu na yanka suka raba hannuwansu kowacensu na Juyawa ta fice batareda kowa yaji muryan kowa ba sbd basuda daman magana baa basu damar ba. Towel din Ayanah ta dauka ahankali ta daura a jikinta Bayan sakinah ta miqe a natse ta tayata zare halfvst din jikinta, Juyawa sakinah tayi zata bar gurin kanta a qasa idanuwanta suka sauka akan Zuhrah wadda ke fitowa daga ruwan itama take jiri me karfin gaske ya dibeta saura kiris ta kife Allah ya bata ikon tsayawa dakyau tana hana firgicinta bayyana sbd zata iya rasa rayuwarta. Tsurawa Zuhrah idanuwanta tayi tana tafiya kanta na tsananin sarawa da abinda take gani, ‘Zuhrah da Ayanah a matsayin imebēti na Mutum daya?’ Wace irin mummunan qazamiya kuma haramtacciyar kaddara ce wannan? Tayaya Mutum daya zai kusance su kuma su samu cikinsa su haihu? Tayaya ma wannan tashin hankalin kaddarar zata fara? Shin Ayanah da Zuhrahn sunga junansu kuwa? Idan sun gani sun kuwa San menene yake shirin faruwa dasu? Idan har sun sani tasani zasu gwammaci su mutu su dukan dasu yadda da wannan mugun tashin hankalin’ Koda sakinah ta fito daga gurin bata ganin gabanta sosai sbd tama kasa yadda da Zuhrah ce idanuwanta suka gano mata dan bama zai taba yiyuwaba wannan kaddarar a yanzu kam tayi nauyin da kila dole zaa iya rasa dayansu biyun. Su kuwa suna gama daura towels din daya bayan aka nuna musu wata kofa suka shiga toilet ne masu kyau da tsari a jere dan suyi wanka da ruwan dumi sosai kafin su fito kowacensu akaita sabon gurin da zata zauna, Suna shiga gurin a kebe yake dan haka rufe su akai sbd su ayanzu ba kowa akeso yaga jikinsu ba dan kuwa sun zama tamkar Al’aurar da haramun ne ganin jikinsu, Ana rufe su kowacensu ta nufi toilet daya ta shige aka bar Ayanah a tsaye tareda Zuhrah wadda itama take tsaye cak babu Wanda ya motsa a cikinsu tsawon mintina uku, Tsit gurin yayi sai motsin ruwan daya fara tashi ahankali na fara wankan da Sauran sukai, Sai a lokacin Ayanah ta dago ahankali cikin wani irin slow na tsananin mutuwan jiki ta Dora fararen idanuwanta masu kyau da kashe jiki akan fuskan Zuhrah wadda itama dagowan tayi ahankali. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 27 *_UMMU ASLAM COLLECTION_* 08035014107 -Ina mata yan kwalisa masu son burgewa? -Shin Kayan kitchen na zamani masu sauki da rahusa na kitchen din yan gayu dama na gargajiya kike so? -shin abayas na yayi da daukan ido da burgewa kike nema? -kokuwa original misk dahara kuke buqata dan asali? -kokuwa Kayan GHT na Neman lafiya da gyara kike so? -ke harma laces da atampopi na alfarma masu sauki kikeso? To duka kinzo gidansu indai sune abinda kike buqata ba bata lokaci kinzo kin gama samu kawai tintibi UMMU ASLAM COLLECTION 08035014107 duk inda kike zata aika miki batareda bata lokaci ba. ********* Idanuwansu na haduwa sarewa Ayanah taji kafafunta na Neman yi ta dafa bango ahankali wannan Karan hawayenta gangarowa sukeyi suna sauka fuskanta har zuwa kirjinta ta rintse ido wani yanayi na cikata ta sake bude idanuwanta akan Zuhrah dake kuka sosai itama tana jin kafafun nata sun gaza, Ahankali suka tako zuwa juna babu kowa dake ganinsu dan haka suna qarasowa wata irin runguma sukaiwa juna Ayanah na zubewa qasa Zuhrah ta bita qasan suna rungume da juna qamqam kaman zasu shige jikin juna, Kuka sukeyi sosai kaman ransu zai fita mara sauti sbd kada a jiyo su, Hannuwan Ayanah suna wata irin rawa ta kamo fuskan Zuhrah ta tsira mata ido hawaye na gudu sosai akan fuskanta tsawon mintina kafin takai bakinta ta sumbaci goshinta ta sumbaci gefen fuskanta ta sumbaci tsakiyar kanta ta kamo hannuwanta suka ta sumbata koina jikinta rawa yakeyi sbd jin kaman zata Hadiye Zuhrah, Zuhrah kuwa batada Sauran kowane irin kuzari qanqame Ayanah din kawai takeyi tana kuka kaman ranta zai bar jikinta jikinta na rawa itama sosai, Magana sukeyi wa juna amma ba daman hakan sbd zaa iya jinsu dan haka babu Wanda ya iya bude baki a cikinsu sedai ido da hannuwansu ke aiki, Zuhrah duk yanda taso kasa riqe kanta tayi ta gama ficewa hayyacinta kamo fuskan Ayanah tayi da tafin hannuwanta biyu takai bakinta kan kunnenta ta bude baki da wani irin sauti daya saka gabaki daya dan Sauran karfin halin Ayanah rushewa tace ‘Yēne Ayanah(my Ayanah),hiyiwēteni(my life),Yene widi(my precious)’ Rintse idanuwa Ayanaah tayi tana sake qanqame Zuhrah kafin ta bude bakinta cikin tsananin sanyi da mutuwan jiki tace ‘Ina rokon Allah ya zama gatanki Zuhrahna ya baki kariya da juriya tareda ingancin rayuwa, Bazan taba barin a gurbata rayuwanmu da alaqar mu ba, Duk halinda zamu shiga bazamu taba zama a cikin qazantacciyar alaqar da akeson mu zauna ba,zan baki kariya da rayuwata koda bama tare, Zan zabi mutuwa akan a hada mu a qazamiyar shimfidar mu yada mummunan zuriar datake ta Allah wadai a garemu matiqar muka hada shimfida da Mutum daya…..’ Kuka sosai Zuhrah ke qarawa sbd maganganun Ayanaah din dake sake kashe rayuwarta sbd sunzo gabar da kaddarar tayi musu muni me girma bama girma ba, Duk shauqin ganin junansu Ayau Bayan shekara guda bai taho musu da alkhairi ba dan kuwa wannan shine mafi girman quluwar kaddararsu da basusan tayaya zasu fuskancetaba kuma tinda aka zabesu din to tabbas Ana nufin sai sun sauke buqatar sultan din BOYEM Wanda mutuwar dayansu ce kadai zata Hana hakan idan kuma sun fito sun bayyana alaqarsu sbd Kaucewa hakan to dukansu ne zasu rasa ransu sbd sun aika laifi me girma ita kuma a yanzu tanason ko yayane dayansu ya rayu sbd Abaas dayake raye a duk inda yake. Sun jima a hakan kafin daqyar suka iya rabuwa da jikin juna sbd motsin fitowan wasu wanka dan haka kai tsaye a sanyaye suka fada toilet daddaya suma take suka sakar wa kansu ruwa sbd kukan ruwan ya hana aji sautin kukan dasuke fasa a tare. Sun jima a toilet din kafin suka fito kusan a tare suka fito kan kowannensu a qasa batareda sun sake kallan ko inda inuwan juna take ba. Haka aka fice dasu zuwa inda zasu zauna kowannensu da Wanda zai taimaka masa zama a dakinsa dan sai wadda sultan ya kwana da ita zaa warewa bangarenta me girma da bayi idan ta samu ciki zata cigaba da zama idan bata samu ba sultan ya gama yayinta tafiya ake da ita. Kwata kwata ba guri daya aka aje su ba kowa da dakinta daban dan haka suna dawowa ba jimaw aka kawo wa kowacensu lafiyayyun Kayan itatuwa da zallan madarar nonon raqumi me dumi da zuma tareda duk wani abu dazai Kama jikin mace na qarin Ni’iman nace me karfin gaske. Sakinah aka kawowa Ayanah wadda taje taji jikinta ya sake mutuwa Ana rufe musu daki ta zube gaban sakinah tana kuka me karfi da Neman yaya zatai da rayuwarta da wannan sabuwar kaddarar. Sakinah ma kukan takeyi cikin tashin hankali da rashin sanin tinanin yi dan kuwa wannan Karan ko ita batada shawarar bayarwa sbd abu dayane a bayyane tabbatacce kuma shine Allah ne kadai zai Hana dayansu barin duniya kokuma su dukan ma. Kuka sukeyi tare tsawon lokaci kafin aka taba kofar dakin wadda ta sakasu shire hawayensu suna Miqewa tsaye kansu a qasa sakinah ta bude dakin. Tenya ce da kanta tareda masu Binta a baya kaman zasu mata sujjada, Shigowa tayi tana kallan fuskan Ayanaah din wadda fuskanta ta kumbura sosai tayi jajir alaman kuka me karfin gaske tayi, Ajiyan zuciya ta sauke a natse tana sake kallan Ayanah din cikeda mamaki da tinani Kala Kala sbd tinda aka kafa tarihin masarautar babu macen data taba kuka akan zaa kaita shimfidar sarki duk kuwa tsoro da fargaban da matan suke shiga babu wadda ta taba kuka na bayyane sedai na boye na zuci amma Ayau idanuwa da komai na jikin Ayanah bayyanarda tsananin qiyayyrt da hakan yakeyi. Numfashi ta sake saukewa tanajin haka kawai Ayanah din takeson ma idan sultan YASAR ya sauko a Daren ya fara tarawa da ita tsawon sati guda kafin ma a sake kai wata. Murmushi me kyau ta sauke ahankali tana sake qarewa zallan kyau da wani irin sanyi da nitsuwan Ayanah din ido ta bude Baki tace ‘Yaya sunanki?? Sai a lokacin Ayanah ta motsa tareda dago manyan idanuwanta ta sukai jajir ta bude bakinta da sauti me tsananin sanyi da mutuwan jiki tace ‘AYANAH GHAZ’ maimaita sunan tenya tayi cikin kulawa da jin Ayanaah din na shiga tinani da zuciyarta tareda jin tabbas da tanada ‘da namiji yanta Ayanaah din zatai ta aura masa sbd tanada abubuwan da duk takeson mace ta mallaka dan haka koma yayane Ayanah sultan YASAR sai ya maidata cikakkiyar mace. Take ta bada umarnin duk abinda aka kawo na Shan a bawa Ayanah a gabanta ta shanye, Hakan kuwa akai haka aka fara dauko su daya bayan daya Ana bawa Ayanaah din tana shanyewa hawaye masu tsananin zafi suna gangarowa daga idanuwanta Wanda ya saka tenya sake jin Ayanah na zama dole imebēti. Su tenya na ficewa Ayanaah ta darare ta zauna bakin gado tana kallan koina na dakin babu kowane irin abu dazai Baka ikon daukan rayuwanka dan haka zame wa tayi qasa tana jin kaman zata Amayar da zuciyarta. Sakinah na gefe ta rasa abin yi itama se zuru tayi idanuwanta jajir sukai shiru, Zuhrah ma koda aka tafi nata dakin idanuwanta sosai suka nuna abinda idanuwan Ayanah suka nuna amma ita tayi kokari ta hana a gane sbd tasan a duk inda Ayanah take zaa gane yanayinta. A wannan Daren tin daga Ayanaah har Zuhrah babu Wanda ya rintsa a suka kwana cikin tashin hankali da mugun yanayi, Sakinah ma bata rintsa ba a Zaunen ta kwana sbd babu mafita tako Ina a masarautar BOYEM din da gaske komai naka a tafin hannunsu da ikonsu yake, Washe gari yanayin Ayanah sake munana yayi sbd idanuwanta da sukai wani irin mummunan kumburin daya sauya kamannin fuskarta gabaki daya dan haka kai tsaye tenya da kanta yau ta tsaya akan jiqon lallen da akai musu har aka gama tana tsaye ta saka ido babu ta inda ko kallan juna suka samu sukai dan haka suka sake shiga tashin hankali sbd suna tsananin son magana da juna sbd Neman mafitar wannan masifar, Washe gari ma haka tenya ta tsayu sosai da kanta tayi musu komai aka qara tsananta kulawa akansu, Tashin hankali da tsananin tsoronsu koyaushe qaruwa yakeyi sbd kwanakin dake kusanto su, Ayanah gabaki daya rayuwanta ne take jin ta gaji da ita sbd ba iya hadasu da zaayi gurin biyawa Sarkin qasar buqataba da yar uwarta uwa daya uba daya ita kanta batajin har abada zata iya rayuwa a matsayin baiwar biyan buqata a duk lokacinda aka biqaci hakan, Ta zabi mutuwarta a daidai wannan gabar sbd rayuwar da zata yi a yanzu batada banbanci da abinda akaiwa Nurat dinta kafin rasuwarta, Bazata iya zama abinda aka zabeta ta zaman ba dan haka rayuwa gabaki daya ta fita kanta Hutu kawai take buqata daga duniyar. Wannan tinanin ne yake fitar da ita hayyacinta da rashin magana da Zuhrah wadda itama take ficewa nata hayyacin, Wani irin sauyin kamanni ta fara samu Wanda ya saka attention din tenya dawowa kanta sosai ta dauketa ta sauya mata guri kwata kwata aka fara hada mata da maganin saka bacci a cikin abincin da ake bata Wanda bata ma iya ci Sai an tsareta. Fara bata maganin bacci ya saka tinaninta tsayawa cak batada lokacin tinanin komai koyaushe cikin bacci take sbd anason ta samu baccin da zai bawa jikinta lafiya. Zuhrah da baa Ankara da nata tinanin na ganin da gaske babu sauyi a wannan mummunan kaddarar dake tinkaro su hakama kwata kwata ta Dena ganin Ayanah wadda aka kebe daban dan haka zuciyarta ta rasa tinanin kanta batada Wanda zatai magana dashi taji sanyi,batada Sauran hope na rayuwa ko kadan dan haka ta yanke shawarar itama hakura da rayuwan gabaki dayanta dan mutuwarta ce kadai zata hanasu hada wannan kaddarar. A cikin Daren ta cire Kayan jikinta ta saka farcen hannuwanta biyu duka tafara yagar fatar fuskarta da karfin gaske cikin wata irin azaba me tsananin wuyan hadewa tana kukan azaba mara sauyi jini sosai yana fita daga duk inda ta yaga da karfi, Fuskanta da fatar wuyanta zuwa kirjinta da hannuwanta tareda bayanta take yaga tana buga kanta jikin bango sbd azaba, Take jini me yawa yafara lalata inda take karfinta na ragewa ahankali. A daidai wannan lokacin itama Ayanah ta farfado cikin Daren ta tashi Zaune tareda zare Kayan jikinta ahankali tareda daurewa zata rataye kanta dan kuwa bata fatar ganin washe garin gobe da zaa fara musu shirin matakin karshe na isa tirakar sultan YASAR BOYEM. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 28 *_UMMU ASLAM COLLECTION_* 08035014107 -Ina mata yan kwalisa masu son burgewa? -Shin Kayan kitchen na zamani masu sauki da rahusa na kitchen din yan gayu dama na gargajiya kike so? -shin abayas na yayi da daukan ido da burgewa kike nema? -kokuwa original misk dahara kuke buqata dan asali? -kokuwa Kayan GHT na Neman lafiya da gyara kike so? -ke harma laces da atampopi na alfarma masu sauki kikeso? To duka kinzo gidansu indai sune abinda kike buqata ba bata lokaci kinzo kin gama samu kawai tintibi UMMU ASLAM COLLECTION 08035014107 duk inda kike zata aika miki batareda bata lokaci ba. ******* Shigowan sakinah yayi daidai da ture stool din da Ayanah ke Kai da qafa datai idanuwanta a rufe ta fara Wani irin shura qafa da fizge fizge jikinta na rawa sosai sbd mutuwar da gaske ta taho gadan gadan, Sakin Kayan hannunta sakinah tayi cikin mummunan tashin hankali da tsananin tsoro da firgici ta isa gurinta da gudu har tana kifewa ta tashi da rawar jiki tsoronta tsananta ta isa gareta ta riqe kafafunta da sauri koina na jikinta na rawa, Da hannu daya ta dauki stool din duk nauyinsa ta Dora a setin kafafunta ta tsayar da ita kafin a rikice ta taka gadon dake dakin ta taka wardrobe ta zare daurin suka fado qasa tareda Ayanah din tana rungumeta da tsananin karfi tareda fasa kuka Mara sauti sbd tashin hankalin tinanin rasa ayanar da zatayi da bata shigoba a lokacin, Ayanah da gabaki daya jikinta ya sake idanuwanta a rufe suna gangaro da hawaye masu dumi bata iya motsawa ba sedai kukan sakina kawai dake Ratsa kunnuwanta yana sake kashe zuciyarta da batada Sauran tinanin komai sbd ta yanke rai da rayuwa. Kuka sosai sakinah takeyi sbd batasan yaya zatai qarashen rayuwarta babu Ayanah ko daya daga cikin jinin GHAZ ba sbd sune rayuwarta itama sune tamkar nata jinin da batada kowa duniya Bayan su hakama har abada matiqar tana tareda Ayanah ita baiwar tace sbd haryanzu bawai ta yanta bane suna tare ne kawai harma suka manta matsayin junansu sbd sun samu kansu a wata ukubar rayuwar data mantar dasu cewan su din baiwa da uwar daki ne amma har abada koda BOYEM ta yantata matiqar Ayanah bata yantata ba ita din baiwarta ce har qarshen rayuwanta Wanda ita kanta indai tana tareda Ayanaah zata rayu da ita har qarshen rayuwanta to batama buqatar yancin zatai mata bauta ta bita har abada. Kuka sosai sakinah tayi na tsoron halinda Ayanah din ta shiga kafin ta iya sake Ayanah wadda har lokacin yake kaman batada lakar komai a jiki sai idanuwanta dake bude jajir suna fidda hawaye masu dumi dake gangara a hankali. Gadon sakinah ta gyara har lokacin itama idanuwanta hawayen sukeyi ahankali tana gamawa ta kamata ta kwantar kafin ta maida komai inda yake ta gyara dakin kaman babu abinda ya faru sbd duk motsinta ma bata Bari anji komaiba sbd kada asan abinda Ayanah din tayi kokarin yi hukuncin dazai hau kanta bazai taba zamowa me sauki ba, Tana gana gyara dakin ta juyo da idanuwanta da suka sauya sosai ta kalli Ayanaah zatai magana aka taba kofar dakin Wanda ya sakata saurin daidaita kanta tana goge fuskanta ta dauki towels din data shigo dasu dan kaiwa inda zata jere su. Ayanaah ma idanuwanta ta rufe a hankali sbd bata kaunar ganin komai da kowa idan ba yar uwarta jininta ba Zuhrah. Tenya ce aka budewa dakin ta shigo wainda ke biye da ita suna dauke da wasu magungunan gargaji masu tsafta da kyau aka shigo dasu Ana jerewa a table, Idanuwa tenya ta zubawa Ayanaah tana kallanta haka kawai taji bata iya Kyale Ayanah akan zamowanta imebēti wadda koda zata sauya kowa bazata taba sauya Ayanah GHAZ ba komai wuya tanason ganinta a imebēti sbd itace kyanta yakeda tsananin nutsuwan da zai iya girgiza Kyan HAILE da qasar take taqama dashi ita kuwa a nata bangaren batada burin daya wuce takai HAILE qasa ta hanyar samun macen da zata kere ta a gurin sultan musamman idan Allah yasa aka samo LEUL ba a gurin HAILE ba sbd Qin HAILE a jikinta yake tin daga lokacinda ta dauke ran qanwarta uwa daya uba daya da ita kadai gareta sbd kawai ta samu cikin sultan a matsayin imebēti a lokacin da tana yayin dauke rayukan duk macen daya kwanta da ita, Wannan ne dalilin daya saka tenya batada burin daya wuce samar da macen da zata fi HAILE komai da samun gurbi a zuciya da ahalin sultan, A tarihi da doka tareda qaida mai girma a Masarautar BOYEM baa taba auren wadda ba jinin BOYEM ba, Babu macen data taba Matar Sarkin Boyem matiqar ba jinin sarautar BOYEM bace, Duk yanda mace ta shiga ta mamaye zuciyar Sarkin Boyem komai tsananin so da kaunar dayake mata fiye da matansa matsayinta yana tsayawa ne a iya WISHMAH wato lady mistress ita ta wuce matsayin imebēti hakama bata zama matarsa ta aure ba amma kuma matsayinta daya da matansa a duniya a zuciyarsa kuma tama fi matan matsayi, Dan haka a koyaushe burin da tenya take kwana dashi take tashi tayi rayuwa dashi shine ta tabbatarda ta samar da wishmah a BOYEM din yanzu wadda zata ruguza power din HAILE koba duka kwata kwata ba to ta tabata sosai dan babu macen datai darajar HAILE a qasar BOYEM yanzu sbd itace mata kuma uwargidan sultan YASAR haka kuma macen datafi kowace macen kyau da iko a qasar. Duk da Ayanah baiwa ce wadda bauta ta sauya mata abubuwa da dama ita ta hango asalin sirrin kyanta Wanda zai fito fiyeda na HAILE idan ta samu gyara da hutun da fata da gangar jikinta suke buqata ga wata irin sanyi da nutsuwa a tattare da ita wanda zai iya sanyaya zuciya mai Zafin gaske irin ta sultan jinin masu BOYEM da kansu dan haka Ayanah tayi mata tako Ina kuma taci burin fiddo da dukkanin kyanta da kwarjininta da bauta ta boye zata fiddota a matsayin sabuwar wishmah ta BOYEM da aka shide qarnika baa samu ba sbd yawancin sarakunan BOYEM basa soyayya dan bata tsarinsu Sarkin uku ne kadai suka taba wishmah Sai a yanzu datake fatan hakan ga sultan YASAR. Umarni ta bada aka tada Ayanah Zaune wadda take kwance kaman babu inda baya aiki a jikinta, Sakinah ce ta saka mata pillows biyu a bayanta suka tareta aka fara bata maganin masu dumi da wani qamshin nutsuwan dayake ratsa hancinta zuwa cikinta, Gabaki dayansa aka sakata shanyewa kafin suka ajiye cup din akan tray din da aka jero cup da bowl din Dayan maganin masu kyau. Dayan maganin aka Dora mata a baki yafara shiga maqoshinta ta rufe idanuwanta ahankali tana Jin taste din maganin na ratsa bakinta aka buga kofar dakin da nutsuwa Wanda ya saka dukansu kallan kofar Banda Ayanah din dake Jin zuciyarta na Wani irin nauyi ta sake rintse ido. Da ido tenya ta basu umarnin su bude dakin dan haka daya daga cikin bayinta ta juya ta nufi kofar dakin a natse ta bude Kai tsaye tana kallan wadda ta bude dakin kanta a qasa ta bude baki da taushin murya tace ‘Daya daga cikin sabbin imebētin da zaayi ta illata kanta harma tana gap da rasa ranta amma……. Wani irin fesowa abinda yake cikin bakin Ayanaah yayi da karfin gaske idanuwanta na budewa jajir sbd abinda taji Wanda zuciyarta ta tabbatar mata da Zuhrah ce, Wata irin rawa hannuwanta da kafafunta suka fara ta yunqura da karfin gaske tana Miqewa tsaye harshenta karyewa sbd mummunan tashin hankali ko magana ta kasa sai idanuwanta dake rikidewa jajir b Kyan gani……… Sakinah ma da jikinta ya dauki wata irin rawar tashin hankali saurin dafe Ayanah itama tana Jin tabbacin Zuhrah ce dan haka hawaye suka fara ciko idanuwanta sbd Zuhrah tayi hakan ne sbd yar uwarta Ayanaah… Ayanah fizge wa tayi daga riqon Sakinah tana Miqewa jiri mai karfi na dibarta tabi bayan su tenya da suka fice dakin batareda sunsan halinda Ayanah din ta shiga ba. Ko ganin gabanta Ayanaah batayi jiri na dibarta na maganin da aka bata Wanda karfinsa yake dan bugarwa sbd na gyaran mace ne, Wani dishi dishi take gani a idanuwanta da duhu duhu amma a hakan take jefa kafarta duk inda ta samu ta nufi hanyar da Batama San Ina zata samu Zuhrah dinba, Sakinah d gudu taje biye da ita tanason ambatar sunanta amma ta kasa sbd kada wani ya jisu asan sun fito komai y qarasa lalacewa dan haka biye take da ita tana wasu irin hawayen tausayi da tashin hankali tareda baqin ciki tana kokarin kamata amma Ayanaah dinba taqi Bari fizge wa takeyi sbd ko zata rasa ranta Ayau sai taje ga yar uwarta. Ragaita Ayanaah din ta ringa yi tana zagayen Neman inda Zuhrah taje amma koina tsit babu Zuhrah ta zube a tsakiyar gurin qasa tareda dafe kirjinta dake mata Wani irin azababben radadi ta fasa wani irin kuka mai karfi da taba zuciyata tareda ambatar sunan Zuhrah da karfi tana sake dafe kirjinta dake Neman bugawa da sauri sakinah ta zube qasa din itama tana rufe mata baki da hannuwanta biyu tana kukan itama mara sauti jikinsu na rawa su dukan, Kuka sosai Ayanaah keyi mai tsananin karfin sautin gaske amma Sakinta ta riqeta jikinta da karfi ta toshe mata baki sautin kukan baya fita sbd idan batai hakanba koina zai amsa karar kukan nata Wanda takeyi d karfin gaske tana ambatar sunan Zuhrah. Motsin tahowa suka Ji Wanda ya saka sakina janta da karfi cikin tausayawa ta boye bayan wani dakin da ita har lokacin riqe take da ita bakinta a toshe. Zuhrah ce aka dauko tamkar gawa a kan wani qaramin gadon marasa lafiya koina jikinta ba Kyan gani jininta ne yake fita sosai Wanda ya sauya kamanninta dana Kayan dake jikinta, Babu alaman rai a jikinta idanuwanta a rufe hannuwanta a sake Mutum hudu ne maza dauke da ita jini na bin hannuwanta zuwa yatsar hannunta yana diga qasa, Tenya ce ta bude baki Kai tsaye cikin iko da bada umarni mai Zafin gaske tace ‘A kaita kurkukun bauta da ukubar da bayi acan zatai jinya t warke tayi rayuwa har qarshen rayuwarta bazata taba fitowa ko wuya ta dauki ranta ko kadaici da ukuba wannan shine hukuncinta…… Wani irin Juyawa duniya tayi da Ayanaah wadda ta bude baki da karfin gaske ta fasa Ihun kiran Zuhrah cikin rikitaccen kukan daya saka sakinah sake saka karfinta duka tana danneta tareda rufe bakinta d karfin gaske itama tana hana nata Ihun gunjin kukan fidda sauti. Fizge fizge Ayanah keyi tana dukan hannuwan sakinah son qwacewa ta tafi ga Zuhrah kome zaayi musu Ayi tare amma Sam sakinah ta saka karfi sosai ta danneta da gaske sbd tana fita dukansu su ukun rasa rayuwarsu zasuyi dan haka dole ta hana Ayanah dan yanzu ita da zata zama imebēti itace hope dinsu harma dana fiddo Zuhrah cikin wannan mummunan hukuncin na qarshen rayuwa. Gap da su aka kawo Ana wucewa fuskan Zuhrah dake jina jina da jini tana fuskantar saitinsu idanunwata a rufe Wanda ya saka zuciyar Ayanah kasa dauka ta daga hannu tana miqawa zuciyarta na rage bugawa tana sake kokarin fizgewa tana ihu sosai a zare amma Sam babu sauki a riqon da akai mata tana kallo har aka bace da Zuhrah zuwa inda bazata sake ganinta ba har karshen rayuwarsu kila. Wata irin jijjiga takeyi tana Ihun Wanda har jikinta ya fara sakewa ahankali ta some a jikin sakinah din gaba daya numfashinta na tsayawa. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 29 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Bononza bononza Assalamu alaikum yan uwa mata masu albarka Zuzeam ventures zatayi promo karshen wannan watan har zuwa cikin watan nan me kamawa insha allah -Da 5k kachal zaa baki kaza da ciccibi da gari da tsumi da gumba masu kyau da ingancin dazai sakaki dawowa ki qara harma ki kawo wani, -Da 10k zaa baki kaza full da ciccibi da gari da tsumi da gumba, wannan promo ne akan murnar cika shekara 10 cif da fara sanaa a online Dan haka duk wadda take bukatar shiga cikin wannan promo Dan samun wannan garabasa to tayi sauri kafin ta kare Kuma ku sani tsakani da Allah zaayi wannan promo komi me inganci ne Kyau sosai zaa baku tsakani da Allah Idan kinada 3k ma zaa baki ciccibi kawai sai gari da tsumi masu kyau da ingancin suma, Dan haka duk wadda take da bukata kofa a bude take Idan kinada Yan uwa da abokan arziki zaki iya tallata masu idan kin kawo mutun goma suka shiga na 10k kinada package din 5k Idan kin kawo mutun goma suka shiga na 5k kinada package din 3k. Zuzeam ventures 08144015291 ******* Cikin tsananin sabon tashin hankali da tsananin tausayin Ayanah dake kashe duka jiki da zuciyarta ta fara girgiza Ayanah din da dan karfi tana ambatar sunanta da sauti qasa qasa amma ba alaman Ayanah din zata motsa ko alamar akwai Sauran rai a jikinta dan haka da sauri ta saka qarfinta ta daukota a bayanta tana waiwayen hanya dan gudun a Gansu ta ringa bin bango a tsorace da firgici ta koma har dakinsu ta fada gado da ita tana sauke wani wahalallen numfashin gajiya da tsoro da firgici, jikinta na rawa ta miqe tazo kofa ta rufe da sauri hadda saka keyi kafin ta dawo inda Ayanaah din tana sake girgiza ta tana ambatar sunanta da sauti mai bayyanar da tsoronta na rasa Ayanah din ga kuma tausayin Zuhrah dake sake sako mata kukan daya kasa ma fitowa zuwa lokacin sedai jan ido da rawar jiki, Ruwa ta dauko hannuwanta na rawa ta zubawa Ayanaah din wadda bata motsa ba saida ta zuba mata ruwa sosai tukuna ta motsa kadan idanuwanta da sukai mummunan ja suna budewa ahankali ta saukewa sakinah su batareda ta kyafta ba ko motsawa tamkar gawar da baa shafe wa idanuwa ba, Hawaye ne masu tsananin zafi suka gangarowa sakinah ta sunkuyar da kanta qasa tana dauke kallanta daga kan fuskan Ayanah da ko kyaftawa idanuwanta basu yi ba tana mata kallan da batasan na menene ba amma dai koma na menene tasan akwai kallan yanke kauna a cikinsa dan haka jikinta yayi sanyi hawayenta na tsananta gudu ta bude baki koina na jikinta na qara sanyi tace ‘Allah ne ya kaddaro muku hakan da gani har ke har Zuhrah babu Wanda zai iya sauya hakan, Allah ya fini sanin dalilinsa na yin haka hakama yafi ki sani yafi Zuhrah sani harma da duka masarautar BOYEM din, Ga dukan alama kaddararki ce ta sako mu halinda muke ciki sbd Allah ya riga kila ya kaddara tarayyarki da sultan YASAR Wanda matiqar akwai rabo a tsakaninku to shine yayi sanadin komai daya faru dan zuwanmu nan, Komai daya faru ya samu yan uwa da iyayenki ki yadda da rabo mai karfin dayake tsakaninku ke kila ya haddaso hakan dan haka ko a yanzu rabon ke dince ya saka yar uwarki sadaukar da rayuwarta sbd bazata iya qazantar dake shirin shiga tsakaninku ba ta hada shimfida daya da Mutum daya ku haifa masa yaya ku hada yayanku uba daya Kina raye tana raye, Kinyi kokarin daukan taki rayuwan Amma Allah ya Hana hakan sbd kece wadda kila ya kaddarowa hakan, A yanzu Zuhrah ta Riga takai karshen tata kaddarar kila dan kuwa har abada mutuwarta ce kadai zata fiddo da ita inda aka kaita waton gawarta ce kadai zata fito idan zaa rufeta kenan, Tsananin so da kaunar da kike mata da saka rayuwarki a halakar da zaku rasa Ranku gabaki daya bazai taba sauya kaddar datake boye a cikin wannan lamarin ba, Lokaci yayi da zaki rungumi kaddarar da gaske AYANAH GHAZ, Zamtowanki imebēti ki haifi jinin BOYEM ko mace ko namiji shine zai baki hope na koba yanzu ba zaki fitar da yar uwarki daga wannan ukubar data Riga ta shiga sai mutuwa, Zamtowanki cikakkiyar imebētin sultan YASAR BOYEM shine gatan da zakiyi wa yar uwarki da komai dade wa bazata cire rai daga samun ceto daga gareki ba dan kuwa tayi abinda tayi dinne dan ke ki samu zama imebētin ke kadai bada ita ba dan tasan zaki taimaka mata daga lokacinda kika samu daman tashi daga baiwa hakama matiqar kika zama imebētin kika tashi daga baiwa ko ba yanzu ba Kinada Sauran saka ran samun yancin Neman dan uwanki Abaas da shima matiqar yana raye yasan indai Kina raye wata ran Zaki iya nemansa, Ke kadai kika raye a GHAZ wadda yan uwanki suka Dogara dake dan Allah Nima Ayau Ina rokonki ki jure ki daure ki rayu ko dan yan uwanki Dani kaina……. Wani irin kuka mai tsananin ratsa zuciya ne sakinar ta sake tana sake sunkuyar da Kai tace ‘Matiqar kika jure kikai sadaukarwa tabbas ranar da zaki fiddo yar uwarki zata zo harma Kuyi rayuwa a tare idan bazaki iyaba ki daure ki iya kiyi sadaukarwar da yar uwarki tayi ki jure kiyi yaqi da komai ki ceto yar uwarki….’ Rufe idanuwa ahankali Ayanah tayi wasu hawaye masu dumin gaske suna gangarowa daga cikinsu batareda ta motsa ba har lokacin, Shiru sakinah itama tayi hawayen na gangarowa daga cikin idonta babu Wanda ya sake motsawa a cikinsu hawayen Ayanah takeyi sosai hatta gashin jikinta sun kwanta gabaki daya tamkar sun mace, Babu Sauran rayuwar data rage mata a yanzu da batada kowa a rayuwarta bayan sakinah, Dukkanin kuzari,farin ciki,ruhi da bugun zuciya da hasken idanuwanta an rabata dasu babu ko daya a tattare da ita dan haka babu Sauran abinda ya raye komai na rayuwa bayan gangar jikinta da yanzu itama zata zama ba nata ba saina biyan buqatan wani Wanda zai watsar da ita ya manta ita da duk abinda ya rabata dashi ta zama fanko sauransa har qarshen rayuwarta, Batada Sauran zabin daya wuce wannan din matiqar ranar da zata fiddo yar uwarta zatazo tabbas zata zama fankon ragi da Sauran wani din har karshen rayuwarta sbd daman babu abinda ya rage a rayuwan Bayan gangar jikin. Hawayen ne suka cigaba da gangarowa gefen idanuwanta dake rufe batareda ta motsa ba har lokacin sedai sakinah ce ta saka farin qaramin handkerchief mai tsafta tana share mata hawayen ahankali suna saika Akan kyallen batareda ta sake cewa Ayanah din komaiba sbd ba abinda ya rage ma fada. Shiru dakin yayi ko numfashinsu Baka Ji har tsawon Daren haka suka shafe sa cikin toshewan zuciya babu motsi, Sallan asuba ce ta saka Ayanah din motsawa bata iya tsayuwa daidai ta miqe sakinah na riqe da ita har toilet. Dukkaninsu sallah sukai suka ringa kuka mai tsima zuciya suna fadawa Allah damuwa da quncinsu har gari ya fara haske lokacin sakinah ta fice zuwa dakinsu tayo wanka ta sauyo uniform ta taho tafara aikinta ita kuwa Ayanaah na Zaune zuru ta kwantar da kanta a gwiwan kafafunta seti da window ta zubawa waje ido bata ko kyaftawa. *********Ayau din aka taho aka kawo masu fara mata gyara ma Musamman Wanda zai qarasa dawo sa asalin kalar fatarta fara sol da gyaran fata da qamshi na musamman Wanda tinda masu gyaran suka iso bata iya cewa komai ba ko kuzarin komai duk yanda akai da ita tana Zaune babu gardama ko hayaniya ta zama tamkar Mutum mutumi dan haka suma suka zags sosai sukai aikinsu hankali kwance a natse, Har kusan dare Ana abu daya da jikinta kafin suka tafi sai kuma gobe, Washe gari ma haka suka taho sukai aikinsu suka tafi, Tsimata akeyi cikinta da fatarta da asalin zallan madarar raqumi da lalle da zuma tareda wasu Hadi masu tsananin qamshin da hatta gashinta dayake Shan gyara qamshi yake fiddawa me sanyaya zuciya da kwantar da hankalin mai shaqa tareda basa nutsuwa da mutuwar jiki, Sati guda akai Ana mata gyaran daya sauya kalarta da kamanninta asalin Ayanah dinta ta dawo sedai duk tsawon lokacin nan babu Wanda ya taba Jin koda muryanta sbd gabaki daya ko magana ta dena ido ne kadai se Numfashi ya rage mata sai kuma yanda akai da gangar jikinta ta sauya gabaki daya ko sakinah bata samun maganarta se dai ido kawai. A cikin sati biyu tenya ta gama samun duka abinda takeson samu a gurin Ayanah na zama imebēti kafin zuwa wishmah dan kuwa hatta yatsun kafafun Ayanah dama hannunta abin kallo da daukan hankali ne sbd ta fito asalin balarabar ANJOM GHAZ dinta, Haskenta da kyanta wani daukan ido yake yana fizgar hankali, Qamshinta kuwa daya gama Kama kowane saqo na jikinta da gashinta tana tinkaroka zakaji qamshin asalin Larabawan BOYEM yana tashi a jikinta musamman idan tai motsi haka zakaji sa yana ratsa zuciya da gangar jikinka dan haka kwata kwata aka hana kowa ganinta bare Jin qamshinta bayan sakinah da ita kadai ce baiwar da tenya ta yadda ta Barwa hidimart sbd labarin Kyan Ayanah GHAZ na isa gurin HAILE zata iya yanke mata hukuncin Kisa Kai tsaye tin kafin sultan ya mallaketa a shimfidarsa dan haka tenya ta saka ido sosai da tsaro akan AYANAH GHAZ kaman yanda take kiranta kafin ta hau shimfidar sarki sunanta ya tashi daga hakan. Tsaro sosai Ayanah GHAZ take samu daga tenya wadda daga qarshe dauketa tayi daga bangaren gabaki daya ta dawo da ita gurinta sbd barazanar datake ji a jikinta na kusanto Ayanah din sbd kyanta da yayi Wani irin yawan da itama idan ta kalleta Jin takeyi gabanta ma faduwa. Dawowan Ayanah gurin tenya ya sakata sake shiga ran tenya sbd shirunta daya zamo tamkar nutsuwar datafi ta kowa data sani a rayuwarta hakama hakanan takejin a ranta Ayanah zata iya sauya musu kaddara dan yanda take Jin nacin son kasancewanta imebēti kota halin yaya dan haka ta matsu safiyar Washe garin ranar ta wanye dan sultan YASAR na kan jirgin sauka BOYEM Wanda a Daren goben ne zata isar da Ayanah shimfidarsa da insha Allah take masa fatar samun rabon haihuwa da ita. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 30 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Bononza bononza Assalamu alaikum yan uwa mata masu albarka Zuzeam ventures zatayi promo karshen wannan watan har zuwa cikin watan nan me kamawa insha allah -Da 5k kachal zaa baki kaza da ciccibi da gari da tsumi da gumba masu kyau da ingancin dazai sakaki dawowa ki qara harma ki kawo wani, -Da 10k zaa baki kaza full da ciccibi da gari da tsumi da gumba, wannan promo ne akan murnar cika shekara 10 cif da fara sanaa a online Dan haka duk wadda take bukatar shiga cikin wannan promo Dan samun wannan garabasa to tayi sauri kafin ta kare Kuma ku sani tsakani da Allah zaayi wannan promo komi me inganci ne Kyau sosai zaa baku tsakani da Allah Idan kinada 3k ma zaa baki ciccibi kawai sai gari da tsumi masu kyau da ingancin suma, Dan haka duk wadda take da bukata kofa a bude take Idan kinada Yan uwa da abokan arziki zaki iya tallata masu idan kin kawo mutun goma suka shiga na 10k kinada package din 5k Idan kin kawo mutun goma suka shiga na 5k kinada package din 3k. Zuzeam ventures 08144015291 ******* A Daren Ayanah bata rintsa kona minti daya ba kwance kawai take amma babu ta inda bacci ya tinkaro idanuwanta sbd koda Yazo na iya ido ne babu kowane sauki da sassaucin dayake bawa ruhi da zuciyarta sbd a daidai wannan gabar ta rasa nutsuwa da farin ciki tareda walwala ko sakewa har abada sai kuma ranar data iya saka daya daga cikin jininta biyu da suke raye a idonta dan haka zata rayu ne kawai gangar jikinta na aiki amma Banda zuciya wadda itama bugawa kawai take amma duk abinda zata samu a duniyar nan yanzu bazai taba bata farin ciki Kona seconds ba sbd ta gama rufe babin rayuwarta babu farin cikin dazai shigo bayan qarasa rayuwa da qunci daddabe a ranta kuma a hakan zata bar duniya. Daga Daren yau shima tana kwana a shimfidar ‘da namiji zata tashi daga AYANAH GHAZ dinta zuwa macen da batada Sauran amfani a duniya Bayan biyawa namiji buqata, Zata tashi daga Ayanar Ammanta da Abaa dinta harma da Abaas dinta Wanda ya gwammaci mutuwansa akan ganin an keta haddinta Shiyasa ubangiji ya rabasu sbd kada yaga wannan mummunan ranar da Ayanaah bazata taba aure ba har abada,auren dayake fata tayi ya hada zuria da ita,auren dayake da mafi girman Buri akansa sbd shine yayi alkawarin bada aurenta ya karbi zinariya da azurfar sadakin aurenta a hannunsa koda yana qaninta wannan Alkawari ne daya dauka kuma mahaifinsu ma ya yaddar da cika masa wannan burin na shine zai bada auren Ayanah dinsa, Duka wannan Buri kashe a iya mafarki da Buri zai tsaya, Aurenta a matsayin ‘ya babba ga shugaban ANJOM kuma mace mafi kyau a GHAZ shine abinda garin ANJOM gabaki daya da ahalinta suke jira sbd sake daukaka darajarsa a garin gabaki daya, Ashe kaddararta ma babu aure a cikinta kwata kwata Ayau gata zaa kaita a matsayin abar biyan buqata da sauke shaawa batareda daraja ko daya ba, Ayau itace ranar yancin jiki da sunanta na qarshe sbd daga yau din bazata sake sunanta Ayanaah ba dayake da daraja sosai ga iyayenta da yan uwanta daga yau sedai a kirata da imebēti Ayanah har karshen rayuwarta, Daga yau ta haramta ga kowane irin namiji har karshen rayuwarta dan haka aure sedai taji sunansa kokuma taga Ana yinsa…… Lumshe idanuwanta tayi ahankali radadin dayake cikinsu ya ratsa har zuciyarta yana sauka maqoshinta ta hadiyesa zuwa cikinta da babu komai a cikinsa sai tarin quncin da dashi zata mutu. Har asuba bata rintsa ba bata kuma iya dogon Motsi sbd Sam hanayaniya ya dade da fita rayuwarta bare doguwar magana dan haka sai hakan yake sake qara mata kaman aji da nutsuwa, Nafila tayi kafin lokacin sallar asubar yayi tayi sallah ta sake miqa dukkanin lamarinta ga ubangiji har gari ya waye sosai tana Zaune kanta akan kafafunta shiru idanuwanta Lumshe tamkar fresh fulawa sabon tsiro. Karfe tara na safe aka shigo dakin nata aka sake hada mata wasu ruwa masu fitinanniyar qamshi da wani abu a cikinsu aka sakata cikinsu Zafin su na ratsata zuwa cikin jikinta take gashin jikinta suka miqe tanajin hatta kanta saida ya sara yayi mata nauyin daya sakata bude idanunwata data Lumshe ta rufe Bayan shigarta ruwan, Ruwan ta kalla cikin sanyi kafin ta sauke Numfashi me dumi tana Ji suna sake shigarta sosai suna saka jikinta daukan dumi sosai, Tsawon awa kusan biyu tayi a cikin ruwan kafin aka fiddo da ita aka fara shafe jikinta da Wani irin hadin danyar madarar datake hade da manshanu danye da baa rabasu ba, Ahankali ake shafe jikinta Ana murzawa tamkar Ana gudun fatarta ta yage, Ana gama shafe wa wani turaren hayaqi aka fara mata yana saka abinda aka Shafa mata kama fatarta da shiga tsigan jikinta dan kuwa hatta dogon gashinta saida aka shafe sa tas dashi, Tenya ce da kanta ta shigo Ana biye da ita dauke da farar kakkaurar madarar shanu me Zafin gaske ta dauka da hannunta ta miqawa Ayanaah din wadda hannu kawai ta miqa batareda ta dago ba ta karba takai bakinta ba musu ba cewa komai ta fara sha a natse jikinta sanyaye. Sai data shanye kafin aka kawo ruwa masu zafi da kyau da qamshi aka fara zubawa a jikinta Ana wankewa tana Zaune cikin pool din da babu ruwa daga ita sai abinda iya nonuwanta kadai ya rufe sai wandon da shima baida banbanci da pant Wanda shima kusan har ciki an shafa komai, Wanketa tas akai kafin aka bata damar wanka da ruwan sabulu masu tsananin tsada da qamshi, Ta jima a ciki gurin wankan kafin ta fito sbd acan din kukane mai tsananin karfi da sosa zuciya tayi sosai kafin tayi wankan ta fito. Komai da a yanzu ake kawo mata tana amfani dashi na musamman ne dan haka body lotions ne masu tsada hadin qasar BOYEM da body oils tareda turaren da ya gama kama jikinta dan kuwa ko bata shafa komai ba ko batai wanka ba wani qamshi ne yake fitowa a jikinta Wanda ya gama kama koina har gashin jikinta dan yanda ake turara Kayanta haka ake tirara ta. Bayan ta gama shiryawa cikin wata doguwar rigar qasar kuwait black da mayafinta a kanta daure kalan daurin al’adar qasar breakfast aka kawo mata Sai a lokacin tayi tana gamawa lokacin sallah yayi tana sallah batasan lokacinda bacci ya dauketa ba a kwance kan lafiyayyan gadon dakin sbd madarar da ake bata akwai maganin saka bacci dan samun nutsuwar gangar jiki data Kai gashi duk tsayin Daren bata rintsa ba dan hakanne baccin ya samu daman dauketa sosai. **********Karfe hudu na yammar ranar motoci sama da goma ne suka isa airport din BOYEM dan dauko SULTAN YASAR ALMAZ BOYEM Wanda a duka kaf motocin babu Wanda bata haura mahaukatan millions ba kudin siyanta, Ko motocin securities din masarautar ba qanana bane dan haka kusan 30 min kafin saukar private jet dinsa suka isa airport aka zagaye koina na hanyar fitowa da securities masu tsananin gaske hakama daga lokacin da jirginsa ya sauka airport din babu motar da zata bar airport din sai motocinsa da securities dinsa sun wuce sbd matsayi da tsantsan ikon da Masarautar BOYEM take dashi take kuma bugawa kaf zamanin babu me matsayin dayake bugasa komai muqamin kasar dakake dashi. Jirginsa na sauka ba bata lokaci motoci suka iso har bakin jirginsa suka daukesa aka bar airport dashi cikeda tsaro ba hayaniya zuwa Masarauta, Tafiya bame tsayi sukai ba aka iso gida tin daga nesa securities sukai saurin bude gate suna mimmiqewa tsaye qame a jere kansu a qasa. Haka motocin suka wuce ciki kaf har zuwa gate na biyu Wanda taron yan fadarsa suke duk matsayin su da muqaminsu da suke dashi na masarautar matiqar sarki yayi tafiya ya dawo dole ne suka tarbesa duk da baa dawowa dashi ya tsaya koina sai cikin tirakarsa sai daga baya yake fitowa fada koma Washe gari ko Bayan kwana biyu amma duk da hakan dole ke duk tafiyar da yayi ya dawo duk wani me matsayi a Masarautar BOYEM sai ya fito ya tarbesa, Ana isa gate na uku mota biyu ce kadai ta wuce ciki wadda daga wadda yake ciki sai wadda babban amintaccensa da securities dinsa na hanyar tirakarsa suke ciki. Motocin na shigewa gate din na uku aka rufesa ruf babu kuma mai iya ganin sultan din sai ranar daya gama hutawa ya fito iyalansa kadai ke suke da ikon ganinsa a wannan gabar dan haka koina ya sake daukan tsit me qasar BOYEM ya dawo komai nisan kilometers din dake tsakaninka da ina yake matiqar kana cikin BOYEM palace din to Ka tsananta nutsuwa da kama jikinka dan kuwa yana dawowa akwai sautin da ake bugawa Wanda kusan duka babban garin saiya dauka. Idan akace Aljannar duniya gurin tsara bangaren sultan YASAR to an taqaita ne kawai sbd Kai tsaye kana shiga tin daga hanyar da zata kaika palon farko na isa tirakarsa zakaji jikinka ya mutu ko kafafunka sai kayi daqyar kake dagawa, Doguwar hanya ce datake tsit tiles din da zaka Dora kafafunka kayi tafiya ya dauki Wani irin sanyin da duk Taku kake jinsa har cikin qwaqwalwarka, Qamshi da zakaji yana ratsa hancinka zuwa qwaqwalwarka haka zaka jisa yana shigarka cikin nutsuwa tamkar umarni ake basa sbd nutsuwar kamshin datai yawa, Komai dayake hanyar fari da golden ne dayake daukan ido yana sakaka sanin Kai ba kowa bane a qasar BOYEM ma gabaki dayanta bare masarautar ita kanta, Tsit gurin yake ba motsi ba hayaniya securities ne tin a karfon kofar da wata security camera datake bin motsi duk inda yayi amma iya kofar shigowa ne kadai securities din suke kana shigo doguwar hanyar tsit kawai sai mutuwan jiki, Idan Ka wuce doguwar hanyar palon farko zaka iso wanda kana shigar sa Ajiyan zuciya ce zata kufce maka me sanyi itama da nutsuwa sbd komai na palon ladabtarwa kawai yakeyi dan asalin dukiyar duniya ce a cikinsa, Komai na palon brown and golden ne Wanda idan Ka jima a ciki Kai tsaye zaka iya yadda da labarin da ake bawa duniya n cewan komai dayake cikin masarautar BOYEM indai Golden ne zinariya ce kawai sbd kusan akwai guraren da adon nasu da gaske akwai zinari a cikinsu. Wasu luxury leather Turkish royal sofas ne brown da suke daukan ido sun dauki sanyin ac da wani sanyayyan qamshi har sun gaji, Premium luxury winter velvet curtains ne a palon da suka sake maidasa tamkar ba a duniyar mutane ba sai Sauran abubuwan dake palon masu tabbatar da duniyar masu arziki daban take ko a ina ne, Kana wucesa yar qaramar tafiya ce da bata wuce Taku hudu zuwa hudu Ka isa palon dake gabansa Wanda shima tsaruwarsa ta wuce na farkon sedai shi komai na cikinsa milk da golden ne Wanda shi nasa tsarin English settin ne ba kamar na farkon dayake komai na royalty ne, Kana wucesa qaramin palo ne a karshen Wanda komai nasa yafi zama mai sanyin tsari da nutsuwan kala dan kuwa milk sky blue ne da golden mara Kala sosai hakama baida kaya sosai sai burgewa da zallan class,anan asalin lafiyayyan bedroom din sultan YASAR me BOYEM yake Wanda fadar tsaruwarsa bata lokaci dan kuwa gadonsa kadai dayake tsakar tsakiyar dakin ya isa ya sakaka tsayawa kallansa dan kuwa komai na dakin coffee brown da golden ne dayake nuna asali da ainihin tsarin royalty dan hatta wani tsadadden smart automatic curtains dake zagaye da gadonsa da baa ganin Wanda yake ciki sedai Inuwansa abin kallo da daukan hankali ne harma da tsoron dukiyar datai yawa a masarautar. Qamshi da sanyin dayake fara sauka a Fuskanka zuwa hancinka na daban ne idan Ka sako Kai dakin Wanda duk duniya babu me shigarsa idan ba matansa ba suma sai kuma macen da zai kwanta da ita Wanda yake tamkar saar duniya garesu. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali *_HAYATEEM_* Mamuhgee 31 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Bononza bononza Assalamu alaikum yan uwa mata masu albarka Zuzeam ventures zatayi promo karshen wannan watan har zuwa cikin watan nan me kamawa insha allah -Da 5k kachal zaa baki kaza da ciccibi da gari da tsumi da gumba masu kyau da ingancin dazai sakaki dawowa ki qara harma ki kawo wani, -Da 10k zaa baki kaza full da ciccibi da gari da tsumi da gumba, wannan promo ne akan murnar cika shekara 10 cif da fara sanaa a online Dan haka duk wadda take bukatar shiga cikin wannan promo Dan samun wannan garabasa to tayi sauri kafin ta kare Kuma ku sani tsakani da Allah zaayi wannan promo komi me inganci ne Kyau sosai zaa baku tsakani da Allah Idan kinada 3k ma zaa baki ciccibi kawai sai gari da tsumi masu kyau da ingancin suma, Dan haka duk wadda take da bukata kofa a bude take Idan kinada Yan uwa da abokan arziki zaki iya tallata masu idan kin kawo mutun goma suka shiga na 10k kinada package din 5k Idan kin kawo mutun goma suka shiga na 5k kinada package din 3k. Zuzeam ventures 08144015291 ******* Masu aikin bangaren Sultan daban suke gurinsu daban yake Sam baa hadasu da kowa hakama koyaushe cikin kiyaye lafiyar su ake akai akai sbd tsaro da bawa komai daya gangancesa tsaro da kariya daga koman qanqantar cuta. Ayau din daya dawo daga doguwar tafiyar kwanaki da satika harm da wata gabaki daya matansa harma da wasu daga cikin imebētinsa sun shirya sosai sunci burin samun gayyata zuwa shimfidarsa sbd dole bazaa rasa tarin buqatar mace daya dawo da ita ba tinda tsawon lokaci baya tareda mace, Matansa su biyu sunsan dole ne zuwa turakarsa yi masa Barka da dawowa harma da kwana acan amma ba lallai su samu yaji buqatan kwanciya dasu ba dan saukewa Kai buqata haka dan hakanne kusan kowacensu tayi shiri tana fatar ta kasance itace wadda Ayau zai saukewa buqatarsa. Daga matansa harma da imebētis dinsa gabaki dayansu sun san an shirya masa wasu sabbin imebētin wainda zai samu nutsuwa dasu sosai amma duk da hakan basu cire ran samun gayyatarsa dan haka a ranar babu macen data fito sbd tsima kansu da sukai da Qamshi da abubuwa daban daban. Wanka yayi a cikin ruwan da aka hada masa masu zafi da qamshin itatuwa masu sanya nutsuwa tsawon lokaci a cikin ruwan saida yar gajiyansa ta sake ta wartsake kafin ya fita ruwan yayi wanka da shower da ruwan dumi har suna fidda hayaqi tukuna ya dauro towel me kauri da girma ya fito wani irin qamshi na biyosa daga toilet din. Koda yayi fito HAILE na dakin ta iso tana Zaune haskenta na daukan ido qamshinta me sanyi ya gauraye dakin daya sakasa dan Lumshe ido yana qarasowa ya zauna a kujeran dake gaban dresser Sai a lokacin ya dago fararen idanuwansa tas masu girma da tsananin kwarjinn dayake tsinkar da duk Wanda ya kallesu ya sauke a fuskarta ya mata kallan nutsuwa yana sake yadda da babu mace mai kyanta duk da babu soyayya a ransa ta kowace mace amma yadda da HAILE itace mace mafi daraja a Masarautar BOYEM yanzu. Bude baki yayi ya amsa gaisuwarta a taqaice yana maida kallansa ga madubin dake gabansu ta saka towel ahankali tana goge masa jikinsa a natse da kulawa tareda tsananin sonsa datake Jin koyaushe kaman zai kasheta, A rayuwarta bata taba rasa komai datake so ba, Babu abinda batada dashi a rayuwarta tin daga kan dukiya da mulki da kyau da iko amma sultan YASAR BOYEM shine abinda ta kasa mallaka ita kadai yanda take so, Shine Wanda takejin tana yiwa so kamar ma fiyeda yayanta sbd babu namiji a cikinsu, Shine Wanda take iya yin komai a Kansa ciki kuwa harda daukan rayukan mutane datake Jin ba komaiba, Shine Wanda bazata iya taba barin ya San soyayya ba idan ba akanta ba dan kuwa ita kanta haryanxu tasani sultan yasar bai taba son kowace mace ba harsu da suke matansa babu asalin soyayya a tsakaninsu kawai dai yana aurensu kuma yana samun yanda yake so a tattare dasu hakama yana tareda dasu ne sbd sanin kowane sarki baya taba cika ko zama Sarkin saida mata da iyali a kansa, Idan har sultan Yasar ba ita ze so ba har abada bazata taba barin ya dandana menene soyayyar gaskia da gaskia dan kuwa a littafinta baa ma haifi macen da duk duniya sultan Yasar zai so ba Bayan ita. Harta gama goge jikinsa ta dauki mai me Laushi da qamshi tana shafa masa bata Dena kallansa ba kaman zata hadiyesa kaman zata bude zuciyarta ta sakasa ta rufe kowa a duniya ya Dena ganinsa Bayan ita kadai. Cikin Kayan Shan iska da hutawa ya shirya ya Dora jallabiya milk me kyau da tsada tareda santsi ya nufi gurin sallar dake cikin dakinsa ya tada sallar laasar, Yana idarwa abincin dayafi karfin cikin kusan Mutum goma aka kawo aka jere reras a makeken dining table din dake palon sa na biyu acan ya isa yaci abinci daidai cikinsa, Yana gamawa Maraki na shigowa itama da tata hidimar dole HAILE ta fice tabar bangaren, Baccin nutsuwa da sake samun wartsakewa yayi nai dadin gaske har yamma sosai tukuna ya farka yayi wanka ya sauya kaya zuwa jallabiya mai duhu da wata black and golden kyabba mara nauyi data fito da haske da zallan kyansa na asalin jinin BOYEM. Sallar magrib ya fito a babban masalaccin dayake cikin fadarsa Wanda securities ne dashi shima masalaccin hakama manyan Masarauta ne suke sallah a cikinsa, Koda ya fita baya dawowa ciki sai yayi sallan ishai Wanda yana shigewa kuma babu me sake ganinsa sai wata safiyar. Karfe takwas da rabi harma da mintina ya shige kuma yana shigewa ake rufe kowane gate na Masarauta babu shiga babu fita sai kuma Washe gari dan haka koina y sake kamuwa da nutsuwan tsit dan kuwa dole kowa ya gama abinda yake ya shige ba hayaniya koda kuwa kana nesa ne. ****Adaidai wannan lokacin Ayanah ce a cikin pool din da zatai wankan zuwa tirakar Sultan a daren, Bayi sama da hudu ne a kanta suna zuba mata ruwan dumi da qamshi a hankali tin daga kanta suna sauka kan fuskarta da gangarowa jikinta da santsi sbd fatarta datai Wani irin Laushi da santsi me yawan gaske, Idanuwanta a rufe suke bata iya budewa ba sbd bata buqatan kallo ko ganin komai da ake mata, Sakinah na cikin masu gagarumin shirin nata Wanda dukkanin kowane motsin sakinar jinsa takeyi yana yanka da Sosa zuciyarta sbd ganin yanda Ayanaah ta gama mutuwa daga gangar jiki har zuciya babu abinda ya rage hakama daga daren yau Ayanah ta tashi daga ayanarta sedai sabuwar uwargijiyarta a karo na biyu, Koma dai menene yayane tana fatar daga Daren yau rayuwar Ayanaah tayi sauyi zuwa mafi alkhairin rayuwa da ci gaba tareda warakar dukkanin baqin cikin dayake dunqule a zuciyarta. Mintina kusan arbain aka share zuwa awa daya aka gama wankan kafin aka bata damar datai wankan karshe da kanta tukuna ta fito daure da towel brown gashinta dayake a jiqe ya kwanta manne a fatar wuyanta zuwa bayanta hatta ruwan dayake diga daga gashin nata qamshi suke fiddawa sbd yanda akai mata wankan turare. Sakinah ce ta riqo hannunta daya a cikeda tsantsar ladabi da kulawa kanta a qasa sbd daman jiran fitowarta suke jira bisa umarni. Gaban babbar madubin dake dakin mai tsari da Kayan shirinta birjik jere a gabansa suka nufa ta zaunar da ita sbd Ayanah din ta koma tamkar makauniya sai yanda akai da ita kawai. Goge mata kanta suka fara yi zuwa bayanta aka tsane ruwan kafin aka dauko handryr aka fara busar da gashin Ana turara masa turaren wuta masu qamshi na larabawan BOYEM tareda fesa turare da man gashi mai qamshi Ana fesawa Ana drying gashin dan haka koda ya bushe tareda qamshin da mai ya bude yafara daukan ido yana fidda sirrin qamshi me sanyi, Man da aka shafe jikinta dashi shi kansa me samu da qamshine har aka gama aka gyara gashin aka kawo mata Kayan sakawa tenya ce da kanta ta kawo mata har dakin ta Dora mata tray din a hannu kowa ya fice Banda sakinah da tenya tace ta tsaya ta tayata shiryawa sbd ganin kusanci da shaquwansu. Bayan ficewan kowa dagowa ahankali Ayanah tayi ta zubawa kanta ido ta madubin dayake gabanta batareda cewa komaiba ko motsawa wasu hawaye masu dumi da sanyi suka gangaro mata ahakali ta Lumshe ido tareda Miqewa ahankali Sakinah ta tayata saka komai batareda kowannesu yayi magana ba har saida ta gama shiryata tsaf tukuna ta tsira mata ido gashin jikinta take suka miqe ta bude baki cikin tsananin faduwar gaba da rawar murya tace ‘MashaAllah Ka quwwata illa billah’ Bayan hakan bata iya cewa komaiba sbd tsoron Kyan Ayanah ma taji tanaji a Karan farko sbd wata irin kwalliyace akai mata wadda ta saka gashin jikinta Miqewa sbd kyau da Allah ya halitta a gurin, Motsawa ahankali Ayanaah tayi tana Lumshe idanuwanta daga kallan sakinah sarkar hannunta tayi wani sirrintaccen kukan adon mata Wanda ya saka sakinah Jin jikinta na mutuwa kuka na son zuwar mata amma ta danne sbd kada ta qara karya zuciyar Ayanah. Rungumeta take son yi amma shikenan ta Riga ta rasa wannan damar dan haka ta sunkuyar da kanta hawayenta datake riqewa suna sauka ahankali, Hannu Ayanah ta daga a hankali takai zata dago fuskan sakinar amma sakinan taja baya a natse tana girgiza Kai sbd daga yanzu babu Wanda yakeda iko kona dogon kallan Ayanah bare taba jikinta sai kuma tabaro tirakar sultan. Bude kofar akai tenya ce tareda bayi sama da goma wainda suka sauyo uniforms dinsu sunyi fes dan haka babu bata lokaci tenya ta kalli Agogo karfe goma sha daya da rabi na dare dan haka a natse aka buda mata hanyar data sakata sauke ajiyar zuciya mara sauti babu Sauran abinda ya rage a yanzu kam sai fuskantar sabuwar kaddararta da batasan me ta kunsa. Takawa tafara yi ahankali babu Sauran kuzari a jikinta ko kadan kanta a qasa. Kai tsaye duk Wani bawa dayake a masarautar a yau ya shige sbd baa buqatan ganin kowa lokacin Kai imebēti dan haka koina tsit sai sautin kukan sarkar zinarin datake kafar Ayanah dake fidda sauti me dadi da nutsuwa har zuwa kofar isa tirakarsa inda take securities sukai qasa da kansu suna bude mata kofar da sauri cikin nutsuwa, Daga ita sai tenya ne suka shiga Sauran bayin anan suka tsaya gefe kansu a qasa, Duk Taku daya da Ayanah ke tsananta qunci da nauyi kafafunta keyi tana sake macewa ciki da wajenta har suka isa palon karshe Wanda anan tenya ta tsaya koina yayi dum babu haske an rage sosai dan haka daga nan Tenya ta tsaya ta miqawa MARAKI Ayanah GHAZ wadda itace zata kaita har kofar master bedroom dinsa ta sakata ta juyo. Tinda MARAKI ta kama hannun Ayanah taji tamkar duniyarta ta tsaya cak sbd abinda idanuwanta suka gane mata da kamshin da hancinta ya shaqar mata Wanda ya saka zuciyarta bugawa dan Kuwa Kyan data gani kusan tsoro itama ya bata Ayau din. Rawa kafafunta sukeyi harta isa babbar kofar dakin kaman yanda duk takun Ayanaah daya itama yake jijjiga zuciya da ruhinta harta isa ta bude kofar Kai tsaye ta sakata a natse ta juyo ta fice tareda rufe kofar sai kuma da asuba zaa taho a Jere zafaffuyar madara da inibi tareda dabino me kyau da zuma. Tana fitowa tareda tenya suka fito har waje ita da bayinta dake jiran fitowarta suke wuce ita kuwa tenya da nata bayin gadin kofar zasuyi a tsaye zasu kwana har asuba su koma da Ayanah dan haka rufe kofar karshen securities sukai tareda kashe wutar koina ta ciki daga wajen. Acan ciki kuwa tsayuwar minti daya Ayanah tayi batareda ta iya Jan Numfashi me kyau ba sbd zuciyarta dake Neman tsayawa cak, Ahankali ta motsa tareda Taku daya cikin tsananin nutsuwar data saka sarkar kafarta fidda sautin daya saka sultan dayake Zaune dagowa ahankali cikin qasaita da kamewa ya sauke fararen idanuwansa tas a kanta. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 32 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Bononza bononza Assalamu alaikum yan uwa mata masu albarka Zuzeam ventures zatayi promo karshen wannan watan har zuwa cikin watan nan me kamawa insha allah -Da 5k kachal zaa baki kaza da ciccibi da gari da tsumi da gumba masu kyau da ingancin dazai sakaki dawowa ki qara harma ki kawo wani, -Da 10k zaa baki kaza full da ciccibi da gari da tsumi da gumba, wannan promo ne akan murnar cika shekara 10 cif da fara sanaa a online Dan haka duk wadda take bukatar shiga cikin wannan promo Dan samun wannan garabasa to tayi sauri kafin ta kare Kuma ku sani tsakani da Allah zaayi wannan promo komi me inganci ne Kyau sosai zaa baku tsakani da Allah Idan kinada 3k ma zaa baki ciccibi kawai sai gari da tsumi masu kyau da ingancin suma, Dan haka duk wadda take da bukata kofa a bude take Idan kinada Yan uwa da abokan arziki zaki iya tallata masu idan kin kawo mutun goma suka shiga na 10k kinada package din 5k Idan kin kawo mutun goma suka shiga na 5k kinada package din 3k. Zuzeam ventures 08144015291 ******* Cak Ayanah ta tsaya tareda dawo da kafarta baya datai Taku daya anan ma kusan sake bada sauti sarkar qafarta tayi Wanda ya sakasa gangaro da idanuwansa kafafunta ya zubawa fatar kafarta qal datake daukan ido, Ajiyan zuciya ya sauke tareda Miqewa Kai tsaye daga shi sai shigar baccin da iya dogon wandon bacci ne se Rigar da gabaki daya gabanta yake a bude fadadden kakkarfan kirjinsa dayake bayyanarda karfinsa a bayyane shima tasa fatar na daukan idanuwa, Duk qamshin data shigo dashi sai da nasa ya shiga hancinta Wanda ya saka gabanta mummunan faduwa a Karan farko sbd qamshin ke sake tabbatar mata da Ayau namiji zai kusanceta ya rabata da martaba da sunanta da iyayenta suka haifeta suka sanya mata cikeda alfahari Ayau zata rasashi ta ringa karba sunan imebēti har karshen rayuwarta, Qasa ta sake yi da kanta sosai idanuwanta cikowa da wasu irin hawaye masu dumi da tsananin qunci, Qamshinta dayake cika hancinsa batareda ta iso garesa ba ya sa saka sa sake dagowa idanuwanta a Karan farko daya kalli asalin fuskanta yana zuba mata idonsa daya saka gashin jikinta Miqewa gabaki daya ahankali ahankali duk da bata dago kanta ba amma jikinta gabaki daya yaji kallan. Sanin abinda ya kawota da bazata taba gujewa ba har abada ya sakata rintse ido da dan karfi hawaye masu dumi suka gangaro mata ta daga kafarta cikin tsananin mutuwan jiki tafara tako wa a sanyaye zuwa garesa yana tsaye kwarjinsa ya cika naimar dakin gabaki daya amma har lokacin kanta na qasa Sam ta kasa dagowa. Duk Takunta daya motsa buqata da karfin sha’awarsa yakeyi idanuwansa na sake Binta takunta da kallan nutsuwa sbd baa taba tsayawa bata masa time a lokacin dayake cikin buqatuwa sai Ayau din dan haka Kai tsaye bakin makeken lafiyayyan gadonsa ya isa miskilance ya zauna jikinsa na sake daukan dumi me nutsuwa na buqatar mace dan kuwa har wani ja idanuwansa suka fara ga qamshin daya gama dauke niimar dakin na mace me daukan hankali da motsa tsananin shaawa da sanyi, Daqyar kafafunta suka kawota har bakin gadon inda yake ta silale jikinta na sake macewa da quncin da babu mafita ta durqusa gabansa a bisa umarni da koyarwar da duk imebēti ke masa, Hannuwanta biyu na wata irin rawa da kakkarwa me bayyanarda sanyin jiki ta Dora Akan mayafin dake rufe da kanta zuwa fuskarta dake dan rufe kadan da transparent black mayafi me kyau da shine yake saka hasken fuskarta da kyanta na sake fitowa sosai, Ahankali ta fara janye mayafin daga fuskarta zuwa kanta harta saukar dashi daga kafarta zuwa qasa dogon gashinta dayake a sake bayanta yana fidda sirrin kamshi ya bayyana, Kanta dayake qasa ta fara dagowa shima ahankali tana kasa dago idanuwanta da sukai dan ja ta Hadiye wani mummunan baqin ciki da qunci daya wuce maqoshinta ta kasa bude baki tayi gaisuwar daya kamata tayi sbd tana bude baki zata iya hadiyar zuciya ta mutu dan haka hannunta biyu dake rawa ta sake kaiwa gaban rigar datake jikinta me fadi sosai datake da wani kyakkyawan zip a gabanta daga sama zuwa qasa ta fara bude zip din tana Jin zuciyarta na yanka ta budesa har qasa take maroon din qaramar rigar dake jikinta mai masifaffen daukan hankalinta bayyana ko hannu batada shi hakama wasu irin crystal stones ne a jikinta masu shegen kyau da suka saka rigar kyau sosai a farar fatarta da babu tabon komai a jikinta taji kyaran daya sakasa zubawa fatar ido yana miqa hannu ahankali ya shafi fatar tareda fizgota jikinsa ya Kai fuskarsa cikin gashinta ta wuyanta ta baya ya shaqi wani fitinannen kamshin daya sakasa mannota da jikinsa sosai yana zura hannuwansa duka biyu wuyanta kaman zai shaqota ya birkitota suka fuskanci juna ya sake cusa kansa wuyanta ta gaban ya Lumshe ido duka shaawarsa gabaki daya tana qarasa tasowa, Fatar hancinsa ce ta gogi fatar wuyanta ta rufe ido ahankali tsikar jikinta na tashi sbd jikinta da bai taba haduwa dana namiji ba ta wannan sigar, Tashin tsigar jikinta ya saka tasa tsigar jikin tashi yana bude bakinsa ahankali cikeda wata kakkarfar shaawa ya dora lips dinsa a fatar wuyanta ya sauke wani gigitacen Kiss din daya saka hawayen idonta gangarowa suka sauka Akan fatar gefen fuskarsa ya kuma Ji saukansu amma bai dagoba sbd wata zazzafar wutar data kuma kunnuwa a jikinsa sbd babu macen daya taba kwanciya da ita kaf rayuwarsa data kuka ciki kuwa hadda matansa, Kowace mace a duniya da zata kwanta dashi a gurinta ba abin kuka bane abin farin ciki ne dan haka komai azabar da suke sha na kwanciya dashi din basa tana nunawa bare zubda hawaye Wanda Ayau ya fara ganin hakan Wanda haka kawai hawayen Raunin datai ya sake hura wutar shaawarsa dan kuwa ayau ya samu daman sanin Raunin mace a gurin kwanciya da jarumin mazan BOYEM irinsa. Zame rigar jikinsa yayi a hankali ta fadi qasa ya saka hannunsa daya ya zagayota yana mannota kirjinsa fatarsu ta hade ya sauke ajiyan zuciya ke sauti tareda Kama fuskarta da hannunsa daya yayi mata kallo daya ya saka bakinsa Akan nata yafara kissing nata cikin karfin buqata da qwarewa, Bata iya kissing ba hakama tsoro da quncinta tsananta gudun hawayenta sukai tanaji ya saka hannunsa daya yayiwa zip din Bayan rigarta zara daya data saka saida ya fice gabaki daya ya fadi qasa tareda rigar a lokaci daya….. Haduwar asalin fatar kirjinta da kirjinsa da babu kaya ya sakasa fidda numfashin daya saka kanta girgiza ya gangaro da fuskansa kirjinta yana fita hayyacinsa ya fara mata abubuwan daya saka hawayenta zama kuka Mara sautin dayake shiga kunnuwansa direct suna harbawa cikin kwakwalwansa komai na sake tsimasa, Yanda yake kissing yana lasar fatarta da cakuda kirjinta ya saka kukanta cigaba da tsananta shi kuwa loosing control yayi Kai tsaye cirata yayi sama yayi ya shige lafiyayyan gadonsa dake zagaye da mahaukatan net curtains ya baje ta a gadon yana sake jiquwa da shaawarta sbd kukanta dake sake kunnasa, A yanda yake cikin karfin shaawa babu abinda yake tsananin buqata Bayan dandana niimar dake jininta wadda har wani dumi yakejin tana sakasa Ji dan haka babu wani sauki ko sassaucin da zata samu daga garesa Kai tsaye ratsata yayi yana maidata cikakkiyar macen Sarkin Boyem, A yanda fatar jikinta take da dumi mai sake dumamasa haka cikinta yake da Wani irin dumi Wanda asalin gashi da turaren tsuguno ne daya ratsata ya saka har cikinta dumi ne dashi dan hakanne ya sake loosing control nasa gabaki daya. Sauti sosai kukan Ayanaah ya fara fitarwa sbd azaba da zafaffen baqin ciki da quncin dayake yunquro mata tana rintse idanuwanta tareda qanqamesa tareda tsanar rayuwarta da duka abinda zai biyo bayanta jikinta har wata irin jijjiga da kakkarwa yakeyi sbd ba qaramin girmansa da karfinsa yake sauke mata cikin Jin yana samun dukkanin gamsuwa da dumin jiki. Tsawon lokaci ya dauka kafin ya samu cikakkiyar nutsuwa ya barta kaman babu rai a jikinta idanuwanta a rufe hawaye na bin gefen fuskarta tana fatar inama ranta ya fita a lokacin tabar duniya ta huta da fatar Allah kada ya bata rabon samun ciki. Wanka yayi da ruwa masu Zafin gaske jikinsa na samun duk wata nutsuwan dayake buqata ya fito ya shirya a wasu kayan ya kwanta. A cikin daren Ayanah ta fito bata iya ko Miqewa tsaye daidai bare tafiya yanda ya kamata idanuwanta jajir ko gani sosai batayi zuciyarta rufe da quncin duniya hannuwanta biyu dauke da danyar zinariyar daya doro a hannunta wadda tinda ta fito su tenya suka miqe tsaye idanuwan tenya a kanta bata ko kyaftawa zuciyarta na harbawa Sauran kuwa gabaki daya da securities qasa sukai da kansu. Tenya dake Jin zuciyarta kaman zata fado hannuwan Ayanah din ta zubawa ido kafafunta har rawa sukeyi a natse Ayanah ta qarasa fitowa idanuwan tenya suka sauka Akan hannunta da zinariyar ke haskawa tana daukan ido taje tenya ta sake wata irin ajiyan zuciya me karfin gaske a boye tana Lumshe ido da Jin Wani irin sanyi fada farin ciki na cikata sbd zinariya alama ce ta gamsuwa sosai da zamantowanta cikakkiyar imebetin da a yanzu kawai yake buqatan zuwanta shimfidarsa har zuwa lokacin da zai qoshi da ita tukuna ya sauya Wanda kullum ta kwana a gurinsa zata fito da tukuicin danyen zinari a hannnu duk ranar data fito babu tukuicin komai a hannunta kuwa daga ranar ya gama da ita sauyi yake buqata duk ranar data fito da sarkar daham din dayake dauke da sunansa kuwa daga ranar kuwa ta zama wishimarsa ta har abada da mutuwa ce kadai Zata rabasu Wanda wannan ranar itace babban burin da tenya take dashi mai karfin gaske a zata iya komai Akan hakan sbd Ayanah GHAZ ta zamo wishmah ta uku a tarihin masarautar BOYEM ta duniya. Ayanah na isowa gaban tenya zubewa tayi qasa tana dakin zinariya dake hannunta da saurin gaske tenya ta tareta jikinta tana kuma tare zinarin ta hanasa isa qasa tana Jin Wani irin kuka mai karfin gaske mara sauti daya tahowa Ayanaah din tana rintse ido sosai. Bayin tenya dake gefe da sauri suka gyara wa Ayanah rufarta data zame daga kanta suna kara mata kujeran zaman da zaa turata da ita dan komawa da ita. Tenya ce ta sakata ciki kujeran tareda shafa kanta ta bude Baki ta jero mata wata tsaftacciyar adduar tsari da fatan samun zuriar da duniya zatai alfahari da ita. Turata sukai zuwa bangarenta sabo da wannan ranar kawai ake jira dan kuwa itama complete bangare aka bata me dauke da manyan palo guda biyu da suka jiqa da luxuries tako ina da bedroom guda uku Wanda daya yake nata daya na abinda zata Haifa saina ukun dake hanyar kitchen dinta ta baya Wanda yake na bayinta da aka ware mata ne guda uku, Dukiya da daula ce irin wadda idan imaninka baida karfi zaka shagala sosai da duniya a cikinta aka zuba mata a bangarenta da gari na wayewa aka saka masa sunan GHAZ chamber. A cikin daren suna isowa Kai tsaye ruwan zafi da wasu tsaftattun maganin gargajiya na al’adarsu aka sakata a ciki tana Jin wata irin azaba na ratsa jini da gangar jikinta harma da zuciyarta. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 33 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Bononza bononza Assalamu alaikum yan uwa mata masu albarka Zuzeam ventures zatayi promo karshen wannan watan har zuwa cikin watan nan me kamawa insha allah -Da 5k kachal zaa baki kaza da ciccibi da gari da tsumi da gumba masu kyau da ingancin dazai sakaki dawowa ki qara harma ki kawo wani, -Da 10k zaa baki kaza full da ciccibi da gari da tsumi da gumba, wannan promo ne akan murnar cika shekara 10 cif da fara sanaa a online Dan haka duk wadda take bukatar shiga cikin wannan promo Dan samun wannan garabasa to tayi sauri kafin ta kare Kuma ku sani tsakani da Allah zaayi wannan promo komi me inganci ne Kyau sosai zaa baku tsakani da Allah Idan kinada 3k ma zaa baki ciccibi kawai sai gari da tsumi masu kyau da ingancin suma, Dan haka duk wadda take da bukata kofa a bude take Idan kinada Yan uwa da abokan arziki zaki iya tallata masu idan kin kawo mutun goma suka shiga na 10k kinada package din 5k Idan kin kawo mutun goma suka shiga na 5k kinada package din 3k. Zuzeam ventures 08144015291 ******* Kakkarwa jikinta keyi yana daukan zafi sosai idanuwanta har lokacin a rufe hawayen dake fitowa ma sun qafe koina na jikinta ya sake sai yanda sukai da ita tana Jin komai amma bata motsaba ko kadan, Tenya ce da kanta da sakinah suka gasata a cikin ruwa Kala uku da suka saka jikinta Dena kakkarwa hakama karfi na dan dawo mata, Ba qaramar shiga yayi mata ba wadda ta sakata samun yan qananun raunikan da azabar tayi mata sosai amma dan karfin Hali da taurin zuciyar data gama mutuwa, Yanda jikinta ke fizga yana jijjiga ne a cikin ruwan yake tabbatar musu da azabar datake ciki na gurzuwan datai a inda ba damar fada bare magana, Wani jiqon da gyara na musamman da tattali ta samu daga tenya da bayinta kafin aka hada mata wasu ruwan masu tsafta da Zafin gaske tayi wankan tsarki ta fito daure da towel bata iya tafiya me hayaniya a natse kanta a qasa idanuwanta jajir gashinta na tsiyayan ruwa suna bin fatarta dake da santsi, Ko data fito babu kowa dakin bayan sakinah data fidda mata kayan sakawa doguwar rigar bacci me kauri datakai mata qasa sosai tareda saka mata qamshi me sanyi, Isowa tayi gaban mirror ta zauna har lokacin idanuwan basa kallan koina bata iya cewa komai kaman bebiya, Sakinah da jikinta yake a tsananin sanyaye itama idanunwata Jan sukai tanason yiwa Ayanaah din kuka amma kuma zuciyarta na hanata hakan sbd insha Allah kaddararsu zata sauya ne daga yanzu, Towel sabo dake hannunta ta saka ahankali ta fara gogewa Ayanah din gashinta cikeda kulawa kafin ta dauko hand dryer tafara busar mata da Kai cikin nutsuwa da kulawa tana kasa kallan fuskar Ayanah din har ta gama ta dauko mata undies sabbin tareda kayan baccin ta kawo mata har gabanta ta juya ahankali zata fice kaman daga sama taji anriqo hannunta. Cak ta tsaya tareda rufe ido tana Hadiye hawayenta da suka ciko idonta kafin ta juyo ahankali ta kalli Ayanah din wadda bata dagoba bata kuma bude Baki ba, Shiru sukai dukansu babu Wanda ya motsa hakama sakinah hawayenta Neman kasa riqewa sukeyi dan haka ta daga hannunta daya zata rufe bakinta Ayanah ta fada jikinta ahankali daga Zaunen tareda zagayeta da hannuwanta biyu ta rungumeta cikin wani tsananin sanyi tareda rufe idanuwanta ta fasa wani irin kuka mai tsananin sanyi da ratsa zuciya tana qanqame sakinar cikin mutuwar jiki. Sakinah dake tsaye Jin tayi kafafunta na Neman gazawa sbd mutuwan jiki da kasa riqe kanta datai itama ta fasa kuka Mara sauti tana rungume kan Ayanaah tsananin tausayinta na rufe zuciya da idonta. Kuka mai yawan gaske Ayanah ta yi sosai a jinin sakinah har saida zazzabin jikinta yayi tsananta kafin sakinar ta taimaka mata ta saka kayan takaita inda zatai sallah tayi sallar ta kwantar da ita a gado daidai lokacin Dayar baiwar me suna Nimah ta shigo dauke da tray din dayake jere da madara me zafi da magani ta iso dasu ta miqawa sakinah. Karba tayi ta bata a bakinta ta shanye tas sbd batason bata lokaci da tsayawa gardama Akan hakan, Tana shanyewa ta miqa musu cup din Tasha magani ta zame ta kwanta a hankali sakinah ta rufeta da wani qaton lallausan bargon da taushi sa kadai zai qarawa baccinka karfi. Kashe wuta da saita sanyin ac tayi kafin ta fice daga dakin aka rufe kofar. Sai a lokacin sukai gaggawar zuwa tasu sallar tin kafin lokacinta ya wuce, Bacci sosai da zazzabi Imebēti Ayanah ghaz ta samu na tsawon lokacinda bata sani ba sedai koda ta tashi tasan rana tayi dan haka Kai tsaye toilet ta nufa cikin rashin qwari tayi wanka da alwala ta fito a lokacin ne sakinah ta shigo ta gyara dakin ta sake fito mata kayan d aka kawo dan sakawanta aka cike wardrobe dasu tareda duka wani abin buqatarta masu yawa da tsada. Breakfast aka kawo mata tana gamawa kyautikan matan sultan suka iso gareta sbd cika al’adar zamowanta imebetin da zata cigaba da zuwa tiraka, Kyautar MARAKI ce ta fara isowa na wata doguwar sarkar zinari mai hade da yan kunne suma dogaye da sarkar kafa, Godia tayi cikin sanyi kafin kyautar haile ta iso daga baya ita kuma sarkar Kai ce ta zinari da awarwaro masu kowane hannu babbiyu, Itama godia tayi kafin su sakinah suka karba sukai ciki dasu tukuna daga nan tenya ta zaunar da ita t fara jero ma tsauraran sharuddan suka biyo matsayin datake dashi yanzu, Duk abinda ake fada mata baya iya ko motsawa ba idanuwanta da sukai ja ne har lokacin take zubawa komai kawai idan ta gaji kuma ta Lumshe idanuwanta da sauke Numfashi ahankali, A hakan ta wuni babu kowane irin kyakkyawan kuzari ko magana sedai ido kawai daga qarshe ma daki ta qarasa wuni ita kadai komai na rayuwarta na dawo mata farko da karshe, Yammar fari nayi masu gyaranta suka iso da tenya haka aka kuma gasata a wasu ruwan magani masu zafi da ratsa jiki har magrib tukuna aka gama suka fice, Tinda aka gama jikinta ke Wani irin tashin tsikar jiki haka har Bayan ishai tenya tazo aka sake shirinta a karo na biyu tareda sauya mata kaya zuwa wasu fitinannun kayan baccin data kasa kallan kanta ta rintse ido tana Jin kaman zuciyarta zata fashe Amman batada zabi sai wannan a yanzu, Karfe goma sha daya na Daren kaman jiyan haka aka kaita har kofar palon karshe tenya ta juya ta barta tsaye tana sauke Numfashi me sanyi ahankali. Ta share mintina tsaye a gurin batareda ta dago kanta ba kafin tashin dago kan a sanyaye tareda bude idanunwata masu kyau ta kalli kofar shiga master bedroom dinsa tana Jin dukkanin wani abinda yayi mata jiyan yana dawowa fatarta tamkar lokacin abin ke faruwa. A hankali ta miqa hannunta cikin nutsuwa tai knocking dakin Wanda sai datai mintina a tsaye kafin kaman baa duniyar ba taji muryansa da taushi da ikonta ta bada umarnin shigowa, Sai data sake sauke Numfashi me zafi da mutuwan jiki kafin ta bude ta sako kafarta ta dama a natse kanta a sunkuye sedai ba sosaiba kuma Ayau din babu rufa a fuskarta, Zaune yake Akan lafiyayyan couch din dake bedroom dinsa mai Laushin gaske daga shi sai dogon wandon kayan bacci masu kauri fari qal sanyin ac na ratsa lafiyayyar fatar sa dake daukan ido, Taku hudu tayi ta tsaya tsakiyar dakin batareda tasan inda zata ba sbd idanuwanta ma da basa gani sosai sbd quncin dayake cikinsu, Qamshinta ne da har yanzu bai sake dakinba tin jiyan yake sake gauraye dakin yana shiga hancinsa, Yanayin daya samu kansa a jiyan ne yafara dawo masa cikin Kai sbd qamshin da direct yake shigar masa hanci dan haka a cikin iko da nutsuwa da kamewa ya dago manyan idonsa ya sauke mata a karo na biyu jiya da yau, Daga inda take tsayen taji idanuwansa akanta suna sakar mata jiri a hankali ta dago kanta batareda ta iya kallansa ba sbd bazata iyaba, Rigarta ta saman ta sake a hankali ta fadi qasa fitinanniyar shigar da akayo mata t bayyana Akan idanuwansa da suka qurawa kirjinta dake cikin transparent curve na kayan baccin jikinta komai na jikint yana gani fes, Sautin sarkar hannunta data motsa ya shiga kunnensa shima take y sakasa Lumshe ido yana kunnuwa gabaki dayansa take ya ajiye wayar dake hannunsa gefe tareda daga hannu daya yayi mata Wani kira da yatsa biyu yana mata Wani mayen kallo. Duk sautin takunta daya sake kunnasa yakeyi dan haka koda ta iso garesa ya gama tsimuwa Akan kafafunsa ya dorata tareda kama kanta da hannunsa ‘daya ya hade da fuskarsa take bakinta ya fara yiwa wata tsotsan data sakata rufe idanuwanta hawayenta na gangarowa jikinta na mutuwa, Batareda rigar jikinta ba yayi sama da ita a jikinsa zuwa shimfidarsa inda ya ringa bata wata irin rayuwar da batama San da itaba a duniya kwata kwata dan kuwa ko Ayau din ba qaramar gamsuwa ya samu da ita ba dan haka yau dinma da wani tarin danyen zinari ta fito Wanda ya saka tenya samun tabbacin burinta zai cika a Sannu a Sannu insha Allah, Haka aka koma da ita aka sake bata kulawa kaman jiyan sai datai sallah ta kwanta bacci, A hakan sati daya tayi cif tana gamsar da sultan YASAR, Tin jikinta bai saba da azabar ba har yafara sabawa ta rage shiga mummunan Hali sosai kuma a hakan tenya bata taba wasa ko sanya gurin gyara da shirinta ba, A wannan satin daya babu ranar da bata fitowa da tukuicin dayake sake nisantata da rayuwarta hakama a wannan satin dukiya ce ta fara taruwar mata wadda batasan abinda zatai da itaba sbd batada kowa bare rayuwar da zata kashewa kudin dan haka anan dakinta sakinah take mata ajiyar su batareda itama tasan me zasuyi da dukiyar ba, Tana cika sati matansa suka karbesa inda kowacensu zatai sati tana zuwa itama dan haka tsarin yake sai sunyi kaman satika suna juyin kwana a tsakaninsu kafin imebētinsa ta sake Kai masa ziyara, Wata daya da sati daya Ayanah tayi batareda an sake kaita ba tana samun Hutu da nutsuwar data riga ta kauracewa rayuwart kafin aka sake shirin kaita, A watan nan guda datai babu ranar da tenya bata tsimata da gyarata gashi zamanta cikakkiyar mace ya sauya abubuwa da dama a jikinta dan hakanne ta koma tamkar wata fitila sbd hasken Hutu da gyara dan kuwa tsawon watan bata taba fitowa ba ko kofar fita GHAZ chambers. Ayau da aka kaita kaman ita din yake jira sosai ya huta da ita har kusan saida akai kiran asuba tukuna ta fito daga bangaren, Washe gari ma haka ya samu nutsuwa fiyeda yanda yake tsammani, Sati guda ta sake sharewa Wanda yasa ya ankare da ita fes tin daga kamanninta da sunanta da matsayin datake dashi na basa cikakkiyar nutsuwa da gamsuwa dan haka Kai tsaye aka rage ranakun hutunta zuwa sati uku. Watanta uku cif da zama imebēti yanayinta ya fara sauyawa Wanda ya saka tenya Kai tsaye aika sakon kiran masu duba lafiyar imebētis dan tabbatarda abinda yake damunta. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 34 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Bononza bononza Assalamu alaikum yan uwa mata masu albarka Zuzeam ventures zatayi promo karshen wannan watan har zuwa cikin watan nan me kamawa insha allah -Da 5k kachal zaa baki kaza da ciccibi da gari da tsumi da gumba masu kyau da ingancin dazai sakaki dawowa ki qara harma ki kawo wani, -Da 10k zaa baki kaza full da ciccibi da gari da tsumi da gumba, wannan promo ne akan murnar cika shekara 10 cif da fara sanaa a online Dan haka duk wadda take bukatar shiga cikin wannan promo Dan samun wannan garabasa to tayi sauri kafin ta kare Kuma ku sani tsakani da Allah zaayi wannan promo komi me inganci ne Kyau sosai zaa baku tsakani da Allah Idan kinada 3k ma zaa baki ciccibi kawai sai gari da tsumi masu kyau da ingancin suma, Dan haka duk wadda take da bukata kofa a bude take Idan kinada Yan uwa da abokan arziki zaki iya tallata masu idan kin kawo mutun goma suka shiga na 10k kinada package din 5k Idan kin kawo mutun goma suka shiga na 5k kinada package din 3k. Zuzeam ventures 08144015291 ******* Wani irin Kyalli da daukan ido fatar Ayanah din ta qara Wanda ya saka kwata kwata ko bayin ba kowa ne tenya take Bari yana ganinta sbd bata kariya daga ido da Baki tareda mugun nufi dan haka hutun datake samu da zuwanta shimfidar namiji ya budeta harda bulbul tayi ta ciko sosai duk da batai Qiba ba Amma ta sauya, Babu abinda y rage daga kuncin dayake zuciya da rayuwarta dan kuwa har lokacin bata doguwar magana bare son hayaniya, Daga tenya sai sakinah ne kawai suke samun maganarta sai kuwa shi kansa me gayyar idan ta bude Baki ta gaidasa Wanda shima nutsuwa da kamun kanta ko a magana daban yake duk da babu macen da bata biyayya me girman gaske a gabansa amma a cikin tata girmamawa nutsuwa da sanyinta a bayyane yake, A ranar da masu dubata a daren gurinsa ta kwana inda shine da kansa ya fara tabbatarda sauyin datai dan kuwa komai nata cika da taushi fatarta ya qara sosai, Baisan yaya ake gane mace mai ciki ba dan haka Kai tsaye baisan menene sauyin daya samu daga gareta ba amma yaji yanason sauyin, Da daren ranar tenya ce da bayinta su sakinah suka kaita a mutumce da kulawa da bata kariya ta shige a sanyaye sbd haryanzu ta kasa sabawa da komai Dan bata Dena zubda hawayenta ba a duk lokacin da zai kusanceta, Yauma tana shiga da sanyinta yana fitowa wanke daga shi sai towel din daya sakata yin qasa da Kai tana kasa kallansa shi kuwa tako wa yayi ya zauna gaban mirror dinsa tareda miqa mata qaramin towels guda biyu daya sakata dole tako wa cikin sanyi ta miqa hannunta zata karba ya lallai zara Zaran yatsun hannunta farare tas da suka dauki hankalinsa daya sakasa dagowa a natse ya kalli fuskart. Itama a Karan farko ta dago idanuwanta masu Wani irin haske da nutsuwa ta kallesa take ta maida kanta qasa sbd bata dauka ita yake kalla ba da bazata taba dagowa ba dan tinda ta zama imebētinsa bata taba dagowa ta kallesa ba dan hakanne batasan cikakkun kamanninsaba sai Ayau din da kwarjinsa ya sakata kasa sake dagowa yanayin fuskanta bai sauyaba, Tafin hannunta ta Dora a natse kan fatar bayansa wadda ta sakasa Lumshe idanuwansa ahankali sbd a Karan farko data fara Dora hannunta a jikinsa da kanta, Ita kanta saida hakan ya sakata rintse ido ahankali tukuna ta bude ta motsa ahankali tafara goge masa ruwan wankan jikinsa cikin sanyinta dayake saka yanda take goge masa ruwan basa wani yanayi me kashe jiki da dumi, Cigaba takeyi da goge masa jikin a tsananin sanyin jiki yana Jin dumin numfashinta na sauka a kan fatarsa Kai tsaye yana shiga jikinsa dan haka tana zuwa wuyansa hannunsa daya ya daga ya Dora Akan nata yana tsayar da ita batareda yace komai sukai shiru a hakan, Janyo hannunta yayi ta fado masa ahankali kafin ya zagayo da ita gabansa kan kafafunsa yana kallan fuskar dake qasa batareda tsammanin duka su biyun ba bakinsa ya bude cikin zallan mulkin dayake yawo a jikinsa yace ‘GHAZ’ Fadar sunan GHAZ a bakinsa da wani sautin muryan kakkarfan namiji ya sakata dagowa gabaki dayanta ciki nutsuwa ta sauke idanuwanta fes a kansa Wanda hakan ya saka idanuwansu shiga cikin na juna suna wa juna Wani irin kallan daya hanata Jin tsoro ko shakka shi kuma se Ayau kaf rayuwarsa Bayan mahaifiyarsa ya samu macen data iya kallan cikin idanuwansa batareda jikinta ya dauki kakkarwa da tsantsan tsoro ba sbd kwarjinsa da ikonsa. Numfashi me sanyi mara sauti ta sake tana kokarin sauke kanta ya tallafe fuskarta da hannunsa daya yana mannota jikinsa da hannun daya kirjinsu ya hade ya Lumshe ido ahankali ya sake bude su akanta, Karo na biyu ya sake jeho maganarsa da ambatar cikakken sunanta ‘IMEBETI AYANAH GHAZ meyasa kike riqe da matsayinki har tsawon wannan lokacin?’ Tambayarsa da bata buqatar amsa ta sakata sake kallansa wannan Karan mamakinta na dan bayyanuwa Wanda ya sakasa kallan cikin idanunwata sbd first time data nuna kowane irin reaction tinda take zuwa, Bude Baki tayi zatai maganar da batasan me zata fada ba itama bakinta ya huro masa wani mayen qamshin daya sakasa katse maganarta ta hanyar saka yatsarsa daya a bakinta ya lakato yawunta Kai tsaye ya kai bakinsa ya lashe dan Jin dandanon kamshin daya sakasa Jin koma menene a ciki yanason sa a bakinsa, Baiji taste din komai ba dan haka ya kalleta yana bude Baki yace ‘Menene wannan din shi a bakinki ina buqatansa’ Kasa kallansa tayi ta dan dauke idanuwanta ta bude Baki a natse tace ‘Tenya ce’ sai kuma tayi shiru tana kasa qarawa daga hakan Da mamaki ya kalleta sbd bai dauka zata iya fada ba kuma ta tsaya, Kamo fuskarta yayi da hannu biyu ya hade da tasa cikin wani irin sanyi da nutsuwa ba gaggawa ya hade bakinsa da nata yana zura harshensa cikin bakin ya tsotso bakin inda Sai a lokacin qamshin koma menene yake shigarsa yana basa wata lafiyayyar shaawa mai nutsuwa, Tsotsanta yakeyi yana riqe da fuskarta a natse tsawon mintina kafin ya saketa ahankali yana kallan yanda fatarta wuyanta zuwa kirjinta ke glowing, Hannuwansa biyu ya saka ya zame babbar kyabbar dake jikinta mara nauyi zuwa baya ta zame qasa, Black transparent net rigar bacci ce a jikinta da babu abinda baa gani na halittar kirjinta da suka qara Wani irin girma ya zubawa kirjin ido yana Jin numfashinsa na sauyawa cikin salo ahankali, Hannunsa daya ya zagayeta dashi ya mannota jikinsa kirjinsu ya hadu da kyau kafin ya saka dayan hannun ya Kama kirjinta daya dayaji sa kaman ya Kama wata auduga sbd taushi da tsayuwansu qam take yawunsa ya fara tsinkewan daya sakasa sake Kama bakinta ya tsotsa yana fincike rigar jikinta ya jefar ya fara lasar fatar wuyanta zuwa kirjinta yana tada tsigar jikinta data fara Miqewa, Da yayiwa kirjinta wata irin kamu batasan lokacin data qanqame wuyansaba tana rintse ido da karfi shikuwa hakanne ya saka karfinsa sake kawowa dan haka dagata yayi ya zaunar da ita kan kafafun nasa suna fuskantar juna yana ya Kama gashinta ya cusa hancinsa ya shaqi kamshin daya kasa samu a gurin kowace macen daya sani dan kuwa kamshinta na jiki da gashi dana Baki daban yake daga abinda ya Saba shaqa,hakama dumin daya riga ya Kama jikinta ciki da waje shine kadai abinda fatarsa gangar jikinsa suke so a koyaushe dan kuwa cikakkiyar macen datake Kama zuciya da bawa namiji gamsuwa da nutsuwa itace Ka shiga jikinta kaji sa can ciki da dumi shine lafiyarta itama dan daya wa macen da namiji ke gamsuwa da ita fiyeda wata macen idan samu shine Namijin ya shiga mace yaji can cikinta da dumin dazai ratso sa har kwakwalwa bawai Ka shiga kaji sanyi ba, A koyaushe ya kusanceta dumin cikinta ne yake kokarin kashe masa shaawa da iya Jin kusantar kowace macen idan ba itaba dan da yawan matan hadda rashin samun cikakkiyar nutsuwa a gurinsu yake sakasa kwanciya da mata sabbi akai akai amma a yanzu yana samun abinda yake samar da nutsuwa da gamsuwa ga shaawa da buqatarsa. Akan couch din dasuke Zaunen ya ringa bin fatarta datai Laushi da wasu irin kisses da lasar data sakata sakar masa jikinta gabaki daya idanuwanta jajir suna cikowa da hawaye masu dumi, Yanda yakeso ya ringa Juyata kukanta na sake tsimar dashi ya samar musu da nutsuwa anan inda suke Wanda hakan yayi masa fiyeda yanda yakeso. ****su tenya dake kafar chambers din suna gadin fitowarta har akai kiran asubar farko shiru suna tsaye sanyin ratsowan asubar na ratsa su suna tsaye duk sun qame sbd tsananin sanyi kamar kilishin da aka shanya, Kira na biyu akai na asubar amma har lokacin shiru kuma idan wani Daren zata Kai bata fitoba haka zasu jira a gurin har sai ranar data fiton, A zuciyar tenya farin ciki ne da wahalar tsayuwa da sanyi suka tarar mata su kuwa Sauran bayin Ka dagowa har lokacin bazasu yiba ba daman nuna gajiya ko gazawa dan haka tsit kake ji, Abinda bai taba faruwa da kowace imebēti ba shine ya faru Ayau din dan kuwa saida gari ya fara haske tukuna suka samu fitowarta a kasalance take tafiyar bacci ne sosai a idonta. Suna barin bangaren HAILE na isowa sedai ko data shiga bacci yakeyi Wanda tasan batada ikon ko dogon motsin dazai tadasa amma zuciyarta na cikin mummunan halin da bazata iya riqe kanta ba matiqar da gaske ne imebētinsa da gaske ta wuce lokacinda kowace mace take dauka a tirakarsa, Juyawa tayi ta fice zuciyarta na Wani irin cizo kaman zata feso wuta dan kuwa kishinta batajin ko yayan daya Haifa bazata iya hallakawa Akan sultan din ba dan haka gabaki daya a yanzu tinaninta da hankalinta zai koma Akan imebētinsa ne da haryanzu bata taba ganinta ba. Ayanah tinda suka dawo a ranar kwance ta wuni cikin rashin kuzari da dumin jiki na alaman zazzabi kadan kadan dan haka babu hayaniya kwata kwata a bangaren sbd bata damar hutawa, Inda Allah ya taimaketa ranar ce karshen kwanakinta dan haka zata huta Sosai kafin satikan su dawo. Da daddare sosai tenya ta iso da masu duba Ayanah din sbd batason wasa da duk abinda zai taba lafiyar Ayanaah dan kuwa Ayau datakai har safe tirakar sultan labarin zai isa kunnen matansa harma da imebētis dinsa dan haka hakan zai iya zama hadari gareta sosai sbd kishin mata masu hadarin gaske ne zai rufeta tako Ina Wanda ta hakanne imebētis da dama suka rasa ransu Shiyasa duk yanda sultan keda imebētis da yawa kalilan ne a raye wainda suma kadan kadan kake Jin Ana cewa an wayi gari kawai sun mutu, Akwai Wani irin qalubale da hadari mai girman gaske a zama imebētin da zata samu ciki a masarautar BOYEM dan haka a yanzu indai zarginta ya tabbata ciki ne da Ayanaah tabbas zata bata kariya kota halin yaya saita Haifa abinda ya dauka bazata Bari kasheta a banza ba dan hakanne ta Nemo masu dubawar cikin dare sbd Hana maganar cikin fita. Koda masu dubawan suka shigo da Daren tenya ce a gaba su suna bayanta har zuwa Dayan lafiyayyan palon hutawar Ayanaah din suka zauna ita kuma ta kalli sakinah tace a fito da Ayanah din. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 35 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Bononza bononza Assalamu alaikum yan uwa mata masu albarka Zuzeam ventures zatayi promo karshen wannan watan har zuwa cikin watan nan me kamawa insha allah -Da 5k kachal zaa baki kaza da ciccibi da gari da tsumi da gumba masu kyau da ingancin dazai sakaki dawowa ki qara harma ki kawo wani, -Da 10k zaa baki kaza full da ciccibi da gari da tsumi da gumba, wannan promo ne akan murnar cika shekara 10 cif da fara sanaa a online Dan haka duk wadda take bukatar shiga cikin wannan promo Dan samun wannan garabasa to tayi sauri kafin ta kare Kuma ku sani tsakani da Allah zaayi wannan promo komi me inganci ne Kyau sosai zaa baku tsakani da Allah Idan kinada 3k ma zaa baki ciccibi kawai sai gari da tsumi masu kyau da ingancin suma, Dan haka duk wadda take da bukata kofa a bude take Idan kinada Yan uwa da abokan arziki zaki iya tallata masu idan kin kawo mutun goma suka shiga na 10k kinada package din 5k Idan kin kawo mutun goma suka shiga na 5k kinada package din 3k. Zuzeam ventures 08144015291 ******* Sakinah dake tsaye kanta qasa zuciyarta na cikin yanayin dayake na sallar tsoro da fargaba harma da tashin hankalin abinda yake shirin faruwa dan kuwa har abada bazaso Ayanah ta dauki cikin sultan din BOYEM ba sbd mummunan hadarin da zata shiga harma ta iya rasa rayuwarta dan kuwa babu wata rai datake da mahimmanci a BOYEM Bayan ta asalin jinin BOYEM din, Ta ina ta yaya zata iya bawa Ayanah kariya tana matsayin baiwa Bayan tana ganin yanda imebētis ke qasqantarciyar mutuwa ta rashin mahimmanci kuma sun mutu kenan a banza a wofi babu me sake tinasu sai ‘yaya idan sun haifa, Wani irin nauyi kirjinta yayi lokacinda tenya tace ta korawo ayanah tanajin gabobin jikinta na sanyi idanuwanta na cikowa da hawayen fatar ba abinda ake tinanin bane, Dakin Ayanah din ta nufa ta taddata kwance ba bacci takeyiba amma idanuwanta a rufe suke tayi shiru lafe a lallausan gadon zuciyarta a narke da damuwan data zamar mata jiki, Zuba mata ido sakinah tayi tana qure kallanta akanta zuciyarta na sake shiga matsanancin tsoro da tausayi me karfin daya saka hawayen idonta fara gangarowa ta saka hannu ahankali ta shafe hawayen tana kallan sauyi sosai dayake bayyane a jikin Ayanaah din. Ayanaah din ce ta bude idanuwanta masu haske ahankali kan sakinar sbd taji shigowanta hakama tanajin idanuwanta akanta dan haka a sanyaye ta bude ido ta saukewa sakinar batareda tace komai ba. Itama sakinar qasa tayi da kanta sbd bazata iya cigaba da kallan Ayanaah ba zata iya fasa kukan dayake cizon zuciyarta, Numfashi mara sauti ta sauke ahankali tareda bude Baki a natse da sanyi ta sanar da ita kiran tenya. Tana fada ta juya ahankali ta fice daga dakin sbd kallan da Ayanah ke mata na karaya da rayuwa koyaushe. Sai datai mintina biyu a kwancen tana kallan kofar da sakinah ta fice kafin ta tashi Zaune a hankali tareda ziro kafafunta qasa ta miqe tsaye slippers masu taushi a kafarta ta nufo kofar ta fito sanye da doguwar rigar qasar me kyau black kanta rufe da qaramin Gyale me hade da niqap din dayake da adon sarka me rawa ta zinari sbd tasan da zaa kawo masu dubata sbd zazzabinta amma bata San abinda zasuyi Bayan hakan ba kuma doka ce me karfin gaske babu namijin dazai iya ganin fuskarta tinda ta zama imebētin sultan me BOYEM gaba daya. Ko data sako Kai a palon Qamshinta ne ya fara cike palon kafin fitowanta data saka likitocin biyu dauke kansu gaba daya daga kallan hanyar datake tahowar, Tenya ce take kallanta su sakinah ma gabaki dayansu ficewa sukai kansu a qasa zuwa kitchen ayyukansu, Sakinah hankalinta gabaki daya kwata kwata yana kan abinda zai faru a palon tana tsananta adduar Allah yasa Ayanah bata dauke da jinin boyem a cikinta, Cikin nutsuwa likitocin suka nutsu suka gudanar da bincikensu Akan Ayanah wadda dukkanin tambayoyinsu ta amsa a sanyaye. Bayan dan lokaci suna bincike da bin harbawan jijiyanta suka bar bangaren dan tafiya da sample dinta da zaa auna dan tabbatarwa kafin bude baki ga fadar kowane irin sakamako ne. Ayanah bata buqatan sanin menene yake damunta sbd ba damuwanta bane ta rayu ko sabanin hakan, Tenya kuwa Miqewa tayi itama ta fice ta aika aka saka mata ido sosai a cikin sirrin dan tsaro da kiyayewa batason kowa ma yasan da duk abinda zaa fada. Jiran wuni guda tenya tayi tana jiran sakamakon Wanda ya hanata dukannin sukuni da nutsuwan zuciya hankalinta na kan koma menene, Daga qarshe tenya da kanta ta isa bangaren lafiyyyar clinic din dake cikin masarautar, Sai dare ta isa batareda barin kowa yasan da inda ta nufo din ba sbd tasan sosai akwai Idon HAILE Akan duk wani motsinta da abinda ya shafi Ayanah. Ko data iso Kai tsaye babban likitan ne da kansa ne ya zauna suna fuskantar juna ya sauke Numfashi ya koro mata bayani Kai tsaye ciki ne da Ayanaah qarami. Ajiyan zuciya da Numfashi mai karfi tenya ta sauke tareda kallan likitan Wanda ta ciro silan danyan zinari ta ajiye gabansa matsayin tukuicin zancen sa ta miqe ta juya ta fice tana Jin yanayi na farin ciki da samun nutsuwa dan Kuwa adduarta a yanzu zata sauya zuwa Allah yasa wannan Karan haihuwan LEUL BOYEM ne tazo mai albarka dazai zamo abin alharinta da uwarsa dan kuwa shine karshen baqin ciki da haukar da zata Kama HAILE dan samun namiji a gurin wata macen da ba ita ba yana nufin zarewanta. Koda tenya ta isa babu Wanda ta sanarwa da maganar cikin imebēti Ayanaah sbd fitar zancen cikin tamkar miqa rayuwar Ayanah ce ga halaka dan haka ta zabi tayi shiru ta Hana kowa sanin cikin saiya bayyana. Sakinah Jin shiru kwana daya kwana biyu harma kwanaki babu sakon labarin samun ciki ga Ayanaah ya sakata Jin dan sassaucin abinda take ji na tsoro da tashin hankali ta dan kwantar da hankalinta duk da kullum sake sauyawa Ayanah ke yi alaman mace me ciki yana sake bayyana gareta batareda itama tasan cikin ne yake dauke dashi ba. A haka satikan hutunta suka cika aka fara shirin fara zuwanta tiraka sedai wannan Karan tenya bata bada umarnin anyi mata shiri me karfi ba Wanda hakan ya tado tsoron sakinah sedai kuma indai har cikin ne da Ayanah dole Ayau zasu sani kuka kowa ma dake masarautar zai gane dan bazata qara zuwa ba, A al’adance duk macen data samu cikin sultan matiqar an tabbatar tenya ce takeda ikon sanar masa idan takai mace kwanan karshe shi kuma daga wannan ranar zai sallamota ne ta hanyar alamar rashin bata tukuicin kwanciya Wanda hakan na nufin ya gama da ita kenan shikenan kota haihu kawai matsayinta dayane ta haifar masa jininsa, To wannan alamar ce take sakawa kowa dake masarautar yake sanin mace ta samu ciki sai kuma Bayan lokaci nai dan tsayi kafin a fara shirin zabar masa wasu imebēti din, Tenya duk wani shiri na nutsuwa da qamshi me sanyi na bankwana da tirakar sultan shi tayiwa Ayanah tanajin damuwan sanin cikin da zuwa yanzu kowa zaiyi, Karfe goma sha Dayan dare suka iso tirakar tasa wadda kowannensu ya tsaya cak inda shine gurin tsayuwarsu, Silan zinari dayake da adon hoton tafin kafar jariri a jiki tenya ta bude hannun Ayanah ta saka mata batareda cewa komaiba, Wucewa ciki Ayanah tayi batareda ta bude hannunta ba bare tasan sakon menene amma dai sanin yawancin sakon masarautar da alama a silan zinari suke Aikasa dan haka a sanyaye ta isa dakin Wanda yayi sanyi sosai qamshin sa datai sati uku bata shaqa ba yayi shiga hancinta yana ratsa kanta cikin sanyi ta dan Lumshe idanuwanta t bude a natse kafin ta fara Takawa da sanyinta sautin karar sarkar kafarta dayake daban dana matansa yana tashi a kowane takunta yana shiga kunnensa da sautin yakewa dadi, Isowa tayi har inda yake Zaune sanye da Riga da wando masu dan kauri farare qal d suka sakasa komawa tamkar matashin saurayi, Kanta na qasa ta zube qasa ta miqa masa gaisuwanta da muryanta da babu hayaniya a cikinta ko kadan, Amsa gaisuwar yayi yana kasa dauke idanuwansa daga kanta dan kuwa zuwa yanzu ya gama yadda da koma menene Ayanah na basa nutsuwa da sukuni fiyeda kowa dan kuwa ko yayansa baida Wanda zaice gashinan shine yafi so ko ji a zuciya, Bayan kujeran mulkin BOYEM yanajin a yanzu ne ya sake samun abinda bazai taba iya bawa wani ko barin yafita hannunsa dan Hak……. Bai qarasa abinda yake zuciyarsa ba ta dago hannuwanta biyu sama kadan ta bude masa su sakon na bayyana kan idanuwansa kanta na qasa. Qurawa tafin hannun nata ido yayi batareda y kyafta ba dan kuwa wani abin da bai taba ji ba yaji ya soki kirjinsa yana ratsawa na asalin girgiza da mamaki, Bai taba mamakin samun ciki ga mace dayake kwana da ita ba sai kan Ayanah GHAZ wadda ya dauke idanuwansa daga tafin hannun nata ya maida Akan fuskarta data dago ahankali itama Jin shiru idanuwansu suka shiga cikin na juna ya tsareta tsaf da idanuwansa yana kasa motsawa, Duk hadarin dayake cikin samun cikinsa Reno da haihuwansa ya sani Shiyasa sai kakkarfan tsarin Allah suke labari, HAILE batada imani ko tausayi ko kadan Akan kishi da tsananin cika burin duk abinda take so amman bai taba damuwa ba dan itace macen da ikonta yakai tayi duk abinda take so dan itace uwargida kuma mace mafi daraja a BOYEM kasancewanta matarsa kuma bazai taba goge hakan ba amma kuma bayajin Ayanaah GHAZ zata iya wannan rayuwar hadarin, Hannunsa ya miqa ahankali Akan tafin hannunta ya dauki silan ya damqe a tafin hannunsa ya bude Baki cikin nutsuwa sosai yace ‘Ina tayaki Murnar daukan jinin BOYEM, Ina maraba da duk abinda zaki Haifa Ayanah Ghaz.’ Zuru tayiwa idanuwanta akansa sbd kasa fahimtar abinda yake nufi ta kuma kasa bude Baki ta tambaya sedai ta samu kanta a tsananin son fahimtar me hakan ke nufi sbd Wani irin nauyin da kirjinta yayi Abinda ya fada mata shine abinda ake fadawa kowace macen amma ganin irin dauke wutar datai ya sakasa Dora mata da cewa ‘Ina fatan cikin dayake jikinki ya zamo na cikar burina dana qasata gabaki daya’ #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 36 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Bononza bononza Assalamu alaikum yan uwa mata masu albarka Zuzeam ventures zatayi promo karshen wannan watan har zuwa cikin watan nan me kamawa insha allah -Da 5k kachal zaa baki kaza da ciccibi da gari da tsumi da gumba masu kyau da ingancin dazai sakaki dawowa ki qara harma ki kawo wani, -Da 10k zaa baki kaza full da ciccibi da gari da tsumi da gumba, wannan promo ne akan murnar cika shekara 10 cif da fara sanaa a online Dan haka duk wadda take bukatar shiga cikin wannan promo Dan samun wannan garabasa to tayi sauri kafin ta kare Kuma ku sani tsakani da Allah zaayi wannan promo komi me inganci ne Kyau sosai zaa baku tsakani da Allah Idan kinada 3k ma zaa baki ciccibi kawai sai gari da tsumi masu kyau da ingancin suma, Dan haka duk wadda take da bukata kofa a bude take Idan kinada Yan uwa da abokan arziki zaki iya tallata masu idan kin kawo mutun goma suka shiga na 10k kinada package din 5k Idan kin kawo mutun goma suka shiga na 5k kinada package din 3k. Zuzeam ventures 08144015291 ******* Wani irin jiri ne ya dibeta me karfin gaske daya sakasa tarota jikinsa yana rungumeta sosai a cikin jikinsa Wanda a yake yaji yana Jin tamkar karfin Mararta datai tudu. Ajiyan zuciya ya sauke yana miqa hannunsa ahankali cikin rigarta zuwa mararta da taurinta ya tokaresa ya shafi cikin a Karan farko kenan rayuwarsa daya shafi cikin tsatsonsa, Lumshe ido yayi tareda jan wani Numfashi mai dumi ya bude ido tamkar yana buge a kanta, Jajir idanuwanta sukai zuciyarta na wata irin harbawan datake nunawa har a kirjinta ya zubawa kirjin ido, Wasu irin hawaye masu tsananin Zafin gaske ne suka gangaro daga idonta suka sauka Akan fatar hannunsa yana kallo bai motsa ba baice komaiba sai kawai yaji sautin kukanta mai tsananin ratsa zuciya ya fasu ta qamqamesa tana kukan jikinta har wata rawa yakeyi tana cusa kanta a kirjinsa. Bai motsa ba baice komaiba kukan ne kadai sautin dayake tashi a dakin Wanda ya sakasa tinani Kala daban daban sautin kukan na ratsa kunnuwansa zuwa cikin kansa da babu komai a cikinsa yanzu Bayan na saiya tabbatarda ta Haifa jininsa koda bazai zo da rai ba saiya kuma mata Wani cikin amma tabbas yanason jininta a cikin yayansa. Kuka sosai tayi a jikinsa har karfinta ya qare tayi lahu dukkanin tinaninta ya toshe babu komai a cikin Kanta empty yake tas, A wannan daren babu abinda ya shiga tsakaninsu a Karan farko haka suka kwana ya sakata a jikinsa sosai dumin jikinta kadai yana basa nutsuwa da sukuni. Asubar fari fitowan Ayanah ta saka su tenya gyara tsayuwarsu jiki duk a mace sbd wannan shine zuwansu na karshe. Tin daga duhun doguwar hanyar isa palon sa na farko tenya zubawa Inuwar Ayanah din ido tana kalla cikeda Wani irin sanyin rashin samun yanda taso, A darare Ayanah take tako wa kafafunta sun mata Wani irin nauyin gagarumar damuwan data kame duka gabban jikinta da idanuwanta tareda kwakwalwanta ko gani sosai batayi take isowa. Kyallin dayake haskowa daga hannuwan Ayanah dan dake gaba ya saka tenya bude idanuwanta da kyau cikeda tsananin tsoro da mamaki sbd babu macen data taba samun ciki ta koma shimfidarsa a tarihi idan ba matansa ba dan haka ganin silallan zinari kaya guda a hannun Ayanah dake gap da rasa ranta sbd tashin hankali da qunci ya sakata Jin kaman tsoro n kamata sbd alamar cigaba da zuwanta tiraka kenan maana indai tenya ta fahimci sakonsa daidai kariya ce ga Ayanah da cikinta dan kuwa cigaba zuwanta na nufin babu Wanda zai zan da akwai ciki a jikinta kenan. Rawa kafafun tenya suka fara dan kuwa wannan lamari ne me girma ke shirin faruwa boyon ciki a masarautar har zuwa haihuwansa. Zufa ta sharce tana tare Ayanaah data kusa faduwa sbd jiri take suma Sauran bayin suka matso dan gaggawar barin gurin da ita, Sakinah kuwa tinda idanunwata suka sauka Akan tukuicin kwanciya da ake bada wa kullum taji zuciyarta tana sanyi da samun nutsuwa godia ta ringa jero wa sbd babu ciki kenan a jikin Ayanah din. Cikeda kulawa aka isa da ita bangarenta daqyar tayi sallah ta sunkuyar da Kai ta fasa kuka mai cin zuciya tana dagawa Allah hannuwanta biyu da Neman sassaucin wainanna kaddarorin nata da basa qarewa daga wannan se wannan dan ayanzu bata San ta ina zata faraba da ciki a jikinta, Bata taba Jin zata iya cigaba da rayuwa a BOYEM ba daga ranar da Allah ya bata ikon fiddo da jininta Zuhrah daga kurkuku, Bata taba Jin kaunar cigaba da rayuwa anan din ba daga ta samu yancin fidda tata yar uwar amma yanzu ga jinin BOYEM a jikinta datasan babu ta yanda jinin BOYEM zai taba barin BOYEM hakama itama batajin zata iya Hana kanta tsananin son abinda zai fito daga cikinta ba, Wace irin kaddara ce wannan zata kawo yarta duniya ta fuskanta a matsayin yar imebeti. Kuka takeyi sosai tana Neman sassauci a gurin ubangiji tareda Neman zabi mafi alkhairi, Haka ta wuni batareda barin kowa ya ganta ba ko sakinah sedai ta kawo mata abinci ya juya babu wata magana fata shiga tsakaninsu sbd ita sakinah samun nutsuwarta shine koma menene tinda ba cikine da Ayanaah ba to da sauki, ita kuma Ayanaah bata iya maganar cikin kwata kwata da kowa ma dan kuwa zata sakawa ranta babu komai a jikinta tabarwa Allah zabi Akan zuwansa duniya yayi rayuwa ko kuwa sabanin hakan Allah zai zabar mata. Da daddare cikeda farin ciki da Wani irin shauqi tenya da kanta ta shirya ta na musamman takaita tiraka, Shi kansa sultan din Ayau wasu shafikan gamsashiyar alaqa ya bude musu daga shi har Ayanah din wadda batada zabin daya wuce duk yanda yayi da ita, Haka ta share sati tana basa sabuwar nutsuwar da bai taba samuba sbd baya kusantar macen dayake ciki koda matarsa dake haihuwa ce Hutu yake bata saita haihu yana yarta tayi wayonda baa zuwa da ita shimfida tukuna take dawowa. A sati Dayan nan ya samu sauyi da sabbin feelings da dama Akan mace haka ya barta ta tafi hutunta. Batareda sanin kowaba Ayanaah ta fara Renan cikinta da ko sakinah batasan dashi ba sbd Sam kwata kwata tenya kowa duniya Bayan ita bata Bari yasan da cikinba sbd tsaro da tsananin kiyayewa. Ana hakan ne faree ta rasu batareda ta haifi abinda yake cikintaba hakan ne ya saka tenya tsananta kariyarta Akan Ayanah, Abinci da ruwa da duk abinda indai Ayanah ce zata ci sa sakinah kadai ce ta yadda da ita kuma ita tabawa babban matsayin da komai na Ayanah itace kadai yake da haqqin kulawa dashi. Ita kanta Ayanah Wani irin yanayi yafara sauyawa a rayuwarta na tsananin son abinda yake cikinta dayake shigarta ahankali Wanda a lokaci daya kuma tsoro yake shigarta dan kaman yanda bata iya rabuwa da yan uwanta yake tsananin sonsu fiyeda kanta ko Bayan baya tareda dasu haka takejin bazata taba iya rabuwa da abinda zata haifaba koda hakan na nufin bada rayuwarta. A Dayan bangaren sakinah ta samu sanin cikin dayake jikin Ayanah sbd fitowan daya fara yi dan a yanzu yana cikin wata na shida harda kwanaki kuma har lokacin tsananin tsaro take cikinsa na rashin sanin cikin Wanda sultan din da kansa ne bai bata Sallamar da zaa San tana dauke da ciki ba, Babban gagarumin abin mamakin dayake sake saka tenya da MARAKI ma tsoro sosai shine tsawon watannin shida kenan da HAILE ta bugaci samun hutu daga sultan sbd rashin lafiya dan haka tsawon wannan lokacin babu Wanda yake ganinta tana bangarenta a killace tana hutawa, Sultan ya bata hutun datake buqata batareda ya buqaci wasu sabbin imebētis dinba sbd samun kwanaki masu yawa na kasancewa sa AYANAH GHAZ wadda cikinta yake girma a hannunsa da jikinsa dan kuwa sati biyu cif yakeyi da ita kafin yayi sati uku da maraki, HAILE ciki ne da ita da manyan bokayen qasa suka tabbatar mata da haihuwar da zaayi a yanzu kafin kowace haihuwa a BOYEM ta ‘da namiji ce Wanda taurari biyu suke gani a duk lokacinda suka duba da Wanda yake a miqe da Wanda ya karkace amma basu samo maanar hakan ba tukuna amma dai sun bata tabbacin namijin ne jinin dazai sauka a masarautar wannan Karan. Wannan tabbacin da aka bata ya sakata daukan kakkarfan alwashin kashe duk mai cikin da zata rigata haihuwa dan hakanne aka wayi gari faree tabar duniya sbd kada ma a samu akasin wata ta rigata haihuwa ta Haifa namiji tinda sun bata tabbacin namiji ne zaa Haifa bawai kuma lallai sai ita ba. Wannan cikin datake Reno a boye tanada Wani irin Buri da quduri mai tsaurin gaske akansa hakama daga kansa batajin daga kansa sultan zai sake haihuwa da kowace mace Bayan ita duk wadda Allah yasa ma ta dauki cikin to tabbas zata bar duniya dan babu wani dan da zata yadda a haifawa sultan Wanda zaiyi gasar karban mulkin BOYEM da ‘danta sbd kujeran BOYEM ta ‘danta ce shi kadai koda kuwa rayuka da dama ne jininsu zai ringa gudana a shirye take ba sauki ko kadan, *****a lokacinda HAILE ke boyon cikinta dake qara kusantar lokacin haihuwa itama Ayanah nata cikin yana gap da kusantar haihuwa kuma har lokacin sultan samun nutsuwa yakeyi da ita wadda a yanzu ne yake sake ciki da wajen mace dan kuwa cikinta ya bayyanar masa da abubuwa da dama dayake fatar taci gaba da haihuwan dukkanin yayan da zasu rage masa ya Haifa dan kuwa Ayanaah ghaz takai dukkanin matakin dabai kamata ba ta isa a zuciya,ruhi da gangar jikinsa da ayanzu bata appreciating kowace mace a shimfidarsa idan ba ita ba dan kuwa labarin imebeti a zamanin sa na Neman shifewa dan Bayan ita haryanzu babu imebetin daya karba an tsaya daga nan. Want haihuwan Ayanah ya tsaya hankalin tenya da sakinah yafara tashi sun duqufa tareda maida dukkanin adduarsu ga Allah Akan samun ‘dan da duniya gabaki daya zatai alfahari dashi, Irin adduar dasu sakinah kewa cikin da ita kanta Ayanaah din ya saka take samun karfin gwiwan haihuwan da fatan haihuwar cikin sauki da aminci. Kamar a mafarki Ayanah ta bude fararen idanuwanta da sukai nauyin bacci ta saukewa fuskar sultan dake gabanta Zaune yana mata Wani kallan dayake Jin kaman zai sauya kaddararta zuwa wadda babu me iya sake ganinta a duniya, Hannunsa dake wuyanta tabi da Wani irin kallo tana Jin zuciyarta na bugawa da karfi ta sauke idonta a wuyanta da sarkar wishmah ta bayyana wadda ya saka mata a cikin baccinta, Wani irin mummunan Juyawa taji kanta nayi Wanda ya saka mararta murdawa da karfin gaske a take wasu ruwa masu karfin gaske na haihuwa suka fashe mata duka sbd mummunan girgiza da shock mafi girma a rayuwanta na zama wishmah ta uku a tarihin BOYEM kaf.. Gadan gadan naquda me karfin gaske ta taso mata take aka shigo aka fita da ita mahaukaciyar sarkan daham din data saka BOYEM gabaki daya girgiza tana wuyanta. Tenya da duk Wanda aka daukota dasu Wani irin shook suke shiga na ganin abinda anfi shekaru dari kafin wani ya sakata a wuyansa se ayau, Kamar a mafarki aka saki qararrawar datake gauraye BOYEM har cikin gari dayake sanar da kakkarfan labarin sabuwar WISHMAH Masarautar BOYEM, Labarin sabuwar wishmah a qasar da labarin naqudar datake yi a yau din lokaci daya ya buga kunnuwan mutane musamman manyan BOYEM da kusan kowa ya fara shirin gaggawar isa fada inda duk wani babba me babban matsayi a BOYEM zasu zauna tareda sultan jiran dakon lokacin naqudar har zuwa haihuwa sbd sanarwar haihuwar wata gagarumin lamari ne tinda magajin BOYEM ake jira dan haka take masarautar tayi tsit komai ya tsaya cak sai ta haihu zaayi bikin qaddamar da ita wishimah Wanda yake tamkar daurin aure ne. A daidai wannan lokacin sautin qarar bayyana da tabbatuwar wishmah a BOYEM ya shiga kunnuwan HAILE wadda ta miqe daga Zaunen datake kanta na Wani irin mummunan sarawa kafin ta bude Baki baiwarta ta iso da sauri kanta a qasa ta zube gabanta ta isar mata da imebētis Ayanah ghaz na naqud….. Bata rife Baki ba jini ya ballewa HAILE tareda ruwan naquda masu karfin gaske tana dafe cikinta da tsananin karfin gaske sbd naquda mai Zafin gaske data taso mata gadan gadan itama. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 37 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Bononza bononza Assalamu alaikum yan uwa mata masu albarka Zuzeam ventures zatayi promo karshen wannan watan har zuwa cikin watan nan me kamawa insha allah -Da 5k kachal zaa baki kaza da ciccibi da gari da tsumi da gumba masu kyau da ingancin dazai sakaki dawowa ki qara harma ki kawo wani, -Da 10k zaa baki kaza full da ciccibi da gari da tsumi da gumba, wannan promo ne akan murnar cika shekara 10 cif da fara sanaa a online Dan haka duk wadda take bukatar shiga cikin wannan promo Dan samun wannan garabasa to tayi sauri kafin ta kare Kuma ku sani tsakani da Allah zaayi wannan promo komi me inganci ne Kyau sosai zaa baku tsakani da Allah Idan kinada 3k ma zaa baki ciccibi kawai sai gari da tsumi masu kyau da ingancin suma, Dan haka duk wadda take da bukata kofa a bude take Idan kinada Yan uwa da abokan arziki zaki iya tallata masu idan kin kawo mutun goma suka shiga na 10k kinada package din 5k Idan kin kawo mutun goma suka shiga na 5k kinada package din 3k. Zuzeam ventures 08144015291 ******* Cikin gaggawa da tsananin sauri babbar jakadiyarta mai suna fatto ta iso tana riqeta hannuwanta na rawa da kakkarwa ta riqeta tana sanar da bayin suyi gaggawar gyara dakin da zatai naqudar. A take kuwa duka bayin dake babban bangaren nata suka hau shirin gaggawan tarban haihuwar, Ruwa da wasu abubuwan al’adah suka fara gaggauta hadawa wasu kuma na gyara Wani lafiyayyan daki daya a cikin tarin dakunan dake bangaren nata, Jini ne sosai yake zubar mata Wanda ya saka hankalin fetto da Sauran manyan bayin nata tashi take akai gaggawar isa da ita dakin da akaiwa shirin karban haihuwar tata aka kwantar da ita idanuwanta a rantse cikeda wata mummunar azabar datake sake tsananta tafasa jininta dake wata irin tafarfasa, Budewa idanuwanta tayi da sukai wani mummunan ja zufa na jiqata ta sako wani azababben nishi tana bude baki da karfi cikin azabar datake ratsata tace ‘Sultan yasan da cikin kuma yaci gaba da kwanciya da ita a tirakarsa……. Wishmah a Masarautar BOYEM yanzu? Qarni qarni sun shude harma tarihin samun wishmah a BOYEM yana shirin shudewa shine yanzu rana tsaka sabuwar wishmah zata bayyana Akan sultan YASAR? Me take dashi wannan imebetin? Wace ce ita? Tayaya zata samu matsayin wishmah dake kusan nuni da itace macen datake zuciyarsa fiyeda matansa na aure……… Wani Ihu mai tsananin qarar gaske ta sake jikinta na wata irin jijjiga da fizga, Azabar naquda takeji tana ratsa dukkanin qasusuwan jikinta amma kuma baqin cikin dayake ratsa jininta shi takejin yana Neman kasheta dan kuwa Ayau da ba tata naqudar takeyiba wlh tallahi bazata Bari Ayanah ghaz ta haihuba, Wani irin yunqurin azaba ta fara gabobinta na amsa wata kakkarfar azaba sbd bazata iya yadda Ayanah ta rigata haihuwa ba dan kuwa a tabbacin bokayenta sun tabbatar mata da duk haihuwar da zaa fara a BOYEM yanzu to tabbas namiji ne taurari sun buga sun buga sun tabbatar da hakan dan haka ko zata yage saita turo abinda yake cikinta ya fado duniya, Cikin tsananin kulawa babbar yarta ta iso bangaren cikeda damuwa da kulawa ta iso ta gefen mahaifiyars tata batareda tana ganin wasanta dake rufe kare da wani babban kyalle green su fetto da likita mace daya da suka kirawo sai babbar baiwarta daya suna kokarin karban haihuwan duk sun hada Wani irin gumi, Nauyi da azaba tareda rikice wa naqudar tayi wadda take sake saka jini fitowa da sauri fetto ta kalli HAILE din wadda azabar tayiwa yawan da tana kokarin ficewa hayyacinta ta bude baki zatai magana cikin girmammen baqin ciki da ukuba HAILE tace bata bawa kowa ikon ce mata komai ba matiqar ba haihuwan suka tayata yiba, Likita data dago yin maganar dole suna buqatar kiran Sauran likitocin da zasu taimaka mata Jin abinda Hailen ta fada ya sakata yin shiru tana hada zufan tashin hankali sbd akwai Sauran time dan kuwa service dinta baima gama budewa ba dan haka sunada aiki sosai ga naqudar bame sauki bace yakeyi tinda shock ne Kai tsaye ya tado naqudar, Fetto Kai da kawo ta fara tana fitowa tana komawa cikin tsananin tsoro da tashin hankali me girma ga Masarautar tayi Wani irin tsit babu motsin komai bare kowa alaman duka manyan BOYEM sun taru a fada jiran naqudar Ayanah ghaz wadda itace wadda kaf BOYEM yanzu ake jira dan haka a kakkarfar doka da baa takewa ta Masarautar gabaki dayanta shine duk jinin BOYEM idan zaa Haifa Ana fara naqudar sa babu me sake fitowa bare kaida kawo tsit akeyi har sai ta sauka dan Kai tsaye duk Wanda tsautsayi ya sakasa fitowa ko kaida kawo a hanya cire kansa daga gangar jikinsa ya halasta, Dan haka ne Ayau dinma babu motsin komai bare hayaniyar komai koina tsit ne tamkar babu dan Adam ko daya a cikin masarautar BOYEM din, Duka tarin bayin daka bangaren Haile sun gama shirin tarban abinda zata Haifa dan haka a tsaye suke qyam babu kowane motsi dayake tashi suka anan din sai fetto daka Kai da kawo kaman zata rasa hankalinta ta zare, Zufa sosai take hadawa gashi ba ikon magana so take taje ta isarwa sa sultan labarin naqudar Haile amma ba damar fita dan fitarta daidai take da kwananta kabari Ayau din dan saita bar duniya dan haka babu damar fita, Su kansu bayin dake bangaren duka babu Wanda ma yakeda ikon motsi bare fita zuwa isar da sako dan haka ta rasa yaya zatai da rayuwarta fa naqudar sai abu daya ake kwata kwata babyn bai fitoba, Ita kanta likitan kokarin tsayar mata daya jinin tayi da taimkon da zata iya bata amma dole haihuwa sai lokacin da Allah yace babyn ya fito zai fito dan haka dukansu zufa suke hadawa ba qarami ba suna rasa abin yi har HAILE din tayi Laushi sosai amma taqi yadda kowa ya tsaya hutawa sbd baqin taurin ranta Akan kada Ayanah ta rigata haihuwa, Tana tsananin buqatar likita amma babu me ikon fita dan kuwa koda Ka isa ka isar da sako tabbas zaka karbi hukuncin barin duniyar Ka dole Shiyasa kowannensu yake hada zufa suna Kai da kawon taimaka mata gurin samun sassaucin abinda take ji, Zufan fuskarta zuwa wuyanta ake goge mata da tsaftataccen farin towel qarami suna Jera mata Sannu da kokarin ganin ta haihu lafiya, magani kuwa haka ake kawo mata shi tana sha tana dawo da wani sbd tafara Nisan da bata iya Shan komai amma a zuciyarta ta kasa sake adduar datake yi guda daya tak wato ‘Allah ya bata ‘da namiji koma yayane kuma Allah yasa itace zata fara haihuwa’ Wannan adduar take ta maimaitawa tana kasa sakewa dan tabbacin datake dashi na Allah yana karban adduar me naquda dan haka har a tafara ficewa hayyacinta bata roqarwa kanta ko ‘yayanta komai sai wannan adduar gida biyu. ****A daidai wannan lokacin naquda sosai AYANAH GHAZ takeyi me tsanani itama Wanda ya saka itama nata bangaren da bangaren imebētis din kaf yin tsit babu ko abu daya dayake bada sauti sbd Masarautar wannan Karan tafi kowane karo yin tsit dan kuwa mamaki biyu ne yake ci da kashe kowa amma b damar magana a yanzu wato shine Wishmah data tabbata Bayan qarnika da kuma haihuwar da baa San da cikinba kuma a hakan taci gaba da zuwa shimfidar sultan, Wannan duka wasu abu ne da suka girgiza masarautar da duk Wanda yake cikinta cikeda tsoro da mamakin dayafi Kama da firgici kowa yake, Masu rubuta tarihin qasar BOYEM da Masarautar BOYEM kuwa a daidai wannan lokacin suna can sun fara rubuta wa a cikin kundun tarihi, A cikin fadar sultan ma a inda ake Zaune tsit abu daya kowa ke jira wannan Karan sunfi kowace lokaci daukan tsit sbd Ana magana a tsakaninsu duk zaman jiran da akeyi amma a wannan Karan sultan YASAR babu abinda ya bude baki ya furta hankali da nutsuwar sa kaf suna ga jiran sakon haihuwan Ayanah ghaz dake saka zuciyarsa cika da Wani irin nauyi da yanayi na tsumayi dabai taba shiga b duk haihuwan da ake masa, Sosai yakejin kowace daqiqa tana wucewa ne da bugu wan zuciyarsa mai karfin Akan haihuwar yau dayake jinta har jini da bargonsa dan haka take duk Wanda yake fadar ya dauke wuta sukai tsit suma suna shiga tsimayin jira da Jin tsananin son labarin haihuwan wishmah ta farko data sauya tarihi da dama na masarautar qasar BOYEM gabaki dayanta dan haka sai sukejin haihuwan ta jinin BOYEM wannan Karan ta daban ce a gurin sultan da wannan dalilin suka ta zama ta musamman din tinda kuwa wishmah ce zata haihu kowa yasan haihuwan soyayya ce bata saurauta ba. Tenya data kasa ta tsare ko motsawa batai ba daga gaban Ayanah dan kuwa duk inda hannuwan likitoci suka taba a jikinta idonta na Kai sbd tsananin tsaro da rashin yadda da kowa, Sakinah ma a wannan lokacin tana riqe da hannun Ayanah gamgam suna hada zufan tare tana Jin duk radadin da Ayanah ke ji a zuciyarta tana Jin tsananin matsuwa da son haihuwan Ayanah lafiya tana saka mata addua mai kyau a bakinta, A bakin Ayanah din addua ce guda biyu rak take fita wato Allah ya zama gatan yan uwanta dasuke raye ya kawo sauyi a rayuwarsu sai kuma adduar Allah ya tsaya Akan kowane irin lamarin babynta da zata Haifa,Allah ya haskaka rayuwarsa ya basa kariya daga duka Sharrin duniya’ Wannan adduar itace take maimaituwa a Baki da zuciyar Ayanah da sakinah harma da tenya da ita iya babyn takewa adduar Allah ya basa kariya har qarshen rayuwa kowannensu a zuci yake adduar. Sosai azabar tayi mata yawan data fara galabaita tsananin tausayinta na saka zuciyoyinsu sanyaya dan haka suka dage da addua da karfi da imaninsu suna Neman mata sauki a gurin ubangiji, Sakinah jiqe take shar kaf da zufa tana tsananta adduarta a fili tana share zufan Ayanah suna sake qanqame hannun juna Ayanah na Jin kaman bazata rayuba rayuwarta zata tsaya ne daga nan sbd abinda take ji tabbas shine kowace uwa takeji yayin jeho yaya a duniya idan har ta mutu anan ta tabbatarda tayi shahada dan haka take Jin inama zata mutu anan din ta huta. Lokuta masu tsayi suka dauka dukansu suna naquda me tsayi da rashin sauki, Babu wadda bata Kai qarshen jigata ba a cikinsu tareda fita hayyaci, Duk wainda suke tareda su sun sare sun shiga tsoro da fargaba tsawon wunin da babu komai cikinsa sai jiran azaba, Karfe shida na yamma a lokacin da baby ya turo kai fitowa jikin HAILE gadan gadan take su fetto suka shirya tsaf ma tarbansa cikin tsananin matsuwa sbd suna sane da har lokacin Ayanah ghaz bata haihu ba dan akwai sautin karar da ake sakewa masarautar ta amsa gaba daya idan an haihu dan haka tinda basu ji komai ba sun San bata haihunba gashi yanzu tasu zata far haihuwa babbar matsalar shine fita a wannan lokacin batareda haihuwan Ayanah ba zuwa isar da sakon haihuwar. Cikin azababbiyar azaba da Nishin dayake hade da ihu mai karfi Haile ta saki tana qanqame hannuwan yarta da karfin gaske ta sunbulo babyn dayake cikinta ya fado a hannun likitar dake gabanta idanuwan fetto kaman zasu fado qasa sbd jiran ganin abinda aka Haifa, A daidai wannan lokacin itama Ayanah ta sauke wani kakkarfan nishin daya fito da nata babyn duniya itama Wanda ya fado a hannun tenya Wanda jikinta ya dauki mummunan kakkarwar abinda aka Haifa tama kasa yadda da abinda ta gani. #MAMUH #THE LION ARRVL HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 38 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Bononza bononza Assalamu alaikum yan uwa mata masu albarka Zuzeam ventures zatayi promo karshen wannan watan har zuwa cikin watan nan me kamawa insha allah -Da 5k kachal zaa baki kaza da ciccibi da gari da tsumi da gumba masu kyau da ingancin dazai sakaki dawowa ki qara harma ki kawo wani, -Da 10k zaa baki kaza full da ciccibi da gari da tsumi da gumba, wannan promo ne akan murnar cika shekara 10 cif da fara sanaa a online Dan haka duk wadda take bukatar shiga cikin wannan promo Dan samun wannan garabasa to tayi sauri kafin ta kare Kuma ku sani tsakani da Allah zaayi wannan promo komi me inganci ne Kyau sosai zaa baku tsakani da Allah Idan kinada 3k ma zaa baki ciccibi kawai sai gari da tsumi masu kyau da ingancin suma, Dan haka duk wadda take da bukata kofa a bude take Idan kinada Yan uwa da abokan arziki zaki iya tallata masu idan kin kawo mutun goma suka shiga na 10k kinada package din 5k Idan kin kawo mutun goma suka shiga na 5k kinada package din 3k. Zuzeam ventures 08144015291 ******* Doctors din guda biyu na masarautar tin tsawon shekaru masu dan dama da basa karban kowace haihuwa sai ta asalin Matar sarki qananun su ne suke karban haihuwan imebētis amma Ayau sune sultan da kansa ya bada sakon umarnin kiransu amsar haihuwan wishmansa Shiyasa Haile bata samu damar samunsu a masu karban haihuwant wannan Karan koda kuwa Ana iya samun damar dan aike ya fita a lokacin naqudar to ba samunsu zatai ba sbd suna Akan wishmar BOYEM, Ajiyan zuciya suka ringa saukewa suna kallan babyn Wanda kukansa mai karfin gaske ya cike dakin da bangaren gabaki dayansa harma daga wajen GHAZ chambers Ana jiyo kukan nasa. Ita kanta tenya ajiyar zuciyar ta ringa jerowa ba kakkautawa kafin ta bude Baki da karfi tana cewa ‘MashaAllahhh,Barakallahu laka fi’l-mawhubi lak,wa shakarta’l wahib,wa balagha ashuddah,wa riziqta birrah. ALHAMDULLILLAH YA ALLAH’ ta qarasa fada da karfi tana karban lallausan showel fari tas hannuwanta na rawa ta dunqulesa tana dawo da kallanta Akan Ayanah cikin rawar murya tace ‘Allah ya qara miki Nisan kwana da lafiya tareda albarka me dorewa UWAR BOYEM GABAKI DAYANTA TA YANZU, UWA GA ZAKIN BOYEM, UWAR MAZAJEN BOYEM, UWAR ME BOYEM NA GABA. Sakinah rawa jikinta ya dauka da karfin gaske tana juyowa da karfi ta tsira wa babyn hannun tenya din ido bata ko kyaftawa. Ayanah ma duk da bata hayyacinta bata dawo daidaiba bude jajayen idanunwata tayi zufanta na qaruwa ta zubawa hannun tenya ido tana kasa gasgata da gaske namijin da qasar BOYEM da qasoshi da dama suke jira shi ta haifa, Hawaye ne suke kokarin ciko idanuwanta na fargaba tsoro da tsananin tausayi da son danta da rikicin qasar gabaki dayanta yake jiransa. A daidai wannan lokacin bangaren HAILE shima wani Tiriri ya dauka na samuwar cikar Buri dan kuwa itama namijin ne ta haifa Wanda ya sakata kokarin tashi da kanta dan isar da sakon haihuwar ‘da namijin ga sultan tin kafin Ayanaah ta haihu sbd farin cikin samun cikar burin shekaru ya mantar dashi Ayanah da kowa menene zata haifa. Hanata Miqewa likita ke kokarin yi tareda yarta harma da fetto sbd jinin da babu sosai a jikinta kuzari tareda azabtuwar datai sosai tayi pale sosai suka dage cikin tsananin kulawa da kauna dan komai ze iya faruwa da ita idan ta tashi tsaye amma Sam taqi yadda da hakan rungume take qam da babyn tana kokarin Miqewa zuciyarta a rufe bata Jin ko zata rasa ranta zata iya jiran Ayanah ta haihu batareda sultan yafara sanin ta haifa Zakin qasar BOYEM ba, Miqewa tayi suka miqe dukansu tareda riqeta zuciyoyinsu da hankalinsu duka a tashe da mugun tsoro da tashin hankalin hukuncin laifin da suke kokarin aikatawa na Binta su fita, Wani jinin ne ya kuma gangarowa daga qafafunta Wanda ya saka hankalinsu sake tashi dake sauri bayi biyu sukai saurin durqusawa suna goge mata jiki da towel me dumi da suka matse daga ruwan Zafin da aka goge mata jiki gabaki daya. Sake shiga tashin hankali su fetto da likitar sukai harma da ‘yarta sbd hatta ita Haile din hukunci zai iya hawa kanta dan babban tsatsauran dalilin daya saka wannan tsaurin yake a masarautar lokacin haihuwan kwace mace shine hana cutatar da kowace jaririn da zaa haifa ko uwarsa kokuma sace jarirai musayarsu dan haka baa yanzu wannan dokar take ba tin asalin asalin kafa masarautar yake. Jiri ne sosai da rashin isashen jini ke Neman zubar da ita amma a haka suka riqeta dan suma bazasu taba son imebetin ta haihu batareda sultan yasan an samu magajin BOYEM ba, Taku daya biyu sukai suna daga qafafunsu su hudun a tare zasu fito dakin wata kakkarfar sautin qarar da baa taba kada wa ba tin tsawon shekarun da sultan YASAR ya hau mulki bace ta ratsa kunnuwansu cikin sanyi da rikitaccen yanayin daya saka dukkaninsu Sakinta cikin mugun firgita da ficewa hayyacin dan kuwa sautine dayake fadawa BOYEM da duniya gabaki daya MAGAJI kuma ZAKIN BOYEM ya sauka a duniya tsohuwar imebeti sabuwar wishmah AYANAH GHAZ ta haifosa. Shigar sautin kunnuwan Sultan YASAR da gabaki daya manyan masarautar boyem a lokaci daya suka zube qasa suna yiwa Allah sujjada batareda ma sun sani ba, Haile kuwa Numfashi daya ta fitar bugun zuciyarta ya tsaya cak sakamakon sautin sakon daya ratsa kunnuwanta ya Harba cikin kwakwalwanta ta zube a gurin jaririn hannunta yana subucewa daga hannunta zuwa qasa, Cikin wata gaggawa da tashin hankalin dayake Ninkuwa Akan mugun shock din dasuke ciki fetto ta tare babyn koina na jikinta na rawa da kakkarwa, ‘Yarta Aslam ce tayi saurin tarota jikinta itama jikin nata yana rawa sosai da firgici tareda tsananin tsoro sukai qasa har ita har mahaifiyar tata sbd batada karfin da zata iya riqeta tinda jikinta a sake yake kaman babu rai a jikinta, Dr Kadee ce tayi saurin bin Aslam din qasa tana tayata riqe Hailen itama jikinta rawa yakeyi da firgicin yanda duk wahala da azabar da suka sha ta tashi a iska labarin haihuwan Ayanaah ghaz ya fara shiga kunnuwan sultan YASAR da qasar BOYEM harma da duniya gabaki daya. Fetto babyn ta rungume jikinta tareda budesa sa sauri taba duba idan yana raye babu abinda ya samesa daga faduwar taga lafiyarsa kalau sedai tinda aka haifesa baya wani kuka saida ya fadin ya fasa kuka sosai Wanda ya sakasu sauke ajiyan zuciya suna tattalar HAILE din dan maidata shimfida a bata taimakon gaggawa. ***A daidai wannan lokacin kuma sautin qarar ya ratsa kunnuwan Zuhrah dake Zaune daqyar sbd azaba da rashin lafiyar da kowace gabar jikinta keyi a cikin wani irin kurkuku mara Kyan gani, Tinda aka sanar da Masarautar kaf cewa imebeti AYANAH GHAZ na naquda ta tashi Zaunen idanuwanta dake ciwo basa gani sosai ta bude su tareda daga Kai sama ta qurawa sama ido tafara jerowa Ayanah da abinda zata haifa addua jikinta na rawa tana fadawa Allah adduarta Akan yar uwarta Bata Dena addua da fadawa Allah ya tsayu Akan rayuwar babyn ayanah dinta ba har saida sautin ya ratsa kunnuwanta Wanda ya sakata rufe idanuwanta ahankali tana silalewa qasa kwance tareda fashewa da Wani irin kuka mai ratsa zuciya tana gode wa Allah da bai karbi ran ayanarta gurin haihuwa hakama wata irin tsananin kewarta da kaunar son ganinta a lokacin ta saka sabbin hawaye gangaro mat a tana Jin tsananin so da ganin abinda Ayanah ta haifa musu ta rungumesa a jikinta taji duminsa tareda sakawa rayuwarsa albarka da fada masa sun yafe masa ita da ‘yan uwanta da basa raye sbd kaddarar haihuwansa a jinin BOYEM ce ta lalata tasu rayuwar da babu gyara a cikinta har abada. Rufe idanunwata tayi hawayen data manta rabon datai yi su sbd kuka ma kansa ya gujeta sai Ayau din datake Jin kewa da tsananin son Ayanah da ‘danta suna ratsata. ****A kuma wannan lokacin ne sultan YASAR ya dago daga sujjadarsa ya daga hannu sama yayiwa Allah godia yana jerowa dan nasa addua me tsananin karfi, Danyen zinari aka fara fitowa dashi a tray mai shegen kyau aka fara kyautarsa a matsayin tukuici hakama duka manyan dake cikin farin ciki mai tsanani da annashuwa suka fara gabatar da tukuici ga AYANAH GHAZ da kyautar data ringa girgiza mutane da tabbatarda Ayau burin qasar BOYEM ya cika na shekaru, Ko da tenya ta fito daga babban kofar fitowa bangaren Wishmah gabaki daya wasu irin securities ne da bayin da zasu rakata har zuwa fada Sbd Mai BOYEM dayake hannunta. Gabaki daya Wani irin Juyawa tenya taji kanta na yi sbd tarin bayi da securities da suka cika hanyar dan kawai rakiyar Magajin BOYEM ga mahaifinsa. Kafafunta sanyi sukeyi mata a duk lokacinda tayi Taku daya na tafiya zuwa fadar mai girma sultan YASAR dauke da jaririn dayafi kowane ‘da daraja a qasar BOYEM yana dunqule cikin farin lallausan bargon daya babu hannun Wanda ya shiga duniya Bayan nata saiya shiga hannun mahaifinsa kafin ma ya shiga hannun mahaifiyar data haifesa, Kai tsaye hanyar fada suka isa babyn na rungume a jikin Tenya data ke Jin sabuwar duniya ce yake kafuwa a BOYEM daga lokacin da ‘dan nan ya gado duniya. Isowarsu bakin kofar fadar da Wani irin tsit akai tareda wangale mata kofa Sauran securities da bayin suka tsaya daga kofa ta sako kafarta ta dama ta shigo tana Takawa cikin nutsuwa tana nufar karagar mulkin BOYEM da sultan yake Kai idanuwansa masu tsananin kyau da kwarjini suna kan hannuwanta biyu dake rungume da hasken dayake tsaya zuciya da idaniyarsa, Dukkanin Wanda yake cikin makekiyar fadar da Taku ne me yawa kafin Ka isa karagar daga bakin kofa kowa idanuwansa Akan hannun tenya yake suna fidda silallan zinari a gabansu suna ajiye wa qasa inda duk tenya ta taka ta wuce matsayin tukuici gareta ita kanta Wanda hakan ke saka kafafun tenya rawa da farin cikin datake Jin kaman zata some tin daga lokacin da magaji ya shiga hannunta. Ko data isa gaban sultan YASAR a hankali ta zube Akan gwowowinta tareda daga masa magajin BOYEM tana miqa masa kanta a qasa tana zuba masa Wani irin Kirarin daya saka fadar dama masarautar yin tsit sautin muryanta me karfi ce kawai taje tashi tana amsa Amon kirarin datake wa sultan YASAR da magajinsa. Wasu manyan sarkokin zinari ne aka fito dasu Ana tsayawa gefenta dasu Sultan da hannuwansa ke rawa miqawa yayi ya dauki babyn dake kan hannunta yana ambatar sunan Allah da sautin daya saka kowa maimaita sunan Allah din, Ita kuwa tenya sultan na dauke babyn daga hannunta aka fara dora mata sarkokin zinarin tukuicinta tayi qasa da Kai tana zubda hawayen farin cikin samun cikar Buri. Addua da huduba sultan ya daga babyn yayi masa tareda rungumesa jikinsa tsawon mintina uku kafin ya dago idanuwansa da kwarjinsu ya sake cike niimar gurin ya bude Baki da sautin daya saka tsigar jikin duk Wanda yake gurin tashi ya ambacesa da sunan daya saka masa Wanda duniya zata kirasa dashi, ‘LEUL NU’AB ALMAZZ YASAR BOYEM’ #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 39 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Bononza bononza Assalamu alaikum yan uwa mata masu albarka Zuzeam ventures zatayi promo karshen wannan watan har zuwa cikin watan nan me kamawa insha allah -Da 5k kachal zaa baki kaza da ciccibi da gari da tsumi da gumba masu kyau da ingancin dazai sakaki dawowa ki qara harma ki kawo wani, -Da 10k zaa baki kaza full da ciccibi da gari da tsumi da gumba, wannan promo ne akan murnar cika shekara 10 cif da fara sanaa a online Dan haka duk wadda take bukatar shiga cikin wannan promo Dan samun wannan garabasa to tayi sauri kafin ta kare Kuma ku sani tsakani da Allah zaayi wannan promo komi me inganci ne Kyau sosai zaa baku tsakani da Allah Idan kinada 3k ma zaa baki ciccibi kawai sai gari da tsumi masu kyau da ingancin suma, Dan haka duk wadda take da bukata kofa a bude take Idan kinada Yan uwa da abokan arziki zaki iya tallata masu idan kin kawo mutun goma suka shiga na 10k kinada package din 5k Idan kin kawo mutun goma suka shiga na 5k kinada package din 3k. Zuzeam ventures 08144015291 ******* A take gabaki daya fadar kowa ya miqe tsaye suna sakawa LEUL NUAB albarka cikeda wata irin girmamawa da shauqi Su kuwa bayi gabaki daya cikin fadar dana kofa da waje zubewa sukai qasa kawunansu a qasa suna masa adduar securities ma qame wa sukai suna sare maza da addua. Tenya da gashin jikinta ke tashi yana qarawa bude Baki tayi ta ringa jero sabbin kirari da addua kafin sultan ya maida mata Almazz din hannunta ta amsa Bayan ta miqa tukuicinta ga bayinta kafin ta miqe tsaye A lokacin ne aka fara fitowa da wasu sabbi trays masu dauke da sarkokin da suka sakata rungume LEUL da kyau sbd rawan da hannunta yakeyi, Tukuicine ga Wishmah AYANAH GHAZ na hasken idanuwan da ruhin data basa Wanda zuciyarsa bazata taba mantawaba da wannan feeling din da itace tafara basa shi dan kuwa koda zai samu wani haihuwan namijin a gaba to tabbas wannan feeling din na farko na daban ne daya bude zuciyarsa ga abubuwa da dama ya kuma kulle wasu kofofin dake zuciyar tasa da dama. Bayin tenya dana wishmah dinne suka fara shigowa a hankali suna jeruwa suna daukan tukuicin Ayanah Wanda ya ringa fitowa daya bayan daya daga masu boyem dake cike a fadar harma da wainda ke isowa a lokacin da securities dinsu dan samun raya farin cikin lamarin batareda bata lokaci ba, Tukuicin MARAKI ne itama ya iso a lafiyayyan tray din silver mai kyau an rufesa da wani golden kyalle mai kyau da daukan ido itama set din sarkar kafa ce data Kai sai sarkar hannuwa biyu duk na gwal masu kyau marasa nauyi, Karba akai Bayan ansanar daga inda kyautar ta fito take bayi suka zube suna miqa godia ga jakadiyarta data kawo sakon tareda bayi biyu. Tarin kyautar isowan LEUL duniya harya fi na mahaifiyarsa da aka bata tukuicin haihuwar sa dan kuwa shi haka ake zuba silallan zinari a cikin kyautar da ake masa kaman baa san zafi da ciwon su ba tamkar abin banza, Shiru babu dan sakon Haile na miqa taya Murnarta ga sultan bisa ga wannan gagarumin cikar burin da babu kamarsa da Allah ya cika masa, Tenya data matsu a koma da LEUL gurin mahaifiyarsa ta sakasa a jikinta itama taji duminsa zuciya da ruhinta su samu sassauci shima ya samu shiga jikin mahaifiyar data haifesa duminta ya ratsashi Miqewa tayi tana sake godia suka juya zasu fice tareda tarin kyautitikan da zasu sauya rayuwarsu da duk ahalin da zaa haifo a zuriar su, Taku biyu tayi aka qwalla sanarwar shigowan me isar da sako daga bangaren Haile dan haka take tenya ta daya cak sbd dole ne tsayawan kowa idan zaa isar da sakon masu boyem, Fetto ce ta sako Kai a cikin fadar kafarta ta dama itama ta fara sako wa a cikin fadar koina nata rawa yakeyi amma ta kanne zuciyarta babu abinda take tsananin marari Bayan isa gaban sultan ta isar da labarin haihuwan magajin sa daga Haile datake matarsa ba imebeti ba dan kuwa a tsatsaurar dokar boyem matiqar akwai ‘da namiji daga Mata to ‘dan imebeti bazai taba zama magaji ba dan haka da confidence mai girma ta tinkaro tsakiyar fadar dauke da farin showel itama a hannunta babyn dake ciki na kwance A ciki yana bacci hankali kwance. Tenya kafe idanuwanta tayi a hannun fetto din zuciyarta na dan bugawa da tinani masu tsauri da girma Kala kala sbd idan idanunwata suna gani daidai baby ne a hannun fetto din Wanda da alama shima baa jima da haihuwansa ba, Gabaki daya wainda ke fadar tsaida idanuwansu Akan hannun fetto sukai cikeda mamaki da shiga tinanin ko yan biyu Ayanah ta haifa Sai yanzu Dayan ya fito to amma ganin jakadiyar HAILE kuma sako daga bangaren Haile akace ya saka kowa aje tinanin yan biyu aka haifa. Fetto na isowa tsakiyar fadar me girman gaske zubewa qasa tayi ahankali kanta na qasa ta daga babyn cikeda kulawa da girmamawa me girma tafara zubo masa kirari kafin daga karshe ta sanar dashi queen HAILE ta sauka awa daya da mintina arbain da tara da suka wuce Wanda sakamakon cikin datake Reno ne ya sakata karban hutun zuwa tiraka kuma tayi hakan ne sbd kebe kanta ta samu jinya da Renan ciki mai nutsuwa kuma a cikin yardar Allah ta haifo asalin magajin boyem. Da tsananin mamakin daya dakatar da komai kowa ke kallan hannun fetto din shock na kama kowa, Tenya ma wani irin dum taji kunnuwanta sunyi ta rungume LEUL da karfi kirjinta tana kasa dauke idanuwanta Akan hannuwan fetto zuciyarta na nauyi da tsananin mamaki da tashin hankalin maganar fetto din kafin ta maida idanunwata Akan sultan YASAR da shima shiru Yayi idanunwansa Akan fetto tsawon seconds kafin ya maida idanuwansa Akan babyn hannun nata ya kallesa yana mamaki mai tsananin daya dan bayyana. Tsit koina da kowa yayi Ana rasa abin fada sbd magana dai a Kai tsaye take babu wani kwana kwana kowa ya fahimci komai da fetto ta fada babu abinda kowa zaice bai ji daidai ba kokuma Neman karin bayani akai Kai tsaye itama HAILE magaji ta haifarwa Masarauta. Sultan da yayi shiru yana kallan babyn kawai suke jiran bayani daga garesa Wanda shima kai tsaye yaji komai daidai ba buqatan kowace tambaya Akan qarin bayanin komai, Mintina aka share kafin sultan ya sauke Numfashi me sanyi tareda dauke ajiyan zuciya mata sauti zuciyarsa na ratsuwa da wani sabon farin cikin samun wani hasken idanuyar da baima San dashi ba dan haka hannuwansa ya miqa a natse cikeda kulawa da soyayya mai karfi ta uba ga ‘dansa ya amshesa tareda rungumesa a jikinsa na mintina shima yana masa addua kafin yayi nasa huduba ya daga sa sama ya ambacesa da, ‘LI’ULI ASIM YASAR ALMAZZ BOYEM’ (prince Asim yasar almazz boyem) Take kowa ya maimaita sunan suna saka masa albarka tareda addua duk da baaji shauqin na ratsa jini da kwakwalwaba kaman farkon amma shima sunyi Murna sosai da kasancewansa sabon prince din boyem hakama yau rana ce mafi girma da tarihi tinda aka haifar musu jaruman babys biyu a daya rana. Kyauta da tukuici aka fara fiddawa Ana bawa fetto itama sedai kasancewan baa San da haihuwan ba bata samu kyauta irin wadda tenya ta samu ba sultan kuwa kyautarsa da tukuicin sa daidai iri daya yayi da wadda yayiwa NU’AB, Cikin karfin Hali da dake wani zuciya fetto ta karbi ASIM tareda dagasa tayi masa kikarin daya saka kowa yin tsit dan kuwa Kai tsaye da asalin magajin sarki ta kirasa bayan sultan ya riga ya Ambaci NUAB da magajin BOYEM. Dagowa sultan yayi da fararen idanuwansa da sukai wani haske da kwarjini sbd yanayin dayake ciki a yau din zai kalli fetto sbd lokacin data fada cewan an haifi ASIM ALMAZZ tabbas kenan ya riga NUAB fadowa duniya sedai kuma NUAB ne Wanda ya fara shiga hannuwansa, NUAB ne Wanda ya fara cike zuciyarsa da yanayin dabai taba shiga ba na samun magaji, NUAB ne Wanda labarin haihuwansa ya fara ratsa kunnuwansa da kunnuwan duk Wanda yake BOYEM da zagayenta, NUAB shine Wanda ya fara dagawa duniya ya ambacesa da LEUL BOYEM….. Ganin tinanin da sultan yayi shiga Akan tsakanin ‘yaya biyun waye magajin gasken ya tenya zubewa qasa da Wani irin saurin gaske tana daga NUAB da ladabin gaske ta bude Baki tace ‘Allah ya qarawa jini da ruhinka tsarki sultan me BOYEM uban LEUL BOYEM,uban magajin BOYEM,uban NUAB ALMAZZ Zakin boyem, Ayau magajinka daya ne da duniya zata sani wato Wanda ya fara haskaka zuciyarka da hasken da aka dade Ana jira, Li’ul ASIM zakinmu ne shima da babu tamkar sa, Shi din haske ne dazai haske masarautarmu da Zuwan LEUL NUAB ya fara haska mana, Jini daya ne yake gudana a jikinsu biyun Wanda yake asalin jinin boyem me tsarki da karfin iko da adalci, A tarihin boyem mai daraja data kafu Wanda ina saka ran jakadiya fetto ta manta dashi shine…….. Kaman daga sama aka rangado sanarwar isowan Queen Haile da kanta. Gabaki daya duk namijin dayake fatar qasa yayi da idanunwansa cikeda girmamawa da bin al’adar Qin sauke ido ga mace me daraja a BOYEM wato uwargidan sultan YASAR BOYEM. Bayi da fadanni kuwa qasa suka zube a lokaci guda gabaki dayansu suna qasa da kansu. Aslam da Meryam ne ‘yayanta biyu suke tareda ita a gefe da gefenta tana tsakiyar su Akan kujera me kyau dr na turota. Aslam da meryam sanye suke cikin shigar sarautarsu dogayen riguna masu tsananin kyau da suka dan Kama daga sama suka baje sosai daga qasan har suna dan ja da qasa koina na jikin Kayan qyallin stones da bead harma crystal sukeyi, Aslam dark purple ce a jikinta sai meryam kuma black kowacensu da qaramar rufa a kanta zuwa saman idanuwansu dan basa bude fuskokinsu sosai a bainar mutane dan ba kowane yakeda iko ko damar ganin fuskokinsu masu daraja ba kasancewan su jinin sarautar boyem. Zuba musu manyan fararen idanuwansa sultan yayi da mamakin zuwansu fada a wannan lokacin batareda ya buqaci hakan ba ya aika musu gayyata dan kuwa kowa yasan iyalan sarautar a killace ganinsu tamkar wata qaramar haramun ne, amma ganin halinda HAILE take ciki da kuma abinda yake gabansu na waye magajinsa ya sakasa kallansu a natse cikeda iko dayake yawo a jininsa ya tsayar da kallansa kan Haile da tana farfadowa kasa nutsuwa tayi Jin takeyi kaman zata rasa ranta sbd tafarfasa da qunar dayake komai baya iya gani daidai sbd asalin baqin cikin daya gauraye kowane jini dake zagayawa cikin jijiyoyin jikinta da zuciyarta dan haka idan bata iso ba bazata ita ji tana gani ba a bawa ‘dan imebeti sunan magajin qasar boyem ba dan kuwa sunansa matacce har shi har uwar tasa dan kuwa bazata taba sauke Numfashi da shaqar iska me albarka ba matiqar ba ganin sun bar duniya tayi ba dan kuwa karshen tozarci ne a gareta macen da ake ganin yafi kowace mace daraja a qasar ace rana tsaka sultan yayi wishmah wadda hakan na nuna alamar SO ne kuma duniya zata sani gabaki daya hakama shikenan matsayinsu daya cif da ita. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 40 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Bononza bononza Assalamu alaikum yan uwa mata masu albarka Zuzeam ventures zatayi promo karshen wannan watan har zuwa cikin watan nan me kamawa insha allah -Da 5k kachal zaa baki kaza da ciccibi da gari da tsumi da gumba masu kyau da ingancin dazai sakaki dawowa ki qara harma ki kawo wani, -Da 10k zaa baki kaza full da ciccibi da gari da tsumi da gumba, wannan promo ne akan murnar cika shekara 10 cif da fara sanaa a online Dan haka duk wadda take bukatar shiga cikin wannan promo Dan samun wannan garabasa to tayi sauri kafin ta kare Kuma ku sani tsakani da Allah zaayi wannan promo komi me inganci ne Kyau sosai zaa baku tsakani da Allah Idan kinada 3k ma zaa baki ciccibi kawai sai gari da tsumi masu kyau da ingancin suma, Dan haka duk wadda take da bukata kofa a bude take Idan kinada Yan uwa da abokan arziki zaki iya tallata masu idan kin kawo mutun goma suka shiga na 10k kinada package din 5k Idan kin kawo mutun goma suka shiga na 5k kinada package din 3k. Zuzeam ventures 08144015291 ******* Duk yanda yayanta da dr suka nuna kulawa da kaunarsu sosai akanta ta hanyar hanata zuwan hakan Sam bai samu ba dan kuwa ta gwammaci ta mutu a hanyar zuwa tasan tayi kokarin isa ranta ya bar jikinta Akan tana kwance a bawa ‘dan mistress matsayin ‘danta da babu kalar shirkar da bataiba akansa da kisa, Itama doguwar riga me adon gaske ce a jikinta da kawai aka goge jikinta ya sanyo sai mayafi mai adon sarka data Zaune a fuskarta ta rufe rabin fuskarta, Cikin nutsuwa da kamewa tareda iko mai tsanani daya sirka da kulawa ya kalleta ya bude baki da zallan mulki yace ‘Ina taya queen HAILE murnar haifowa boyem sanyin idaniya jarumin boyem kuma jinin me boyem ina miki fatan samun lafiya da wadattacen farin ciki me dorewa, Wane irin tukuici kike buqata daya kawo ki da kansa?. Ajiyan zuciya me zafi mara sauti dake sake yunquro da mummunan baqin cikin datake ciki ta sauke a cikin mayafinta kafin ta bude Baki a hankali tana Hana tsananin weak din datai sbd azabar data sha kuma take ciki bayyana cikin sautin dazai isa kunnuwan manyan fadar dake fadar suma suna cikin tsimayi da mamaki tareda jiran menene yake shirin faruwa dan kuwa tabbas fetto ta fada magana. ‘Allah ya qarawa sultan me boyem tsawon rai da tsarki tareda karfin iko uban LEUL ASIM ALMAZZ magajin boyem, A tarihi da dokar Masarauta me girman daraja da iko ta boyem ‘dan imebeti bai taba zama magajin LEUL BOYEM ba matiqar a kawai ‘dan da Matar sunnah ta Haifa, Ayau ni HAILE YASAR BOYEM na haifo jinin sultan YASAR Wanda Koda imebetin sultan ta riga haihuwa to babu ikon danta ya zama LEUL sbd ni Matar sultan na Haihu a qarqashin igiyoyin aure dan haka sultan da manyan masarautar BOYEM duka gakunan a Zaune nake Neman Adalcin bin doka da kaidar BOYEM tin asalin tarihinta a bawa ASIM matsayinsa.’ Tana gama fadar hakan Aslam da meryam suka zube qasa cikeda girmamawa kansu a qasa da sauti me bada girma sosai suka hada Baki suna cewa ‘Allah ya qara maka tsawon rai da lafiya tareda iko ya Abbi me BOYEM muma muna son Ayi adalci ga kowa a bawa me matsayi matsayinsa’ Tsit fadar ta dauka sbd wani girmammen lamari daya ratsa, Manyan fada kuwa kowa maganarta ta shige sa sbd abinda ta fada haka yake babu gargada babu shakka, Haile data ga maganarta ta shiga manyan fada wani Numfashi me sanyi da rashin sauti tana Jin sassaucin muguwar azabar datake ji a kirjinta na zallar baqin ciki da tashin hankali hakama abinda ya sa ta zabi maganar anan gaban manyan fada sbd sunada iko me karfi ta wannan bangaren da duk zai shafi goben Masarauta da ikonta da kaidojinta dan haka tasan dole ya yanzu basai gaba ba zaa bawa danta magajin sultan tasan shine tin yanzu me jiran gado. Sultan idanuwansa ya zubawa HAILE yana ankarewa da abinda tayi din na zuwa fada ta fada adalci take nema wa ‘danta, Bai taba tinanin zaa fara samun jayayyar matsayin magaji ba da wuri hakan Wanda fara faruwan hakan na nuni ne da zazzafan hadarin da zai biyo Bayan rayuwar mutane da yawa Akan matsayin da rayuwar magajin BOYEM koma wanenen, Masana sun sanar da duk magadan suka fara jayayyar matsayi a masarautar BOYEM fitina ce da zazzafan hadari yake tafe a cikin Neman mulkin kota yaya dan haka take yaji wani yanayi na tinanin taka tsantsan yabi komai a natse da lissafi dan bada kariya ga Wanda yasan zasu cutu a yaqin mulkin amma ita HAILE a bayyane ya gane me takeson yi na Neman matsayin wa danta ta hanyar ikon manyan fada wainda zasu iya yanke hukuncin waye magajin BOYEM, Juyar da idanuwansa yayi ga tenya Wadda idanuwanta suke a qasa amma irin riqon datai wa NUAB ba Wanda zata iya shiru bane a bakin rai take da tsayuwa Akan lamarinsa dana uwarsa da batada kowa a duniya tinda baiwa ce da aka saka kudi aka siyo. Numfashi mai nuna isa da iko ya sauke yana komawa sultan dinsa dan tabbatarda girman matsayin da tenya zata iya zuwa Akan Ayanah ghaz da ‘danta ya bude Baki batareda ya kallo kowa ba idonsa Akan ASIM yace ‘Tabbas Li’ul ASIM ALMAZ BOYEM ‘dan queen Haile Wanda……. Da karfin gaske cikin tsananin girmamawa tareda gitta rayuwarta tenya tayi saurin daga NUAB tace ‘Allah ya qara maka daraja me BOYEM ina Neman gafarar sauke kalaman da ake nemarwa Magaji na biyu adalci sbd a yanda tarihi da dokar Masarauta me karfi ta tabbatar shine matsayin Matar dake dauke da igigoyin auren sultan takeda shi to dukkanin wannan cikakken matsayin da iko wishmah tana dauke dashi hakama a doka mai kakkaifan karfi ta Masarauta idan har wishmah ce ta haihu ba imebeti ba to tabbas ‘danta nada cikakken iko da matsayin da ‘dan matar sunnah take dashi…… Cikin murya me amsa Amon mulki da iko HAAT(wazirin Sultan da shine mai riqon qasa idan sultan baya nan kuma sune masu hukunci yace ‘Ki bude bayaninki Kai tsaye Maleketenya dan kuwa cikakken bayani zai qaddamar da waye zai yi riqon magaji a cikinsu’ Da gwiwowinta ta juyo bangaren da Haat din yake ta sauke kanta qasa cikin tabbatarda son karban matsayin NUAB daga hannun kowa tace ‘Da daaham din shedar zamowanta cikakkiyar wishmah imebēti AYANAH GHAZ ta fara naqudar magaji na daya dake hannuna a yanzu Wanda hakan ya tabbatarda babu kowane iko ko jinin dayake yawo jikin mai girma ASIM dayafi na LEUL mai jiran boyem, Zamtowan mahaifiyarsa wishmah kafin ta diresa a duniya ya wanke tareda tsaftace masa kowace irin hanya data Halasta masa cikakken ikon BOYEM gabaki dayanta da zagayenta…..’ Tsit fadar ta kuma dauka mai karfin gaske wadda ta saka HAILE fara jiqe wa da wani mummunan zufan daya daga jininta ya fara hayewa take dan kuwa ta manta da Ayanah ghaz ta zama wishmah kafin fara naqudarta Wanda tabbas hakan ya halastawa ‘dan ta komai. Saukar idanuwan sultan Akan tenya yayi mata kallo daya ya maida kallansa kan haat Wanda take ya karbi NUAB daga hannun tenya ya nunosa gabansa ya ambacesa da magajin sultan YASAR ALMAZ BOYEM, Matiqar sultan yana raye shine yakeda ikon hawa mulkin BOYEM sbd ‘dan kwarkwara ce ta haifeka bakada cikakken gado dan haka idan sultan ya rasu kafin saukarsa mulki bai doraka ba to tabbas bazaka hau karagar mulki ba. Da sanin wannan sharadin ne wani mafi girman burin Dora NUAB ALMAZ Akan kujeran mulkin BOYEM ya tsiru a zuciyar sultan YASAR sbd zamowan ‘danta Akan mulkin BOYEM ko baya raye zata kasance macen datafi kowace mace power da tsaro a boyem. Tenya cikin tsananin farin cikin gaske ta ringa zuba godiyarta ta miqe ta fice dan Kai NUAB ga mahaifiyarsa da kuma yi masa wankan al’adah da baayi masa ba. ******a daidai wannan lokacin Ayanah ce riqe da hannun sakinah gam suka riqe juna sbd kukan da Ayanah keyi zuciyarta kaman zata Dena bugawa sbd tsabar gajiya da baqin ciki da damuwan da itace take yawo a kowane gaba na jini da jikinta, Duk Wanda yake masarautar ko a wane lungu me nisa kake labarin haihuwan magajin BOYEM ya isar maka tareda sunan wadda ta haifesa dan haka babu shakka tasan zuhranta taji haihuwan kuma tana can cikin tsananin kadaici da tsantsan buqatan zuwa gareta kaman yanda a yanzu babu abinda take tsananin so da buqata irin saka Zuhrah a idanunwata su rungume juna tareda rungume abinda ta haifar musu a tare sbd yanda take Jinta Bayan haihuwan kaman bazata Kai labari ba, Cikin tsananin rashin karfi da mutuwar jiki tareda damuwan datake bayyanar da quncin dayake ranta ta Lumshe idanuwanta tareda bude su Akan sakinah tace ‘Ina tsananin buqatar ganin Zuhrahta kafin rayuwata tabar jikina, Ina son haduwa da ita koda hakan na nufin rasa rayuwata tinda inada jinin dazan bari a duniya, Zuhrah na cikin halin da Bansaniba na qunci da azaba Bayan ni ina nan cikin wata rayuwar ta daula daban, Bazan taba farin ciki ba har qarshen rayuwata matiqar Zuhrah tana cikin wannan ukubar, Duk tsananin son da zanyi wa abinda na Haifa son danake wa ‘yar uwata uwa daya uba daya bazai taba rayuwar da har zan iya farin ciki dan na haihu na manta da azabar data zaba dan bani rayuwa me….. Tenya data kusan kifewa qasa sbd rawar da kafafunta suka dauka da abinda kunnuwanta suka jiyo mata cewan Zuhrah da Ayanah uwa daya uba daya saurin riqe babyn hannunta tayi tana tsatsafo zufa a rikice tana kasa yadda da abinda taji ya saka sakinah ma Miqewa a rikice jikinta na daukan wata irin rawa cikin mummunan tashin hankali tana kallan tenya dataji abinda suke boyo tin shekaran da suka sako kafa a BOYEM dan tsiratar da rayukansu daga zazzafan hukuncin BOYEM da baa taba dagawa ko takewa. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 41 *_MAMAN YUSUF LIKITAR MATA_* 07069711327 GYARA SHINE MACE *_'Yar uwa shin ko kin San lokacin sanyi lokaci ne da yake dask'arar da ni'imar mace , yake yawan bushe gaban mace , sannan lokacin ne maza sukafi bukatar matansu , lokaci ne da kowane lafiyayyen namiji yakeson ya jishi ajikin matarshi a kowane lokaci , to ya kike gani idan har mijinki Yana son kasancewa Dake Haka kekuma ga ni'ima a bushe , 'yar uwa mace fa Saida gyara , ko kinada kyau to ki k'ara da wanka don ci gaba da kankanrowa kanki daraja da k'ima a idon Mai gida ,. Ki tuna duk son da namiji ke maki in har kinada matsala a wannan wajan to wlh akwai matsala don son da yake maki bazai Hana kurinka samun matsala dashi ba ,idan kuwa har Yana samun yadda yakeso wlh ko baya sonki to Ina tabbatar maki da a hankali wata Rana sai ya soki Kuma zakiga kowane lokaci Yana tattalinki da gudun abunda zai 'bata maki Rai , Mata a kula*_ maman yusuf likitar Mata 07069711327 *Wannan dalilin ne yasa nazo maku da Kaya masu zafi kamar Haka*👇🏻 -Akwai ingantaccen maganin sanyi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata -Akwai ingantaccen maganin nono hadin gargajiya na Sha Dana shafawa Mai taso da nono ya Kuma gyarashi Hadi da tsayuwarshi, -Sai maganin hips Wanda zaisa hips dinki ya ciko kema ki shiga jerin Mata masu aji, -Akwai maganin k'iba Wanda zai ciko da jikinki kiyi kiba Yar daidai Mai kyau wadda zata dace da yanayin jikin ki, -Ina bada Hadi na mussaman ga yarinyar da ta rasa budurcinta sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji Wanda insha Allah akayi amfani dasu to yarinya zata koma normal Wanda duk zata aura Ba zai iya Gane komai ba, -Akwai hadin amarya Wanda zaisa ki ciko ki hade gam sannan su Baki ni'ima irin wadda akeso ingantaccen sirrin da zaisa ki Kara samun soyayyar mijinki cikin sauki, -Akwai hadin sabon budurci da mukeyi ga wadda ta kasance bazawara hadine da ko haihuwarki nawa akayi maki shi Zaki koma tamkar budurwa Wanda ko Wanda Kika aura zaisha mamakinki Wanda hakan Kuma wata hanya ce ta kankanrowa kanki daraja da k'ima ne zawarawa ku matso, KADAN DAGA CIKI WASU KALOLIN👇🏻 Kalolin gumba Kalolin matsi Kalolin gari Kalolin tsumi Zumar dabino Zuma Mai rubutu Zumar goron Tula Zumar ridi Dahuwar kaza Dahuwar zabo Dahuwar zuciya Dahuwar ciccibi Dahuwar tsoka Tara Dahuwar Yan shila Dahuwar kwai Mai rubutu Turaren mallaka Turaren Mara Turaren tsugunno Turaren k'irji Shuumar humra HATSABIBI turare Hatsabibiyar humra Matan gaske Maltinat Mata Shayin Mata Tsumin kankana Sirrin tafin k'afa Akwai sirrika na mallaka da hadin farinjini Akwai sirrin samun farinjini ga wadda ta rasa mijin aure ko wadda takeson samun farinjinin sana'a Akwai hadin farinjini na matar aure Akwai kwallin mallaka Zoben mallaka Set na Jigidar mallaka *Yar uwa abubuwan fa da yawa sosai , Wanda in nace Zan tsaya bayyanasu anan wannan page din bazai Isa ba , Ina sokoto Ina aikawa kowane gari dake cikin Nigeria da Niger ,kwatano da Ghana , karku manta adade anayi sai gaskiya , ga Mai sayen d'ai d'ai ko masu siyan sari , ku tuntubeni ta wadan nan numbers 07069711327 Masu buk'atar ganin kalolin kayana to kuyi sarving wannan number 07069711327 sannan kuyi min magana Nima nayi sarving number ku ta hakanne zaku dinga ganin kayana da zarar na d'ora, ngd sosai taku maman yusuf likitar mata. ************ Tenya data kasa yadda da fahimtar zancen komai a kwakwalwanta Wani irin tsoro da firgici taji tana shiga sbd abinda taji wani gagarumin sabo ma ne da zai iya daukan rayukan mutane da dama a ciki harda su dukan da ita da kunnuwanta suka Ji,rai daya ne zai tsira a cikinsu shine babyn dayake hannunta amma Bayan shi wannan mummunan masifar da kunnuwanta suka ji mata hukuncinta Kai tsaye shine sauke kan kowane me rai daga kafadarsa dayake bangaren AYANAH GHAZ gabaki dayansu sai ita da kila matsayinta na wishmah dazai ceta rayuwarta ta fita a lissafi, Idan bata manta Zuhrah Ghaz ba itace wadda ko ita ta tambaya alaqar sunan daya zo iri daya suka sake bata tabbacin ba alaqar komai ta jini sai sunan gari daya, Zuhrah itace wadda ta raunana kanta taso daukan rayuwarta Akan zama imebēti, Zuhrah itace wadda aka yankewa hukuncin qarasa rayuwa a gidan yari har abada, Wannan zuhrahn itace wadda kunnuwanta ke Jin cewa uwa daya uba daya take da wishmah, Jini daya ne yake gudana a jininsu? Jinin mahaifiyar LEUL ne yake yawo a jikinta itama, Kanwar mahaifiyar LEUL kenan?? Wani irin mummunan zufa mai Zafin gaske ne ya gangaro mata ta qaraso tsakiyar dakin kafafunta a sanyaye batada karfin jiki ko kadan idanuwanta na sauyawa jajir dan shikenan ta shiga masifar da batasan Yaushe suka qulla abar su ba, Dagowa tayi ta kalli Sakinah da duka jikinta ke tsananin rawa da fizga idonta jajir hawaye ma sun qafe mata sbd tashin hankali tana kallan tenya din da tinani Kala Kala a ranta na yanda tenya zata dauka lamarin nan me girma, Dawo da idanuwanta tayi Akan Ayanah da bata damu da rasa rayuwarta da zatai ba kuka takeyi sosai mara sauti sbd zata rasa ranta ne batareda ta ceto yar uwarta ba zata tafi ta barta a qangin bautar da kila zatai har qarshen rayuwarta. Kukan Ayanah dake saka har jikinta jijjiga ahankali ya saka tenya kasa cewa komai saima miqa mata NUAB a hankali jikinta a sanyaye yana dan rawar tashin hankali itama dan kuwa ita datake masarautar tafi su sanin girman tsantsar hadarin abinda suka aikatawa masarautar. A hannuwan Ayanah din ta Dora NUAB daka motsa ahankali cikin showel dinsa ita kuwa Ayanah tsayawa kukanta yayi cak jinsa a cikin hannuwanta ta bude idanuwanta da sukai jajir akansa ta zuba masa ido tana kallan fuskarsa me kyau da daukan Idon da babu abinda ya Bari a cikin kamanninta se gurbin mahaifinsa daya dauko, Kammanin duka yan uwanta dasuke Kama guda daya da ita da mahaifinsu ya dauko tinda komai nata irin na yan uwanta ne musamman Nurat da Abaas sunfi Kama sabanin Zuhrah da Ammansu tafi Kama da ita dan haka fuskokin yan uwanta da mahaifinta take gani suna yi mata yawo a fuskarsa zuciyarta na Wani irin shiga radadin rashinsu a tareda da ita Ayau data haifar musu ‘dan kanta, Wasu hawaye masu radadi da sanyi ne suka gangaro mata ahankali suka sauka Akan gefen fuskarsa ta rufe ido tana sake fasa sabon kuka Mara sauti tana dagosa jikinta ta saka a kirjinta ta rungume tsananin radadin rashin Abaas na dawo mata sabo a zuci da ruhi sbd shine Wanda a duniya yafi kowa fata da son ganin wannan rayuwar a rayuwarsa wato ranar da zata haifar masa ‘dan zai dauka ya rungume a matsayin nata sbd irin tsananin son dayake mata, A koyaushe ya aurar da ita ta Haifa zuriar da zata hadu da tasa shine adduarsa da fata da burinsa tin yanada qananun shekaru gashi Ayau Allah ya raba rayuwarsu da basusan ko iyaka cin rayuwar da zasuyi kenanba, Tsima zuciyarta kukanta keyi ta sake qanqame NUAB kirjinta tana adduar ‘Ya Allah kada ya dauki ranta sai ta hadu da ‘dan uwanta rabin jikinta hasken idaniyarta Abaas, Ya Allah kada ya dauki ran Abaas batareda burinsa ya cika ba na ganin zuriarta data haifa a duniya.’ Sakinah dataji adduar da Ayanah ke yi a bayyane zubewa tayi qasa kan gwiwoyinta tana fidda hawaye masu tsananin Sosa zuciya itama tana sunkuyar da kanta qasa tana Jin radadin rashin Abaas din itama yana dawo mata sabo tareda wargajewan ahalin GHAZ din da basuda burin daya wuce ganin wannan rana ta ganin jinin da Ayanah zata haifa dan Bayan Abaas Nurat ce me tsananin son ganin jinin Ayanah na farko sbd tace itace zata zama uwarsa duniya da lahira Ashe itama bazata gani ba tabar duniyar gabaki daya a cikin Hali mafi muni da har su mutu bazasu dena tinawa ba., Irin kukan da Ayanah ke yi tana sake qanqame ‘danta da yanda ke buga kanta a qasa itama tana yi da sauti me kashe jiki da tsima zuciya ya saka tenya jikinta mutuwa tsoronta da fargabanta na komawa tausayi da fatar rage radadin dayake zukatansu da babu komai a cikin rayuwarsu tin farko da kunci da damuwan da bata taba ganin ta gushe daga idanuwa da zukatansu ba. Tsawon lokaci suka dauka suna kukan qunci da ciwon rayuwarsu daya dawo musu sabo kafin sakinah ta rarrafo ahankali batareda ta dago ba kanta a qasa ta miqa hannuwanta biyu ta Dora a kafafun tenya dake tsaye a kansu ta rintse idonta dake jajir hawaye masu dumi suka gangaro mata tareda sauka Akan babban yatsar kafar tenya din ta bude Baki cikin mafi karyewan sauti tace ‘Kinji sirrin da muka dauki lokaci muna karewa da rayuwarmu Wanda kuma muke da niyar cigaba da karewa har karshen rayuwar tamu dan kawai mu tsira mu rayu ko baa tare ba, Har abada Ayanah bazata taba rayuwar farin ciki ba duk duniyar da zata samu kuwa sbd ta rasa duka abinda yake bawa rayuwa farin ciki ta hanyoyi mafi ciwo da kasa fincikewa….’ Dago kanta tayi da idanunwata da sukai jajir ta kalli tenya tace, Ni baiwa ce matsayina be kaiba Banda yanci da ikon rokon kowace irin alfarma ce koda ta numfashin da zan shaqa ne kuwa amma ina rokonki alfarmar da zata hana LEUL tashi maraya babu uwa dan kuwa bayyanar gaskiar alaqar dake tsakanin Zuhrah da wishmah zai iya yin iyakacin ranta dan kuwa ko baa rabata da ranta ba ita ta tsira aka kashe Zuhrah to tabbas zaa iya rasata itama har abada dan haka dan nake bada rayuwata ki rufa mana wannan asirin alfarmar wannan jaririn dayake hannunta ki badan a matsayin wadda take yar uwa ga Zuhrah ni a dauki rayuwata na sadaukar da ita dan bada kariya ga duka su biyun., Wani kallan sabon zallan mamaki da shiga matsanancin tsoron dake tada gashin jikinta tenya ke kallan sakinah sbd alamu dai sun sunma tabbatarda ita kanta sakinah duka sunada alaqa kenan Wanda Masifafen hadarin hakan yafi rikitar da tinaninta dan kuwa tana isar da wannan sakon babu Wanda zai kara ko awa daya a duniya cikinsu, Babban tashin hankalin dake sake jijjigata zufanta na sake jiqata tsoronta na bayyana shine itama hukuncin bazai wuce kanta ba sbd tsawon fiyeda shekara tana tareda su suna qarqashin kulawa da saka idonta amma ace ta kasa gane akwai alaqa a tsakaninsu Wanda hakan shine ya gama tabbatar da hukunci daya akansu da ita dan hakan take Jin hankalinta na tsananta tashi, Fadar laifin hukuncin barin duniya,boye laifin tareda su kuma duk ranar daya fita kaf zuriarta ne zasu amsa hukuncin kisar tareda su masu laifin dan hak taji kafafunta na silalewa qasa tana zame wa qasa Zaune, Dago idanuwanta da sukai ja tayi itama ta zubawa Ayanah ido wadda kwata kwata bata cikin firgici ko tashin hankali na bayyanar zancen alamar kowane lokaci bata tsoron fuskantar mutuwa kamanma duniyar ta isheta mutuwar kawai take nema ta dauketa ta huta sbd qunci ne a dabaibaye a rayuwarta duk Wanda ya kalleta zai iya ganin hakan, Dawo da idanunwata tayi Akan sakinah ta bude Baki muryanta na rawa tace ‘Kunsan me hakan ke nufi kuma kuka aikata? Kina maganar a sauya ki a maimakon wishmah shin Kinsan ba iya ke kadaice zaki rasa ranki ba hadda Zuhrah din a tare zaku rasa ranku gabaki daya dan a tare kuka aikata laifin da……… Bata qarasa ba Ayanah ta ajiye babyn hannunta ya sauko gadon babu kuzari a jikinta ko kadan koina na jikinta rawa yakeyi ta zube gaban tenya taba dago idanunwata da suka saka gaban tenya faduwa ta bude Baki cikin ficewa hayyaci tafara rokonta kada ta Bari Zuhrah dinta ta rasu tana mata Wani irin roko hayyacinta baa jikinta ba wata rawan daya saka tenya sake shiga tashin hankali jikinta keyi. Yanda Ayanah ke yi kaman hankalinta ya gushe jikinta gabaki daya yana rawa tana yiwa tenya Wani irin rokon ta cetan mata zuhrah ya saka tenya riqeta da hannuwanta biyu tana kokarin mata magana Ayanah din ta fasa wani irin kuka mai qarfi da taba zuciyan daya saka sakinah ma fara kukan mai sanyi tana dagowa ta kalli tenya batareda tsoro ko shakkar abinda zai iya biyowa baya ba ta fara bata asalin labarin komai na abinda ya faru a rayuwarsu tin kafin watsewan ANJOM GHAZ dan kuwa a daidai wannan gaban data tabbatarda qarshen rayuwarsu Yazo gwara asan waye su da kaddarorin da suka fuskanta sbd Bayan barinsu duniya Ayanaah bazata taba dawowa hayyacinta ba da zata iya tina ko waye ita bare tina labarinta. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 42 *_MAMAN YUSUF LIKITAR MATA_* 07069711327 GYARA SHINE MACE *_'Yar uwa shin ko kin San lokacin sanyi lokaci ne da yake dask'arar da ni'imar mace , yake yawan bushe gaban mace , sannan lokacin ne maza sukafi bukatar matansu , lokaci ne da kowane lafiyayyen namiji yakeson ya jishi ajikin matarshi a kowane lokaci , to ya kike gani idan har mijinki Yana son kasancewa Dake Haka kekuma ga ni'ima a bushe , 'yar uwa mace fa Saida gyara , ko kinada kyau to ki k'ara da wanka don ci gaba da kankanrowa kanki daraja da k'ima a idon Mai gida ,. Ki tuna duk son da namiji ke maki in har kinada matsala a wannan wajan to wlh akwai matsala don son da yake maki bazai Hana kurinka samun matsala dashi ba ,idan kuwa har Yana samun yadda yakeso wlh ko baya sonki to Ina tabbatar maki da a hankali wata Rana sai ya soki Kuma zakiga kowane lokaci Yana tattalinki da gudun abunda zai 'bata maki Rai , Mata a kula*_ maman yusuf likitar Mata 07069711327 *Wannan dalilin ne yasa nazo maku da Kaya masu zafi kamar Haka*👇🏻 -Akwai ingantaccen maganin sanyi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata -Akwai ingantaccen maganin nono hadin gargajiya na Sha Dana shafawa Mai taso da nono ya Kuma gyarashi Hadi da tsayuwarshi, -Sai maganin hips Wanda zaisa hips dinki ya ciko kema ki shiga jerin Mata masu aji, -Akwai maganin k'iba Wanda zai ciko da jikinki kiyi kiba Yar daidai Mai kyau wadda zata dace da yanayin jikin ki, -Ina bada Hadi na mussaman ga yarinyar da ta rasa budurcinta sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji Wanda insha Allah akayi amfani dasu to yarinya zata koma normal Wanda duk zata aura Ba zai iya Gane komai ba, -Akwai hadin amarya Wanda zaisa ki ciko ki hade gam sannan su Baki ni'ima irin wadda akeso ingantaccen sirrin da zaisa ki Kara samun soyayyar mijinki cikin sauki, -Akwai hadin sabon budurci da mukeyi ga wadda ta kasance bazawara hadine da ko haihuwarki nawa akayi maki shi Zaki koma tamkar budurwa Wanda ko Wanda Kika aura zaisha mamakinki Wanda hakan Kuma wata hanya ce ta kankanrowa kanki daraja da k'ima ne zawarawa ku matso, KADAN DAGA CIKI WASU KALOLIN👇🏻 Kalolin gumba Kalolin matsi Kalolin gari Kalolin tsumi Zumar dabino Zuma Mai rubutu Zumar goron Tula Zumar ridi Dahuwar kaza Dahuwar zabo Dahuwar zuciya Dahuwar ciccibi Dahuwar tsoka Tara Dahuwar Yan shila Dahuwar kwai Mai rubutu Turaren mallaka Turaren Mara Turaren tsugunno Turaren k'irji Shuumar humra HATSABIBI turare Hatsabibiyar humra Matan gaske Maltinat Mata Shayin Mata Tsumin kankana Sirrin tafin k'afa Akwai sirrika na mallaka da hadin farinjini Akwai sirrin samun farinjini ga wadda ta rasa mijin aure ko wadda takeson samun farinjinin sana'a Akwai hadin farinjini na matar aure Akwai kwallin mallaka Zoben mallaka Set na Jigidar mallaka *Yar uwa abubuwan fa da yawa sosai , Wanda in nace Zan tsaya bayyanasu anan wannan page din bazai Isa ba , Ina sokoto Ina aikawa kowane gari dake cikin Nigeria da Niger ,kwatano da Ghana , karku manta adade anayi sai gaskiya , ga Mai sayen d'ai d'ai ko masu siyan sari , ku tuntubeni ta wadan nan numbers 07069711327 Masu buk'atar ganin kalolin kayana to kuyi sarving wannan number 07069711327 sannan kuyi min magana Nima nayi sarving number ku ta hakanne zaku dinga ganin kayana da zarar na d'ora, ngd sosai taku maman yusuf likitar mata. ************ Tenya da idanuwanta sukai jajir hannuwanta na rawa ahankali dago jajayen Idon tayi ta saukesu Akan fuskar Ayanah dake rintse da ido kanta cikin kafafunta tana Wani irin kuka mai tada tsikar jiki sbd rasuwan Nurat data dawo mata sabuwa da rashin Abaas harma da rabuwa da Zuhrah da irin rayuwar da sukai ta qangin bauta a hannun wainda bazata taba mantawa ba kusrawa. Ita kanta sakinah data bada labarin kuka takeyi sosai komai ya dawo musu ‘danye da harma suke Jin sun yadda mutuwar suke so su huta kawai, Tenya duk yanda taso riqe kanta saida zuciyarta ta kasa tayiwa Nurat kukan daya sakata Miqewa tana juya musu baya tana yinsa sosai sbd yanda komai da akai mata ya ringa ratsa kunnuwansu tin farko har gamawa da yanda Abaas ya koma macen da duk wannan tsawon lokacin bai taba bude Baki ba ya bayyanarda azaba ko baqin cikinsa ba yan uwansa su kaji muryansa ba har suka rabu rabuwarda shikenan har abada. Tsit dakin yayi dukkaninsu sunyi kukan da har karfinsu ya qare musamman Ayanah da daman karfinta ya tafi gurin naquda da haihu. Sakinah ma karfinta ya qare babu me kuzari a cikinsu hukuncin tenya kawai sakinah ke jira Banda Ayanah da kamar ma bata hayyacinta dan kuwa zuru tayi bata iya ko dagowa da babynta a jikinta da kila rabuwa zatai dashi take ji kaman yanda ta rabu da kowa nata. Tenya Ayanah ta zubawa ido zuciyarta gabaki daya ta karye akanta, Acan baya tana tsaye a kanta da duk lamarinta ne sbd cikar burinta na wargaza duk abinda HAILE zata so a rayuwa amma ayanzu Jin tsananin kauna da tausayi tareda sonta takeyi yana ratsa jini da zuciyarta a tsaftace babu sirki babu wani Buri, Shi NUAB tinda ya fado duniya a hannunta ya fado take kaunarsa mara sirkin komai ta shigeta da zata iya komai akansa amma ayanzu dataji waye mahaifiyarsa sabuwar kaunarsu ce mai karfi da zata iya bada ranta akansu ta shigeta dan haka take daukanwa kanta alaqawarin tsayawa a kansu da lafiya da rayuwarta har inda tata rayuwar zata qare, Cuta da hadari kowane iri ne indai zata gansa ko jisa zata basu kariya kota halin yaya dan haka a yanzu da gaske qiyyyar HAILE take ji a jininta da batajin zata iya barin kowace burinta Akan Ayanah ya cika dan shi LEUL jinin BOYEM ne kuma magajin kujeran BOYEM duk Wanda yayi gangancin tabasa tamkar miqa rayuwarka ne kayi ga zakunan da zasu ci namanka da ranka a gangan,tinda Yazo a jinin sultan YASAR ai yagama samun kariya duk duniyar da zaa bawa kowane irin me rai dayake BOYEM bazai iya cutatar dashi ba dan haka mahaifiyarsa ce a hadari da buqatan me tsaya mata a kowane irin yanayin da zata samu kanta. Cikin yanayin daya saka su dukansu biyun dagowa suka kalleta ta kafe idanuwanta Akan Ayanah da sauti me cire tsoron hadarin da zasu iya shiga su dukan tace ‘Kinada alfarmar fiddo Zuhrah daga kurkuku amma bakida damar ‘yanta ta sbd hakan zai iya zamowa hadari fiddota da yantata, Kinada matsayin wishmah dazai Baki cikakkiyar daman da zaa cika miki Buri uku na rayuwarki, A ranar da zaayi bikin sunan NUAB a ranar zaa yi taron Baki cikakken matsayinki na wishmah a kuma ranar ne zaa Baki damar fadar Buri uku da kike dasu Wanda Kina fadar su Sai an cika miki su, Bazan fada miki abinda zaki fada ba sbd bansan burin da kike dashi ba a rai amma dai zan fada miki Abu daya idan har kinason zuhrah ta rayu rayuwa me kyau wadda ko bakwa tare zata samu rayuwar nutsuwa da kwanciyan hankali Wanda hakan shine burinki to kada ko fiddata daga kurkuku kuma ki yantata a lokaci daya dan kuwa kika yin hakan Zaki iya rasata gabaki daya dan sedai ki tashi Washe gari ki ga gawarta kwance a gabanki, Na miki alkawarin Zuhrah zata samu rayuwa me kyau da gata tareda kwanciyan hankali amma idan zaku iya sadaukar rabuwa da rayuwa batareda juna ba har abada….. Wasu hawaye ne masu dumin gaske suka gangaro daga idanuwan Ayanah tana kasa dauke kallanta daga tenya cikeda Wani irin yanayin dayake sassara rayuwarta zuwa matakin qarshe na qunci da radadin zuciyar datake mutuwa daga Sauran walwalan rayuwa. Itama sakinah rintse idanuwanta tayi ahankali jikinta na sakewa wani dumi na zagaye jikinta da sarawar Kai. Tenya tasan ba abune me sauki ba ko kadan hakan kuma qunci ne sabo da zai dasu a zuciyar Ayanah na har abada amma hakan shi kadai ne mafita dan kuwa matiqar zasu yadda ita tayi alkawarin da dubararta zata kawo sauyi da aminci a rayuwar Zuhrah duk da har abada su biyun zasu rasa rayuwarsu kenan ta walwala ko farin ciki dan kuwa zasu tabbata ne a quncin rashin juna suna ji suna gani. Girgiza Kai Ayanah ta fara yi ahankali da karfi tana fizga kafin sakinah ta riqeta jikinta da karfi tana rungumeta tana Gyada Kai tana hawaye tana cewa ‘Indai Zuhrah zata fito zatayi rayuwa me aminci zaki iya Ayanah,Zaki iya Ayanah….’ ‘Bazan iya ba,bazan iyaba shine abinda take fada da karfi tana qwacewa amma dole sakinah ta saka karfi ta riqeta harta gaji dan kanta tayi Laushi.’ Ganin tayi Laushi ya saka sakinah da tenya da kanta suka kamata zuwa toilet inda hadaddun ruwan Zafin wanka ke jiranta suna fidda hayaqi da dan qamshin wani maganin al’ada na wankan haihuwa. Su biyun ne sukai mata gashin wanka me nutsuwa dukansu jikinsu a sanyaye kaman yanda ita kuma ta koma tamkar batada sauran hankali ko kuzari a jikinta. Sun dauki lokaci sosai kafin suka fito sakinah ce ta tsaya tayata shiryawa tamkar yanda aka Saba gashinta ta goge mata ta busar dashi ta Kamasa sako sako sbd karya dameta ta dauko mata Kaya tana miqa mata tana sakawa kamar wadda bata gani. Abinci da lafiyayyar dafaffiyar madarar datasha hadin Kayan qamshin da zafi sosai aka kawo mata tenya da sakinah ne suka tirsasata taci aka kwantar da ita take bacci me nauyi ya dauketa sbd akwai maganin bacci a cikin madarar. NUAB ma sabon wanka da shiri tenya tayi masa da kanta sbd bata yadda da kowaba Akan Ayanaah da shi yanzu, Wuni Ayanah tayi tana bacci sai yamma lis ya farka aka sake hada mata ruwan Zafin da aka kuma gasata da kyau ta shirya ta zauna a daki ita kadai sakinah ta saka mata NUAB a hannunta San shayar dashi, A lokacin data masa shayarwar farko Jin tayi wani abu ya ratsata Wanda ya sakata kafesa da idanunwata da suka qanqance sbd kukan baqin cikin rayuwarta da baya qarewa, Addua ta bude bakinta a sanyaye ta fara jero masa tana fatar rayuwarsa ta haskaka hasken da zai haskaka rayuwar duk wainda basada gata ko yanci a rayuwar nan. Dan qanqamesa tayi ahankali da hannuwanta tanajin tamkar ruhinta yana zame wa yabar jikinta na rabuwa da zatai da Zuhrah wannan Karan da gaske kenan har abada sbd hakan shine kadai zai bawa kowannensu rayuwar da ba ita suka so ba, Indai Zuhrah zata rayu ta samu kwanciyan hankali nutsuwa da walwala tabbas zata zabi rayuwa da gurbin da babu me cikesa idan ba Zuhrah din ba har abada,zata zabi rayuwa babu digon farin ciki bare walwala har abada indai Akan samun rayuwar Zuhrah ne dan haka a yanzu NUAB ne kadai jininta dayake rage mata a rayuwanta da batada komai sai qunci a cikinta, NUAB shine gata,rayuwa,ruhi,zuciya da hasken idaniyar daya rage mata Wanda kuma zata ci gaba da rayuwa sbd shi. Da wannan tinanin da quncin ta kwana da ‘danta a jikinta datake Jin tsananin sonsa fiyeda rubabbiyar rayuwarta. Washe gari haka akaita hidima a masarautar ta farin ciki da murnar jarumai biyu da aka samu, A bangaren Haile kuwa kwance take rigis hawan jini da ciwon zuciya yana mata karfi dole aka aika mata kwararrin likitocin da zasu tsayu a lafiyarta, Tenya kuwa sosai ta sake kafewa Akan kiyaye komai na bangaren ayanah sbd abubuwan daya fara gani. ******* babban bangare daya dayake komai iri daya dana HAILE da MARAKI a kuka bangaren da suke aka bude Anai masa wani irin gyaran daya saka ko MARAKI da bata damuwa shiga damuwa da fargaban matsayin da wishmah take dashi gurin Masarauta gabaki daya, Duniya guda aka zuba a bangaren da a cikin kwana shida aka gama zuba masa dukkanin wani luxuries Ayanah da babynta suka tare harma da bayinta da tenya wadda aka dawo da bangarenta anan itama bisa ga umarnin sultan daya saka ciwon hawan jinin HAILE yin sama dan babu matarsa da jakadiyarta ta taba zama kusa da ita. Ranar da kwanaki bakwai suka cika a ranar akai gagarumin nadin sunan daya girgiza BOYEM da wajen BOYEM gabaki dayanta dan kuwa duk wani babban mai sarauta da mulki na kasashe daban daban suna qasar BOYEM dan radin sunan magaji da dan uwansa tareda babbar hidimar qaddamar da wishmah ta uku a tarihin BOYEM. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali_*HAYATEEM*_ Mamuhgee 43 Gagarumin radin sunan NUAB ALMAZZ YASAR BOYEM aka fara yi kafin na ASIM YASAR ALMAZZ BOYEM aka ringa barin dukiyar data ringa jijjigar bayin fadar sultan sbd daukan kyaututuka zuwa bangaren iyayensu mata wato bangaren Ayanah dana HAILE dukda yawan kyautikan bangaren uwar magaji ta ringa sauka sbd yanda aka ringa barar masa da dukiya. Da dare ne bikin wishmah dan haka anfi kwana uku Ana shirye shirye da decoration na fadar inda zaa qaddamar mata da matsayinta Wanda kowa saiya sheda kuma ya bata matsayinta datake dashi na macen farko data karbi matsayin Bayan shekaru masu yawa gata kuma uwa ga ‘da na farko daya haske zuciya da idaniyar mahaifinsa da zuwansa duniya. Masu kwalliyar wishmah da kanta kusan su biyar ne sbd ado ke na musamman da Ayau zai nuna Itace mace ta farko da kyanta zai dake na queen HAILE hakama macen data motsa zuciyar mai girma sultan dan haka wasu irin sarkokin zinari masu daukan ido da kyau ne aka fara shigowa dasu a tray Layi Layi kowa da abinda ya dauko a cikin bayin da suka fara shigowa suna jeruwa, Tenya ce ta shiga qarshensu dan itace a tafe dasu, Fara daukan sarkokin akai aka saka mata Akan wata irin lafiyayyar kwalliyan da akai mata ta maroon doguwar rigar datake jikinta data bi jikinta ta lafe daidai shape dinta mai tsari kaman bata haihuba, Wasu irin stones dake daddabe a jikin rigar masu daukan ido suka dan sitirta shape dinta daya fito sosai a jikin rigar suka sake qarawa kyanta da adonta kyau, Gyalan rigar Maron shima akai rolling akanta Ana rufe gashinta mai tsayi daya qarawa kwalliyanta kyau kafin aka saka sarkoki da chains na zinari akaiwa rolling din nasa adon gaske me Kyau kafin aka saka babban transparent mayafin Kayan still mai tsayi sosai haryana ja da qasa aka Dora Akanta aka rufe rabin fuskarta da babu Wanda ya isa ya gani shima akai masa nasa adon da chains na zinari take ta fito tamkar macen da aka saka golden biro aka zana dan kuwa komai nata daukan hankali d jan hankali yakeyi. Tenya Jin tayi duniyarta ta sake haskaka da farin ciki suka fito da ita a daidai lokacinda zaa fara tana dauke da NUAB a hannunta. A bisa dolen al’adah sai matansa sun fito sune zasu tarbesa su rakota a tare har inda yake dan haka koda akai sanarwar isowanta kofar fadar tareda bayinta da securities din dake tsare da NUAB da jakadiyarta take HAILE ta Hadiye wani kakkarfan busashen yawun daya saka hannunta rawa tana yagar fatar Dayan hannun nata da karfi yana yagewa, Cikin sauri da basarwa Aslam dake kusa da ita ta Dora hannunta Akan hannun mahaifiyar tata tareda dan kallanta a natse tana girgiza mata Kai kada kowa ya gani. MARAKI ma dagowa tayi zuciyarta na daukan Wani irin nauyin zazzafan kishi mai tsananin ciwo da dumama jini ta zubawa AYANAH GHAZ idanuwanta tana kallan Wani irin fitinannen sirrin kyau daya saka kusan koina tsit sbd duk da tana rufe amma gyalan yayi shara shara din da babu abinda basa gani na halittar da Allah ya qera a gurin, Akan sultan MARAKI da HAILE suka sauke kallansu a lokaci daya zuciyoyinsu na shiga wani nannauyan kishin da babu wadda batajin kaman ta Hadiye zuciya a lokacin ta mace. Wani irin kallo ya dago fararen idanuwansa masu kyau da girgiza dan Adam ya saukewa AYANAH GHAZ daga lokacinda ta sako kafa a cikin fadar batareda ya kyafta ba dan kuwa duniya biyu ne aka hade masa guri guda a gabansa ita da NUAB datake rungume dashi suna tinkaro sa. Yan jarida da televisionsa da duk wani dan media suna gefe daya da aka ware musu sbd tsari da Kyan fadar daga can suke daukan hotinan da flashers kawai ake gani tana haskowa babu kakkautawa. Haile da maraki ne suka iso gefenta kowacensu da adonta mai kyau da tsari tareda daukan ido itama suka fara tako wa tareda da ita dukansu idanuwansu Akan sultan ta cikin nasu rufar Ayanah kuwa kanta a qasa shi kuwa nasa idanuwan Akan ‘dansa dake hannun Ayanah kawai yake kalla taqaita kallansa daga gareta hana kishinsu Kai illa ga zukatansu. Isowan AYANAH GHAZ gabansa suka zauna inda aka tanada dan zamanta da nasu take aka fara gabatar da kosher din Wanda yake tamkar daurin aurensu ne zaayi. Dukiyar kosher datake tamkar sadaki aka gabatar daga jinin BOYEM na manyan cousins din sultan dake qasashe daban daban suna rayuwar mulki da daula tareda hutawa a qasashen turai daban daban dayake dik jinin BOYEM indai suna raye ko a ina kake Ka Halarta dan haka masarautar take shaqe da masu duniya a hannunsu. Irin dukiyar da aka bayar ya saka masarautar jijjiga take aka karba dukiya aka bawa jakadiyarta sbd itace gatanta wadda kadai take da ita aka fara adduar kosher din tsawon lokaci kafin aka rufe da Amin Wanda Amonsa sbd yawa ya ringa amsawa har wajen Masarauta. YUNAR KAREEM ALMAZZ BOYEM Shine babban dan wan mahaifin YASAR Wanda yake Zaune a qasar Kuwait da matarsa daya da Yaya uku sai yaya hudu daga imebētinsa daya dan haka shine ya isar da cika Burikan wishmah guda uku Wanda Kai tsaye budar bakinta idanuwanta a kafe kan NUAB dayake kan kafafunta muryanta na tsananta sanyi da karfin Hali tace Abu na farko datake so shine a yanta bayi dari a cikin bayin dake kurkukun masarautar, Sai Abu na biyu shine tanason a ‘yanta mata baiwarta daya tak sakinah, Na ukun shiru tayi zuciyarta na yin Wani irin rauni da sanyi ta dago idanuwanta da sukai ja ta saukesu Akan sultan tace tanason ko tana raye ko baya raye idan NUAB ya girma kada a tirsasata hawa mulkin Masarautar BOYEM matiqar baida raayi idan ba shine yayi raayi ya hau dan raayin Saba. Tsit kowa yayi koina ya dauki Wani irin shiru mamaki na kashe kowa musamman sultan da HAILE da Wani irin sanyi a Karan farko ya dan ratsa zuciyarta ta kafe Ayanah din da ido tana mata kallan mahaukaciyar data rasa tinaninta dan kuwa batada labarin cewa tinda ta fada wannan burin saiya cika koda zata mutu Akan sauya hakan, Tayaya zata ce idan danta baida raayi kada a basa mulki? Ta kuwa san menene samun mulkin Masarautar BOYEM? Sultan kuwa kafeta yayi da idanuwansa Wani irin daci mai karfi yana Sosa zuciyarsa dan kuwa tamkar Kai tsaye ta kallesa ta yaga burinsa daya kullata koda zai mutu ne ta yaga a gaban idonsa, A matsayin datake dashi harta isa samun wannan tinanin? Menene nufinta na fara lalata burinsa Akan dansa tin yanzu? Tabbas tayiwa burinsa na shekara da shekaru tabon da har abada bazai goge ba musamman idan abinda ta fada din ya tabbata. Manyan fada dik da shock din da suka shiga take aka sanar babu burinta da baama gama cika wa dan haka take aka bada umarnin a saki bayi dari biyu ma da suke kurkukun, Sakinah ma take aka yantata tareda kyauta me tarin yawan data saka Ayanaah din rufe idanuwanta ahankali hawaye masu dumi na gangaro mata sbd samarwa sakinah yancin da sukam bazasu samu ba har abada. Har tsakar dare sosai Ana hidimar sai kusan gap da asuba aka gama kowa ya watse zuwa masaukinsa. Washe gari da sassafe aka saki bayin da akace a saki, Koda aka fara fitowa dasu tenya na bakin kurkukun dan cika sabon aikin daya hau kanta na hadawa mai girma YUNAR BOYEM sabuwar imebeti a matsayin tukuicin dukiyar kosher daya bayar ta wishmah daga mai girma sultan YASAR, Tin farko tasan daman zaa bada tukuicin imebeti ga duk Wanda ya bada dukiyar kosher din wishmah a matsayin tukuici Shiyasa ta fadawa Ayanaah sadaukar da zatai na rabuwa da Zuhrah har abada sbd ita zata bayar dan hakanne zaisa itama ta samu rayuwar da har zata haifa nata yayan amma sun yafe juna kenan har abada sbd daga ranar da aka gane jininsu daya duka su biyun zasu rayuwarsu matiqar ba yayansu sunyi girman da zasu sassauta musu hukuncin hakan ba kuma a yanzu Ayanah ta yadda da hakan matiqar zasu rayu Zuhrah ta Gina tata rayuwar harma zuriar kanta, Hakanne ya saka tenya take tsaye a lokacinda aka fito da Zuhrah wadda ta fita kamanninta gabaki daya Kai tsaye gurin duba lafiyarta tasaka aka wuce mata da ita dan shiri da gyaran gaggawa zaa fara yi mata na tsawon wata daya cif kafin a Kai masa ita ya wuce da ita qasar kuwait. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali_*HAYATEEM*_ Mamuhgee 44 A daidai lokacinda Zuhrah ta sako kafarta wajen kurkukun fata shafe Sheka daya da watanni a ciki a daidai wannan lokacin Ayanah ghaz datake tsaye zuciyarta na Wani irin harbawa da Wani irin zallan kewar datake ratsa ruhi da zuciyarta kafafunta na dan rawa tanaji a jikinta Zuhrah na cikin halinda itama take tsananin son ganint su shaqar da rahamar ganinsu. Sakinah dake tsaye gefen Ayanah din itama zuciyarta cike take da yanayi na sanyi da mutuwar jiki tareda tsananin so da kaunar ganin Zuhrah wadda shikenan wannan Karan sun rasa juna kenan da gaske har abada. Tenya ma dake tsaye wajen kofar kurkukun zubawa Zuhrah idanuwanta tayi babu kyaftawa tana Jin tsananin tausayin Ayanah da zata iya rasa ranta idan taga Zuhrah a halinda take ciki daidai wannan lokacin. Barin sukai da zuhran wadda bata iya Miqewa qyam tsaye sbd yunwa da wahala hakama fatarta tayi duhu gabaki daya ga gashinta duk ya zama abin tsoro da qyama, Suna barin gurin tenya ta aika baiwa ta isarwa da wishmah sakon Zuhrah ta fito kurkukun da babu komawa insha Allah har karshen rayuwarta. Sakon yana isowa wishmah Lumshe idanuwanta tayi ahankali tareda silalewa qasa tana bin bango ta zube qasa tana bude idanuwanta Akan sakinah data riqeta tanason magana ta kasa sai kawai ta sake rufe idanunwata tana dora hannunta daya Akan kirjinta dake mata radadin azabar da har abada bazai dena ba sai ranar da ranta yabar jikinta dan kuwa baqin ciki ne da quncin da baida magani. Sakinah da samun yancinta bai saka taji zata iya barin Ayanaah ba har abada itama sanyaye jikinta yake hakama ta shirya zama baiwar Ayanah har qarshenta ko da yanci ko babu yanci zata bauta mata ta kuma bauta ma ‘danta har girmansa. ******acan tenya kuwa Kai tsaye bangaren gyara ta isa da Zuhrah ta fara bada umarni aka wanke Zuhrah tas aka ringa cire datti harma da wasu qananun qwari a jikinta tsawon kusan wuni guda, Taso a yanke gashinta amma sbd imebeti zaa turata tana buqatan dogon gashin dan haka sai aka barshi shima ya ringa Shan wanki kan wanki, Ana gamawa gyaran kafafunta da hannuwanta akai na farce tukuna aka kirawo likitoci suka duba lafiyarta, Magani dasu multivitamins aka bata sai kuma tenya data bada umarnin aka hado mata mai na gargaji dayake goge tabo a qanqanin lokaci dan goge tabon raunikan data yiwa kanta duk da sun warke sun fara bace wa da disashewa saura dakan Wanda shine kila bazai fita ba sai sun hada masa da magani. Har dare sosai tenya bata huta ba tana kan lamarin Zuhrah da babu wani lokacin batawa matiqar tanason jefata a matsayin imebēti tana buqatar tsayuwan gaske a gurin gyaranta. Ayanah kuwa a nata bangaren tinda Zuhrah ta fito sai taji jikinta yayi sanyi ta sake raunana da komai, Ta bawa sakinah dukiya me yawa Akan ta tafi ta samu yanci tayi rayuwarta amma sakinah Sam bazata iya barinta ta kafe zata zauna da ita har karshen rayuwa, Batada Sauran walwalan daya rage mata kokuma shaawar rayuwa dan haka bata takura sakinah dinba dan kuwa daman ita kadai ce a yanzu ta rage mata a asalin rayuwarta hakama tana buqatan Wanda zai tsaya mata ya tayata bawa danta kariya duk da ta zabar masa yancin zabar abinda yakeso da kansa ba tirsasawa tin yanzu Akan mulkin datake tsoron kada a illata mata shi akai, Hakaman tayi hakan ne dan basa kariya daga masifu da hadarin da zai fara fuskanta ta ko ina tin yana jinjirinsa so yanzu zaa bar mata shi yayi rayuwa a cikin aminci tinda an riga an cika mata wannan alkawarin sai kuma idan ya girma idan yanada raayi hakan zai zama barazana ga Maqiyansa da masu so. A bangaren sultan YASAR kuwa Ayanah ghaz tayi masa babbar sukar data rage mata matsayi a zuciyarta dan kuwa duk irin soyayyar da jinin BOYEM zaiwa mace baya taba sauya abinda yake yawo a jininsa dan ako Yaushe harkar mulkinsu da iko tareda abinda suke Buri yana gaban kowace irin soyayya da kauna, Duka shekarun daya Debo na tsananin burin samun ‘da namiji sbd hakan ne, Sbd tabbatarda magaji Akan karagarsa bama batareda ko yanada raayi ba ko bayada raayi amma a Karan farko na tarihin masarautar ta zabawa ‘danta kaddararsa tin yana zanin haihuwansa, Yanada wani magajin Bayan NUAB da zai iya gadon karagar amma abinda tayi masa ya sakasa Jin ko zata rasa ranta sai ‘dansa da yayi raayi ya mulki BOYEM koda hakan na nufin fizge ta daga matsayinta sedai amma zuciyarsa na kasa barin sa ga aikata hakan dan kuwa kaman yanda jinin BOYEM da bazai taba barin burinsa ba yake a jininsa haka soyayyarta take a jininsa dan haka idan bazai iya cireta a zuciya da jininsa ba to zai iya cireta daga dukkanin qudurinta da bazai taba cika ba. Haile a yanzu ne ta samu damar sassautawa zuciyarta ta fara Neman lafiyarta da gaske dan kuwa a yanzu ta samu tabbacin tanada dama me karfi ta qwatowa ASIM matsayinsa da aka bawa ‘dan mistress, Bazata taba hutawa ba ko samun bugawan zuciya daidai har abada idan ba ganin ASIM BOYEM tayi ba Akan kujeran mulkin BOYEM, Batada Buri ko kudirin daya wuce saka ASIM a zuciyar sultan YASAR fiyeda dan mistress dinsa, Zata tabbatar ta dawo da matsayi da ikonta a hannunta na juya rayuwar kowace macen datake imebētinsa, Zata ninka tsoronta da zafinta akansu ta yanda bazasu taba iya kallan Ayanah da ‘danta da darajar data wuce mistress ce da dan mistress dan kuwa a yanzu ne zata tada asalin rashin imaninta Akan abinda takeson ‘yayanta su mallaka, Ko rai nawa zata kashe batada shakka zata kashesu tamkar dabbobi sbd saita tabbatarda Ayanah ko kallan inda take babu me yi bare bata girman matsayin datake dashi. ****Burika ne suka cike zukatan dukkanin masu jinin sarautar BOYEM Wanda hakan ya fara bayyanarda wasu manyan Zafafan hadari da rayuwa zata fara fuskanta dan kuwa a qanqanin lokaci kadan bayin Ayanah uku suka rasu batareda ansan menene yake ajalinsu ba amma kuma masu bincike sun tabbatarda koma menene kaman poison ne, Wannan lamarin shine ya fara daga hankalin tenya da sakinah harma da sauran imebētis kowa ya shiga mummunan tsoro da firgici, Ayanah bata shiga damuwan komaiba sbd rayuwarta data gama mutuwa ayanzu kwata kwata bata San komaiba Bayan qunci da baqin ciki se kadaici dasuke cin lafiya da hankalinta ahankali ahankali batareda sanin kowa ba, NUAB ne kadai Wanda take Zaunawa ta rungume tana kallansa batareda kyafta wan ido ba tanajin akansa ne kadai take rayuwa yanzu, A duk lokacinda take kafesa da ido tayita kallansa rabin jikinta Abaas ne kadai take ganin fuskarsa Akan tasa yana yawo kewa da tsananin sonsa na tsananta ciwon dayake cin zuciya da ruhinta dan hakanne a yanzu Abaas kadaine zuciya da rayuwarta take nema. Tenya na cikin matsanancin tashin hankali da rashin nutsuwa mai yawan gaske da duk ta firgice itama sosai sbd hankalinta daya rabu biyu Akan kulawa da Zuhrah datai wa Ayanaah alkawarin saita tabbatarda ta miqa rayuwarta inda zata rayu cikin aminci kafin ta huta da kuma hadarin datake ganin yana kusanto Ayanah da ‘danta dan kuwa komai ya rikice ga dukkanin imebētis din dake masarautar sun koma tamkar yan amanar HAILE duk abinda ta sakasu shi sukeyi sun bayyanar da tsanarsu me karfi Akan Ayanah da ‘danta, A bangare daya ma kaf ‘yayan da suke na sultan tsana me karfi sukewa NUAB da Kai tsaye suke ambata da ‘dan mistress kaman yanda HAILE da kanta take kiransa, Duk wannan abin Ayanah batasan anayi ba sbd bata cikin cikakken hankalinta na tinanin kowa Bayan na danta da kwanakin dake qaratowa na rabuwa da yar uwarta da bata saka a ido ba kuma shikenan bazasu saka juna a idonta. Tenya sake dage wa tayi Akan aikinta Wanda a yanzu Zuhrah ta sauya sosai tamkar ba ita ba tayi Wani irin Kyan gani da haske sosai duk da haskenta bai dawoba amma ta ciko tayi kyau sosai sai kalar sabuwar fatar tata mai dan duhu tayi mata kyau ta sake sauya kamanninta daga yan uwanta tinda a yanzu tsawon wata daya harda sati guda kenan, Duk wannan gyara da Jin dadi tareda lafiyayyan Hutu da cima me lafiya da kyau da ake bata itama rayuwarta bata taba cire quncin datake ciki ba koma minti daya itama, Rayuwarta ta jima da mutuwa kaman yanda ta ‘yar uwarta ta mutu kuma bazasu taba samun sauyin hakan ba duk zuriar da zasu tara quncin daya shigesu ya riga ya tafi da ruhinsa zasu rayu a mistresses din jinin BOYEM zasu tsufa a hakan zasu mutu tarihin zuria ahalin GHAZ ya rufe shikenan. Da kewa da tsumayin son samun ganin yar uwarta karon karshe Zuhrah take kwana a kowane sare kuma take tashi, Duk yanda qunci da tarin baqin da damuwa suka fara taba lafiyar Ayanah haka zuhran ma sun dade da fara taba lafiyar kwakwalwanta da ita kuma tafiya inda iyayenta sa Sauran yan uwansu suka tafi take buqata dan gwara Ayanaah a yanzu tanada ‘dan cikinta da shine zaisa ta iya cigaba da rayuwa ko babu dadi ita kuwa batada kowa Bayan Ayanah din kuma a yanzu gashi zasu rabu rabuwan da shikenan. A Daren da zaa gabatar da Zuhrah a matsayin imebētin da akaiwa mai girma YUNAR tukuicinta a wannan Daren itama wishmah zata fara komawa tirakar sultan Wanda tinda akai bikin basu sake haduwa da juna ba NUAB ne kadai Wanda kowace rana se ankai sa tareda bayi masu tsaron lafiyarsa. A tsawon wannan lokacin bata taba tinaninsa ba sbd batada tinanin kanta saina ‘dan dayake gabanta da Zuhrah da Abaas sai Ayau din da aketa shirinta Ana mata gyara na musamman da wasu irin tsare tsaren daya ringa tina mata rayuwarta ta farkon zamowa imebetin. Tenya data har zuciyarta takeson hadasu suyi ganin junan karshe sbd tana iya ganin tsananin halinda kowacensu take ciki hakama matiqar basu ga juna Ayau din ba shikenan dan kuwa Zuhrah daga wayewan garin gobe zata bar qasar zuwa inda ba dawowa dan koda hidima zata kawo YUNAR a boyem to bazai taba zuwa da ita ba matiqar ba matsayin wishmah din itama ta samu ba dan haka zaman daular sa zatai ta ringa hayayyafa har qarshen ranta. Daga Ayanah har Zuhrah yau damuwansu da quncinsu ya ninka na kullum sbd daga yau ne karshen da zasu shaqi iskar gari daya dan haka kowacensu babu inda yakeda dogon amfani a jikinta. Karfe goma sha Dayan dare aka fito da kowacensu dan tafiya tiraka duk Taku daya da Ayanah keyi tamkar Ana zare mata ruhinta daga gangar jikinta take ji idanuwanta sunyi jajir daga ita sai sakinah da bayi kusan shida ne suke tafe tareda da ita sakinah na dauke da NUAB sbd tenya tana tareda Zuhrah da doka itace zata kaita har babban bangaren YUNAR dayake da nisa sbd duniya ce guda me zaman kanta zube a bangaren sa. Tafiya sukeyi Ayanah na sake rasa kanta daidai kusan isarsu tenya ta Ambaci sunanta daga bayanta Wanda ya sakata tsayawa cak batareda ta juyoba kanta na mummunan sarawa. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 45 Kasa juyowa Ayanah tayi idanuwanta na fara wani radadi sbd rashin hawayen dake cikinsu zuciyarta na harbawa da Wani irin karfin dayake nuna tashin isashiyar lafiyan zuciya sbd jikinta ya karba yanayin daya tabbatar mata da Zuhrah ce a bayanta, Daqyar gangar jikinta ta dawo aiko daga wutar data dauke ta iya motsa kafafunta ahankali tana juyowa hannuwanta na rawa ta damqesu tareda qarasa juyowa gabaki dayanta ta fuskancesu suna bayanta daga nesa kana tsaye, Akan Zuhrah jajayen idanuwanta da taka suka ringa rikida suna qara rinewa suka sauka tana tsaye tsakiyar tenya da babbar baiwar da aka ware mata tareda wasu bayin sunkai goma a bayansu, Navy blue Kayane a jikinta da adonsu yake daukan ido fuskanta a rufe da mayafi mai Shara shara da ake iya ganin fuskanta amma ba sosai ba hakama itama tana iya ganin na waje amma ba sosai ba, Kasa motsawa Ayanah tayi daga inda take tsaye hakama idanuwanta basu motsaba daga kafe Zuhrah datai dasu kaman yanda zuhran itama ta kafeta da nata idanuwan dake son tsiyayo hawaye amma sun qafe qaf sbd halinda zukatansu ke ciki, Tsananin son ganin fuskan Zuhrah ne Ayanah taji yana danne kirjinta kaman zai kasheta amma Dukkaninsu babu Wanda yakeda ikon bude mayafin daya rufe da fuskarsa batareda ya isa ga Wanda shine kadai yakeda ikon budewa ba dan haka basuda daman ganin fuskokin juna da suke tsananin doki fiyeda komai na duniyar, Tsit duniyar tayi musu da gurin ma gabaki daya, Rawa jikin Ayanah yakeyi ahankali tanajin kafafunta na kasa daukanta bakinta wata rawa yakeyi amma ya kasa budewa dan ta Ambaci yar uwarta, Zuhrah kasa riqe kanta tayi ta daga kafarta tayi Taku daya dan zuwa ga yar uwarta amma tenya ta saka hannu ta riqe hannunta daya batareda tace komaiba ta girgiza mata Kai tana Hana idanuwanta cikowa da hawayen tausayinsu sbd iya abinda zata iya musu kenan na ganin juna amma bazasu taba magana ko rungumar juna ba Bare nuna sanin juna sbd tarin bayin datake tareda su da kuma cameras dake koina dan haka haka sake riqe hannun Zuhrah dake Wani irin rawan jiki tayi gam tana dagowa ta kalli Ayanah dake tsaye kaman an dasata ko baa fada ba kowane lokaci zuciyarta zata iya bugawa dan haka Juyawa tafara yi da Zuhrah a hankali zasu bar gurin Ayanah ta Lumshe ido ahankali ta rufe tana kokarin zubewa kan gwiwanta sbd kafafunta da suka gaza sakinah tayi saurin riqota duk da NUAB yana jikinta, Zuhrah ma kasa daukanta kafafunta ke kokarin amma tenya ta hanata kaiwa qasa ta tareta jikinta suna ci gaba da tafiya can qasan kunnenta ta rada mata ‘Kada ki Bari sadaukarwar yar uwarki da rayuwar data zaba miki ta tafi a banza dan sbd ki samu rayuwar da zaki rayu da aminci ta zabi rabuwar koda hakan zaiyi sanadin mutuwarta ta riga ta zaba inganta rayuwarki dan haka ki saka dangana indai kunada rabon sake haduwa Allah zai hadaku cikin yadda da amincinsa idan kuma babu rabon sake haduwan shikenan kuwa juna fatan alkhairi ko a raye ko mace amma daga nan kaddarar ku ta riga ta rabu’ Wasu irin hawaye masu tsananin Zafin da Zuhrah batasan dasu bane suka gangaro daga idanuwanta suna sauka fuskarta tanajin tamkar an zare mata Wani hasken rayuwarta yabar jikinta dan haka tenya tafara tafiya da ita batareda tasan inda take Dora kafafunta ba har suka bace wa gurin batareda kowannensu ya sake waiwayowa ba har suka bace sukabar su Ayanah gurin tsaye wadda ta kasa dauke idonta daga Zuhrah harta bace wa ganinta ta sake rintse idanuwanta ahankali tana Jin Wani nauyi ya danne kirjinta daya saka numfashinta kasa fitowa ta daga hannunta ahankali tana son dorawa Akan kirjinta amma hannun bai qarasa isaba bakinta ya feso Wani irin jini da karfin gaske daya fesu a Fuska da showel din NUAB dake hannun sakinah. Jajir idanuwanta sukai tana bude su ahankali zata sauke Akan ‘danta hakan bai samuba ta zube a gurin, Wani irin gigitaccen raruma sakinah takai mata tana rungumota jikinta ta hada da NUAB data kasa bawa kowa tana kankamesu tafara kiran sunan Ayanah din da karfin gaske koina nata ma rawa da shiga mafi girman rudanin rayuwarta, Bayin dake tsaye suma duk tashin hankalin suka shiga inda take akaje da gudun gaske aka kirawo doctors aka dauketa zuwa bangarenta cikeda matsanancin tashin hankali da rikice wa. Babban tashin hankalin da Masarautar ke shirin shiga shine rasa macen da a wannan Daren duk Wanda yake Masarautar ya tabbatarda itace cikar rayuwar sultan YASAR ALMAZ BOYEM dan kuwa take a qanqanin lokaci wishmah ta zama abar tsananin tausayi da tsoro sbd yanda ta koma fara tas tamkar babu digon jini a jikinta hakama babu alamar ma zata farfado dan hakanne likitocin dake kanta hankalinsu ya tashi da suka gama tabbatarda ciwon zuciyane mai tsananin gaske yake Neman rabata da ranta da a yanzuma basusan yaya ma zasu fara ba dan kuwa tinda ta riga ta fara aman jini abin yayi Nisan da sai wani ikon Allah. Mummunan labarin na isa kunnuwan sultan kasa yadda yayi da zai rasata dan haka da kansa ya iso cikin bangaren matansa a Karan farko ya isa bangaren Ayanah wadda take kwance fayau dasu oxygen da komai kamar ba ita ba a lokaci daya Allah ya maidata abar tausayin da kowane lokaci zata iya barin duniya. Tenya da sakinah da duk bayin da suke bangarenta suna cikin tashin hankali da damuwan da batada sauki a cikinta ko kadan sbd ganinta kadai Wani irin kuka mai tsima zuciya yake saka sakinah da idanuwanta harsun fara qanqancewa. A kuma daidai wannan lokacin yar uwarta daya tak datake da ita a duniyarta datake mutuwa dan babu tabbacin rashinta a wannan kwanciyan datake duk wani mai kaunarta kuka a wannan lokacin ne ake maidata cikakkiyar macen da itama tata zuciyar gap take da bugawa sbd daci da mataccen yanayin dake cikinta tareda sanin yar uwarta na can rai a hannun Allah a lokacin sbd labarin masarautar a take ake sanarwa dan kowa ya kiyaye. ******koda gari ya waye sultan yana Zaune a daddumar da yayi sallah sbd koda minti daya bai rintsa idanuwansa ba rokon Allah yakeyi yana qarawa ya raya AYANAH GHAZ koda shi ne zai tafi a madadinta zaiyi fatar ta rayu sbd dandana farin cikin da bai taba gani a idanuwanta ba ko so daya, Yana fatar ta rayu taga abinda ‘danta zai zama koda hakan zai bata farin ciki da murmushi koda so daya ne a rayuwarta kafin mutuwarta hakama bazai taba son NUAB ya rayu a hannun kowace macen daba mahaifiyarsa ba dan haka ya ringa fadawa Allah ya tashi kafadanta. Masarautar BOYEM ta dauki zafi dan kuwa duk manyan likitocin qasar kaf suna cikin masarautar dan Neman lafiyar Wishmah wadda take sake fading kaman ba macen da kyanta yake cike Idon duk mai kallanta ba. Tenya da sakinah ne tsaf a gurin kulawa da bada kariya ga NUAB Wanda Bayan sultan kaf duniya babu Wanda yake daukansa sai su biyun sbd tsaro, Ita kanta wishmah din tsaro sosai sultan ya saka a bangarenta na gaske dan kuwa akwai barazana sosai da hadari a yanayin datake yanzu dan haka sosai aka saka ido da tsananin tsaro babu me shiga gurinta idan ba doctors da tenya da sakinah ba sai kuwa shi mai gayyar Wanda hakan y saka HAILE kusan rasa hankalinta. Tinda aka kafa tarihin masarautar BOYEM babu Sarkin daya taba taka kafafunsa Yazo dakin macensa sai sultan YASAR Wanda hakan ya kafa Wani irin tarihi mai girma da shakka a zukatan matansa da manyan fada da suke ganin kaman zai iya rasa kansa Akan wishmah dinsa dan haka suka fara janyewa daga kaunarta rashin yadda da yar tsana na maye gurbin. MARAKI ma da batada matsala zuwan sultan bangaren ya saka hankalinta tashi ta qullaci Ayanah har zuwa matakin karshe tana yadda da itace macen data samu zuciyar da shekarun aurensu da jininsu bai samar musu ba dan haka kishinta ya fara komawa qiyayya me karfin gaske datake Neman take ta HAILE a fili. *****A Karan farko da tsoro da shakka suka darsu a zuciyar sultan me BOYEM gabaki daya sbd ganin macen da zai iya bada rayuwarsa dan karewa tako Ina hadari mai girman gaske yana dabaibayeta dan kuwa manyan fada da gaske a yanzu sun janye duk wata alfarmar su da kaunarsu akanta da gaske a iya matsayin mistress din suke kallanta, Hakama bangare daya zazzafan kiyayyar maraki akanta ta fito fili ga kuma HAILE da ita har abada yasan idan tanason abu zata iya komai akansa dan haka rayuwan Ayanaah daya NUAB bazata taba fita hadari da halaka ba a masarautar. Damuwa mai tsananin gaske da tsaro ya qara Akan Wanda yake basu gashi har lokacin bata farfado ba, Sakinah ma da tenya ta ko ina komai yayi musu zafi dan kusan so uku duk tsaron da ake bawa bangaren Ana samun attempt ta kawo karshen rayuwarta. Da wannan tashin hankalin sultan da kansa ya dauketa daga qasar zuwa Germany. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali_*HAYATEEM*_ Mamuhgee 46 Daga sultan har su tenya saida suka isa qasar Germany suka samu nutsuwan jinyar wadda cikin ikon Allah ta farfado amma bawai samun lafiya gabaki daya ba, Farfadowanta sabuwar damuwa ya haifar musu sbd gabaki daya ta sauya daga Ayanah zuwa wata halittar daban, Baqin cikinta ya ninka, Quncinta ya ninka, Damuwanta ya ninka, Shiru da rashin kuzarinta ya ninka sosai ta yanda bata magana kwata kwata hakama bata kallan kowa NUAB ne kadai Wanda take kalla a koda Yaushe. Wata hudu suka share a qasar Germany na jinya kafin sukai guda daya na hutawa suka tattaro suka dawo BOYEM inda tarin abubuw suke jiransu ciki harda sabuwar rayuwar da basu tana tsamammanin Ayanaah zata samu ba daga sultan dan kuwa sauyi ne me sanyi yafara nuna mata ta hanyar dauke kulawansa kwata kwata akanta da NUAB a bisa wani sirri da shi kadai yabar wa kansa, Masarautar a yanzu ta dauki Zafi iya zafi na kowa ya zabi inda zai tsaya sbd shirin karban matsayi da mulki tako wane Hali idan lokaci yayi, Asalin bayyananniyar qiyayya da tsana me Zafin gaske ake nunawa Ayanah a bayyane tareda rashin imani dan kuwa koyaushe cikin ciwo take da aman jini Wanda ya saka take kokarin rasa ranta gashi maraki da imebētis din sultan sun hade Kai guri daya duka a qarqashin HAILE wadda ita babban burinta daya ne kota yaya Ayanah da NUAB subar zuciyar sultan da duniyar gabak daya ita kuwa maraki zuciyar sultan takeson Ayanah ta Bari kwata kwata. *****da farko Bayan dawowan Ayanah daga Germany lafiya kalau ake kaita kwana gurin sultan dayake nuna mata kaunar da babu me nuna mata ita a duniya amma a hankali ahankali hakan ya fara ragewa, A haka haka su NUAB suka fara girma an yaye su sunfara wayo sosai da girma, Sultan dayaga babu sauki a rayuwan Ayanah dake rasa rayuwanta sauyi me girma ya kawo a rayuwarta daya fara mantar da ita rayuwarta ta baya batareda saninta ba, Likita daya mace da amanarta take daban data duka likitocin masarautar ya bawa umarnin Dora Ayanah Akan maganin da zai maidata weak ta mantar da ita rayuwarta data rasa koma wace iri ce sbd ta dena magana kwata kwata, ***Ahankali ahankali Ayanaah ghaz tafara manta rayuwarta da wace ita tana zama weak tamkar batada amfanin komai a rayuwa, Duk wani qunci da baqin cikin rashin yan uwanta ahankali ahankali yafara barin kwakwalwanta yana shafewa, Mutum biyu ne suka tsaya cak qyam a ranta da ko a cikin baccinta su kadai take gani babu memory dinsu ko daya daya fita a kanta sune ABAAS da NUAB, Memory din Abaas bai taba fita kanta babu kuma tinaninsa ko daya daya fita a kanta amma Sauran yan uwa sa iyayenta Sam tinaninsu shafe mata yake ko ta tinasu sai tanajin su tamkar baqi a cikin kanta, Tsananin so da kaunar datake wa dan uwanta Abaas itace ta zama abinda babu dare babu rana take tinani da Jin bazata iya rayuwa ba batareda ta sake sakasa a idonta ba koda ranarta ta karshe ce a duniya tanason Allah ya hada fuskokinsu. Rayuwa tana qara ja sultan yana qarasa janye dukkanin wata kulawansa da soyayyar sa Akaan wishmah da NUAB Wanda yafara girma a cikin tsangwamar yan uwansa dasu HAILE Akan zamtowansa dan mistress wadda batada cikakken hankali koyaushe shiru take tamkar hoto a Zaune, Tenya tana cikin qunci mai tsanani da damuwan da itama ta zamar mata ciwo ahankali ahankali Akan yanda sultan ya cire Ayanah da danta kwata kwata daga ransa da lamuransa a yanzu ASIM ne Wanda yake nunawa duniya yafi kauna Wanda hakan ya saka HAILE ajiye maganar Ayanah da NUAB kwata kwata sbd ta samu abinda take so, MARAKI ma kusan Bayan lokaci yaja sosai ta ajiye Ayanah daga ranta sultan dayayi watse dasu itada danta Ayanah din ta koma tamkar macen da batada amfani kwata wata a rayuwarsa dan kuwa ko sauran imebētis din sunfita gata da matsayi a Masarautar, Wannan dalilin ne ya saka a yanzu babu Wanda yake b takan Ayanah da danta sun koma tamkar wainda babu su a masarautar labarinsu ya shafe babu me Tinawa dasu rayuwa ce sukeyi a cikin qunci da gori da tozarci a tsakanin iyalan sultan din Wanda duk abinda yake faruwa yana sane, Sakinah da tenya sune gatan Ayanah da NUAB da suke tsaye akansu dukda a rayuwar Ayanah yanzu kamar hoto ce babu abinda takeyi ko kukan ma yanzu tintini ta dena iyaka cinta ido a komai, Abu Daya ne yake motsa zuciyar wishmah AYANAH GHAZ shine soyayyar ‘danta LEUL NUAB ALMAZZ BOYEM sai kuma dan JININTA ABAAS kaman yanda take fadawa dan ta sunansa a kunnensa koyaushe zata ce masa ‘BANASON MUTUWA BAN HADU DA JININA ABAAS BA,KAFIN NA MUTU NUAB KA CIKAMUN WANNAN BURIN SHI KADAI’ Wananna shine kalmar da NUAB ya tashi da ita a cikin kunnuwansa da zuciyarsa wadda shine kadai abinda kawai mahaifiyarsa ke iya furta wa koyaushe, Shi kadai ne takewa magana a rayuwarta Wanda shima duk maganar da zatai masa saita fada masa hakan dan hakanne maganar ta girku ta kafu a zuciyarsa tin yana qaraminsa dan hakanne tin yana qanqani ya fara girma da wannan Alkwarin na cika wa mahaifiyarsa wannan burin koda kuwa zai rasa rayuwarsa da tsallake mutuwa dari. ********LEUL NUAB Ya taso ya rayu a cikin masarautar datake ta ubansa cikin baqin cikin ganin rayuwar da mahaifiyarsa takeyi a cikin matansa da imebētis dinsa, Mahaifiyarsa itace rayuwarsa da zai iya komai da tsayawa gaban kowa akanta, Mahaifiyarsa itace fullstop dinsa da akanta ne kadai yake iya tsayawa ga duk abinda yakeji, Matan sultan suna Qinta, Yayan sultan suna qinta, Imebētis din sultan suna qinta, Yayan imebētis din sultan suna qinta, Manyan fadar masarautar BOYEM suna qinta, Shi kansa sultan din yana qinta….. Hakan daya taso yana gani ne a bayyane ne ya saka zuciyarsa fara bushewa daga dukkanin wata kauna datake duniyar gabaki dayanta, Ciwo yakeji mai Zafin gaske, Radadi yake ji mai azabar gaske, Fushi yake ji mai wutar gaske, Rashin kauna yakeji ga kowa mai karfin gaske duka sbd Shi itace rayuwa da duniyarsa gabaki dayanta, Bai damu da rashin kauna da shaquwan dake tsakanin sa da ubansa da duka wani jininsa ba sbd baya buqatan kauna ko soyayyar kowa a duniyarsa iya ta Amminsa da babu wata rai me daraja a gurinsa Bayan tata sun ishesa, Mutum biyu ne rak a duniyar Bayan mahaifiyarsa daya cirewa hular Zafi da tiririn da kansa yake fitarwa sune Wainda su kadai ya taso da sanin masu kauna da kulawan Amminsa da zasu iya bada ransu akanta wato MAA TENYA dinsa da MAA SAKINAH Wainda su kadai ya taso ya gani a rayuwarsu shi da uwarsa, ‘Dan mistress yan uwansa suke kiransa Wanda shi hakan bai taba sosai ransa ba sbd hakan na nuna cikakken identity dinsa kenan da uwarsa wadda akanta shi sunan mistress yafi masa darajar sunan sultan me mulkin qasar gabaki daya, Tin da qananun shekaru zafi da hayaqi sa ya bayyana ga duniyar masarautar BOYEM dan hakanne ya saka yan uwansa mata fara shakkarsa dan tamkar mahaukacin Zakin da baida hankali ko daya yake ga duk Wanda ya shiga huruminsa da baya buqatar kowa a cikinsa Bayan Mutum ukun nan da sune kadai ya saka a duniyarsa, Zafi da tiririnsa ya saka zuciyar sultan shiga damuwan abinda zai iya zama sbd babu tsoro ko daya bare shakka a rayuwarsa, Bai taba risinawa kowa ba a masarautar kaf dinta sbd har abada bazai taba risinawa duk Wanda baya kaunar mahaifiyarsa ba koda hakan na nufin bakin ransa to zai bada ran da hannunsa. Ta bangare daya Li’ul ASIM ya taso mai tsananin tsoro da rashin wayo da dubara ko kadan, Baida jarumta,jarumta baida kwazo baida jajircewa hakama baida dubara da tinani ko kadan duk abinda uwarsa ta dorasa haka yake hawa ba lissafi dan hakanne suka taso duniya biyu mabanbanta shi da LEUL kwata kwata duniyarsu bama iri daya bace dan shi hatta matan uban nasa mamaki da shakkar Zafin kasan da rashin tsoron sa sukeyi tareda fargaban abinda zai iya zamowa idan ya qarasa girma. Da wannan tsoron sultan ya tattara sa yakai sa qasar RUSSIA karatu tareda bada umarnin bazai taba dawowa ba saiya gama karatunsa gabaki daya ya zama cikakken mutum tukuna zai sako Kafa a masarautar. Wannan hukuncin ya masa Zafi da ciwo amma kuma sbd mahaifiyarsa da saiya tabbatarda tabar hannun sultan ta dawo hannunsa gabaki daya har qarshen rayuwarta ya Aminta ya tafi dan kafa duniyarsa da bayason ko kadan ta hadu data masarautar daya tsana a zuciyarsa fiyeda komai. A hannun tenya da sakinah a tafi yabar mahaifiyarsa data kasa barinsa ta qanqamesa saida aka banbareta daqyar tana kukan da fiyeda shekara nawa bataiba sai yanzu da aka rabata da danta dan haka Bayan tafiyar sa rayuwarta ta sake komawa inda ta fito. Barin NUAB ALMAZ qasar BOYEM ya bawa HAILE cikakkiyar damar fara yaqin maida danta cikakken jarumin da babu tsoro ko daya a zuciyarsa sbd sultan ya dorawa a mulkin dayake shakkar Dora NUAB ayanzu sbd zafinsa dayayi mummunan yawa, A Morocco qasar iyayenta aka tura ASIM karatu amma shi yana zuwa Hutu a duk lokacinda yaso sbd Sam taqi yadda dayayi nisan dazai hanasa samun kusanci me karfi da sultan Wanda yasan a yanzu ne yaqi da qalubalen matsayin magajin BOYEM zai fara irin Wanda zai kawo fitina daban daban a tsakanin magajin biyu da duniyarsu ta banbanta, Babban abinda yake saka zuciyar sultan girgiza shuke irin rayuwar da NUAB zaiyi a kusan shekaru masu yawan gaske batareda mahaifiyarsa da itace duniyarsa ba wadda shi kansa ayanzu bayajin har abada duk yanda zai shareta zai iya rabuwa ko barin ta fita hannunsa dan da itace zai iya riqe NUAB a hannunsa. A ranar da NUAB ALMAZZ BOYEM yabar qasar a daidai wannan ranar aka bugo daga daular YUNAR dake kuwai imebeti zuhrah ta haifar masa yan biyu namiji da mace Wanda tukuicin haihuwan biyun a lokaci daya ya saka ya yantata tareda aurenta ya maidata cikakkiyar matarsa. Koda labarin ya isowa su sakinah sujjada sukai cikeda tsanani farin cikin daya jima shekaru da barin rayuwarsu sbd Ayanah, Kallan Ayanah sukai dake Zaune zuru suka fara fada mata amma bata ce komai batai reacting ko wane iri ba saima binsu takeyi da ido batareda ta tina matsayin Zuhrah akanta ba sedai suka gaji jiki a sanyaye suka kyaleta tinda dai ba haukacewa tayi ba memory kawai tayi loosing da walwala sai suke Jin sassauci a zuciyarsu hakama Bayan tafiyar NUAB babu ranar da baya video call da dukkaninsu yana magana da mahaifiyarsa da shi ne Wanda yake saka aji sautin muryanta Wanda a haka shekarun suka shude tamkar a mafarki. #MAMUH #THE BEGINNING #THE GREAT LEUL NUAB ALMAZZ BOYEM HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 47 Masarautar BOYEM mai cikeda tarihi daya gabata na can baya qarni qarni da tarihin daya gabata a shekarun da basu Kai qarni qarni ba haryanzu tana cikin wadataccen arzikinta da daular datake sake ninkuwa ako Yaushe sbd arzikin da Allah yayi musu Wanda baya qasa koyaushe sedai gaba, Shekarun da suka shude anyi su ne a cikin tinani da wasi wasin waye zai zama magaji a cikin jini biyu da sultan YASAR me mulki haryanzu daya haifa? Akwai ‘dan asalin matarsa uwargidansa wato queen haile wadda take zuba taqama da ikon da kaf masarautar ake shakkarta Bayan sultan idan aka cire manyan fada wainda sune fada, Itace macen datafi kowace mace daraja haryanxu a masarautar da wajen masarautar sbd tini aka shafe tarihin fada da tsantsar soyayyar da sultan yakewa wishmah dinsa wadda tarihinta yayi bacci gabaki daya bata cikin kowane lissafi, Queen Haile ta karbi kowane irin iko,taqama da isar tsayawa ta tsayar da ‘danta ASIM ga zama cikakken mai jiran gado na karagar mulkin BOYEM kuma hakan ta Zaune dan kuwa masarautar da duniya gabaki daya sun gama shedar da hakan sun gama yadda da sanin ASIM ALMAZ ne Sarkin dazai mulki BOYEM Bayan sultan YASAR sbd shine a tareda mahaifinsa da qasar sa yanzu. Rayuwa ta dawowa Masarautar BOYEM sabuwa dal da Kama hanyar cikar Buri sbd kowa abinda yake tsananin so ne yake ganin yana Kama hanyar samu musamman queen haile wadda komai datake tsananin so shine ta samu hawan ASIM ALMAZ kujeran BOYEM ne kadai ya rage mata Wanda shima a yanzu yanda take ganin kusancin ASIM din da sultan tasan bama zai taba Hana masa ba sbd ya manta cewan yanada wani magajin kwata kwata tinda bai taba yiwa kowa maganarsa ba tinda yabar masarautar da suke ganin kaman ma korarsa yayi amma aka boye cewan karatu ya tafi dan haka haile ta gama samun dukkanin abinda take so itada danta ASIM Wanda yake zuba nasa iko da mulkin a cikin masarautar sbd ganin shine sultan na gaba kuma hakan ne ya saka gabaki daya BOYEM shakkarsa akeyi da basa tsananin girma duk da babu tausayin Jamaa ko daya a ransa amma mahaifiyarsa ta koya masa boye hakan sbd sake samun damar haye matsayin da suke tsananin buri kuma a shirye suke tsaf da iya kashe kowace rai da zata shiga tsakaninsu da abinda suke so dan haka kowa yasha jinin jikinsa akansu, MARAKI ma a yanzu ta rasa dukkanin power datake ita sbd haile ce me yaya take zuba iko da mulkin cikin gida, Hakama imebētis kaf da yayansu da duk wani me matsayi a cikin gida tsananin tsoronta ya ninka a ransu sbd a yanzu itace uwa ga sultan na gaba dan haka babu me iya ko dago Kai ya kalleta komai na mulkin Masarautar ma ya qara tsanani da wasu irin dokar da bayi basuda shaqat ko kadan. MARAKI duk da daman can kishin tsagwaron soyayyar data hango sultan yana yiwa wishmah da ‘danta ne suka sakota gaba ta sakawa zuciyarta zazzafar kiyayyar Ayanah da NUAB sbd bata taba kishin haile ba dan bata taba ganin soyayyarta data ‘yayanta a idanuwan sultan YASAR ALMAZZ kaman yanda taga wutar son Ayanah da danta naci a idanuwa da ruhinsa ba dan hakan a yanzu data shedar da sunyi tazarar da babu Sauran soyayya a tsakaninsu hankalinta ya dan kwanta ta tattara komai ta ajiye ta koma rayuwarta ta Hutu da kwanciyan hankali bata shiga matsalar da duk ba tata ba dan kuwa ko taya HAILE kishin nema wa danta mulki batajin zata iya sbd sanin ba lallai komai Yazo a sauki ba dan tayi imanin da idan ma sunyi nasarar cire Ayanah a idanuwan sultan to ba lallai sun cireta a zuciyarsa ba bare LEUL NUAB dayake jinin AYANAH GHAZ bazai taba fita a zuciyarsa ba dan haka ta cire kanta a wannan fadan iya abinda ta samu ya isheta ita a yanzu dan haka rayuwa sabuwa ta bude itama ta kwanciyan hankali da nutsuwa, Imebētis din sultan kuwa da damansu ahankali ahankali sun rasa rayukansu a hannun uwar dakin tasu wadda a yanzu Bayan ita bata buqatan kowace mace a rayuwar sultan Wanda ya rufe shafin karban kowace imebētin a rayuwarsa tinda ya samu Ayanah ghaz kofar shaawansa ga kowace mace ta rufe kwata kwata matansa ne kadai suma haqqin su ne kadai yake saukewa gashi rayuwar ma tayi tsayi yanzu tsufa da manyanci ya taho musu, A yanzu imebētinsa daya ce rak a raye itama ta jima da komawa tamkar baiwa ga haile ta zama kunnuwanta na dauko mata labarai da sirrin duk inda Hailen bata saniba dan hakanne take raye kamar fanko dan kuwa shi kansa sultan din tintini ya mance da ita baama maganarta a haka zata gama garari a masarautar ta tsufa ta mace, MARAKI batada kowane irin amfani itama a gurin sultan Bayan na biyan buqatan sauke hakkin aure a ganin HAILE kenan Shiyasa bata damu da ita ba ta tattara ta watsar tinda batada ko ‘dan kanta a duniya kuma tanada daman daukan ‘ya daya ko biyu ma daga cikin yayan imebētis din sultan ta riqe tamkar ta haihu amma Sam batada raayin hakan tin acan baya da akwai Sauran yarinta bare yanzu da duka sun manyanta hakama yaran da yawansu gabaki daya an aurar dasu Masarautu manya masu daula da iko daban daban gabaki daya a yayan sultan din manyan yayansa ne kadai basuyi aure ba wato yayan Haile su biyu Aslm da meryam ta ukunsu neesat tayi aurenta sbd rayuwarta akwai sauki sabanin ta yan uwanta, Rashin aurensu nada nasaba ne da rashin shaawan auren da basu da shi sbd raayin hakan da mahaifiyarsu ta cusa musu sbd batason su taba aure Masarautar da batai ko kusan matsayin ta mahaifinsu ba, Duk masarautun da ake aurar da yayan masarautar BOYEM basuyi ikon Masarautar boyem dinba sbd ta boyem din itace wadda babu kamarta dan hakanne dole sai wadda bata kaitaba amma suma Masarautun baa baya sukeba ko kadan ga tarin arziki da dukiyar da bata Jin kashewa tareda iko da mulki me karfi ta qasashe daban daban amma duk da hakan HAILE ta kasa barin yayanta su zaba ko daya daga cikin duk masauratun da ake kawo musu tayin aure gashi a al’adar BOYEM sukuma mazan ne kadai basada ikon auren macen daba jinin ahalin ba amma matan Ana aurar dasu wani gurin kuma Sam baa taba yiwa macen datake jinin BOYEM auren tilas saida cikakken raayinta sbd zataje ne qasar daba tata ba idan akai mata tilas zata rasa ahalinta kuma taje tayi qunci dan haka basa tilas tin farko ga matan boyem, Wannan dalilin ne ya saka yayan nata suke Zaune masarautar mahaifinsu haryanzu hakama a tsaye suke qyam Akan tabbatarda karban mulkin dan uwansu Wanda tsufa ya kamasu a gida batareda sun ankare ba takai sultan ya rufe kofar Neman aurensu kwata kwata hukuncin su sai ranar da aka nada sabon sultan a Masarautar BOYEM shine zai bude musu kofar Neman aurensu daya rufe, Hukuncin ya rikitar da rayuwarsu kwata kwata ta juye ta zama baqin cikin da babu Sauran hasken sauki a cikinsu sai zallar rashin imanin yadda da hakura daga abinda suke so dan kuwa indai wannan hukuncin dake kansu zasu jira to ko zasu kashe rai nawa suma saisun tabbatarda ASIM ne ya zama sultan dan kuwa idan ba shidinba ya hau babu me dauke wannan hukuncin zasu tsufa su mutu ne ba aure dan haka babban burinsu na rayuwa Akan tasu dalilin na tsananin son aure ya karfafa kudirinsu Akan hawan ASIM boyem dan yanzu wannan ne ma babban dalilinsu na jajircewa, Ita kanta queen HAILE wannan shine dalili na biyu me karfi daya sakata tsayuwa Akan qudiri daya na tabbatar da ASIM ya karbi mulkin boyem sbd ganin yayanta zasu suna shirin tsufa su mutu babu aure ga qanwarsu neesat dake aure Masarautar Malaysia yayanta hudu babban ‘danta ma yana kokarin shiga university amma su Sauran suna gida manyanci yana sako musu Kai dan kuwa shekaru ashirin ake magana yanzu ko Bayan Barin NUAB ALMAZZ kasar idan aka hada da shekarunsu na baya ma suna hararar shekarun da suke Neman na wuce aure ma. *******wishmah Ayanah tinda ‘danta hasken idaniyarta da zuciyarta ya tafi bata taba sake walwala ba a tsayin shekarun nan, Bata taba manta tsananin soyayya da kaunar datake masa ba kona daqiqa daya, Bata taba manta kamanninsa ba, Bata taba dena kewa da tsananin son ganinsa ba duk da babu ranar da baya wuni kiransu akai akai yana video call da itaba sbd tsananin kauna da soyayyar dayake mata wadda ta zarta rayuwarsa da babu komai a ciki sai emptiness da Wani irin Zafin jinin sarauta dayake yawo a jininsa fiyeda mahaifinsa, Wishmah a hankali taci gaba da manta komai da kowa harta gama mance komai a rayuwarta bata tina komai da kowa Bayan mutane biyar da sune rayuwarta,sune ji da ganinta a yanzu datake tamkar sabuwar haihuwa, Qunci da baqin cikinta sun wanke babusu a zuciyarta sbd Manta komai datai dan haka rayuwarta take simple fayau ba damuwa da tashin hankali Bayan damuwan rashin HAYATEEM dinta da baya tareda ita Wanda shima hakanan koyaushe take rasa dalilin daya saka bakinta yake furta masa kada ya dawo qasar BOYEM Wanda shi kansa NUAB din wannan furucin nata ne ya hanasa dawowa qasar wadda har abada ya fitar da ita cikin ransa baida niyar dawowa rayuwa a cikinta. Mutane biyar da su kadai ne a zuciya da kwakwalwan wishmah sune, Shi kansa HAYATEEM din nata sai Mahaifinsa sultan data kasa cirewa a cikin kanta Wanda duk tsawon shekarun nan babu ranar da shima baya video call da ita kowace asuba sedai bata cewa komai haka zai kira ya zuba mata idanuwansa yana kallanta tana masa shiru batareda cewa komaiba itama tana kallansa harta gaji ta kife wayar tayi kwanciyarta tenya tazo ta dauki wayar ta fice da ita Wanda hakan wani sirri ne da babu Wanda ya sani a duniya daga sultan din se tenya wadda itama ta rasa dalilin sa na hakan a kowace asubar bayan kuma ya Riga ya nunawa duniya wishmah da ‘danta basa gabansa. #MAMUH #LEUL NUAB ALMAZZ BOYEM #BOYEM LEUL #ALMAZZ NUAB HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 48 Bayan NUAB da sultan YASAR dake zuciyar Ayanah ABAAS ne Wanda bakinta bai taba qasa da kasa fada ba hakama zuciyarta bata taba mantawa da tsananin sonsa da kaunarsa ba hakama bakinta bai taba gazawa da fadawa NUAB yayi mata alkawarin kawo mata Abaas kada ta mutu bata gansa ba ta sake rungumar sa a jikin taba Wanda ba ita kadaiba zuwa yanzu babban kudurinsa na rayuwa ya zama na bawa mahaifiyarsa abinda takeso, Sauran mutum da sukafi kowa zamowa rayuwarta ta yau da kullum Bayan ‘danta da Abaas sune sakinah da tenya da suka sadaukar da rayuwarsu tin daga Sauran yarinta da suke da ita har zuwa yanzu da manyanci ya Kama su dukan sun tsaya da lafiyarsu da lokacinsu da rayuwarsu sun bata kariya da kulawa kuma sun shirya hakan har qarshen rayuwarsu data rage musu dan haka itama duk da a yanayi na rashin memory da rashin nutsuwa da lafiyar tinani sune wainda ta sani kadai a rayuwarta datake jinsu har jini da ruhinta da suka zame jininta koda basu hada jinin ba a yanzu sune asalin jininta datake kalla dan a lokuta da dama idan dan tinaninta da ya hau daidai takan zauna ta qura musu ido ta ringa kiransu da Zuhrah da Nurat tana hawaye tana rintse ido sbd ciwo da radadin na taso mata a kirji da baa son kwata kwata taba tinawa da wannan kuncin sbd lafiyarta da kome zai iya faruwa idan wannan quncin da baqin cikin ya dawo mata cikin kwakwalwa dan hakanne kwata kwata Bayan kokarin kulawa da sake mantar da ita komai babu abinda su tenya ke kokarin yi, Baa iya zuciyar wishmah sukeda matsayi me girma ba a zuciyar NUAB ALMAZZ su din taurari biyu ne da bazai taba iya biya ba har qarshen rayuwarsa, Su din haske ne a rayuwarsa da suka bawa halittar datafi komai na duniyarsa daraja kulawa da tattalin datake buqata a lokacin da bata kowa a duniya Bayan shi kadai kuma aka rabasa da ita, Sun kular masa da ita tin baizo duniya ba harma Yazo duniyar ya zama abinda ya zama yanzu Amma haryanxu sune suke tsaye akanta Bayan Wanda take full responsibility yayi watsi da rayuwarta batada amfanin komai a rayuwarsa baya buqatanta bayin matarsa ma sunfita daraja. Bayan zallar kauna mai girma da darajar su dayake gani matsayin iyaye mata da tamkar sune suka haifesa yake basu dan hakanne kowacensu takejin sa Aranta tamkar itace ta haifesa musamman sakinah da bata taba sanin menene namiji ma bare haihuwa dan haka take Jin LEUL NUAB tamkar dan data haifa da cikinta hakama tenya dake da yaya biyu mata da tini sukai aure basa masarautar jinsa tamkar ‘da namiji da Allah bai bata ba, Da wannan rayuwar bangaren wishmah AYANAH samun nutsuwa da kwanciyan hankali a tsakaninsu da bayinsu gida bakwai dake hidimar bangaren komai nasu a kebance hankali kwance da nutsuwa, Basu taba damuwa da komaiba a yanzu da komai na masarauta tinda komai baayi dasu sun koma kamar babu su, Sultan ya yafe wishmah bata ma cikin masu zuwa tiraka tin shekarun da suka gabata hakama babu wata hidimar dake tasowa ta fito sbd yanayinta, ‘Danta da ake tinanin matsayinsa a Masarauta shima baya nan dan haka basa lissafi Sam idan ba tozartasu zaayi ba baama ambatar su dan haka suka zama bangaren dayafi kowane bangare shiru da rashin hayaniya, Tenya tini ta rasa matsayinta sbd anrufe karban imebeti dan haka Kai tsaye ta koma tamkar yaya kuma jakadiyar wishmah da LEUL da babu ranar dawowansa. Tinda NUAB ALMAZZ yabar qasar boyem tsawon shekarun sultan YASAR baitaba maganarsa da kowa ba kaman yanda bai taba Nemansa ba hakama NUAB din kansa bai taba Neman mahaifinsa ba sbd sun rabu Akan zazzafar zuciyar dake cin kowannesu ta jini daya dake yawo jikinsu, NUAB ya tafi da Wani irin ciwon da har abada bazai barsa ba wato ciwon ganin idonsa yanda mahaifinsa ya wulaqanta masa mahaifiya batareda tinani da tausayin ciwon datake rayuwa a cikinsaba, Ya tozartata ya bawa duniya da dabbobin dake duniyar harma da ‘yayan dabbobin tozartata, Littafin tarihi ya buga sunanta a matsayin daba kowa ba face mistress din da batada kowane irin muhimmanci da daraja a Masarautar da a gurinsa takarmin Ammin tasa ya fita daraja a idonsa da zuciyarsa, Duka wannan bai isa ba saida ya rabata da ‘danta tareda saka dokar karya taba dawowa masarautar saiya gama karatunsa duk sbd a quntata rayuwarta….. Da wainnan abubuwan waye Sultan din da zaiyi fari a zuciyarsa? Bayajin laifin mahaifiyarsa ne data zo a matsayin imebēti zuwa wishmah dan haka babu Wanda duniya ya isa ya wulaqanta masa uwa batareda ya takasa ya shayar da nasa dabbobin jininsa ba Bayan mahaifinsa Wanda shima daraja ce da girmansa na uban dayayi cikinsa aka haifesa yake ci amma kaf boyem babu Wanda bazai iya tara jininsa a pool yayi wanka dashiba indai Akan wishmah AYANAH GHAZ ne. Bayan gama karatunsa sultan dayake biye da kowane irin motsinsa a rayuwa jiran dawowansa ya fara yi sbd ya zama abinda yakeson ya zama din wato mai cikakken tarin ilimi da rashin tsoro da Izzar dake yawo jininsa amma ga mamakin sultan mai girma NUAB ALMAZZ babu boyem a ransa ya shafeta kwata kwata har abada bai niyar dawowa dan babu ita a ransa ya cire, BOYEM bata cikin abinda yake da shirin dawowa a tsari da qudirin rayuwarsa mai karfi daya shirya. Wata irin rayuwa mai karfin gaske da power data fara saka zuciyar sultan nauyi NUAB ALMAZZ ya fara ginawa a Russia wadda ta fara bayyanar da irin karfi da power din dazaiyi wadda hakan zata ma iya zama hadari da boyem sbd babu ta yanda boyem zata zama Abokiyar gaba ko fada da ‘dan daya fito daga jininta. A zuciyar NUAB ALMAZZ ya jima da goge boyem a rayuwarsa dan kuwa tabbas baida niya ko raayin komawa har abada aransa, Baida kowa da komai da zai sakasa komawa Bayan Amminsa wadda yakeda kudirin daukota ya dawo da ita hannunsa itama tabar BOYEM kenan har abada, Duk Wanda yake duniyarsa yasan alaqa daya ce ta rage wadda ta liqesa da Masarautar boyem wato mahaifiyarsa dake hannun masarautar haryanzu, Buri da babban qudurinsa dazai qarasa yanke masa boyem a rayuwarsa shine Amminsa ta kasance a hannunsa to daga ranar ko sunan boyem bazai sake bayyana a cikin sunansa ba bare wata bayyananniyar alaqa….. Sultan YASAR ya dade da sani da fahimtar hakan daga NUAB ALMAZZ dan haka shima yake a shirye tsaf da jiran wannan ranar da zai tinkari boyem da buqatan mahaifiyarsa wadda shima a nasa bangaren babu abinda har abada zai sakasa barin AYANAH GHAZ se mutuwarsa amma duk da hakan babbar dama ce daya tak Allah ya basa Akan ‘dan cikinsa daya zama Zakin da duk abokan Huldarsa da jamaar sa suke shakkar datake tamkar Sarkin dayake kere sarakunan gaske dan haka yana nan yana jiran ranar da dansa zai nemesa Akan hakan Bayan shekarun da suka dauka babu huldar komai a tsakaninsu. ********** GHAZ VILLA No 1148 Arbat Moscow Russia Securities ne zagaye da villa din jefi jefi sbd security room din dake gefen gate din shigowa villa din a ciki suke bin security cameras din villa din da kallan tsaro akai akai Wanda hakan ne ya saka jefi kadan ne na securities dake zagaye da gidan kuma basada kowane irin barazana da suke fuskanta ko hadari dan haka duka securities din dake gate dana security room basa cikin hayaniya ko daya dan wannan tsari ne da dokar aikinsu da maigidansu baya buqata ko kadan wato hayaniya da tashin hankali dan hakanne koina na villa din tsit yake komai a natse ake yinsa ake kuma aikatawa, Tin daga securities dake villa din har maids da cook da Madame din da kula da maaikan Vilar babu Wanda ba zallar nutsuwa ce yake aiki da ita ba sbd villa ce da babu inda ake buqatan garaje ko gaggawa a cikinta, Villa ce da kaf maaikatanta sukeda ilimi me kyau da iya aiki dashi dan baa buqatan kowane aiki da babu ilimi a cikinsa, Villa ce da duk Wanda yake cikinta yakeda yanci da sakewa a cikin masu aikinta amma kuma hatta takawansu a tsari da ilimi sukeyinta ko a gurin aikin nasu dan hakanne duk wani mai aikin GHAZ villa nutsuwansa ta musamman ce duk da akwai lokutan da suke sakewa a tsakaninsu suyi raha da dariya da sakewa sosai amma idan mai villa din kanta yana gida atmosphere din na musamman ne, Kudi da rayuwa me nutsuwa da tsaron da yake tabbatar musu da sun gama samun Saar rayuwa duk wani maaikacin villa din suke samu Wanda ya saka suke sake Jin babu wata rayuwar gata data fi musu zama masu aiki a karkashin NUAB ALMAZZ har qarshen rayuwarsu, NUAB ALMAZZ me GHAZ villa da GHAZ Empire gabaki dayanta dake buga lokaci da daukaka a qasar da wajen qasar harma da qasashe da dama a bangaren harkar business da kuma qera jirage, NUAB ALMAZZ Wanda yake cikin shekarunsa na daukaka da suna ya tsayu ya kafu ya kuma kafar da duniyarsa da babu Wanda zai iya girgizata idan ba Allah daya kafasaba, Tarin dukiya da daukaka da arzikin dayake nuni da shi din jinin boyem ne ba matsalar datake gabansa bace dan kuwa ya tara dukiyar da Bayama lissafa wa hakama babu ta yanda zuriar sa shima zasuyi talauci har qarshen rayuwarsu insha Allah dan kuwa Allah ya tsaya masa Akan kowace huldarsa da businesses nasa, Shi din dan business ne kuma shugaba ne na tsayayyun matasan da basu da gata harm da qananun yara maza wainda da uwansu sun rasa iyaye sun fada wata rayuwar da batada kyau, Bayan zamansa babban tsayayyen business tycoon a qasar da wasu qasashen kallan riqaqqen mafia boss ake masa wato shugaban yan taadda sbd kasancewansa jarumin daya zama cikakken gatan duk wani dan taadda da rayuwarsa ta lalace kuma ya zame musu tamkar uba yana kawo sauyi a rayuwarsu , NUAB ALMAZZ ya zamo uban marasa gatan da rayuwarsu ta lalace ne sakamakon Tsintar matashin da aka kashewa uwa da uba da Kanwa aka cinye masa gadonsa duka sbd son zuciya irin ta dangan mahaifinsa sanadin hakan ya fada harkar taaddanci mai karfi a haka aka kamasa aka shiga kotu dashi aka yanke masa shekaru biyar gidan yari tin yana da Sauran kuruciya, Shekaru biyar yana fitowa gidan yari NUAB ya daukesa ya tsayawa rayuwarsa tsaf saida ya tabbatarda ya samu adalcin daya kamaci iyayens da basa duniya. #MAMUH #LEUL BOYEM HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 49 Tin daga wannan lokacinda ALEEY KUAS ya zama babban yaron da babu kamarsa a gurin NU'AB Almazz, Aleey ya sadaukar da rayuwarsa ga kowane hukuncin NU'AB ALMAZZ da zai iya sadaukar da rayuwarsa ya bada ita batareda kowace irin second tinani ba indai Akan NUAB ne, NUAB ya Inganta rayuwarsa ta hanyar sakasa ya qarasa karatun da bai qarasa ba ya hada takardunsa ya zama cikakken mutum da ayanzu ilimin sa yake daukan businesses da mahaukanta kudin da bai taba tinanin a rayuwa zai taba iya ko lissafowa a mafarkinsa ba, Ya tsayu ya kafu a cikin manyan businesses na qasashe daban daban yana tsayuwa a gaban mutanen da bai taba tinanin zai iya ganinsu idan ba a news paper ba ko tv amma a yanzu a gabansa yake ganinsu tareda boss dinsa harma kusan shine yake gabatar da abubuwa da dama na haduwar da businesses din dan haka rayuwarsa tayi Wani hawa da saman da badai masu qananun matsayibama sedai manyan duniya duk ta Sanadin Ubangidansa da ko rai yace ya dauka to tabbas bazai qara mintina biyu batareda ya cika umarnin ba, Duk abinda NUAB ALMAZZ yake so ko menene shi aleey yake so ba me kyau bane kuwa hakama abinda NUAB ALMAZZ yakeso to aleey yana sonsa da dukkanin rayuwarsa dan hakanne burin Ammi ya zama qudurarren burinsu da dukkanin Wanda yake qarqashinsu na Neman Abaas a duk duniyar dayake koda hakan na nufi zasu juya nahiyoyi da dama. Tin daga kan aleey NUAB ALMAZZ ya zama gatan kowane mara gatan, Sama da daruruwan yan taaddan qasashe daban daban da kaddara ta sakasu fadawa taadanci da shaye shaye NUAB ya tallafi rayuwarsu ya sakasu jikinsu ya kawo sauyi a rayuwarsu suka zama Yaransa cikin sauyawa zuwa masu abin yi, Duk Wanda bai gama karatu a cikinsu yana sakasa ya qarasa karatunsa ya fara aiki a qarqashin sa wainda kuma Sam basuyi karatun ba suma aikin da zasu iya a duniyarsa yake sakasu dan haka kusan duka wainda suke a qarqashinsa ire irensu ne amma kuma ilimin sosai suke samu dayake ratsa su sun zama yan business din gaske da kamar da saa kowannesu yake yawo dan kuwa tako ina cigaban GHAZ empire ake samu, Tamkar zakuna suke a cikin duniyar manyan business tycoons sbd tsananin ilimi da saarsu harma da qwanjinsu dayake bayyane Akan zasu iya komai akai ubangidansu da ayanzu kusan koina duniya ta sansa sbd tarin yan amanarsa kuma yan taaddansa dan duk da sun sauya rayuwa sun taka matsayin cigaban rayuwa wannan rayuwar ta rashin sauki da rashin tsoro yana nan a tattare dasu, Ilimi da kudi tareda power da suke samu daga shugabansu NUAB ALMAZ ya qarawa rashin tsoro da zuciyarsu kafin gaske da basa shakkar komai da kowa a duniya idan ba shi dinba da babu Wanda baya sauke masa Kai idan ya fito sbd girmamawa dan shine ya jasu cikin jikinsa da dukiyrsa ya maidasu mutanen da kowa yake shakka a yanxu dan haka duk da wasu sun girmesa wasu kuma tsarin shekarunsa ne da wainda ma ya girma gabaki dayansu a uban dayafi kowane uba daraja kimar da zasu iya tasa yaqin duniya akansa suke kallansa, Tsoronsu akeyi shakkar su akeyi sosai sbd uba gidansu yana dukiyar da suke juya duniyar yanda suke so, Kusan dukkanin yaran nasa babu Wanda baiyi zaman gidan yari ba sbd rashin adalcin sharia amma ayanzu sun Kai sun taka matsayin da koda a gaban mutane zasuyi Kisa babu Wanda zai dago ya kallesu amma kuma ba irin rayuwar suke yiba yanzu dan kuwa business suke me tsafta da class da tsari amma duk da hakan kallan yan taadda masu karfin gaske ake musu Ana tsananin shakkarsu. Yaransa sune yan uwansa, Sune danginsa, Sune yake shiga cikinsu yayi nutsuwa ko babu hayaniya sune ahalin da suka cike gurbin ahali da dangin da baida kaman yanda shima shine ya cike gurbin iyaye da yan uwan jini da suka rasa dan haka Bayan komai akwai kauna mai tsananin karfi a tsakaninsu dasuke wa juna su dashi, Iya kafuwa da tsayuwa GHAZ empire ta tsayu, Manyan qasashe da Masarautu ne da manyan tycoons na karshe ne abokan huldarta dan hakkanne NUAB ALMAZ yayi suna da fice a duniya da yake da Wani irin matsayi da girman gaske a idanuwan duk wani marasa karfi da galihu, A cikin abokan huldarsa kuka shi din Zakin dayake yawo ne da saa a rayuwarsa, A gurin tarin yaransa da uwansu ya kere na Masarautu da dama shi sarki ne da a duniyar nan idan yace A to A dince idan yace kuma B ce to dince kawai ko uban kowa ya yadda ko kada ya yadda, Shi sarki ne da ko masarautar ubansa yace su tayar bazaa kwana ba saisun saka jini gudana a cikinta ta shefe kaman baayi kowa a cikinta ba. Duk suna da tambarin da ake masa Akan zamowa gatan yan taadda bai taba bawa ko yan jarida daman fira dashi ba Akan hakan sbd baya buqatan yiwa kowa a duniya bayani kawai dai yasan yana samun feelings na nutsuwa daga sauya musu rayuwan da yayi hakama kusan yanajin radadin daya sauya rayuwarsu zuwa ga illa sbd yasan ciwo da radadin abubuwa ire iren wainda suke tinda shima tin da qananun shekaru aka rabasa da tasa uwar da haryanzu baiji dumin jikintaba taji nasa, Fushi ne a zuciyarsa da haryanzu bai huceba, Zafi ne a cikin kansa da haryanzu wutarsa bata mutu ba, Qiyayya ce me karfin gaske dayake wa jamaar Masarautar BOYEM da haryanzu bai sauka ba sai ranar da mahaifiyarsa ta shigo hannunsa ne kadai komai zai iya fara sassautowa. Duk wani Zafi da fushinsa a zuciyoyi da kan Yaransa take ci batareda sun San menene a ransa ba dan haka iya gane menene zuciyarsa amma dai tinda suka sansa sukasan da wannan wutar dake ci a cikin idanuwansa dan haka tasu zuciyar da ruhin basu taba Dena ci da wutar Zafi ba da jiran kowane umarnin sa Akan koma menene ba. Duka wannan rashin tsoron da rashin shakkar da GHAZs kaman yanda ake ambatar su sbd sunan komai nasa daya mallaka a rayuwarsa sunan mahaifiyarsa ne amma iya GHAZ din suke dashi sun samo izzar hakan ne daga ubangayyarsu LEUL NUAB ALMAZZ da babu sunan shakka ko tsoro bare fargaba a cikin littafin rayuwarsa datake tsaye cak kaman mashi, Komai Zafi da rashin saukewa kowa Kai a duniya idan ba shi ba basu kamo sa ba ya dame dukansu ya shanye babu Wanda kaf duniyar baya iya dagowa ya kalla da idanuwansa idan ba iyayensa mata ba sai kuma ubansa dabai San yaya zai kallesaba tinda basa tare shekaru. Izzar dayake bugawa da iko tareda taqama da tsananin power dayake Juyawa da ita sun hadu hade ne da jinin dayake yawo a jikinsa na sarautar BOYEM, Duk wannan shekarun yayi su ne yana jiran ranar da Amminsa zata furta masa ya taho ta janye kamalanta na kada ya dawo, Daga ranar da Amminsa ta furta masa tana son zuwansa to tabbas a ranar bazai kwana ba sai jirginsa ya saukesa qasar BOYEM hakama bazai Baro ba saiya tabbatarda uwarsa ta dawo hannunsa. Wannan kiran shine kiran dayake jira daga mahaifiyarsa kowace daqiqa dan haka aleey ma koyaushe a shirye yake tsaf da jiran kiran ya shirya saukar su BOYEM da me BOYEM din gabaki dayanta duk da baya buqatan mulkinta. Villa dins datake kamar gari guda kusan fiyeda rabin Yaransa dake Russia suna cikinta bangare daban daban Sauran yaran nasa kuwa suna qasa daban daban inda yake da companies dan haka villa din akwai tsaro mai tsari da rashin hayaniya, Duk Wanda yake karkashin GHAZss baya cikin wahala ko talauci Bayan kwanciyan hankali da rashin hayaniya sai zallar iko da rashin tsoro dan Sam baya kaunar lusari ko sakaran namijin da bazai iya tsayawa namiji ya cire tsoro a zuciyarsa ba a karkashinsa dan hakanne ya kasance duk Wanda yake karkashin GHAZss babu Wanda ba tsayayyen namiji mai zarra ba hakan ne ya saka koina suke kwarjinsu daban yake bare ace uban kwarjinin nasu na guri. ******* Hayaqi ne da qamshi yake fitarwa me nutsuwa yake cike da gauraye toilet din  mai tsananin girman da koina daukan ido yakeyi sbd kyallin tsaddan luxury vinyl tiles da komai na Duravits toilets dayake tsare a toilet yana saka jikin duk Wanda ya kalla mutuwa, Qarar shower ce yake tashi a cikin luxury steam and sauna shower room dake cikin toilet alamar wanka akeyi da ruwan dumin da hayaqinsu yake bada qamshin shower gel dinsa na the Noir, Tsawon mintina a ciki kafin ya kammala Hannunsa me tsananin haske da lafiyar fata ya bude kofar kafin kafafunsa suka fito ya fito gabaki dayansaa ruwa na gangarowa daga lafiyayyar farar fatarsa da Hutu da lafiya kawai take bayyana wa tana daukan ido, Ruwan ko zama basa yi a farar fatarsa Kal sbd santsi da lafiyarta gangarowa sukeyi kawai suna sauka qasa. Gurin da towels suke a Jere a tsare kaman bundles na kudi ya nufa ya miqa hannunsa daya ya dauko daya ya daura a kuqunsa kafin ya sake daukan daya a natse cikin asalin nutsuwan sarauta dake yawo a jininsa ya Dora a kan gashin kansa dayake tamkar na mahaifiyarsa yafara gogewa ahankali kafin ya fito sanye da fararen soft sole bedroom slippers yana nufar makeken dresser mirror din dayake closet dinsa mai girman dayafi na daki biyu dan kuwa tarin sutura ce a Jere da basada adadi babu kalar designer din data amsa sunanta da babu a gurin tin daga kan bangaren agogunansa da suke bugun mahaukatan dollars har zuwa kan takarman sakawansa da suke cin manyan kudi da bangaren wandunada shirts da suits da underwears hatta ties na wuyansa da socks dinsa kowanne da bangarensa daban inda aka jerasa. Ga turaruka suma da pins da combs nasa suna kowanne baida adadin number dan babu abinda ake siya kadan hakama akai akai ake qaro wasu Ana jibgawa. Cikin nutsuwa da rashin hayaniya ya shirya tsaf a cikin navy blue loro pianas vicuña polo shirt da Michael kors trousers fari tas ya komai na jikinsa na fidda wani tsadadden qamshin Gaultier elixir na yana gauraye niimar duk inda ya wuce da inda yake tinkara a cikin sanyi. Palonsa na hutawansa y wuce Kai tsaye cikin nutsuwa zuwa palon da dining room dinsa yake inda zaiyi breakfast da aka gama cike dining din a tsare da aji, Tin daya doso qamshin sa ya sanar da aleey fitowan sa dan haka ya miqe daga Zaunen dayake riqe da iPad me girma dayake wani aikin report da aka turo daga kamfaninsu dake Brazil. Ajiye iPad din yayi yana dago Kansa ahankali ya sauke Akan hanyar da NUAB ALMAZZ din daya fito kwarjinsa da Kyansa dayake sake cika idanuwan duk me kallansa na cike gurin gashinsa dayaji tsadaddun mai yana sake a kafadarsa ya dago idanuwansa da babu abinda suka Baro na mahaifinsa ya Dora Akan aleey din yana qarasowa kenan wayar sa da iya mahaifiyarsa kadai ke kiransa da wannan layin tayi haske tana ringing mara qara. Dago wayar da hannunsa yana dakata wa cak ya fasa isa dining din ya isa kan wasu mahaukatan luxury sofas dake palon ya zauna a natse tareda ajiye Dayar wayar hannunsa a gefensa kafin ya daga wayar cikeda nutsuwa da kulawan da baya bawa kowa duniya sai ita ya bude Baki muryansa mai tsantsar nutsuwa da Izzar sa da bata boyuwa yace ‘Ya Ammi…. Katsesa maganarta da muryan data tada tsikar jikinsa gabaki daya da cewa ‘HAYATEEM Inason kasancewanka a tareda ni duk lokacinda Ka samu daman hakan…… #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 50 Gashin jikinsa ne suke qarasa miqewa ahankali maganarta ta ratsa kunnuwansa zuwa kwakwalwan kansa da zuciyarsa data tsaya cak gurin bugawa, Numfashi me sanyi mara sauti ya sake a natsensa dan gasgatar da maganar Ammin tasa da bata taba raayin dawowansa BOYEM ba haka kawai amma Ayau kunnuwansa na jiye masa sabanin kalamanta na koyaushe da kullum, Bude bakinsa yayi cikin sautin da ita kadai yakewa magana dashi sbd sanyinsa da nutsuwansa yace ‘Ammi,kina buqatan ganina? Akwai abinda yake damunki Ammi?’….ya qarasa maganar da zallan kulawansa da kaunarsa akanta yana jiran amsarta dan karantar yanayinta dayake cikin sautin muryanta. Shiru tayi itama acan bangaren nata tana rufe idanuwanta ahankali sbd muryansa dake ratsata a duk lokacinda zata ji muryansa tsananin kaunar danta kaman zata qarasata takeji amma hakanan take daurewa shekaru masu yawa sbd koyaushe zuriyarta na hanata barinsa dawowa sbd kada aci gaba da kiransa dan mistress Wanda ako Yaushe aka ambacesa da hakan har cikin ranta da zuciyarta take Jin radadin hakan musamman data ga sunan yana kokarin zama abin alfaharinsa dan baitaba Jin ciwo ko damuwan abinda ake ambatar sa dashiba amma su sunajin ciwon hakan, A yanxu zuciyarta takai maqurar kasa daurewa da hakurin rashin ‘danta a tareda ita musamman da zuciyarta take cikin rashin sukuni sosai da Wani irin tsoron da batasan na menene ba dan haka jikinta yake Neman rikicewa sbd ko bacci kwata kwata ta rage sosai Wanda shima yake qarawa lafiyarta illa me girma dan haka su tenya da sakinah suke cikin tsananin damuwa da rashin yaya zasuyi gashi basuda ikon sanar da sultan suke gani tinda bata gabansa babu abinda yake gabansa nata likita dayane tinda ya nadasa mai duba lafiyar Ayanah din shikenan baitaba fasa zuwa bibiyan lafiyar taba koda Yaushe a tsawon shekarun nan, ‘Ammi’ ya Ambaci sunanta cikin sanyi da kauna me girman gaske tareda nutsuwan da bayason damar da ita sbd jinta shiru. A sanyaye ta sauke bayyananniyar Numfashi jikinta gabaki daya a mace ta bude Baki tace ‘NUAB,Yene HAYATEEM,Yene LEUL idanuwana suna son ganinka, Zuciyana da ruhina duka san ganinka sukeyi kafin na…..’ Katseta yayi da tsananin nutsuwa da cewa ‘AMMI’ sbd yasan kalman mutuwa ne zata qarasa dashi, Tsigar jikinsa ne suka sake tashi a hankali Wani irin yanayin da mahaifiyarsa ce kadai ke motsa zuciyarsa na ratsashi sbd ya tabbatarda akwai abinda yake damunta ko zuciyarta dayayi girman datake buqatan ganinsa harta furta da bakinta, Dole wata damuwarce take faruwa da kila batasan tayaya zata iya gane wa ko fada masa ba kawai ta buqaci ganinsa sbd zuciya da ruhinta su sanyaya, Numfashi mara sauti ya kuma saukewa tareda dagowa idanuwansa farare tas masu Kayar da gaba da suka sauya a take suna dan rikida da ja ya bude Baki a natse yace ‘Ammi bakida lafiya ne? Girgiza masa Kai tayi a hankali da sanyi kaman yana kusa da ita Wanda sautin ya shigar masa kunne a cikin sanyi dan haka ya rufe idanuwansa ahankali ya kuma bude su yace ‘Akwai abinda yake damunki Ammi? Nan ma girgiza Kai tayi a natse batareda tinanin ba lallai ya fahimta ba, Nan ma yaji Gyada kan sbd akwai yan kunnen zinari masu dan fidda sauti kadan a kunnuwanta Wanda ya saka idan ta girgiza Kai sautin su ke shiga kunnuwansa suna narkar da zuciyarsa da babu abinda take tsananin so da kauna a duniya idan ba ita din ba ‘Ammi akwai Wanda ya saka miki damuwa’ Girgiza Kai tayi ya sauke Numfashi me sauti wannan Karan ya bude baki zaiyi magana muryanta ta Katsesa a sanyaye tace ‘Idan zaka taho kazo da Abaas,ina son ganinsa HAYATEEM’ Rufe idanuwansa yayi a Wani irin yanayin da zuciyarsa ke cizo da radadin kasa bawa macen da ita kadai ce rayuwansa abinda takeso sama da shekaru masu yawa. ‘Ammi zan taho gareki ba tareda Abaas ba amma nayi miki alkawarin indai Abaas yana raye zan kawo miki shi a gabanki, Nayi miki Alkwarin indai Abaas yana raye zan Nemo miki shi zai qarasa rayuwarsa a gabanki bazai taba barin gabanki ba har sai mutuwa ta rabaku….. Wasu hawaye ne suka gangaro idanuwanta da suka saka hankalin sakinah dake tareda ita a palo Zaune tashi sbd bata kuka Sam a yanzu sbd kuncinta da baason ya dawo dan haka a natse ta iso gurinta ta zauna gefenta ta kalli wayar hannunta ta miqa hannu tace ‘Nima zan gaisa dashi’ Miqa mata wayar Ayanah tayi cikin nutsuwa tana cewa ta yadda da NUAB zai cika mata wannan alkawarin ko Bayan ranta ne zai nema Abaas. Maganar tata har kunnuwansa ta sauka ta shigesa a hankali ya Lumshe idanuwansa yana Jin wata wuta mai Zafin gaske tana kunnuwa a zuciyarsa ta son kasancewa da mahaifiyarsa da tabbas lokaci yayi da zai dawo da ita hannunsa dan kuwa daman magana daya ce duk ranar daya saka kafa a BOYEM to bazai taba tafiya batareda mahaifiyarsa ba, Babu me buqatarta a masarautar da qasar gabaki daya hatta Wanda take zamansa baya buqatanta ya watsar da ita tin tanada kuruciya dan haka shi babu abinda yake buqata a rayuwarsa sama da ita a basa ita kawai shine cikar duk wani burinsa na rayuwa Bayan hakan baya buqatar komai a rayuwarsa. Saukar muryan Maa sakinah a kunnuwansa ya sakasa bude idanuwana jajir yana bude baki a natse da kulawa yace ‘Maa akwai abinda yake faruwa ne?? Akwai abinda ya kamata na sani ne?? Amminah na da damuwa ne? Akwai abinda yake faruwa a masarautar ne daya taba Amminah? A Jere ya jerowa Maa sakinah tambayoyin da suka saka jikinta sanyi ta sauke ajiyan zuciya mara karfi tareda bude Baki cikin nutsuwa ta manyanci tace ‘Babu komai dayake faruwa kawai dai yanayi ne na kewanka datake yi shine kadai ya saka amma ka damu babu abinda yake faruwa’ Shiru yayi itama Maa sakinan yana karantar yanayin muryanta datai sanyi sosai, Kai tsaye yace ‘Maa akwai abinda yake damunki kema? Menene yake faruwa a masarautar nan? Waye ya tabaku? Katsesa tayi da sauri tana kokarin daidaita kanta cikin sauti da dan sauri sbd Jin yanda muryansa ta fara sauyawa tana daukan Zafi da fushinsa da babu me iya kashe wutarsa tin yana yaro tace ‘Babu komai Ka yadda da hakan LEUL,kada Ka bata ranka ko kadan dukanmu muna cikin kwanciyan hankali da lafiya’ Kasa nutsar da zuciyarsa dake daukan zafi yayi ya bude Baki cikin sassauci yayi sallama da ita Kai tsaye wayar Maa tenya ya kira yana bude idanunwansa da sukai jajir Akan Agogon dayake palon dan kuwa matiqar yaji ya tabbatarda akwai damuwan dasuke ciki babu abinda zai Hana jirginsa sauka BOYEM kafin fitowan alfijir din asubar gobe. Maa tenya dake dakinta ta gama sallar nafila wayarta dake kan marble center table din dayake lafiyayyan dakinta da babu duniyar da babu a cikinsa koina na Qamshi da sanyin ac tafara ringing. Hannunta ta miqa a sanyaye ta dauki wayar tareda dauka ta Dora a kunnanta cikin sanyi tayi sallama tana miqa masa gaisuwan data zama kaman dole kasancewansa jinin BOYEM kuma asalin magajin karagar mulkin. Bai amsa gaisuwan sarautarsa ba ya miqo mata tasa gaisuwan ta zamanta uwa a garesa kafin ya Dora da cewa ‘Maa idan akwai abinda yake faruwa ki sanar dani sbd ina rasa hankalina anan sbd Amminah akwai abinda yake damunta kuma Inason saninsa koma menene’ Ajiye Numfashi me sauti sosai tayi kafin ta sake shiga sanyi da nutsuwa tace ‘Allah ya qara maka lafiyar zuciya LEUL BOYEM Amminka jikinta yana Neman dawowa sosai a kwanakin nan rikicewa kawai lafiyarta ke kokarin yi Wanda tabbas tana buqatan ganinka takeso kafin ta qarasa rasa cikakken hankalinta ta manta waye Kai………. Shiru da tsit yaji duniya gabaki daya tana masa sai yanajin muryan Maa din tamkar sautin dayake tahowa daga nesa sbd straight zuciyarsa labarin ya caka yanajin dumi na gauraye jikinsa koina musamman idanuwansa da sukai jajir. Kasa iya cewa komai yayi sai sallama da yayi mata yana kashe wayar idanuwansa na tsananta ja ya da dago ya saukewa aleey su dayake tsaye gefe yana jiran umarnin koma menene yakeson Ayi. Kallan da yayiwa aleey Wanda ke kallansa cikeda nutsuwa da girmamawa take aleey ya fahimci umarnin sa dan haka Kai tsaye cikin girmamawa da cika umarni yace ‘Aiit B’ iPad din hannunsa ya daga yafara dannawa yana fidda wayar sa itama ya saka kira yana Juyawa yabar gurin yana fara aikin da baya buqatan bata lokaci dan kuwa kome zai tsaya cak sai LEUL BOYEM ya isa fadar da tasa ce gabaki dayanta. Shi kuwa ajiye wayar hannunsa yayi tareda Dora kafarsa Ka daya a hankali yana jingina bayansa da kujeran dayake Zaune yayi folding hannuwansa duka biyu kirjinsa yana Lumshe idanuwansa ya rufe dan kuwa a yanzu komai na rayuwarsa ya tsaya cak har saiya isa yayi tozali da mahaifiyarsa wadda shekaru masu yawa jikinta bai taba tashi ba sai yanzu Wanda a qasan zuciyarsa yasani dole akwai abinda yake faruwa daya saka lafiyarta fara rawa Wanda yana fatar koma menene ya kasance ba wani ne ya aikata komaiba dan a yanda jininsa ke tafasa komai zai iya faruwa Akan koma waye. Dayar wayar ce ta fara ringing Wanda ya sakasa miqewa tsaye ya isa bakin makeken Windownza mai tsare da lafiyayyan grey velvet smart automatic curtains ya zubawa waje idanuwansa da a wannan lokacin da zai sauke maka su zaka iya zubewa qasa kan kafafunka gabansa batareda Ka sani ba. Aleey kuwa yana ficewa daga palon nasa lafiyayyan palon dayake hade da babban bedroom dinsa ya nufa ya fara wayo yi yana aika wasu sakonnin ta iPad Akan tafiyar da zaa hada batareda bata kowane irin dogon lokaci ba ko tashin hankali da hayaniya kawai dai umarni ne da zaa cika a cikin lokacin da sai Wanda ya isa yake iya samun cikawar hakan a qanqanin lokaci. Wuni guda aleey bai zauna ba bai bata kowace daqiqarsa Akan komai ba Bayan shirin hada tafiyar isar LEUL BOYEM zuwa qasar BOYEM din tareda manyan GHAZss dinsa da baya tafiya koina saida su sune manya a cikin kaf Yaransa da kaf duniya bayan aleey daya san kowanne qanqanin sirrinsa da komai na rayuwarsa sune amintattun dan haka aleey baida Sauran kowace nutsuwa saiya gama tabbatarda komai na tafiyar ta kammala a cikin lokacin da ubangidansa yake buqata. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali *_HAYATEEM_* Mamuhgee 51 A Daren ko bacci na minti daya NUAB ALMAZZ me boyem baiyiba a Zaune yake daram idanunwansa na bayyanar da ‘daci da Zafin dake cikinsu babu boye wa sbd karshen ‘daci da zafi zuciyarsa takai dan babu tinanin da bai taho kansa ba Akan abinda ya faru da mahaifiyarsa dan haka jininsa ma ahankali ahankali yake qonuwa yana tafasa da Zafin daya mance radadin sa na shekaru sbd a duniya abu dayane ke tafasa jininsa yana qonasa da radadi me Zafin gaske shine banzatar da uwarsa dashi da mahaifinsa yayi Wanda wannan zafi ne wutarsa ke ci bazata taba mutuwa ba dan kuwa babu abinda ma zai kashe masa ita a zuciyarsa, Duk duniya babu Wanda ya isa ya saka ransa radadi da tafasa irin wannan idan ba mahaifin daya haifesa ba dan kuwa shine ya kunna masa wannan wutar dake cin kowane lungu da gaba ta jikinsa, Da ciwon abin yayi wayo a duniya ya tashi dashi harya fara girma dashi harya rayu dashi haryanzu a ransa, Mahaifin daya haifesa ya ajiye macen daya kamata yaso fiyeda Sauran matansa tinda ya bata matsayin wishmah a masarautar sa amma ya kasa tsaya musu ya basu kowace irin kauna da kulawa koman qanqantarta saima watsi da yayi dasu ya nunawa duniya su din ba kowa bane face mistress dinsa da ‘danta da babu abinda zaiyi dasu sbd yanada ‘dan da Matarsa ta Haifa masa ta qarqashin igiyoyin aure dayake fatan ya gadesa…….. Bai taba baqin cikin Zamtowan mahaifiyarsa mistress ba hakama yana nunawa duniya gabaki dayanta ba qaramin alfahari yake da zamtowansa dan mistress ba, Indai mahaifiyarsa ce zata ci gaba da haifosa a duniya to ko zaa maidasa ciki a sake haifosa zaici gaba da zabar fitowa a ‘dan mistress dan haka baitaba sanin menene kunya ko abinda take nufi bama ita kunyar Akan fadar shi din dan mistress ne, Fada yakeyi da isa da izgili da iko da Izza shi dan mistress ne Wanda akanta zai iya tada nahiyoyi da dama ya shafe tarihinsu ko a qundun tarihi. Kaman yanda LEUL BOYEM bai rintsa ba haka aleey bai rintsa ba aiki tamkar computer ya kwana yi shima dan tabbatarda tafiyarsu da wasu shirye shiryen tafiyar tareda qure cikakkun qurewan bincike Akan Masarautar BOYEM da kaf ahalinta na baya da wainda suke rayuwa a cikinta yanxu sbd babu inda LEUL ya taba saka kafarsa batareda ya tabbatarda yayi full bincike Akan gurin ba sbd baya wasa ko mance kowane irin lamari dazai iya shafar LEUL NUAB ALMAZZ dinsu da tsaron da suke basa mutuwa ce kadai da ubangiji zai aikota da kanta zata iya daukansa shiru cikin aminci amma mutum dai da koma menene yake taqama dashi sedai Ayi mutuwar kasko idan ma yanada rabon iyawa dasu kenan. Sauran yaran nasa kuwa tin daga lokacin da zancen akwai tafiya a gaban LEUL take suke cikin shiri dan kuwa a shirye suke tin jiyan kowane lokaci akace yana fitowa to zai samesu tsaye a jikin motoci suna jiransa. Komai na tafiyar ya gama kammala karfe biyu da rabi harma da mintina jirginsu zai tashi na rana dan haka koda karfe da arbain tayi gabaki daya Yaransa da zaayi tafiyar dasu suna tsaye harabar gidan cikin shiri jere a jikin motocin da zaa tafi airport dasu kowannnsu sitirar datake nuni da rayuwar buga kan dala dala sukeyi sbd designers ne a jikinsu duk da basuyi tsadar ta boss din nasu ba suma suna cikin sitirar kudi, Gabak dayansu black kayane a jikinsu duk da kowannesu kalar tsarin kayan dake jikinsa daban amma duka black ne sai sirkin wata kalar da zaa samu a ciki daban hakama mutum hudu a cikinsu sanye suke da fcaps masu kyau da suke sake fidda kalar farar fatarsu ta nahiya daban daban duk da kusan dukansu farar fata ne amma daga nahiya daban daban suke, Sauran mutum shida a cikinsu kuwa gashinsu ne suka tara a sake wasu kuma sun dauresa sai daukan ido yakeyi sbd gyara da tsafta tareda aji dan kuwa ko securities dinsa da Yaransa class ne dasu, A cikinsu babu Wanda kakkarfan karfi baya nunawa a halittar jikinsa sbd wasu irin qwandinan hannu da suka murde ne ke fara Baka tsoro da shaawa a jikinsu sbd geamin din da suke yi dan kuwa idan da zasu cire rigunansu a gaban mata sama da ashirin to kusan sha biyar sai sun Kai qasa sbd mutuwar jiki da shiga confusion, Sauran securities na gate da cikin harabar villa din duka a tsaye suke bakin aikinsu suna jiran fitowansa dan bude masa gate batareda bata lokaci ba. Karfe biyu saura mintina tara Aleey ya fito sanye da Ash original Nike half quarter sweatset da iPad tareda wayar sa a hannunsa daya Dayan hannun kuma agogon bvlgari ne a daure dashi yana kallan time kyakkyawar farar fuskarsa sanye da Prada sunglasses yana tin karo motocin, Ganin aleey ya fito ya tabbatarda LEUL yana hanyar fitowa dan haka kowannesu ya maida kallansa a hanya cikeda asalin kauna da sake sadaukar da rayuwa akansa suke kallan hanyar kowa a shirye da tafiya ko lahira ne yace a tafi, Kamshin Gaultier elixir ne ya fara doso wa a natse yana gauraya niimar gurin da kowannensu yake shaqa dan haka Kai tsaye aka bude masa mota daidai lokacinda ya sako Kai yana bayyana a idanuwansu dake cikewa da zallar asalin kwarjinin sa na jinin sarautar BOYEM da sarautar GHAZ, a natse suka dauka idanunwansu duka daga kansa suna buda masa hanya tareda masa Barka da fitowa, Sanye yake da navy blue asalin original Ralph Lauren shirt da wando sai takarmin original Salvatore ferragamo sai Cartier glasses baqi, A kansa kuwa navy blue melin fcap ce da bata rufe gashinsa dayake daure a bayansa ba duka, Wani irin daukan ido da bada nutsuwan zuciya kyansa da kwarjinsa keyi tareda haskensa Wanda yake saka komai nasa sake zama na musamman, Cikeda nutsuwa da izza da kamewa ya iso hannunsa daya yana riqe da wayoyinsa yana qarasowa Kai tsaye motar da aka bude masa ya shige yana duba time din diamond Rolex agogon dayake hannunsa dan sanin time din dazai dauka kafin dira qasar dazai ga mahaifiyarsa daya dauke shekaru bai gani a gabansa ba. Aleey gaban motar da LEUL din yake ya shiga take aka rurrufe aka fara barin harabar cikeda fatan dawowa da abinda zaaje nema. Suna isa airport babu bata lokaci akai duk abinda zaayi jirginsu ya daga zuwa qasar BOYEM me cikeda tarihi. ********Tsakiyar dare gap da asuba jirginsu ya sauka a qasar BOYEM wadda take qasar arziki da daula itama, Tin a jiyan Aleey bai kwana ba saida ya kammala aikin tanadar da duka mahaukatan motocin dayasan ubangidansa na hawa, Direct yayi magana da manyan companies din motacin dasuka kowanne dake qasar ya siya motocin da duka a Dare guda aka buga business din aka kwashe dan haka Kai tsaye motocin airport ya bada umarnin a kawosu su tarbesu, Hakan akai dan Koda suka sauka a qasar expensive luxury Genesis G70 suna airport din suna jiran saukarsa da babu Wanda yasan da shine zai sauka qasar sa Bayan shekarun da yayi baya nan tin yana yaro. Kai tsaye Sauran formalities din na siye motocin aka qarasa aleey ya saka hannu a komai suka karba komai da key take suka fada motocin guda biyar da suke Wani irin daukan Idon da shedar da ko waye a cikinsu zaman kansa yakeyi bana kowa ba, Map location Kai tsaye sukai amfani dashi batareda an damar dashi da maganar komai suka doshi masarautar BOYEM a lokacin har anyi sallar asuba da sukai tin an airport dan haka gari ya fara haske sosai. Tin daga nesa securities din gate na farko suka hango motocin a tafe suna daukan ido Kai da Kai kamar kumurcin maciji haka sukaga motocin na doso wa cikin wani irin rashin sauti a Jere da juna babu wani space dama ko mashin zai iya bi a tsakaninsu. Suna gap da isowa motar farko ta qaro Wani irin gudu tayo gaba dan isar da sakon a bude gate kafin isowan Sauran motocin da baa buqatan tsayar wa dan basuda lokacin batawa a nan Hutu maigidansu ke buqata kawai. Yanda motar ta doso da gudun ne ya saka securities miqewa suka jeru a kofa tareda daga mahaukatan bindigoginsu suna seta motar. Tin kafin motar ta iso aka sauke glass tareda daga fiddo wata turar datake dauke da sunan LEUL NUAB ALMAZZ BOYEM Baro Baro a jiki da saka hannun sultan YASAR Wanda itace shedar tabbatar dawowan magaji tin ranar da aka tafi dashi aka basa ita, Ware idanuwa dakyau tarin securities din sukai tareda kafe idanuwansu Akan turar dake buqata iskan a sama da sunan NUAB Baro Baro take sukai qasa da bindigoginsu suna ja baya da cikin wata irin girmammiyar mamaki da kidimaa, Cikin gaggawar da bata fi minti daya ba aka fara ware mahaukacin gate din suna bada hanya a Jere dan bayyanarda mafi girman girmamawansu ga me BOYEM daya dawo. Haka motocin suka iso da gudu suna wucewa ciki kamar walkiya batareda tsayawaba Kafin isarsu gate na biyu tini sako ya isa daga gate din farko ta wayar tsaro dan haka a gate na biyu yana isowa aka wangalesa tareda buga sautin qarar daya tashi masaurata ya isa kowane lungu da sako na isar da sakon dawowan LEUL NUAAB ALMAZZ BOYEM. a daidai wannan lokacin HAILE na bacci cikin Nisan baccinta kunnuwanta suka jiyo mata sautin daya sakata bude idanuwanta a lokaci daya batareda ta motsa ba, #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 52 Cikin kunnuwan HAILE sautin qarar ke sake ratsawa tana shiga kunnuwanta zuwa qwaqwalwarta datake kokarin warware wa tinaninta menene yake faruwa, Har lokacin bata motsaba daga kwancen datake idanuwan nata ne a bude tana kallan sama, Duk inda kaji wannan sautinqarar ya tashi a masarautar ya karade ta to sanarwa ce ta ME BOYEN ya dawo maana sultan idan yayi tafiya kokuma ya fita masarautar to wannan sautin shine yake sanar da duk Wanda yake masarautar ya dawo yana cikinta, Tsayawa cak idanuwanta sukai daga motsawan da sukeyi tana tashi Zaune cikin wani irin slow da kasa gasgata abinda kunnuwanta ke jiyo mata, Sultan yana masarautar bai tafi koina, Idan sultan na cikin Masarautar BOYEM wannan sautin yake tashi waye ya shigo masarautar da sautin dawowan jinin BOYEM yake tashi yana wargaza baccin dukkanin mai rai dayake masarautar ba bayi ba bamasu mulkinba…… Zuro kafafunta qasa tayi zata miqe tsaye Aslam da bata gani sosai sbd mummunan tashin hankalin data shiga da sanarwar da itamaa a cikin baccinta taji saukar sautin ta miqe tsaye zuciyarta na harbawa da Wani irin karfin gaske dan kuwa a yanzu kaf duniya idan ba sultan ba baa buga wannan qarar sai kuma Wanda yakeda matsayi da ikon mulkin BOYEM dan haka a duniya kaf yanzu ASIM ne kadai zaayi wa wannan karar sai kuma ‘dan da har abada bazai taba dawowa BOYEM ba, To idan sultan da ASIM duka suna cikin masarautar waye zaa bugawa wannan sautin idan ba Wanda baya nan ba kenan shi dinne ‘dan mistress din BOYEM ya dawo Bayan shekaru masu yawa. Jin Aslam tayi tana Neman rasa ganinta sbd shock da mamaki mai girma dan kuwa kwana da wuni sukeyi tareda kowace daqiqa ta rayuwarsu suna rokon Allah ya hanasa dawowa Masarautar da rayuwar sultan har abada dan haka ayanzu datake kasa yadda da shi dinne ya dawo doguwar Rigar sarauta me fadi da tsayi tareda adonta janyo ta Dora Akan Kayan baccin dake jikinta ta nufi kofa ta fice zuwa bangaren mahaifiyarta da a lokacin take tsaye tanason daga kafafunta zuwa toilet amma komai nata yayi nauyi takeji hakama kwata kwata kanta ya kasa dauka ko kawo tinanin LEUL BOYEM zai taba dawowa Masarautar BOYEM din sbd an tabbatar mata da babu alkhairi ko kadan a dawowansa gareta da zuriarta dan haka bata taba yin qasa a gurin aikin da har abada bazai taba dawowaba amma alamu sunata nuna hakan bazai samu ba dan haka aiki akeyi tuquru Akan mahaifiyarsa bazata taba shaawan dawowansa ba zataita hanasa dawowa duk kuwa yanda take Jin tsananin so da kewansa bazata iya bude Baki tace ya dawo ba dan haka wannan ya saka hankalin HAILE kwanciya koma dai menene su samu ASIM ALMAZZ ya hau mulkin BOYEM idan ya hau ko yaushe NUAB ya dawo din sun sai riga sun samu abinda suke so buri ya cika. Aslam na isowa Kai tsaye bedroom din mahaifiyarta ta nufo jakadiya dake palon karshe na hutawan HAILE tana bawa masu gyaran palon umarnin tsarin da zaa sauya cikin girmamawa ta kalli Aslam din zata gaidata amma ko ganinta Aslam bataiba ta wuce ciki Kai tsaye daidai lokacin da HAILE ta isa kofar toilet din mai girma da tsari zata shiga, Shigowan Aslam ya saka Hailen dakata wa cikeda mamaki mai dan girma idanuwanta Akan Aslman din sbd ganin lokacin da Aslam din ta taho Bude Baki tayi zatai magana Aslam ta rigata da cewa ‘Ya dawo, Shine ya dawo Bayan shekaru Mamee, Ya dawo Masarautar BOYEM, ‘Dan mistress din Sultan ya dawo Mamee, Ya dawo a daidai lokacinda muke kokarin ganin mun cimma burinmu kota yaya, Mamee tayaya zaki kawar da sultan daga duniya ASIM ya hau mulki a yanzu wannan yana masarautar? Tayaya zamuyi aure yanzu? Tayaya komai zai tafi yanda mukeso a yanzu da wannan din ya dawo? Tayaya sultan zai bar duni…….. Wani lafiyayyan mari HAILE ta sauke mata cikin kidima da rikicewa zuciyarta na wata irin rawa sbd gabaki daya Aslam wata irin mahaukaciyar zuciya ne da tinani da ita, matiqar zata shiga tsananin baqin ciki da bacin rai haka zata ringa tona asirin zuciyarta cikin tsananin baqin ciki da Zafin zuciya dayake fiddata hayyacinta dan hakanne ya saka haile bata barinta magana koina sbd zata iya aikata kuskuren da zaiyi karshen rayuwarsu gurin magana idan takai maqurar bacin rai, Marin da HAILE tayi mata ita kanta hayyacinta barin jikinta yakeyi da abinda Aslam din ta fada dan kuwa bazai taba yiyiwa ace NUAB ALMAZZ ya dawo Masarautar BOYEM din ba dan haka tafi yadda da sultan ne ya fita kila ya dawo batareda saninsu ba dan haka Kai tsaye toilet ta fada kafafunta na dan rawa hakama zuciyarta na tsalle. Alwalar sallar asuba zatai amma gabaki daya ta rikice hannuwanta rawa sukeyi bata Kama ruwa ba alwala tayi ta fito har lokacin kafafunta rawa sukeyi zuciyarta data kasa yadda da abinda Aslam ta fada amma sai bugawa takeyi sosai tana Jin batada Sauran nutsuwa idan zuwa tayi ta tabbatarda waye ya shigo akai wannan sanarwar. Kallan Aslam dake Zaune cikin matsanancin yanayi tayi zuru ta bude Baki tace ‘Kije kiyi sallah zan tabbatarda me yake faruwa idan na kammala komai da kaina zan tafi gurin sultan dan tabbatarda komai.’ Miqewa Aslam tayi batareda tace komai ba sbd jikinta dayake matiqar a sanyaye babu kowace irin kuzari a tattare da ita dan kuwa a duniya babu abinda zai iya kashe zuciyarta lokaci daya ta buga irin ace bazata samu cikar burinta na aure ba Wanda shine maqasudin ragewansu Akan ASIM ALMAZZ ya hau mulki, A yanzu rana tsaka idan NUAB ALMAZZ ya dawo BOYEM tabbas zasu samu babban katangar da zata iya shiga tsakaninsu da burinsu duk da bawai yadda zasuyiba zasu iya aikata komai Akan cikar burinsu ciki kuwa hadda kawar da rayukan wainda baa taba tinani ba. Ficewa Aslam tayi zuciya da gangar jiki ba nutsuwa hakama HAILE tada sallarta tayi itama zuciyarta babu sukuni. *****Motocin daya bayan daya suna zuwa can quryar harabar da iya jinin sarautar suke isa can a Jere suka fara Parkin daya bayan daya cikin tsarin da suka saba motar LEUL dince a tsakiya Kai tsaye suka fara fitowa daya bayan daya aka bude kofar da LEUL BOYEM yake Zaune ya ziro kafafunsa cikin izza waje kafin ya fito gabaki dayansa yana shakar iskar Masarautar datake jininsa, Lumshe fararen idanuwansa masu kyau da kwarjini me zafi yayi yana Jin Wani bangare na zuciyarsa yaja cikewa da gurbi me Zafin dayake ciki da wani sanyi me ratsa zuciyar sbd Ayau gashi inda mahaifiyarsa ke rayuwa yana shaqar iskar Numfashi daya da ita, Gabaki dayansu a tsaye suke qyam babu alaman gajiya ko buqatan Hutu a tattare dasu ko kadan saima karfinsu mai daga hankali dayake sake bayyana. Sarkin bayi ne cikin wata irin gaggawa ya iso gurin tareda tarin bayin da suka zube qasa gabaki dayansu kansu a qasa suna gaidasa batareda sanin yabar gurin ba Kai tsaye bai jira komai da kowaba ya doshi bangaren mahaifiyarsa shi daya tak sbd babu me hurumin shiga bangaren matan sarki idan ba ‘yayansu ba dan haka gabaki daya Yaransa suna tsaye a inda motocin su suke babu alaman sauki ko rahama ko daya a fuskarsu. Aleey ne ya sanar da sarki bayi LEUL BOYEM ya Riga ya wuce bangaren mahaifiyarsa nasa bangaren suke buqatan a kaisu dan tabbatarda tsaronsa. Babu bata lokaci Kai tsaye aka wuce dasu bangaren nasa me girma Wanda yake part guda mai tsari da kyau, Duk da baya nan babu shekarar da baa sauya furnitures da komai na bangarensa sbd haka doka da kaidar take, Komai na sauyin da ake masa ahankali ahankali yana tafiya ne da cigaban zamani da ake samu har zuwa yanzu da aka zuba duk wani luxury na rayuwa da zai basa Hutu da nutsuwa isasu, Komai a tsare yake da duk abinda zai saka yaji kaman yana gidansa na Moscow kawai dai yar qura ce sosai itama a take Sarkin bayi ya fara bada umarnin a fara gyara. Dakatar dashi Aleey yayi cikin nutsuwa da buqatar full control na kulawa da komai daya danganci lamarin LEUL komai qanqantarsa, Babu abinda babu a Masarautar BOYEM na Jin dadi da biyan buqata dan haka take Aleey ya bada umarnin a fara sauya komai dake bangaren a cikin kankanin lokaci dan haka ba bata lokacin Sarkin bayi ya saka a fara fidda Kayan a fara shigo da wasu da suka fisu komai. ******Sultan YASAR a daidai lokacin da sautin qarar dawowan magajin dayayi shekaru yana jiran wannan ranar ta dawowansa a wannan lokacin wayar sa ne da wishmah ayanah ghaz wadda a tare sautin ya shiga kunnuwansu ya isa ga zuciyarsa yana sanyayar da wani gurbi me girma da yayi shekaru a zuciyarsa, Ahankali sautin yake sake ratsashi ya rufe idanuwansa masu kyau da kwarjini yana jan wani Numfashi me dumi ya saukesa a hankali tareda bude idanuwansa Akan fuskar Ayanah dake bayyane kan screen dinsa shiru ta zuba masa ido a sanyaye bata iya cewa komai. A natse cikin sanyin nutsuwa ya sauke ajiyan zuciya datake dauke da shirin zartarwa da shirin fuskarta abubuwa da dama a masarautar da wainda suke cikin masarautar dan kuwa wannan ranar yake jira Wanda NUAB ALMAZZ zai kawo kansa masarautar da kansa amma kuma fitarsa da kansa ya rasa kenan saida umarnin sa dan kuwa shine yake riqe da cokalin juya rayuwarsa yanda yaso har sai ya cika masa burinsa daya dauka akansa tin daga ranar daya diro duniya, Burinsa daya saka ya banzatar da abinda yakeso fiyeda komai da rayuwarsa. Kallan Ayanah yayi a natse ya Lumshe ido akanta ya sake budesu akanta kafin ya bude Baki cikin mulkin dayake yawo jininsa shima da sautin daya shigeta yace ‘HAYATEEM dinki Zaki me BOYEM ya dawo gareki a matsayin cikakken namijin da BOYEM ke buqata’ Motsa idanuwanta tayi akansa tana Jin maganar tasa ta sauka cikin hankali da tinaninta harma da gangar jikinta dan haka ta motsa tana tashi Zaune da kyau duk da bata karfi ko kadan sbd rashin lafiyan datake cinta, Juya kanta tayi ahankali zuwa kofar ficewa bedroom din nata datake ciki daidai nan sultan ya kashe wayar yana jinginar da bayansa ga lafiyayyar kujeran dayake Zaune ta bedroom dinsa tareda dake rufe idanuwansa ahankali zuciyarsa na yin dum tareda shiga tinanika da dama. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 53 Ahankali tafara Takawa tana nufar kofar bedroom din nata idanuwanta na kafe kofar da idanuwanta tanajin jikinta na qara rasa karfinsa da kuzari, Duk takunta daya nauyi kirjinta qaruwa yakeyi ta daga hannunta da baida karfi ta Dora a kirjinta tana dafe sa sbd kaman gangar jikinta bazata iya daukan nauyinba Wanda tsawon shekarun tana jinsa amma Ayau yayi tsananin da jikinta ke sake sakewa ta isa kofar ta zubawa hannun kofar idanuwanta da sukai jajir a take batareda tasan menene takejiba a yanxu kuma, NUAB kuwa tinda ya doso bangaren bayin dake hanyar gabaki dayansu suke zube qasa kansu na yin qasa dan idanuwansu basuyi darajar da zasu kallesa ba dan haka ko motsi me sauti babu me yi tsit hanyar ta dauka badan babu mutane ba Sedan tsananin bada girma ga jinin BOYEM. Tinda ya tinkaro din shima kowane takunsa dawo masa da kowane Taku da yayi a ranar barin masarautar yake,dawo masa da takun da yayi a ranar daya rabu da mahaifiyarsa,rayuwarsa sanyi da hasken idaniyarsa wadda se yau ze sake haduwa da ita, Babu hanyar da zata isar da shi bangaren mahaifiyarsa ko daya data bace masa duk da akwai manyan gyare gyare da sauyi da aka samu me yawa amma dai mahaifiyarsa na nan inda ya barta dan haka babu jiran komai Kai tsaye gurinta yake nufa. Koda ya iso kofar bangarenta dayake dauke da sunan wishmah Baro Baro a jiki wani irin Numfashi me sanyi ya sauke yana dawo da kallansa kan Maa sakinah datake fitowa a hankali cikeda mutuwan jiki da mamaki idanuwanta na sauyawa da wani irin kallan datake masa zuciyarta na sake narkewa dan kamannin jinin GHAZ dayake bayyane a fuskarsa musamman Abaas Wanda yafi Kama da Ayanah sak dan haka kasa cigaba da kallansa sakinah tayi tana qasa da idanunwata hawaye na taruwa a cikinsu, Maa tenya ma a sanyaye take fitowa dan tarbansa a matsayinta na jakadiyar Amminsa dan haka saukar da idanuwanta qasa tayi daga kallansa tana jinin Wani irin girmammen farin ciki da mutuwar jiki a lokaci daya dan haka bude Baki tayi zata fara gaisuwa da kirarin dayake dolenta….. Katseta yayi Kai tsaye da muryansa data saka bayin dake bangaren sake Shan jinin jikinsu kansu a qasa, ‘Na dawo Maa’ ya fada a natse Kai tsaye yana kallansu su biyun zuciyarsa cikeda kauna da girmansu, Tenya ce kauna da matsayin dayake dashi a cikin ranta ya danne matsayinta na jakadiyar sa data mahaifiyarsa ta dago tana fidda Wani murmushin farin ciki mai sanyi tace ‘Barka da dawowan me BOYEM da kansa, Barka da dawowan Hayateem me zuciyar uwa da uba, Barka da dawowan Zakin mazan boyem, Barka da dawowan me jinin boyem da ghaz, Barka da dawowan magajin asali na BOYEM, Barka da dawowan LEUL me uwa uku’ Numfashi kawai ya isa saukewa yana kallan Maa sakinah da adduoin tsari kawai take jero masa a zuciyarta da ko bata bayyana ba ya sani haka take ita koyaushe bakinta a cikin adduar basa kariya da tsari daga kowane Sharri take kuma baa fili ba, Ciki suka juyo suna qarasowa suna gaba yana bayansu dan yi masa iso ga inda mahaifiyarsa take, A babban palon suka tsaya dukansu suna basa hanyar wucewa palo na gaba shi kadai dan isa ga mahaifiyarsa, A natse ya wuce ya isa kofar ya saka hannunsa ya bude tareda saka kafarsa ciki idanuwansa na dagowa kallan kofar dakinta data bude itama tana fitowa da tsananin sanyin kafafu idanuwanta da sukai ja suna sauka akansa batareda ta kyafta ba Shi kansa idanuwansa jajir suka a lokacinda ya kafeta dasu yana mata kallan da kowace gabar jikinsa ke amsa tsananin kaunar dayake mata. Kasa motsawa tayi daga inda take cak duniyarta na Wani irin Juyawa sbd kasa yadda da abinda idanuwanta ke gani, Da gaske ne NUAB dinta ne a gabanta kokuwa ire iren gizon da yake mata ne shi da Abaas, Shi kansa mutuwar tsaye yayi a gurin dayake yake din yana kallan kowane yanayi da mahaifiyarsa ta koma Wanda hadda manyanci dayake nuna tsufa Yazo a tattare da ita ga ciwo fa qunci da damuwa da kadaici tareda rashin cikakken tinin kanta dan haka kan idanunwansa suke sake yin ja radadin rashin lokutan mahaifiyarsa da aka rabasa dasu tin kuruciya suna dawo masa dan kuwa an hanata yarintar ‘danta kaman yanda aka hanasa yarinta a gaban mahaifiyarsa, An hanasa samun kulawa da tattalin a lokutan ciwonsa da baqin cikinsa kaman yanda kowane ‘da yake samu daga mahaifiya ko mahaifansa, Shi shikadai yake ciwo yayi jinyar kansa ya kula da kansa ya tsayawa kansa yayiwa kansa komai tamkar marayan da baida uwa baida uba baida gata, A lokutan ciwo mai tsanani da dama yayi kukan rashin mahaifiyarsa da dumin jikinta kadai zai iya basa warakar dayake nema da sassaucin kowace irin azaba amma duka an hanasa samun hakan an hana mahaifiyansa samun basa hakan daga karshe dai Bayan shekaru Ayau Allah ya hadasu haduwan da mutuwa ce yanzu kadai zata rabasa da ita badai kowane ‘dan Adam ba komai matsayinsa kuwa a duniya. ‘HAYATEEM’ bakinta ya bude ya furta a hankali cikin wani irin sautin daya saka gabaki daya tsigar jikinsa tashi ya tako bai tsaye komaiba ya janyota jikinsa ya rungume da Wani irin karfi yana rintse idanuwansa da har wani radadin yaji suke masa. Sake ambatar sunansa tayi da sautin daya sake tada duk wata tsigar jikinsa tana Qanqamesa ta fasa wani irin kuka mai qarami da sanyayar sauti tana Jin nauyin kirjinta yana fadawa qasa ahankali ta sake qanqamesa tana ambatar sunansa. Dagota yayi ya Kama fuskarta da tafukan hannuwansa biyu yakai bakinsa tsakiyar kanta yayi kissing cikeda tsananin kaunarta ya sake juya gefen fuskarta yai kissing ya dago hannuwanta duba biyu yayi kissing kowanne ya sake rungumeta jikinsa tsamtsam yana Jin kaman bazai taba iya rayuwa ba daga ranar da wani mummunan abu ya sameta dan itace kuzarinsa kuma itace weakness dinsa dazai iya bada komai nasa da kansa akanta. Kuka takeyi sosai tana Jin zuciyarta kaman zata fashe da tsananin kauna da son ‘danta Wanda bata taba ji a ranta zata gansa a gaban idonta ba,ta cire rai daga ganinsa har rayuwarta ta fita tabarta, Da kewa da radadin rashin sa take kwana take tashi tareda wuce kowace daqiqar rayuwarta amma bakinta kaman an riqe bata taba iya cewa ya dawo koyaushe sedai kada ya dawo bama zata iya tina yaya bakinta ya iya furta masa tana son dawowansa ba kuma duk da ta furta din bata saka ran zuwan nasa ba bare ganinsa ba dan haka take Jin Wani yanayi na tsananin farin cikin rayuwarta a karo na farko Bayan shekaru masu yawa cikin qunci da baqin ciki Ayau ruhinta ya dandana dandanon farin ciki da samun abinda zuciya ke so dan haka take sake qanqamesa da rashin kuzarin datake fama dashi tana rufe ido sbd kuka. Sun jima a hakan tsawon lokaci kafin a natse ya zaunar da ita Akan sofa mai Laushi yana riqe hannunta cikin nasa cikeda dukkanin kulawa da bayyananniyar kaunar datake shigarta tana sake kashe jikinta akansa tana kasa dauke idanunwata Akansa farin cikinta a bayyane. Hannunta ta daga ahankali ta Dora Akan fuskansa ta shafa tareda sakin murmushin daya saka idanunwansa qarasa rikidewa jajir sbd Ayau itace ranar farko dayaga murmushi Akan fuskar mahaifiyarsa tinda ta haifesa, Bude Baki yayi da Wani irin sauti daya sake sakata shafa fuskarsa tana ganin kammanin da bazata taba mancewaba shimfide a fuskarsa yace ‘Ammi,Ammi na dawo gareki bazan taba sake rabuwa dake ba koda zan rasa komai Akan hakan, Ammi bazan iya sake rabuwa dake ba, Ammi zan nema miki lafiya da duk abinda kikeso nayi miki Alkwarin cika miki shi, Ammi zan tafi dake na Nemo miki Abaas a duk inda yake fadin duniyar nan na kawo miki shi gabanki, Ammi ina son ki cire dukkanin damuwa da quncin dayake ranki sbd lafiyarki, Ammi……. Hannunta ta Dora a bakinsa cikin nutsuwa kafin ta rungumesa tana kwantawa gefen kafadarsa ta bude Baki tace ‘Zan bika duk inda zaka tafi dani HAYATEEM, Bazan iya rayuwa ba idan Ka tafi Ka sake barina, Zuciyana bazata iya sake daukan rayuwa babuka ba HAYATEEM, Karka banni Ka tafi dani ko ina ne zan bika na rayu tareda Kai sanyin idaniyata…. Yanda take maganar ya sake Sosa zuciyarsa fiyeda yanda zai iya boye wa dan haka hannuwansa suka dan ringa rawa ya rungumeta sbd akwai alaman rashin lafiyan jiki da tinina sosai a bayyane da sautin maganarta. Maganganu ya bude Baki yafara jero mata masu nutsuwa da samar da nutsuwa a kwakwalwanta yana bayyanar mata babu abinda zai qara rabasu sai mutuwa dan haka ta kwantar da hankalinta ta cire damuwan komai dan babu inda zashi batareda ita ba. A daidai wannan lokacin aiki akeyi gadan gadan a bangaren me girma LEUL din Yaransa suna tsaye qyam Akan aikin Wanda take aleey yayi ordern wasu manyan Kayan da abubuwan da suke buqata na ubangidansu daga wajen masarautar kuma aka kawo cikin gaggawa suka duqufa sbd kafin ya gamo ganawa da mahaifiyarsa suke buqatan komai na bangaren ya kammala daidai da hutawarsa, Acan bangaren wishmah dinma Maa sakinah ce a tsaye tareda masu aiki da bayi Ana aikin abinci na musamman me tsari da tsaftar gaske tareda lafiya daidai da taste dinsa tin na yarinta duk da sunsan ya sauya tako ina amma dai sunsan zai kaunaci komai da zaayi masa sbd kewansu da kewan kulawansu akansa da girkinsu. Maa tenya kuwa take qwanjinta da kuzarinta harma da walwalanta ta dawo a lokaci daya Jin kanta takeyi tenya dinta ta baya da zata iya tsayuwa ako ina dan bawa NUAB da Ayanah kariya da duk abinda sukeso dan haka take ta bada umarnin a tara bayin da zasu ringa hidimar bangaren LEUL boyem da kanta zata zabesu ta basu training me karfi da kyau dan kuwa karfinsu ya dawo fiyeda ma Wanda suke dashi a baya dan kuwa a bay suna shakkar a cutatar musu da NUAB suna basa kariya amma a yanzu shine Wanda zai basa kariya a karkashin iko da karfinsa. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 54 Tin asubar da sautin karar dawowan LEUL BOYEM ta shiga kunnuwan duk wani babba me matsayin dayake masarautar a tsaye suke suna kaida kawo cikin mamaki me girma da shakka tareda tinani kala kala Wanda rashin tinanin kamawa ma yafi yawa a cikin kwakwalwansu sbd a tsawon shekarun nan sun manta sun shafe magana da tarihin LEUL boyem daga masarautar babu Wanda ko a maida zance ya kuma tada maganarsa kaman yanda sukaga sultan bai taba maganarsa ba saisu ma suka watsar dashi da zancensa kaman yanda aka rufe babin mahaifiyarsa kwata kwata baa ma sakota a lissafin matan sultan kokuma wanzuwarta ako wace hidimar masarautar da ake buqatan halartar matan sultan din dan duk inda akace matan sultan to su uku ne keda cikakken ikon sunan sbd zamantowanta wishmah duka ya Halarta mata wannan suna da matsayin, Ayau Asuba tsaka kawai cikin bacci da rashin tsammani ko a mafarki sukaji sautin sanarwar dawowansa batareda aiko da sakon dawowan tasa ba kaman yanda yake tilas kawai suka samu dirarsa a masarautar, Babban abinda ya girgiza kaf manyan fadar masarautar shine a bayan ASIM ALMAZZ suke sun shirya tsaf sun yanke kuma sun kudirta shine sultan na boyem dan kuwa daga ranar da aka wayi gari babu sultan bazaa qara awa biyu ba batareda sun nada ASIM ALMAZZ ba wannan Alkawari ne da burin da kowannensu yake dashi. Dan hakanne dawowan LEUL BOYEM ta girgiza su jijjiga me karfi sbd basu taba saka ran dawowansa ba Sun shirya goge sunansa da uwarsa a cikin tarihin boyem daga ranar da sultan YASAR yabar duniya hakama sun saka rai sun kwanta da tinanin koda zai dawo qasar to sanar da daya daga cikin iyayensa sun mutu. Meya dawo dashi kwatsam haka babu zata ba tsammani? Menene dalilinsa na dawowa Bayan shekaru masu tsayi? Idan ma yana tinanin ya dawo ne karban matsayinsa to tabbas ya makaro dan bazasu taba Bari ba korasa zasu sake yi inda ya fito wannan Karan ma shi da uwarsa kila dan haka a shirye suke dashi zasu nuna masa karfin matsayin da suke dashi Wanda sunada ikon zartarwa, ASIM ALMAZZ ne sultan na gaba Wanda da karfi zasu tabbatar masa da hakan ya tattara ya koma Gagarin dayake yi bada gatan masarauta ba hakama dole zai amsa kiran shugabannin Masarauta ya fuskanci hukuncin dokar daya taka ta masarauta ta zuwansa batareda ya aiko manzon aike ba da wannan zasu hukuntasa ya koma inda ya fito. Hakan ya saka kusan dukkanin manyan suke a cikin tinani daya da shiga tsananin son ganinsa da isar dayake ji da ita dan haka suke a cikin shirin isa fada da gaggawa sbd ko sultan dole yana can cikin bacin rai da fushin abinda LEUL din yayi. Koda karfe goma na safe ta buga duk Wanda yake masarautar ya samu cikakken labarin isowan sa, Hakama waje da garuruwan dake qasar sun fara samun labarin dawowan LEUL BOYEM, Yan jaridu ma da television tini suka fara yada Labaran Wanda Aleey ne da kansa ya basu cikakken bayanan ta waya sbd qasar BOYEM ta shedar da zuwan magajinta koda kuwa ziyace kadai ya kawo ba zama Yazo yiba, Yanda zancen ya ringa yaduwa da shiga koina ya saka mutane dama yan jaridu fara jefa maganganun to a yanzu waye asalin magajin da zai mulki BOYEM, Waye asalin me BOYEM a cikin magajin guda biyu da ake dasu, Waye sultan zai zaba bawa mulkin da kansa kokuwa jira zaiyi saiya bar duniya Allah ya bawa me rabo saa? Wannan maganganun ne suka fara daga hankalin wainda sai daga baya labarin dawowan LEUL BOYEM din ta samesu maana ASIM ALMAZZ kenan da HAILE wadda ta tabbatarda NUAB ALMAZZ dinne ya dawo da gasken gaske kenan. Gabaki dayanta da yayanta a Zaune suke babban palonta na hutawa sunyi shiru kowa da abinda yake ransa idanunwansu jajir babu Wanda jininsa baya tafasa yana hawa sbd tsagwaron zallan baqin ciki bawai dan suna tsoron sa ba sbd basa tinanin yanada abinda zai sakasu tsoron sa ko shakkarsa kawai dai sultan da suka gama samun cikakken kansa Akan tinanin yama gama Dora ASIM ALMAZZ a mulkin BOYEM yanzu kuma wannan ya dawo zai rikitar musu da tinani da raayin sultan dan haka suke cikin baqin ciki me tsanani amma Bayan hakan Sam sunsan tako ina babu inda zai kamo kafar ASIM a komai dan haka sukai shiru cikin takaici da baqin ciki, ASIM ALMAZZ dayake Zaune a kujeran datake ta Mutum daya idanuwansa a dan rufe yayi shiru da zurfafa a tinani bude idanuwansa yayi ahankali ya sauke Akan mahaifiyarsa kafin ya bude Baki cikin tasa Izzar da Wani irin yanayin dayake ji a ransa na babu Wanda ya isa ya rabasa da matsayinsa dayake Kai da Wanda yakeso a duniyar nan batareda ta aikasa inda ya kamacesa ba yace ‘Mamee babu abinda zai faru ki kwantar da hankalinki kokarinki na shekaru bazai taba tafiya a banza ba zan tabbatarda da hakan, Indai ba nine magajin karagar mulkin BOYEM ba to tabbas BOYEM zata rasa magaji da sultan din da zata kira nata, Kawai dai a yanzu ku Bari wannan dan gudun hijirar daya dawo ya gama abinda ya kawosa ya tattara mistress din mahaifinsa ya qara gaba da ita zuwa yawon bin yan taaddan da akace yanayi.’ Karban zancen HAILE tayi cikin wani irin radadin zuciya da cewa ‘Banda rashin tinani irin na Ubansa da tsufan dayake cinye kwakwalwansa tayaya zaiyi tinanin ma sauya Ka daga zama mai mulkin BOYEM Akan Wanda yagamo yawon duniya da taaddanci’ Numfashi meryam kawai ta iya saukewa me zafi tana fatar koma menene kowa zeyi yayi itadai buqatarta ASIM ALMAZZ ya zamo me mulkin BOYEM ya dauke hukuncin dayake kansu ta auri koma Wanene zata samu. Aslam kuwa can qasar zuciyarta Wani irin tsoro da fargaba takeji Wanda yake hanata cewa komai dan kuwa koma yayane dawowansa su dai ba alkhairi ce a garesu ba, ASIM ma a qasan zuciyarsa wata shakka ce ke son shigarsa da matsuwa da son haduwa da NUAB ALMAZZ dan yaga menene yake dashi a yanzu sannan ya sheda cewa shi ASIM ALMAZZ yanzu ya fisa komai musamman ilimin daya samu cikakke me kyau Wanda ko hakan zai saka a basa mulkin shi a hana masa dan babu ta yanda dan taadda zaiyi mulkin BOYEM baa taba ba kuma bazaa taba farawa ba. HAILE ma kusan bazasu taba gane abinda take ji a zuciyarta ba sbd har abada indai NUAB ALMAZZ yana raye batajin akwai ‘dan da sultan zai so kamarsa duk da baya tareda NUAB din shekara da shekaru amma hakanan take Jin bai taba Dena sonsa ba kawai abinda ya sakata kwantar da hankalinta shine koda yana sonsa baya tareda shi yana tareda ‘danta ne kuma gaggawar datake yi shine a Dora ASIM kafin ranar dawowan NUAB tayi gashi yanzu ya dawo batareda burinta ya cika ba dan haka yanzu sabon yaqi ne garesu su dukansu Akan tabbatarda burinsu ya cika kota halin yaya. *****Se karfe goma da mintina ya Baro bangaren Amminsa Bayan yaci abinci tareda ita cikeda kwanciyan hankali sun samu kasancewa da juna yanda yakeso tukuna ya fito ya fice. Lafiyayyan gyaran da akaiwa bangarensa ya saka yana zuwa Kai tsaye bedroom dinsa ya nufa Wanda yake da Wani palon hutawansa a ciki kafin asalin bedroom din. A jikin bangaren nasa akwai manyan bedrooms guda biyu da sukeda girma sosai da toilets a ciki anan Yaransa suka sauka aleey kuwa bedroom daya dayake cikin bangaren nasa ya sauka dan haka dukkaninsu shigewa sukai sbd lokacin hutun LEUL ne. Wanka yayi da dukkanin abinda ya saba amfani dashi sbd babu abinda yake amfani dasu da aleey bai siyo ba baa. Dogon wandon bacci na lebarto ya saka mai wani irin santsi da Laushi sbd tsadarsa sai farar rigar wandon Kwantawa yayi ransa da ruhinsa cikeda nutsuwa take baccin hutun dayake buqata ya daukesa. Gabaki daya bangaren da zagayensa tsit yayi sbd Yaransa da suka tabbatarda hutawa yakeyi babu kowace hayaniya da ake buqata. Daga shi har Yaransa Hutu sukeyi Bayan an bada cikakkiyar umarnin kada Wanda ya tinkaro bangaren. Acan fada kuwa kowa ya cika duk wani babban masarautar yana cikin fada Zaune, Hakama duk Wanda yake gari ko qasar datake kusa da BOYEM indai jinin BOYEM ne sun iso suna cikin masarautar wadda ta dauki dumi dan kuwa a cike take da masu fada a ji na mulkin BOYEM, Shi kansa sultan Bayan dogon lokaci daya dauka kafin fitowansa ya fito daga karshe Bayan kowa ya gama Halarta kenan shi kadai ake jira da LEUL din Wanda baima San mesuke yiba, Zaman fada da meeting din zafi ya fara dauka Wanda ya saka sultan yake sake jin baiyi danasanin aika dansa ba harma ya zama koma menene ya zama yanzu din dan kuwa a bayyane wata irin zazzafar qiyayya ce yake gani tako ina a idanuwa da kalaman duk Wanda yake fadar Akan sai hukunci yahau kan duk Wanda ya taka dokar Masarautar BOYEM koma wanene. Sultan da abu dayane yake cikin zuciyarsa yana Juyawa shine rashin zuwan NUAB din garesa Bayan shigowa sa masarautar da shine yake mulki da ikonta hakama shine uban daya haifesa komai Zafin kansa da ikonsa wainda a gurinsa cikin jininsa ya gajesu, Dagowa yayi ya kalli taron manyan qasar BOYEM din gabaki dayanta da idanuwansa da tsananin zallar mulki da ikon dayake jininsa yana bayyana, Umarnin suke jiran ji dan haka akai tsit Ana kallansa tareda jiran abinda zai fada kowa zuciyarsa har rawa takeyi sbd jiran umarnin da sultan din zai bada. ASIM da idanunwansa sukai jajir zuciyarsa har wani fizga takeyi ya kafe sultan din da ido yaja baza kunnuwansa jiran abinda zaa fada, Bude bakin sultan umarnin kiran LEUL BOYEM ya bada tareda tabbatarda umarni ne me karfin gaske. Dan aike Koda ya isa tin daga nesa ya zube qasa bakin kofar bangaren yana daga muryansa ya isar da sakon cikin tsananin girmamawa. Dukkanin sakonsa a kunnuwan Yaransa ya isa amma babu Wanda yakeda niyar isar da sakon sbd lokacin gurinsa bai qareba dan haka manzon sakon yana zube a qasa bai tashi ba sbd Sai an amsa masa sakon zai tashi koda kuwa zai kwana ya wuni a hakan. Shiru shiru ba dan sako Wanda ya saka fadar sake daukan zafi babu Wanda ya iya cewa komai sedai xukata sun dauki Zafi. Awa kusan biyu manzon sakon ya shafe a durqushe cikin rana kafin me BOYEM din ya tashi baccin sa Kai tsaye ya shiga toilet yayi wanka ya bata lokaci sosai kafin ya fito daure da towel fari qal daidai nan wani manzon sakon ya sake isowa sedai wannan Karan bayi biyu ne daga bangaren mahaifiyarsa aka turo Wanda hakan ya sakasa Dakatawa cak daga abinda yakeyi sbd bayin saida suka gabatar da kansu suka isar da sakon ya kuma San me ake nufi da aiko bayin mahaifiyarsa Wanda take zuciyarsa ta fidda Wani irin Numfashi me dumi ya ajiye towel din dayake hannunsa na goge Kai ya juyo ahankali cikin isa da wata irin izza ya nufo kofa ya fito. Aleey dayake palo a tsaye yana jiran fitowansa yana ganin fitowansa da towel take ya dauko sunglasses na Versace ya miqa masa hannu kadai ya saka ya karba yana nufar kofa Kai tsaye wadda tini aka wangale masa ita, Yana fitowa umbrella biyu a take aka bude take a kansa batareda ya tsaya ba suka biyosa dukkaninsu tamkar zasu fashe sbd karfi ga tattoos nasu daba wasu dake bayyane sai daukan ido sukeyi, Cikin mummunan tsoro da firgici bayin dake kofar bangaren sukai qasa da kansu jikinsa na wata irin tsima sbd firgice wa, Wani irin daukan ido fatarsa keyi wadda azababben Hutu ne ke bayyana a kowane babu na jikinta, Kai tsaye fadar ya isa cikin wata irin izza gashin kansa yana zube a bayansa towel din dayake qugunsa yana sake fidda lafiyar kakkarfan jikinsa dayake a murde, Tin daga nesa securities din fadar da kaf bayin dake hanyar suka zube qasa kawunansu a qasa zuciyarsu na wata irin harbawan da kansu yake kasa dauka. Wasu irin samudawan da babu alamar rahama ne ASIM yaga suna shigowa fadar jikinsu na zanen tattoo din da idanunwata sun gane masa daidai guda uku daga cikinsu fuskar NU’AB ALMAZZ ce zane a jikinsu matsayin tattoo, A kofar shigowa suka tsaya daidai nan LEUL me BOYEM ya sako Kai cikin fadar cikeda Wani irin zazzafan iko da izza, Gabaki daya wuta daukewa duk Wanda yake fadar tayi cikeda matsanancin rikicewa da girgiza me tsananin gaske suka zubawa kofar daya sako Kai ido bakunansu a sake suna wata irin rawa. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 55 Takowa yakeyi kansa tsaye cikin isa da Zafin kansa dayake a bayyane sbd sun samu kunna inda baa kunnawa a zuciyarsa dan aika bayin mahaifiyarsa Kai tsaye kunnasa sukai shi kuwa a gurinsa bayin mahaifiyarsa sunfi duk Wanda yake cikin fadar daraja a gurinsa idan aka cire uban da yayi cikinsa. Duk takunsa daya zuwa tsakiyar makekiyar fadar girgiza zukatan duk Wanda yake gurin yakeyi sun kasa Nemo tinaninsu da kalamansu, Qasa suke yi da idanuwansu cikeda sake shiga mugun shock daya wuce firgici dan bama zasu iya kallan fatar jikinsa dake Wani irin daukan ido kakkarfan jikinsa dake murde yana sake shigar dasu rudewan shin a fadar BOYEM suke ko kuwa, ASIM da idanunwansa suke rarrabuwa Akan samudawan dake tsaye a kofar wani yawu ya Hadiye da karfi a sirrince sbd tsananin mamakin dayake Neman rudar dashi Sake bude idanunwansa yayi da kyau Akansu daya baya daya yana San tabbatarda shin fuskar NUAB ce yake gani zane a dantsen hannunsu wasu kuma a wuyansu wasu kuwa kirjinsu dayake dan bude sbd rigar da bata rufe ba botiran sama na rigar a dan bude, Yana yana yaji idanunwansa sunayi ya maida kallansa da sauri Akan aleey dayake tsaye riqe saida waya da iPad da baya rabo dasu sbd koyaushe a shirye yake da buga waya ko aikatar da sako ba delay, Zancen tattoo din jikin Aleey ya qarasa rikitar da tinanin ASIM sbd ‘LEUL BOYEM’ ne Baro Baro rubuce a hannunsa tin daga gwiwan hannun har zuwa gurin da tafin hannunsa ya fara, Juya fuskarsa yayi a slow yana maida kallansa inda NUAB yake ya Dora idanunwansa da suke cikin rudani akansa ya kafesu akan bayansa dayake daukan ido sbd haske da lafiyar fatarsa idanuwansa suka sauka Akan tsakiyar bayansa da sunan ‘GHAZ’ yake rubuce cikin wani irin rubutu daya sakasa saurin dauke idanuwansa Akan rubutun yana miqewa kafafunsa na wata irin rawa ya Riga NUAB saurin isa tsakiyar fadar ya zube gaban sultan a hankali yana sunkuyar da Kai ya bude Baki zaiyi magana daidai nan NUAB ya iso gurin ya tsaya cak tareda dagowa ya zare shades din fuskarsa ya saukar da idanuwansa da suke zak na ubansa da suka sauya babu abinda yake bayyana a cikinsu Bayan zallar wutar bacin rai na shakaru ya sauke su Akan sultan Wanda idanuwansa suke kafe Akan NUAB din tin daga lokacinda ya sako kafarsa a fadar yana takowa a cikin takun dayake tabbatarda shi din jininsa ne tsatsonsa ne da a kowane hali bazai taba dana sanin haihuwansa ba da rayuwar da suke akai yanzu, Cikin tsakiyar idanunwan NUAB din yake kalla cikeda Wani irin yanayin dayake tabbatarda alfaharinsa da samun cikar burinsa da NUAB ya rayu a duniyar datake cike da maqiyansa, Ya rayu ya zama tsayayyen da zai iya tsayawa Ayanah ya bata kariya da rayuwarsa batareda shakkar kowa a duniya ba, Babban burinsa ‘dansa jininsa ya tashi ya rayu a duniya batareda shakkar komaiba bare kowa ba Bayan Allah daya haliccesa, A yanda ya tashi ba shakka ba tsoro ba fargaba ba kunya ba wasa babu abinda yake girgiza dan kuwa ko mutuwa baya tsoro koyaushe tazo zai amsa kiranta haka yake burin jininsa ya kasance gashi burinsa ya cika harya zarta sbd Zafin wutar dayake gani a idanuwan NUAB bayajin akwai abinda zai kashesu, Ba qiyayyarsa yake gani a idanuwansa ba zafinsa da fushi me tsananin gaske yake hangowa Wanda yasan da hakan yana ganin hakan tin yana yaro dan haka bai damu ba tinda ya zama Zakin dayake fatar ya zama ko da wannan qiyayyar ta idanuwan NUAB din zai rayu tinda a cikin idanuwansa take baa zuciyarsa ba,hakama indai wannan fushin nasa da nisan dake tsakaninsu zaisa ya tsayu a cikin zarrarsa sa fushi ne yake da qarin karfin riqeta ya shirya rayuwa da hakan har sai ya tabbatarda yahau mulkin da shine zai gama bawa Ayanah cikakkiyar kariyar dayake mata yaqi hakama dashi kansa da ake fatan fizgewa daga tarihin BOYEM dan haka saiya tabbatarda wannan burin nasa Akan NUAB din ya cika kafin ya nemi kusanci da ‘dan nasa dayafi masa duniyarsa gabaki daya. Cikin sautin daya saka fadar sake daukan tsit NUAB ya bude Baki muryansa ta shiga kunnuwan duk Wanda yake gurin kaman saukar Aradu yana juyowa yace ‘Waye yaga ya kamata a aika bayin Amminah kirana??? Rufe idanuwa sultan yayi a hankali Wani radadi na ratsa zuciyarsa na yanda ‘dansa ya zabi kasa masa magana a bainar mutanen fada da suma duk sukai tsit sbd kafe fadar da Yaransa sukai da ido ba ko kyaftawa kamar robot suna jiran Wanda zai motsa bada amsar shine su fasa kansa da bindigar dake hannuwansu ko Jeho masa wuqar da zata tsaga kansa biyu dan haka ganin sultan baice komai ba har lokacin kallan NUAB yake son dayake masa yaci karfin mulkinsa da matsayinsa dan haka sukai shiru babu Wanda ya dago tukuna dan kuwa duk karfin mulkin BOYEM aka fasa kan mutum da bindiga kafin masautar ta dauki mataki ko nuna ikonta da zafinta Akan hakan andai Riga Kai an kasheka a banza da wofi ihu ne kawai ze biyo Bayan hari gashi da alama kafiran samudawan thugs din dake tsaye basu San dokokin masarautarba tukuna dan haka ba wata bata lokaci zasu aikaka ba shiri. ASIM ne ya motsa cikin tsananin mamaki da baqin ciki me girman gaske ya miqe shima ganin NUAB bai durqusaba ya kalli NUAB din ransa na tsananta tafasa da quna mai tsanani ya bude Baki zaiyi magana NUAB din ya sake bude Baki da mahaukaciyar muryan data saka ASIM din ja da baya cikin sauri ‘Waye ya nuna wannan rashin daar ga mahaifiyata???? Aleeyyy………. Cikin karfin murya datake tattare da umarni da iko mai karfi Sultan ya Katsesa sbd hanasa abinda yake niyar yi koma menene yace ‘LEUL NUAB ALMAZZ ka nutsu kasan inda kake, A gaban me BOYEM kake, Nine me mulki a nan ba kaiba, Nine me fada aji anan ba Kai ba Nine Wanda ya isa ya kira kuma dole a amsa, Sake kallan jikinsa sultan yayi cikeda bacin rai kafin yace ‘Nan fadar BOYEM ce ba gurin wankanka ba dan haka umarni ne ka koma Ka sake shiryawa fada zata sake nemanka amma Ka sani hakan da kayi na yanke maka fita Masarautar BOYEM bisa umarni me karfi sai Bayan wata daya zan buqaci ganinka’ Da mamaki me karfi da shakkar dake cikeda zukatan yan fadar kowa ya dago ya kalli sultan sbd zazzafan furuci suke jira daga garesa da hukunci me Zafin gaske amma suma tsananin shock da mamakin da suka kasa fitowa a cikinsa na ganin tantirancin karshe ganin idonsu ya saka suka bazasu iya cewa komai ba ko yin komai sai tinani da nutsuwansu ya dawo daidai jikinsu tukuna dan haka barin fadar a watse meeting din suke buqata yanzu suje su sako tinani, NUAB kuwa juyowa yayi cikin nutsuwa da sabuwar tafasar datake cin ransa zai kalli sultan sai kuma ya fasa ya juya yana barin gurin sbd bayason jijjiga duniya da ikon sultan din a gaban mutanen da ikonsa yafi komai a duniyarsu. Yana Juyawa gabaki daya bayi da securities din fadar suka sake zubewa qasa suna sauke kansu jikin bayi na tsima, Su aleey ma Juyawa sukai suna bin bayansa sultan ya zubawa Bayan NUAB din idanuwansa yana kallan sunan GHAZ din dayake Baro Baro bayyane a tsakiyar bayansa daga sama. Kaman yanda ya taho haka aka daga masa umbrella ta basa kariya daga Zafin rana hakama shades dinsa na rage masa hasken rana ne da zai keto a cikinta, Har suka fice sukai nisa babu Wanda ya motsa saida suka bace wa fadar gabaki daya tukuna aka ringa sauke Numfashi me Zafi da bacin rai me tsanani musamman ASIM daya kasa motsawa daga kallan inda suka wuce din idanuwansa jajir da sbd tsananin ja da bacin rai da baqin cikin dayake ciki har wasu ruwa ruwa suka cike idanuwan fuskarsa tayi jajir hannuwansa na dan rawa ya saukesu yana juyowa ahankali ya fara bin palace officials din wato manyan fada da kallo daya bayan daya yana debe musu albarka a zuciyarsa tareda Jin zazzafar tsanarsu da baqin cikin ganinsu ma a gabansa sbd shiga rudin da sukai har suna kasa cewa komai a fadar da sun isa su yankewa ‘dan mistress kowane irin hukunci, Wasu yawu masu daci na baqin ciki ya Hadiye yana dauke idanuwansa daga kansu ya dawo da kallansa kan sultan Wanda tin kafin ASIM din yayi magana yace ya tada zaman fadar na yau sai kuma wani lokacin. Cikeda girmamawa da son barin fadar su shaqi iskan nutsuwa a waje kowa dake fadar suka zube qasa a hankali suna masa a huta lafiya. Koda ASIM ya zube qasan shima zuciyarsa kaman zata fado yake jinta tsabar baqin cikin sultan da duk Wanda yake fadar dan haka har sultan ya bar fadar ta kofar da shi kadai yake bi ASIM bai dago ba, Sultan na ficewa aka fara ficewa daya bayan daya daga fadar babu Wanda ya samu cewa dan uwansa komai har suka watse, ASIM ne yayi na qarshen fitowa tareda babban yaronsa Salman Wanda shima zuciyarsa taje cikeda baqin cikin dayake kusan na ubangidansa haka suka bar fadar Kai tsaye suna nufar bangaren HAILE. A kofar bangaren da babu me wucewa sai jinin BOYEM da bayinsu mata kadai, Tinda ya tinkaro bayin dake bangaren suka ringa zubewa qasa kansu a qasa suna masa Barka da shigowa amma babu Wanda ya kalla zuciyarsa gap take da bugawa ya isa palon hutawar mahaifiyarsa inda ya tadda su a tsaye dukkaninsu Banda meryam dake Zaune itama tana dafe da goshinta Aslam da HAILE kuwa a tsaye suke qyam kowannensu abinda ya faru a fadar yake son ji dan kuwa suna tsammanin jin zazzafan hukuncin da zai saka NUAB zuciya ya sake barin qasar gabaki daya. Yana shigowa suka zuba masa ido dukkaninsu suna jiran jin bayani a bakinsa amma ganin yana yinsa ya saka jikin meryam da Aslam sanyi suka zauna batareda sun furta komaiba sedai HAILE ne tace ‘Meya faru? Yaya akai a fadar? Wane hukunci sultan ya zartar masa? Zai bar qasar dai ko? Zazzafan fushi me tsananin zafi ne ya taso masa ya saka hannuwansa biyu ya dauki table din dayake gurin cikeda Kayan marmari da Kayan ciye ciye ya daga sama ya buga qasa da karfi komai ya fashe da karfi tareda watsewa da kara me karfi. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali_*HAYATEEM*_ Mamuhgee 56 HAILE data ga hakan take zuciyarta ta tabbatar mata da basu samu abinda suke so ba kenan, NUAB bai karba kowane hukunci ba daga sultan kenan, Matsalarsu akwai yiyuwar zata fara ne daga yanzu matiqar NUAB yana nan, Kallan ASIM da idanunwansa suka mugun jajir tayi tana bude Baki zatai magana ya Katseta da cewa ‘Ba dan taadda kadai bane mahaukaci ne,haukace da kanta take kwance a cikin jininsa bawai a cikin kansa bama,ya tabbatarda shine bastard son da sultan YASAR me BOYEM yakeda shi a Idon duniya’ Aslam da duka ba wannan take son ji ba dan bata jin kowace hauka ce akansa zai gagaresu su da suke su hudu ga kuma manyan fada a bayansu hakama ASIM ALMAZZ shi BOYEM ta sani a matsayin ‘dan sultan dayake tareda shi kawai ita hukuncin da akaiwa NUAB din takeson ji dan jin hukuncin ne zaisa su sani ko NUAB din zai tafi ne yanzu ko zaman qasar. Meryam kuwa da tsananin quncinta da rufewan Idon son cikar burinta ta samu abinda takeso to ita koma waye se hau mulkin BOYEM yanzu indai zai janye musu hukuncin dake kansu babu abinda ya shafeta muradinta kawai tayi auren kada ta qare a haka ta mutu a hakan tsufa na cimmusu a ba aure bare ‘yaya. HAILE kuwa guri ta nema ta zauna haka shima ASIM din zaunawa yayi yana zayyana musu abinda ya faru a fadar tas. Shiru Aslam da meryam sukai kafin suka dago suka kalli juna meryam na shaqar Wani Numfashi me zafi sbd tabbas ita kam yanzu takai karshe bazata yadda a fara wannan sabon rikicin da zai zama babban al’amariba a lalata Sauran lokacin da suke tinanin suna dashi na samun abinda suke so dan kuwa komai rikice zeyi yaqin Neman mulkin ya dawo sabo duk suna nan suna jiran a gama me hawa ya hau ita kam yayi mata tsayin da tabbas ba lallai ta iya jira ba dan haka duk inda taga alamar nasara da gaggawa wlh can zata koma ba bata lokaci koda kuwa hakan na nufin tabar ‘dan uwanta uwa daya uba daya ta zabi bastard son din. Aslam ma Zurfi tayi a tinanin da babu alkhairi ko daya a cikin ranta dan ita kam ko zata qara shekara nawa batajin zata taba kaunar ko Inuwar Wanda ma yake kaunar Ayanah da NUAB. Shiru sukai dukkaninsu suna tinanin ta inda zasu fara wannan sabon yaqin da suke ganin kaman yana tinkaro su batareda sunyi tsammanin Wanda sukewa kallan baida banbanci da almajirin yan taaddan shine taaddancin ma da kansa, Kuma idan har zai iya tsayuwa a gaban sultan me BOYEM da babu dan Adam din dayake BOYEM da zai ita tsayawa gaban idonsa ya kallesa bama bare tsayuwa ba kaya daga shi zai towel a gaban dukkanin manya fada da suma iya karshen rashin girmamawan rayuwa sun samesa a hakan da yayi musu to tayaya suke expecting akwai abinda zai girgiza sa, Numfashi HAILE ta sake me Zafin gaske kafin ta dago ta kalli ASIM da idanuwanta da sukai jajir itama ta bude Baki tace ‘Ka saka salman yayi kwakwaran binciken qarshe Akan NUAB din ya binciko waye shi da wainda yake tare da huldodinsa da matsayin dayake tinanin yanada shi dan da alama akwai Wanda ya tsaya masa, Hakama ta Dayan bangaren babban abinda zai kawo sassauci a wannan yaqin da zaayi dashi nasarar mu ta zarce tasa shine tabbatarda qiyayyarsa da sultan bame warware wa bace har abada hakama Ka tabbatarda an gano menene abinda yafi so da’ Shiru ASIM yayi baice komaiba sai idanuwansa jajir daya kafe Hailen dasu yana sauraronta dan kuwa ta hakan zai fara tabbas yana buqatan sanin komai Akan NUAB sbd abinda aka fara musu akansa ba shuke idanuwansu suka gane masu akansa ba. ******Sultan kuwa tinda ya bar fadar yake Zaune palon sa cikin nutsuwa Zaune yana jin tinanikansa da burikansa suna gauraraya da warware wa da saqawa sbd duka burinsa Akan NUAB ya zama tsayayyen Zakin BOYEM ne da zai riqe uwa da qasar da Amana amma hakan ya budewa alaqarsu sabuwar babbar alaqar nisanta da juna tareda zama Wanda fushinsa da zafinsa yayi yawan dabai tsammata dan haka ya basa umarnin tsayawa cikin masarautar ne batareda ya fita koina sbd ya samu lokaci isashe me tsayi da nutsuwa tareda mahaifiyarsa kafin ya basa umarnin dayake ransa na shekaru Akan amsar mulkin BOYEM cikin lumana dan kuwa ana fara wannan yaqin bazai samu irin wannan nutsuwan kulawa da mahaifiyarsa ba dan tako Ina fitina ce zata bude kofa musamman ga wainda suke jiran amsar mulkin da manyan fada dan shi koma menene NUAB din ya zama shi shine yake son ya zama mai mulkin BOYEM bayansa kota halin yaya ya shiryawa kowannensu a tsakanin shi NUAB din da bazai karba ta lalama ba da wainda zasu tada hankalin baa basu ba da manyan fada da duka zasu iya kasa Aminta da hakan a shirye yake da kowa. ******a bangaren LEUL kuwa koda suka koma saida ya sake sabon wanka ya shirya cikin ash Rb wears da suka zauna jikinsa a natse qamshinsa me sanyi na tashi ya fito palonsa inda aka kawo abincin rana daga bangaren Amminsa aka cika dining din a Jere babu kalan fruits din da babu Bayan lafiyayyan abinci Kala uku. Zaunawa yayi a natse batareda damuwan komai a ransa ba duk da har lokacin zuciyarsa daukan dumi takeyi idan ya Tina rashin daar da aka nuna ta aiko bayin mahaifiyarsa kiransa, Bai damu da hukuncin sultan akansa ba sbd bayajin akwai dalilin daya isa ya hanasa fita idan ya tashi fitar musamman da Ayau din ya basa umarnin aleey ya fara shirin tafiyarsu da Amminsa barin qasar gabaki daya Wanda da kansa a shirye yake da samun sultan ya fada masa da Amminsa zai tafi Kai tsaye idan shirye shiryen suka kammala kenan. Tareda Yaransa gabaki daya suka ci abinci a dining din Wanda hakan ke qara musu kaunarsa da tsayuwa Akan kowane lamarin sa dan babu kyama ko nuna banbancin matsayi a tsakanin sa dasu, Cikin kulawa da sakewa sukaci abincin aleey na sake koro masa bayanin manyan fada guda nawa ne a tarihin Masarautar hakama guda nawa ne suka Halarta taron yau din da dukkanin yanayinsu daya nuna a fuskarsa tareda sunayensu babu Wanda bai dauko komai akansa ba tsaf dan haka kwakwalwansa take tamkar computer. Bayanin full binciken rayuwar ASIM daya hada da abinda ya qara karanta tattare da yanayi sa na yau din shima ya fara koro bayanin a tsare dalla dalla cikin ilimi da tabbaci tin daga kan karatunsa na primary har zuwa yanxu dayake da har masters da Sauran ilimin wasu abubuwan tas. Dakatar dashi NUAB yayi daidai lokacin da zai zayyana bayanin su Aslam da mahaifiyarsu tas sbd baya buqatan sanin kowa da komai a masarautar tinda baida alaqa dasu bakuma zama zaiyiba bare rayuwa a cikinsu. Sai yamma Bayan magrib ya sake komawa gurin Amminsa wadda take jiransa zuciyarta cikeda ‘doki dan haka tare suka ci abincin dare tana jin kaman zata maidasa ciki sbd tsananin kaina shi kuwa kowane motsinta kashe jikinsa yakeyi sbd yanayinta dake nuna she’s very weak hakama fatarta kaman tanayin pale. Sai dare sosai Bayan ya tabbatarda tayi bacci kafin ya Baro bangaren ya koma nasa, Wanka yayi ya saka Kayan baccin James plebe ya daure gashinsa tsakiyar kansa ya dauki wayar sa ya kunna ya Nemo numbern likitansa dayake Greece ya sanar masa da yana buqatan qwararrin likitan zuciya da kwakwalwa su shirya su hadu a qasa daya ko Greece din dazai kawo mahaifiyarsa a duba masa lafiyarta cikakkiya. Washe gari haka ya dake tafiya gurin mahaifiyarsa ya wuni tareda ita yana bata lokacinsa da rayuwarsa gabaki daya ta wannan lokacin kafin sbd ganin hakan na taimakawa gurin samun kuzarinta. Kaf masarautar haryanxu bame samun damar ganinsa dan kuwa duk lokacinda zai fito daga bangarensa zuwa na mahaifiyarsa watsewa kowa keyi sbd Yaransa dake tare hanyar sbd tsaro, HAILE da ‘yayanta kuwa baqin cikin jiran wata Dayan ta cika ya hanasu kowane irin motsi tinda dole dik shirinsu su jira wata dayan tayi su ji me sultan zai yanke akansa, Fada ma gabaki daya sun kasa sakewa sbd shakka da zullumin me wata Dayan zata haifar idan ta cika, Duk tsawon wannan lokacin NUAB bai taba zuwa gurin sultan ba dan haka basu sake haduwa ba bakuma su da niyar haduwar kowa da abinda yake ransa Akan haduwar tasu sbd NUAB jiran komai ya kammala yakeyi ya samu sultan din ya tsaya a gabansa da kansa ba sako ba ya sanar masa zai tafi da mahaifiyarsa. Shi kuwa sultan ranar yake jira sbd yana sane da dole bazaa rasa dalilin da zai saka NUAB zuwa garesa ba indai Ayanah tana raye dan haka ranar shima yake jira. ********koina masarautar ta fara daukan zafi sbd watan nan daya tafiya yakeyi amma kamar shekaru suke jinsa ganin baya gudu dan kuwa Kai tsaye su HAILE sun gama yankewa da tsayar da sabuwar shawara me karfi Akan NUAB na barin BOYEM zasu kawar da abinda ya rage masa kadai a BOYEM Wanda zai sakasa dawowa koba yanzu ba wato uwarsa dan kuwa tana barin duniya sunsan bazai taba dawowa BOYEM ba, Wannan sabon burin ya kafu ne a ransu sbd zuciyarsu kaf data rasa nutsuwarta sakamakon tarihin LEUL BOYEM tas da suka samu daga kwakwaran bincikensu Wanda ya gigita kwakwalwansu da sanin cewa su idan a boye zasu iya daukan ran mutane shi a tasa duniyar a bayyane sukeyi batareda shakka ko tsoro ba dan haka shi ASIM a yanzu baida muradi Bayan NUAB yabar BOYEM har abada ba dawowa dan ko ya mutu basa kaunar a kawo musu gawarsa BOYEM dan haka idan hakan zai faru to dole saisun kawar da wadda sbd ita kadai yakeda alaqa da BOYEM ayanzu da harma a gaba. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 57 Yanda masarautar ta dauki Zafi kusan haka kan kowa ya dauki Zafi kowa tinaninsa da burika tareda kudirinsa daukan zafi sukeyi babban matsuwar kowa burinsa ya cika ya samu abinda yakeso dan hakanne a wannan lokacin kowa harkarsa ce sa burinsa a gabansa, Aleey shirye shiryen ganin komai na tafiyansu ya kammala yakeyi da Ammi wadda hakanan ta sakawa ranta NUAB ta kwallafa ranta fiyeda tinani akansa bata kaunar ko dare yayi ya tafi ya barta jin takeyi kaman kowane lokaci zai iya tafiya ya barta dan haka ta kasa samun sukuni da nutsuwa idan baya tareda da ita, Hakan ne ya saka gabaki daya zuciyarsa ta sake riquwa da alkawarin tafiya da ita bazai taba sake rabuwa da ita ba har abada, Su kansu Maa tenya yanda Ayanah ta qwallafa ‘dan nata a wannan Karan ya saka zuciyarsu shiga zullumi da faraban komai zai iya faru da lafiyarta me muni idan NUAB din ya tafi dan haka suma suke fata da tsananin adduar NUAB ya zauna a masarautar sbd sun San babu ta yanda zaayi wishmah tabar Masarautar matiqar sultan nata rai a cikinta zata rayu sai koma idan sultan dinne ya fita da ita da kansa zuwa rayuwa Wani gurin. Shirye shiryen tafiyar da akeyi hadda Maa tenya da sakinah akeyi sbd suma full nauyinsu yana kansa kaman yanda na Amminsa yake kansa dan haka shirye shiryen suke samu dan delay sbd tafiya ce ta kwata kwata zaiyi dasu su da BOYEM se labari. Tinda Yazo qasar bai fita koina ba koyaushe yana tareda mahaifiyarsa dan bata lokacinsa kuma baida kowane irin business a qasar kuma baya shaawan kullawa dan haka sun cikin fadar hutu kawai sukeyi suna jiran komai ya hadu. A hakan suka share sauti hudu Ana Sauran kwana biyu wata Dayan da aka yanke masa ta cika komai na tafiyarsu ya kammala tsaf Wanda ya sakasa jin wata irin nutsuwa da sanyin zuciyar cikar burin tafiya da Ammi, Aleey ne yaje har fada shi da securities biyu suna biye dashi ya isarwa da kadir babban hadimin sultan dashi kadaine duniya yakeda sirrin komai na zuci da bayyane na sultan sakon LEUL BOYEM yana buqatar ganawa sa sultan ganawar uba da ‘da bata sultan sa magajinsa ba. Kadir cikin girmamawa ya Karbi sakon da kunnuwa sa zuciyarsa ya isa gurin sultan daga gefensa ya dan ranqwafa cikin girmamawa daya sanar masa batareda duk Wanda yake fadar ba yaji sundaiyi tsit sbd ganin su aleey da securities din NUAB din sunsan sakon daga bangarensa ya taho. Sultan daya gama sauraron sakon bai furta komai Wanda yanayinsa kadai kadir ya kalla ya gane me sultan din yake nufi dan haka ya juya ya koma Inda suke ya isar musu da sakon cewa sarki zai ga LEUL BOYEM anjima Bayan sallar ishai a palon hutawarsa. Da wannan sakon su aleey suka koma ya sanar da NUAB din Wanda yana Jin hakan ya ajiye wayar dake hannunsa gefensa yana nade hannuwansa biyu a kirji fararen idanuwansa na kafe a makekiyar flat screen din dake gabansa. Da kansa ya sanar da mahaifiyarsa tafiyarsu a Washe gari insha Allah hakama su tenya, Su tenya da sakina sanyi jikinsu yayi suka shiga zullumi da tinani Kala Kala zuciyarsu na rasa nutsuwa da sukuni sbd sanin hakan ba abune me yiyiwa ba batareda tashe tashin hankali ba da tsallake karfaffun sharudda daban daban dan haka a tsaye zukata da hankalinsu yake suna jiran abinda goben zata haifar idan har zasu samu barin masarautar kaman yanda NUAB ya kudirta da su kansu yanda suke so indai Zasuje suyi rayuwa da Ayanah da NUAB din sun shirya barin Masarautar BOYEM da basuda kowa a cikinta tinda ita kanta tenya yayanta duka basa nan suna gurare daban daban suna aurensu. Tinda ya sanar dasu suke cikin zullumi da tashin hankalin da baya faduwa kuma baya nunawa musamman tenya data San aka samu matsala akasan dasu ake shirin barin masarautar da wishmah hakan zai iya zama bakin rayuwarsu dan haka suke a rashin nutsuwa da sukuni kwata kwata tareda jiran goben da zasu bar masarautar da qasar gabaki daya shikenan komai ya qare na tashin hankali da damuwa Ayanah zata rayu da ‘danta. Ita kanta Ayanah din Wani irin rashin sukuni da zullumin goben takeyi sbd tabar nan tabi HAYATEEM duk inda yake rayuwa itama tayi rayuwar acan tareda shi da Abaas da shima yayi mata alkawarin a kwanakin nan zai fara Neman kawo mata shi. Gabaki dayansu wunin a cikin zullumi me tsanani suke yinsa kaman yanda bangaren HAILE da yayanta suma suke cikin zullumin watan daya cika hakama manyan fada da suma suke cikin zullumin abinda zai iya faruwa a fada yanzu kuma dan suna ji a jikinsu duk Wanda yayi garajen kasa tsayawa ya duba kalaman sa da kyau zai iya rasa ransa batareda yakai qarshen labari ba dan haka su kawai ma barin NUAB da Yaransa suke so a masarautar ya koma inda ya fito masarautar bata buqatarsa hakama halayensa sun gama bayyanarda babuta yanda zaayi yayi mulkin qasa gabaki daya dan zai iya ringa bayyanarda tsiraicin jikinsa ga duniya ne Bayan yana matsayin sultan dan haka Sam babu ta inda zaa basa mulkin BOYEM. Shi kansa Wani irin yanayi ne me Zafi da radadin kuruciyarsa dayake taso masa yakeji na haduwan da zaiyi da mutumin dayake matsayin ubansa amma yayi watsi dashi tinda qananun shekaru ya jefa sa duniyar da babu kowa da zai rayu dashi a cikinsa, ya kuma rabasa da mahaifiyarsa batareda tausayin halinda take ciki ba har tsawon shekaru…. Numfashi me dumi ya sauke mara sauti a lokacinda yake tsaye gaban mirror din dayake closet dinsa tukuna Kai tsaye ya wuce bathroom dan wanka, Mintina ya dauka gurin wankan kafin ya fito daure da towel gashina na tsiyayar da ruwa a hankali. Wani towel din ya saka a kansa qarami yana goge gashinsa dashi kafin ya iso gaban dresser ya tsaya. Shirin mintin kusan talatin yayi kafin ya gama ya fito a lokacin 10 na dare tana gap da yi dan haka yana fitowa Kai tsaye bangaren sultan ya nufa cikin nutsuwa da Izzarsa. Suna isa tin daga nesa masu tsaran kofar suka wangale masa kofar kansu a qasa cikeda girmawa suna masa Barka da zuwa da zallar ladabi. Shima kadir dayake kofar a tsaye yana gadin isowansa dan tarbansa rissinawa yayi yana masa Barka da zuwa cikin girmamawa me girman gaske kafin ya basa hanya ya wuce shikuma yana gabansa dan yi masa iso har inda sultan yake Zaune cikin palon sa dayake hutawa na alfarma koina qamshinsa da sanyin ac ne ya kame ya riqe. Su aleey a kofar suka tsaya dukkaninsu a natse sha hayaniya, Palo biyu suka wuce kafin suka isa asalin palon dayake din yana Zaune cikin shigarsa ta hutawa tamkar ba dattijin daya manyanta sosai ba yana sanye da ash Riga da wando masu kauri da tsadan gaske da sukaiwa jikinsa kyau kwarjinsa ya cike gurin kaman yanda qamshinsa ya cike gurin. Sako kan NUAB a cikin shigar datake kusan iri daya data sultan nasa qamshin a hankali yana gauraye gurin yana kokarin doke na sultan din sanyin nutsuwa a zuciya, Dagowa sultan yayi yana Dora fararen idanuwansa akansa yana kallansa cikeda nutsuwa da kaunar da ba damar nunawa sbd wutar dayake gani a idanuwan NUAB din ta fushin da ba yanzu zai sauko ba shima baya buqatan ya sauko din yanzu harsai ya tirsasa karban abinda yakeson ya karba, Kwarjini da nutsuwan kyan NUAB cike idanuwan sultan sukai kaman yanda nasa kwarjini yake kokarin shiga lafiyayyun idanuwan LEUL me BOYEM daya daukesu daga kallan mahaifin nasa yana isowa cikeda nutsuwa da izza tareda kamewa ya zauna a kujeran dake facing sultan din ya dago fararen idanunwansa ya kallesa yana yaqar wutar datake cin zuciyarsa ya bude Baki a taqaice da kamewa yace ‘Barka da wannan lokaci me BOYEM’ Numfashi me sanyi da dan murmushi sultan ya sake yana sake kafe idanuwansa Akan NUAB din Wanda shima dagowa yayi da idonsa masu razana maza ya bude Baki cikeda nasa mulkin da izaa yace ‘Barka da isowan magajin me boyem LEUL NUAB ALMAZZ, Batareda bata lokaci ba menene dalilin son ganina?? Qarasa fada yayi yana komawa sultan dinsa sak cikeda ikon mulki ba wata sakin Fuska, Shima NUAB din baida lokacin batawa a maganar ya dago ya kallesa Kai tsaye yace ‘Zan bar BOYEM a karo na biyu kuma wannan Karan tafiya ta har abada Wadda zanyita ne tareda mahaifiyata wadda banajin tanada Sauran amfani a masarautar…’ Qarasa maganar yayi yana dagowa ya zubawa sultan idanunwansa da suka bayyana da kyau fes Akan fuskar sultan din. Cup din hot green tea din dayake hannunsa yana hayaqi sultan yayi yana jingina bayansa a natse hankali kwance kafin ya kalli NUAB din dakyau har lokacin hankalinsa kwance ba alamar ko mamaki a tattare dashi, Bude bakinsa yayi da cikakkiyar nutsuwa da kwanciyar hankali yace ‘Nine datake a qarqashina zan sanar idan ma batada amfanin amma ba Kai da kake baqo ba a masarautar da rayuwarta ba…… Wani irin kallo NUAB yayi masa maganarsa na sukar zuciyarsa baice komaiba idanunwansa na dan sauyawa. Cigaba da magana sultan yayi da cewa ‘NUAB ALMAZZ mahaifiyar Ayanah ghaz ta haramta gareka da kowa ma duniya Bayan ni daga ranar data zama wishmah ko yayanta basada iko da ita saini, Wannan shine abinda Baka gama fahimta ba inaga, Ayanah ghaz har abada kafarta bazata bar Masarautar BOYEM ba sai ranar da bana raye nabar duniya kenan to daga wannan lokacin ne zaka iya samun ikon mahaifiyarka amma Banda ina raye.. Wani irin motsi jijiyoyin NUAB din sukeyi suna fitowa idanuwansa kuwa ja suke rikidewa sunayi me tsananin gaske ya kafe idanuwansa akan sultan din Wanda yake magana hankali kwance, Zafi jininsa yafara yi yana tafarfasa da maganar da sultan ke kokarin fada masa na cewa baida ikon mahaifiyarsa har sai ranar da sultan din yabar duniya Bayan shi bazai iya jiran hakan ba kome zai iyayi dan a basa mahaifiyarsa…. Bude Baki sultan yayi yana sake daukan cup dinsa yakai bakinsa ya dago ya kalli kadir dayake tsaye Wanda take ya juya ya dauko wasu takardu a cikin file biyu me kyau da tsari Yazo ya ajiye gaban NUAB kan table din gabansa ya juya ya koma gefe. Sultan ne ya kalli files din kafin ya dago ya kalli NUAB din ya sake sakin nutsatsen murmushi me kyau yace ‘LEUL NUAB ALMAZZ me boyem kanada zabi guda biyu anan Wanda nasan zaka iya sbd mahaifiyarka, Kallan files din NUAB yayi zuciyarsa na Wani irin tafarfasa da kaunar da har jikinsa ya nuna sbd Wani irin ja fuskarsa da hannuwansa sukeyi, ‘Zabi biyu ne a gabanka, Na hannun dama takarda nada sabon sultan dazai mulki BOYEM ne datake dauke da sunanka kanta saka hannu a cikinta gobe zaa fitarwa da Masarauta da duniya ita a matsayin sabon sultan dazai fara mulki a gobe Wanda hakan zai Baka damar samun cikakken iko Akan mahaifiyarka harma da mahaifinka da baka buqata, Ta hannun Hagun kuwa takarda ce da zata fita a gobe itama idan Ka saka mata hannu cewan har abada kabar BOYEM da mahaifiyarka harsai ranar da Allah ya dauki raina…. Zabi na gareka me BOYEM da Moscow. Idan akwai abinda yafi tafarfasan jini shine yake faruwa da NUAB Wanda dukkanin jikinsa ke wata irin rawa koina nasa nayin ja idanuwansa na kafe Akan sultan Wanda shima shi din yake kalla zuciyarsa a shirye da karban duk zabin da NUAB din zaiyi a cikin biyun. Yanda jikin NUAB din ke wata irin rawa da fizgar wutar dake ci a jini da kansa da kirjinsa ya saka yayi shiru batareda yace komaiba kuma bai dauke idanuwansa daga kan sultan dayake wa Wani irin kallan tsanar datafi duk wadda ya taba yi masa a baya ba ta yau din kokarin buga zuciyarsa takeyi dan miqewa yayi ya juya yabar palon idanuwansa kaman zasu fara feshin wuta sbd fushin da bai taba shigaba rayuwarsa. Yana fitowa su aleey suka sha jinin jikinsu taje suka bi bayansa a qame batareda cewa komaiba. NUAB na ficewa sultan shima take ya aika wa tenya sako a cikin Daren cewan Ayi sanarwar a Daren nan ya maida mata matsayinta na komawa zuwa kwana tiraka daga yau dinnan. Sakon na isarwa tenya mummunan shock ta shiga Wanda y sakata mutuwar tsaye, HAILE data fito a Daren itama cikin shirin zuwa tirakar kwana tama fitowa aka Dakatar da ita da sakon hakan Wanda ya sakata mutuwar tsaye kafafunta na kasa daukanta. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali_*HAYATEEM*_ Mamuhgee 58 Jiri me karfin gaske ne ya dibi HAILE wadda idanuwanta suke kokarin juyewa sbd dishi dishin da suke gani tsabar mummunan bugawan da kirjinta yayi tareda shock na babu tsammani, Fetto ce tayi saurin riqeta cikeda tashin hankalin da baa saka masa rana ba itama dan kuwa kaman kunnuwansu basu ji musu da kyau Dagowa fetto tayi ta kalli jakadiyar sakon wadda ke tsaye da bayi biyu a bayanta kansu a qasa cikeda girmamawa ta zuba musu ido bakinta na nauyin rasa ta inda zata fara jeho tambayar ta bude Baki a dan rikice tace ‘Maimaita sakon’ Cikin girmamawa bayin suka sake zubewa qasa Banda jakadiyar sakon data sauke kanta qasa cikin tsananin girmamawa ta sake maimaita sakon Wanda ya qarasa wargaza kuzarin HAILE ta Nemi zubewa jikin fetto kowace jijiyar jikinta jinin cikinta na katsewa kanta yayi nauyi sbd wata irin sarawa da yayi. Cikin sauri da kokarin sirrinta yanayin Hailen fetto tace masu kawo sakon su wuce ita kuka Kama Hailen tayi suka juya tareda Sauran bayin dake bayansu kowa kafafunsa a nauyaye sbd jinin uwargidansu dake tafarfasa duniyar bangaren tana daukan zafi gabaki dayanta. Suna isa Kai tsaye har bedroom dinta fetto ta kaita ta kwantar tareda fitowa take ta aika bangaren Aslam Akan a kira likita a turo sa queen haile na buqatarsa. Aslam na samun sakon ta fito ta nufo bangaren mahaifiyar tata sbd ganin meya sameta kokuma idan Wani abin ne ya faru dan kuwa tasan tabarta da shirin tafiya gurin sultan. Tana isowa ta tarar da ko magana Mamee din bata iya yi kirjinta ke tsananin ciwo da zafi sosai idanuwanta sunyi jajir ajiyan zuciya kawai takeyi me Zafi da karfi akai akai bakinta baya iya furta komai. Kallan fetto Aslam din tayi ta tambayeta meya samu mameen Bayanin komai fetto tayi mata Wanda ya saka Aslam din juyowa ta kalli mahaifiyarta itama idanuwanta na sauyawa zuciyarta tayi dum tama rasa abin fada sbd alamu na sake tabbatarda masifu da ranakun baqin cikinsu zasu bude su fara ne matiqar NUAB na nan dan kuwa dasu da bokayen su sun tabbatarda shine matsalar datake tsakaninsu da dukkanin Buri,nutsuwa,kwanciyan hankali da farin cikinsu da suke buqatar kawar wa matiqar suna son rayuwa da wainnan abubuwan. Shekara sama da ashirin rabon sultan da Wishmarsa, Ya rufe ya shafe babinta a rayuwarsa da shimfidarsa kaman yanda kowa da Masarautar suka rufe shafinta a cikin matan sultan, Wace masifar ce take Neman kunno Kai da a cikin Daren nan wannan mummunan sakon zai bayyana? Me sultan yake shirin yi na maida wishmah matsayinta a dare guda batareda tsammanin kowaba, Tayaya macen da suke son ‘dan tawayen ‘danta ya tattarata ya tafi da ita ko su aika masa ita sama zaa ce an maida mata matsayinta dayake tabbatarwa duniya ita din cikakkiyar ikon da mallakar sultan ce. Wani nauyi kirjinta ya ta jefar da wayarta a kujeran dake dakin tana fasa kiran likita ta bude Baki kaman zuciyarta zatai aman wuta tace ‘Yanayin Mamee baa buqatan likita baqin ciki ne da dacin zuciya zata dawo daidai zuwa anjima idan ta samu sassauci’ Tana gama fadar hakan a koma kan kujeran ta zauna tana dafe goshinta dayake mata nauyi sbd ciwon Kai da bacin ran dayake cinta, Shiru sukai dukkaninsu kowa da yanda baqin cikinsa yake cin zuciya da kirjinsa, Meryam da aka aikawa mameen ba lafiya Kai tsaye tana zuwa taji abinda ya faru shiru tayi batareda tace komaiba ta jiya ta koma sbd batada abin fada hakama karfinta da lafiyarta Neman qarewa sukeyi a gurin dawainiya sa dakon baqin ciki da ritirin zuciya kullum Wanda a yanzu kam ta fara gajiya gangar jikinta ta fara gazawa ga daukan wannan baqin cikin da baida ranar qarewa bata fatar ta mutu a cikinsa batareda ta dandana farin ciki da kwanciyan hankalin gidan aure da tara zuria ba. ******Tenya kuwa a tsaye take qyam kan kafafunta tinda wannan sakon ya iso mata Wanda kwakwalwan kanta itama ta kasa dauka sbd babu ta yanda zaayi ace Bayan shekaru masu yawa da yafe wishmah daga zuciya da shimfidarsa rana tsaka dare daya yace ya dawo da ita a Daren da suke kallan Daren karshe na rayuwarsu a masarautar, A Daren da suke jiran gari ya waye masa su bar komai anan suje su shimfida sabuwar rayuwa, Shin sultan ya San da shirin tafiyarsu ne a goben daya yanke wannan hukuncin daya girgiza zukatansu dama duk Wanda zaiji cikakkiyar sanarwar zuwa da safe, A wane Hali NUAB zai tsinci wannan mummunan labarin ga kunnuwa da zuciyarsa sbd hakan da sultan yayi Baro Baro yana nuni da Hana cikar burin NUAB ne yayi ta hanya me sauki se karfi dan kuwa koda NUAB yake ‘danta Wanda yafi kusanci da ikonta Akan kowa zamtowanta wishmah din ubansa kuma maidata cikakken matsayinta ya kere kowace irin dama da ikon da ‘danta yake dashi akanta. Zufa ne a tsiyayo mata ahankali yana gangarowa daga gefen goshinta ta zame ahankali ta zauna gefen sakinah datai mutuwar Zaune itama idanuwanta jajir dan kuwa matiqar wannan mummunan sakon ya isa kunnan NUAB wutar tsanar mahaifinsa datake ransa ce zata sake hauhawa sbd tafiya da mahaifiyarsa bazai taba yiyuwaba gashi a yanzu datake cikin tsananin shauqin danta matiqar ya tafi yabarta batareda ya cika mata alkawarin tafiya da itaba komai zai iya faruwa da ita dan haka akwai tashin hankali a cikin wannan lamarin daya sauka a dare daya tamkar saukar aradu. Kasa isarwa da Ayanah sakon sukai dukkaninsu sbd basusan tayaya kwakwalwanta zata karbi sakon ba hakama basu saniba ko sakon ya isa kunnuwan NUAB shima basusan yaya zai amsa sakonba dan haka tamkar sakon mutuwa sakon ya zamewa kowane ba gangaren harda na maraki wadda itama daga sama taji sakon ya saukar mata kamar tsawa sbd ta Riga ta dauka ta sakawa zuciyarta sultan ya gama da wishmah kenan har karshen rayuwarta, Ko HAILE da zuriarta sun dauka ya gama da ita ya rufe babinta har qarshen rayuwarsa Shiyasa komai Yazo musu a mummunan bazata da gigita. Kowane bangare a cikin bangaren uku na matan nasa tsit ya dauka babu bangaren da ba a cikin dacin zuciya da mutuwar jiki me tsanani suke ba tareda fargaba dan kuwa abu ne dayazo babu shirinda zasu San yaya zasu tarbesa ba. Dare sake nutsuwa yakeyi Wanda ya saka tenya da suke Zaune zasuyi kwanan Zaune miqewa tayi shirin kaiwa sultan ziyara dan isar da rokon alfarmar da zasu buqata. Tareda bayi hudu ta isa bangaren sultan din ta isarwa da kadir roko da sassaucin da wishmah take nema daga sultan Akan zuwanta Ayau Yazo ba shiri sultan yayi mata Afuwan karbanta a gobe ba yau din ba sbd yanzu haka ta jima da bacci sbd yanayin jikinta. Kadir bai jima sosai a ciki ba gurin isar da sakon ya fito da sakon rokonsu ya karbu Ayau sultan ya mata Afuwa zuwa goben ta dawo cikakkiyar macensa wishmah dinsa. Da sanyin jiki tenya tayi godia da girmamawa ta juya ta bar gurin tana komawa bangarensu kowa yayi dakinsa cikin jimamin yanda zasu iya sanar da Ayanah a gobe ta Koma wishmah dinta bazata taba iya bin ‘danta ba sedai shi idan zai zauna Masarautar tareda ita. ********A daidai wannan lokacin NUAB yana tsaye tsakiyar palonsa idanuwansa jajir sunyi Wani irin jan daya saka gabaki daya Yaransa sunkuyar da kansu suna tsaye Jere a kofar palon babu me ikon cewa komai ko tambayar komai sbd fushi da wutar dake ci a idanuwan LEUL dinsu sun tabbatarda mahaifinsa ne kadai a duniyar nan ya isa ya tabasa haka batareda sun shiga ba amma wannan fadan ba gurin shigarsu bane amma dukda mahaifinsa ne yana cewa suyi Wani abin tsaf zasuyi batareda tsayawa komaiba dan haka Ayau da suke ganin fushi da tsananin bacin ran da basu taba ganiba a tattare dashi ba yasa sun tabbatarda akwai Sauran Wani abu koma menene a zuciyar NUAB gameda mahaifinsa dan ba dan hakan ba Ayau sultan YASAR bazai kwana da kansa Akan wuyansa ba batareda sun tabbatarda ya samu ganawa da malaikan daukan rai. Duk wata jijiyar dake jikinsa sun fiffito fuskarsa da kunnuwansa sunyi jajir Wanda ke bayyanarda ba qaramar wuta ce take ci a jini da zuciyarsa ba dan kuwa zuciyarsa gap take da bindiga Akan abinda yake ji, Duk yanda ya rayu cikin fushi da mahaifinsa Akan abinda yayi na rabasa da uwarsa bai taba dauka zuciyarsa takai maqurar matakin karshe na qinsa da mahaifiyarsa ba da har zai iya basa zabi biyu na abinda yasan babu Wanda zai taba yi a cikin biyu ? Bazai taba karban mulkin BOYEM ba sbd qiyayyar BOYEM da duk Wanda yake cikinta dake zuciyarsa, Hakama zabi na biyun bazai taba saka hannun yabar mahaifiyarsa a BOYEM ba bazai taba dawowa ba har karshen rayuwarsa, Tayaya wannan mutumin zaiyi tinanin yabar mahaifiyarsa anan qasar yabar qasar har abada sbd kawai yana son ya karbi mulkin masarautar da bai taba shaawan zama magajinta bare sarkintaba,Masarautar data wulaqanta mahaifiyarsa, Masarautar da bata taba daraja mahaifiyarsa ba. Rintse jajayen idanuwansa yayi yana sake Jin fushin da bai taba Jin irinsa ba yana danne kirjinsa da numfashinsa ya bude bude ido yana dunqule hannuwansa biyu da suke wata irin rawar tsantsar bacin rai da baqin ciki me tsananin gaske. Tsit bangaren nasa ya dauka harma da zagayensa dan kuwa niimar bangarorin duk Wanda yake jinin masarautar dumi ya dauka me karfin gaske sbd masifar da babu shiri data fadowa kowannensu a Daren. A bangaren sultan shima a Zaunen kaman yanda duka iyalansa suke ya kwana zuciyarsa cikeda abubuwa daban daban da suke shirye da karban tsanar kowace iri daga NUAB da kowa ma matiqar zai Kai qure lambar fushi da Zafin kan NUAB ya sakasa karban mulkin Masarautar dayake shirye da sauka ako Yaushe dan kawai ya Dora sa akai Wanda saiyayi hakan zai samu nutsuwa da sukunin dabai samu irinsa ba tinda ya hau mulkin. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 59 Koda safiyar garin ta waye kowa dake cikin ahalin da ciwon Kai masu tsanani suka ringa tashi dashi tareda ciwon rai shima me tsananin gaske ga wainda suka samu rintsa wa baccin kenan ga wainda basu rintsa ba kuwa kaman wainda suka kwana gadin gawa haka suka tashi da idanuwa kaman baqin china. NUAB ALMAZZ da duk Wanda yake bangarensa cikin Yaransa kaf babu Wanda ko gifta masa bacci yayi a ido, Dan haka Koda ya fito sallar asuba sukai sallah a tare daga nan geamin suka shiga dakin da aka tsara masa dan hakan suka fara geamin har lokacin suna iya ganin fushinsa da bacin ransa bai gama sauka ba dan haka a kiyaye da shirye da kowane shirin suke hakama kaman yanda baice komai gameda tafiyarsu datake a ranarba babu Wanda ya tada maganar sbd a shirye suke da qarasa rayuwarsu anan matiqar baice ga ranar da zaa wuce ba su a inda ya zabi rayuwa acan tasu rayuwar take suma dan haka bangaren tsit yake babu wulgawan kowane bawan da baa nan yake aikin hidimar NUAB ba Wanda ko ruwan shansa basu cika barin kowa na basa ba idan ba su din ba sbd tsaro. Tenya da Maa sakinah kuwa tinda garin ya waye suke juya yanda zasu isar da sakon sultan ga Ayanah wadda ta tashi da tsananin kulafucin son ganin NUAB sbd tafiyarsa da zaiyi a ranar ya tafi da ita dasu sakinah dan haka Ayau din ma koda bayinta suka gama hada mata ruwan wanka tana tsaye jiran su gama tayi ta shirya dan kuwa haka take Jin tsananin kewan Abaas Wanda a zuciyarta tana barin masarautar take ganin zata hadu dasu. Karfe tara na safe Ayanah ta gama dukkanin shirinta tana Zaune tana jiran NUAB Wanda ya kasa zuwa inda take dan baisan tayaya zai iya kallanta ba ya sanar mata ya daga tafiyar tasu data saka aranta sosai, Shi kansa tsoron Wani ciwon ya sameta ko jikinta ya rikice ya saka ya rasa ta yaya zai kalleta, A Karan farko rayuwarsa da Wani ya sakasa a matsatsen yanayin da komai nasa ya tsaya cak batareda ya kaddamar da danyen hukuncin akansa ba, Maganar data shafi mahaifiyarsa tafi masa business deal din billions na dollars a rayuwarsa, Akan lamarin da duk ya shafi mahaifiyarsa baya masa garaje hakanne ya saka sultan yakeson ya quntata masa ta hanyar bullo masa ya nuna masa karfin ikonsa dayake kanta shima. Karfe sha daya da rabi ya shirya cikin black fendi wears da black geometric shape glasses na tom ford qamshinsa na tashi a hankali ya fito ya tinkari bangaren mahaifiyarsa Aleey na gefensa yana waya a natse shima Akan Wani business dinsu Yaransa biyu ne a bayansa da umbrella sai bayi kusan goma a can Bayan yaran nasa da suke bayin da aikinsu basa Rakiya da tsaro na cikin masarautar Wanda Sarkin bayi ne ya tanadar masa su masu karfin gaske ya aiko a matsayin bayinsa. Ko kafin ya iso a daidai wannan lokacin Ayanah ta dauko wayarta zata saka kiran NUAB dabai taba kaiwa wannan lokacin bai taho gareta ba hakama a saninta yace da safe zasu wuce amma gashi har rana tayi babushi Wanda hakan ya saka zuciyarta rasa sukuni hankalinta ya fara tashi da shiga firgici. Tana kokarin saka kiran Sakinah ta kalleta tareda saka hannu ta karbi wayar ta ajiye gefe ta kalleta tareda zama kujeran datake kusa da ita ta sauke Numfashi tana kallanta ta bude Baki zatai magana tenya da itace takeda alhakin isar da sakon ta kalli Ayanah data zuba musu ido zuciyarta na Wani irin nauyi tana jiran Jin abinda zasu fada ta katse sakinah da zubewa gaban Ayanah kanta na yin qasa sbd cike al’adar isar da sakon sultan ga wishimah dinsa ta bude Baki da murya me sauti dake yankar zuciyarta ga abinda zata fada tace ‘Allah ya qara miki lafiya da tsawon rai da zaki sheda aure da mulkin LEUL BOYEM NUAB ALMAZZ me BOYEM da Moscow, Allah ya qara miki girma da daraja wishmah uwar NUAB,Zakin BOYEM,Sarkin BOYEM,diamond din BOYEM, Ina fatan Allah ya bakin karfin zuciyar da zata karbi sako me daraja daga me daraja sultan me wishmah da LEUL NUAB ALMAZZ boyem wato sarki YASAR ALMAZ me boyem, A Daren jiyan sakon me daraja ya iso sultan mai boyem yace a miki albishirin ya maida miki martabarki ta wishimarsa ya maida miki karban kwananki a tirakarsa daga Daren jiyan Wanda Ayau zaki far……… Cikin wani irin sauti da basu taba ji ba a muryar NUAB da basu taba tsammanin ganinsa lokacinba kaman saukar aradu sukaji cikin nutsuwa yace ‘What? Maa? Sakinah ce ta dago jiki a matiqar sanyaye ta kalli kofar idanuwanta na sauyawa sbd Wani dandanon zallar daci da bacin rai tareda baqin ciki me tsananin gaske da suka jiyo a muryansa da idanuwansa dayake zarewa glass, Kafe idanuwansa yayi Akan Maa tenya din wadda ta sunkuyar da kanta zuciyarta na ‘daci itama dan basuyi farin ciki ko kadan da hakan ba amma ba yanda zatai dole ta isar da sakon sultan ga wishmah dinsa a darajance. Ayanah data dauke wuta a Zaune sbd kwakwalwanta data kasa digesting komai zuwa hankalinta dataji yana gushewa ta dago ta zubawa NUAB din idanuwanta dake sauyawa suka ja ahankali tareda tahowan wasu hawaye masu tsananin zafi a cikinsu ta miqe tsaye tana girgizata Kai da sauti me karfi tafara cewa ‘HAYATEEM Karka tafi Ka barni, Bazan iya zama idan Ka tafiba.. Kayi mun alkawarin tafiya dani inda zaka mu rayu acan tare, Sultan zai rabani dakai ne, Bazan iya rayuwa babu kaiba a kusa dani Hayateem, Hayateem kada Ka tafi Ka barni kaima, Baa ya tafi ya barni,Ammah ta tafi,Nurat ta tafi Zuhrah ta tafi Abaas ya tafi kaima zaka tafi Ka barni?? Wata irin rawa da fizga jikinta ya fara yi mai tsanani tana ja baya tana maganar da karfi idanuwana jajir bakinta na wata irin rawa. Mummunan tashi hankalin tenya da sakinah yayi suka miqe tsaye dukkaninsu suna kokarin nufarta tayi baya da karfi tana kafe idanuwanta Akan NUAB tana maganganun dake tada tsigar jikinsa gabaki daya idanunwansa na yin jajir sbd kallanta tana ficewa hayyacinta Akan idanuwansa yana gani mafi muni na rayuwarsa gabaki daya. Riqota yayi da sauri yana son bude Baki yayi magana amma Ayau Rauninsa yana Neman bayyana ‘Ya Ammi’ ya furta da Wani irin mataccen sautin daya saka gashin jikinsu tenya tashi suna dakatawa cak jiki mace. Riqota yayi jikinsa yana kokarin rungumeta amma gabaki daya fita takeyi hayyacinta tana ture sa da karfin gaske tana cewa mutuwa zatayi itama bazata iyaba kowa yabarta itama zata tafi batason zaman duniyar. Yanda taje maganganun koina jikinta yana fizga da jijjiga ya saka abinda yakeji yana tsananta a jininsa tareda Wani irin mutuwar jiki sbd bai taba ganin mahaifiyarsa a wannan yanayin ba dan haka ya rungumota jikinsa da karfi yana rungumeta ta fasa wani irin kuka me tsananin karfin gaske da tsima zuciya Wanda ya saka su Sakina sake shiga mummunan Halin tsoron dawowan tinaninta tin daga lokacinda ta fara ambatar sunayen ahalinta data bata taba ambata ba a lokaci daya tinda memory dinta ya samu matsala. Kukanta ya sakasa bude bakinsa da yayi mummunan nauyi shima nasa jikin kakkarwar yakeyi da sautin daya ratsata yace ‘Ammi bazan taba tafiya koina na Barik ba, Zan rayu guri daya dake kaman yanda nayi miki alkawari, Zan tafi dake insha Allah ko ba yanzu ba…… Rufe idanunwata tayi tana fasa sabon kukan dayake gigita nutsuwa da rikita jinin jikinsa tace ‘Idan Ka tafi mutuwa zanyi bazaka sake ganinaba Hayate….. ‘Ammi babu inda zan tafi na miki wannan alkawarin matiqar ba dake ba to Hayateem yana nan babu inda zai tafi wannan alkawarina ne gareki Ammi…… Girgiza Kai takeyi tana sake rikicewa sbd wannan Alkwarin dayake yana sake haukatar da kwakwalwanta ne sbd haka ya fada a farko zai tafi da ita amma yanzu a karo na biyu zai sake tafiya yabarta kaman yanda kowa ya barta dan haka kwakwalwanta tafara kokarin dawo mata da memories dinta sa suke buga kwakwalwan tata gangar jikinta fa lafiyarta na kasa dauka fizga tafara me tsananin gaske tana Wani irin Ihun da batasan tanayiba wasu azababben radadin dayake Dakatar da bugawan zuciyarta suna dawo mata tana tsananta ihunta daya saka NUAB qanqameta a jikinsa wasu irin hawayen da tinda yake duniya basu taba zuwa idanuwansa ba suna taruwa a cikin manyan idanunwansa da sukai mummunan ja yanajin yakushinta da dukanta na sauka jikinsa ya Lumshe idanunwansa yana sake rungumeta da kyau sbd taci gaba da illatasa Akan ta illata kanta. Sakinah ma kuka takeyi sosai Wanda ta manta rabon dataisa sbd clearly memories din Ayanah dinne suke kokarin dawowa baqin ciki da quncin rayuwanta zai dawo kenan Wanda yanzu zuciyarta bazata iya dauka ba sbd girma dayazo gangar jikin batai karfin daukan baqin ciki da quncin rayuwar dasuka dauka ba abaya. Bangaren tsit yayi gabaki daya kowa ya shiga Wani irin sanyi da tsananin tashin tsigar jiki musamman bayinta kaf da suka koma kofar shigowa suka jeru kansu a qasa cikeda dacin zuciya da mutuwar jiki. Cikin wani irin mummunan yanayi NUAB yace Maa tenya ta sanar da Aleey yana buqatan manyan likitocin qasar boyem cikin awa daya zuwa biyu a cikin masarautar. Labarin abinda yake faruwa take ya isa kunnen sultan Wanda zuciyarsa ta sosu da Wani irin daci me kaifi amma bai nuna ba saima kiran likitanta da shi kadai ya yadda dashi akanta kuma shine mai bata kowane irin magani Akan umarnin sultan din. Koda aka kira likitanta labarin zaucewanta da ciwonta ya isa kunnuwan kowa dan haka su HAILE dake cikin jimamin baqin ciki har lokacin suka dan samu sassauci suna dasa sabon zaman jiran labarin cikawarta sbd tsananin gaske jikin nata yayi. Kamar abinda zuciyarsa zata iya jikin nata ya fara sai gashi a lokaci daya cikin mintinan da basu gaza uku ba ta fice hayyacinta tana rasa numfashinta gabaki daya Wanda hakan ya saka kowane motsi ya dauke cak masarautar sbd kokarin ceto ranta da ake Neman likitoci suyi da gaggawa. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 60 Cikin qanqanin lokaci Aleey ya fara zuba kwararren bincikensa na Neman manyan doctors da suke qwararri a qasar boyem din gabaki daya, Wayoyi masu zafi da bincike ta waya da kuma Neman qarin bayanai daga sources masu karfi Aleey ya ringa yi ba ba kakkautawa ba delay ba hutawa har saida ya hada sunayen likitocin guda kusan goma da suke kwararri a qasar tareda informations nasu da komai, Babban farko da shine number shine Dr Amed Sulaim Wanda shine asalin likitan da sultan yakeda cikakken ikonsa ya kuma nadasa likitan Ayanah din tin shekarun da suka gabata kuma shi kadai ke a qasar Sauran kusan duka basa nan a yanzu sunyi tafiya wasu qasashen wainda ke nan kuma qwarewansu batai na Sauran ba dan haka take aleey ya saka shirin taho da doctors dinsu dake wasu qasar dan zuwa boyem idan sun samu ta daidaita kenan idan kuwa komai yaqi tafiya yanda suke so dole ko zaayi yaqi to zasu fita da ita qasar sedai hakan ya bude babin yaqi a tsakanin Masarautar BOYEM Da Moscow. Likitan nata da sultan ya kira tini suma shi suka tinkari gidansa Kai tsaye da securities nasu da motocinsu sbd aleey baida lokacin batawa Akan duk abinda ya shafi abinda NUAB ke so musamman Amminsa da ayanzu uwa ce ga daruruwan ‘yayan da batasan adadinsu ba da ‘danta ya samar mata dan kuwa a Moscow Ana can Ana shirin turo wasu set din securities din mata sbd tsaron lafiyarta a yayin datake jinya babu ruwa su da bayin masarauta gurin tsaron lafiyarta sbd lafiyarta itace lafiyar ubangidansu. Koda kiran sultan ya isa ga Dr Amed Akan zuwan gaggawa ga Ayanaah yana fitowa motocin su GHAZ na tsayawa kofar gate din gidansa me girma dan haka ko dogon bayani bai samu ba tsakiyar motocin su suka saka tasa motar da suka sakasa Wani gudu a cikinsu dan kuwa gabansa da bayansa babu daga qafa gudu sukeyi kaman zasu tashi sama dashi su ajiye sa gaban Wishamar BOYEM. Tin kafin su iso irin yanda suke gudu tafe da motocin ya saka securities wangale musu gates din masarautar tin daga na farko Harna qarshe a lokaci Daya suna shigewa a guje da motar Dr Amed tana tsakiyarsu. Koda suka isa har kofar bangaren shiga NUAB gabaki daya jijiyan jikinsa sun gama fitowa kana kallan idanuwansa gabanka zaiyi mummunan yankewa ya fadi sbd zaka iya rasa hankalinta sbd rikicewa da firgici. Kai tsaye wasu doctors din Dr Amed ya buqata su taho masa da Kayan aiki sbd hatta oxygen tana buqata da gaggawa anan suka rufu akanta. Cikin tashin hankalin duk wani me kaunarta da danta yake jiran ganin sauki ko farfadowanta daga yanayin da ya saka jikin kowa sanyi sbd take ta sauya kamanni kamar ba zata taba tashiba kwata kwata. Zaman fada a ranar gabaki daya ya tsayawa yayi cak sbd Ayau duk Wanda yake masarautar ya sheda tareda tattabarda son Ayanah bai taba fita daga zuciyar sultanba duk tsawon wannan shekarun sbd al’amarim daya bayyana garesu na halinda take ciki da halin da suke iya hango wa qarara sultan ya shiga dukda ya boye hakan tareda danne wa amma a wasu lokutan sirrin zuciya idanuwa ne suke nunawa. Halinda ya bayyana daga idanuwan sultan dayake Neman tona zuciyarsa ya lalata sanyin zuciyar dasu HAILE ke samu ga wannan ciwon lokacin daya dayake Neman kawar musu da Ayanah a cikin sauki. Duk yanda likitoci ke kokarinsu sunyi sun samu daidaita numfashinta dake samuwa da taimakon oxygen amma bata farfado ba Wanda kuma a abida suka gani ba lallai ta iya farfadowa yanzu ba bare dawowa daidai hakama abu biyune zai faru idan ta farka shine zata iya dawowa daidai harma da tinaninta da memories dinta data rasa hakama zata iya tashi kuma ba lafiya ba ta rasa Sauran hankali da memoryn daya rage mata Wanda zata manya komai hatta dan data Haifa da sultan da duk Wanda ta taba sani a rayuwarta dan haka abinda sukafi buqata a yanzu shine kada ta farka kusa kusa hakan zai bawa qwaqwalwarta daman samun ishashen hutun da batai aikin komaiba dan haka tinaninta da nutsuwarta zata fi Saurin dawowa cif cif insha Allah sabanin ta tashi da wuri hakan zai iya harbawa cikin kwakwalwan ta buga gabaki daya dan haka zasu hada da nasu taimakon dazai saka bazata farfado ba sai Bayan kaman wata daya haka indai so samu ne. Wannan bayanin ya karya tareda jijjiga duk wani kuzari da zuciyar NUAB ALMAZZ yake dashi dan kuwa Amminsa duniyarsa ce idan har zata iya tashi ta manta wanene shi da girman kaunar datake tsakanin jininsa da nata zai iya rasa kansa a wannan duniyar. Gabaki daya duniyar su aleey suma sai data jijjiga da wannan bayanin na likitoci dan haka Kai tsaye Aleey ya buqaci tattaunawa a tsakanin nasu likitocin dake qasashe daban daban dasu Dr Amed Wanda suka tattauna tattaunawa me tsayi kafin suka fahimci komai anan doctors dinsu suka tabbatar musu da bayanin su Dr Amed din haka yake a yanda suka fahimci kowane bayanin yanayinta da results nata. Wannan tabbacin da suka samu daga nasu doctors din ya saka suka shiga sabuwar zazzafan yanayi suna jiran abinda Allah zaiyi a farfado wan nata. Su sakinah da tenya duniyar tayi musu tsananin quncin da babu kowace irin walwala a rayuwarsu dan haka suka duqufa fadawa Allah sbd dawowan hankalinta da tinanin wata sabuwar masifar ce a rayuwarta da kowane irin baqin cikin data dandana zai dawo mata sabo fil. Sultan tsananin tsaro ya qarawa bangaren Ayanah din hakama shima NUAB Zafafan securities dinsa mata sun iso daga Moscow sune ciki da wajen bangaren Wanda a yanzu Bayan tenya da sakinah sai likitanta Dr Amed babu me shiga dakin datake idan ba NUAB din. Sultan bai taba zuwa dubata ba al’adar dake kansa matsayin shugaba dan haka zuciyar NUAB take sake tsananta akansa. A bangare daya kuwa Wani tsananin bincike aleey yakeyi me gigitarwa Akan Neman Abaas Wanda NUAB yayi alkawarin Nemowa kafin watan nan daya da ake saka ran tashin Amminsa ya cika dan kuwa a yadda likitocin sa suka basa tabbacin indai aka samu abinda zuciyarta tafi tsananin so ko maitarsa fiyeda komai a memory dinta na baya aka gabatar mata dashi tana farfadowa to hakan zai iya tabbatarda tsayuwar hankalinta da memories dinta. Hakan ya saka Kai tsaye ya bada umarnin duk inda Abaas yake a duniya yanason aleey ya qure lissafin kwakwalwansa Akan inda zaa fara nemansa. Wannan ya saka qwaqwalwan Aleey budewa da kyau ya nutsu ya buqaci ganawa da Wanda yasan Abaas a duniya Bayan Ammin. Kai tsaye Sakinah ce wadda zata basa bayanan dayake so dan haka a lokacinda ya zauna a palon da zai tattauna da Maa sakina dagowa yayi a natse ya kalleta da idanuwansa masu sirkin blue blue na asalin baturen Russia ya bude baki Bayan ya dauki iPad din dake hannunsa dan dauka da tattara duka bayanan da zatai masa ya dago yana nutsar da duka hankalinsa akanta yace ‘Maa’ Kallansa tayi a natse itama batareda ta bude bakiba sbd nauyin da bakin yayi mata na rayuwarsu dake dawo mata, ‘Maa,waye Abaas?? Ina Abaas yake? Bata yayi ko guduwa yayi kokuma korarsa akai? Idan bata yayi daga ina ya bata? Idan guduwa yayi daga ina ne ya gudun? Idan korarsa akai waye ya koresa,me yayi aka koresa? Meye cikakkiyar alaqar Abaas da Ammi? Shekara nawa yanzu da rabuwan Ammi da Abaas?’ Numfashi me nutsuwa ya sauke yana kallan Maa din Wadda idanuwanta sukai jajir ya sake tausasa muryansa yace ‘Maa,Maa duka wannan bayanan shine zai bani daman dawo da Abaas rayuwarku, Da wannan bayanin da zaki mun Maa nayi miki alkawarin Nemo Abaas matiqar yana raye insha Allah dan haka kowane bayaninki Maa ki sani yanada mahimmanci da rawar dazai taka a wannan aikin.’ Numfashi me Zafi da wasu hawaye masu Zafin gaske suka gangarowa Maa sakinah wadda Bayan shekaru masu tarin Yawa Ayau NUAB kila zaiji tarihin mahaifiyarsa da bai taba saniba mai daci da rashin dadin ji. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 61 A hankali cikin tsananin sanyi da mutuwar jikin radadin dayake dawo mata da quncin da harsu mutu bazasu manya dashi ba Maa sakinah tace ‘ABAAS GHAZ shine ‘da na karshe a jinin sarautar GHAZ data shafe a duniya gabaki daya yanzu, Shekaru masu yawan gaske ne da bazan tinaba suka Baro mu da asalin ANJOM GHAZ wato garin da mahaifin Abaas yake mulki, Abaas da Ayanah uwa daya uba daye suke tareda yan uwansu biyu da duka iyaye daya ne suka haifesu, AYANAH GHAZ itace babba sai ZUHRAH GHAZ sai NURAT GHAZ kafin ABAAS GHAZ…….. Ahankali tafara basa mummunan labarin rayuwarsu dayake cikeda baqin cikin da bai taba gogewa ba daga zuciyoyinsu,baqin cikin da dashi zasu mutu,baqin cikin da shine ya kawar da lafiyar kwakwalwa da gangar jikin Ayanaah,baqin cikin da shine zai zama abinda zasu mutu dashi,baqin cikin da har zuriar Bayan baya tasu Ayanah zasuyi baqin cikin jinsa har cikin jininsu,baqin cikin da a yanzu shine yake Neman raba Ayanah da rayuwarta…. Wani irin kuka takeyi mara sautin daya saka aleey daukan tissue ya miqa mata idanuwansa jajir hannuwansa na rawa zuciyarsa kaman zata fado hakama hawaye ne masu Zafin gaske suke Neman cikowa idanuwansa yanajin komai cikin zuciya da kirjinsa, Babban abinda yake sake saka jikinsa rawa shine yanda wannan mummunan tarihin zai isa kunnuwan LEUL, Yaya tarihin nan zai isa ga zuciyar datake shirye da mutuwa Akan wadda wannan mummunan tarihin yayi kaca kaca da rayuwarta? Tayaya zuciyarsa zata riski wannan tarihin kaddarar dayake dabaibaiye da rayuwar Amminsa. Numfashi Aleey ya sake saukewa yana kallan Maa yayi mata alkawarin zai Nemo Abaas a cikin qanqanin lokaci insha Allah hakama wannan tarihin LEUL ba a bakin kowa zaiji Saba insha Allah Sai a bakin Abaas da kansa. Ficewa Aleey yayi daga palon yana danna iPad dinsa sbd fara tattara kan bayanan daya riqe tsaf a cikin kansa na tarihin da abubuwan da zasu taimakawa bincikensa. Bedroom dinsa ya isa ya rufe yana Zaunawa kan sofa da table a gabansa ya bude laptop yana fara bi takan qasashen dake zagaye da BOYEM ta kowane bangare gabas yamma kudi da arewa. ******A Daren ko kadan aleey bai rintsa idanuwansa da kwakwalwansa ba saida ya hada wasu irin fitinannun bincike da bayanai har asuba, Sallar asuba yayi ya cigaba da hada kan bayanan sa da zai gabatarwa LEUL kuma yana saka ran ta hakan insha Allah Abaas kaman yana hannunsu ne. Karfe goma na safe NUAB ya fito a shirye cikin brown gucci wears da takarmin berluti brown suma fuskarsa fresh duk da yana cikin tsananin damuwa a kwanakin amma komai nasa yana nan daukan ido da girgiza zuciya yakeyi, Koda ya fito aleey yana tsaye shirye a palon hannunsa dauke da iPad fuskarsa sanye da farin glass da girmamawa ya yi masa Barka da fitowa yana bin bayansa zuwa dining inda aka cikeda tsaf da breakfast dinsa sbd yanzu da Amminsa take kwance ya Dena cin abinci acan. Zaunawa yayi a daidai lokacin shima aleey din ya zauna Bayan yayi serving nasa. Cikin nutsuwa sukai breakfast din suka kammala suka Baro dining din NUAB ya zauna Akan lafiyayyar 2seater Turkish royal cushion dake palon ya dago fararen idanuwansa masu daukan ido ya sauke Akan Aleey Wanda ya sauke ajiyan zuciya a natse ya matso ya bude iPad dinsa ya kamo bayanin dazai masa ya miqa masa a natse da girmamawa kafin ya dan ja baya kadan yana bude laptop din hannunsa daidai lokacinda NUAB ya bude abinda ya gama hada masa yafara bayani da cewa, ‘ANJOM GHAZ shine asalin garin da su Ammi suka fito, Safarar bayi ce ta fiddosu daga can zuwa nan Wanda a yanda Maa tayi bayani babu sunan qasar da suka sani Bayan anfito dasu zuwa nan din BOYEM, Abinda na tattara a bayaninta shine tace qasa goma sha shida aka wuto dasu ta ruwa kafin suka iso BOYEM, A bayanin nata su qasashe shidan nan bawai ta tabbatar bane amma a iya lissafinta tsayuwa goma Sha shida akai dasu Wanda hakan ya tabbatar mun da qasashe ne suke tsayawa kenan dan babu jirgin ruwa me girman da zai ringa tsayawa koina idan ba bodar wata qasar ya isoba, Zoomin map din daya hada yayi yana cigaba da cewa ‘Batasan sunan qasar da suka rabu da Abaas ba amma qasa biyu suka qara tsayawa Bayan rabuwarsu dashi a ta ukun ce suke isa inda aka saida su maana nan BOYEM kenan, A binciken dana tabbatar bisa ga wannan bayanin nata dama hada shima to qasar LARASIA aka siyar da Abaas Wanda idan muka duba qasa biyu ce tsakaninta da BOYEM dan hakan nake da tabbacin larasia dince inda aka siyar dashi.’ Wani bangaren Aleey ya sake zooming yana cigaba da cewa ‘Idan kuma na aka hada lissafin qasa goma sha shida dake akwai daga nan BOYEM ta gabas to Nahiyar qasar BASSHAH kenan idan kuma daga yamma ne qasa sha shida daga nan qasar ALSIYASH kenan, Idan kuma ta kudu ne qasar BUHARAQS kenan Hakama idan ta arewa ne to qasar ANTARIA kenan. Duka duka wannan bayanin dana hada qasashen nan sune inda zaa fara binciken nemansa amma dole duk qasar da zamu tafi Bayan sauka qasar sai an tafi bakin bodar ruwansu tanan ne dole zaa iya gane garuruwa masu kusa da manyan oceans da zaa iya samun tabbacin samun sa. Dagowa yayi ya kalli LEUL BOYEM da idanuwansa da suke cike da Basira da wata irin kwakwalwa me hasko komai Akan lissafi da nazari, Shima NUAB din gama kallan bayanin da duka suke a rubuce da map din Bayan duk bayanan dayayi masa da baki kuma, Dagowa yayi ya kalli Aleey ya bude baki a natse yace ‘Meye karshen tinani da bayaninka ya hada? Ajiye laptop din hannunsa yayi tareda kallan NUAB din cikeda girmamawa yace ‘Tinda ta ruwa suka iso qasar to dole bangare biyu ne Hagu da dama Wanda yake kudu da arewa kenan dan haka a cikin biyun zaa fara da daya maana a faro binciken daga inda suka fito tin farko ANJOM GHAZ kenan dan kuwa akwai yiyuwar tinda Abaas namijine to tabbas a tsawon shekarun nan indai ya samu yancinsa to tabbas ya koma gida dan sake ginawa da farfado da sunan GHAZ da bazai taba barin ya shafe ba Bayan ya nema yan uwansa be samu ba kenan, Dan haka inaga a fara daga can din Kai tsaye sbd tabbatarwa idan bai komaba Sai a Nemi Sauran qasashen. Kallansa NUAB ya dago a natse yayi cikin yadda da kowane bayanin aleey a koda Yaushe Akan komai sbd baya taba hada lissafin da bai qure kwakwalwansa akansa ba dan haka Numfashi me sanyi ya sake tareda dagowa yace ‘A gobe Inason a shirya tafiya zuwa qasar buharaqs din Wanda a cikinta ANJOM GHAZ take insha Allah. Gyada Kai aleey yayi sbd yanada tabbacin insha Allah haka bayanin yake ba tantanma indai Abaas na raye yana saka ran ya koma dan farfado da GHAZ matiqar shi namijin jinin GHAZ ne dan ‘dan halak ko baida zarra bazai yadda sarautar gidansu ta fadi ta shafe a tarihi ba. Juyawa yayi ya bar gurin yana daga wayar sa dan fara shirin tafiyar tasu da bazata wuce kwana biyu su wuce ba. Bayan barin aleey shiru NUAAB yayi yana Jin Wani irin yanayi na rashin sanin tinanin Kamawa Akan me haduwan mahaifiyarsa da Abaas zata kasance hakama a yanzu da mahaifiyarsa take cikin halin da bazata iya basa labarin cikakken tarihinta ba a bakin Abaas dayake jininta yakeson jin asalin tarihin komai na Amminsa. ******* Cikin kwana biyu aleey bai hutawa ba sbd bai taba wasa da duk abinda yake na LEUL ba dan haka shirin tafiyar ya tsaya tsayin daka saida ya tabbatarda ya hadata a cikin sati guda Bayan ya gama tanadar da komai na tafiyar wadda ya hadata hadda Maa sakinah da zata kaisu har cikin ANJOM GHAZ Bayan sun isa qasar kenan. Tenya batasan da tafiyar ba sai ranar da zaa wuce kai tsaye NUAB ya sanar dasu dan haka jiki a mace da tsananin zullumin daya saka jinin Maa sakinah mummunan hawa sbd komawa inda komai ya faro. Karfe Dayan rana motocinsu a Jere suka fice daga Masarautun zuwa airport Wanda motocinsu na zuwa gate din qarshe daidai nan motocin da suka dauko mai girma YUNAR BOYEM daga airport tareda ‘yarsa LEYLAH YUNAR BOYEM ‘yar amaryarsa ZUHRAH GHAZ BOYEM wadda ya kawo a matsayin tukuicin dawowan MAGAJI LEUL NUAB ALMAZZ BOYEM ya basa aurenta a matsayinta na jinin BOYEM itama. Ficewa motocinsa sukai tareda securities dinsa Bayan motocin mai girma YUNAR din sun shigo sukuma batareda kowannensu yaga junaba musamman LEYLAH YUNAR data gama mutuwa akansa tin kafin ganinsa a zahiri sbd kallo daya datai masa a hoton labarai ta shirya zama ko mistress dinsa ce ba matarsa ba dan haka wannan tukuicin da mahaifinta ya badata na aure shine abu mafi farin ciki da girma na rayuwarta dan haka batada baqin cikin dawowan su Masarauta da zama. Su kuwa suna isa airport Kai tsaye jirginsu ya daga yabar qasar. Tafiyar awanni masu yawa sukai kafin suka isa qasar bhariqs din wadda saida suka kwana a wata qasar kafin suka sake hawan jirgi suka isa. Tinda suka iso daga shi kansa NUAAB din Wanda baisan kaddarar mahaifiyarsa da zai tarar acan ko tasa sbd zuciyarsa dake Jin rashin nutsuwa da sukuni, Maa sakinah ma sosai ta shiga mummunan halin daya sakata fara ciwo me dan karfin da har saida taga likita kafin suka dauki wasu mahaukatan motoci zuwa tafiya me tsananin tsayin da zata kaisu ruwan dake qasar Wanda tacan zasu bi sakinah ta gane dajin garin ANJOM. Kwana daya da wuni sukai suna tafiya kuma saida suka dauko likita ma musamman sbd ciwon Maa dazai iya tashi koyaushe, Sun iso garin dayake bakin ruwa basu tsaya komaiba Aleey ya siya musu jirgin ruwa gabaki daya suka shiga dan barin gurin. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 62 Tafiyar wuni guda da kwana daya sukai suna zagaye ruwan da tafiya ke tsayi kafin Kaman a mafarki sakinah ta daga hannu tana nuna gurin daya saka idanuwanta jajir hannuwanta na rawa. Bakin dajin suka tsaya su aleey da Sauran Yaransa suka fidda drones dan duba duk abinda yake cikin dajin da gari ma idan akwai. Aleey ne yake riqe da iPad din dayake kallan dajin da drones dinsu suka shiga suna yawo a sama, Sauran yaran kuwa a tsaye suke da mahaukatan bindigoginsu a shirye da harbe ko dabba ce tayi motsi a gurin, NUAB yana ciki Zaune yana jiran bayani daga aleey Wanda yake sake kallan iPad din hannunsa da kyau sbd tabbas yaga gari. Wasu mahaukatan bikes dake shiga daji suka fidda daga jirgin ruwan suka hau tareda kutsawa cikin dajin a shirye da bindigoginsu da wasu manyan wuqaqe masu shegen hadari. Tafiya sukeyi suna kutsawa kafin sukai tafi me Nisan gaske basu isa garin ba sai yamma lis wanda ya saka sakinah yanke jiki ta fadi tama Dora kafarta a qasar garin ANJOM GHAZ kenan. Cikin kulawa da bada umarni yace a koma da ita jirgi taga doctor ya dubata abarshi daga shi se aleey su fara ganin lafiyar garin ma tukuna. Sauran yaran da bikes din tareda Maa sakina Juyawa sukai suka koma. Kafarsa ta dama ya fara dorawa a cikin garin ANJOM GHAZ daya saka tsigar jikinsa tashi sbd ganin yanda garin ya zama tamkar ba garin da mutane suke rayuwa a cikinsaba sbd duk tsawon shekarun garin bai dawo daidai ba sun rasa niima da tarin albarkar garin nasu. Akwai mutane sosai da gidaje sosai da kasuwanni a garin amma ba kamar baya ba sbd kusan kowa na garin yasan kowa tinda ba yawa sosai. Ganin baqi a garin ya saka gabaki daya mutane shiga tsoro da tashin hankali dan haka Kowa ya fara silalewa yana komawa gidansa ya shige ya rufe tinda dai shugaban garin nasu baida lafiyar dazai basu kariya, Fiyeda shekaru tara yana kwance yana jinyar da ba lallai ya tashi ba sbd yayi mummunan nisa. Gidan shugaban garin Aleey ya nema a taimaka a nuna musu babu musu kuwa Wani ya kaisu har kofar gidan asalin sarautar GHAZ. Fadawane suke gadin masarautar amma tsirarru Wanda yake nuni da Masarautar batada karfi ko Kwata kwata tinda garinma duka ba Wani karfi bare Ayi mulki me karfi. A fada suka zauna nan Sarkin fada ya shigo yana kallansu tareda zubawa NUAB idanunwata kaman zasu gado sbd ganin kammanninsa da jinin GHAZ dayake Neman shafewa daga Yauma kila sbd jikin Shugaba yau yayi tsananin da sai Allah. Kwarjinin NUAB ya saka shine ya gaidasu yana musu Barka da zuwa maimakon su su gaidasa sbd shine kila me mulkin GHAZ anan gaba. Aleey cikin nutsuwa shima ya dan gaidasa da yarensu Wanda NUAB yakeji sosai sbd mahaifiyarsa dake masa tin yana yaro hakama Maa sakinah shikuwa ya kullafa saida ya iya yaran shikuwa aleey baya wasa saida ya iya shima sbd uban gidan nasa da idan ta Kama. Kaman daga Sam Kai tsaye NUAB yace ‘Menene sunan shugaban jinin GHAZ daya rage a yanzu??? Da mamaki Sarkin fada yace ‘ABAAS GHAZ sai ‘yarsa qwalli daya tak AYANAH BAHAR GHAZ sune suka rage jinin GHAZ a duniya… Wani bawa ne ya fado fadar da sauri yana zubewa qasa yace ‘Sarkin fada jikin Maigirma yana sake tsananta kana buqatan zuwa. Miqewa Sarkin fada yayi yana barin gurin a rikice Wanda ya saka Kai tsaye NUAB miqewa yabi bayansa sbd kowane Hali Abaas din Amminsa yake yanason ganinsa. Sarkin fada na saka Kai dakin NUAB ma yana sakawa idanuwansa suka sauka Akan fuskar datake sak da sak data mahaifiyarsa. Abaas dake aman jini ahankali dagowa yayi idanuwansa na sauka Akan NUAB take ya dauke wuya komai nasa na kokarin tsayawa cak yayi baya zai zube Taku biyu NUAB yayi ta tarosa jikinsa yana Jin dukkanin nauyin dake zuciyarsa yana qaruwa da ganin sanyin idaniyar mahaifiyarsa a wannan halin. Feso Wani jini Abaas yai da karfi cikin azabar dayake kasa riqewa NUAB ya katse azabar ciwonsa da cewa ‘NUAB ALMAZZ ‘da ga AYANAH GHAZ…… Rintse idanuwana Abaas yayi cikin wani azababben yanka daya ratsa zuciyansa data gama yanke kauna da yan uwansa har abada musamman yanzu dayake kan gadon mutuwarsa, Riqosa NUAB yayi cikin rashin bata lokaci sbd kafin komai yana Abaas din na buqatar likita da gaggawa, Girgiza Kai Abaas yayi cikin wani mummunan rashin kuzari da ciwon da baida sassauci ke kadan ya damqi hannun NUAAB din da karfin gaske yana jan Numfashi da qyar yace ‘Ayanah tana raye??? Cikin sauri NUAB din ya Gyada masa Kai tareda bude baki yace ‘Kana buqatan likitan dazai duba lafiyar Ka da gaggawa daga baya duk zamuyi magana amma Ka sani Amminah tana raye, Tana son ganinka itama kafin tabar duniya dan haka kada Ka tafi Kabarta zuciyarta bazata iya daukaba sbd kaine hasken zuciyarta da idaniyar Abaas ghaz. Girgiza Kai Abaas ya sake yi yanajin kaman bazai iya ko minti dayaba a duniya dan haka koma yayane Allah yayi masa rahama ne tinda Sauran ransa daya kawo masa dan Ayanaah zai cika a hannunsa Bayan burinsa na hada jini da Ayanarsa ya cika Akan gadon mutuwarsa. Sake qanqame hannun NUAB yayi yana bude baki daqyar yace ‘Ka cikawa mahaifiyarka Dani burin da muka tashi dashi na hada zuria da juna Ayau cikin Daren yau na mutu da nutsuwar na bada ‘yata daya tak ga jinin Ayanah…… Wani kallan rashin fahimta NUAB yayi masa yaja kallan aleey yace Ayi gaggawar daukansa dan tafiya dashi ga likita. Abaas zamewa yayi yana sake dan girgiza Kai daqyar yace ‘Lokaci na yayi Allah ya yanke ganawata da Ayanah bazan Kai koinaba zan bar duniya, Kokarin daukansa aleey yakeyi amma jikin sake rikicewa yakeyi dan haka ba bata lokaci Aleey ya fita ya fidda wayar sa ya saka kiran Sauran yaran yace a kawo Maa sakinah yanzu. A lokacinda aka iso da Maa sakinah Abaas cikin tsananin ciwo da rashin karfi ya zayyanewa NUAB labarinsu tas Wanda baida dadin ji me tarin qunci da baqin ciki. Nasa labarin yake kokarin Dora masa Maa Sakinah ta shiga kafafunta na Takawa ahankali cikin sanyi da rawar zuciyar dake gap da bugawa. Suna kallan juna Abaas ya fashe da Wani irin kukan daya saka dakin yin tsit gashin jikinsu na tashi. Itama Maa sakinah zubewa tayi qasa tana fasa kuka a gabansa koina jikinta na rawa tana kiran sunansa da sauti me ratsa jiki. Bude baki yakeson yi ya Ambaci sunata da tambayar yan uwansa amma karfinsa yayi qasa sosai dan haka ta rarrafo da sauri tana bude bakinta dayake rawa cikin sautin daya sake saka gurin daukan tsit ta fara fada masa dukkanin halinda suka shiga har zuwa halinda ake ciki yanzu da Ayanah dake tsananin so da buqatarsa a rayuwarta. Magana zeyi harshensa ya fara kokarin karyewa dan haka take aleey yace securities su daukesa Ayi gaggawar tafiya dashi. Riqe hannun sakinah Abaas din yayi da karfin dayake na barin duniya yana kallanta daqyar ya iya furta ‘yata jinina AYANAH BAHAR…. Kasa qarasawa yayi jikinsa na sakewa gabaki daya. Gaggawar fita dashi suke kokarin yi sbd har lokacin akwai Sauran rai a jikinsa Sarkin gida na ganin hakan buga tsalle ya tare kofa tareda kiran fadawa yana cewa kada a Bari su fita koina da Shiguba da yarsa har sai ancika burinsa na auren yarsa Wanda hakan zai basu tabbacin kariyarta Bayan tabar nan sbd igiyoyin auren sa zasu tabbatar musu da zaa iya riqe amanarta matsayinta na ‘yar shugabansu hakama basuda tabbacin Ayanah din da gaske tana raye amma tinda ga ‘danta a gabansu bazaa tafi dasu ba saiya aureta koda Abaas ya rasu kafin akai to ta samu gatan zama Inuwar aure. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 63 Da Wani irin yanayi me ‘dacin gaske da jajayen ido NUAB da aleey suka dago dukkaninsu suka kalli Sarkin fadar Wanda ya sake tsayawa Akan maganarsa ba tsoro sbd wannan shine gatan da adalcin da zasu wa ‘yar shigabansu jinin GHAZ data rage a duniya a idanuwansu, Su dai bazasu bi su ba hakama bazasu Hana a tafi da Sugabansu ba dan nema masa lafiya sbd yana tsananin buqatarta amma kuma basuda tabbacin zai rayu ko bazai rayu ba a yanda sukaga jikin nasa yayi nisa dan haka gwara ‘dan Ayanah kaman yanda ya fada ya auri Bahar ‘Dinsu a gaban idonsu ta yanda koda Allah bai tashi kafafun Abaas ba sunsan zaman aure zatayi a cikinsu ba zaman garari ba dan haka tsoro ya cire a zuciyarsa matiqar ba auren BAHAR zasuyiba gwara abar musu shigabansu ya cika a gabansu su dauki amanar yarsa wannan shine tsayuwarsu matiqar ba hakan ba kuma sedai a kashe su a tafi da Abaas da BAHAR Bayan ransu. Kuka Sosai Maa sakinah takeyi tana Jin zuciyarta kaman zata fashe sbd idan Abaas yabar duniya Zuhrah ce kadai ta ragewa Ayanah wadda tafi tsananin kauna da son Abaas a rayuwarta fiyeda komai, Tayaya Ayanah zata iya jure wannan rashin? Sake qanqame hannun Abaas din sakinah tayi dake cikin hannunta tana rintse ido da sabon kuka me tsananin rasa zuciya. Aleey da ransa ya gama baci gashi ba lokaci da gaggawar gaske suke son tafiya da Wanda shine rayuwar Ammmi, Kallan Securities yayi da idanuwansa jajir yace su kawar da kowa har sai sun fice dashi. Sarkin fada na Jin hakan ya sake tare hanyar tareda fidda wata irin mahaukaciyar wuqa a jikinsa me munin da zata zata aikaka lahira ba bata lokaci. Wuqar sa ba komai bace a gurinsu sbd sunada wainda sukaci uwarta da ubanta a jikinsu Wanda zata katse jijiya take kafin kyaftawar ido kawai banbanci tasa dafin gaske ne a cikinta da shine zai kasheka bama kaifinta ba kila. Bindiga suka daga cikeda rashin tausayi suka seta Sarkin fadar tareda Yaransa da suka taho suka zagaye kofar dakin da makamai masu hadari a hannunsa. NUAB da jikinsa ke wata irin fizga sbd tsananin tsoron rasa Abaas Wanda shi kansa bayajin zai iya Hadiye radadin rashin sa sbd tsananin kaunar da son dayake masa tin kafin ya gansa sbd shine mutum daya da Amminsa tafi so a duniyarta da rayuwarta fiyeda kowa, Ko shi kansa data Haifa baya iya gane tsakanin shi da Abaas wane tafi tsananin so dan haka da kaunar Abaas shima ya tashi a ransa hakama da ita zai mutu dan haka bazai taba iya barin ya mutu sakamakon rashin likita ba indai ba Allah ya Riga yayi anan zai cika din ba lokacinsa yayi kenan ba dan haka dagowa yayi da jajayen idanuwansa da sukai mummunan ja kamar ma hadda hawaye a cikinsu ya kalli Sarkin fada Wanda yaja baya kadan sbd tsananin kwarjini da shakkar NUAB din data dakesa zuciya da kafafu amma duk da hakan bayajin zai iya ja da baya Akan abinda ya fada sedai Ayau ya rasa ransa gurin tabbatarda gyara goben BAHAR. Bude baki NUAB yayi da wata muryan data saka tsigar jikin Sarkin fada tashi gabaki daya yana sake Jin shakkar NUAB na shigarsa yace ‘Ku Bari na ceta rayuwarsa nayi muku alkawarin bawa rayuwarsa data ‘yarsa kariyar da matiqar ina raye sun wuce kowane matsayin da zasu fuskanci kunci ko rashin gata tako ina…….. Girgiza Kai Sarkin gida yayi yana kasa kallan NUAB din Wanda hatta fuskarsa tayi jajir jikinsa rawa yakeyi. Aleey da zufa ke gangarowa umarni me Zafi ya bada Wanda ya saka aka taqa bindigogin zaa fasa kan Sarkin gida NUAB ya daga hannu daidai nan Maa Sakinta ta zube qasa itama tana fasa sabon kukan daya saka kowa juyowa ya kalleta ahankali da jajayen idanuwa Banda NUAB daya rintse ido hannuwansa dake dauke da Abaas suna wata irin rawar dake bayyanarda halinda zuciyarsa take ciki. Cikin tsananin kukan data jima batai irinsa ba sakinah ta bude baki tareda dagowa ta kalli NUAB tace ‘NUAB Ka aureta kodan cika alkawarin daka daukanwa mahaifiyarka zaka kawo mata Abaas, Ka aureta sbd cetan rayuwar Abaas da zuciyoyi da dama bazasu iya jurewaba idan aka rasashi, Alkwari ne da aka dauka anan cikin masarautar GHAZ tin kafin sanin yaya kaddarar zata taho ba a tsakanin mahaifiyarka da Abaas Wanda idan Ka cikasa Ayau anan inda aka dauki alkawarin zaka cike musu burinsu ne da shi kadai ya rage a tsakaninsu sbd ko baka kaiwa Ayanaah Abaas ba Ka Kai mata auren ‘yarsa dake hannunka Ka cike mata gurbin da Abaas zai bar mata sbd ‘yar Abaas tamkar Abaas dinne a gurinta….. Tsit gurin yayi kowa na shiga sabon mummunan yanayi Banda NUAB da already yake cikinsa idanuwansa a rufe danan. Kallansa su aleey sukai dukkaninsu cikin shock da tashin hankali da firgici sbd babu kowane irin tarihin shigowan nace rayuwar LEUL daya tsara, Bai taba son kowace mace ba sbd baima taba sakasu a tsarin rayuwarsa ba,Amminsa ita kadaice wadda yayi Alkwarin ta ishesa rayuwarsa, Mata uku ne a rayuwarsa kuma su kadai ne wainda zaiyi rayuwa dasu baya buqatan kowace irin mace Bayan ukun nan iyayensa dan haka aleey yasan babu ta yanda zaayi mace ta shigo rayuwar LEUL dan haka dagowa yayi ya dawo da kallansa kan Sarkin fada Wanda jikinsa ya mace da maganganun sakinah da shima sune yake tsaye akansa. ‘A daura mun auren da ita ni zan aureta indai hakan ne kadai zai saka ku Bari mu tafi dashi da ita din…….. Kallansa Sarkin fada yayi da sauri cikin tsananin mamaki da fargaba kafin ya maida kallansa kan sakinah wadda ta fasa sabon kuka tukuna ya maida kallansa kan NUAB Wanda ya bude idanuwansa a hankali ya Dora Akan Sarkin fada din batareda ya kalli kowa ba ya saka hannunsa cikin aljihun wandon kakin dake jikinsa na shigowa daji ya ciro Wani kakkauran awarwaron zinari daya me kaurin gaske dayake dauke da sunan mahaifiyarsa da Abaas din Wanda yake nata ne shine ya bata kyautarsa da hannunsa ya qera sa ya saka sunanta dana Abaas din a yanzu dazai taho yaje har dakinta ya dauko sa sbd nunawa Abaas shedan shi dan Ayanah ne ya miqawa aleey dayake mutuwar tsaye cikeda rudewa da mamaki Abaas shima ya miqawa securities yana dawowa gurin NUAB Wanda ya saka hannunsa daya ya kamo hannun Sarkin gida ya saka masa zinarin ya bude baki da sauti me Kai tsaye da tarin tsananin son cikar Buri daya wato tafiya da Abaas dan ganin likitocin gaggawa. ‘Sadakina,a daura auren a yanzu anan a wannan daqiqar bana buqatar qarin mintina ko kadan batareda an daura ba.’ Jikin Sarkin fada rawa ya dauka sbd shakka da firgici amma hakanan ya tattaro karfin Hali da jarumta ya juya da sauri yace a kira masa Sauran masu dan matsayi a fadar da gaggawa. Aleey matsowa yayi zeyi magana sbd sanin NUAB zaiyi auren ne batareda kaunar ko taba shaawar hakan ba dan haka shi a shirye yake da auren koma yaya take yarinyar sbd LEUL kuma zai rayu da ita komai tsananin yanda lamarin zai kasance dan haka bude baki yayi zaiyi magana, Daga masa hannu NUAB yayi a natse cikin yanayinsa da baya son magana ko daya sbd koina fuskarsa yayi jajir hadda hannuwansa ma duka sunyi jajir. Sauran securities ficewa sukai da Abaas cikin gaggawa zuwa jirginsu na bakin ruwa da akwai Dr a cikinsa dan fara basa taimakon gaggawa kafin a gama daura auren. Sakinah barin gurin tayi ta fito kafafunta da tsananin nauyi ta nufi dakin Ayanaah na baya wainda a yanxu yake na BAHAR din kaman yanda aka fada tana kallan koina a hankali zuciyarta na yanka kuka mara sauti na taho mata hawaye na gudu suna tsiyaya a fuskarta kowane memory na rayuwar da sukai a kowane lungu da sako na gidan suna dawo mata. Inda daidai Baa ya shimfide gawar Ammah a lokacinda sukai ido biyu da gawar tata idanuwanta suka sauka ta rintse idanuwanta tana dafe kirjinta dake Wani irin ciwo hawayenta na tsananta gudu. Fara zagayawa dakunan kowa da aka Bari tana fashewa da sabon kukan baqin ciki me tsanani da kewan rayuwar da suka bari anan wadda koda basuyi arzikin da suke dashi a BOYEM ba ko kadan nan din yafi musu farin ciki da nutsuwa tareda kwanciyar hankali. Koina ya mutu ta zama tamkar kango babu komai da aka sauya,babu komai da aka gyara tin asalin yanda gini d tsarin gidan haka yake haryanzu babu cigaba ako ina dan haka koina a mace yake iya inda suke rayuwa a cikin masarautar yake gyare. A kofar bakin dakin Ayanah ta tsaya cak Wanda yake fes a gyare koina asalin qamshin jinin sarautar GHAZ na tashi yana fitowa daga dakin na flowern Ahlighazania Wanda gabaki daya ahalin shine qamshin da suke amfani dashi tin farko dan haka suka kasance kamshinsu daya me shiga rai da sanyi tareda wata irin nutsuwan kwanciyan hankali da kashe jiki. Lumshe idanuwa sakinah tayi tana Jin bugun zuciyarta na tsananta da Wani irin mutuwan jiki da baqin tareda quncin rashin kasancewan su a rayuwa daya koda duka suka Haifa iyalansu, Idan har mahaifiyar BAHAR bata raye yaya Abaas yayi dawainiyar kulawa da tarbiyantar da ita shi kadai babu dan uwansa ko daya a tattare da ita? Idan yanzu Allah ya kaddara ciwonsa bana tashi bane yaya zasu fuskanci BAHAR dik a matsayin dangin mahaifinta daya rasa shekaru? Yaya zata iya rayuwa a cikinsu batareda tasansu ba ko sabo dasu? Tayaya ma zata iya rayuwan nan babu uwa babu ubanta da shine gatanta, Zata dandana ‘daci da quncin da iyayenta suka dandana na rashin iyaye da tafiya Wani guri rayuwan da batama san yaya zatayi ba, Shi kansa auren da ake daura mata a yanzu basusan a mizanin wace kaddara zai hau ba sbd abu ne da babusa a tarihin GHAZ kuma bazai taba zamaba ga asalin jinin Wanda yake kan mulki kuma Wanda yake magaji bazai taba auren wadda ba jinin BOYEM ba haramun ne ma ga jinin da mahaifinsa ya mulki BOYEM kuma shima Ana sakaran ya mulki BOYEM auren wadda ba jinin BOYEM ba. Tayaya zasu fuskanci wannan auren da zaa kulla yanzu a masarautar da Kai tsaye mutuwarsu ce hukuncin wannan auren da akai indai ya isa gaban sultan da Masarautar BOYEM. Bude idanuwanta tayi ahankali jajir dasu sun kumbura ta miqa hannunta a hankali kofar dakin ta tura a natse bakinta na budewa da disashiyar murya tai sallama tana saka Kai daidai nan kunnuwanta suka jiyo mata sautin FATIHAR da aka shafa ta DAURA AUREN NUAB ALMAZZ BOYEM DA AYANAH BAHAR ABAAS GHAZ Wanda ya ratsa kunnuwan duk Wanda yake cikin masarautar GHAZ din Banda BAHAR wadda bacci takeyi a kishingide idanuwanta a rufe sbd kanta dayake tsananin ciwon damuwan dake zagaye da rayuwarta Akan ciwon BAA dinta Wanda shine gatanta,rayuwarta,hasken idaniya da rayuwarta. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 64 Rufe baki da hannuwa Maa sakinah tayi a lokacinda ta tabbatarda auren ya dauru Wanda hadarine zalla a cikinsa da zai iya raba mutane da yawa da rayuwarsu sbd sun aikatawa masarautar BOYEM gagarumin haram din da zai tono sirri Ka da dama amma koma menene ita saina shirye take da bawa Auren kariya da lafiyarta da rayuwarta har karshen rayuwarta da ba lallai tanada yawa a nan gaba ba. BAHAR da motsi ya sakata bude manyan fararen idanuwanta da suke sak na mahaifiyarta asalin balarabiyar SHEMALI masu daukan hankali da saka baki da jikinka mutuwa sbd Wani irin sirrin kwarjini da nitsatsen kyau dayake cikinsu, Akan sakinah dake kofar dakin tana shigowa ta sauke idanuwan a natse tana qarasa budesu gabaki daya akanta tareda tashi Zaune cikin nutsuwa da jinin mulkin GHAZ dake yawo yawo a jikinta batareda ta bude baki ba tayi magana sbd koma wanene shine yakeda damar bude baki ya sanar da ita shi waye meya kawosa dakinta dan haka kafafunta ta ziro a hankali cikin nutsuwa ta saka a cikin Takarmin dayake bakin gadonta tana kafe idanuwanta Akan sakinah dake qarasa shigowa tana bayyana fa hasken dakin na wutar gargajiya dake dakin take ta bayyana a idanuwan BAHAR din wadda Kai tsaye kukane idanuwanta suka fara cin karo dashi matar na yi Wanda ya saka bugun zuciyarta tsayawa cak sbd babu abinda Yazo ranta sai mahaifinta dan haka ahankali cikin wani irin slow ta maida kallanta kan kofar shigowa dakinta tana miqewa tsaye ta nufi kofa mayafin dake rufe da lafiyayyan dogon gashinta na zamewa bata tsaya ba ta rabe Maa sakina jikinta na wata irin rawa ta fice da gudu tana nufar dakinsa idanuwanta na tara ruwan mummunan tashin hankali da tsoron dayake jijjiga rayuwarta dan kuwa bazata iya rayuwar da babu Baa dinta a ciki ba,mutuwa zatayi idan ta rasashi a rayuwarta sbd shine ginshikin rayuwarta da duka rayuwarta take tangale da soyayyarsa. Saka Kai tayi a dakin tana jefa idonta Akan gadonsa dayake kwance taga babu kowa akai, Wani irin sarawa kanta yayi ta juyo da gudu dukkanin jikinta na wata irin rawar data saka kafafunta suka yanke zata fadi sakinah data biyota da sauri tana hawaye tayi saurin tareta jikinta tana kokarin rungumeta amma ta kasa tsayawa ta nufi fada da gudu idanuwanta basa gani sbd tsananin fita hayyacin data fara ta bude baki da Wani irin sautin daya ratsa kunnuwan duk Wanda yake masarautar cikin wani irin tada tsigar jiki tace ‘Baaa’ Tana saka Kai cikin fadar Kai tsaye da wannan sautin daidai nasu sautin ya shiga kunnuwanta na Sarkin fada dayake cewa ‘Auren NUAB ALMAZZ ya dauru da AYANAH BAHAR GHAZ Wanda muna fatar mutuwa ce kadai zata rabaaaa’ Kamar saukar gudu ma a tsakiyar kanta taji saukar zancen Wanda ya saka idanuwanta qarasa rasa ganinsu ta kafesu Akan Sarkin fada tana bude baki kanta na mantawa da komai Bayan son ganin mahaifinta da sautin daya saka Aleey dagowa a cikin wani irin yanayi me sanyin jikin auren da aka daura amma ya kasa kallanta sbd a yanzu da igiyoyin auren ubangidansa suka riga suka hau kanta idanuwansu bazasu iya mata kallan Kai tsaye batareda girmamawa ba koda kuwa aure ne da a yanzu baida suna bare matsayi kwata kwata a rayuwar me BOYEM din dan kuwa bai dauka auren ne shima yayi ba abu daya ya sani koma menene yayi sa ne dan tabbatarda karban Abaas Wanda yake rayuwar Amminsa. ‘Yet niw Abaa,yet niw Esu?’ Ta fada idanuwanta na kafe Akan Sarkin fada Wanda ya sauke Numfashi me tsananin sanyi da mutuwar jikin rabuwar da zeyi dasu a lokaci daya babu shiru babu sani ba tareda tinanin hakan ba dan ya dauka shine zai shafe Abaas da kansa ya kuma zama uban BAHAR din wadda zai aurar da ita ga nasa dan amma ko a hakan baiyi baqin ciki ba sbd shi kansa zaifi farin ciki idan Abaas yaje amma idan har hakan shine zai hada Abaas da Ayanaah to wannan shine gatan karshe da zai masa shi da Bahar wadda batasan kowaba a dangin uwa da ubanta ba. Tasowa yayi ya iso gaban Bahar din zai furta sunanta ta ja da baya cikin wani irin mutuwar jiki da mafi girman tashin hankalin rayuwarta tana girgiza Kai ta sake furta sunan Abaa dinta idanuwanta na yin wani irin ja hawaye masu tsananin zafi na taruwa a cikinsu sbd kadaici ze kasheta idan Abaa yabarta shine kadai ran dayake cikin empty rayuwarta da babu kowa a ciki sai zallan sunayen da babusu maana yan uwan mahaifin nata da iya sunansu ne basu ba a rayuwarta. NUAB da idanuwansa suke rintse tin lokacinda aka shafa fatihar auren dago kansa yayi ahankali yana bude idanuwansa da sukai jajir ya saukesu Akan fararen kafafun dasuke gabansa masu haske sosai na daukan hankali sarkar Farin azurfan dayake kafar duk motsinta daya na ja da Bayan datake Wani sauti me yar qarar dake shiga kunnuwansa yake fitarwa Wanda ya sakasa dauke jajayen idanuwansa zuciyarsa na Wani irin Zafin lokacin daya bata na cetan Abaas a gurin daurin auren da bai dauru ba a zuciya da rayuwarsa dan kuwa aure ne kadai na biyan buqatar wannan lokacin da suke so na tafiya da Abaas dan haka miqewa yayi batareda ya juyo ya kallo kowaba ya nufi kofa a takunsa na natsuwa da jinin mulkin daya dame sarautar GHAZ ya fice batareda ya cewa kowa komaiba. Yana ficewa Aleey ya miqe shima yabi bayansa Bayan ya dan kalli Maa sakinah dake Bayan BAHAR da Sarkin fada yace suna jiransu a waje. NUAB na fito bike din dake nan Sauran daya daya raye shi ya hau Kai tsaye ya wuce aka bar GHAZ din dashi. Su aleey sai Sauran bikes din sun dawo da sukaji kai Abaas dan haka Aleey fidda wayar sa yayi yafara zagaya masarautar yana daukan videos din dayasan buqatan hakan zata iya tasowa daga baya dan haka ya bawa Maa sakinah da Sarkin fada guri da zasuyi magana da Bahar wadda babu abinda take son ji da gani kawai idan ba mahaifinta ba dan mantawa ma kwakwalwanta tayi da abinda taji na maganar auren da kunnuwanta sukaji an daura da sunanta kawai mahaifinta takeso da ganin idan ba tafiya yayi ya barta ba dan haka ta rikice musu gabaki daya Wani irin rawa jikinta keyi tana ambatar sunansa da karfin gasken daya saka a rikice aka fiddota aka tafi da ita zuwa garesa Bayan Sauran bikes din sun dawo. Sbd yanda Bahar din ta fice hayyacinta tana kasa yadda da kowa harma da Maa sakinah ya saka dole da Sarkin fada aka tafi dan rakiya garesu. Koda suka nufo wajen gari idanuwanta tsananta jajir sukeyi cikin wani irin nauyin kirji na zuciya take jinta duniyar na sake mata duhun da tasan itama kila a cikinsa zata rayu ta mutu kaman yanda mahaifinta ya rayu ya tsufa a cikinsa. Koda suka iso an bawa Abaas taimakon gaggawan dayake buqata amma suna buqatan gaggawar isa dashi asibiti Wanda Dr ya bada shawarar bazai iya kaiwa qasar BOYEM a hakan ba dole suna buqatan fita can cikin babban birnin wannan qasar da suke ciki su fara tsayawa anan dashi asibiti saiya samu dan saukin da zai iya qarasawa dashi qasar BOYEM indai anason ya rayu. NUAB baida raayin tsayawa kowace qasa dashi Bayan BOYEM amma kuma ga yanayin jikin nasa dayake gani dole maganar Dr din zasu bi ta tsayawa asibitin qasar kafin daga baya su wuce idan ya dan zama stable sbd mummunan nisa yayi Wanda yake girgiza zuciyar NUAB din yanajin kaman bazai taba iya fuskantar Amminsa ba idan Abaas yabar duniya sbd baisan tayaya har abada zai iya fada mata Abaas dinta ya tafi yabartaba dan hakan shine blow na karshe da rayuwarta zata iya samu dan haka zaiyi iya kokarinsa yaga ya isar mata BOYEM dashi koda ganin karshe ne su yiwa juna. Kai tsaye barin ruwan dajin ANJOM GHAZ sukai Wanda kila shikenan sun barsa a rayuwarsu, Sakinah tsirawa dajin ido tayi bata kyaftawa zuciyarta na narkewa fiyeda a baya ANJOM shine garin da har su mutu bazasu Dena marmarin dawowa su qarasa rayuwa a cikinsa ba. Bahar ma dake Zaune gaban mahaifinta hannunta ta saka ahankali cikin nasa ta Kama tareda hade tafin hannuwansu tana Lumshe idanuwanta da sukai jajir wasu hawaye masu dumin cikinsu suka gangaro mata Sarkin fada ma kusa da ita su kadai a dakin dayake Sarkin fada na fada mata ‘dan Ayanar mahaifinta ne Yazo ga mahaifin nata dan basa lafiya. Babu kowane irin farin ciki ko Jin dadi ko daya daya sauka ga zuciyarta na abinda Sarkin fadan ya fada sbd babu Sauran kowace kauna ko soyayyar datake Jin zuciyarta nada damar yiwa kowa sbd bata tashi da kowa ba a rayuwarta daga ita sai mahaifinta tayi rayuwa, Rayuwa da zuciyarta a kulle take ga rayuwa da kowa a cikinta sbd kadaici da quncin data taso a cikinsa na rayuwa babu uwar data haifeta wadda ta rasu a ranar data kawota duniya hakama tasowa ta rayu a cikin duhun gidan da babu kowa a cikinsa sai ita da mahaifinta Wanda shima tinda ta bude ido duniya take kallansa cikin qunci da tarin baqin cikin daya hanasa lafiya har yau da rayuwarsa take cikin tsakiyar rayuwa ko mutuwa dan haka zuciyarta da rayuwarta a mace suke ta yanda basuda komai ciki da zata iya farin ciki dan haka rufe idanuwanta tayi ahankali wasu Zafafan hawayen na sake gangaro mata tana fadar idan lokacin mahaifinta ne yayi Allah ya dauki ransu a tare subar duniyar a tare. Tafiya me tsayi sukai kafin suka isa bakin bodar qasar babu bata lokaci aka fito dashi zuwa ambulance da already ankira tana jiransu dan haka take ambulance din ta daukesa tareda Bahar din a cikinta da Sarkin fada su kuma Sauran motocin suka shiga a guje akai asibiti dashi. Suna isa aka karbesa da gaggawa akai ciki dashi suka bisu jikin kowa a mace musamman BAHAR wadda zuwa lokacin ko kuka bata iyayi sbd babu alamar sauki ko kadan a lamarin nasa. A inda ake jira suka zazzauna Banda NUAB da aleey wainda aka kaisu guri kebantacce dan jiran dan hakan har lokacin babu Wanda yayi noticing juna a tsakaninsu. Maa sakinah ce Zaune a gefen Bahar din wadda kanta yake qasa ta dunqule hannayenta guri daya idanuwanta jajir. Hannu Maa sakinah ta Dora a hankali kan na Bahar din tareda kallanta cikeda kulawa da kauna me karfin gaske tareda tausayi itama idanuwanta jajir batareda tace komaiba, Itama Bahar din bata dagoba sedai rintse idanuwanta datai hannuwanta na tsananta rawa Maa Sakinta ta riqe su cikin nata gam alaman bata sassauci. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 65 Zaman da kowace daqiqa take tafiya da tsananin bugun zuciyarsu da zullumi tareda tsoro me tsanani da fargaba sukai na kusan wuni guri kafin aka samu numfashinsa ya dan dawo daidai da oxygen hakama jini aka daura masa Wanda yake na NUAB dinne da kansa aka diba Bayan ya hana Yaransa bada nasu nashin yakeson a sakawa Abaas sbd a shirye yake ga bada jininsa gabak daya idan zaa buqata hakan dan Abaas ya rayu sbd kila Amminsa zata iya juriya da karfin zuciyar rashin sa amma bazata iya daurewa rashin Abaas ba. Idanuwan Bahar sunyi munin da suka sauya kamanninta koina nata yayi jajir sbd kuka da damuwan datake gap da buga zuciyarta da babu kowa a ciki sai BAA din, Sakinah dik da tana cikin mummunan tashin hankalin itama amma ta daure ta fidda karfin halinta a matsayi na uwa dake gurin ta bawa BAHAR dukkanin kulawa da kaunar datake buqata a daidai wannan lokacin Wanda hakan ne ya dan rage zarewan da yarinyar ke kokarin yi a Zaune gurin. Shi kansa NUAB babu Wanda ya gansa a cikinsu dan hakane ma basusan jininsa ne aka sakawa Abaas dinba, Aleey kadai suka gani shima abinci lafiyayye kusan Kala biyar ya saka aka kawo musu Wanda babu Wanda suka saka a Bakinsu Duk yanda Maa sakinah tayi Bahar taci Sam ko sakewa babu a tsakaninsu da zata iya ma cusa kanta dole taci ba dan haka bata ci komaiba fatarta mahaifinta ya tashi ya samu lafiyar da zasu koma inda suka fito suci gaba da rayuwarsu su qarasata a tare su biyu kadai. Dare na yi haka aka daukesu aka kaisu masaukin da yanda Bahar taga rana haka taga Daren batareda ta rintsa ba a Zaune take har asuba idanuwanta sunyi mummunan kumburan da kanta ke tsananin ciwon da ko gani sosai batayi amma Sam ba sassaucin datake ji a zuciyarta. Karfe 8 na safe Aleey ya aiko mota aka maidasu asibiti inda ta tarar da mahaifinta yanda ta barsa tamkar babu rai a jikinsa yayi fayau yayi Wani irin haske ya qarasa bushewa sosai babu Sauran kowace albarkar jiki a tattare dashi. A sanyaye babu kuzari ko kadan a jikinta ta zame gefensa ta zauna idanuwanta na cikowa da hawayen da basu gangaroba ta saka hannunta cikin nasa ta sake hadewa ta qanqamesa cikin wani irin sanyi dayake tabbatarda kaunar datake masa a shirye take da mutuwa tareda shi. Haka ta wuni a dakin batareda kowa Yazo ba aka bata damarta sbd jikin nasa a yanda suke gani ba Sauran hope dan haka aka barta ta kasance dashi a lokutan da suka rage. Kwana biyu da zuwansu asibitin bai farfado ba se a ranar na ukun tsakiyar dare kusan karfe biyu da mintina ya farfado dan haka cikin gaggawa asibitin suka kira waya suka sanar da NUAB Wanda a cikin Daren ya sako babbar jacket din fendi Akan Kayan jikinsa ya fito da hular sanyi Akan gashinsa suka nufo asibitin. Suna isowa Kai tsaye dakin suka isa wanda doctors biyu ne da nurses hudu a dakin yana shigowa dukkaninsu suka jiyo suka kallesa cikeda tausayawa. Takowa yakeyi a hankali zuciyarsa na tsinkewa a Karan farko dayake Jin tsananin tsoro na saka kafafunsa rawa da nauyin daya sakasa kafe Abaas din da idanuwansa da sukai ja yana Jin wata irin kauna me karfin gaske da tsananin so da fatar ya tashi daga ciwon sbd ya basa rayuwa me kyau da nutsuwa da kwanciyan hankali da kaunar da batada sirki. Abaas dayake kwancen kamanninsa sun gama sauyawa daga dukkanin lafiyar da babu ko daya a jiki da jininsa bude idanuwansa Yayi ahankali cikin yanayin daya saka kafafun NUAB sake sarewa yaji kirjinsa yayi nauyin daya sakasa qarasowa da kyar, Akan NUAB Abaas ya kafe idanuwansa masu tsananin Laushi yana Jin dukkanin baqin cikinsa da damuwarsa na yayewa a lokutan sa na karshen rayuwa dan haka Lumshe idanuwansa yayi tareda motsawa a tsananin sanyi ya bude tafin hannunsa na dama da NUAB din yake tsaye, Zaunawa NUAB yayi a natse tareda Dora hannunsa ahankali Akan nasa din tareda kamawa ya riqe cikin nasa cikeda kulawa da kauna mara sirki. Numfashi mara karfi Abaas ya sauke cikin rashin karfi ko kadan ya saka hannunsa daya ya zare oxygen dinsa Wanda NUAB yayi saurin riqe hannunsa shi da aleey a lokaci daya amma Abaas din ya girgiza musu Kai tareda bude baki cikin karfin Hali yace ‘Inason Ayanah tasan labarina a bakina kafin barina duniya idan Allah yasa na tashi zan fada mata da bakina idan ban tashi ba Ka gabatar mata da rayuwar da Abaas dinta yayi sbd kada tarihinmu ya zama ba qarasashe ba a tarihin duniya.’ Aleey baya yaja ahankali tareda fidda iPad dinsa da babu inda yake taba zuwa bada ita ba koman emergency kuwa, Recording na video ya saka tareda tahowa ya ajiyeta a setin gadon Abaas din Wanda hannunsa yake cikin na NUAB yana jinsa har ransa sbd Jin yakeyi kaman hannun Ayanarsa ce a cikin hannunsa hade dan haka baida Sauran regret na rayuwa. Juyawa aleey yayi waje inda securities suke yace suje su dauko BAHAR sbd ganawa da mahaifinta. Yana dawowa wayar sa ya fice da ita dan fara hada tafiyar da zasuyi da asubar komai tsanani suna buqatan dagawa da Abaas din tinda ya farfado sbd likitocin su na gaggawa da suka hada suna can suna jiran isowansu. Kafin Abaas ya fara cewa komai sake qanqame hannun NUAB yayi da dan karfin daya rage masa mara kuzari ko kadan dan ya bude baki ahankali ya furta ‘AYANAH BAHAR’ dago jajayen idanuwa NUAB yayi ya kalli Abaas din Wanda tin daga qasan zuciyarsa sunan ‘yar tasa ya fito harya manta da ita sbd aleey ne yake tsaye Akan kulawa dasu. Ajiyan zuciya me sanyi Abaas din ya sauke kafin ya Lumshe idanuwansa a hankali sbd rayuwar komai ta farko data fara dawo masa radadi da baqin cikin na budewa yana famawa Wanda gashinan dashi zai mutu yabar duniya. Asalin tarihinsu da rayuwar da sukai a qarqashin kulawa da kaunar iyayensu ya fara jerowa ahankali cikin nutsuwa da Wani irin ratsa zuciya da yanda kusrawa suka tarwatsa rayuwarsu suka sauya tarihinsu da kaddararsu zuwa mara dadi da kyau, Yanda rayuwarsu ta sauya ne daga ranar da suka bar garinsu zuwa tafiya qangin bauta yafara zayyana wa Dayan bayan daya daki daki batareda ya boye ko kalma daya zuciyarsa na Kina da radadi me tsananin ciwo da baqin ciki, Yana zuwa daidai inda aka lalata rayuwar Nurat wadda akai komai a cikin kunnuwansu qanqame hannun NUAB yayi cikin wani irin mafi zazzafan baqin cikin da har yanzu sautin kukanta bai fita kunnuwansa da zuciyarsa ba shiru ya dan yi jikinsa na rawa idanuwansa na rufewa cikin azaba… Rawa jikin NUAB yakeyi sosai yana wata irin jijjiga a hankali ya qanqame hannun Abaas din da karfin daya saka Abaas bude idanuwansa yana sauke su Akan NUAB din Wanda yake hango Wani irin radadi da baqin ciki me tsananin karfi a cikin idanuwansa, Rintse ido shima ya sake yi yana cigaba da bada labarin mutuwarta da abinda yaci gaba da biyowa Bayan nan har zuwa inda aka rabasa da yan uwansa, Cigaba yayi da cewa, ‘Bayan an rabasa da yan uwansa anan kasuwar kwana yayi a daure a Wani ice tamkar dabba haka ya kuma wuni a rana babu ruwa babu Inuwa har saida karfinsa ya qare ya dunqule guri daya yana fita hayyacinsa sbd azabar rana da kishirwan dayake fatar ta dauki ransa dan kuwa bazai iya rayuwa babu su Ayanah a tareda shi ba dan haka duk duka da azabar da aka ringa gana masa Qin cin komai ko ruwan da aka basa yayi sbd yunwa yake sonta kashe sa ya huta. Ganin taurin kansa ya saka sukuma suka siyarwa wasu marasa imani shi da niyar zasu je dashi su huta a tinaninsu mace ce gashi yaqi cewa komai dan Alkawari ne bazaiyi magana ba da yayiwa Ayanah harsai rayuwarsa ta kubuta dan haka bazai taba karya wannan Alkwarin ba. Akan kudi ba masu yawa ba aka siyar dashi take wainda suka siyesa suka tafi dashi zuwa gurin hutawarsu, Koda suka tafi dashi mummunan abinda suka fara aikata masa shine dukansa suka ringa yi har saida ya Dena motsi yayi mummunan illatar da baida Sauran amfani a duniya tukuna suka yaga Kayan jikinsa gabaki daya Akan zasu masa fyade sai suka tarar dashi namiji ne dan haka baqin cikinsu ya tsananta take suka qarasa kashesa da dukan tsiya suka tattara shi suka Kai bakin ruwan suka yar suka Tafiyarsu. A wannan Daren gap da asuba wasu suka tsincesa suma maimakon su taimaka masa sai suka duba suka ga yanada Sauran rai dan haka suka wankesa tas suka sake saka masa Kayan mata sbd ganinsa da yan kunne a kunne harma da abin hanci, Gari na fara wayewa kafin rana ta fito suka kallaba suka siyarwa Wani matafiyi shi a matsayin baiwa mace sbd anfison bayi mata a Kasuwan yanzu Shiyasa suka fi tsada. Matafiyin raya siya bawan asalin balaraben shemali ne Wanda yayiwa ‘yarsa kwalli daya alkawarin siya mata baiwa mace da zata zama tamkar kawarta sbd debe mata kewan rashin uwa da kawayen datake fama dashi dan haka har zai tafi ya samu baiwar duk da taji jiki tana cikin wani mummunan Hali sosai amma hakanan bai damu ba ya siye sbd jirgin ruwa zaibi zuwa komawa qasar sa bazai jira gari ya waye a fara cin kasuwan bayi ba. Hakanan ya karbi Abaas ya wuce dashi Bayan ya biya kudin jirginsa na ruwa ya biya kudin kayansa da bawansa Wanda zaa saka guri daya da Kayan sbd haka akeyi bayi da kaya guri daya ake sakasa kaman wasu dabbobi dan haka babu komawa jirginsu yabar qasar. Tafiyar wuni da kwana daya sukai suka isa qasar wadda take cikeda nata kalar arzikin, Boukar shine sunansa hakama shi din mai arziki ne sosai a gurin yan uwansa dama garin nasu Wanda yake na qasar larabawan shemali ne, ‘Yarsa tak daya a duniya wadda mahaifiyarta bata jima da rasuwa ba tabarta da kadai cin daya saka ya siyo mata baiwa sbd ta fita daga kewan datake cikinta, Baya tareda yan uwansa sosai sbd akwai Hassada da qyashi sosai a tsakaninsu dashi, Duniyarsa ta tsone musu ido sosai, Tsananin hanyar da zasu rabasa da dukiyar suke nema dan haka basa rabarsa ko kadan sbd rayuwarsa suke dako dan hakanne ma yake tsananin kiyayewa Akan yarsa da ita kadai garesa bai hadata da komai, AYSHAHH ne sunan yar tasa wadda take balarabiya gabanta da bayanta sbd uwa da ubanta duka yan asalin shemali dinne dan haka da kyau da gata da nutsuwa ta taso tareda gatan da kusan a garin babu Wanda ya keda irinsa. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 66 Koda boukar ya kawowa yarsa ayshahh baiwa tayi farin ciki sosai sbd tana tsananin buqatar Abokiyar debe kewa dan haka tayi kaunaci kyautar baiwar musamman ganin kusan kansu daya kila ma ba Wani sosai baiwar ta girmeta ba dan haka taimaka mata sukai sosai da magani da ruwa da Sauran abubuwan da abinci ta samu a cikin kwana biyu ta dawo daidai hayyacinta ya dawo Wanda a hakan bata tana magana ba dan haka ran boukar ya baci ganin Ashe Murna aka siyar masa dan haka yayi alkawarin sake siyo mata wata idan yayi tafiyar kasuwancinsa. Sosai Abaas yayi jinya tukuna ya dawo tsaye a kafafunsa ya fara aikin bautar da aka siyosa yayi batareda har lokacin ya fara magana ba, Bauta yakeyi a gidan da rayuwar masu gidan dan kuwa kaf hidima da wahalar aikin gidan shine yakeyi Bayan hutawa babu abinda sukeyi se idan boukar ya fita ke yake Zaunawa da Ayshaah dan debe mata kewa kuma har lokacin basu taba sanin shi namiji bane a haka a hakan harya dauki kusan shekara bakwai dasu yana bauta sun samu Wani irin sabo dashi sosai gaske sbd kaf rayuwarsu babu kowa a cikinta baya su kadai uba da ‘ya sai maqota da yan uwan mahaifiyarta dake zuwa akai akai dan haka shine mutum na farko da suka sabo dashi fiyeda kowa da komai duk da har lokacin shi din kurma ne hakama bai taba fita daga qunci da tsananin baqin cikin da zuciyarsa take ciki ba amma daidai gwagwado sbd babu mugunta ba azaba ba tozarwa ba hantara ba qyama a tsakaninsu dashi ya saka suka samu matsayi a zuciyarsa musamman ayshaah dayake kallo kaman yar uwarsa sbd sosai take kaunarsa. Shi Kansa boukar sosai yake da nutsuwa da kwanciyan hankali idan yabarsu tare sbd ya yadda da yarsa zata samu samu kulawa tamkar yananan koma fiye a gurin Nurat kaman yanda ya fada musu sunansa kenan a rubuce da larabci. Bayan sabo shekarun suna dake nitsawa shaquwa me karfi ta shigesu sbd a yanzu ya koma tamkar Wani bangare ja rayuwarsu dan haka a yanzu tamkar ahalin mutum uku suke jinsu duk da haryanzu har gobe shi bawan su ne amma akwai kauna da kulawa tsakaninsu sbd tsananin biyayyarsa da rashin hayaniyarsa. Saida yayi shekara kusan goma a hannunsu tukuna sukasan asalin jinsinsa da tintini boukar ya fahimta amma bai nuna masa ba sbd son qure lamarin Wanda baisan ina ze tsaya ba dan haka ya fuskunci hukunci me tsanani a gurinsa kafin kuma daga karshe ya barsa a macensa cewa shine hukuncin sa haka zaici gaba da zama tamkar dan daudu. Baiji ciwo da Zafin hukuncin ba sosai sedai Ka quncin sa daya dawo sabo na rashin yan uwansa a rayuwarsa dayake ganin batada Sauran amfani a gurinsa, Yanayin alaqar sa da ayshaah sauyawa tayi sbd jinsinsu daya bayyana ba daya ba dan haka ta rage shige masa sosai hakama ta Dena bayyanar da inda be kamata ba a jikinta indai suna tare sbd kiyaye dokar addini. A hakan sukaci gaba batareda sun sauya masa tako wace hanya ba ko kadan, Kaf garin sun San Nurat a matsayin bawan ahalin da shine bawan da zai zama na ahalin me zuwa dan kuwa idan har boukar ya mutu Nurat yana cikin gadon da zaa raba maana shi Kansa abinda Wani ze iya gada ne a gurin rabon gadon Wanda yan uwansa keta lissafi sbd arzikinsa yayi wata irin sake habbaka ya tara dukiya ke yawan gaske data saka yarsa taje rayuwa tamkar sarauniya a fada, Da farko Bayan angane Nurat namiji ne ba mace ba mutan gari sun so korarsa sbd jifansa da ihu aka ringa yi masa daga kasuwa da aka aikesa Wanda Koda ya iso gida sun masa mummunan illar data sauya masa kamanni sosai sbd jifar ta fasa Kansa da fuskarsa amma a hakan ya iso gidan baya ko gani sosai sbd jinin daya rufe idanuwansa. Da karfin dukiya boukar yayi amfani ya hana a kori Nurat din amma kuma tin daga wannan lokacin Nurat ya zama abin qyama da hantara tareda jifa a cikin mutane a duk lokacinda zai fita gashi har lokacin shigar mata yakeyi, Tsananin tsana da qyama tareda hantarar dayake fuskanta a rayuwarsa tsawan shekara kusan uku ya saka rayuwarsa gabaki dayanta komawa asalin baqin ciki da qunci dan haka sai abin ya fara taba zuciyarsa da daman bata taba fita tsananin qunci ba. Wasu bayin boukar ya siyo guda biyar masu karfi dan gadin gidansa da ako Yaushe ake kokarin kawo harin Kai karshen rayuwar Nurat din Wanda kaf garin suke ganin mugun abu ne a cikinsu zama da zabgegen namiji a cikin Kayan mata dan haka koda be bar garin ba to zasu kashesa dan zamansa a garin tamkar zunubi ne. Cikin wannan fitinar dake tashi koyaushe yan uwan boukar dake harin rayuwarsa suka shige sbd samun biya da cimma burinsu na shekaru masu yawa akansa sbd a yanda Nurat ta zama rayuwarsa da ‘yarsa bazasu iya rabuwa dashi ba dan haka suna samun ya fara shirye shiryen barin garin da Nurat dan komawa Wani garin suyi rayuwa hankali kwance tinda yanada dukiyarsa me yawan gaske. Ana cikin wannan halin rana tsaka kwatsam cikin dare kawai aka cinnawa bangaren abincin boukar dake gidan wuta inda tarin dukiyar abincin sa take me yawan gaske buhuhuwan hatsin da dukiya ce me tsananin gaske, Fitowa boukar din yayi cikin duhu da hayaqin daya gauraye gidan har Baka ganin komai yana kokarin isa bangaren idanuwansa da kunnuwansa sukai masa mummunan ji da ganin daya tabbatar masa da halin yan uwansa dayake zargi na shekaru masu yawa dan haka da sauri ya juya cikin hayaqin jikinsa na rawa zuciyarsa na Wani irin radadi da firgici sbd lamarin Yazo masa a bazata. Fada ne ya fara kaurewa da hayaniya tareda ihu a gurin kashe wutar wadda duk da tsakiyar dare ne amma take mutane da suka cika gurin da sunan kashe wutar da kuma son qaddamar da nufinsu a cikin hayaniyar kashe gobarar na kashe Nurat su kuma yan uwan boukar kashe sa dan hakanne ma suka fada sun tada wutar yanda zaa hargitse ana ihu da hayaniyar kashe wuta su kuma sukuma su aikata aikinsu tareda sace dukiyarsa dan haka basu taho da shirin barin ko ‘yarsa ta rayu ba bare bawansa. Fada aka fara tareda sare sare Ana fidda jini me yawa sbd bayin dake tsaron gidan da sukaga alamar fitina a tattare da kashe wutar dan haka suka fara hanawa sedai ko gama rufe baki na farkon beyiba suka rufu a Kansa suka sassarashi suna cewa shi bawa ne bai isa ya basa umarni ba sedai su su basa. Jin hayaniya da Ihun kashe karshen daya dauki gari ya saka boukar daya dauko makaminsa dakatawa ya juya ahankali ya kalli kofar dakin ayshahh sai kawai yaji tinaninsa ya sauya ko yayane yanason ‘yarsa ta rayu dan haka ya nufi kofar dakin da Nurat yake kwana yana zuwa Kai tsaye shiga dakin yayi ya tadashi da karfi tareda dagosa daga kwancen batareda yace komaiba ya riqo hannunsa da karfi suka fito tsakar gida yana sake shiga tashin hankalin hayaniyar da Ihun daya qarasa gauraye gari. Abaas na fitowa yanda wutar take ci da Ihun da akeyi ya sakasa jin Kansa na Juyawa zuciyarsa na bugawa da karfin gaske komai na yanda ya faru garinsu yana dawo masa sabo. Wani irin Zafi da tiriri yaji yana tasowa daga zuciyarsa yana gauraya jininsa komai na sake dawo masa tin daga gawar magaifiyarsu da suka fara rasawa. Rawa jikinsa keyi kowane irin radadin daya dandana a baya yana dawowa yana zama kuzari da fushinsa dan haka dagowa yayi idanuwansa jajir da wasu irin hawaye a cikinsu sbd bazai taba yadda ya sake shiga hannun kusrawaba koda zai rasa ransa gurin cetan Kansa da ayshahh da boukar sbd har abada bayason su dandana baqin cikin daya dandana shi da yan uwansa musamman ayshaahh datake mace, A baya rauni da rashin karfi ya sakasa zamowa nace yana kallo baida abin yi Bayan kuka aka tarwatsa rayuwar yan uwansa aka kashe masa Nurat dan haka wannan Karan a yanzu daya zama namiji ya zabi mutuwa Akan tafiya wannnan mummunan rayuwar. Takobi da adda boukar ya basa yana kallan Zafin dayake bayyana a cikin idanuwansa yace ‘Ka tabbatarda Ka bawa Kanka da Ayshaah kariya’ Wucewa gaba boukar yayi da dan gudunsa na fuskantar komai ai kuwa yana fita take fadan ya dawo Kansa amma dayake yanada nasa karfin sosai haka ya ringa fadan dasu. Shima Abaas baisan lokacinda ya fado cikin fadan ba idanuwansa a rufe komai na abinda ya faru dasu kawai yake gani dan haka kusrawa kawai yake gani a idanuwansa ya ringa fadan bayaji baya gani. Fin karfinsu fadan ya fara yi sbd kusan duk bayin biyar an kashesu hakama suma anfara musu rauni dan haka boukar da jini sosai yake fita jikinsa kallan Abaas yayi cikin tsananin galabaitar daya fara yace ‘Ka tafi Ka dauki ayshahh da jaka na nan gefen gadonta na ajiye ku bar nan kuje garin neruji ku tsallaka ruwa zuwa kiyoje ku jirani anan,Ka tafi da sauri…. Kasan Juyawa Abaas din yayi yana kallan boukar din tamkar yanda Abaa dinsu yayi musu hakan ce yake sake faruwa Ayau din dan haka zaiyi musu boukar damqi hannunsa da karfi yace ‘Idan ban taho ba zuwa gobe to bana duniya Ka dauki Ayshaah Ka tafi da ita inda zata samu rayuwa me kyau ita amana ce gareka duniya da lahira, Hakama idan ranar goben ta fadi ban bayyana gareku ba na ‘yantaka Nurat, Ka zama gatan ‘yata ka zama gatanta da dukiyarta’ Cikin tsananin baqin ciki da radadin zuciya a Karan farko Abaas ya bude bakinsa Bayan shekaru ya furta ‘ABAAS GHAZ’ Kallansa boukar yayi da Wani irin yanayin karyewan zuciya batareda yaddarsa akansa ta girgiza ba ya bude baki idanuwansa na yin jajir yace ‘Abaas ghaz ina fatar Ka zamo gatan ‘yata da bata kariya da rayuwarka har karshen rayuwarta ko taka’ Tura Abaas din yayi da karfi zuwa cikin gida shikuma yana sake bude kofar fita daga bangarensu zuwa bangaren da hatsin zuwa da kuma zuwa kofar ficewa da tini suka shigo. Da sauri Abaas ya juya yana jin zuciyarsa na yanka da Wani irin yanayin da yake sakasa jin kaman bazai iya tafiya yabar boukar ba amma kuma matiqar zasu bawa ayshahh kariya su tseratar da rayuwarta dole ya tafi. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 67 Kai tsaye dakinta ya isa da gudun gaske ya banka kofar bai tsaya komaiba ya dauki jakar da boukar yace ya miqa hannu ya damqi hannunta datake tsaye ta miqe cikin tsananin tsoro da fargaba. Janta yayi da karfi suka fito tsakar gidan Wanda yake hayaqi da ci da wuta take ta riqe hannunsa da karfi cikin tsananin tsoro da tashin hankali tace ‘Meya ke faruwa, Ina Abbu?? Baice mata komaiba ya jata da saurin suka bi ta kofar baya da babu Wanda ya sani sai iya su zasu fice ta qwace hannunta zata koma da gudu tana kwala kiran sunan mahaifinta. Riqota Abaas din yayi da karfin gaske yana kokarin sake tafiya da ita ta fara fizgewa tana Ihun daya sakasa rufe mata baki da karfi yana kallanta cikin duhun hanyar ya sanar da ita abinda yake faruwa da kuma abinda mahaifinta ya ce akan zuwansu su jirasa. Kasa iya barin mahaifinta tayi ta fara Wani irin kuka da rawar jiki tana kokarin kwacewa sbd tasan mahaifinta bazai tsiraba kashesa zasuyi batada kowa bazata iya rayuwa ba mahaifinta ba,bazata iya shiga duniyar da tasan bazata taba sake dawowa ba anan ko kabarin mahaifinta ta ziyarta ba dan haka gwara ta mutu a guri daya da mahaifinta. Rufe mata baki gabaki daya Abaas yayi zuciyarsa na jin abinda take ji sbd shima ya shiga irin wannan mummunan yanayin harma nasa ya zarce nata nesa ba kusa ba dan haka daukanta yayi cak yabar gurin da ita yana sake rufe mata baki da duka karfinsa. Gudu yakeyi da ita a cikin tsananin duhu da shukokin da sun kusa finsu tsayi dan haka cikinsu kawai yake jefa Kafafunsa da ko takarmi babu yanaji qayoyi manya da qananu suna sukarsa da abubuwa masu laifin da harma sun fasa kafafunsa jini suke fiddawa amma bai tsayaba gudun yakeyi sosai sbd yana jiyo hayaniyar biyosu da akai Wanda hakan ya tabbatar musu su duka biyun da boukar ya fadi. Kuka Ayshaah takeyi sosai dukkinanin jikinta na sakewa a jikinsa tanajin duniyarta ta gama kifewa da lalacewa kenan har abada dan haka bazata taba dawowa daidaiba. Shi Kansa jin yakeyi jikinsa na Neman mutuwa da wannan mummunan baqin cikin na rasa Wanda yakeda mahimmanci a rayuwarsa datake a rube Bayan rasa iyaye da yan uwansa amma ganin a yanzu shine gatan ayshahh da kuma zai samu yancin zuwa Neman yan uwansa da sune kadai rayuwarsa ya saka yake sake tattaro karfinsa yana cigaba da Wani irin gudun da kafafunsa ke fidda jini sosai amma bai tsayaba dan basu tsira ba. Gudu sukeyi har kusan asuba hakama karfinsa ya kare daqyar yake iya daga kafa sbd galabaita da jininsa daya fara qasa da kuma wata irin azababbiyar ciwon kirji amma hakanan yake dagewa yana daga kafa. Koda suka isa wani garin dayake daga shi sai inda boukar din tace suje anan suka samu suka tsare wa wainda suka biyosu amma duk da hakan bai tsayaba dauketa kawai yayi ya Kama hannunta tamkar wadda bata gani haka ya ringa Janta ba karfi a jikinta ko kadan. Tafiya me tsayi suka kuma yi kafin suka isa garin dayake bakin ruwan da zasu tsallaka Anan dinma basu tsaya ba cikin wata gona suka boye yayi sallah a galabaice kafin suka fada jirgi suka bar nahiyar kwata kwata. Tafiyar wuni guda sukai kafin suka isa inda zasu din suka fito jirgin tareda barin bodar bakin ruwan wadda sai anan ne Abaas ya gane garin da aka siyosa ne dan haka ya sake riqe hannunta gam suna kutsa mutane suna shiga cikin garin sosai Wanda yake a cike tamkar kasuwa koina hidima akeyi. Wani qaramin gidan baqi da yan gudun hijira ya isa dasu suka zauna Bayan ya tsaya a hanya ya siya mata gasashiyar fulawa da zuma. Suna Zaunawa ta cusa kanta cikin kafafunta tareda qanqame jikinta tana fasa wani irin kuka mai tsima zuciya koina na jikinta na jijjiga da tsananin quncin da batasan haka radadi da zafinsa yake ba. Shiru Abaas yayi a gefenta idanuwansa jajir yana Kurawa ruwan dake mamaye da bakin bodar ido zuciyarsa na yanka shima sbd anan ne aka rabasa da tasa rayuwar, Anan ne ya rabu da wainda suke rayuwarsa, Anan ne komai na rayuwarsa ya qarasa Juyawa harzuwa matakin dayake yau akai na rayuwa da bulayi cikin duniya shi kadai babu kowa acikinta. Radadin azaba me tsanani kafafunsa keyi Wanda ya ke sakar masa da zazzabi me Zafi amma bai damuba shiru yayi ido jajir Akan ruwan. Kuka tayi Wanda saida ya qarasa cinye karfinta kafin tayi shiru tana Kurawa hanyar ido itama batareda ta iya cin abinda ya bata dinba. A gurin suka kwana Zaune cikin mummunan halin daya tsananta yanayinsa dama nata datake wata rawar sanyi dan haka ya cire rigar jikinsa ya rufa mata Akan nata Kayan da babu ko kallabi a kanta gashinta a bude yake a sake sbd yanayin da suka fito. Koda gari ya waye daqyar sukai sallah a gurin suka tashi Zaune suna sake gadin hanyar da duk masu isowa, Duk yanda yayi da ita taci Wani abin qi tayi gashi tayi Laushi sosai ta fita hayyacinta kawai mahaifinta take son ganin ya taho din. Haka suka wuni har rana ta Kuma faduwa babu boukar ba labarinsa, Zuwa lokacin dagashi har ita daqyar suke Numfashi dan haka Akan dole sukaci abinci sbd suna Neman karfin cigaba da jiransa har ranar daya taho. Wani wunin suka kuma yi ba labarinsa haka suka kuma kwana, Ahankali ahankali kwanakin suka ringa tafiya ba boukar ba labarinsa su kuma sun kasa cire tsammani dan haka basu iya tafiya koina ba haka su kaita zaman jira a bakin bodar wadda tin baa Ankara dasu ba har aka fara ankarewa dasu Ana musu kallan mata da miji marasa hankali sbd yunwa da wahalar data Kama jikinsu take fara bayyana dan kuwa basa Wani iya cin abinci suna cikin tsananin damuwa da baqin ciki tareda rashin sanin inda zasu. Ganin an fara saka musu ido ya saka suna cika sati shida a gurin Abaas ya tattarata suka bar qasar sbd Wani jirgin na tahowa Wanda zaiyi gaba binsa sukai sbd a yanzu tafiya Neman yan uwansa zai tafi dan haka a qasar datake gaban wannan zai fara tinda daga nan gaba akai dasu Ayanaah. Tafiya sukai ta kwanaki a jirgin kafin suka isa qasar dake gaban wadda suka Baro, Isarsu qasar dole anan bakin boda ya samu aikin wahala Wanda zaa ringa biyansa dan yana buqatar kudin dazai nema yan uwansa bazai taba dukiyar Ayshaah ba a gurin nemansu, Gida suka samu Wanda ake biyan hayar daki daya ya biya hayar ya saka ayshan a ciki shi kuma yana kwana a kofar dakin. Rayuwa a qasar qunci tafara yi musu sbd yanda ake qyamarsa ganinsa namiji da Kayan maza amma yan kunnen mata ne a kunnensa wainda ya kasa cirewa sbd Ayanah ce ta saka masa su da hannunta bazai iya cirewaba. Ita kanta ayshahh tsangwamarta mutane suka fara yi sbd tana tareda shi babu aure a tsakaninsu dan haka rayuwa tayi mata qunci da nauyi bata cikin kowace irin walwala bare farin ciki dan haka suka bar garin suka koma can quryar qasar Wani garin suka fara rayuwa shima ahankali ahankali zaman yakasa dadi sbd qabilanci na qasar sam basason baqi dan haka dole suka tattara suka sake sauya guri Wanda duk inda sukaje kaman mahaukaci haka Abaas ke Neman yan uwansa. Shekara kusan guda da rabi sukai a qasar suka barta gabaki daya zuwa qasa ta gaba Wanda itama aikin wahalar gaske yakeyi wanda yake cin lafiyarsa sosai sbd duk wannan lokacin aikin wahalar gaske yake a rayuwarsa dan rufa musu asiri kuma har lokacin dukiyarta na nan wadda tace ta basa halak malak amma ya kasa tabawa sbd yanason ya Nemi inda zai ajiyeta dan bata rayuwar kwanciyan hankali da nutsuwa amma abin ya gagara. Ahankali suka fara Gagarin rayuwa a qasashe gurin Neman su Ayanah Wanda zuwa yanzu rayuwarsa ta qarasa macewa gabaki daya sbd ciwon wahala da azabar rayuwa da qunci da suka taru suka rufar masa dan haka ya samu qasa me dan nutsuwa yace zai siya mata gida y ajiyeta tayi rayuwarta ta huta da binsa gararin duniya kada ta qare rayuwarta kamar tasa ta mutu a banza. Kasa yadda da hakan Ayshaah tayi sbd bazata taba iya rayuwa ita kadai babu sa ba sbd a yanzu shine t Rabin jikinta rayuwarta, Shine kadai hasken dayake rayuwarta shi kadaine Wanda rayuwarta take dashi dan haka ta shirya mutuwa a gurin Gagarin duniya tareda shi, Ta shirya rayuwa da mutuwa tareda shi ko an inane ko awa ce qasane zata iya zama dashi. Da wannan suka fada qasar BOYEM Wanda Sam babu ta yanda zaa barsu su shigeta kusan watan su uku anan babu damar shiga qasar dan haka suka juya suka bar qasar. A border ta farko da baa shiga qasar BOYEM aka daura musu aure sbd hanasu gurin zama da akai koina garin sbd basada aure dan haka suka daura aure Wanda har cikin zuciya da ransu suna tsananin son junansu hakama sun shirya rayuwa da mutuwa a tare, Aurensu ne ya kawo wata yar nutsuwar rayuwa a rayuwarsu data cikin tsananin duhu da qunci tareda kadaici, Kusanci da sabuwar shaquwa da kauna tareda so me tsananin gaske sukewa juna suna sake Jin karfin gwiwan fuskantar rayuwa. Bayan wata uku suka bar BOYEM sakamakon cikin daya bayyana a jikin Ayshaah, Cikin ya taho mata da rashin lafiya sosai dan haka tafara wata irin rama taba kofewa alaman jininta yana yin qasa dan haka Abaas ya sadaukar da rayuwarsa da kudirin sa dan bata nutsuwan rayuwan daya kamata kodan abinda zasu haifa kafa suyita yawon duniya dashi dan haka suka juya inda suka fito, Shima kirgen garuruwan da suka Baro a baya tsawon shekaru lokacin da aka dauko su daga garinsu ya fara yi dan komawa qasar sa garinsa gidansu da iyalinsa sbd matiqar Ayanah tana raye to tabbas yasan zata je nemansa a cikin duniya kokuma anan gidan mafarinsu dan haka zai jirata daga yanzu har ranar da Allah zai dauki rayuwarsa. *****tafiyar watanni sukai nai cikeda wahala da ukuba da tsinkewan zuciya ga yanayin ayshahh kafin Allah ya iso dasu dajin garinsu daya sha matiqar wuyar gaske kafin ya gane hakama dukiyarsu tayi qasa dan haka Koda suka iso ANJOM GHAZ cikin Ayshaah ya tsufa yakai wata takwas. A garin ANJOM babu mutane sosai sbd garin ya Riga ya mutu dan haka babu wata daula da tatttalin arziki kaman baya amma akwai kwanciyan hankali dan haka babu wahala ko tashin hankali aka karbesu tinda ansan waye shi hakama duk da shekaru sunja kamanninsa basu sauyaba. Babu kowa a fadar mahaifinsa dan haka Sauran dukiyar daya taho da ita ya bayar aka dan yi gyaran dazai yiyu suka shiga batareda tsoro ba suka zauna tareda kokarin daga ANJOM. Kokarin dayazo dashi da qwazo ya saka jamaar garin samun kuzari da qwazonsu suma ya dawo take garin ya fara komawa ANJOM dinsa na baya a bisa mulkin ABAAS GHAZ din. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 68 ANJOM GHAZ ta dawo ANJOM dinta duk bazata taba komawa ANJOM din baya ba amma Abaas yayi iya kokarinsa ya sake kafata da dukiyarsa da karfinsa da lafiyarsa datake qasa sosai amma ya tsayu ya kasa barin ciwon kirji da zuciyar dake damunsa yakai sa qasa, Ayshaah ma ta samu rayuwar kwanciyan hankali da nutsuwar da Abaas ke fatan ya bata sedai yanayinta itama sai ahankali lafiyarta tayi qasa sosai musamman da cikinta harya wuce watannin haihuwa bata haihuba dan haka aka ringa kawo mata addua da maganin al’adarsu tana sha, Kauna da soyayya me girma tareda wata irin tsafta da nutsuwa take tsakanin Ayshahh da Abaas Wanda kusan duk ANJOM ansan irin son dayake mata da irin yanda ita kuma ya kere mata komai da duniyarta harma da rayuwarta dan haka yanayin jikinta ya saka duk Wanda yake garin mutuwar jikin halinda Abaas yake ciki Akan rashin lafiyarta. Cikinta na cika wata goma sha daya cif ta Wanda yayi daidai da wata su uku cikin na hudu da dawowa ANJOM da samun rayuwa me nutsuwa Bayan shekarun gararin duniya da gwagwarmaya a qasashe cikin rashin gata hakama shekaru biyar cif da rasuwarta mahaifinta ta haifi ‘yarta,yar Abaas,jinin ghaz,hasken idaniyar mahaifinta a duniya wadda tana haihuwarta a idanuwanta kadai ta kalleta ko a hannunta Allah bai bata ikon daukanta ba tabar duniyar ta tafiyarta tabi mahaifinta Wanda bata taba Dena kewa da radadin rashinsa ba a rayuwarta tabar masoyinta da ‘yarta a duniyar da basuda kowa sai junansu a yanzu. ABAAS GHAZ wannan shine farkon bude dukkanin kofofin karfin ciwon dayake cin tasa zuciyar wadda ta kasa dauka da jure rashin matarsa wadda itace take riqe da zuciyarsa dake a zube tin acan baya ta rashin yan uwansa a rayuwarsa dan haka mutuwar Ayshaah ta karya duk wani karfin hali da jarumtar dayake da ita ya fadi ciwon da bai taba samun waraka daga garesa ba, A haka ya rungumi ‘yarsa da sabuwar kaddararsa a cikin qunci da ciwo, Ya zama uwa kuma uba ga yarsa Ya zamo aboki da dangin uwa da dangin uba ga yarsa wadda ta taso itama a rayuwarta batasan kowaba Bayan mahaifin nata sai tarin sunayen da kunnuwanta da zuciyarta sun riqesu, Duhu ne a rayuwarsu da babu ranar shigowan haske a cikinsa, Qunci ne a rayuwarsu da babu ranar saukar sa sbd duk wani daci da qunci da baqin ciki tareda duhun rayuwar mahaifinta ta dabaibaye tata rayuwar ta shigo ciki tayi zaman da bata taba sanin menene farin ciki ba bare dandanon yanda yake, Bata taba sanin haske a rayuwa ba bare sanin yaya yake a ruhi, Bata taba sanin walwala ba bare sanin ya murmushi yake ba a zuci da Fuska dan haka a haka ta taso tin mahaifinta nada karfi da kuzarin kulawa da ita har karfinsa ya qare shima ciwo ya kaisa qasa yana jiyo qamshin mutuwarsa datake gap da iskoshi dan haka tinda ya kwanta ciwo ya sadaukar da Sauran numfashinsa gurin rokon Allah a kowace daqiqa Akan Allah ya kawo masa Ayanah kafin ransa yabar jikinsa sbd yarsa Ayanaah, Ya roki Allah a kowane Hali Ayanaah take Allah a kawota garesa kafi mutuwarsa sbd goben yarsa ta inganta, Ya roki Allah ya tsaya Akan rayuwa da duk wani lamarin BAHAR, BAHAR itace rayuwa da sanyin idaniyarsa da ayanzu yake rokon Allah ya zama gatanta ya tsaya a lamarinta ya bata kariya da tsari daga kowace irin sharri na rayuwa da zata fuskanta. Tinanin rayuwarsa na sake zuwa gangara babu haske ko daya a rayuwar dazai bar BAHAR dinsa ya saka ya roki Allah dauki ransa tareda ‘yarsa subar duniyar tare sbd zuciyarsa ta kasa riqe tsananin daci da radadin dayake ji na tinanin barinta a duniyar da babu komai a cikinta Bayan zalinci da son zuciya ita kadai ba uwa ba uba ba dangi ko daya sai tarin duhu da qunci.’’ ****Wani wahalallen Numfashi ya sauke ahankali daqyar numfashin yana sarqe wa ya dago jajayen idanuwansa Akan NUAB ya sauke yanason bude baki yayi magana amma karfinsa yayi qasa sosai baya iya jan Numfashi da kyau hannuwansa na dan rawa yanason dagawa ya sake Kama hannun NUAB din amma karfin ya qare, Da sauri Aleey ya da idanuwansa ke zubda ruwa ya qaraso ya mayar masa da oxygen sbd NUAB ganinsa ya dauke tsaf sbd yanayin mummunan Jan tashin hankali da jijjigar zuciya daya shiga hannuwansa rawa sukeyi yana riqe da hannun Abaas din daya gam, BAHAR da tinda mahaifinta ya fara bada labarin suka iso amma bata shigoba itada sakinah suna tsaye kofar sakinah na Wani irin kuka mara sauti jikinta da kafafunta na rawa, Ita kuwa jikin bangon gurin ta jingina tana rintse idanuwanta dake Wani irin silili da yajin azabar radadin dayake cikin zuciya da jininta da suka zama rayuwarta datake tamkar fanko, Shigowa tayi kafafunta na wata irin rawa hawaye masu tsananin zafi da radadin dayake Neman fasa zuciyarta ta iso gurinsa tana zubewa qasa kan kafafunta ta Kama hannunsa daya da hannuwanta biyu dake wata irin rawa ta Dora kanta Akan tafin hannunsa ta fasa wani irin kukan da bata taba fasawa ba a rayuwarta me tsananin tsima zuciya da tafa tsigar jiki tana kasa cewa komai Bayan sake hannunta da nasa datai kanta na kai batasan me takeji ba a yanzu Bayan gajiya da rayuwa, Bata taba shaawa ko so daya taci gaba da rayuwa ba idan mahaifinta yabar duniya sbd babu abinda zata tsaya ta samu a duniyar, Mahaifinta shine kadai hasken dayake rayuwarta idan ya tafi rayuwar batada Sauran amfani sbd duhun dake cikinta kasheta zaiyi dan haka bata taba sauya adduarta daga Allah ya dauki ran mahaifinta tareda ita ba. Ahankali ya bude idanuwansa dake rufewa ya Ambaci sunanta daga Wani irin sautin daya saka kukanta tsananta tana dukan kirjinta dake tsananin ciwon da tinda ta tashi itama dashi ta tashi sbd baqin ciki da qunci kawai. Aleey ne daya fita ya dawo ciki da sauri tareda isa gefen NUAB cikin nutsuwa da qasa qasa ya sanar dashi komai na tafiya da Abaas din ya zama ready. Gyada kai NUAB din yayi a hankali yana kallan Abaas da idanuwansa dake cikeda tsananin kaunarsa yana sake riqe hannunsa daya a cikin nasa yace a kira doctors. Babu bata lokaci doctors suka taho tare akai masa wata allura a cikin drip tareda Sauran abubuwan da suka kamata aka bada umarnin kowa a fice. BAHAR da NUAB ne kadai basu fice ba hakama babu Wanda ya iya sakin hannunsa a cikinsu saima Wani irin kukanta sanyayyan sauti dake tashi tana sake cusa fuskarta cikin tafin hannunsa daya sake baya motsi ko kadan. Fitowa akai dashi aka saka ambulance suka fada motoci suma kai tsaye aka wuce airport dashi inda komai yake a shirye. Private jet suka shiga Bayan dan dogon shirye shiryen dabai dauki lokaci ba Wanda akaiwa kowa tinda suka iso da Abaas din dan haka kai tsaye jirginsu ya daga gabaki dayansu. #MAMUH 09033181070*_HAYATEEM_* Mamuhgee 69 Bayan doguwar tafiya Greece suka isa inda suna sauka jirgin sultan me BOYEM na isa qasar tareda Ayanah wadda jikin yake buqatar ganin likitocin nan da NUAB din ya tanadar mata tini amma basu taho ba dan haka doctors din su buqaci a kawota sbd ta farfado a kusa dasu dan su tabbatar sun bata treatment din dazai hanata rasa hankalinta. Hakan ya saka NUAB shima kai tsaye tahowa da Abaas din nan dan ganin likitocin, Manyan motocin ghaz dake qasar ne suka taho har airport suka daukesu shikuma Abaas ambulance ta asibitin ce ta taho dan haka kai tsaye asibiti suka dunguma gabaki dayansu. Koda aka isa asibiti da Abaas ya farfado sedai zuwa lokacin gabaki dayansu jikinsu yafara mutuwa me tsananin gaske ta yanayinsa dan haka Koda suka iso abinda NUAB ya saka akai musu shine hade Abaas din da Ayanaah a daki daya. Koda suka iso asibitin babu kowa sbd baa barin relatives shiga kai tsaye dan haka sultan Bayan an kammala komai na admitting Ayanah dashi da tenya tareda securities dinsa da fadawansa barin asibitin sukai zuwa masaukinsu sai kuma idan an nemesu dan haka Sam basuma San isowan su NUAB ba. Duk wani taimakon gaggawa da doctors zasuyi wa Abaas dayake fidda jini a bakinsa a duk ya yunqura da tarin da bayama fitowa sbd rashin karfi ko kadan daya rage a jikinsa sunyi sunga ma sunbarwa Allah dan haka NUAB shigowa yayi dakin a sanyaye kafafunsa da Wani irin mugun nauyi ya tako ya iso inda yake. Tsayawa yayi ahankali bakin gadonsa tareda miqa hannunsa a tsananin sanyaye ya Dora Akan na Abaas din Wanda ya fara bude nasa idanuwan da ganinsu ya fara ragewa ya saukesu Akan NUAB din. Wani irin Numfashi me tattare da sanyin jiki NUAB ya sake tareda daga hannun Abaas din ahankali ya Dora Akan na Amminsa dake kwance har lokacin bata farfado ba ya hada hannuwansu guri daya ya matse musu su da nasa hannuwan biyu yana sunkuyar da Kansa qasa wasu hawaye masu tsananin Zafin gaske suna ciko idanuwansa ya kasa cewa komai…. Kokarin tsayawa Numfashi da bugawan zuciyar Abaas sukeyi sbd abinda ya dirar masa zuciya ya Lumshe idanuwansa ya bude ahankali da qurawa fuskar NUAB dake sunkuye ido batareda ya juyoba yaga fuskar hannun dayake hade da nasaba sbd bazai iyaba. Aleey ne dayake Bayan NUAB din ya tako a sanyaye shima nasa idanuwan na cike da hawaye masu zafi ya Kama kan Abaas din cikin kulawa da ya juyo dashi setin fuskan Ayanaah dake gefensa Akan nata gadon daban idanuwanta a rufe fuskarta fayau asalin kamanninta babu abinda ya sauya sai manyanta datai…. Wasu hawaye ne masu tsananin dumi suka gangaro daga cikin idanuwan Abaas daya kasa kyaftawa daga kafe idanuwansa dayayi Akan fuskar Ayanah hawayensa na tsanananta gangarowa da Wani irin dumi, Bude bakinsa yakeson yi ya Ambaci sunanta amma Allah bai basa damar hakan ba dan haka hannunsa ya dan iya motsawa ahankali ya Kama hannunta cikin nasa tareda sauke ajiyan zuciya me sanyi ya rufe idanuwansa ahankali wasu hawayen suka gangarowa ahankali idanuwan na rufe. Shiru gurin ya sake dauka me tsananin gaske Wanda ya saka NUAB sauke ajiyan zuciyar daya sauka tareda wasu irin hawaye masu Zafin gaske daga idanuwansa da suka kasa riqe dukkanin jarumtarsa. Aleey ma Juyawa yayi ahankali yana saka hannunsa daya ya rufe idanuwansa dake fidda hawaye sosai har hannuwansa rawa sukeyi kaman yanda na NUAB ke wata irin rawa sbd tabbatarda Ran ABAAS GHAZ ayau yabar jikinsa ya amsa kiran ubangiji. Sakinah dake bakin kofa rawa jikinta itama ya dauka me tsananin gaske ta saka hannu da karfi ta rufe bakinta tana fasa wani irin kuka Mara sauti zuciyarta na tsananin ciwon me Zafi. BAHAR da bata fahimci meya ke faruwa ba tana tsaye daga waje idanuwanta jajir ganin irin yanda sakinah ke Wani irin kuka jikinta na jijjiga ya sakata fara takowa ahankali ta sako kai cikin dakin kafafunta na rawa. Gap da isowa ga mahaifinta data kafe da ido takeyi Aleey ya sake fasa wani irin kuka me sautin daya sakata fahimtar Abaa dinta ya bar duniya yabarta. Duhu ne ya rufe zuciya da idanuwanta ahankali Wanda ya sakata kafafunta gazawa ta yanke jiki a gurin ta zube jikin NUAB Wanda ya tarota da hannu daya har lokacin Sauran hannunsa daya yana riqe da hannun Abaas da Ayanah. Doctor shigowa sukai suka fara kashe naurorin dake manne da Abaas din bayan sun rubuta time of death nasa. Daganan ficewa sukai sukabar fmly da jimamin rashin. Kuka sosai sakinah takeyi kaman rayuwanta tazo karshe sbd wannan itace kaddarar karshe data qarasa yanke farin cikin dasuke sakaran yi a gaba, Ayau Abaas ya tafi yabar duniya kaman yanda Nurat da Ayshaah suka tafi sun barsu da tabo da gurbin da bazai taba cikewaba har abada. NUAB daukan Bahar yayi yakaita Dayan dakin da doctors zasu dubata kafin aleey ma da yasha kuka sosai ya fara shirin komawansu da gawar da bazaa rufeta a nan ba dole zasu koma dashi ghaz acan zaa rufesa. Zaman qunci da damuwa tareda zullumi me tsanani sukai kafin cikin saa suka samu jirgin dawowa da gawar wadda Washe gari tinda safe suka Juya kuma har lokacin Bahar bata farfado ba haka suka dawo da ita. Haka suka kuma doguwar tafiya kafin suka sauka kai tsaye suka sake daukan manyan motocin da suka kaisu har cikin ANJOM ghaz da gawar Abaas GHAZ Wanda a lokacinda Bahar ta farfado rungume gawar tayi ta kasa cewa komai hatta kukan ya kasa zuwar mata idanuwanta ne kadai sukai Wani irin ja. A haka babu bata lokaci akai janaizarsa aka rufesa a cikin masarautar gefen kabarin mahaifinsa da mahaifiyarsa da Ayshaah da akai a cikin masarautar duka dan haka Ana gama janaizarsa suka tattaro suka juyowa tareda Bahar wadda gabaki daya baa San ma Wani halin rayuwarta take ciki ba sbd ko kyaftawa kaman batayi komai nata ya tsaya cak tana rungume a jikin sakinah wadda take jinta har cikin jinin jikinta. Suna isa qasar inda zasubi jirgi anan NUAB ya bada umarnin Maa sakinah da Bahar a wuce BOYEM dasu shikuma zai koma ga Amminsa. Zasu wuce Bayan kowa ya fice kallan Maa sakinah NUAB yayi da manyan idanuwansa da sukai tsananin Laushi ya tattaro dukkanin nutsuwansa ya bude baki yace ‘Maa ina Neman wata alfarma da nakeson kimun alkawarinta a yanzu, Inason kimun alkawarin idan Ammi ta farfado bazaki taba fadawa mata Abaas yabar duniyaba sbd bazata iya dauka ba a yanzu da muke kokarin Neman lafiyanta, Kimun Alkwarin bazata taba sani ba Bazata zan komai ba har sai ranar dana fada mata hakan da kaina, Zuwanmu ghaz da duka abinda ya faru Inason ya zama sirrin da bazai taba fita ba sbd lafiyarta da bazata iya dauka ba, Ki riqe ‘yarsa Amanace ya bar miki amma kada Amminah tasan wace ce ita sbd sanin ita waye din zai saka dole tasan anga Abaas ankuma rasashi dan haka ita din batada kowa sai ke sbd auren da aka daura ba aure ne dazaa tinaba bare qararwa, Maa Inason kiyimin wannan alkawarin’ Numfashi mai tsananin dumi sakinah ta sauke tareda dagowa ta kalli NUAB tukuna ta Gyada kanta alaman tayi wannan Alkwarin har karshen rayuwarta matiqar ba shine ya tado zancenba ta rufesa kenan har ranta ya fita. Numfashi me nutsuwa ya sauke kafin yayi sallama da ita aka wuce dasu airport ba bata lokaci jirginsu ya daga zuwa BOYEM. Suna wucewa da awa hudu suka nasu jirgin yayi daga zuwa ga Amminsa wadda bazai taba dawowa da ita ba matiqar lafiyarta bata daidaitaba. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laoualir*_HAYATEEM_* Mamuhgee 70 A jirgi kwance jikin Maa sakinah Bahar ke kwance idanuwanta da sukai ciki ciki jajir da galabaitar rayuwa da zuciya tareda sarewa da fidda rahama ga rayuwa gabaki daya, Rungumeta cikeda wata irin kulawa da kauna me tsananin gaske da Jinta har jininta Maa sakinah tayi sbd BAHAR itace Abaas da suka rasa har abada sai kuma Aljannah idan Allah yayi sunada rabon haduwa, BAHAR itace jini daya tak ta Abaas dinsu a duniya da idan basu jita har cikin jininsu ba me zasuyi? BAHAR itace jinin Abaas da duniya Ayanah batada kamarsa, Ayanah Allah baiyi tanada rabon sake Dora idanuwanta Akan ‘dan uwanta ba rabin jikinta ba sedai tanada rabon rayuwa da ‘yarsa a matsayin matar ‘danta da bazata saniba sbd ita kanta koda NUAB bai sakata alkawarin kada ta fada mata Abaas ya tafi yabar duniya ya barta ba itama kanta bazata taba iya fada mata mutuwar Abaas ba Wanda Ayanah bazata iya dauka ba dan haka wannan Alkawari ne ta daukanwa kanta itama bazata iya fada matan ba sedai shi NUAB din duk ranar dayaga ya kamatan, BAHAR Amanarta ce a yanzu da zata riqe da rai da rayuwarta tareda bata kariya da dukkanin kauna da kulawan tareda tattalin data rasa tin tasowanta, Insha Allah indai kulawa da nuna kauna da soyayya me tsanani sune suke kawo haske a rayuwar datake cikin duhun kadaici to tabbas zata cikewa Bahar duhun rayuwarta da haske koda kuwa zasu qare a cikin wannan sirrin su mutu matiqar hakan na nufin kariya da samun tsaronta. Numfashi ta sauke ahankali me sanyi da mutuwar jiki tana tina rayuwarsu ta baya da yanda suka Baro ANJOM GHAZ da kuruciyarsu dukkaninsu amma ayau gasu sun manyanta wasu sun rasu sun bar duniya wasu kuma basa tareda su ita kuma gatanan ayau da ‘yar Abaas a hannunta batareda dukansu sunsan hakan kaddara ta tanadar musu ba. Wasu hawaye ne suka ciko idanuwanta tana kallan tata rayuwar da babu komai a cikinta face kaunar jinin GHAZ da bauta musu har qarshen tata rayuwar da batasan Yaushe ne ba amma koma Yaushe ne tana fatar Allah ya dauki rayuwarta itama a cikin aminci da kauna. Shafa fuskar BAHAR data rufe jajayen idanuwanta a hankali tayi tanajin kaunar Bahar din na sake ratsata sbd rayuwarsu a wannan matakin da suke kai yanzu iri daya ce, kaddararsu iri daya ce, Basuda uwa basuda uba basuda Wanda kai tsaye zasu kira nasu Bayan Ayanah dake kwance basu San yaya tata kaddarar zata kasance ba sai NUAB Wanda ayau idan ya rasa Amminsa kila shikenan yabar BOYEM da duk Wanda yake cikinta har abada su kuwa kila duniyar zasu bi sbd rashin Ayanah a BOYEM zamansu a BOYEM din ya qare sbd ita sakinah ba baiwa bace a yanzu hakama Bahar din duk da a yanzu basuda zabin daya wuce a shiga da ita masarautar a matsayin baiwa tinda babu Wanda yasan ita wace ce hakama babu damar fadar ita din waye Wanda sakinah batada zabin daya wuce ta tafi da ita a baiwa matiqar tanason kasancewa da ita batareda Ayanah tasan komai Akanta ba bare mutuwar Abaas. Tausayin Bahar din ya sake cike zuciyarta sbd batasan tayaya zata fara fuskantar rayuwar da zasu tarar din a BOYEM ba musamman da suke ba kowa ba basuda kowane karfin kansu, Hannun Bahar din na hagu dayake ajiye Akan kafafunta ta zubawa ido Akan lambar 99 dake zane a hannunta Baro Baro tayi baqi sosai Akan farin hannunta daya keda fari sosai sbd zamanta bata Baro komai na mahaifiyarta ba, Wasu hawaye masu tsananin zafi ne suka gangaro daga idanuwan sakinah dake Haba kukanta zuwa sbd da wuta aka rubuta lambar 99 din wadda take lambar Abaas ta Shedan zama cikakken bawa da kusrawa sukai musu, Lambar mahaifinta Abaas ce a jikinta zeti da inda akai masa tasa shima a gefen hannu daga sama gurin gwiwan hannun, Rufe baki da hannunta daya sakinah tayi tana kukanta bayyana sbd Bahar dake shiru a jikinta, Nata hannun ta kalla inda tata lambar take Baro Baro a jiki 96, Zuhrah ce 97 sai Nurat 98 tukuna Abaas dinne 99 Ayanaah 100 Wanda haka akai musu su a Jere babu Wanda a cikinsu haryanzu wannan lambar bata jikinsa Wanda da ita zasu mutu, NUAAB tin da ya tashi yaga mahaifiyarsa da wannan lambar a jikinta da hannunsa ya zanawa Kansa lambar a jikinsa da wuta sbd itace lambar dazai tabbatarwa Abaas shi din ‘dan Ayanah ne dan haka da lambar mahaifiyarsa ya tashi a jikinsa bata taba dauka Abaas shima yayiwa tasa yar lambar sa ba sbd koda baya raye da lambar sa zasu yadda da Bahar ‘yarsa ce. Kuka sosai Maa sakinah din tafasa tana kasa riqe kanta sbd har abada sunyi rashin da bazasu taba manta radadin sa ba, Sunyi rashin da shine mafi ciwon rashin da sukai a baya Bayan nan. BAHAR dake kwance shiru zuciyarta bata iya komai Bayan bugawa ahankali sbd komai ya tsaya mata cak tana jin sautin kukan Maa sakinah yana shiga kunnuwanta a hankali yana ratsata sbd tasan kukan rashin Abaa dinta ne akeyi. Bude idanuwanta tayi wasu hawaye masu zafi suka gangaro daga cikinsu a sanyaye tana sake Numfashi me sanyi Mara sauti batareda ta motsa daga kwancen datake a jikin matar da bata taba saniba a zahiri Sai a tarihi amma ayanzu da ita kadai zatai rayuwa. Tafiyar kusan wuni guda sukai kafin jirginsu ya sauka a qasar BOYEM suka fito tareda securities din NUAB din duka da aka hado su dasu shikuma daga shi sai aleey suka koma. Motocin alfarmar GHAZ ne suka daukesu daga airport zuwa Masarautar BOYEM me tarin abubuwa da tarihi dama Wani tarihin da zaa kafa. Ko a cikin mota hannun BAHAR din yana cikin na Maa ta riqe cikin nata tana bata dumin dazai Haba gangar jikinta qarasa rasa kanta. Duk duniya da Aljannar duniyar dake tin daga babbar gate din farko ta masarautar bai shiga idanuwan Bahar ba bare zuciyarta sbd komai na rayuwarta a yanzu rufe yake gap babu kowane irin Sauran shaawa ko burgewa a rayuwa da zai shigeta dan haka idanuwanta a kafe suke kawai a waje tana kallan wajen amma kwata kwata tinaninta baya jikinta ko daya tayi nisa a tinanin rayuwar datai a baya da mahaifinta Wanda a yanzu yana kwance cikin qasa, Tafiya sukai suka sake wuce gate na biyu har zuwa gate na uku suka shige akai parking motocin bakin hanyar da zata kaisu bangaren cikin gida kai tsaye aka bude musu motocin dukansu su biyun a lokaci daya. Maa ce ta fara fitowa a natse cikin sanyin jiki ta sauke ajiyan zuciya da Numfashi kafin ta zagayo ta miqa hannu cikin motar ta Kama hannun BAHAR wadda bata motsaba tinda aka bude mata motar ta janyota a hankali cikin kulawa ta fito motar, batareda ta saki hannunta ba ta jata a natse zuwa ciki suna tafiya babu me karfin jiki. Duk Taku daya da Bahar ke yi Wani siririn sautin sarkar kafarta ta mahaifiyarta data gada ne yake tashi tareda Wani irin sakar da nutsuwa da saka son juyowa ga duk Wanda sautin ya shiga kunnensa dan hakane duk tayi Taku daya bayin dake jere a hanyar sai sun sauke kansu qasa cikeda girmamawa ga Maa sakinah wadda kowa yasan matsayinta na shaqiqiyar Wishmah kuma jakadiyar bangaren wishmah ta biyu. Kai tsaye hanyar bangarensu Maa ta nufa da BAHAR wadda har lokacin duk inda Maa ta jata saka kafa kawai takeyi ba Wani kuzari a jikinta. Isowarsu gap da hanyar data raba bangaren Queen HAILE da bangaren Wishmah Ayanah a daidai wannan lokacin Li’uli ASIM ALMAZZ ya fito bangaren mahaifiyarsa cikin shigar sky blue cashmere mai fitinanniyar tsada qamshinsa yana sauya niimar gurin take dukkanin bayin dake hanyar suka sauke kansu qasa suna tsayawa cak inda suke har saiya wuce. Maa sakinah dake gap da shigewa da Bahar bata juyowa tayi a natse dan basa girmamawa itama a natse Banda Bahar da batasan me takeyiba daga kafarta tayi tana cigaba da Takawa ba karfi a gangar jikinta ko kadan. Sautin takunta ne da sarkar kafarta ke fiddawa a natse a gurin daya dauki tsit tamkar babu rai ko daya a gurin sbd bada girmamawa garesa ya sakasa tsayawa da takunsa cak yana dakatawa. Sake ratsa kunnuwansa sautin yayi Wanda ya sakasa juyowa da Wani irin nutsuwa da mamaki yabi inda sautin ke fitowa da kallo a daidai lokacin Maa Sakinta ta riqota cikin nutsuwa da juyo da ita a hankali sbd inda yake dosa ba can zasu nufa ba. Kafafunta dake rufe cikin doguwar rigar dake jikinta ash Kala wadda batada adon komai sedai daidai jikinta take ta sauka qasa sosai harma tana dan ja da kasa kadan mayafin rigar ne kadai yakeda adon dayake qawata rigar da fuskar da zata saka kayan ya tsayar da idanuwansa yana kalla amma babu ta inda kafarta ta fito se sautin. Dagowa yayi a natse ya maida kallansa kan fuskarta zuciyarsa na dauka Wani irin Zafin mamaki da jin abinda bai taba ji ba a bayi sedai yayan sarautar ne kadai sukeda iko da wannan damar dan haka mamakinsa ya dan qaru yana bude idanuwansa da kyau a kanta. Fuskarta dake bayyane ya zubawa idanuwansa yana kasa daukesu daga kanta mamakinsa na sauka ahankali tamkar wutar da aka zubawa ruwa, Bin fuskarta yake sakeyi da kallan dayake sake saka zuciyarsa mamaki da jin Wani irin yanayin daya sakasa kasa dauke kallansa akanta. Shiru gurin ya sake dauka musamman da Bahar din bata sake ko motsawa ba har tsawon mintina kafin ya dauke idanuwansa daga kan kyakkyawar fuskarta ta jinin GHAZ ya juya a natse batareda yace komaiba ya wuce zuciyarsa na riqe kamanninta da kai tsaye suka isa gareta. Yana barin gurin Maa sakinah ta Kama hannunta suka nufi kofar da take aka bude musu ita gabaki sbd girmamawa suka shige aka rufe. Babban palon dayake na farkon isa suka shiga Maa sakinah ta sake ajiyan zuciyar samun isowa gida cikin Amintci. Dakinta kai tsaye ta wuce da Bahar, Komai na dakin a gyare yake sbd babu ranar da baa Shara so biyu a kunna qamshi, Ac ne kadai baa kunne ba sai wuta dan haka kai tsaye remote ta dauka ta kunna komai Wanda take haske ya haske dakin gabaki daya tamkar fitowan rana, Makeken bedroom ne dayake dauke da royalbed me kyau da girma sosai sai Sauran set din royalbed din su wardrobe da dresser tareda bedside da wata lallausan Turkish carpet da table sai couch masu Laushi da tsari, Duk wani jin dadi da tsarin dayake bayyanarda Hutu da kwanciyan hankali shine a dakin komai a tsaf ga sanyin ac din ya fara ratso wa yana kokarin Kama dakin. Zaunar da ita Maa sakinah tayi tareda zare mata rufar kanta a hankali gashinta dayake rufe ya zubo a hankali yana bayyana Maa ta sake sauke ajiyan zuciya tana kallan baiwar data shigo dakin dauke da babban tray da kayan sanyi da fruits masu sanyi ta bude baki tace ‘Ki hada ruwan wanka masu dumi’ Gyada kai baiwar da ake da Salmah tayi tana ajiye tray din ta juya kanta a qasa ta nufi toilet din dayake dakin na Maa ta shige dan hada ruwan wankan. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 71 Ruwan wanka me tsafta,qamshi da dumi aka hada mata Maa sakinah ta taimaka mata har bakin toilet din ta shigar da ita ta Baro bathroom din ta kalli Salmah tace ta taimaka mata gurin tubewa da nuna mata komai. Salmah ce ta shiga har ciki ta taimaka mata sosai a gurin nuna mata komai da sabulun da zatai wanka dashi me qamshi da kyau da tsada tukuna taje ta kawo mata towels har guda biyu masu dan girma kafin ta fice dan zuwa hado mata abincin da Maa tace a hado mata. Duk da baa irin wannan daular da duniyar ta tashi ba batada duhun kai dan haka a sanyaye tayi wankan ta fito tareda alwala tana daure da towel daya ta rifo jikinta da Wani Dayan gashinta dayake a sake har lokacin duk ya dan jiqe. Tana qarasowa Maa sakinah ta miqe ta kamota ta zaunar a gaban mirror tana goge mata fatar jikinta da towel din cikin kulawa tareda bude baki a sanyaye da nutsuwa tace ‘BAHAR,Bahar kiyi hakuri ki zama me tawakkali da karban kaddarar ubangiji a dik yanda tazo miki, Mahaifinki bake kadaice kikai rashinsa ba Muma mun rasa Wani bangare ne na jikin mu rashinsa a wannan duniyar, Muna tsananin kaunarsa fiyeda kanmu amma Allah baiyi zamu sake cigaba da rayuwa ba ya rabamu dashi a daidai lokacinda muke saka ran mun sake haduwa, Addua da dangana itace kadai abinda zaki sakawa iyayenki dashi, Karki manta dangana da hakurin da zakiyi shine zai baki kwarin gwiwa da nutsuwar yi musu addua da fatar rahamar ubangiji ako da Yaushe dan haka a yanzu sassautawa zuciyarki kada ki saka quncin dazai hanaki ringa aika musu adduar ki ako yaushe, Anan cikinmu kinsani rayuwar gata da kauna zakiyi sbd muna tsananin so da kaunarki, Ki saka a ranki cewa ke din hasken rayuwa da idaniyar mu ce koda baki ga hakan daga kowa ba a yanzu zaki gani daga gareni kafin yan uwan mahaifinki susanki susan ke wacece, Ke Amanata ce da zan bawa kowace irin kauna da kariya da karfina da rayuwata, Ke hasken idaniyata ce da zuciyata Bahar ki Bari na kaunaceki kaman nice na haifeki da cikina idan har kika sassautawa zuciyarki banason ganinki a wannan yanayin.’ Qarasa maganar tayi tana goge mata kyakkyawar fuskarta me daukan ido sbd bata shiga rana Sam a cikin duhun masarautar GHAZ ta tashi ta rayu ta kuma girma da towel tana daukan body oil na Neutrogena tana shafa mata a jikinta cikin kulawa da gata. Tana gama shafa mata ta Kama gashinta dan busar mata dashi inda yake a jiqe kafin ta Kama mata shi ba sosai ba da band. Babu Kayan da zata bata tasaka sbd kayansu bazasu mata ba su manya ne ita kuma budurwa ce me qaramin jiki hakama batada ikon bata wasu kayan ta saka idan ba Wanda duk Wanda baida matsayi yake sakawa ba a masarautar dan haka rigarta me tsayi ta bata hakanan ta saka tukuna ta tashi tafara sallah ita kuma ta fada toilet dan wanka da sallah. Sallolin dake kanta tafara jerowa a hankali harta kammala ta daga hannu zata fara addua kawai Wani irin kuka me tsananin karfin daya ratsa zuciyarta data qame jin Wani irin azababben radadi na ratsata ya kubce mata ta cusa fuskarta a tafin hannuwan tana wata irin jijjiga kukan na tsananta sbd ta tabbata dai ta rasa mahaifinta dashi kadai ne ya rage mata,ta rasa Abaa dinta sai lahira, Ta rasa rayuwarta,ta rasa haskenta,ta rasa hope da kuzarin da shi kadai gareta a dare daya, Abaa ya tafi yabarta a duniyar da batasan komai da kowaba idan bashi ba gashi ta tsinci kanta a inda batajin zata iya rayuwa. Kuka takeyi sosai mai tsima zuciya da tada tsigar jiki tana jin kirjinta na mata Wani tsananin ciwon da kaman gangar jikinta bazata daukaba. Maa dake toilet tana jinta tayi shiru jikinta na mutuwa da tsananin tausayinta da jin kaman ta zare kuncin Bahar din ta dawo dashi kanta sbd yarinyar ta samu sassauci da nutsuwan zuciyar da bata taba samuba. Kasa fitowa Maa tayi ko bayan data gama komai sbd bawa Bahar din damar fidda kukan quncin dayake zuciyarta tin jiyan da mahaifinta ya bar duniya. Sai Bayan mintina masu tsayi ta fito itama idanuwanta jajir ta zauna ta shirya tana gamawa gefen Bahar din tazo ta tada tata sallar a natse. Shiru Bahar din take Zaune idanuwanta sunyi jajir sun kumbura hancinta ma yayi jajir sbd kuka ta samu dan sassaucin nauyin daya danne kirjinta ta Lumshe idanuwa tareda kwantar da kanta a hannun couch din dayake gefenta. Maa ma tana gama sallar aka fara shigowa da abinci aka a gabansu nan qasa kan carpet din dasuke, Kallan Bahar Maa tayi tana zuba mata abincin Wanda yake lafiyayye da vegetables tareda fruits da madara me Zafi da zuma tace ‘Bahar kici abinci kinji’ Bude idanuwanta tayi ahankali cikin sanyi tareda tasowa daga kwancen da kanta yake sbd Sam rayuwarta bata iya gaddama da hayaniya ba dan haka bazata iya tsayawa cewa aa ba Maa din taci gaba da rokonta ya zamansa anyi hayaniyar hakan dan haka kai tsaye juyowa tayi jiki a mace tareda dago manyan idonta da sukai ja ta kalli Maa sakina a sanyaye. Jin dadi Maa tayi har cikin zuciyarta na yanda Bahar din batai mata gardama ba dan haka apple tafara yanke mata fatar ta bata kafin ta zuba mata abincin jikinta har rawa yakeyi sbd sauri Wanda ya saka Bahar ta zuba mata ido tana kallanta tausayinta na shigarta dan haka takai apple din bakinta ta fara ci ahankali. Abincin ma a bakinta Maa sakina a ringa bata har taci bada yawa ba Maa ta dauki madarar me Zafi ta bata Tasha itama kafin itama taci abincin a natse tana gamawa aka fice da kayan. Sallar ishai da akai ne ya sakasu miqewa suka gabatar da sallar a tare, Suna gamawa sukai shiru a Zaune babu me cewa komai har tsawon sama da awa daya zuwa lokacin Wani gajiyayyen baccin dole ya dauke Bahar a gurin sbd maganin dayake cikin madarar na saka bacci sbd zuciya da kwakwalwanta su samu hutawa daga qunci idan ta farka zata ji sassaucin komai insh Allah. Salmah ta kira ta Kama mata ita suka kwantar da ita a lafiyayyan gadon dakin Maa ta rufeta da bargo me tsananin Laushi ta zauna gefen gadon ta tofa mata addua tukuna ta miqe ta fice daga dakin dan waya da tenya data kirata tana sallah. Palo ta dawo ta zauna a natse ta saka kiran tenya din wadda tariga ta Baro asibiti itama ta dawo masaukinsu. Waya sukai sosai tsawon lokaci Akan yanayin jikin Ayanaah har suka gama ko kadan Maa sakinah bata fada komai daya danganci Abaas bama bare rasuwarsa bare ma azo kan Bahar wadda zata rayu a hannunsu tamkar matsayin baiwar masarautar sbd kawar da kowace irin zargi da bincike akanta dan haka kafin ma su dawo zata kula da ita da bata kauna tareda tattali. Suna gama wayar Zaunawa tayi na dan lokaci tana duba abubuwa a wayarta kafin ta tashi ta koma dakin tayi abinda zatai ta kwanta Dayan gefen gadon cikin nutsuwa tana kallan fuskar Bahar dake bacci sosai a cikin sanyi da nutsuwa. ****Washe gari da safe da dan sassaucin data tsammata Bahar ta tashi dan haka taji itama ta sake samun nutsuwa, Breakfast sukai a tare kaman jiyan a bakinta ta bata kafin ta hada mata ruwan wanka da kanta wannan karanma itace ta taya Bahar din ta wanke matan kanta tas Wanda yayi qura kafin ta fito tabarta tayi wanka ta fito. Busar mata da gashinta tayi ta sake bata rigarta ta saka wadda tayi mugun yi mata yawan gaske amma tinda babu inda zata fita hakan ba damuwa bane. Shiru suka wuni tsit babu dogon motsin komai sbd Sam Bahar bata iya maganar komai idanuwanta koyaushe a guri daya suke tsayawa da tinani Wanda hakanne yake saka Maa sakinah damuwa dan haka tafara kokarin ajiye tata damuwan tana Janta a jikinta sosai tareda ringa mata hirar mahaifinta tin yana yaronsa. Da wannan tafara saka Bahar din ringa bata dukkanin hankalinta sbd koyaushe hirar mahaifinta idan zaa wuni a kwana Ana mata baa gajiya dan haka tafara sabawa ahankali ahankali da hirar Maa sakinah wadda ta dage sosai da nunawa Bahar menene kauna da walwala. Kullum tana waya da tenya taji yaya jikin Ayanah wadda ayanzu ake maganar sati uku da rasuwar Abaas din amma bata farfado ba. ******lokaci da kwanaki sosai sun tafi Wanda ya saka kauna me sanyi da sabo tareda yar shaquwa shiga tsakanin Bahar da Maa sakinah wadda ta fara kawo wata rayuwar cikin matacciyar rayuwarta datake ganin bazata taba gyaruwa ba. Maa sakinah ta sakata bude mata zuciyarta datake a kulle ta shige sbd itace mutum ta farko dataji tana yiwa kauna da shaquwa Bayan mahaifinta kaf duniyarta sai kuma Salmah wadda itama take kulawa sosai da ita tana hayata hira da labarai bisa umarnin Maa sbd Bahar din na buqatan sabawa da mutane. Farin ciki ne ya cike rayuwar Maa ganin Bahar din tafara kokarin fuskantar rayuwa harma tana zuwa kitchen tareda Salmah sbd tayata ayyukan dasuke yi tareda Sauran bayin bangaren na wishmah hakama tana mata magana yanzu sosai. Ana cikin wannan halin na farin cikin da Maa sakinah ke yi kwatsam kiran tenya ya shigo mata tareda albishir me dadin cewa Ayanah ta farfado hakama tareda cikakkiyar lafiyayyar memory dinta kawai Sauran rashin karfin jiki ne data rasa ya rage mata Wanda shima insha Allah tana qarasa warware wa zasu dawo gabaki dayansu kowane lokaci. #MAMUH KUYI HAKURI MASOYAN ABAAS DA MASU GANIN KASHE KASHEN YAYI YAWA WANDA BANAJIN KUN FAHIMCENI KO KUN FAHIMCI LABARIN, Amma dai koma yayane ina Bau hakuri tareda miqo taaziyata gareku Allah yaji qansa ya huci zuciyarku kunji Rabin ran Mamuh🙏💋 HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali_*HAYATEEM*_ Mamuhgee 72 Yau tinda Bahar ta tashi kaman yanda take komai a natse rashin hayaniya sbd rayuwar data Saba da ita ba hayaniya dan hakanne komai nata kamar a sanyaye yake ba hayaniyar, Aikin gyaran dakin Maa sakinah tafara sbd yanzu aiki takeyi kaman su Salmah bata iya Zaunawa shiru bata komai sbd zama a cikinsu Salmah din yana dan debe mata kewa hakama itama Maa sakinah ganin tana sakewa da fita tinani sosai idan tana zama cikinsu ya saka bata hanata ba tinda daman a cikin nasu zata fake da bata kariya batareda ansan ko ita din wacece ba dan haka sai ta barta tana komai tareda su suma suna kokarin Janta sosai tana sabawa da komai, Kayan sakawa da batada su da kuma ma koda tanada su Maa tasan tayaya zatai shigar da batasan me zata fada ba Akan hakan dan haka saita barta itama tana saka uniform kamar su Salmah wainda da kanta taje ta karbo mata su Kala biyar sabbi daidai jikinta, Ita kanta Bahar din tafi jin nutsuwar tsayawa ga matsayin dasu Salmah suke dashi sbd tafi tafi son ta kasance a matsayin da shine ya kamace ya kuma zai barta tayi rayuwa qasa qasa batareda shiga wata daula ko shiga mutanen da bazata iya kallan kanta a cikinsu ba dan haka kaman yanda Wanda ya kawosu ya buqaci rashinta da rashin bayyanar da ita ga wadda itace takeda alaqa sa mahaifinta itama sai taji tafi kowa ma buqatar rayuwarta a cikin bayi kuma a matsayinsu hakama bata jin tana buqatar kowa a rayuwarta tinda ta Riga ta rasa mahaifinta sha shine kowa a rayuwarta hakama kwata kwata sai batajin kowannensu a cikin ranta da zata ma iya jin feelings na alaqa komai a tsakaninsu. Maa ce kadai take ji a zuciya da rayuwarta harma tana jin ahankali tana samun kauna ta uwa mace da Allah bai taba bata ba musamman da haryanxu data zabi zamowa mai aiki a cikin bayi Maa bata taba Dena tattali da bata kulawan da daace ba a cikin duhu da kunci ta taso ba da babu abinda zai Haba gatan lalatata sbd hatta gashinta Maa ce take wanke mata shi da wasu irin tsaftattun kayan wanke kai da oils na gashi na al’adar qasar masu kyau da qara duhu da tsayin gashi tareda santsinsa Wanda zaku iya samun irinsa sak a gurin (SHUWA INCENSE AND MORE 07042293384/09118783317) wainda suke fiddo mata kyau da tsayin gashinta fiyeda baya sbd rashin gyara, Hakama bangaren lafiyar fatarta ma kayan wanka na musamman na matan Masarautar Maa dinta ta tanadar mata wainda dasu take wanka duk da bawai na musamman bane amma suna kawo sauyi sosai a fatarta da kwata kwata a baya bata Wani samun duka wainnan gyaran tinda ba sune a gaban rayuwarta data mahaifinta ba. Hakama Maa bata barinta ficewa Ayyuka sai ta tsaya sunyi breakfast tare kafin tayi wanka ta saka uniform dinta ta fice gurinsu Salmah. Yauma kamar kullum dakin ta gama gyara wa a natse ta kunna ac salma ta koya mata ta kunna qamshin da ake kunnawa me sanyi da nutsuwa kafin ta zare kayan jikinta na bacci wata doguwar rigar Maa dince datai mata yawa sosai da ita yake bacci koyaushe dan haka zarewa tayi ta daura babban towel din da Maa ta tabbatar mata da sune nata kusan Kala biyar. Bathroom din dakin ta shige ahankali tareda rufo kofar tana isa inda brush dinta yake tafara yin brush din da brush me tsadar da suke jere a toilet din kusan guda biyar tana gamawa ta sake wanke bakinta da harshenta da mint mouthwash me qamshin tukuna ta isa ahankali ta shige ruwan Zafin dake cike da bathtub suna fidda qamshi mara tashi sosai. Wankan kusan mintina kalilan tayi ta fito ta goge jikinta iya mai kadai ta shafa sai qamshi a jikinta ta miqe ta saka uniform dinta a natse kaman koyaushe, Salmah ce ta kawo breakfast din data saba ta ajiye a kan table ta dauko shimfidar cin abinci ta shimfida Akan lafiyayyar carpet din tsakiyar dakin tukuna ta saukar da abincin ta jera ta fice. Abincin sukaci Maa na sake fadawa Bahar ta kula da kanta sosai kada taji rauni a gurin aiki hakama ta ringa cin abinci sosai. Dago kyawawan idanuwanta tayi ta kalli Maa din cikeda girmamawa da kauna tareda shaquwa ta Gyada kai tana karban cup din madara me Zafin datake kokarin bata a baki ta amsa takai bakinta tafara sha ahankali ta bude Baki tace ‘Maa Nagode,Abaa ma ya gode’ Murmushi Maa din tayi a duk lokacinda Bahar zatai godia sai tace Abaa dinta shima ya gode, Tissue ta dauka tana gogewa Bahar din baki inda madarar ta bata a gefen bakinta tana cewa ‘Nima na gode wa Abaa daya haifo mun Ayanaah Bahar’ Sakewa fuskar Bahar din tayi tareda sakin Wani sanyayyan murmushi me sanyi tace ‘Hadda Maama Dina amma’ Dariya me sauti Maa sakinah tace sake tana cewa ‘To ai daman da ita nake nufi tinda itace ma ta kawo mana Bahar din duniya’ Wani sanyi Bahar taji ya ratsata a yanzu datake irin wainnan maganganun da Wani a rayuwarta dan haka Wani murmushin ta kuma sakewa tana qarasa shanye madararta zata miqe Maa ta riqe hannunta ta sake goge mata bakinta tana sake cewa ‘Bahar ki kula sosai ki kiyaye masarautar nan akwai tsanani sosai a cikinta da hadari dan haka ki kula sosai kinji’ Gyada kai tayi tareda daukan tissue itama ta gogewa Maa din gefen Fuska tukuna ta miqe ta tattara Kayan ta fice Maa na Binta da ido tana jin inama zaa bata dama ta tafiyarta da Bahar suje inda babu takura su shimfida rayuwar da zata bawa Bahar kauna fiyeda wadda zata bata anan sbd anan din karkashin dokoki da tsanani me karfi suke. Tana fitowa kai tsaye kitchen din bangaren nasu ta nufa da Kayan tana shigowa dukkaninsu suka gaidata duk da wasu sun girmeta wasu kuma iyakacinsu shekarunta duka duka su shida ne sai ita ta bakwai kuma babu qyashi ko baqin ciki bare fitinar komai a tsakaninsu dukan dan hakan ne suke ciki kwanciyan hankali da hidimar su ba damuwan komai, Gaidasu tayi itama batareda ta amsa tasu gaisuwan ba sbd batasan tayaya zata amsa ba tinda matsayinsu daya su dukan. Ajiye Kayan hannunta tayi a cikin sink tana kunna ruwa tafara wankesu a hankali tareda Salmah data matso tana tayata tana bata Wani labarin a hankali fuskarta a sake da dariya ita kuwa tana saurarenta a natse fuskarta ma na dan sakewa da abinda take saurare daga bakin Salmah din. Suna gama wanke Kayan tas Sauran suka fice zuwa ayyukan gyare gyaren Paluka da Sauran dakunan Wishmah harma dana Tenya dik da basa nan baa taba tsallake gyaran dakuna da toilets dinsu ba, Su Bahar kuwa su uku aka Bari kitchen din suna Dora girki Wanda a yanzu daga su sai Maa ne ake wa. Salmah da Naima ne sukeda qwarewa a aikin abincin dan haka Bahar datake koya haryanzu a gurinsu iyakacinta yanka musu abubuwa da niqawa idan ance tayi sbd sun koya mata abubuwa da dama sosai kuma tana iyawa din tunda batada iyawa Akan komai. Girkin sukeyi Salmah da naima na kokarin bata Labaran masarautar da mutanen dake cikinta wainda Sam wasu abubuwan jinsu kadai takeyi bata Wani gane wa dan ita tafi gane wa koyan abinda yake gabanta. Simple abinci sukai kusan Kala uku Wanda zaa ci har dare sbd Bayan girkin wanki zasu tafi cak bangaren laundry na masarautar. Koda suka gama suka kai komai a dining suka jere tareda sake gyara koina qamshi da sanyi tareda tsit kawai ke tashi a bangaren, Kitchen suka sake gyara wa tamkar baa yi aikin komai a cikinsa ba sukaci abinci a dakinsu dake bangaren suka gama hadda ita suka fito suka sake tabbatarda tsaftar koina tukuna suka fiddo kayan wankin dake bangaren tsaf suka fice dasu zuwa laundry su hudu suka bar mutum uku sbd baa tafi tafi duka abar bangaren ba masu hidima ko daya. Hadda ita Bahar din suka fito wadda yaune Karan farko data fara fitowa daga bangaren dan haka a gefen Salmah take tana kasa sakewa sosai sbd batada sabo haryanzu na mutane sosai Bayan su da shima sai ahankali ta dan iya sabuwa da sakewa a cikinsu dan haka yanzu data fito takejin yanayi na rashin son rabuwa da mutane sosai. Salmah ce yake tura babban basket me kafafun da suka turo wankin a ciki suna tafiya cikeda nutsuwa da Kamun kai suna yar fira sama sama. Tafiya me tazara ce daga bangaren zuwa inda laundry yake dan haka tafiya tafiyarsu da ba cikin gaggawa da rawar jiki sukeyinta ba sai batai tsayiba. Suna isa babban guri ne dayake tsare da gararen wanki da hannu da kuma washing machines da gurin goge kaya dama gurin da zaka shirya su aleda Bayan gogewan da inda ma ake tirara kaya da qamshi kafin gogewa ko Bayan gogewan ma, Gurin Bahar ta kalla tana sake dan dawo da kallanta kan Salmah dake nuna mata inda suka nufa, Wankin hannu zasuyi duk babu mutane da yawa sosai sbd kowace bangaren dake masarautar na mata da imebeti da ‘yaya da manyan Masarauta dake cikin masarautar anan ake tahowa Ayi masu wanki da guga. Fara wankin sukai Wanda Itama Bahar ta saka hannu duk da shima ba wani iyawa tayi sosai ba sbd koda suke a cikin qunci mahaifinta ne me mata wanki daga baya da ciwo ya hanasa kuma cikin Yaransa na fadar ne ke mata sai wasu lokutan takeyi da kanta. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 73 Sai yamma sosai Ana gap da magrib suka gama komai suka dawo komai an wanke an gode tareda tirara wa da qamshi me dadi hatta bedsheets da Sauran abubuwan an wanke an goge an shiryo a rufe cikin keda me kyau, Fitowa sukai suka hanyar komawa Bahar dake gefen Salmah tana rungume da hannuwanta ta dan Kama jikinta a natse sbd Wani irin sanyi dayake ratsata na wankin datai me dan wahalar da bata saba da ita ba Sam sbd qunci ne kadai a rayuwarta Banda wahala batasanta ba sam. Yanda take jin sanyin sosai ya sake sakata dan sake Kama jikinta a natse cikin sanyi batareda ta furta ba kokuma barin a gane sanyin takeji sbd baida kowane amfani tinda sabuwar rayuwar data samu kanta ne a ciki daurewa kawai ne zatai koma menene zai shiga gabanta ta Fuskancesa ta amshesa. Suna doso hanyar isa bangarensu na wishmah da Sauran matan sultan din bayin dake hanyar suka fara sauke kansu a hankali cikin tsananin girmamawa a kuma lokacin suma taga su Salmah na matsa wa baya suka rabe tareda tsayawa cak suna yin qasa da kansu cikeda girmamawan da hatta gangar jikinsu na nuna hakan dan haka itama a natse taja Bayan tareda Kaucewa hanya amma ta kasa sunkuyar da kan nata duk da bawai ta damu da son gani ko sanin waye ake bawa girman ba kawo tayi ne sbd yan uwanta sunyi. Qamshin ASIM ne ya doso gurin yana ratsa hancinsu daya sakasu sake yin qasa da kansu sosai, ASIM daya fito daga bangaren mahaifiyarsa zuciyarsa na Wani irin zafi da baqin cikin labarin dawowan Ayanah ghaz daya samesu tareta sultan Wanda sukeda cikakkiyar tabbacin Ayanah ghaz ta dawo masarautar to tabbas NUAB ya gama dawowa sbd a daidai wannan lokacin bazai taba barin mahaifiyarsa ba. Kokarin ficewa daga hanyar yakeyi idanuwansa sun sauya yanayi sbd baqin ciki me tsananin dayake ransa, Tin kafin ya qaraso idanuwansa dake cikin fushi suka sauka Akan kyakkyawar fuskarta da bata sauke ba amman bashi ko hanyar daya fitoba take kallo hanyar inda zasu nufa take kalla har lokacin hannuwanta na riqe da kafadunta sbd sanyin dayake sake ratsata sosai ta matsu ta koma ko kitchen ne ta zauna dumin dayake cikinsa ya dan ratsata sbd koina Bayan kitchen a bangaren ac ne dashi kuma sanyi ze qara mata sosai. Kafeta da idanunwansa yayi yana qarasa isowa inda suke zai gifta su amma idanuwan nasa sun kasa daukewa daga gareta yana mata kallan tsaftar dabai mata ba a ranar farko daya fara sakata idanwansa, Uniform din dasuke jikinta yabi da kallo a cikin nutsuwa da bada dukkanin lissafin kwakwalwansa datake sakawa zuciyarsa Wani irin yanayin dayaji bacin rai da fushinsa yana sauka ahankali batareda yasan meya ke shirin faruwa dashi ba sbd wannan fuskar itace take yawo a cikin Kansa da zuciyarsa tin ranar daya ganta din bai sake ganinta ba sai yau din, Juyo da idanuwanta tayi daidai yana kawowa gap da ita idanuwanta suka sauka akansa kallo daya tayi masa ta dauke idanuwan nata sbd kasa iya cigaba da kallansa sbd Wani irin kallan dayake mata da dukkanin imaninsa da zuciyarsa. Gifta su yayi zai wuce sai kuma kafafuwansa suka dakata sbd zuciyarsa data kasa hakura din ta tafi batareda ta samu abinda takejin tana buqata ba, Bude baki yayi batareda ya juyoba da muryansa mai iko da mulki a cikinta yace ‘Bayin wane bangaren ne?? Sake qasa da kai sukai cikin girmamawa da ladabi Naimah tace ‘Bangaren wishmah’ Shiru yayi Wani abu ya sake sokar zuciyarsa ya juyo a natse ya sake saukar da idanuwansa Akan Bahar din wannan Karan yana tabbatarda zuciyarsa da kowace macen duniya bata taba shigaba ko a mafarkinsa baiwar take shiga ahankali kuma shiga me karfin gaske da kaifi, Dauke idanuwansa yayi daga kan Bahar din wadda har lokacin bata dago ta kallesa ba Wanda hakan ne yaji ya sake kashesa akanta dan kuwa babu macen da rayuwarsa kaf ya hadu da ita data iya nuna darajar kanta fiyeda matsayin dashi yakeda shi na matsayin me mulkin BOYEM ta gobe ba shakka ba fargaba kamar ma batasan matsayin nasa ba da karfin da Masarautar take dashi a duniya ba. Salman ne dayake bayansa ya qaraso gurinsu ya kalli naimah datai magana yace su fadi sunayensu daya bayan daya. Ahankali suka ringa fadar sunayen nasu har zuwa kan Bahar din wadda itama kai tsaye ta bude baki a natse cikin tsananin sanyi da nutsuwarta ta furta sunanta ‘BAHAR’ Kafe idanuwansa yayi a fuskarta da bakinta daya fidda sautin sunan nata, Baice komaiba Juyawa yayi yabar gurin sunan na Zaunawa daram a cikin zuciyarsa datake jin kota wane halin yana buqatarta a kusa dashi a matsayi da daman da zai iya komai dan tabbatarda da hakan, Yana barin gurin suka Juyawa sukai dan qarasawa batareda kawo tinanin komai a ransu ba sbd babu ma Wanda ya dago a cikinsu bare su san yama kalli wata a cikinsu. Suna isa Bahar dakin Maa ta isa ta wuceta a palo tana waya Baya tsaya ba bathroom a nufa ta fara saka kafafunta a cikin ruwan Zafi da hannuwanta na tsawon mintina kafin tayi alwala ta fito ta sauya kaya ta tada sallah. Tana gamawa safa ta saka a kafar tata a lokacin maa ta shigo ta zauna suna dan magana har akai ishai tana sallah apple biyu taci kawai ta kwanta sbd kaman zazzabi takeji. ******Washe gari da safe Bayan sun gama aikinsu suna kokarin girkin rana sako ya iso daga bangaren Li’ul ASIM An sauya bayi uku dake bangaren zuwa bangarensa ankawo wasu sabbi. Da tsananin mamaki me girman gaske Maa sakinah ta amsa sakon tana jin damuwa da zullumin hakan sosai amma kuma batada ikon cewa Aa sam kokuma tambayar dalili sbd ya isa yama wuce dan haka Salmah da Naimah ne sai Bahar din wadda Maa sakina ta sake shiga tsoro da tashin hankali sosai da sunanta ya fito a cikin su ukun amma kuma batada damar cewa komai sbd yin maganar nada matiqar hadarin dazai fidda baamasan Bahar ta shigo masarautar ba ganin dasu Salmah ne sai ta dan ji sassauci kuma sbd Bahar da bazata iya rabuwa itaba koda mafarki ya sakata barin su a dakinsu ja bangaren sukuma sabbin bayin zasu ringa komawa dakinsu na bangaren bayi suna kwana su kuma su Bahar aiki kawai zasuyi acan su dawo. Wannan shine babban abinda take tsoro da tsananin shakka a zamanta da Bahar masarautar BOYEM din dan kuwa matiqar zasu zauna zatai rayuwa ne dole a matsayin baiwa Wanda hakan shine mafi girman masifar da zasu iya shiga sbd abubuwa da dama da zasu iya biyowa ta kanta tinda baiwa ce kuma batada ikon cewa aa ko tambayar dalilin hakan dan haka a Karan farko na rayuwarta taji rayuwa a Wani gurin daban yana bata shiga ranta sbd tafiya da Bahar ko dan bata dukkanin rayuwar data kamata batareda ta shiga masifar mulkin Masarautar BOYEM ba dan haka kawai taji ta matsu NUAB ya dawo ko zai San abinda yake faruwa ya fada mata abin yi dik da taga ya manta tareda rufe maganar auren a zahirin rayuwarsa da Kansa da auren tin farko bai shiga bama. Bahar bata damu da aikin da aka sauya musu ba sbd bawai gurine dazai rabata da Maa ba zata ringa zuwa ne suna dawowa kuma tana tareda su Salmah koina dan haka babu damuwa ko tashin hankalin a ranta. Washe gari da sassafe suka shirya cikin uniform dinsu suka tafi babban bangaren Li’ul Asim Wanda Ayau babu inda zai iya fita hutawa zaiyi daga masifu dasuke cukuikuye da rayuwarsa wadda tinda ya taso cikin bacin rai da baqin ciki yake a kullum sbd kasa samun abinda tin kafin a haifesa akeson ya samu dan haka koyaushe baida rayuwar Kansa da farin cikin Kansa sai baqin ciki da bacin rai Bayan bai rasa komai ba n rayuwa da jin dadin rayuwa. Suna isowa kai tsaye ayyuka suka fara tin daga gyara da girki tareda hada wanki da Sauran manyan ayyukan da sune daily rayuwarsu kullum. Bahar a natse take aikinta Wanda yake gyaran asalin palonsa na qurya kuma yana Zaune dik aikin datake yi yana kallanta cikin kasalar da baisan inda ta fitoba dan kuwa nutsuwa da Wani wasu feelings na samarwa zuciya sukuni yakeji suna shigarsa wainda bai taba saninsu a rayuwarsa ba. Lumshe idanuwansa yayi tareda jinginar da bayansa jikin lafiyayye kujeran palon nasa yana jin Kansa na warware da sakewa daga tarin baqin ciki da Zafin dayake cikin zuciyarsa da Kansa ma yana jin yanayin dayake shigarsa yana masa dadi da basa sukuni. Babu kalma ko daya data fita daga bakinsa yana Zaune a natse cikin kwanciyan hankali har ta gama aikin ta fice batareda itama ta furta komai ba ta fice. Ko data fice bai saniba sbd Nisan da yayi a cikin wata nutsuwar data saka komai nasa warware dan haka sai Bayan tsawon lokaci ma yasan ta fice. Numfashi ya fitar me sanyin gaske tareda Wani murmushi me tsananin kyau yana sake tabbatarda yana buqatarta a rayuwarsa. Wuni sukai a bangaren suna aiki Wanda hatta abincin da zaici sune sukai serving nasa kuma hakan ya basa appetite din dayaji abinci sosai. A Karan farko a tarihin farko na rayuwarsa da ya waye har rana ta fadi batareda ya fita koinaba ciki hadda fita gaida mahaifiyarsa Wanda mamakin hakan ya saka queen haile shiga damuwa da zullumin ko baida lafiya ne dan haka ta ringa kiransa amma wayoyinsa duka kashe. Su Bahar kuwa suna komawa babu wata gajiya gurin Maa ta isa tayi dik abinda zatai ta kwanta. Washe gari ma haka suka tafi suka wuni da yamma suka tafiya amma sbd zai fita a lokacin sai aka Dakatar dasu su saida ya fito a shirye cikin shigar alfarma data nuna ya samu Hutu da nutsuwa a kwana biyun da bai fito ba hakama fuskarsa da faraa sosai musamman da yana fitowan da ita idanuwansa sukai tozali suna tsaye a Jere kansu a qasa da girmamawa. Wucewa yayi gaba suka biyo bayansa batareda Sauran bayinsa zuwa bangaren mahaifiyarsa Wanda suna fitowan ko Taku biyu basu yiba sautin qarar dawowan mai BOYEM da Kansa ta dauki qara me karfin gaske tana shiga kunnuwan duk Wanda yake masarautar. Cak ASIM din y tsaya zuciyarsa na kirjinsa na dauke bugu na seconds farin cikinsa da walwalan sa suna raguwa zuwa dawowan bacin rai da baqin cikinsa Wanda yayi danasanin sako qafarsa waje dan fitowa. Mintina ya dauka a tsaye kafin ya Hadiye Wani Numfashi me Zafi da dacin gaske tukuna ya daga kafarsa yana wucewa suma suna biye dashi. Kai tsaye bangaren mahaifiyarsa yake kokarin isa sbd fara gaidata kafin su tafi gabaki dayansu ga sultan yi masa Barka da dawowa. A daidai wannan lokacin suma su Aleey suna gaba NUAB dayake riqe da hannun Amminsa suna bayansa tafe cikin wata irin nutsuwa da kwarjinsa daya saka gabaki daya bayin hanyar zubewa qasa kansu a qasa tenya ba bayansu riqe da handbag dinta data wishmah. A daidai wannan lokacin itama Laylah yunar dataji isowan tasu ta fito daga bangaren Maraki data sauka sanye da shigar yayan sarauta da wasu irin zinari a jikinta suna daukan ido, Aleey ne dayake gaba idanuwansa suka sauka Akan ASIM daya kawo gap shima tareda nasa bayin dake bayansa Wanda Bahar take cikinsu. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali_*HAYATEEM*_ Mamuhgee 74 ASIM dayake gaba cikin isa da iko tareda danne qiyayyarsa me Zafin gaske da yakewa rai biyun dake gabansa wato NUAB da mahaifiyarsa wishmah ya tako a natse ikonsa a bayyane ya fiddo yar girmamawa sbd cika doka da al’ada ya tsaya cak gaban Ammin ya dan sauke kai ya bude baki yace ‘Barka da dawowa cikin koshin lafiya mai girma da daraja wishmah,ina miki fatan cigaba da samun lafiya dorarriya’ Kallansa a natse cikin kwanciyan hankali da sanyin jiki Ammin tayi kafin ta bude baki tace ‘Amin ya Allah,godia nakeyi Li’ul ASIM’ Dagowa yayi a natse cikin wata nutsuwar ya kalli NUAB ya bude baki tattare da basarwa a natse yace ‘LEUL BOYEM Barka da dawowa Masarautar boyem’ Batareda NUAB ya basa kallansa cikakke ba da nutsuwa ya bude baki yace furta ‘Thank you’ yana wucesa tareda Ammin wadda hannunta yake cikin nasa har lokacin. Aleey daya kasa wucewa Bahar ya zubawa ido cikin son tabbatarda abinda idanuwansa suka ganar masa amma baice komaiba tukuna yana buqatar tabbacin idan ita dince sbd ganinta kai tsaye a cikin bayin masarautar abu ne da tinaninsa bai daukar masa ba. Laylah da bayinta da itama suke biye da ita su biyu bayan Ammin tabi batareda tace komaiba sbd ganin magajin guda biyu yasa yanayin gurin ya dan dauki Zafi hakama kallo daya tayiwa fuskar Wanda zuciyarta take bugawa dominsa babu alaman a wannan lokacin ta bayyanar da wanzuwarta a gurin gwara ta bisu ta isar da gaisuwan Barka da zuwanta ga mahaifiyarsa datake da cikakken labari da sanin itace rayuwar dayafi so a duniyarsa da rayuwarsa. Su Bahar ma har bakin bangaren queen haile suka raka ASIM din yana shigewa suka jiyo suka dawo nasu bangaren sai kuma gobe, Suna sako kai Bahar datake jin Wani irin nauyi na danne kirjinta na rashin sanin wace rayuwar kuma a yanzu zata samu da asalin me bangaren ta dawo kuma yayar mahaifinta da aka yanke alaqarsu da ita wadda daman ita bata sakawa ranta kusantuwa da ita ba ko jin kanta a matsayin jininta sbd tasan ita a yanzu marainiyar da zata tsaya a iya matsayin baiwa take. Maa sakinah ta zaunar da ita tini ta fada mata zata hakura da duk alaqar dayake tsakaninta da Ayanaah a yanzu zuwa Wani lokacin daya kamata amma dai itama batasan Yaushe ne lokacin ba sbd batada umarnin yankewa ko maganar cewa Akan wannan hukuncin da aka yanke musu na Dakatar da alaqar. Bata damu ba bata ji baqin cikin komaiba sbd daman ba saninta tayi ba bakuma tada alaqar komai din da gaske da ita hakama tinda ‘danta ya zabi kada Ayi alaqar hakan ya kawo mata sauki a rayuwarta na rungumar maraicinta da kadaicinta bata buqatar kowannesu a rayuwarta daga shi har mahaifiyarsa kawai abu daya ne yake tsaye cak a tsakiyar zuciya da kirjinta dama idanuwanta shine son ganin mace daya tak da itace macen da mahaifinsa yafi so a duniyarsa fiyeda komai harma da rayuwar tasa kanta, Ita datake ‘yarsa itace zuciyarsa da rayuwarsa da babu kamarta a gurinsa amma kuma Ayanah itace macen datake gugar matsayi da ita a zuciyarsa datake jin ma tsakaninsu waye yafi tsananin so fiyeda da rayuwarsa, Ita jininsa ce kaman yanda AYANAH GHAZ take jininsa, Ita bugun zuciya da sanyin zuciyarsa ce kaman yanda Ayanaah ghaz take hakan garesa, Itace macen dazai iya bada ransa da yana raye akanta hakama zai iya badawa Akan Ayanah ghaz dan hakan so daya zuciyarta ke son ganin macen da itace rayuwar mahaifinta. Koda suka shigo gabaki daya bayin bangaren suna tsaye Jere a gefe kansu a qasa cikeda wata irin girmamawa bazasu taba dagowa ba har sai LEUL BOYEM yabar bangaren dan haka itama a sanyaye tazo gefensu ta tsaya a natse batareda ta iya shiga ciki ba gurin Maa dinta sbd nauyin kirjin yanda zata iya fuskantar mutanen dake ciki. Laylah YUNAR ce ta shigo bangaren Wanda suka sake dan rissinawa suka gaidata gabaki dayansu bata kalli inda suke ba bare iya amsawa gaisuwar su ciki ta wuce kai tsaye Wanda dolenta iyaka cinta palon farko ta zauna sbd babu Wanda zai taba wucewa ciki matiqar LEUL yana ciki. Tenya ce dake Zaunawa palon Akan kujera tana kallanta da dukkanin idanuwanta tana karanto kamannin Zuhrah ghaz dake bayyane radam a bayyane kan fuskar Laylah din taji zuciyarta na narkewa da tsananin kauna da farin cikin ganin jinin Zuhrah a cikin bangaren Ayanah da hakan zai kusan bugar da zuciyarta sbd farin ciki da kauna me tsananin da zata nunawa jinin Zuhrah dinta dake gabanta. Cikin kulawa da kauna me tsananin yawan gaske tenya ta bude baki tana kallan Laylah tace ‘Leylah Yunar barkanki da zuwa, Ya gajiyan tafiya daga Kuwait zuwa boyem? Ya kadaici da baquntar sabon guri? Ya kuma kika Baro mahaifiyarki? Numfashi me nutsuwa na jinin sarauta Leylah ta sauke kafin ta kalli tenya cikin girmamawan datake buqatar samun kauna da duka soyayyar su sbd ji da sanin matsayin dasuke dashi na iyaye mata da NUAB yake tsananin kauna ta saki kyakkyawan murmushin daya sake bayyanarda kamanninta da mahaifiyarta sak tace ‘Lafiya alhmdlh,Ummee kuma tana lafiya itama tinda nazo ba randa bata tambayana Ammi a wuni fiyeda so goma, Kun dawo lafiya? Yaya jikin Ammin? Allah ya qara mata lafiya da tsawon rai me lafiya da kwanciyan hankali’ Amin’ tenya ta amsa tana kasa wucewa bedroom dinta dan hutawan gajiyan tafiya tafara kokarin jan Leylah a jiki da fira me nutsuwa da tsafta, Umarni ta buga waya kitchen tace a kawowa Leylah kayan marmari da hutawa. Bahar ce ta hado kayan a babban tray me kyau da tsari Naimah ta tayata hada fruits masu sanyi da zuma da madara me tsananin kyau da kauri me sanyi sukai tray biyu suka nufo palon Wanda sanyin ac ya gama Kama koina tareda qamshi kusan Kala nawa na mutanen dake ciki masu dataja amma kusan qamshin LEUL boyem ya doke kowane qamshin duk da baya palon yana palon kurya na hutawa tareda Amminsa da Maa sakinah wadda takejin tsananin farin cikin Ayanah dinta ta asali t dawo hadda tinaninta cikakke na rayuwarsu amma ta dawo da wata irin dangana datake ji sbd Jin tamkar ta rasa fiyeda rabin rayuwarta, Jinta takeyi babu abinda yayi saura a rayuwarta bayan fanko, Batajin farin ciki sosai, Quncinta yana nan shimfide a kwance qasar zuciyarta da har abada bazai taba fita ba amma a yanzu ta samu zimmar iya dannewa tabarwa zuciyarta ita kadai quncin ya cita amma bazata iya barin kuncin rayuwarta da batada komai na dadi ko farin ciki a ciki ta Hana ‘danta qwalli daya da bata hada da komaiba farin ciki da walwalansa. Zata barwa zuciyarta komai batareda ta saka na kusa da ita damuwa da quncin da itama take cikinsa ba duk da bazata iya hakan lokaci daya ba amma zatai iya kokarin boye hakan sbd likitoci da taji a kunnuwanta sun fadawa NUAB zuciyarta ta Riga ta samu matsala dan haka tasan a cikin mummunan damuwa da qunci tasa zuciyar take. Naimah ce a gaba dauke da tray kafin Bahar a bayanta dukkaninsu a natse suka sako kai a palon Wanda yayi daidai da fitowan Maa sakinah palon tareda NUAB Wanda fuskarsa ta qaro Wani irin fresh da daukan ido kwarjininsa na cike niimar palon tareda qamshinsa daya saka Leylah dagowa tana sauke kyawawan idanuwanta akansa a Karan farko data gansa zahirin a gaban idonta kusa sosai. Wasu irin hawaye ne taji ma kawai suna ciko idanuwanta masu dumi sbd zuciyarta dayake Jin abinda yafi Wanda take ji farko akansa sbd a yanzu ne da idanuwanta suka gansa a zahirinsa zuciyarta ke kamuwa da asalin soyayyarsa da zata iya bada rayuwarta Akansa, Ta shirya zama ta qarar da rayuwarta a matsayin Koda imebētinsa ce idan ma har babu aure aransa kenan dan kuwa shi din ayanzu ta tabbatarda baturen da aka fada ne dan haka ba lallai akwai tsarin aure a rayuwarsa ba, Hakama dan taaddan da ake ambatarsa dashi Ayau ita ya shirya rayuwa dashi koda jinin mutane ma yake yanka wa yasha taji zata iya rayuwa har mutuwa dashi a hakan ta zabawa yayanta da zata Haifa a duniya shi a matsayin uba. Kasa dauke idanuwanta da suka ciko da hawaye tayi daga Kansa batareda ta iya ko kotsawa ba harya kawo daidai inda take Zaune zai wuce a kuma lokacin Bahar ta kawo gurin itama dagowa tayi ahankali sbd qamshinsa daya shiga hancinta Wanda ya sakata tinanin shi dinne sbd qamshin ne daya tino mata da rasuwar mahaifinta dan qamshin ne a jikinsa Koda ya rasu sbd rungumar da NUAB din yayi masa. Tana dagowa bata kallesa ba sbd zuciyarta datai mata nauyi da kirjinta na tinawa da babu Sauran kowace alaqa a tsakaninta da kowa anan Bayan Maa dan haka matsayinta a yanzu bai wuce me aiki ba tinda ita din ba baiwa bace me lasisi kaman Sauran. Dan haka qarasowa tayi tana ajiye tray din hannunta daidai nan ya fice shima batareda ya lura ba bare kallan kowacensu dake palon, Maa sakinah kuwa Wani irin nauyi kafafuwanta sukai ta tsaya cak zuciyarta tayi wata irin bugawa da maganar tenya data shiga kunnuwanta cewan ‘ga Leylah yar mai girma yunar da amaryarsa Zuhrah. Kallo daya Maa sakinah tayiwa Leylah tanajin Wani irin farin ciki da kauna me tsafta da takewa Zuhrah tana sauka Akan Leylah amma idanuwanta na sauka kan Bahar dake gaban Leylah din tana jere mata kayan marmari a gabanta jin tayi zuciyarta na tsananta Wani sabon nauyin Wanda yake ragewa farin cikinta karfi ta dauke kallanta daga kan Leylah din ta Dora Akan Bahar zuciyarta na sake sosuwa. Numfashi me dumi ta sauke tana daga kafafunta ta qaraso a hankali tareda dan sake murmushi tana karban aikin Bahar din tace su tafi kawai zatai aikin. Cikeda jin dadi tenya datasan sbd kaunar datake wa Leylah ce ta saka zatai serving nata da kanta Wanda itama taji hakan hakama itama Leylah jin tayi dadi yana shiga zuciyarta na ganin Maa dince zatai serving nata sbd har sun fara kaunarta dan haka murmushi me kyau takeyi tareda dagowa daidai lokacinda aka bude kofar palon Kurya din Wanda ya saka Bahar dake kokarin barin gurin tsayawa cak zuciyarta na Wani irin harbawan datake jin tamkar mahaifinta zata juyo ta gani a bayanta sbd wadda take bayan nata rayuwarsa gabaki dayanta. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 75 Leylah wadda tata zuciyar itama take sauya bugawa ahankali miqewa tayi tsaye a hankali cikin wani irin yanayin da batasan menene take ji ba amma ganin matar data haifi namijin datake so take shirye da rasa rayuwarta akansa ya saka zuciyarta da idanuwanta Wani irin sanyi da cikewa da tsananin kwarjinta da wasu irin kammanin datake ganin suna fizgar kamannin mahaifiyarta bata saniba ko dan mahaifiyarta bata da zance saina yabo da zuzuta kyau da matsayin wishmah din Masarautar BOYEM AYANAH GHAZ Shiyasa Ayau da idanuwanta suke ganin macen datafi kowace saar miji da ‘da take ganin kaman suna fizgar wasu kamanni da mahaifiyarta. Bahar da idanuwanta sukai Wani irin sanyi tareda cikowa da wasu hawaye suna sauya Kala Lumshe idanuwa tayi bugun zuciyarta na tsayawa cak kaman yanda gangar jikinta ke jin kowane irin yanayin Wanda mahaifinta ne yakeda haqqin ganinsa shine ya cancanta ganin wannan lokacin dan haka taji sam bazata iya juyowa ba ta daga kafarta a sanyaye zata bar gurin batareda ta juyo ba. ‘AYANAH BAHAR’ Maa sakinah ta Ambaci cikakken sunanta zuciyarta cikeda rauni itama Wanda ya saka Ammi dake kokarin sauke idanuwanta Akan Leylah dakatawa tana Juyawa a natse da Wani irin sanyi ta kalli inda Bahar din take juyowa cikin nutsuwa kanta a qasa ta sauke idanuwanta akanta tareda tsayawa cak tana kallanta batareda zuciyarta ta buga ma komai nata ya tsaya cak kallan nutsuwa take yiwa Bahar din wadda har lokacin ta kasa dagowa sbd idanuwanta sun kasa bata zarrar karban lokacin dayake na mahaifinta ne, Ahankali Ayanah ta dauke idanuwanta daga kan Bahar jikinta na mutuwa ta saukesu Akan Leylah wadda itama Bahar din da Ammin ta kafawa ido tana kalla sbd jin sunansu dayake iri daya. Tenya kallo daya tayiwa Bahar ta dauke kai tana dawo da kallanta kan Ayanah dake kallan Leylah cikeda farin cikin dayake kasa boyuwa a zuciyarta tace ‘Yar mai girma YUNAR da Amaryarsa Zuhrah’ Kasa motsawa Ayanah tayi sbd bugun zuciyarta daya kasa dawowa daidai hakama maganar tamkar saukar mashi a tsakiyar zuciya taji ta so keta ba tsammani, Kafe idonta tayi Akan Leylah kafafunta na wata irin rawa suna Neman kasa daukanta tayi baya a hankali tenya tayi saurin tareta tana Kama hannunta tareda kamo hannun Leylah din ta Dora Akan na Ayanah wadda Wasu hawaye masu tsananin zafi suka ciko idanuwanta ta Kama hannun Leylah din a cikin nata ta riqe a natse tareda Zaunawa tana jin Wani irin zazzafan kauna me sanyi da nutsuwa tana ratsata bakinta da baya hayaniya ta bude a hankali tace ‘Ina mahaifiyarki? Tana lafiya? Tana cikin koshin Lfy? Ta sauya? Ta girma? Tana cikin kwanciyan hankali da nutsuwa?? Da mamaki da farin ciki Leylah take kallan Ayanaah din zata bude baki ta amsa Bahar dake jin kowace kalma da muryan Ayanaah dake sauka kunnuwanta suna narkar da zuciyarta ta nufi kofa zata fice Maa sakinah da bazata iya barinta ba ta ajiye abinda yake hannunta tabi bayanta tareda Kama hannunta batareda an Ankara dasu ba ta shige dakinta da ita. Suna shiga rungume Bahar din a jikinta tayi zuciyarta na shiga damuwa da tausayinta mai tsananin sbd gata ga Dayar zuciyar mahaifinta amma ba damar kowace iri ta bayyanar da hakan a tsakaninsu, Wasu hawaye ne masu dumi suka gangaro daga jikin Bahar din tana kwance jikin Maa sakinah din batareda ta furta komaiba, Tabbas ta San yar Zuhrah din mahaifinta ce ake magana a gabanta Bayan AYANAH GHAZ wadda itace ma mahaifin nata, Ita daban take a cikinsu sbd mahaifinta ma daban yake a cikinsu dan haka batada gata ko hurumin alaqa dasu zata tsaya iya inda aka ajiyeta ta Kama matsayinta da shine ya cancanceta. Dagota Maa tayi daga jikinta tareda Zaunawa da ita suka zauna Akan sofa ta kalleta itama bata iya cewa komai ba bayan ‘Bahar kici gaba da hakuri da riqe kaddararki wadda lokaci zai zo da zata sauya, Banda yanda zanyi nima Alkawari ne da iko da ban dashi suka daureni daga hanaki samun walwalan data kamaceki a gaban macen da itace zata fi kowa so da kaunarki a duniya,zata kaunaceki fiyeda kanta da duk wani Wanda yake rayuwarta,zata kauna ce ki fiyeda ‘danta data haifa sbd kece jini daya tak da hasken rayuwarta ta bata a duniya ya tafiyarsa ya barta’ Hannun Maa din dake share mata hawaye ta Kama tana Dakatar wa da nata ta bude bakinta da sauti me sanyi tace ‘Maa kaunarki kadai ma ta haskaka Wani duhun na rayuwata da baya buqatan hasken da yawa dan haka a hakan ma rayuwar da kuka bani nayi anan gode’ Rasa abin fada Maa tayi sbd zuciyar Bahar batada abinda ta sani ta sabu dashi din bayan duhu dan haka takejin kaman bata buqatar kauna da yawa daga wainda suka cancanta. Bata Bari ta kuma fita ba tace ta tube tayi sallah tayi zamanta kawai. Tubewa tayi tayo Wani wankan harda alwala ta fito ta zauna shiri. Acan palo kuwa Ayanah Ayau jin takeyi zuciyarta tana samun karfin data rasa sbd ganin jinin Zuhrah dinta Ayau a gabanta a tareda ita. Farin cikinta a bayyane yake Wanda yake sake saka tenya jin nata farin cikin yana qaruwa. Maa sakinah ma nuna farin cikin takeyi duk da a qasan zuciyarta Bahar ce a ciki da babu Wanda ya San da wanzuwarta a duniya gabaki daya ma. Leylah ma samun kanta tayi a sabuwar duniyar da bata taba tsammani ba sbd Karbuwan data samu da kauna me karfi daga Ammin NUAB da Maa tenya harma da Maa sakinah duk da farin cikinta da kaunarta a bayyane batai tasu ba. A bangaren ta wuni har dare sosai kafin ta koma bangaren Maraki. Washe gari tinda safe Bahar ya fice daga bangaren gabaki daya tareda su Naimah sbd karfafawa rayuwarta matsayin da aka ajiyeta akansa. Tenya kuwa dakin Ammi daya dayake palonta kusa da nata bedroom din ta saka aka sauyawa komai sabo sbd Leylah da zata dawo bangaren. Sauran bayin bangaren ne sukai aikin Wanda bai dauki lokaci ba aka gama komai, Leylah da kanta tareda bayinta ta tattaro Kayanta suka dawo bangaren batareda sanin sultan ba sbd Ayanah sirikarta ce da ba lallai abar ta zauna bangarenta ba. Bayan sun gama parkinga bayinta sun gama jere mata komai wanka ta sake yi ta sauya kaya zuwa doguwar Riga me ado sosai datake daukan idonta rufe kanta ta fito suka ci abincin rana tareda Ammi cikin wata kulawa dake sake saka Leylah jin duniyarta na kammala. Acan bangaren na ASIM shima Ayau yafara kokarin bayyanar da kulawansa kan Bahar wadda batajin tsananin tsoro da shakkarsa kaman yanda su Naimah ke yi dan haka koda ya fara kokarin jefa tambayoyinsa Akan sunanta da nahiyar data fito kai tsaye ta basa amsa da sunanta da kuma sunan nahiyar mahaifiyarta sbd batajin zata iya fadar sunan ghaz ne asalinta sbd ayanah ghaz da matsayinta a masarautar. Koda lokacin tashinsu yayi suka fito suna isa ko zama basu yiba aka sanar da NUAB zai shigo bangaren dan haka duka bayin miqewa suka koma gefe suna rabe wa a Jere kansu a qasa. Ita kuma kokarin barin gurin tayi Wanda yayi daidai da sako Kansa yana sanye da black qananun Kayan RL gashin Kansa a daure tsakiyar Kansa batareda matsesa ba tin jiya daya dawo bai fito ba sai yanzu din sbd hutawan dayayi dakyau. Aleey dayake bayansa shine idanuwansa suka sake sauka Akan Bahar wadda take kokarin ficewa cikin girmamawa me tsaftar da ubangidansa kadai yake bawa se iyayensa ya dan sadda kai yana bude baki ya gaidata a girmame. Bata ji ba dan bata taba kawowa ita tanada matsayi ko darajar da zata samu gaisuwa a gurin wani dan haka wucewarta tayi a natse. NUAB dinne kadai ya wuce ciki zuwa kai tsaye palon mahaifiyarsa na Kurya Wanda ya taddata Zaune da Leylah a gefenta. Leylah na ganinsa ta miqe tsaye a hankali cikin nutsuwa ta masa Barka da zuwa muryanta na saka Ammi din sake sanyayyan murmurshi a sanyaye a zuciyarta kuma Wani daci da radadi ne ya yanketa sbd fatar inama ace ‘yar Abaas ce a gabanta take yiwa NUAB wannan kallo da gaisuwan sbd cikar burinsu. Numfashi ta sauke tareda jin jikinta ya mace NUAB kuwa da hannu ya iya amsa gaisuwan batareda ya iya bude bakinsa ba dan haka ta fice daga palon dan basu guri. Bai fitoba sai magrib ya fita ya fice. Tenya na Zaune palo Bahar ta shigo ta gaidasu itada Maa Sakinah ta shige dakin Maa din kai tsaye Wanda sam tenya bata damuba sbd tinanin Wani aikin zatai a ciki dan haka firarsu suka ci gaba da Leylah wadda take tenya takejin har a zuciyarta tana karban auren Leylah dari bisa dari duk da sakon bai isa ga LEUL din ba Sai a gobe insha Allah sultan zai isar masa sbd jiya da yau din duka daga sultan har NUAB da kowa hutun dawowan sultan din akeyi daga gobe zaman fada zai Dora. Wankanta tayi tai sallah ta Zaunawanta a dakin har akai ishai tanayi ta kwanta bacci koda Maa a shiga mata da fruits da madara tada ita tasaka tasha tukuna ta koma baccin. Washe gari haka suka tafi yau kam sosai ASIM ya zauna da ita yana mata tambayoyin da suka ja zance yafara yawaita a tsakaninsu Wanda hakan yake basa dukkanin mutsuwan dayake buqata ita kuma shine mutum na biyu bayan Maa sakinah dinta da matsayinsa ya wuce nata amma yake kokarin sakewa da ita dan haka a natsenta ba hayaniya take amsawa kowane zancensa. Yau da farin ciki sosai yake sbd firar daya samu yayi da ita yana sake gamsuwa da kowace irin rayuwar da zaiyi da ita. Ayau dinma a tare suka fito da yammar dan tafiya zuciyar ASIM fes Akan tunanin daya yanke na isar wa da sultan sakon ya shirya karban imebetin farko kafin aurensa dan kuwa yanason Bahar ta zama tasa har abada ya shirya tsaf Akan fuskantar komai dazai hanasa mallakarta Bare babu tinda baiwa ce batada ikon kanta hakama bame ikon Hana hakan koda kuwa shi sultan dinne sbd halascin Masarauta ne. Acan fadar sultan ma kai tsaye sako ne da yammar ya isa bangaren LEUL me boyem na takarda basa auren LEYLAH YUNAR BOYEM a matsayin tukuicin Barka da dawowansa gida Bayan shekaru. Aleey ne ya karbi sakon kuma shine ya bude ya fara ganin abinda yake ciki dan haka sunkuyar da Kansa yafara yi a natse yana kasa fadawa NUAB din sbd sanin aure daya ma dayake Kansa bai karbasa ba yama manta dashi kila bare aure na biyu Wanda yake na sarauta ne har abada NUAB din bazai karbesa ba. Jin shirun aleey din ya saka NUAB din dayake Zaune sanye da fararen kayan sanyi a jikinsa dagowa ya zuba masa fararen idanuwansa baice komaiba ya miqa masa hannu sbd yasan koma menene aleey shakkar isar masa dashi yakeyi bare kuma daga sultan sakon yake. Da sanyin jiki tareda girmamawa Aleey ya miqa masa takardar me dauke da stamp ma masarautar Wanda shine sakon auren da zai fita a matsayin sanarwar hadin auren. Karantar sakon yayi har karshe yana ganawa ya dunqule takardar ya jefar yana jin ransa da zuciyarta na mummunan baci da wata irin tafasa baisan waye ma yarinyar da ubanta da ake magana akai ba. Acan ma sakon ya isa ga mahaifiyarsa wadd akai tsaye ta kirasa a waya tana nemansa sbd sanin zai iya samun sultan Akan hakan dan haka ta buqaci ganinsa da gaggawa dan kuwa ita hadin auren yayi mata dan kuwa bazata qi yar Zuhrah ba tinda Allah bai bata ikon cika burinta ba Akan ‘danta. Koda kiran Ammin ya shigo wayarsa zuciyarsa takai qololuwan fusata dan haka miqewa yayi kai tsaye ya fito su Aleey na bayansa a kame sbd ganin bacin ransa a saman qoli yake. Tinkaro gefen sukai daidai ASIM ma ya iso tareda sakaman dasu Bahar ja bayansa amma ita tana daga gefensa. Aleey a karo na biyu idanuwansa a Yauma sun sake tabbatar masa da abinda ya kasa yadda dashi a Karan farko ganin Bahar a tareda ASIM dan haka satar kallan NUAB yayi daidai Wanda yake gaban ya dan tsaya tareda kallan ASIM Wanda ya dakata sbd tinanin gaidasa aleey zeyi kaman daga sama aleey din yace ‘Barka da yamma Ms Ayanah Bahar’ ASIM da maganar ta kashesa cikin iko da isa yace ‘Baiwa tace ta musamman bakin Ka ya San yanda zai fada sunanta….. NUAB dayake gap da saka kai bangaren Amminsa dakatawa yayi cak tareda dan dago idanuwansa da suke jajir sbd fushin dayake tafe dashi sbd yaji lokacinda aleey a Ambaci sunan sedai bai tsammaci amsar data fito daga bakin ASIM ALMAZZ ba…. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 76 A cikin nutsuwa da wata irin izza ya juyo a hankali idanuwansa dake jajir suna dagowa tamkar Wanda suke a buge sbd wani zazzafan yanayin dayake cikinsu na abinda ya gama kunno wutar jininsa da kuma abinda kunnuwansa suka ji masa yarinyar da igiyoyin aurensa uku suke kanta da sai ayanzu ne ma da aka ambaceta yake tina hakan Wani yake kira da baiwarsa. Akan fuskar Aleey ya fara sauke idanuwansa sbd ya samu direction kai tsaye na wacece Bahar din a cikin bayin dake tsaye cikeda Wani irin tsoron ganin maza biyu masu BOYEM da kanta tsaye a gurin daya niimarsa ta dauki Zafi take, Aleey da NUAB din yana dakatawa shima ya dakata da maganar da zaiyi yana qasa da Kansa dan kuwa yasan duk abinda ya Dakatar da tafiyar NUAB mai zafi ne dan haka gabaki dayansu Yaransa qasa sukai da kai kowannesu shirye da raba ASIM da rayuwarsa batareda shakkar komai da abinda zai iya biyowa idan NUAB yace Ayi to yi din zasuyi. Kallan bayin yayi da idanuwansa masu girgiza Wanda aka kalla dasu a Karan farko ya bi bayi da kallan tsaf yagansu gabaki daya da uniform da komai iri daya, Gabaki dayansu kasa riqe kallansa daya sauka akansu sukai duk da kansu na qasa cikeda fargaba da tsananin girmamawa zubewa qasa sukai gabaki daya bayin kaf. BAHAR saida kowa ya zubewa tukuna ta motsa zata zube qasa din itama zuciyarta na Wani irin nauyi da radadin baqin cikin kasancewanta anan a Karan farko, Sauka gwiwowinta zasuyi qasa ASIM da zuciyarsa bazata taba daukan ganin macen dayake tsananin so kuma macen da zata zama imebētinsa zuwa wishmarsa ta durqusawa NUAB dan haka kai tsaye hannu ya miqa zai riqota dan hanata kafafunta kaiwa qasa. Hannunsa na isa gareta aleey yayiwa hannunsa Wani irin riqo da hannunsa daya tareda dagowa da sauri da Wani irin mamakin dayake hade da bacin ran da bai bayyana duka ba sbd babu kuma Wanda yake da ikon kai hannunsa jikin Bahar da aurensu yake kanta ko waye kuwa. NUAB kuwa da zuciyarsa ta gama qara fusata hakan daya faru ya tabbatar masa waye Bahar din dan haka idanuwansa ya rintse da karfi tareda budesu akanta ya miqa hannu cikin wani irin fushin daya saka su aleey sake yin qasa da idanuwansu ya damqi hannunta ya jata yana Juyawa daga inda ya fito tareda fasa shiga gurin Ammin nasa. ASIM da zuciyarsa ta gama quluwa tana wata irin tafarfasa fizge hannunsa yayi cikin tsantsan tiriri da kishin dayaji na Neman kashe zuciyarsa da dukkanin gangar jikinsa ya daga hannu zai shararawa Aleey lafiyayyan Marin rashin da’ar da yayi masa daya daga cikin securities dinne ya sake riqe hannunsa Wanda bai tsaya wata wata ba ya sakarwa security din wata mummunan Marin daya saka fuskarsa jajir. Sauran securities din cikin girmamawan da batada amfani garesa suka dan saukar masa da kai bisa umarnin aleey daya kallesa ya bude baki yace ‘Allah ya Huci zuciyar Li’ul ASIM’ Yana gama fadan hakan ya juya yabar gurin yana ban Bayan ubangidansa da gabaki daya rahamarsa ta dauke sbd Zafin dayake tafasa a jininsa na fushin dayake hawan gobara a yanayinsa, Sauran suma gabaki dayansu bayansu suka bi Ana barin ASIM a gurin cikeda Wani irin tafasa da jininsa ke yi a gurin sbd NUAB ya gama wulaqantasa da bayyanarda shirin yaqi a tsakaninsu dan kuwa hakan da yayi masa zai iya bayyanar da tasa zazzafar qiyayyar sbd abinda yayi a gurin yafi yaqi da gabar dake tsakaninsu na gadar mulki, Zai iya hakura Bayan yaqi da dukkanin kokari idan yayi ya rasa mulkin BOYEM amma kuma Akan Bahar bayajin a bayyane ma zai iya barin ko uwar NUAB din a raye bare NUAB din dan kuwa sedai ya rasa ransa gurin yaqar hakan dan kuwa Bahar tasa ce akanta zai iya fuskantar kowa, Zai iya tsayawa gaban kowa ya bugi kirjin ita tasa ce dan haka NUAB koma me yake nufi da hakan da yayi a yanzu dan kawai tana baiwar mahaifiyarsa to tabbas zai nuna masa baiwa ce ita daga shi har ita sunada iko da ita cikakke dan haka zai shayar dashi mamakin da zai girgiza dan kuwa a ganin idonsa zata zama macensa imebētinsa. Barin gurin yayi Salman na biye dashi shima tasa zuciyar kaman zata fashe suka isa bangaren queen haile ASIM din ya shige idanuwansa jajir baya ganin komai daidai tsabar baqin cikin dayake Neman kashesa. HAILE dake Zaune tareda su Aslam suna hutawa a palon hutawanta Kayan marmari da abubuwan hutawan cike Jere a gabansu duk da ba Wani dadin rai suke cikinsa ba dan kuwa suna Zaune a gurin labarin auren ‘yar mai girma YUNAR daya bawa NUAB Yazo kunnuwansu ya lalata gabaki daya Sauran dan farin cikin rayuwar daya rage musu zuwa sabon baqin ciki me girman gaske dayake Neman makantar da HAILE wadda ta dago jajayen idanuwanta ta kalli Aslam wadda tafara zantika cikin tsananin tashin hankali da baqin ciki me girman gaske hannuwanta har suna rawa idanuwanta jajir take cewa ‘Auren yar YUNAR ga NUAB yana nufin zai tsaya masa a gurin karban mulkin BOYEM, YUNAR zai zabi tsayawa duk Wanda ya zama Siriknsa a cikin magadan biyu, Tayaya zai zabi NUAB ‘dan mistress Akan ASIM Wanda a bayyane da duniya shine dan dayafi da’a da kwantarwa manya kai, ASIM shine Wanda ya cancanta ya bawa aurar yarsa, ASIM ne ya kamata ya zabi tsayawa Akan karban mulkin BOYEM me zaisa ya zabi dan ta’adda? Baisan halinsa da rayuwar da yakeyi ba Wanda yana buqatar sani dan kuwa Mamee muna tsananin buqatar ‘yar YUNAR ta kasance Matar ASIM ba NUAB ba, Mame kota halin yaya kada ki bari dan Allah NUAB ya samu Leylah YUNAR a matsayin mata idan ba ASIM ba sbd aurensa da ‘yar nada kashi casain na alaman nasara Akan ASIM mame dan Allah kada ki bar hakan ta faru…..’ Yanda take maganar cikin tashin hankali da mummunan baqin cikin daya danne zuciyarta kaman zatai bindiga ta buga ya saka meryam ma hankalinta tsananta tashi da Wani irin zallar tsoro da zullumin daya saka idanuwanta jajir dan kuwa faduwar ASIM yana nufin tasu faduwar a abinda suke tsananin so tamkar mutuwa. HAILE da zuciya ta gama cinyeta Wani zazzafan radadi zuciyarta ke yi dan kuwa idan ma adalci zaayi ASIM dinne ya fara zuwa duniya dan haka shine ya kamata a fara bawa macen a daura masa aure kafin daga baya Ayi maganar NUAB Wanda batajin ma yanada niyar auren a rayuwarsa dan kuwa ta’addancinsa kadai ya sakawa gaba, Tayaya sultan zai mata wannnan mummunan cin fuskar a Idon duniya ya zabi fara yiwa dan mistress dinsa aure Akan ‘dan sunnarsa, Tayaya zata iya barin YUNAR ya tsayawa NUAB ba danta ba? Tayaya zasu iya barin NUAB ya samu wannnan saar ta auren ‘yar YUNAR Bayan ga ASIM dinta…. Jajir idanuwanta sukai Wanda tsananin ja da baqin cikin dayake cike dasu da jini da zuciyarta idanuwanta har wasu ruwan da ba hawaye ba suka tara, Shigowan ASIM din Wanda tamkar jininsa zai Kama da wuta hannuwansa har wani rawa sukeyi ya sakasu kallansa su dukan kowa idanuwansa na tsananta ja sbd suna ganin tsantsan fushinsa da bacin ransa tareda baqin cikinsa a bayyane kenan shima ya samu labarin, Zaunawa yayi a kujera yana kasa bude baki sbd fushinsa yayi yawan da bazai iya magana kai tsaye ba, Shiru sukai dukkaninsu kowa da baqin cikin dayake cinsa, Sai Bayan mintina masu tsayin gaske ya bude Baki cikin radadi me bayyana yace ‘Ko zan rasa rayuwata bazan Bari NUAB ya shiga tsakanina da abinda nakeso ba, Akanta na shirya bayyanannan yaqi dashi da mahaifinsa sbd shine yake tsayawa haukar NUAB din kowace iri dan haka wannan Karan mutuwa ce kadai zata rabani da ita’ HAILE da kalaman sukai mata Wani irin dadi da Jin sassauci tace ‘Ko ni bazan taba barin ya sameta ba koda hakan na nufin aikata kowane irin aiki saina tabbatarda sun rabu rabuwa da har abada’ Aslam ma Jin tayi sanyi na samun sassauci na dan ratsata ta kalli ASIM din tanajin nutsuwar daya kasance yana son Leylah din dan sun dauka bazai sota ba bazai kishin kasa samunta ba dan haka dukkaninsu suka Ji sun dan samu relief na zasu Hana auren da dalili me karfin gaske. ********kai tsaye bangarensa ya nufa da ita bata ma ganin gabanta sbd yanda yake riqe da hannunta datake Jin azabar riqon da yayi mata amma idanuwanta da zuciyarta sun rufe da ‘dacin da harma bata Jin komai dan haka bata bude idanuwanta sai lokacin da taji ya saki hannunta da karfi tayi baya idanuwanta na budewa jajir itama sbd har cikin ranta bata kaunar ganinsa dan ganinsa ba mummunan auren dayake tsakaninsu tinawa ba hadda rasuwar mahaifinta dan haka kokarin sake rintse idanuwanta takeyi cikeda baqin cikin kasancewa tareda shi……. Saukar hannunsa Akan rigar dake jikinta ya fizgo da karfin gaske yana rabata biyu daga jikinta ya sakata bude idanuwanta masu girman gaske da kyau sunyi ja ta sauke akansa tana riqe hannunsa da karfin gaske tareda bude baki a Karan farko muryanta ya sauka kunnunesa da tsananin fushi tana kallan cikin tsakiyar idanuwansa da kowa baya iya kalla tace ‘Ābidehali?¿ Jajayen idanuwansa ya dago da Wani irin tsananin Zafi da fushi tareda bacin ran gaske ya kalli bakinta daya furta kalmar da duk duniya babu Wanda ya taba furta masa hatta uwa da ubansa kuwa kaf duniyarsa babu Wanda ya taba kallan fuskarsa ya furta masa wannan kalman da zata iya ajalin dik Wanda ya furtata, Yana da hankali take tambayarsa???? Shi LEUL take tambayar yanada hankali??? Menene hankali? Batasan koda Yazo duniya baida hankali ba? Batasan baisan menene hankalin ba? Ina ta samu zarrar yi masa wannan kalmar? Qarasa fizge rigar yayi cikin wani irin sabon rashin hankalin dayaji yana shigarsa data ambata sbd Allah ne kadai yasan yanda ya danni mahaukaciyar zuciyar tasa bai yaga Kayan jikin nata tin acan ba. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 77 Dago idanuwanta tayi da suka tsananta Wani irin Jan da hawaye masu tsananin radadi suna cikowa a cikinsu ta kallesa hannuwanta na kare jikinta duk da akwai wata qaramar halfvest din a cikinsu, Ayau ta fuskanci tozarci da baqin cikin da bazata taba mantawa ba daga Wanda batajin har abada zata manta, Wani mummunan baqin ciki ta Hadiye ta bude baki zatai magana ya juya ya bar gurin har lokacin hannuwansa har wani rawa sukeyi yana isa kofa ya fice tareda rufe kofar da karfin gaske daya sakata rintse idanuwanta tana silalewa qasa ahankali wasu hawaye masu tsananin zafi suna gangarowa daga idanuwanta. Su aleey dake palo a tsatsaye babu Wanda ya dago kai a cikinsu kowa Kansa sake yin qasa yayi daya fito din tamkar guguwan wuta zata tashi haka fuskarsa tayi Wani ja ya fice daga palon suka biyo bayansa, Suna fitowa kallan securities din aleey yayi yace su tsaya su tsare bangaren tinda princess din GHAZ tana ciki. Komawa sukai bakin kofar shiga ta farko data shiga palon suka tsare shi kuma aleey yabi Bayan NUAB din zuwa gurin kiran Amminsa da shine ya fiddosa tin farko. Tin kafin su isa aleey a fidda wayar sa ya Turawa Maa sakina sakon taje bangaren NUAB Princess din GHAZ tana can. Maa sakinah dake Zaune tana kallan time a agogon wayarta na rashin dawowan Bahar har lokacin zuciyarta cikin wani zullumi da rashin sukuni take dan haka miqewa tayi tana nufar dakin bayin bangaren dake Bayan kitchen dinsu dan dubowa. Tana shiga kitchen zata bi ta kofar kitchen din zuwa dakin nasu sakon aleey ya shigo wayarta tana dubawa kirjinta yayi Wani dummm Wani sabon zullumin da fargaban idan ba Wani abin ne ya samu Bahar din ba dan haka dawowa tayi tana fitowa daga kitchen shi kuma NUAB a lokacin ya shigo harya saka kai a palon farko ya shige dan haka basu hadu ba ita kuma kofa ta nufa kai tsaye ta fice, Aleey dayake kofar gurin ta hadu dashi baice mata komaiba sbd baya magana ko wace iri idan baisan Meye a zuciyar LEUL dinsa ba dan haka kai tsaye bata tsaya ba itama sanin bazai taba fadar komai ba batareda izini ko umarnin NUAB ba dan haka cikin wani sanyin jiki da kafafu ta nufi bangaren nasa dan dubo meya samu Bahar dinta. Ko daya isa securities da suka San matsayinta a gurin maigidansu dama Bahar din basu hanata ba kai tsaye bude mata kofa sukai da girmamawa me girma ta shige. Tana shiga babban lafiyayyan palon nasa dayake tsit komai na palon tsarin rayuwarsa ce ta Russia da taste dinsa, Qamshinsa ne koina yake cike da niimar iskar da kake shaqa dan babu abinda bai gama kamuwa da tsadadden qamshinsa ba da baa jinsa a gurin kowa, Kallan koina tayi tana rasa ina ma zata ga Bahar din dan haka kai tsaye bude muryanta tayi ta Ambaci sunan Bahar din wadda sautin muryan Maa din na shiga kunnenta ta fasa wani kuka Mara sauti a hankali sbd bazata iya fitowa ba babu Riga a jikinta. Sake kiran sunanta Maa tayi tana tinkarar dakin datasan ba shine na NUAB ba dan nasa dakin sam idan bame gyaransa ba babu me shiga shima Wanda yake gyaran a cikin Yaransa ne babu bawa ko daya dasuka yadda dashi Akan komai na maigidansu dan haka sune securities sune kuma bayinsa ba wata dama ko yar qanqanin da kowa yakeda ita ta iya cutatar dashi sbd sun tare tako Ina rayuwarsa da tasu rayuwar. Maa sakinah na isa dakin kai tsaye murdawa tayi ta bude idanuwanta suka sauka kan Bahar din wadda take durqushe a qasa ta rufe jikinta da tafin hannuwanta. Faduwa gaban Maa yayi da karfin gaske har kafafunta na rawa ta ta iso gurinta da sauri tana isowa ta janyota jikinta ta rungume da karfi tana Jin faduwan gabanta na tsananta tace ‘Bahar meya sameki? Meya faru na ganki hakan? Ya akai? Lafewa jikin Maa din tayi tana fasa sabon kuka tareda qanqameta tana bude baki tace ‘Inason barin nan Maa,Inason komawa ANJOM maa.’ Saurin sake rungumeta Maa tayi tana Jin zuciyarta na sosuwa da abinda ya faru koma menene, Bata taba Jin zata tirsasa Bahar a zuciya da rayuwar NUAB ba sbd dukkaninsu babu Wanda zata iya yiwa dole Akan dan uwansa, Bahar amanarta ce da Abaas ya damqa a hannuwanta data karba zata riqe da rayuwarta da karfinta harsai rayuwarta tabar jikinta, Dukkanin soyayya da kaunar datake wa Ayanah zata bawa Bahar irin wannan kaunar ne sbd daga ranar da Ayanah tasan waye Bahar zatai baqin ciki da kukan tsanar kanta da ‘yar Abaas dinta ta kasance a qarqashinta da sunan baiwa. Idanuwanta da sukai ja ta rintse tana budewa ahankali ta saukesu Akan Bahar da fuskarta tayi ja sbd kukan datake yi sosai a jikinta. Mayafin dake rufe da ita ta zare tana share mata hawaye a hankali tareda Jin itama a Karan farko zaman BOYEM ya isheta ANJOM takejin son komawa indai zata rayu da Bahar acan ta bata farin ciki da kulawa tareda kauna har zuwa lokacinda shi NUAB din yaji yayi niyar fadawa mahaifiyarsa waye Bahar. Miqewa tayi tsaye tareda miqar da Bahar din tsaye tareda ficewa kai tsaye cikin bacin rai ta isa dakin NUAB da babu me shiga. Shigarta kai tsaye babu inda ta dosa a dakin sai closet dinsa da kayansa sama da Kala dari suke a Jere babu Wanda ba original designer ba, Babu zabi ko kallansu data tsaya kai tsaye shirt ta dauko fara qal ta juyo har lokacin nauyi ne danne da kirjinta, Dakin ta koma ta isa har gurin Bahar din wadda take cikin yanayi da nauyi da radadi a kirji, Da kanta ta saka mata rigar wadda tayi mata mugun yawa sosai amma hakanan ta kamo hannunta suka fito, Suna fitowa kofar palon cikin tsananin girmamawa me girman gaske yaran NUAB din suka dan sauke kai suna kasa barinta ta wuce da Bahar sbd babu umarnin hakan daga shugabansu daya ajiyeta a gurin. Kallansu tayi zuciyarta na Wani irin cika da mummunan bacin rai da fushin dabai taba bayyanar mata ba sbd hakuri da rashin yanci ta bude zatai magana dayansu ya saka kiran Aleey ya sanar dashi. Kashe wayar aleey yayi da sauri yana tahowa, Koda ya iso Maa sakinah na fada sosai Wanda babu Wanda ya dago a cikinsu kansu na qasa suna sauraronta cikin girmamawa amma bazasu iya bude kofar ba. Aleey na isowa da sauri yayi qasa da idanuwansa daga kan Bahar sbd kai tsaye rigar dake jikinta da hadda itace ta saka yaran gabaki daya qasa da kai suna kasa dagowa. Da Kansa aleey ya budewa Maa din kofa yana bata hakuri a natse. Ficewa tayi har lokacin hannun Bahar din yana hannunta a zuciyarta ta yanke shawarar komawa ANJOM sbd samarwa Bahar nutsuwa da kwanciyan hankalin datake buqata, A yanzu tanada dukiyar zinarin da zata maida garin ANJOM garin dayake a baya dan haka zata tafi da Bahar ta bata rayuwar Jin dadin data cancanta samu. Koda suka iso bangaren kai tsaye daki suka shige babu kowa a palon, Suna shiga Zaunawa tayi tareda zaunar da bahar gefenta sukai shiru babu me cewa komai kowannensu idanuwansa a quntace kaman zuciyoyinsu suke a quntace. ******Acan palon Ammi kuwa NUAB dinne ta kalla da dukkanin nutsuwa da zuciyarta ta bude Baki tareda Dora hannunta daya Akan nasa tace ‘Hayateem ka samu sakon auren da aka Baka na sani Wanda ina tsananin son auren nan har cikin Raina kuma nayi Naam dashi amma Ka sani bazan taba tirsasa Ka matiqar Baka raayi sbd bazan taba son Ka auri Leylah yunar Ka quntatar da rayuwarta da rashin soyayyarka sbd tamkar ‘yar daba Haifa haka nake jinta a zuciyata…….. Dago jajayen idanuwansa da suka sake tsananta da ja yayi ya kalleta bakinsa cikin wani irin nauyi da rashin kasa danne abinda yakeji yace ‘Saboda tana jinin ZUHRAH GHAZ???? Kin karya alkawarin hadin auren dayake tsakaninki da Abaas ne? Idan Baki karya ba tayaya zan auri ‘yaya biyu daga duka yan uwanki Ammi?? Ammi ban taba shaawar aure ko rayuwa da mace ba anan kusa? Wannan auren sarauta ne Wanda babu shi a cikin tsarin rayuwata har abada, Bazan taba mulkin BOYEM ba sbd BOYEM bata cikin rayuwata har abada, sultan ya aiko mun sakon auren Wanda a yau zan mayar masa da amsar ban karbi kyautar aurenba’ Wani irin zufa ne ya fara gangarowa goshin Ammin sbd Jin zuciyarta na bugawa da karfin gaske Jin sunan Zuhrah a bakin NUAB Wanda bata taba fadawa labarinta ba amma yasan Zuhrah da bazata iya fuskantar iya hana Leylah yar Zuhrahn ba abinda take so ba sbd haka take Jin Leylah har jininta sbd ita kaddararta Akan soyayyar datake wa yan uwanta ne da duk abinda zasu haifa. Kallansa tayi tareda sake Kama hannunsa ta hada da nata ta bude baki tace ‘Kafin komai Hayateem Kamun alkawarin bazaka taba hayaniya da tashin hankali da mahaifinka ba sbd bazai taba janye wannan auren ba matiqar ba zaka cika sharadinsa ba na abinda yake so kila, Kamun Alkawari Hayateem bazakai tashin hankali ko fitina ba kowace iri da sultan’ Kafesa da ido tayi tana maimaita maganar wadda ta sakasa zame hannunsa ahankali daga nata tareda rungumeta jikinsa batareda ya iya cewa komaiba sbd yasan tsoronta Akan kada sultan ya sake rabasu ya koresa daga masarautar Wanda a yanzu sultan baida wannan karfin dazai rabasa da mahaifiyarsa. Numfashi me Zafin gaske ya sauke ahankali ba sauti tareda sumbatar tsakiyar kanta kafin ya saketa a natse ya miqe ya fice yabarta Zaune cikeda zullumi da tsoron gaske kashi uku, Yaya NUAB ya San Zuhrah? Da gaske yasan zuhran jininta ce? Ya akai yasan alkawarin dake tsakanin sa da Abaas? Yaga Abaas ne? Meya yasa yake mata maganar Alkwarin auren da basuda tabbacin Abaas din ya samu yancin haihuwa?????? #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laoualiHAYATEEM Mamuhgee 78 Yana barin kanta ya tsananta Juyawa tana kasa yadda da maganar NUAB din wadda yayi mata wadda magana ce da akai a ANJOM basu taba tada ita ba anan tinda suka samu sauyin rayuwar da babu farin ciki a cikinta, NUAB bai taba sanin komai Akan Abaas dinta ba Bayan sunansa da matsayinsa na rabin rayuwarta datake wa so fiyeda tata rayuwar, Ayau yana maganar alkawarin auren dayake tsakaninsu na shekarun da tin Abaas din yana yaro, Miqewa tayi kanta da kirjinta na nauyin rashin iya samun kwarin gwiwan bawa NUAB daman kasa auren Leylah wadda batajin a yanzu batada zabin daya wuce ta tirsasa hakan dan kuwa Leylah zata dawo gareta shikenan jinin Zuhrah yana hannunta. ****** Yana Baro bangaren Ammin kai tsaye bangarensa ya nufa yana isa bai damu da dubawa ko tana nan ba ko bata nan dan haka sallah sukai tareda Yaransa kafin ya shige bangaren nasa ya sake daukan tsit, Sai ishai ya fito cikin fararen armanis sukai sallar ishai din yana gamawa kai tsaye bangaren sultan ya nufa har lokacin idanuwansa basu dawo daidai ba kaman yanda tiririn zuciyarsa bai sauka ba, A daidai wannan lokacin shima ASIM kai tsaye kasa hakura yayi ya kwana a ranar batareda ya isar da buqatarsa dayake son a tashi Washe gari da ita na buqatan imebētinsa ta farko dan haka shiryawa yayi a Daren ya nufi bangaren sultan da tsananin taurin zuciya da karfin burin dayake a shirye dashi. Koda sakon isowan NUAB daya fara isowa fa sultan yana Zaune palonsa ma hutawa Lumshe idanuwansa yayi cikin nutsuwa tareda sauke ajiyan zuciya sbd yasan daman Ayau din sai Yazo sbd babu yanda zai karbi aure irin wannan kai tsaye shi kuwa damar sake tsananta masa abubuwa Akan cikar burinsa ne ya samu sbd yakai lokacinda yake buqatan sauka mulkin dan bawa macen dayake tsananin so har a cikin jininsa Sauran lokacinsa daya rage a duniya sbd bata dukkanin farin ciki da walwalan da bata sani ba a lokacin kuruciya dan haka a yanzu tako wane halin saiya tabbatarda NUAB ALMAZZ ya karbi mulkin qasar BOYEM da hannunsa dan kuwa shine kadai Wanda Zai iya riqe mulkin a tsaye da dukkanin adalci da tsayuwar da qasar BOYEM taje buqata ta kuma daba dashi daga kowane sultan datai a tarihi hakama yana buqatar yayi wannan auren na YUNAR daya basa na kyautar yarsa sbd yunar zai tsaya masa da karfin nasa ikon a gurin mulkar BOYEM tareda basa dukkanin kariya ta Sharrin mulkin sarautar da baisan ta ina zai fara zuwa ba dan haka yana Bayan auren shima. Har palon Sultan kadir ya rako LEUL din tareda komawa waje ya basu guri. Zama cikin nutsuwa NUAB yayi tareda dagowa da idanuwansa da suke sak na mahaifin nasa suna cikeda Sauran fushin dayake cikinsu ya kalli sultan tareda danne zuciyarsa dan Hana kasa furta abinda bai daceba ga alkawarin Amminsa daya hau Kansa a yau din na kada yayi fitina kowace iri da sultan din. Bude bakinsa yayi da muryansa me cikakken iko da nutsuwa yace ‘Barka da dare me BOYEM, Barka da hutawa daga gajiyan tafiya’ Cikin iko da milki sultan ya saukar da idanuwansa Akan NUAB din tareda sauke ajiyan zuciya me sanyi tukuna ya bude baki ya amsa da cewa ‘Barka NUAB ALMAZZ, Wannan ziyarar kai tsaye akwai dalilin yinta Wanda zaka iya fada kai tsaye.’ Sake dago manyan idanuwansa NUAB yayi Wanda suka sauka Akan sultan sbd baya buqatar kasancewansa a gabansa kenan ya fada abinda ya kawosa kawai, Baya buqatan shima qara mintina Akan abinda ya kawosa dan haka takardar hannunsa daya shigo da ita ya Dora a kan table din gaban sultan din tareda dauke hannunsa ya mayar da bayansa ya jingina ya dago ya bude baki a natse yace ‘Ban karbi kyautar da aka bani ba ta aure sbd bana buqatar hakan, Zanyi aure a duk lokacinda naji inada buqatan hakan’ Wani kyakkyawan murmushi sultan ya sake yana Dora idanuwansa Akan takardar kafin ya dago ya kalli NUAB din yace ‘Ba raayinka aka tambaya ba kokuma abinda kake buqata wannan Umarni ne na sarauta da dole zaka karba, Kyauta ce da bazaka iya maidawa ba dan haka abinda ya kawo Ka baida amfanin zuwan naka.’ Tasowa da bayansa yayi daga jikin kujeran dayake Zaune yana kallan sultan da Wani irin yanayi na tsayuwa Akan maganarsa sbd aurenta ma a yau daga yanzu ya haramta a garesa har abada tinda har auren da kyautar da ita kanta din duka na sarautar daya tsana da jininsa ne dan haka bude baki yayi zeyi magana kadir ya shigo a natse tareda isowa gefen sultan ya dan rankwafo ya bude baki ya sanar dashi zuwan Li’ul ASIM shima a Daren. Sultan din bai dagoba kaman yanda baice komaiba bai kuma nuna komaiba, Murmushi me sanyi ya kuma saukewa yana cewa a basa damar shigowa. Yau Daren na magadan mulkin BOYEM ne kenan Yaji na NUAB Sauran ASIM din yaji menene ya kawosa shi kuma. Kafin shigowan ASIM maida kallansa yayi Akan NUAB Wanda zuciyarsa da jininsa suke tafasa a bayyane,tsananin fushi da dacin zuciyarsa duk a bayyane sultan din yake ganinsu dan haka ya bude baki a natse hankali kwance yace ‘A karo na biyu kanada zabi biyu LEUL BOYEM, Karban mulkin da koda kazo duniya yana jiranka kokuwa auren macen da itace zata zama macen da har abada zata ringa nuna maka auren sarautar BOYEM ne kayi koda kuwa baka karba mulkin ba aurenta zai ringa tinatar da kai sarautar daka tsana da jininka, Karban mulkin BOYEM shine zai baka cikakkiyar daman karban auren ko Qin karbansa da kuma damar zabar duk macen da kake buqata a lokacinda zaka tashin a cikin jinin BOYE, Karka manta harma da yancin mahaifiyarka dana mahaifinka da kake buqata, Karban mulkin BOYEM zai saukar dani a matsayin shugaban BOYEM Wanda hakan zai Baka daman fuskantata a matsayin duk da kaga dama a tsakanin UBA,ABOKIN FADA,SULTAN ME BOYEM kokuma MASOYIN UWA wadda zan iya komai akanta kana buqatan sanin hakan yanzu….’ Qanqame hannuwansa duka biyu NUAB yayi Wani irin tiririn dacin kalaman sultan din na karshe suna suka da yankar zuciyarsa yanka me zurfi ambatar kalmar masoyin uwa da rufe kalamansa dashi, Yana tinatar dashi ne ba auren uwarsa yakeyiba ita din wishmah dinsa, Gatse ne yake yi masa sbd sanin kalmar zata Zafafa zuciyarsa har zuwa matakin karshe, Yana tinanin karban mulkin nasa zai masa sauki ne ya samu biyan buqatarsa shikenan? Yana manya tinanin idan ya hau mulki yanada ikon aurar da duk Wanda ya so ga kuma Wanda ya so din ciki kuwa hadda shi dayake mahaifin nasa yanda ikon hakan akansa. Sultan daya yi masa kallan minti daya dauke Kansa yayi yana sauke Wani sabon lafiyayyan murmushi sbd ya doka a daidai inda yake so sbd akwai abubuwa da zamantowansan sultan Wanda yayi zama Akan karagar mulkin sarautar jinin BOYEM sun haramta ya aikatasu da Kansa amma zasu iya zuwar masa ya samesu a matsayin hukunci a ciki kuwa hadda kudiri dayake dashi na shekaru. Shigowan ASIM a tsanake shima ya saka sultan dagowa yana maida kallansa Akan ASIM din Wanda idanuwansa suka sauka Akan NUAB da komai nasa yayi jajir alaman yana cikin tsananin fushi da baqin cikin gaske. Idanuwansa ya saukar Akan doguwar takardar dake dauke da stamp na Masarautar BOYEM din Wanda take ta isar da umarnin auren NUAB din da Leylah yunar, Yanayin NUAB din ya sake kalla a sace take ya tabbatarda auren ne bai karba ba Wanda hakan bama abu me yiyuwa bane a garesa kota yaya dan haka Wani sanyi da farin cikine yaji ya mamaye zuciyarsa sbd fitinar Qin karban auren zata qarasa lalata alaqar da NUAB din yake da ita da sultan tareda rasa damarsa a abubuwa da dama dan haka shi a gurinsa wannan kyakkyawan sabuwar dama ce me girman da zai tabbatarda sai anyi wannan auren na NUAB da Leylah sbd ya quntata masa Bayan kuma YUNAR ya tsanesa akan jayayya da auren yarsa dayake ji da ita. Cikin farin cikin sa daya dan bayyana ya qaraso gaban sultan ya zube qasa a hankali yana cewa ‘Barka da hutawa Me BOYEM da mulkinta, Ina gaidaka a wannan Daren mai tarin albarka Allah ya qara maka lafiya da tsawon rayuwa tareda tsarkin zuciya.’ Wani murmushin me kyau sultan ya sake yana Jin zuciyarsa fes ya amsa a natse da cewa ‘Amin amin ina amsa wannan gaisuwan daga Li’ul ASIM ALMAZZ me jiran gado’ Wani sabon murmushin farin ciki ASIM ya sake tareda miqewa ya isa Akan Dayar kujeran dake facing sultan din. Kai tsaye shima sultan ya kallesa yana sake nutsuwa da zaman duka su biyun a gabansa ya bude baki a natse yace ‘Akwai dalilin wannan ziyarar ta Li’ul ASIM a wannan Daren batareda sanarwar zuwa ganina ba Ayau din? Numfashi ASIM ya sauke tareda kallan NUAB Wanda har lokacin jininsa ke quna ya dawo da kallansa kan sultan tareda bayyanar da dukkanin biyayyarsa ta Neman biyan buqatan abinda yake so yace ‘Na taho ga sultan ne da Neman izini tareda Neman buqatan a bani damar mallakar imebeti a yanzu, Ina roko da fatar sultan zai bani wannan damar.’ Numfashi sultan ya sauke a dan natse yana kallan ASIM din kafin ya dan juyo ya kalli NUAB da Sai a lokacin ya dago jajayen idanuwansa ya kalli sultan din batareda ya kalli inda ASIM yake ba. Bude baki sultan yayi yace ‘Na Baka dama Li’ul ASIM a gobe zaa zabar maka imebētin ko nawa kakeso na Baka cikakkiyar daman hakan’ Cikin tsananin farin cikin da baisan adadinsa ba ASIM ya zube qasa yana cewa ‘Guda daya ce tak nakeso Allah ya qara maka lafiya ina godia’ Takarda kadir ya dauko take wadda take dauke da stamp din hakan sultan zai saka mata hannu kadir na Dora takardar NUAB ya dago idanuwansa ya kalli takardar tareda sake Wani mayen murmushin da baisan fitowansa ba me tsantsar bayyanarda rashin hankalinsa gabaki dayansa Wanda ya saka ASIM saurin kallan sultan zaiyi magana kirjinsa na bugawa sultan idanuwansa a kafe kan NUAB ya katse ASIM da cewa ‘Kaje na Baka damar hakan’ Da sauri ASIM ya miqe yana kokarin ficewa NUAB a kalli sultan yana miqewa shima baice komaiba a fice yabar sultan na bin bayansa da kallan shakka da mamaki. Yana fitowa cikin wani irin taku dayake bayyanarda Zafin ikonsa ya mummunan tashi yayi gaba Aleey ya biyosa da sauri Batareda ya juyo ba muryansa mai dauke da tsantsar iko da zafi yace ‘Duk mace ko namijin da dazai taho bangaren Ammin kai kowane irin sako a cire Kansa daga wuyansa a zare jijiyoyinsa Ayi wa karnika noodles dasu.’ Aleey na Jin hakan kai tsaye yace Angama, Salman dake jiran fitowan ASIM shima yanajin abinda NUAB din ya fada Kansa yayi mummunan sarawa yabi su da kallan mamaki ke girman gaske yana Jin Kansa na Neman Juyawa dan kuwa kila yana cikin yan kai sakon. Suna barin gurin yana isa bangarensa kai tsaye dakin daya barta ya nufa idanuwansa jajir bai ganta ba dan haka baya ko gani ya fito ta fice zuwa bangaren Amminsa. Ko daya isa a daidai lokacin itama Ammin da bata samu isa dakin Maa ba sbd Leylah data tareta suka zauna hira har sukai ishai tana samun kanta ta nufi dakin sakinah daidai nan ya shigo palon idanuwansa a rufe hakama a daidai lokacin tenya ta fito tareda Leylah itama cikeda mamakin gaske suke kallansa bai kalli kowaba ya nufi dakin Maa sakinah. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laoualiHAYATEEM Mamuhgee 79 Bugun da yayiwa dakin ya saka Maa sakinah dake Zaune Bayan Bahar tana gyara mata gashinta data lallabata ta wanke mata a Daren tana gyara mata sbd duk dai ta samu Bahar din ta sake daga damuwan datake ciki duk da itama tana ciki sosai Ta juyo a hankali ta kalli kofar cikin mamakin waye yake knocking din Wanda ya saka hatta Bahar jinsa har cikin zuciyarta. Sake Wani bugun yayi daidai isowan Amminsa wadda ke kallansa cikin tsananin mamaki da fargaban halinda take ganinsa fuskarsa tayi jajir dake bayyanarda tsananin fushinsa da bacin rai na matakin karshe, Tenya ma cikin zullumi da mamakin take qarasowa tana kallansa hakama Leylah wadda taji shakkar ganin bacin ran nasa sosai haka zuciyarta na tsinkewa. Hannu ya daga zai sake buga kofar Maa sakinah ta bude cikin mamaki da nata bacin ran dan kuwa qamshinsa daya ratso cikin dakin ya tabbatar mata da shi dinne dan haka sake Jin tayi zuciyarta na daci dan haka ta miqe ta bude kofar tana kallansa cikeda nata fushin, Ga mamakin dukkaninsu baice komaiba ratse Maa din yayi ya shige dakinta Wanda hakan ya saka Bahar miqewa tsaye tana ja da baya sbd ta gama sanin baida cikakken hankali gashi rigar vest ce fara Kal kadai a jikinta sai dogon wandon bacci. Kai tsaye ita ya doso batareda ma yana ganin komaiba sbd fushinsa daya kai kololuwa hannunta ya damqo ta fizge da karfi tana Dora kyawawan idanuwanta akansa ta bude baki tace ‘Ka dena wuce iyakarka’ Da Wani irin sauri tenya da Leylah harma da Amminsa suka kalleta sbd kaf ko Amminsa bata masa magana irin haka amma ita sbd kauna ne to bare Wani duniya ya masa irin wannan maganar gatsal a cikin daga murya tareda bayyanarda nata fushin sbd itama zuciyarta ta gama quluwa da duk abinda ma yake Jin yanada shi a jini na sarauta itama jinin sarautar ce dan kuwa a yanzu data zauna a ANJOM itace me ikonta gabaki daya. Wani kallo ya sauke mata idanuwansa masu rikitarwa yayi mata itama shi din ta kalla idanuwanta na sauyawa kafin ta kasa riqe nasa idanuwan ta dauke kai tana Juyawa a zuciye da gama kaiwa maqura zata nufi toilet ta shige ya sake damqar hannunta wannan Karan tareda fizgota ta dawo baya da karfi bayanta da kirjinsa suka hadu da karfi gashinta dayake da Sauran sanyi sbd basu busar ba ya sauka sauka a gefen fuskarsa ya juyo da ita idanuwansa na sake rifewa ya Kama hannunta na dama yana Juyawa zai fice. Matsowa Maa sakinah tayi cikin rashin Jin dadi ta bude baki zatai magana ya bude baki yana controlling halinda yake ciki a natse yace ‘Maa pls No’ Janta yayi yana yin gaba ya tinkaro kofar dasu Ammin ke tsaye sun mutu a cikin mamaki mai tsananin gaske na abinda yake faruwa batareda sunsan komai Akan abinda yake faruwa Akan Idon nasu, Hannun NUAB din dayake riqe dana wata mace macen da ba muharramarsa ba hakama a gaban idonta ita mahaifiyarsa da idanuwan Sauran iyayen nasa mata sakinah da tenya harma Akan Idon matar da zai aure ya Kama hannun mace ya riqe idanuwansa a rufe tamkar ba shi ba Tsayar da idanuwanta Ammin tayi Akan hannun na NUAB tana Jin zuciyarta na sosuwa da abinda Ayau take sheda wa tana kasa ko kyafta idanuwanta daga hannun Wanda kamar a mafarki number dake rubuce a hannun Bahar din ta bayyana seti da daidai numbern NUAB din Wanda suka jeru Akan idanuwanta da suka tsaya cak tareda bugun zuciyarta tana kasa motsawa bare fidda kowane irin Numfashi harya kawo gurinta ya ratsa gabanta ya wuce da Bahar bata motsaba Wani irin nauyin kirji da Juyawa taji kanta nayi Wanda ya sakata dafa bango ganinta na Neman daukewa ta daddafa batareda kowa ma dayake cikin shock ya lura da itaba ta koma dakinta ta zube a bakin gado tana dafe kirjinta tana kasa yadda ko kadan da abinda ta gani sbd ganin numbern ta bauta a jikin yarinyar ya dawo mata da sak irin numbern Abaas dinta ce, Girgiza kai tayi da sauri tana sake dafe kirjinta sbd tinaninta dayake Neman rikicewa, Mantawa tayi da abinda NUAB yayi sbd ganin numbern a idanuwanta ya mantar da ita komai a daidai yanzu Bayan dawowan radadi da tinanin rabin rayuwarta dan uwanta Abaas datake rokon duk inda yake Allah kada ya dauki ranta bata gansa ba Allah ya bayyanar mata dashi. Leylah kuwa acan palon Wani irin daci da nauyin kirji ne me Zafin gaske ya rufeta idanuwanta na sauyawa zuwa ja da wasu irin hawayen baqin cikin da bata taba dandanaba suna zuwar mata ta kafe kofar daya wuce da baiwar wadda sai Ayau take ganinta dakyau dan kuwa har tenya batai noticing baiwar ba wadda harta samu matsayin shiga dakin sakinah ta zauna da irin Kayan da suka gani a jikinta. Shi kuwa yana fitowa da ita harya nufi kofar ficewa ya dakata cikin zafi yaje har lokacin, Sakin hannunta yayi tareda saka hannu daya ya bude gaban rigarsa kai tsaye batareda tsayawa bude botiran gabanta ba haka botiran suka zube qasa gabaki daya sbd yanda ya bude gaban rigar ya zarewa lafiyayyar farar fatarsa dake Wani irin daukan ido da kakkarfan jikinsa suka bayyana. Sake janyota yayi da karfi gabansa Wanda ya sakata fadowa Kansa sedai bata iya barin jikinta da nasa ya qarasa haduwaba ta saka hannunta kai tsaye ta tare kirjinsa hakan ya hanata fadawa kirjinta ya hadu da nasa, Saukan tafin hannunta Akan kirjinsa ya saka ya kalli hannun nata da jajayen idanuwansa kafin ya kalleta itama shi din ta kalla tana dauke hannunta fuskarta a cike da baqin shaqar numfashin dayake cakude qamshinsa ta ja baya tana dauke idonta gaba daya daga bangaren dayake shima kallanta ya dauke nasa Idon tareda sake Kama hannunta ya jata ya fice da ita tana kokarin kwacewa da karfi amma ba daman kubuta ko kadan sbd irin riqon da yayi mata. Yana fitowa aleey kallo daya yayi masa yaga ba Riga a jikinsa yake yabi bayansa kawai batareda furta ko kalma ko daya ba suka nufi bangarensu. Maa sakinah kasa zama tayi ta koma tsakiyar dakin ta dawo bakinsa ta sake komawa ta dawo a sanyaye ba karfi a jikinta zuciyarta da kirjinta na nauyi, Maa tenya qarasowa gurinta tayi tana kallanta cikeda mamakin abinda yake faruwa tana sake shiga mamakin sukunin data rasa gabaki daya take kaiwa da komowa, Cikin mamaki da zullumi tace ‘Sakinah menene yake faruwa? Waye wannan baiwar? Yaushe ma aka kawota bangaren nan? Daga ina aka kawo nan bangaren? Kasa amsawa sakinah tayi Bayan juyowan datai ta kalli Leylah dake tsaye kaman zuciyarta zata Kama da wuta me tsanani ta dawo da kallanta kan tenya din ta bude baki zuciyarta na tsananta damuwa tace ‘Ba baiwar kowa bace’ Tana fadar hakan kasa dorawa da komai tayi ta juya ta nufi kofa kai tsaye tana kasa jira tabi Bayan NUAB din Wanda take tsananin tsoron kada tsananin fushinsa yakai sa ga yiwa Bahar din Wani abin. Ficewa tayi tabi bayansu kai tsaye tabar tenya da bin bayanta da Wani irin kallo hakama Leylah Wani kallan baqin ciki da tsanar sakinah din tabi ta dashi sbd ganinta da baiwar da batasan meyasa NUAB dinta zai Kama hannunta ba, Tsanar baiwar taji me karfi da tsananin gaske tana shigarta sbd irin fushin data gani yana cin idanuwa da jikin NUAB a zuwan nasa tabbas bana tsana bane bare ace laifi tayi koda kuwa laifi tayi dole tanata zarrar da har yasan da itace tayi laifin Yazo hukuntata sbd NUAB kaf masarautar Bayan mahaifiyarsa da mahaifinsa kila babu Wanda ya riqe kamanninsa bare tinawa dashi ko wayene amma wannan ace yasan da itace tayi laifi harma yasan a inda take kuma ya gane itace a tsaye ya Kama hannunta…..Jin tayi batama buqatar tsanarta hukuntata kawai zata saka ayi na iya kallan mijin dayake matsayin nata harma ta iya barin jikinta da baida daraja haduwa da nasa. Maa sakinah tana fitowa kai tsaye bangaren NUAB Din ta nufa Wanda tin daga nesa jikinta da idanuwanta suka tabbatar mata ba lafiya ba dole akwai abinda ya faru sbd Yaransa gabaki daya a tsaye suke da wasu mahaukatan bindigogin da zasu fasa kan mutum kai tsaye babu bata seconds hakama da alama kwanan tsaye zasuyi yau motsi kadan Zai iya zama ajalinka. Duk hasken dayake zagaye da bangaren a kunne yake koina ya haske ta yanda ko sauro ya wuce zaka iya ganinsa. Tin tana doso wa suka gane itace dan haka suka dan sassauta makamansu tana isowa babu Wanda ta kalla a cikinsu suma sadda kai sukai qasa amma babu me alaman motsawa bata hanyar wucewa. Aleey ne ya iso ya bata hanya da Kansa ta wuce ya bita a baya kai tsaye palon ta shiga. NUAB din baya palon yana dakinsa yana kokarin calmin Kansa ta hanyar tsayawa bakin window iska me sanyi tana kadasa yana fidda Numfashi me Zafi yana saukewa wutar dake cinsa tana sauka ahankali ahankali amma saima ta jima sosai kafin ta gama fita dan hakane ma kowa yasan bame sake ganinsa sai kuma gobe. Maa sakinah kai tsaye dakin datasan Bahar din na ciki ta nufa ta bude a natse tareda shigowa tana kallan Bahar din dake bakin gado ta dunqule tana sauke numfashin itama kuka ya kasa zuwar mata sbd tsananin baqin cikin NUAB din. Maa sakinah na tinkarota ta dago kanta ta kalleta da jajayen idanuwanta kafin ta maida kanta tana Jin kaman zata fasa kirjinta sbd Zafin dayake mata. Maa Zaunawa tayi kusa da ita tana dafa bayanta cikin rikicewa tace ‘Bahar me yake faruwa ne Wai? Sake dawowa Bahar tayi ta kalli Maa din tana rasa abin fada sai datai mintina kafin ta iya bude Baki zatai magana Wani qamshinsa me karfi da nutsuwa da sanyi ya shiga hancinta da karfin gaske. Kasa maganar tayi ta kalli rigar dake jikinta ta miqe tsaye tareda zare rigar ta jefar tana Rintse ido da karfi ta bude tana komawa bakin kujera ta zauna tana dafe kanta dayake sarawa sbd haukar dayake Neman cinna mata irin tasa tinda shi baida hankali saiya maidata mahaukaciyar itama. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali*_HAYATEEM_* Mamuhgee 80 Maa sakinah dawowa gefenta tayi tana shafa bayanta a natse tana Dena tambayar sbd ganin kaman Bahar din zuciyarta a kufule take abinda bata taba gani ba a tareda ita tinda ta dawo hannunta. Shiru sukai kowa zuciyarsa da abinda take tinani amma ba damar fada, Lokaci suka dauka shiru kafin Maa sakinah ta sauke Numfashi zata koma tinda dai ta tabbatarda kila NUAB ya sauka daga koma menene ya bata masa rai dan haka tasan bama lallai ya fito ba sai kuma gobe, Miqewa taje kokarin yi Bahar ta riqe hannunta da sauri tana shigewa jikinta ta rungume tana girgiza mata kai alaman dan Allah kada ta tafi tabarta ta jirata su koma a tare. Shiru tayi kafin ta koma ta zauna ahankali tana sake shafa Bayan Bahar din wadda har lokacin gashinta yakeda Sauran sanyi gana ac yana shigarta dan haka saita dan dunqule a cikin jikinta tanayin shiru a sanyaye. Anan dole sakinah ta kwana tareda Bahar din wadda suka kwana kusan kowannesu bai samu ya rintsa da kyau ba tinani da damuwa sun Haba hakan, Kwanan Maa sakinah a bangaren NUAB ya tabbatarwa dasu tenya da Leylah da suka kwana kusan a Zaune suma sbd tsananin mamaki da tashin hankalin kenan tabbas itama baiwar acan ta kwana bangaren nasa, Babban abinda ya Haba idanuwan Leylah ko kwatanta rintsa wa shine shin a ina baiwar zata kwana a bangarensa hakama yanada ikon kwanciya da ita ba laifi bane ba illa bace tinda baiwar ce zata iya zama imebetinsa, Wani sabon nauyi me tsananin radadi ne yake sake danne zuciyarta duk ta Tina da hakan sbd zata iya zama fiyeda abinda ake iya tinani idan wata macen ta fara kwanar mata da miji ba ita ba, Ayanah ma da suke son ganin halinda zata shiga Akan hakan idan taji sun kasa samun ganinta sbd a shige ta rufe dakinta Wani irin hali tinani da zuciyarta suke ciki na ganin abinda ya saka zuciyarta gabaki daya tashi Akan Abaas Wanda zuwa yanzu ta tabbatarda matiqar yana raye bazai taba kawowa yanzu bai nemeta ba indai ya samu yancinsa sai idan yana cikin bauta haryanzu Wanda tina hakan zuciyarta bazata dauka ba sbd shekarunsu sun tafi sosai ta yanda haduwansu da sake rayuwa da juna da junansu damar na sake qaranta, Washe gari tinda safe Maa sakinah ta Baro bangaren tareda Baro Bahar acan wadda take bacci sbd Bayan asuba zazzabi ne na sanyin gashinta daya shigeta ya rufeta dan haka magani ta fito ta samar mata a lafiyayyan kitchen din palon na ruwan zafi sosai da ginger ta kawo mata tasha tana gamawa bacci mai dan karfi ya dauketa Wanda Maa tasan zata jima tanayi dan haka ta tafi ta dawo daga baya. Tana komawa lokacin tenya na dakinta itama baccin Sai a lokacin ya dauketa dan haka dakinta ta nufa Bayan ta dubo itama Ayanah baccin takeyi me karfin da bata samu yi ba a Daren takeyi. Leylah duk motsin Maa din tana jinsa amma bata fitoba sbd ita har lokacin bata rintsa ba Wani irin tafasa zuciyarta ke yi taba Jin inama zata iya yankewa Maa din hukuncin Kisa kai tsaye da ita zata fara kawar wa dan da alama itace take kaunar baiwar. Maa sakinah dakinta taje ta dan kwanta itama take bacci ya dauketa sbd bata rintsa ba, Karfe tara na safen Maa sakinah ta fito har lokacin ba kowa a palon dan haka kai tsaye kitchen ta nufa ta tadda su salma sun gama aikin breakfast sbd suna isa bangaren Li’ul aiki aka koro su sbd Bahar bata cikinsu dan haka suka dawo nan din. Abinci tace su hada na breakfast din Bahar a tray su biyota dashi. Cikin nutsuwa kuwa suka hada komai a lafiye a tsare suka fito dashi tayi gaba suna biye da ita dashi zuwa bangaren NUAB din Wanda babu Wanda ya taba zuwa ko hanyar a cikinsu. Koda suka taho bata farka ba amma motsinsu din ya tadata ta bude idanuwanta ahankali tareda tashi Zaune tana sauke Numfashi da addua a zuciyarta. Kallanta Maa sakinah tayi tana cewa ta tashi tayi wanka taci abinci. Saukowa gadon tayi Wanda ya saka sa Salma da zuciyoyinsu ke kasa daukan mamakin da suke ciki da tsananin tsiro da tashin hankalin saukar da kansu suna Juyawa suka fice a natse sbd sun gama jere abincin. Ficewa sukai daga bangaren gabaki daya jikinsu na dan daukan dumi da rawa sbd gabaki daya niimar bangaren cike take tako ina da qamshin LEUL BOYEM Wanda hakan kadai tada tsikar jikinsu yakeyi sbd fargaba da tsoro me girma. Suna ficewa Kamata ta miqe Maa tayi tareda zuwa closet din dakin dake jere da towels kawai ba Kayan kowa a ciki ta dauko mata sabon towel a cikin sabbin dake Jere a gurin sama da dozen ta kawo mata. A duk inda Maa sakina take tareda ita tana samun nutsuwa da gurin koda kuwa daji ne hakan take Jinta dan haka a natse ta karbi towel din ta nufi toilet din Wanda komai na bangaren tin daga farkon har toilets toilets da kitchen ya banbanta dana kowa masarautar sbd nasa tsarin daban yake da tsarin kowa. Sabon brush tayi brush dashi ta yo wanka ta fito tana fitowa Maa tayi dauko Wani towel din tazo ta tsaya bayanta Bayan ta zaunar da ita gaban madubi tafara goge mata gashinta baki bakinsa daya jiqe. Karfe 9 shima ya fito a shirye cikin wasu three quarter black na Balmain kai tsaye dakin datake ya nufa idanuwansa masu kyau da daukan hankali tareda Wani irin kwarjini sun koma farare su tas qamshinsa me isar da isowansa a dik inda ya dosa yana tashi a jikinsa. Babu kowa a palon tsit koina babu Wanda ya sako kafarsa palon cikin Yaransa kaf harma da aleey sbd Bahar na bangaren kuma sai ranar data barsa idanma zata Bari din kenan su kawai a yanzu shirye suke a tsaye qyam bakin aikin jiran kowane irin motsi daga koina. Hannu ya saka kai tsaye ya bude kofar dakin a cikin iko da izza tareda kamewa ya sako kai dakin Wanda ya saka Maa sakina juyowa gabaki daya tana kallansa shi kuwa da baima San da ita ba a bangaren kallanta shima yayi kafin ya maida kallansa a natse Akan Bahar wadda bata tashi ba daga Zaunen datake ta basa baya tana dacin mirror ta cikin mirror din ta dago idanuwanta masu daukan hankali ta kallesa shima ta cikin mirror din ya kalleta kallan da idanuwansa ke budewa da Wani irin iko da isa kanta kafin ya dawo da kallansa Akan Maa duk batareda ya motsa ba tukuna ya bude baki cikin girmamawa da matsayinta a gurinsa yace ‘Barka da isowa Maa’ Kallansa Maa din tayi tana Jin gabaki daya zuciyarta da gangan jikinta sun kasa sakewa da kasancewa a gurin dan haka amsawa tayi tasan kallan kyakkyawar fuskarsa da bata dauke da alaman tsoron komai. Ficewa ta nufi kofa zatai Bahar batasan lokacinda a miqe da Wani irin sauti ba ta biyota zata hanata tafiya tana kawowa Maa din na saka kafarta palo itama tata zata saka hannunsa daya ya riqe sirirn dantsen hannunta Wanda hannunsa ya gogi daurin towel dinta dayake ta bangaren take ya fara kokarin warwarewan datai saurin juyowa tana dafewa da hannunsa a gurin da hannunta daya. Fararen idanuwanta da suka kere nasa a kyau ta dago ta kallesa cikin ido hannunta na dafe da nasa Aa gurin kirjinta na harbawa da karfi hakama zuciyarta na wani irin zafi da dukkanin fushinta take kallansa. Nasa idanuwan ya da dago ya kafa mata su ta yanda zatai qasa da nata dole sbd hukuncin idanuwansa ba abu ne da mutane suke iya riqewaba. Qin dauke idanuwanta tayi dik da Wani irin abu dataji Ana ratsata na son kasa kallan nasa amma tanada nata kalan taurin zuciya da kai dan haka taqi denawa hakama batajin zata iya bude baki tai masa magana kaman yanda tasan ko zata mutu a gurin shi din bazai taba mata magana ba dan tasa kalar Izzar da sarautar kenan kaman yanda Maa ke fada batareda tasan itama akwai wannan a jininta ba zata iya rayuwa a guri idan bataso magana ba babu Wanda Zai iya sakata hakan. Wani kallan isa da nuna ita din bata kai kowane matsayiba yayi mata yana zare hannunsa ahankali har lokacin idanuwanta yake kalla yanason ganin lanqwasawa a cikinsu yaci gaba za zare hannunsa Wanda yake zarewa tareda daurin towel din jikinta sbd hannunsa ne a dafe dashi ta danne idan ya zare hannunsa zata samu kanta a yanayinda zata iya rasa ranta sbd baqin ciki dan haka yaci gaba da zarewa yana kallanta, Rintse idanuwanta tayi da Wani irin baqin ciki tareda saka hannu ta sake dafe hannunsa amma Sam baida niyar hakan zarewa yakeyi da gayyar datake karya duka Wani karfin halinta tayi qasa da kanta hawaye na taruwa a cikinsu na tsananin baqin ciki. Numfashi ya sauke ahankali tareda dakatawa ta saka hannunta karkashin nasa ta dafe tana Juyawa cikeda baqin ciki da mutuwar jiki. Shikuwa Juyawa yayi ya fice tareda rufe dakin yabarta yana Jin kukanta na fara fidda sauti ya tafiyarsa bai damuba. A palon ya zauna ya kira aleey ta waya aka Jere masa breakfast ya zauna yayi anan aleey yake sanar dasu manyan securities dinsu da suka Baro Russia a Daren jiyan sun iso. Izinin zuwa a shigo dasu masarautar NUAB din ya bayar aikuwa haka su aleey suka isar da pass dinsu a gate Wanda haka wasu irin mahaukatan motocin da zasu iya tada gari suka ringa shigowa masarautar a jere da wasu irin bindigogin da labarin su suka isarwa manyan fada a take, Hankalin su fara tashi yayi sunajin shakka na kokarin shirya zukatansu da rayuwarsu na tsayuwar da suke da shirin yi Akan bazaa bawa NUAB mulki ba duk uban daya taru dan haka wasi wasi yafara shigarsu sbd yaran GHAZ din da suka iso masarautar masu yawa ne hakama babu Wanda alamar ma yasan menene imani yake bayyane a fuskarsa daukan ran kowa a masarautar ba abin wahala bane a garesu. Sultan ya samu labarin isowansu dan haka take shikuma ya saka Hannu a takarda biyu yace a fitar a dare a tashi dasu a masarautar Washe gari wato ta imebetin ASIM wadda zaa shirya masa da gaggawa a abasa hakama data auren NUAB da Leylah yunar. Tinda NUAB ya fito a ranar yana Zaune a palonsa hankali kwance a natse cikin iko da Izzar dayake jiran komai ma kaman yanda Yaransa suke cike a bangaren hakama a ranar aka fara aikin ware Wani makeken bangaren tsohon sultan zaa rushesa gabaki daya a fara masa sabon ginin irin gidansa sak dayake russia. Babu Wanda ya shigo ko hanyar bangaren hakama babu Wanda ya fita shi Kansa Ayau Zaune yake bangarensa babu inda ya fita ko gurin Amminsa a Karan farko bai fita yaje ba a waya yayi magana da ita yana Zaune hankali kwance har dare. A Daren takardun sakon biyu suka fito a lafiyayyun trays zuwa bangaren mahaifiyar NUAB da mahaifiyar ASIM. Sakon na doso bangaren HAILE saleem dayake tsaye bakin bangaren saurin zubewa qasa yayi yana sunkuyar da Kai jikinsa gabaki daya yana daukan wata irin rawa sbd bazai iya karban sakon ba dan isar dashi ciki dan haka baiwar kusa dashi data fito yayi da sauri yace ta kirawo fetto sbd yasan tana fitowa itace zata Kai sakon. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laouali HAYATEEM Mamuhgee 81 HAILE da gabaki daya yayanta a lokacin Zaune suke a palonta sun cin abincin dare Wanda aka jere a gabansu fiyeda Kala biyar da tarin fruits masu sanyi da tsafta a jere suma sai lafiyayyun juices d Aka hada musu fresh me sanyi, Cin abincin sukeyi amma hankalinsu duka yana kan ASIM daya ce sultan ya amsa masa buqatarsa ta basa macen dayake tsananin so dan haka zuciyarsa a fes take Jiyan, Tin jiyan bai damu da NUAB da Sauran kowace matsalarsa ba karban Bahar a matsayin tasa cikakkiya shine a gaban zuciyarsa dayake tsananin fatan Ayau burinsa ya cika din, A nan bangaren mahaifiyarsa ya wuni da tsananin jiran fitowan sakonsa daga sultan Wanda yakeson Ana aikuwa ba bata lokaci akai saqon bangaren wishmah sbd baiwar dayake so acan take hakama wadda zata shiryata a matsayin imebeti itama acan take dan haka da gaggawa yake son sakon yaje can ba bata lokaci ko qanqani, HAILE ma zuciyarta sai Wani irin rawa da harbawa takeyi da tsananin farin cikin daya hanata gabaki daya kaiwa sultan ziyara a ranar daga ita har yayanta zaman gadin isowan sakon auren sukeyi Wanda babu Wanda bayajin Dakawar zuciya Akan hakan sbd sun matsu sultan ya fidda umarnin tin kafin labarin ya sauya. Suna Zaune dinne jiran wannan umarni kaman zukatansu zasu fado sbd matsuwa da zullumi kwatsam sai ga sakon Kira ya tahowa fetto daga waje Wanda jikinta take ya dauki rawar farin cikin karbowa HAILE da yayanta abinda Ayau suke tsananin Buri na umarnin auren danta daga sultan. Fetto na fitowa sakon na isowa dan haka da sauri ta qaraso tana zubewa qasa gaban manzon sakon tana masa Barka da isowa tareda kirari ga sakon na sultan. Hannuwanta biyu ta dago tana miqawa dan amsar sakon Wanda ya saka Salman sake saukar da Kansa qasa zuciyarsa na Wani irin tsima da tsananin tashin hankali yana ma kasa kallan sakon. Fetto kuwa tsabar Murna jikinta har wani rawa yakeyi ta amsa tareda zuba godia ta juya ta shige ciki da sakon. Ko data iso palon da suke Zaune gabaki dayansu suna cin abinci har lokacin ASIM ne idanuwansa suke fara sauka Akan hannuwanta biyu dake dauke da takardar fadar sultan dan haka ajiye cup din hannunsa yayi a hankali yana kafe idanuwansa Akan hannuwan nata ba kyaftawa zuciyarsa na cikewa da Wani irin farin cikin da tinda yake bai taba jinsaba. Aslam da meryam kallan yanayinsa sukeyi da mamaki kafin suka Waiwaya suna kallan inda yake kalla da wannan yanayin da suma basu taba ganinsa a ciki ba. HAILE ma juyawan tayi ahankali ta kalli inda suke kalla gabaki dayansu taga fetto na qarasowa dauke da takardar da dole daga sultan ta fito tana daukan ido sbd kyallin kalar gold dake jikinta. Wani irin farin cikin taji itama ya cikata Wanda ya sakata ajiye spoon din hannunta taba daukan tissue ta goge baki tareda miqewa tsaye take suma yayan nata suka fara miqewa daidai nan fetto ta iso da takardar wadda ta miqawa ASIM. Cikeda farin cikinsa dayake sake bayyana ya karba tareda budewa a hankali yana karantawa jikinsa har tsima yakeyi ganin cikakken izinin mallakar Bahar a matsayin imebētinsa wadda samunta a rayuwarsa shine matakin farko na nasarar rayuwarsa da zai fara daga yanzu, Sunanta daya aikawa sultan shine a bayyane Baro Baro a rubuce cewan ta zama imebetinsa daga yau dan haka rufe takardar yayi hannunsa na dan rawa ya miqawa fetto ya kalleta da dukkanin idanuwansa yace ‘Ki Kai bangaren wishmah wannan sakon na tenya ne a gobe nake buqatan wara haka imebeti dina tana bangarena’ Da tsananin mamaki fetto ta kallesa tana amsar sakon hannuwanta na dan rawa sbd shock da fiyayyan mamakin Jin sunan imebeti a bakinsa Bayan Leylah jinin sarauta ce meya hadata da sunan imebeti kuma? HAILE kallansa tayi tana dan Kama Fuska zatai magana Aslam da bazata iya jiran bayani ba karban takardar hannun fetto tayi tana budewa Kai tsaye tafara karantawa rubutun Wanda yake a rubuce da yarensu da manyan baqaqe masu kalar zinari na alkalamin sultan me mulki. Meryam data Riga Aslam gama karanta sakon Wani irin sanyi kafafunta sukai me tsananin gaske suna kasa daukanta ta zame ahankali tana Zaunawa idanuwanta na dagowa da Wani mugun kallo tana kallan ASIM dan tabbatarda farin cikine bayyane a fuskarsa na abinda yake rubucen. Aslam miqa masa takardar tayi tana masa Wani kallan mamaki me tsananin gaske ta bude baki tace ‘Kaga menene a ciki? Ka fahimci abin dayake cikin sakon kuwa? Kasan me aka aiko maka? Miqawa fetto sakon ya kuma yi yace ta fice ta Kai ya kalli Aslam zaiyi magana HAILE datake Jin yanayin zuciyarta na sauyawa ta Dakatar dashi da cewa ‘Menene yake rubuce a ciki? Ba auren Leylah bane a cikin sakon? Meryam datake Jin kanta na Juyawa ce ta iya bude Baki jikinta na tsananta mutuwa da Wani irin yanayin da bazata iya fassarawa ba tace ‘Imebēti aka basa a maimakon auren Leylah’ Aslam data kasa Hadiye tsananin baqin ciki da fushin dayake taso mata ta Dora da cewa ‘Kuma da alama yasan da hakan sbd farin cikin dayake bayyana a fuskarsa, HAILE dataji kaman bata fahimci zancen da kyau ba kallan ASIM din tayi da duka idanuwanta fes a Kansa zuciyarta na sauya bugawa ta bude Baki tace ‘Imebetin?shi sultan dinne yaga ya kamata ya baka imebeti Bayan ya bawa ‘dan mistress dinsa auren jinin yunar? Juyowa tayi Akan Aslam da meryam tace ‘Sunan ASIM dinne kuwa kuka gani a rubuce ciki kokuwa sbd sakon bazai taba kasancewa nasa ba dan ba yanda zaayi yana matsayin me jiran gadon kujeran BOYEM ya fara da imebeti batareda yayi aure ba hakama yayansa manya su fara zuwa daga imebēti, Tayaya hakan zai taba yiyiwa? Ba sakonsa bane? Aslam data gama kaiwa qarshen baqin ciki dafe goshinta tayi tana bude idanuwanta jajir tace ‘Mamee yana sane fa,kuma da alama shine a buqaci hakan’ Kafesa da ido HAILE tayi sbd tanason ji daga bakinta idan sakarai ta haifa bata saniba Kallan Hailen yayi yana matsowa gabanta ya Kama hannunta cikin tausasa harshe yace ‘Mamee ba imebeti ce kadai ba sonta nakeyi so me tsananin da zan iya komai akanta ciki hadda rasa rayuwata, Ba jinin sarauta bace baiwa ce dan haka Banda zabin daya wuce karbanta a matsayin imebē……. Bai qarasa ba HAILE ta sauke masa Wani lafiyayyan Marin daya saka meryam miqewa tsaye da sauri Aslam ma cikin sabon tashin hankali take kallan Hailen da idanuwanta jajir. Kasa dagowa ASIM din yayi idanuwansa na rikidewa zuwa jajir zuciyarsa na cikewa da Wani irin ‘daci da baqin ciki me girma. HAILE ma kasa dauke idanuwanta daga Kansa tayi hannuwanta na wata irin rawa zuciyarta na tafarfasan da bata taba ba kowace gabar jikinta wutar baqin ciki ne take ciketa tana rasa abin fada. Bata taba sanin sakarai mara tinani da hankali ta haifa a rayuwarta ba sai yau, Baya tayi ahankali tareda Juyawa ta sake juyowa ta kalli ASIM din ta bude Baki kirjinta na tsananta nauyi tace ‘Me zakai da imebēti Banda zuciyarka ta mutu? Har akwai abinda wata baiwa take dashi Wanda yakai na Leylah? Baiwa zaka fara haifar yayan Ka da zasu gaji sarauta daga gareka? Wane soyayyar kake magana? Ka sani wlh tallahi indai ina raye bazan Bari Ka fara karban imebēti ba batareda Ka auri jinin sarauta ba musamman wannan da kake ikirarin kana so da zata iya sakaka rufe ido Ka zabi gaibu Akan jinin Leylah datake jinin boyem. Dagowa yayi idanuwansa jajir ya kalli mameen ya bude baki yace ‘Mamee zan auri jinin BOYEM daga baya amma a yanzu ina tsananin son wannan ita zan mallaketa…. Aslam data rasa abin cewa Juyawa tayi cikin tsananin baqin ciki taba barin palon hakama meryam da zuciyarta ke gap da bugawa ficewa tayi. HAILE ma cikin baqin ciki ta juya tabar gurin tana yanke hukunci a ranta baiwar kowace iri ce zata bar duniya dan bazata taba zama imebetin ASIM ba a yanzu. Fetto kuwa tana fitowa Kai tsaye bayi hudu ne suke biye da ita zuwa bangaren wishmah dan miqa sakon ga tenya zuciyarta cikeda baqin ciki itama da damuwa dan ba hakan sukeso ba. Suna tinkaro bangaren securities din dake gurin suka miqe tsaye kowannensu ba rahama a fuskarsa dan kuwa ko wane yare ma wainnan basa ji sai turanci kawai dan haka basada lokaci ko iya tambayar komai. Kokarin isowa sukeyi ba tsammani sukaji Wata irin azabar data zubar da su qasa tana ratsa kwakwalwansu wadda tama kasa daukan azabar. Fetto ce ta iya juyowa taga bayin a zube qasa gabaki dayansu jini a kafafunsa sbd harbin da akaiwa gefen kafarsu batareda ta ratsa qashinsu ba. Juyawa taji idanuwanta da kanta sunyi sakon dayake hannunta yana faduwa qasa ta dago komai na jikinta na masifar rawar mummunan firgita da tashin hankali batasan lokacinda ta zube ba zata fasa Ihun hankalinta dayake kokarin barin jikinta ganin meya samu bayin Bayan. Wata irin damqa akai mata tamkar daurin kasar da zaa yanka akai mata tareda soka mata wata allurar data sumar da ita aka bar gurin da ita Sauran bayin ma sbd Hana hayaniya tashi a kofar bangaren na Ammin daukansu akai aka aika su clinic din cikin masarauta suna barin gurin gabaki daya tareda daukan sakon suka kaiwa aleey Wanda bai Bari ya isa ga NUAB ba ya kona sa suka cigaba da shaaninsu tsit kake ji. Kadir ne ya iso gefen sultan a cikin Daren ya rankwafo cikin nutsuwa ya sanar masa abinda ya faru din. Numfashi Mara sauti sultan ya sake yana dago manyan idanuwansa daga abinda yake karantawa a Wani file ya bude baki Kai tsaye yace a sake aika Wani sakon Kai tsaye a gurin tenya ta tabbatarda an fara shirin imebētin ASIM din a gobe hakama a hada tareda sabuwar takardar auren NUAB din akaiwa mahaifiyarsa. Sabuwar takarda kadir ya fitar wadda a cikin Daren ta isa bangaren wishmah batareda sanin Bangaren NUAB ba. Isowan sakon Wanda ya saka Ayanah zubawa takardar idanuwanta da tsananin yanayin da takasa gane wa kawai dai tasan tana farin cikin auren yar Zuhrah da NUAB dinta Wanda take Jin ma a gaggauce take son Ayi auren dan haka cikin godia da farin ciki ta amsa sakon. Tenya ma cikeda mamaki take kallan nata sakon Wanda ya sakata shiga wasi wasin Kai tsaye menene dalilin ASIM na buqatan imebetin kuma shine ya zabeta da kansa. Maa sakinah dake fitowa daki kallan tenya tayi tareda kallan takarda hannunta wadda idonsa suka sauka Kai tsaye Akan abinda sakon yake isarwa da sunan Bahar. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laoualiHAYATEEM Mamuhgee 82 Kasa yadda da abinda idanuwanta Maa sakinah tayi sbd kanta dataji yana Neman juyewa ta zagayo ta gaban tenya din tana sake tabbatarda abinda yake gani a rubuce ta bude Bakinta da Wani irin sauti tace ‘Wace Bahar din ce zaa bawa ASIM a matsayin imebeti? Da mamaki tenya ta dago ta kalli sakinah tareda cewa ‘Wace baiwar ce Bahar? A wane bangare take? Anan bangaren take ne aka aiko mun sakon anan kokuwa ma tana ina ne ni Bansaniba ma’ Sakinah datake kasa yadda ga bugun zuciyarta na mugun tsananta harbawa da karfi tareda Wani irin tsoro me girman gaske sbd batama San tayaya wannan Masifar ta qullo ta bullo ba, Wani faduwan gaban ta sake ji tana tinawa da Bahar tayi aiki a bangaren ASIM din Wanda sai yanzu taje dawo da tinanin Kai tsaye shine ya buqaceta dasu naima da komawa bangarensa aiki. Kallanta tenya keyi sosai da kyau ganin yanda zufa yafara tsiyayo mata tana shiga tinanin datake sake shigar da ita tinani da zullumi itama. Kasa cewa komai Maa sakina tayi ta bar gurin ta nufi dakinta zufanta na sake tsananta tareda tashin hankalinta sbd bata San wane yaqin tashin duniya ne wannan zaayi ba ace matar da igiyoyin auren NUAB suke kanta itace dan uwansa yake so a matsayin imebeti, Tayaya wannan muguwar kwamacalar zata fara? Tayaya ma zata fara zuwa isar da wannan mugun sakon da zai Yadu zuwa safe kuma babu Wanda duk duniya ya isa ya Hana hakan tinda har sultan ya Riga ya saka hannu babu abinda zai Haba Ayi hakan. Wani nauyi kirjinta yayi me tsananin gaske ta fara kaida kawo tsakiyar dakinta tana Jin har numfashinta yana daukewa sbd matiqar aka fara shirinta aka fara wanketa da ruwan lallen dazai wanketa tas to ta tabbata dai ta ASIM ce Wanda ko ita matiqar NUAB ya Bari akaiwa Bahar dinta hakan batajin zata iya yafe masa wannan laifin har abada dan kuwa ba amanarta ce ita kadai ba Bahar din shine ma asalin Wanda amanar tata taje hannunsa. Tenya ajiye tata takardar sakon tayi sbd sai gobe amma dai a cikin Daren ta aika sakon a shirya bangaren wanke imebetin da tsiminta tareda wanketa a inda sai kamanninta sun sauya sbd yanda zata koma, Farin cikin Dayan sakon tafara tareda Leylah cikin farin ciki me yawa da tsananin gaske, Ayanah ma datake cikin tinanika da saka ido sosai Akan sauyin datake gani a tattare da Sakinah bawai dan zata cutatar da ita ba sedai tana ganin kaman akwai abinda sakinah take boye mata na damuwa ayanzu dan koyaushe bata iya hada ido sosai da ita kaman baya hakama gabaki daya hankalinta yana kan sabuwar baiwar datake tsananin son sake gani Akan abu biyu datake son sake gani da ji akanta amma ayanzu farin ciki mai tsananin gaske ta samu kanta na auren Wanda shine zai hadata da yar uwarta Rabin jikinta da sukai shekaru masu yawan gaske basu hadu ba, Tsananin farin cikinta na ganin Zuhrah ne, Zata ganta zata kalleta a gabanta koda kuwa basu furta su yan uwa bane zasu kasance a gaban juna a matsayin sirikan da zasu hada iri zasu hada zuria yayansu zasu auri juna zumuncinsu da suka rasa sbd rashin yanci zai dawo daga karshe zata rungume yar uwarta da zuciyanta da ruhinta suke tsananin buqata, Wannan sune babban abinda ya saka farin cikin auren yake dake kame kowane saqo na zuciyarta da gangar jikinta dan haka Kai tsaye takejin tamkar tafi kowa matsuwa da Ayi auren. Leylah kuwa Jin tayi farin cikinta yana danne baqin cikin datake cikinsa na Bahar da NUAB amma a yanzu sassauci da farin ciki take jin zuciyarta fes. Maa sakinah kuwa kallan lokacin Daren takeyi tana Jin zuciyarta na sake tsinkewa da tashin hankali, Bahar take tsananin son gani a lokacin sbd tafara ji daga gareta ko akwai maganar data taba shiga tsakaninta da ASIM hakama taga halinda take ciki sbd matiqar sakon ya kai bangaren NUAB a Daren to batajin akwai Wanda Zai iya rintsawa kaf masarautar amma koina tsit takeji dan haka take saka ran sakon bai isa can ba. Zulluminta na qaruwa tana sake kallan Agogo tana danne zuciyarta Akan ta jira safiya waye sbd yanzu dare yayi, Haka dare ya fara ratsowa tana Zaune daram a kujera ta kasa motsawa bare kwanciya sbd kowane lokacin Jin takeyi yaqi Zai iya narkewa a masarautar dan haka hankalinta yake tashi sbd ita Bahar din kadai takeji, Daqyar taga gari ya fara haske dan haka ta fito ta fice Kai tsaye batareda kowa ya tashi ba ta nufi bangaren NUAB. Tin daga nesa ta fahimci sabbin da qarin securities dinsa masu yawa ya qaru duk da ya halinta baya a tsaye guri daya Kai tsaye kofa suka bude mata ta shige Bayan ta gama ware ido a cikinsu bataga alamar zancen ya iso bangaren ba dan haka tana sako Kai makeken lafiyayyan palon Kai tsaye dakin Bahar din ta nufa ta budesa ta fada batareda tinanin komai ba. Ko data shiga Bahar din na Zaune Akan daddumar datai sallar asuba bata tashi ba tayi shiru ta zubawa gabanta idanuwanta da sukai jajir sbd kukan kadaici da kewan mahaifinta ta kwana tanayi Wanda ya saka fuskarta kumbura sosai. Shigowan Maa ya sakata dagowa a natse cikin sanyi tana ganin itace wasu hawaye masu tsananin dumi suna gangaro mata ta miqe tsaye tana qasa da kanta cikeda sanyin jiki sbd jinta takeyi tamkar a kejin da babu iska ko kadan sbd gabaki daya ko hasken rana bata sake gani ba tinda ta shigo bangaren. Kama hannunta Maa sakinah tayi cikin nutsuwa ta jata zuwa bakin sofa suka zauna ta dan sake kama hannunta cikin kulawa da tausasa harshe tareda boye damuwan datazo da ita tace ‘Bahar ba nace ki rage yawan kukan nan ba?? Baida amfani zaki kamu da wata ciwon idan Kina yawan kukan nan ki Dena’ Wasu hawayen ne suka ciko idanuwanta amma basu gangaro ba ta dago kyawawan idanuwanta zatai magana aka bude dakin Kai tsaye a natse Wanda ya sakata dauke kallanta daga kofar wasu hawayen masu tsananin baqin ciki suna gangaro mata ta fasa wani sabon siririn kuka a hankali zuciyarta na cikewa da baqin cikin samun kanta a rayuwar da Sam bazata iya ba da kuma samun Wanda take ganin asalin asali baisan menene hankali ba, Maa sakinah cikin nutsuwa ta juya sedai batasan lokacinda ta dawo da fuskarta ba cikin wata irin rikicewa da kunya da takaicin kasa riqe kanta datai tazo bangaren a daidai wannan lokacin. Farin wandon bacci ne a jikinsa dogo har qasa amma babu Riga a jikin nasa hakama wandon bai hau daman cikinsa da kyau ba iya inda qugunsa ya fara ya tsaya Ana ganin tambarin sunan farin tomford tight short din dayake jikinsa ta saman Wanda Zai iya saka mata da yawa rikicewan ganinsa a hakan, Gashin kansa me tsayi ne daure da qaramin black Band a tsakiyar kansa bai Wani kamu ba sosai fatar jikinsa sai daukan ido takeyi, Akan kunnuwansa dake bacci yaji shigowan mutum palon dan hakane ya fito kuma Kai tsaye nan ya bude dan dubawa sbd ya fahimci yarinyar na tasting din patience nasa bai tsammanin ganin Maa sakinah ba dan haka dakatawa tayi daya kofar tareda bude bakinsa ya gaidata ta amsa batareda ta juyoba duk a rikice sbd ta kasa iya juyowa kallansa a hakan. Ko bahar din bai kalla ba ya juya yabar dakin yana kallan time a agogon dayake palon ya koma bedroom dinsa. Maa sakinah kasa magana tayi sukai shiru dukkaninsu na tsawon mintina kafin Maa sakinah tayi karfin halin fidda takardar data dauko tazo da ita ta budewa Bahar din tace ‘Bahar akwai wata doguwar magana ne a tsakaninki da Li’ul ASIM? Numfashi Bahar ta sauke a sanyaye ta girgiza Kai, ‘Kinsan takardar menene wannan Bahar? Abinda yasa na fara tambayar ki wannan takardar daga sultan ta fito dauke da sunanki da sunan Li’ul ASIM an zartar da hukuncin basa ke a matsayin imebētinsa….. Cak hawayen Bahar din suka tsaya daga tsiyaya ta dago ta kalli Maa sakinah cikin wani irin sabon mamakin da bata taba shigaba. Takardar ta kalla da idanuwanta tana kokarin karanta abinda yake rubuce amma ganinta ya kasa zama daidai ta sake kallan Maa sakinah tace ‘Maa dan Allah zan koma GHAZ bazan iya rayuwa anan ba dan Allah Inason komawa’ Cikin sabon nauyin daya danne kirjin sakinah ta girgiza Kai idonta yana ja tace ‘Bahar bazaki taba komawaba a yanzu sbd akwai aure a kanki Wanda babu Wanda ya San dashi hakama yanzu gashi Kina a matsayin imebetin ASIM Wanda kinma riga kin zama a rubuce dan haka babu abinda zai fidda ki BOYEM kuma matiqar dai a raye kikeso fitar’ Girgiza Kai Bahar tayi tana jin jikinta yana daukan zafi tace ‘Maa babu ko daya a cikin biyun danake so auren da imebetin bazan iya rayuwa anan ba’ Dakatar da ita Maa sakinah tayi sbd da alama zancen bai iso nan ba dan haka bata fatan ya iso tana nan dan haka Miqewa tayi sbd maida takardar kafin ma asan ta dauko hakama ko yayane hankalinta ya kwanta datasan babu maganar komai data hada Bahar dashi ASIM din data danganci kowace kalmar soyayya wadda zata iya zama cikin matsalar hakan amma tinda babu taji dan sauki zata jira taga idan NUAB zai iya kubutar da Bahar din daga wannan mummunan kaddarar dake shirin hawanta ga kuma nasa auren na biyu dake shirin hawa kansa shima. Miqewa tayi zata fice Bahar tayi saurin miqewa tana gyara babbar rufar sallar dake jikinta tana biyota a baya. Wucewa Maa sakinah tayi batama San Bahar din na bayanta ba saida suka Kai tsakiyar palon Maa ta juyo tana kallanta da mamaki tareda rage sautinta tace ‘Bahar ki koma zamanki a nan yanzu shine babban tsaron da zaki samu da kariyar da kaf BOYEM sultan ne kadai ya isa ya fiddo ki amma bayanshi babu Wanda ya isa. Girgiza Kai Bahar tayi tana cewa ‘Bazan iya zama ba ni kadai Maa dan Allah mu tafi tare’ Girgiza Kai Maa din ke kokarin yi Bahar tayi saurin yin gaba cikeda tsananin damuwan bazata iya tsayawaba ma bare ta zauna idanuwanta na sake cikowa da hawaye. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laoualiHAYATEEM Mamuhgee 83 Fitowa Bahar tayi da sauri daga kofar palon tana kokarin qarasa fitowa securities suka miqe gabaki dayansu suna tabbatarda tsare kowace kofar batareda sun dauke idanuwansu akanta ba, Jin tayi kaman zata Dora hannu akai ta zunduma Ihun da ko zuciyarta zata samu sassaucin abinda take ji ta juyo ta kalli Maa tareda fara tsiyayar hawaye ta riqeta da dan karfi tana cewa ‘Maa kada ki barni anan dan Allah ki tafi dani Zuciyana fashewa zeyi dan Allah Maa’ Yar hayaniyar ce ta fidda aleey Wanda kunnuwansu suke sharp shima Akan kowace motsin bangaren daga waje. Ganin Bahar ya sakasa qarasowa yana dauke idanuwansa daga kallanta shima ya bude Baki ya gaida Maa kafin ya gaida Bahar din wadda batama jin komai tsananin quncin barin bangaren take ji. Waya Aleey ya fidda ya saka kiran NUAB yana dauka cikin baccin daya koma take aleey ya sanar masa abinda yake faruwa a kofar na Bahar ta tsaya Akan saita bi Maa. Katse wayar yayi tareda saukowa gadonsa ya fito wannan Karan babu komai a jikinsa Bayan tight short din Wanda ya saka lafiyayyar fatar jikinsa bayyana sosai tana Wani daukan ido tareda kakkarfan jikinsa A yanda yake yana bacci a hakan ya fito babu abinda ya damesa yana fitowa dukkaninsu suka sauke Kai sbd girmamawa suna gaidasa. Akan Bahar idanuwansa masu tada tsigan jiki a daidai lokacin sbd baccin daya taso suka sauka tana jin saukan idanuwansa akanta taqi juyowa saima sake riqe hannun Maa tayi wadda itama bata juyoba tana cigaba da tsiyayo hawaye. Kallan seconds yayi mata batareda yace komai ba kafin ya kalli aleey yace a barta ta tafi kawai sbd yasan bama Wanda Zai iya komai akanta. Bai bude Baki ya furta ba kallan aleey kawai yayi ya Juya Wanda aleey yasan me hakan ke nufi ya kalli securities yace su bari ta tafi kawai. Bada hanya sukai suna bata hakurin da bataji bata gani fatarta kawai tabar gurin. Suna barin bangaren ta sake riqe hannun Maa da dan karfi tana goge hawayenta da hannu daya zuciyarta na dan samun sassauci. Suna isa bangaren wishmah Kai tsaye daki suka wuce Bahar na shiga ta sauke ajiyan zuciya me sanyi a boye tana Zaunawa kan sofa ta dafe goshinta tana rufe ido tinaninta na dawowa damuwa da tsananin jin tsanar nan din yana sake shigarta da gaske takeyi ANJOM take so tafi son can Akan nan din. Maa sakinah toilet ta shiga tana fitowa ta samu ta dan kwanta dan kanta ciwo yake itama sosai sbd bata rintsa ba kuma a yanzu ma da Bahar din ta biyota tsoronta da zulluminta yafi qaruwa. Baccin da bata tsammata bane ya saceta me karfi Wanda Bahar ma data dade Zaune shiru cikin damuwa Salmah na shigowa gyaran dakin da zata fita sai kawai ta miqe a sanyaye da babbar doguwar Riga a jikinta ta bita zuwa kitchen cikinsu ko zata samu dan sassaucin damuwan datake ciki. Karfe goma na safe NUAB ya da securities dinsa suka bar cikin masarauta zuwa Wani business da shine dole zaiyi sealin nasa hankalinsa kwance ya tafi sbd yasan koma me ASIM zeyi hukuncin da zai masa ko mahaifinsa bazai qwacesaba dan haka ya tafi ba shakkar komai. Karfe biyun rana tanayi dukkanin shirye shiryen wankan lalle dana fara gyaran Amarya Leylah da mahaifinta ya aiko dukiyar gaske dan gyaranta da zaa fara daga yau din a inda ake gyaran kowace macen jinin BOYEM kuma a gurin ake gyaran kowace imebeti sbd itama sultan zata zama tasa dan haka NUAB na ficewa takardar ranar auren ta kuma fitowa daga sultan wadda ta sake rikita masarautar da fara shiri da murnar auren Wanda zaayi a sati biyu masu zuwa. Komai da komai na musamman na gyaran mace zuwa matakin karshe na fitowanta mace ya kammala daga bangaren tenya dan haka Kai tsaye Bayin bangaren ta fara tarawa batareda Shan wuya ba kuwa ta samu Bahar din a cikinsu dan haka ko toilet bata bari ta tafi daga inda take tsaye tasa aka jata zuwa inda zasu. Suna fitowa sakon kira daga sultan ya samu tenya dan haka ba bata lokaci ta aika su ita kuma ta wuce. Bata jimaba ta dawo da umarnin sultan me Zafin gaske daya sakata cikin wasu irin manyan shakka da zullumi harma da tinani me tsoro Kala Kala sbd Kai tsaye kebataccen gurin da daga Bahar har Leylah bazasu fitoba sai Angama musu komai tas tukuna hakama babu Wanda zai san a ina suke a cikin masarautar har a kammala ko wanene bazai sani ba wannan umarninsa ne dan hatta ita bazata fitoba sai komai ya kammala. Cikin shakka aka kaisu Wani sabon bangaren da babu Wanda yasan dashi an riga an tanadar musu komai dan haka ko yawo babu me shiga bare fitowa daga su se bayin da aka tanadar musu. Koda suka isa Bahar na cikin mummunan halin damuwa me girma da baqin cikin da batasan ma yata zata furta ba sbd kowace dama an rufe mata dan haka Kai tsaye Wani lafiyayyan babban dakin dayake komai iri daya da Wanda aka kai Leylah aka kaita tareda rufo mata kofa aka barta tsaye tsakiyar dakin tana bin kofar da idanuwanta da sukai jajir. Silalewa tayi ahankali tsakiyar dakin tana zubewa qasa tareda dunqule jikinta guri daya tana Jin hawayenta na kafewa sbd girman halinda take jinta a ciki. Tayaya zata zama imebetin kowa a duniya Bayan ita din ba baiwa bace, Ba siyanta akai ba, Jinin sarauta ne yake yawo a jikinta kuma komai lalacewan tata sarautar mulki dai mulki ne, Tayaya zata zama macen da amfaninta kwanciya da biyan buqata ne? Tayaya zata zama imebetin Wani wanin ma Wanda yake matsayin dan uwa ga wanda akwai igiyoyin aurensa akanta Wanda a yanzu koma yayane tana fatar zafinsa ya kubutar da ita ga wannnan masifar data samu kanta. Tenya kuwa babban gyara zatai wannan Karan sbd Matar NUAB dinta ba matar da zatai wasa da gyaranta bane ko kankani hakama imebētin ta ASIM zata samu komai dakyau daidai da Leylah sbd ta cika umarni da tsarin al’ada. Karfe hudu daidai tana bugawa aka fiddo su zuwa gurin wankan dayake cikin inda suke bayi na jere suna jiransu. Bahar ganin inda kaddara me muni ta kawota kuka ta fasa mai tsima zuciya tana qanqame jikinta a lokacinda ruwan lallen masu dumi sosai da Wani irin kamshi suka fara ratsata. Leylah dake cikin baqin cikin ganin Bahar din da zallan asalin kyau datake dashi batareda tambo ko daya a jikinta ba komai nata nutsuwa da kwanciyan hankali kawai yake nuna duk da a cikin kuka na Wani irin mummunan baqin ciki da tashin hankali take Wanda hakan kuma yake dan sanyaya zuciyar Leylah din tareda ganinta cikin ruwan lallen auren NUAB dinta. Dukkanin yanda al’ada ta tanada na jiqon su a cikin ruwan lallen masu dumi da qamshi tareda wasu abubuwan haka akai musu wuni guda sai yamma sosai suka koma dakunansu zuwa lokacin qarfin Bahar ya fara qarewa gurin kuka yanzu tsoro taji yana shigarta tana fatar zuwan NUAB a Karan farko na rayuwarta sbd shirin gaske gadan gadan akeyi na tabbatarda zamanta imebētin da tafison ta mutu tabar duniya da hakan ta kasance da ita, Acan kuwa Maa sakinah koda ta farka bataga Bahar ba Jin tayi tana Neman zarewa sbd samun tabbacin an tafi da ita kenan. Rawa da Wani irin fizga jikinta ya fara yi ta kasa zama ta kasa tsayi sai ta nufi hanyar dakin Ayanah ta dawo sbd batasan me zata fada ba tinda a daure take da mugun Alkawarin da Ayau bataga ranarsa ba duk da sunyi hakan ne dan hana dawowan ciwon Ayanaah dan kila bazata iya daukan labarin Abaas baya duniya ba ya tafi yabarta bar abada sedai a mafarki. Fitowa tayi a karo na biyar tana zuwa duba NUAB ko ya dawo amma bai dawo ba dan haka ta sake dawowa. ASIM duk da bangaren mahaifiyarsa tamkar Ayau Ana zaman makokin mutuwarsa ne sbd tarin baqin cikin da suke ciki tamkar zuciyoyinsu zasu bindiga su watse haka suke ji amma shi a zuciyarsa yau tafi masa kowace rana sbd tabbacin zuwa Yanzu imebētinsa ta shiga ruwan wankan lallen daya wanketa daga budurwa zuwa macen da zata tare. Tsananin farin cikin dayake cikinsa ne ya saka a fada ya wuni cikin manyan fada da aketa meetings da zama Kala Kala Akan auren NUAB da imebetin ASIM. Sai dare sosai motocin NUAB suka sako Kai masarautar dan haka Kai tsaye Hutu yake buqata yana shigewa aka rufe kofar bangarensa sai safe kuma. Asubar fari tenya ta tadasu tareda jiqa su a cikin ruwan madarar da wasu abubuwan Wanda suka saka jikinsu mutuwa sosai basu kammala ba sai karfe goma kowacensu na komawa daki baccin abinda yake cikin abinda suka sha ya daukesu a buge babu Wanda ta sake motsawa alaman farkawa bacci sukeyi sosai me karfin gaske. Karfe Tara Maa sakinah na safe ta isa bangaren NUAB bai farkaba a lokacin dan haka zaman jiransa ta dasa sbd tin jiya wayoyinsa a kashe suke haka ta wuni kira babu me shiga gabaki daya ta fice hayyacinta sbd hatta bangaren da Bahar zata zauna a matsayin imebeti har an fara shirinsa da sunanta da komai. Aleey ne ya fara fitowa yana ganin Maa ya mata kallan seconds take ya hango ba lafiya gaidata yayi tareda kallan kofar dakin da Bahar take ya dawo da kallansa kan Maa din wadda gabaki daya hankalinta kaman baya jikinta dan kuwa ko rufewa idanuwanta da sukai jajir basu yiba a Daren bare rintsawa. Time Aleey ya kalla yaga lokacin tashin NUAB beyiba amma bayajin ko wace matsala ce Maa tazo da ita zata bari ya barsa sbd dole abu biyu ne kodai Amminsa ko GHAZs princess. Kai tsaye hanyar bedroom dinsa datake a killace baa ma ganin hanyar ya nufa yana daga wayarsa dan saka kiransa batareda shiga dakin ba. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laoualiHAYATEEM Mamuhgee 84 Cikin bacci a natse ya miqa hannunsa ya dauki wayar da aleey ne kadai yake kiransa da ita sbd emergency, Yana dauka baya buqatan magana maida sexy idanuwansa na bacci masu tayar da gashin jiki yayi ya Lumshe maganar Aleey daya fara masa bayani a natse tana shiga kunnuwansa daya bayan daye a kammale. Bude idanunwan nasa yayi a gabaki daya a hankali batareda ya motsa ba bare cewa komai, Kashe wayar yayi Bayan ya dan Lumshe ido yana jefar da ita gefen gadonsa dayake tsakiyar dakinsa cikin wani irin tsarin dayake da daukan ido da kyau da aji. Baro aleey yayi yana fitowa daga hanyar wadda ta saka Maa sakina kallan hanyar sai taga ba NUAB din bane ta miqe tareda ficewa Bayan ta cewa aleey tana Neman NUAB din da gaggawa idan ya fito. Tana barin bangaren kafin ta isa bangarensu aka fara shigowa da wasu irin Kayan al’adar shigar Leylah lalle komai na sake daukan harama. Zama tayi a tareda Ayanah a palon tana tayata farin cikin dole da hidimar datake yi zuciyarta na sake ninkuwa a cikin tarin baqin ciki da zullumi tareda Neman mafitar da a yanzu itama ta yadda Bahar din tabar BOYEM tin bama yanzu ba sbd wadda ma take anan din sbd ita batasan wacece ita ba gashinan tana farin cikin NUAB yayi aure da wata daban batareda tasan da akwai Bahar din a duniya ba. Kaman daga sama batareda sanarwar komai ba qamshinsa suka fara jin a sako Kai dan haka a tare suka juya da kansu hanyar shigowa palon suka kalla daidai nan yake sako kansa yana sanye da three quarter din farin jeans na Hss da farar sleeve shirt ta anioyosh fuskarsa Amminsa ta kalla cikeda mamakin ganinsa a lokacin duk da bai shigo ba yau din amma yanzu ba lokacin shigowan tasa bane, Gaidata yayi cikin kulawa da kauna tareda rankwafo wa yai kissin tsakiyar kanta a hankali kafin ya Hadiye wata nutsuwan datake calmin nasa ya juyo ya kalli Maa sakinah itama ya gaidata nutsuwansa na hade har lokacin, Amsawa tayi zatai magana ya Katseta cikin nutsuwa da cewa ‘Ina take?? Kallansa Maa sakinah tayi tareda dan satar kallan Ayanah wadda ta kallesa da dan mamakin wa yake tambaya. Kasa basa amsa Maa sakinah tayi tana kokarin miqewa dan barin palon ya sameta a daki sai idanuwansa suka sauka Akan tarin Kayan dake palon ya tsayar da idonsa Akan rubutaccen sakon da dole daga sultan ya fito. Amminsa dake cikin mamakinsa dana sakinah kallan inda ya tsayar da idanuwan nasa tayi tareda daukan sakon tana miqa masa da cewa sakonsa ne tin jiyan aka kawo nan sbd baya masarautar ya fita. Kallo daya yayiwa sakon yaga abinda yake rubuce a cikinsa baice komaiba ya karbi sakon yabi Bayan Maa sakinah data silale daga palon idanuwansa na fara sauyawa sbd karshen riqe nutsuwansa da yakai. Yana ficewa Amminsa ta bisa da kallan mamaki da shakka tareda fargaban kada yaje gurin sultan da wannan fushin data fara gani a idanuwansa dan haka ta miqe ta bi bayansa. Yana fitowa a palon farko ya tadda Maa sakinah ta kasa shiga daki itama tana jiransa idanuwanta jajir kanta har wani bugawa yakeyi sbd tsananin ciwon halinda take ciki. Yanayin yanda ta gansa yafara sauyawa ya sakata bata iya doguwar magana ba ta miqa masa takardar da tenya ta Bari ta sakon zaman Bahar imebetin ASIM, Karban sakon yayi da hannunsa batareda ya bude ba ya tabbatarda abinda yake ciki sbd yanayinta dan haka dago idanuwansa da sukai jajir yayi ya kalli Maa sakinah ya furta ‘Ina take?? Da tarin damuwan dake Neman saka zuciyarta bugawa Maa sakinah ta bude Baki muryanta na rawa tace ‘Tin jiya an tafi da it….. Dago idanuwansa da suka sauya a take ne zuwa ja da hancinsa yayi ya kalli Maa sakinah din wadda tama qasa qarasa maganarta sbd wucewa yayi Kai tsaye rubutaccin sakwannin biyu na hannunsa daya a hagu daya a dama. Amminsa dake tsaye cikeda mamakin da wannan Karan ta kasa boye wa bin bayansa da kallo tayi harya fice ta dawo da idanuwanta dakyau cikin wani irin zullumi Akan Maa sakinah wadda tana juyowa ta ganta a bayansu ba tsammani ta tsaya cak tana kokarin sauya yanayinta dan boye mummunan tashin hankali da baqin cikin datake ciki. Kaman daga sama Ayanah taji itama kanta ta jefawa sakinah tambayar ‘waye yake magana akai? Wacece yaketa maimaita tambayan tana ina? Baiwar da aka tafi da ita? Baiwar datake imebētin dan uwansa? Menene yake faruwa? Meye a tsakanin sa da baiwar? Rintse idanuwa Maa sakinah tayi sbd yanda kalmar baiwar da Ayanah ke ambata ga Bahar taje yanka zuciyarta kaman yanda a can baya take ji idan an kira Ayanah din da sunan imebēti, Wani nauyi da radadin kalman da ake jiran Bahar din da ita be yake yankan zuciyarta ga tambayoyin Ayanah din suna qara daukan zafi dan kuwa da gaske so take sai taji menene abinda yake faruwa da sakinah take kokarin tsayawa NUAB gurin Kaucewa auren ‘yar jininta Zuhrah da batajin zata taba barin su biyun nasarar Hana auren da zai hadata da yar uwarta su sake hada zuriar Bayan Wanda suke cikinta ta haihuwan yayansu a zuria daya. Kasa amsa kowace tambayarta Maa sakinah tayi sbd batasan tayaya zata iya fadar komai Akan Bahar ba musamman yanzu da take cikin mummunan hadarin da komai zai iya faruwa dik da tana jin NUAB bazai taba barinta zama imebeti ba sbd kalma ce daya tsana da jinin jikinsa. Juyawa tayi batace komaiba Ayanah a riqe hannunta riqo mai karfin daya sakata juyowa a sanyaye ta kalleta cikin matsanancin halin riqewa da danne bakinta da zuciyarta jikinta na sake mutuwa sosai ta tsayar da idanuwanta Akan Ayanah din tace ‘Sunanta AYANAH BAHAR,ita din ba baiwa bace, Ita din jinin mulki ce itama’ Tana fadar hakan ta zare hannunta a hankali tabar gurin jikinta na nauyi daqyar ma take daga kafafunta. Ayanah kasa motsawa tayi daga inda take sbd daukewa da tinaninta yayi tareda tsayawa guri daya cak Akan tsananin son gani Bahar ta fuskanci abubuwan dake tattare da ita masu sake sarqe tinaninta. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laoualiHAYATEEM Mamuhgee 85 Fadar a cike take suna tattaunawa Akan auren dazai kasance da kuma harkar qarin tsaron masarauta a lokutan bikin tareda Sauran abubuwan da suka shafi tattaunawansu ta iya su palace officials, ASIM na fadar dashi ake komai sbd daman ya saba zaman fada sosai dan komai dayake biye dashi kut da kut dan shirin karban mulki tintini. Kaman daga sama muryan Sarkin fadar ya bude Baki tafara sauka kunnuwansu na isowan LEUL BOYEM Wanda tin daga nesa securities na bakin fadar suka sauke kawunansu kaf a qasa suna masa Barka da zuwan da babu rahamar amsawa a tattare dashi hakama bayin gurin kaf dinsu zubewa qasa sukai sukuma kansu a qasa suna Dakatar da kowane dogon motsi. Gabaki daya duk Wanda yake cikin fadar juyowa yayi ga kofar zuciyoyinsu cikeda zullumin a wane yanayin yake Ayau kuma. ASIM dake Zaune a kujeran zamansa me matsayin magajin BOYEM Wani murmushi ya sake mai kyau batareda ya juyo kofar ba ya kalli NUAB Wanda yana sako kansa a ciki gurin yayi tsit sbd Aura dinsa, Jajayen idanuwansa da sukai mugun ja da fuskarsa ya dago babu Wanda ya kalla sai sultan Kai tsaye Wanda shima shi yake kalla Bayan ya kalli abinda suke hannunsa. Tsit gurin ya sake dauka sbd yanayin ya dumama gurin gabaki daya musamman yaran NUAB din dake bakin kofar shigowa a tsaye tamkar babu imanin ko kallan rahama a tattare dasu. Babu Wanda ya motsa babu kuma Wanda yace kala NUAB akai tsit Ana jira wasuma a cikin manyan fadar sun fara dauke idanuwansu daga kansa sbd a bayyane suke iya ganin zafaffiyar wuta ce take cin jinin jikinsa daya kasa bude bakinsa yayi magana tukuna sbd yaqin dayake yi da kalamansa Akan mahaifinsa Wanda Amminsa ta dauresa da alkawarin bazaiyi rigima dashiba har abada. Sultan dinne ya fara bude Baki cikin nutsuwa yana kallansa ya saki murmushi me kyau da ikon dayake hannunsa yace ‘Zuwan LEUL BOYEM a babbar fadar yau yana nufin akwai abu me mahimmanci Wanda muke sauraron Ka me GHAZ da Moscow’ Wani irin Zafin daya saka jijiyoyin hannuwansa fitowa ne ya ratsa idanuwa da kirjinsa yana sake damqe sakon dayake hannuwan nasa da karfin gasken da pins din dake maqale dasu suka shiga hannuwansa sosai suna fidda jini tamkar baa jikinsa ba sbd babu abinda yake ji a jini da zuciyarsa Bayan ya tada BOYEM gabak dayanta ya rufe tarihinta. Daga kafafunsa yayi ya qara Taku biyu ya sake kallan sultan ya daga sakon hannunsa na dama ya ajiye a gaban kafafunsa ya dago ya bude bakinsa da muryan data saka manyan fadar dan sake kimtsawa sbd tabbatarda ba lafiya me girma a yau din dan kuwa abu biyune da zasu iya babbaka fadar suke faruwa a gurin na farko fushin dayake tattare da NUAB Wanda basu taba ganin irinsa ba dan kuwa bayyanar jijiyoyin jikinsa kadai Zai iya saka mutum shiga damuwa me tsayi ta tsoro, Sai kuma abu na biyu shine kaf duniya babu Wanda ya taba dawo da umarnin sultan idan ya fita a rubuce koda kuwa na hukuncin Kisa ne Akan ‘yaya da matanka dakai Kanka ma kuwa matiqar sakon ya fita to ya gama tabbatuwa kenan har abada ba sauyi. Amma Ayau a cikin fada a gaban kowa da sultan din LEUL BOYEM yana dawo da umarni a rubuce kaman yanda aka akaisa wannan babbar ranar tashin hankali ce ga kaf BOYEM din. ‘Wannan sakon kyautar auren da aka aikawa Mahaifiyata ne Wanda ban karba ba na dawo dashi a gaban wainda suka sheda kyautar su sheda dawowanta’ Dayar sakon na hannunsa na hagu dayafi yiwa damqar data saka har lokacin hannunsa jini yakeyi fitarwa kadan kadan ya dagata a hannunsa idanuwansa na tsananta daga halin da suke ciki ya ajiye a gaban kafar sultan din ta hagu ya dago tareda Hadiye Wani mummunan Zafin gaske ya miqa hannu Aleey daya iso da takardar data fito daga bangaren LEUL BOYEM da nasa stamp din na sarauta da bai taba amfani dashi ba ya Dora masa ya qara ajiye wa a gaban kafar sultan ya dago muryansa na sake sauyawa zuwa yanayin daya saka gabaki daya Yaransa dake baya saukar da kansu sbd sun San yakai qarshen qololuwan fushinsa da basa iya dauka. ‘Wannan sakon daukan ran duk Wanda ya kalli MATAN DA AURENA YAKE AKANTA NE BARE KALMAR DA ZATA IYA DAUKAN RAN AHALIN DA DUK MUTUM YAKE DASHI’ Gabaki daya wutar fadar daukewa tayi manyan fadan a rikice suka kallesa zufan Kai tsaye yana feso musu take sai kuma sukai saurin sauke kawunansu kaman wadda ake maganar Kar a kalla tana gurin zuciyoyinsu na harbawa da Wani irin mummunan shock din da basu taba shigarsa ba. ASIM da duniyarsa ta tsaya cak wutarsa daukewa tayi jinin jikinsa na tsinkewa zuwa ga daskarewa a take sbd kunnuwansa da basu ji abinda yaji din ba a daidai. Kaman bugun iska haka yaji Wani mahaukacin karfi Yazo masa ya zaburo daga inda yake har yana kifewa ya kasa miqewa ya rarrafo daga Wani irin karfin gaske gaban sultan Wanda ya kafe NUAB da idanuwansa tasa wutar na kunnuwa da Zafin ikon dayake cikinsa mai karfin da a yanzu zai nunawa ‘dan nasa shine ubansa kuma ko me yake ji a gurinsa ya debosa, Hannu ya miqawa kadir Wanda ya iso da babban tray din dayake tamkar na gold dauke da stamp da inda ake rubuta decree na masarautar ya dauki alkalamin da yake fidda gold rubutu ya shirya tsaf da fara rubuta abinda sultan zai fada. Cikin muryan data amsa Wani kausashen Amo a cikin fadar daya tada gashin jikin duk Wanda yake gurin sultan yace ‘Duk magaji wanda yake jinin BOYEM tin tsawon tarihin kakannin farko babu Wanda ya taba auren macen da ba jinin BOYEM ba dan haka Ayau magaji LEUL BOYEM wato Zakin BOYEM NUAB ALMAZZ YASAR ya karya wannan dokar da babu Wanda ya karyata Kai tsaye NI SULTAN ME BOYEM DA ZAGAYENTA,ME IKO DA MULKIN DUK ME RAN DAYAKE BOYEM NA YANKE WA YARINYAR HUKUNCIN KISA A GOBE DAIDAI WANNAN LOKACIN sbd kawar da fitinar da zata shiga tsakanin magadan guda biyu Akan macen da daman jininta ya halas ga BOYEM sbd karya dokar Masarauta’ ASIM da hankalinsa ya gama ficewa jikinsa kafin sultan yakai karshe baisan lokacinda ya manta shi waye ba ya Dora hannu akai ya zunduma ihu me karfin gaske yana rarrafowa gaban sultan Wanda take kadir ya miqa masa rubutun hukuncin nasa ya dauki stamp ya buga masa yana dawo da kallansa kan NUAB. Manyan fada gabaki daya rikicewa sukai jikinsu na daukan wata irin rawar da basu shirya ba sbd ganin yanda NUAB yake rikida yana ja tamkar hawainiyar dataji muguwar rana me Zafi jijiyoyin kansa suna wata ratsowan data sakasu sake shiga mummunan halin matsanancin tsoron ruwan Harbin da zaa iya yi a kowane lokaci da kuma shock na hukuncin sultan din dama shock na jin wata a matsayin matar NUAB duk sun rikice a Zaune ba damar motsi sai Wani irin zufa mara tsaiko ko kadan da suke fitarwa. Cikin idanuwan NUAB sultan ya kalla sbd kafesa da ido da NUAB din yayi batareda motsawaba, Aleey dake baya a tsaye shima fitowa jijiyoyin kansa suka ringa yi ya sauke kansa qasa yana kasa dagowa sbd yana jin radadi da wutar dake cin jini da zuciyar LEUL dinsu a jikinsa harma da Sauran duka yaran. Miqewa sultan yayi batareda qara kalma ko dayaba yabar fadar dake ci da wata wutar da baa gani sedai radadinta dake ratsa kaf jamaar gurin. Kadir umarnin dayake a rubucen ya iso gaban Aleey ya Dora masa a hannunsa ya juya yabi sultan ta kofar daya fice. #MAMUH HAYATEEM by Mamuhgee 700 0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi 09033181070 Yan Nijar kuma 89825722 Depot my nita Nissaiba laoualiHAYATEEM Mamuhgee 86 Asim dayake bin bayan sultan da wani irin rikitaccen rarrafen tashin hankali yana Neman afuwa me tsananin gaske akan hukuncin da aka yankewa rayuwar Bahar din da idan tabar duniya bazai iya rayuwar dazai moru ba yana kawowa da rarrafen kadir na rufe kofar hanyar wadda Kai tsaye hanyar palon farko na sultan din Zara kaika daskarewa yayi a gurin hawayensa na tsantsan tashin hankali da rikitaccen yanayi suna kasa riquwa ya zube zaune a gurin yana jin har lokacin duniyarsa na juyawa cikin wutar tashin hankali, Su kuwa gabaki daya yaran NUAB dake kofar gurin fidda bindogoginsu da munanan makamai sukai daga jikinsu suna tsare kofar tareda jiran motsi kadan da bazasu qara second daya ba batareda sun fasa kan koma wanene ba, Tsit gurin yake sake dauka Babu wanda ya motsa sbd baa isaba Halin da ubangidansu yake ciki Babu wanda zai motsa bayan sultan da bazasu aikasa kwanciyan Hutu ba, Motsi bayan na fitar numfashi gabaki daya fadar Babu wanda yake yinsa zufansu ne kadai yake gangarowa daga fuskokinsu yana jiqa jikinsu musamman ministan hukunci na masarautar da hatta yatsun hannuwansa gumin gaske me zafi suke fitarwa da cikin kunnuwansa sbd shine me hukuncin zartar da cikawan wannan hukuncin dayake Kai tsaye umarbin sultan ba gudu da ja da baya Amma ayau bayajin rayuwarsa ma Zata iya kaiwa goben bare ya shedar da hukuncin dayake nufin qarshen rayuwar zuriarsa kaf Dan kuwa ko a tarihi idan ana badawa akazo gurin irin mutuwar da zaiyi sai an zubda masa hawaye bana baqin cikiba sedai na tausayin zuriarsu ta qare tas a dare daya Babu saura, NUAB dake tsaye har lokacin bai motsaba sbd mummunan yaqin dayake yi da masifaffar wutar dake cin zuciya da duka kowace tsokar dake jikinsa, Kowane irin hukuncinsa me kyau ko mara kyau suke Jira su aikatar batareda tausayin kowace Rai dake gurin ba Dan haka suke a tsaye a shirye da makamansu da fit daya zasu raba gangar jiki da bugawan numfashinta, Babu abinda suke so kaman ya basu daka su wanke bangon cikin fadar da jinin munafukan dake ciki a zaune, Bude idanuwansa da sukai jajir din da tinda yake basu taba yi ba ya saukesu akan kujeran karagar mulkin boyem dake daukan ido wadda sultan ya tashi akai, Wata sabuwar wuta ce take babbaka a cikin jininsa tana sake sauya kammaninsa da suka koma kalar tsoro ba kyan gani sbd tamkar bai taba sani hankali ba bare Imani haka ya koma tamkar zakin daya gama kaiwa maqurar karshen rashin Imanin tausayawa mutum dayake gani a nama a gabansa, Juyowa yayi yana takowa zuwa kofar ficewa fadar na sake yin tsit cikeda tsoro da Fargaba tareda tashin hankali me tsananin shakkar kada yana ficewa yaransa su Bude musu wuta Dan shafe tarihi wannan ranar. Yana kawowa Kofa suka sauke Bude masa hanya batareda sun saukar da kowane makaminsu ba hakama basada niyar hakan, Aleey ne yabi bayansa da security biyu ya Dan tsaya ya Bude Baki da muryansa datai mugun nauyi yace 'daga nan har gobe kada wanda ya fita daga fadar har sai Ghaz princess ta bayyana idan hukuncin da aka yanke yana Neman tabbata a tabbatarda sune zasu tarbeta a inda Zata din' 'zakonchil Ser(done sir/angama)' team leader din na securities din ya fada yana yiwa muguwar bindigarsa wani arnen gyaran daya saka cikin ministan hukunci fidda wani sautin kukan daya saka idanuwansa rufewa cikin mafi munin tashin hankalin ganin wannan ranar da yaqin tada masarautar boyem yaxo musu bazata bagatan, Bin bayan NUAB aleey din yayi yana jin karfin shirinsu tsaf akan abinda zai iya biyowa goben da Zata iya zama ranar yaqin boyem badan karban mulkin ko dukiyar qasa ba sai Dan ran mutum daya ita kadai. Kai tsaye bangarensa ya nufa wanda take securities na nan din suka miqe yana shigewa Aleey ya bada umarnin kowa duniya kada a bari ya shigo idan ba Ammi ce tazo da kanta ba, Suna shigewa securities suka shirya aikata komai akan duk wanda zai ratso bangaren. Asim da kansa ya gama kuncewa gabaki daya miqewa yayi shima ya nufo kafar baya ko ganin gabansa ya fice daga fadar batareda an hanasa ba sbd shi Banda shi manyan fada akace su tsare, Tamkar zai mutu yakeji sbd yanda zuciyarsa ke mummunan bugawan da bana lafiya ba sbd bazai taba iya bari ba bare kallan a raba Bahar da rayuwarta ba, Duk yanda yake jin yana tsananin sonta ta wuce hakan a zuciya da rayuwarsa, Babban tashin hankali da shock biyu ne suke Neman zarar dashi jin NUAB dake a ambaci kalman aurensa akan Bahar din da tasa ce tin farko da kuka hukuncin sultan akanta da bazai taba iya daukaba Koda kuwa hakan na nufin qarshen tasa rayuwar to sedai yabi Bahar su mutu a tare. Bangaren Wishmah ya nufa Kai tsaye hankalinsa na sake rikicewa ya manta tareda ajiye dukkanin tsanarsa a karan farko ya shiga bangaren Wishmah, Yana shiga bangaren bayin dake bangaren da basu taba ganin hakan ba zubewa qasa sukai da saurin gaske suna sauke Kansu a qasa cikin rawan jiki suna gaidasa Amma sam bayajin komai, Rasa inda ma zaibi ya shiga palonta yayi daidai lokacin Maa sakinah da itama bata cikin sukuni ko walwala ko daya sai tashin hankali da zullumi ta fito, Ganin Asim ya sakata dakatawa da karfin gaske tana kallansa zulluminta na qaruwa musamman yanayin halin data gansa a ciki ta Bude baki Zata cika al'adar gaidasa a matsayinsa na magajin masarautar boyem din, Katseta yayi cikin mummunan yanayin daya sake sakata shiga zullumi me girma yace 'Ina tsananin buqata da son sanin a wane bangaren Bahar take kafin wayewan safiyar gobe, Hakama Ina buqatar sanin gaskiar matsayin Bahar Dan tabbatarda maganar auren da NUAB yake magana nasa yana kanta.' Kallansa Maa tayi tana tambabar tambayar tasa tareda tsananin mamaki da fargaban be off kafin ta tattaro nutsuwar da batada yawa ta Bude baki tace 'Suna kebantaccen gurin da babu wanda yakeda sani sedai idan sun fito kuma' Kasa yadda da hakan yayi ya kalleta da sauri yana jin zuciyarsa na sake daukan nauyi da tsananin zafi yace 'kada ki boyen hakan idan har kinsani sbd a yanzu nine kadai wanda zai iya cetan rayuwarta' Kasa gane inda yake dosa tayi Dan haka ta riqe bakinta daga fada masa komai wanda hakan ya sake Kai zuciyarsa dake Neman bugawa a wuya ya dauke idanuwansa daga kanta yana maidawa akan Wishmah dake fitowa a natse cikin wani irin sanyi Bayin suka qara sauke Kai suna mata barka da fitowa sbd bata cika fitowa ba har wajen palon gabaki daya, Da tsananin mamaki itama take kallan Asim din zuciyarta na harbawa sosai da zullumin dayake qara shigarta. Kallansa yakeyi shima kallan tsaf yana kallan macen data haifa masifa da balain rayuwarsa, Macen data kawo masa baqin cikinsa Dana uwarsa a duniya, Macen da sultan ya nunawa duniya itace din dai a lokacinda ya maida ta cikakkiyar Wishmah dinsa. Dauke kallansa yayi daga kanta yana jin wani Abu me karfin gaske yana danne kirjinsa da radadi me zafi da kaifi, Tsayuwa tayi a gabansa shi da Maa sakinah ta juya ta kalleta dakyau kafin ta dawo da kallanta akan Asim din ta Bude baki cikin kamewan mutunci da tattaro tata nutsuwar da itama take Neman kubuce mata tace 'barkan li'ul Asim da zuwa Amma nasan zuwan nan akwai Sakon dayake tafe dashi' Bai iya batawa kansa lokaci ba sbd a matiqar matse yake da fitar hankali sbd ganin Bahar a yau din dolen dolene ko zai juya masarautar tas da bincike Dan haka Bude Baki yayi yafara jeho mata tambayar da baa cikin hayyacinsa yayi ta ba kawai amsa daya yake son fara ji duk da Babu abinda amsar Zata haifar ko hanawa akan mallakar da zaiwa Bahar da tsananin son dayake mata wanda shima a karan farko bai karbi hukuncin sultan ba, 'Menene gaskiyar auren da NUAB yace yanada shi da Bahar? Dumm ayanah taji kunnuwanta sunyi da maganar ta sauka cikinsu wadda ta sakata juyowa a hankali ta kalli Maa sakinah taga ko taji zancen da Asim din yake fada, Sake maimaita tambayarsa yayi wannan karan kaman kirjinsa zai Bude da tsabar tsananin baqin ciki da mummunan tashin hankalin sbd yawun bakinsa ma harsun qafe tsaf Babu komai a baki da maqoshin nasa sai kumfa, Sauke Kai sakinah tayi zuciyarta da jikinta suna mutuwa da Sanyin data kasa furta komai bare iya kallan ayanah, Dawo da kallo kansa ayanah tayi tana taqaita mamakin tambayarsa datazo mata a bazata tace 'NUAB baida auren kowa a yanzu ne zaiyi auren kaman yanda duniya ta sani..... Katseta Asim yayi da cewa 'a Ina take yanzu? A Ina tenya take shirinsu? A Ina ne zan ganta kafin wayewan garin gobe da Zata fuskanci hukuncin kisar da mahaukacin masarautar nan ya ja mata.... Dan Allah idan kunsan a inda suke ku sanar Dani... Kasa Dena karyata mamakinta da shakkarta ayanah tayi tana juyowa gabaki daya ta kalli sakinah wadda har lokacin kanta a qasa yake taqi fadar komai akan komai Dan bazata taba iya karya alkawarinta ba Dan haka ta zabi shiru a daidai wannan lokacin da komai ma ya kwabe Dan idan har maganar Asim gaskia ce kenan maganar auren ta fitarwa sultan, Wasu zafafan hawaye masu tsananin ciwon gaske take riqewa tana hanasu sauko mata har Asim din ya kasa gane komai da samun komai daga garesu ya juya a fusace kaman zararre ya fice, Yana ficewa barin gurin sakinah tayi ta nufi dakinta tana isa tura Kofa kawai ta iya yi ta Zame qasa tareda fasa wani irin kuka me tsima zuciya sbd batajin Zata iya rayuwa a yanzu Kam idan akaiwa Bahar irin wannan hukun dayake zallan zalinci, Ayanah turo kofar dakin tayi tareda tsananin tashin hankalin abinda kunnuwanta suke kasa fahimtar koma menene, Kukan data tarar sakinah na yi me karfin gaske jikinta na wata irin rawan ya sakata tsayawa cak a bakin kofar dakin tana kasa dauke idonta akanta zarginta akan sakinar yana tabbatuwa gabaki daya akwai abinda take boye mata, Cikin karfin Hali ayanah datake jin tsananin tsoron amsar da Zata Samu akan tambayarta ta Bude Baki muryanta na rawan gaske tace 'Waye Bahar??? #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 87 Kasa dagowa sakinah tayi tana sake cusa kanta a qasa kukanta mara sauti yana fara fidda sautin daya saka gabaki daya gashin jikin ayanah miqewa tana jin bugun zuciyarta na qaruwa me tsananin gaske, Kasa iya Bude Baki ta furta wata tambayar tayi sbd yanda kirjinta ya toshe da fara tinanin Bahar din wadda bata taba sanin ko Kamannin dake kan fuskarta ba Amma a yanzu a yanda take ji bata buqatar kowa yayi mata bayanin komai akan Bahar din wadda abubuwa da dama suke da rudani akan, NUAB wanda bai taba ko kallan kowace mace ba bare sanin Lamarinta Amma sosai abubuwa suke Linkin yarinyar dashi wanda take son sani ayau hakama tanada abubuwan datake son zuciyarta ta Samu tabbacinsu akan yarinyar ko Zata Samu sukunin data rasa na zuciya da ruhi tin daga ranar da idanuwanta suka sauka akan lambar bautar datake jikinta wadda tinawa kadai hana numfashinta futa daidai yakeyi, 'AYANAH BAHAR shine suna cikakken da sakinah ta ambaci yarinyar dashi idan bata manta ba, Hakama a dakin sakinah yarinyar tamkar take rayuwa shima idan ta Tina daidai kenan, Hakama NUAB idan ta Tina daidai Kai tsaye ya hada fatar hannunsa data yarinyar a gaban idanuwansu yana ficewa da ita batareda ya raba fatar tafin hannunsa da tata ba gurin Janta?? Bahar,Bahar' sunan ya maimaitu a zuciyarta wadda gabaki daya ta rikice Dan haka bata sake cewa kala ba ta juya ta fice bayi kusan biyar suna biye da ita ta fice daga bangaren nata idanuwanta suna wata irin sauyawa sbd matsananin bugu da mummunan tashin hankalin daya cike zuciyarta, Itace mutum ta daya datasan inda su Leylah suke shima Leylah dince ta sanar mata a waya a waya sbd tenya sultan ya umarceta da kashe wayarta ma kwata kwata dan haka Kai tsaye can ta nufa batareda barin kowa yaganta ba, Tana barin bangaren nata Salman dayake boye yana gadin bangaren Dan tabbatarda duk wanda ya fito ya bisa yaga inda zasu sbd sun tabbatarda bazaa rasa wanda yasan inda suke ba, A sace baya fidda sautin ko numfashi me karfi yabi bayan Wishmah da bata ko ganin gabanta da bayinta. Asim kuwa daga wannan bangaren na Wishmah daya bari bangaren mahaifiyarsa ya fada Babu abinda yake amfanin arziki bare cikakken hankali a jikinsa hatta kafafuwansa rawa sukeyi, Haile dake zaune cikin matsanancin ciwon Rai me zafin gaske tana ganinsa wani irin qaruwa taji baqin cikinta yanayi sbd shine yake kokarin lalata komai na shekarun da suka debo suna tsarawa da gwagwarmaya, Qarasowa yayi gaban hailen ba tsammani ya zube a qasa kan gwiwoyinsa tareda fasa mata wani irin kukan daya sakata kusan sumewa a zaune sbd tsananin mamaki da tashin hankalin abinda zai saka namiji kamarsa kuka Dan bata tinanin ko mutuwa tayi a yanda yake namiji kuma magajin da zai mulki boyem yayi kuka irin hakan. Kafafunta ya kama da hannuwansa duka biyu cikin wani irin mummunan Hali ya Bude Baki yace 'mamee Dan Allah ki bawa Sultan hakuri kada a kashe Bahar wlh Kila bazan rayuba idan ta bar duniya, Mamee wlh tsananin son gaskia da bantaba tsammanin zanyiba nake mata, Dan Allah Ina rokon ku tayani Neman mata tsira a gurin sultan Mamee bazan taba moruwaba idan ba....... Turesa haile tayi daga gabanta da sauri hannuwanta da dukkanin jikinta suna daukan rawar da komai nata yake shiga zullumin daga Ina wannan masifar ta Samu 'danta da Babu mace a tsari da qaidar rayuwansa a yanzu Amma a lokaci daya ya sauya mata yana Neman zama mara amfani duka akan mace,macen ma baiwa yakewa irin wannan soyayyar?? Zufa ne ya fara keto mata tana rintse idanuwanta tayi baya ta zube a kujera tana dafe kanta ta Bude Baki tace 'wannan wace sabuwar masifar ce kuma ta bullo wa rayuwata ko yanzu data bangaren ayanah, Ayanah kin gama zama masifa da balain rayuwata data zuriata' Aslam da meryam ne suka shigo a tare sbd samun cikakken labarin mummunan abinda yake faruwa a fada, Ganin halinda Asim yake ciki ya saka dukkaninsu tsayawa cikeda mamaki da qarin baqin cikin da suka taho dashi na sanin kukan dayake zubawa tin a fada, Mameen suka kalla a tare wadda take tsananin kokarin danne abinda take ji a zuciya da jininta sbd zuwa yanzu ta gama tabbatarda sun Samu babbar matsala a rayuwa tinda Asim ya kamu da soyayyar da Zata rusa su Tin daga sama har qasa Dan haka zabi dayane gareta shine ta tabbatarda yarinyar ayau ta bar duniya kafin gobe sbd idan bata nemeta a daren yau ba ta gani a idanuwan Asim ta tabbatarda bazai kwana ayau ba batareda yayi yunqurin tseratar da ita ba ta hanyar guduwa da ita wanda hakan na faruwa Babu inda zasu Kai baa kamasu bama a cikin masarautar bare sukai ga fita kuma hakan hukuncin kisar ne shima zai hau kansa tareda tsinanniyar baiwar Dan haka kafin ma yayi hakan Zata je ta tattabarda yarinyar tabar duniya a daren kafin Asim ya isa, Aslam da kusan bugawa zuciyarta ke gap dayi sbd baqin cikin Asim kasa magana tayi ta isa gefen mahaifiyar tasu ta zauna tareda kama hannunta daya ta Dora a cinyarta tana Dan riqewa sbd bata sassaucin wutar baqin cikin dayake cin jinin jikinta, Meryam data kasa tinanin komai sbd mamaki gurin Asim din ta nufa tareda zubewa gabansa tana kamo hannuwansa biyu dake wata irin rawa sosai wadda ta sake daga hankalinsu Dan kamar shima mutuwan zeyi kafin goben, Rungumesa Meryam tayi da sauri tana ji a jikinta shikenan wlh sun gama samun rashin nasara sbd har abada sbd Asim ya kamu da mummunan zafaffiyar soyayyar da zai iya komai akanta, Shikenan daga yanzu suma nasu burin ya Kai karshe ya mutu akan idanuwansu, Wasu hawayen radadin zuciya ne suka gangaro da idanuwanta tana sake rungume Asim din wanda jikinsa ke rawa sosai, Shiru sukai dukkaninsu a wannan mummunan yanayin kafin Asim din ya kuma miqewa kaman zararre ya fice ya koma bangaren sultan ya zube gwiwoyinsa a qasa sbd sultan din ya bada umarnin baya son ganin kowa sai zuwa dare, Meryam biyo Asim din tayi itama ta zube a gefensa sbd tayasa rokon sultan ya basa abinda yake so din na afuwa da sassaucin hukuncinsa sbd ita a gurin ta idan samun abinda Asim din yake so zai saka ya dawo hayyacinsa akan abinda suma suke so tabbas Zata tayasa gurfana a cikin ranar har zuwa faduwanta da sultan zai gansu. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 88 *****Aleey ne a tsaye cikin yaransu suna tsananta mugun binciken da sukeyi tin dazu din Babu Hutun ko daqiqa daya sbd tabbatarda Neman inda Bahar din take a cikin masarautar, Maa sakinah ya daga waya ya kira wadda tana ganin Kiran bata ma amsa ba ta nufo bangaren sbd ko gani sosai batayi, Tana isowa kofar palon NUAB ta kalla wadda tinda ya shiga aka rufe bata budeba sbd yau Kam idan ba shi dinne ya fito da kansa ba Babu wanda ya isa yaje yako bugata bare budewa. Tattaro nutsuwa aleey yayi sbd yanason fahimtar kowace amsa na tambayar da zaiwa Maa din. Farawa yayi da fada mata komai daya faru wanda ya sakata silalewa a qasa ta zauna da karfi tana tabbatarda shikenan ta rasa Bahar, 'Maa kiyi tinanin koina da kikasan zaa iya Kai matan masu jinin boyem gyara da sauran su wankan, Kiyi tinanin idan basa inda aka saba to inane guri mafi cancantiwa da zaa tafi Dan cika irin wannan al'adar?? Rintse idanuwa Maa sakinah tayi tareda jin bazata iya ma magana ba ta a girgiza Kai kawai alaman batada masaniyar akwai inda kaf masarautar zai kama da gurin cike wannan al'adar sbd guri daya ne basa can kuma Dan haka duk inda suke ba gurin wankan al'adar bane kawai guri ne dayake tamkar kowane bangare so tsarin dole ze kasance daban Kila. Shiru aleey yayi kafin ya kalleta ya sake Bude Baki yace 'ina Ammi? Bayanin zuwan Asim da ficewansa datama Ammin tayi masa wanda ya saka aleey din tsayar da tinaninsa akan Ammin wadda bata fita koina tinda take bayan chambers din sultan bata taba fitowa zuwa koina, Ina Zata tafi yanzu data fito din? Numfashi mara sauti aleey ya sauke tareda juyowa kansa yana sake daukan zafi ya kalli securities dinsu dake tsatsaye a gurin yace a fito da drones gabaki daya. Fitowa akai dasu ana kokarin connecting komai shi kuma Kai tsaye cikin system na security room din masarautar gabaki daya yafara kokarin kutsawa ta laptop din daya ajiye gabansa yana tattara hankalinsa guri daya. Gadan gadan suka fara aikin leqawa da ganin kowane Sako dake cikin masarautar duk da tanada tsananin girman da bazasu iya a qanqanin lokaci ba aikine da zasu yisa a har tsakiyar dare ko zuwa gobenma wadda Babu lokaci, Acan cikin fada lamarin komai ya sake daukan zafin gaske sbd sama da Ghaz Boys ashirin ne a cikin fadar a tsaye a shirye da mahaukan makaman da suka dauke duk wata niimar dake gurin da zagayenta hakama securities na bakin fadar duk sun tsaresu tareda karbe kowace irin waya dake hannun kowa da kowa tin daga manyan fada har securities da wanda yake gurin tareda tsayar da kowace security cam dake gurin da zagayenta Dan haka tsit kake ji Babu wanda yasan meyake faruwa a cikin masarautar gabaki daya securities manya manya dake masarautar basu sani ba Dan basu taba tinani ko daukan akwai kowane irin threat a cikin masarautar ba. Kaman yanda aka tsare fada haka aka tura wasu securities din suka sake tsare hanyar ficewa zuwa gate din farko na daga ciki kuma haka aka dakatar da motsin kowane irin bawa dake cikin masarautar. Rashin fitowan NUAB yake sake tabbatarda tsananin zafi da mummunan hadarin da yanayin yake ciki a masarautar sbd fitowansa na nufin abubuwa da dama wanda zasu iya zama alkhairi ko sabaninsa. *****AYANAH da idanuwanta suke wata irin rufewa kafafunta na rawar datake kokarin hanata isa inda take nufar gabaki daya abubuwa ne suke dawo mata daban daban akan NUAB da sakinah dama maganganun datasan NUAB bai san dasu ba Amma ta jisu a bakinsa da kuma bayyanar Baiwar datake jin bazata iya tinanin komai a kanta ba sai ta saukar da idanuwanta akan abinda takeson tabbatarwa. Ko data iso bangaren boyayyun marasa Imanin securities din dake gurin da sultan ya saka batareda akwai me ganinsu ba Kai tsaye waya suka daga suka kira bangaren Sultan Dan isar da bayanin. Salman ma dayake daga nesa a labe yana ganin inda ta shige din Kai tsaye juyawa yayi yabar gurin Dan isar da sakon ga uban gidansa. Buga kofar Kai tsaye ayanah tayi da hannunta dayake tsananin rawar da zuciyarta keyi. Baa dauki lokaci ba aka Bude kofar cikeda mamaki me girman gaske, Tenya ce ta Bude kofar mamakinta na tsananin qaruwa take kallan ayanah din sbd bata taba sanin ayanah na fitowa koina ba a rayuwanta bayan zuwa tirakar sultan Dan kuwa ko bangaren 'danta NUAB bata taba zuwa ba.. Wucewa Kai tsaye cikin ayanah tayi batareda ya iya cewa komaiba sbd bakinta ya gama mutuwan da bazai iya furta komaiba, Biyo bayanta tenya tayi tana kokarin tambayar abinda yake faruwa Amma sam ayanah ta gama fita hayyacinta Bahar kadai take son gani, Dakunan dake bangaren tafara bi taba budewa daya bayan daya tana qarasa rikicewa da tashin hankali gabaki daya, Tashi hankalin tenya yayi da bayin da suke bangaren sukai tsuru tsuru cikin fargaba tenya kuwa binta takeyi a rude da tsoron idan ba sake dawowa ciwon ayanah din yayi ba tana tambayarta lafiya. Bata jin abinda tenya take fada kwata kwata cigaba da bin dakunan takeyi a mummunan Hali, Dakin da Leylah take a ciki ne tana video call da mahaifiyarta ayanah ta Bude da karfi daidai lokacinda Leylah ta juyo da sauri cikin tsoro fuskar zuhrah gabaki daya ta bayyana akan makeken screen din ipad dayake riqe da hannunta kuma a daidai lokacin ayanah ta bayyana a dakin idanuwanta a rufe tana dubawa bata ga Bahar ba ta juya batareda ta kalli screen din da zuhrah take bayyane ba ta tsayar da idanuwanta akan ayanah wani irin ja me raradin gaske yana gauraye idanuwanta. Miqewa Leylah tayi cikin tashin hankali da tsoro tabi bayan ayanah batareda ta ajiye ipad din hannunta ba tana ambatar sunanta cikin wata irin kulawa da farbaba Amma gabaki daya duniya ayanah Babu abinda take ji take buqatan ganin bayan Bahar. Dakin dayake kusa Dana Leylah din ta Bude hannuwanta na tsananta rawan data sakata fadawa dakin Kai tsaye a daidai lokacin Bahar ta fito wanka daga ita sai towel babba. Cak Bahar din ta tsaya tareda ja baya cikin tsananin mamaki da farbaba me karfin gaske zuciyarta na harbawa. AYANAH ma cak ta tsaya tata zuciyar na tsananin harbawan datake fatar kada abinda take son tabbatarwa ya tabbata sbd hakan zai nufi abinda bazata taba iya dauka ba a zuciyarta. Takowa tafara yi kafafunta duka biyu suna rawa tareda kafe idanuwanta da sukai mummunan ja akan Bahar. Qasa Bahar tayi da kanta zuciyarta na harbawa sosai bazata iya kallan ayanah ba sbd fuskar mahaifinta ayau sak da sak take gani a cikin tata. Su tenya da Leylah kasa motsawa sukai sbd matsananin mamakin daya kame har kafafunsu. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 89 Ba zaton kowa ayanah ta tako kafafunta daqyar ta tsaya gaban Bahar batareda tace komaiba ta Kai hannunta Kai tsaye ta kamo hannun Bahar seti da inda tasan daidai lambar abaas take rubuce a jikinsa ta saukar da idanuwanta wanda suke qara tabbatarda saitin gurin, Rawa hannunta ya fara ta riqe hannun Bahar din da karfi tareda Bude bakinta yana rawa tace 'AYANAAH BAHAR?? AYANAH ABAAS?? AYANAH GHAZ????? AYANAH BAHAR ABAAS GHAZ???? Rintse idanuwa Bahar tayi da karfin gaske wasu hawaye masu tsananin zafi da tashin hankalin gaske suna gangaro mata wanda ya saka ayanah yin baya da sauri jiri me karfi yana dibanta. Zuhrah ma da adaidai wannan lokacin idanuwanta da kunnuwanta suke shedar mata komai wani mummunan jirin ne ya dibeta wayar hannunta na subucewa tana faduwa. Tenya ce tayi saurin riqe ayanah da numfashinta ke kokarin yankewa. Wani mummunan Abu ayanah ta hadiye a kirjinta tana sake kallan Bahar batareda kyaftawa ba ta kuma maimaita sunanta cikakke tareda riqota da hannuwanta biyu ta jijjigata da karfi tana cewa 'Ayanah ABAAS??? wani kuka mara sauti me tsima zuciya Bahar ta kuma fasawa tareda zubewa qasa tana dafe kirjinta dake make tsananin nauyi. Ganin hakan ya tabbatarwa da ayanah rayuwarta tazo karshe wani mummunan Jiri ya kuka dibanta ta zube a gurin numfashinta yana yankewa. Cikin mummunan tashin hankali su tenya da itama take cikin mummunan tashin hankalin da Babu shiri ta dauki  ayanah din tareda bayin da suka taho da ita zuwa bangarenta hankali a tashe. A daidai wannan lokacin Salman shima ya isa ya sanar da haile inda Bahar din take sbd bai Samu Asim a bangarenta ba kafin ya nufi kofar bangaren sultan ya sanar da Asim wanda yayi mummunan laushi. Dare ya fara Sako Kai a lokacin Amma Babu ta inda sauki yake koina tashin hankali ne kwatsam sai ga Sako daga bangaren Ammin zuwa bangaren NUAB da sultan akan halinda take ciki numfashinta ya dauke cak. Aleey ne dole ya isar masa da sakon wanda ya sakasa fitowa duhun daren har lokacin Babu jijiyar jikinsa data koma ta kwanta idanuwansa jajir. Yana isa halinda yaganta a ciki ya sakasa Kai tsaye juyowa ya nufi bangaren sultan wanda yake zaune a daidai lokacin shima yana zaman jiran isowansa. Kafin isowar NUAB bangaren Asim su kuma suka bar gurin Kai tsaye shima bangarensa ya nufa ya hada cards dinsa da passport da dukiya me yawa ta kudin dollars bayan tarin dukiyar dake bankunansa ya fito da shirin guduwa da Bahar a cikin daren bayan ya saka salman ya masa ready da komai na fita masarautar. Kadir ayau yanayin da NUAB din yake ya sakasa kasa shiga sbd yau akwai babban almarin da zai iya zama me kyau ko mara kyau a tsakanin uba da 'da. Da wata irin aura dake cike da zafaffan fushinsa da tafarfasan jininsa ya iso a cikin takun isa da Iko ya zauna a kujeran dake kallan mahaifinsa. Kallansa sultan ya dago yayi a natse zaiyi magana NUAB ya dago nasa idanuwan da Babu rahama a cikinsu ko daya ya miqo hannunsa dayake dauke da zanen numbern mahaifiyarsa ta bauta ya Tarawa sultan din tareda kafe idanuwansa akansa ya Bude Baki da muryan data saka gashin jikin sultan gabaki daya miqewa yace 'zan tabbatarda baka Manta wannan ranar da burinka zai cika na shekaru, Zan tabbatarda sai kayi Dana sanin sauka akan mulkin da nine zan hau' Cikeda samun cikar tsofaffen burin da nauyinsa yake danne a kirjinsa na shekaru sultan ya ce 'ina maraba da hakan SULTAN NUAB ALMAZZ Mai boyem da GHAZ' *****A daidai wannan lokacin ne su aleey sukai nasarar gane inda su Bahar din suke Dan haka Kai tsaye suka nufi bangaren da tarin securities da full loaded guns da suke a shirye da harbi tareda umarni me Karfi na kawar da duk wanda ya shiga gabansu, Asim ma a wannan lokacin ya biyo duhun daren ya nufi inda su Bahar din suke da wata irin mummunar wuqar da zai kashe duka wainda suke bangaren Dan tafiya da ita ciki kuwa hadda Leylah baida niyar barin kowa Salman na tareda shi shima da wata muguwar takobi me muni a hannunsa. Haile ma a wannan lokacin bangaren ta dosa tareda masu kakkarfan bayi biyu da zasu daukan mata ran Bahar kafin Asim yayi tinanin isa ta gama ta koma Dan hakan kadai zai saka ya dangana ya kama abinda yake gabansa. A lokaci daya kusan dukansu suke kokarin isa bangaren wanda tin daga nesa securities din da sultan ya saka suka fara fitowa Dan bawa bangaren kariya da rayuwarsu su kuwa su aleey Kai tsaye suka Bude wuta kawai wanda ta saka gabaki daya masarautar daukan dirar fitar bullet din daya saka duniyar boyem daukan tsit ga haile da Asim duka suna cikin bangaren a gurare daban daban take kowannensu ya tsaya cak cikin mummunan tashin hankalin da baa saka masa rana ba kafafun haile na jiqewa da wani irin zufa kaman yanda kunnuwan asim ke tsiyayo wani zufan da bai san daga Ina yake fito masa ba sbd mummunan tashin hankalin da baida kama. Wata irin kakkarfan sautin karar data karade gabaki daya ciki da wajen masarautar boyem tana ratsa cikin gari da qasar ne ya dakatar da komai da kowa dake boyem da zagayenta  cikeda firgicin da baa taba shiga ba sbd sauti ne na bayyanar da sabon sultan a karagar mulkin boyem me tarihin da duniya tasan dashi. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 90 Coming kunnuwan aleey sautin yake ratsawa yana tayar da kowace tsigar jikinsa yana sbd sanin LEUL dinsu ne kadai Wanda ya isa ya amshi mulkin sarautar boyem kaf duniya a lokacin, Sauran yaran gabaki daya dauke wutar dasuke sakice sukai wadda take jijjiga har qasar masaurautar sbd duk inda kake a masarautar kana jin yanda qasa take amsa irin wutar da aka bude ana sakewa wanda ya saka duniyar boyem daukan tsit. Duk inda kake a ciki da zagayen masarautar harma da garin gabaki daya sautin yakai maka na hawan sabon sultan a tsakar daren abinda baa taba yi ba a tarihi dan haka komai ya sake daukan tsit din da babu motsi, Aleey ne ya fara kai gwiwowinsa a qasa daga inda yake tsaye cikin tsananin Girmawansa ga sultan LEUL NUAB da matarsa dake cikin gaban inda suke tsaye, Gabaki daya kowa zubewa yayi qasa ba iya su kadai ba kaf duk wanda yake masarautar zubewa kowa ya fara yi akan gwiwowinsa suna sadda kai qasa hatta manyan fada dake zaune cikin tsaka me wuyar gaske da zullumi me girma shigar sautin kunnuwansu ya saka kowannensu dagowa a cikin matsanancin tashin hankali da mummunan fargaban dayafi wanda suke ciki dan kuwa hawan sabon sultan da tsakiyar daren da babu wanda ya sani hakama ba sanin waye ya sakasu shiga zullumi me karfin gaske daya saka tashin hankalinsu komawa akan sultan din koma waye amma a haka suka zame qasa suna zubewa akan gwiwowinsu dan bada girmamawa me karfin gaske tsigar jikinsu na tashi da shigar sautin da babu karya a cikinsa zuwa cikin kunnuwansu. Su kansu securities din da suke tsare dasu zubewan sukai tin daga fada har wajenta har securities dake gate na farko dana biyu dana uku dake wani irin kokari da gaggawan isowa ciki da nasu mahaukatan makaman sbd kukan bindigogi masu karfin gaske dake tashi a cikin masarautar saukar sautin ya saka kowannensu dakatawa daga inda yake yana zubewa qasa kawunansu a suna tabbatarda akwai abinda yake faruwa a cikin masaurautar dan haka sautin da mintinan da ake dakata komai dan bada cikakkiyar girmamawa suke jiran ya cika su fada inda ake bude wutar su bawa masarautar tsaro da kariya daga dukkanin abinda yake kolarin biyowa baya. A daidai lokacinda sautin ya ratsa kunnuwan Haile wadda take cikin mummunan tashin hankalin harbin bindigogin daya fara tashi kawai tako ina ba tsammani dakatawa tayi cak daga bude kofar bangaren datai harta saka kafafunta a ciki manyan samudawan data zo dasu suna bayan, Wani irin dummmm taji kunnuwanta na daukewa daga jin komai na duniya bayan sautin dayake cigaba da ratsa kunnuwanta yana wucewa kai tsaye zuwa ga kwakwalwanta wadda itama tin kafin sautin ya gama isar mata ta dena aiki ta dakata da kowane aiki cak idanuwanta ma fara dauke gani sukai a cikin seconds din da basu kai uku, Wani irin mummunan zufan dayake hade da maiqon kitsen jikinta dayake narkewa take ne yafara gangarowa daga cikin rigarta zuwa kafafunta da sukai mummunan nauyin dayafi na buhun siminti, Girgiza kanta tayi cikin wani irin slow sbd dawo da jinta dayake barinta da ganinta amma sam babu alaman gangar jikinta zata sake moruwa ko dawowa daidai daga wannan mummunan shock din na karshen rayuwarta.... Zubewa tayi gabaki daya jikinta na wata irin fizga da jijjiga tareda mummunan zafin jikin daya gauraye jikin nata a take sbd yanda jininta yake wata irin konewa bama tafarfasa ba, Da sauri baiwarta daya data taho da ita tayi kanta tareda tareta tana kokarin ambatar sunanta amma ba damar hakan dan haka riqeta kawai tayi da sauri tana hanata qarasa zubewa jikinta yana rawa sosai sbd tsoro da fargaban halinda suka ga tana shiga dan kuwa da gasken gaske mummunan balain da masifar da kunnuwanta suka ji mata dauke jinta da ganinta yayi tareda dakatar da kwakwalwanta daga aiki dan haka jikinta ke wani irin rawa yana qarawa tana kokarin bude baki tayi magana amma bakin nata juyewa yake kokarin yi sbd wannan shine shock na karshe da rayuwarta ta samu wanda yake tabata tana ji gefenta daya na kokarin kasawa dan haka ta fara kokarin yunqurawa da karfi ko zata mutu ko rabin jikinta ze dena aiki saita tabbatarda ta kawar da bahar kaman yanda ta kudurta idan ta aikata lahira zata san waye ya hau wannan mulkin da shine abinda take ganin tazo duniya nema, Koma waye a wannan daren ya karbi mulki matiqar ba Asim bane wlh bazata taba shaqar numfashi me karfi ba saita fara kawar da sultan daga duniya kafin ta tarwatsa mulki da masaurautar boyem gabaki daya. Wani irin mummunan jan da baida kyan gani idanuwanta sukai hannuwanta da kafafunta na wata irin rawa da zufan gaske wanda yake tsiyayo mata ba kakkautawa ta ta miqe tsaye tareda miqa hannu aka saka mata wata mummunan karamar wuqar da batada kyan gani ta riqeta da kyau a hannunta datake jin yana kasawa sbd paralysed din gaske take neman kamuwa da shi dan yanda jininta yake hauhawan gaske yana kokarin harbawa cikin kwakwanta da zuciyarta dake bugawa da mummunan karfin gaske. Jan da idanuwanta sukai har wasu hawayen dake bayyane da tsanani tsananin baqin ciki tsagwaronsa da tashin hankalin daya fiddata hayyacinta ta bude baki kai tsaye muryanta na rawar tsananin baqin ciki me girma dayake sake kumbura zuciyarta tace 'Duk me rai dayake bangaren nan kada abar kowa da rai,inason kowane bango na bangaren nan ya qawatu ya koshi da jini,kada rai ko daya ta fita.' Tana fadar hakan ta daga kafafunta dake rawa basaji koina jefawa sukeyi tayi gaba tana saka kai a palon wanda baiwar dake bakin kofar daga ciki kai tsaye kafin tayi motsin komai ta ratsa wuqar hannunta me kaifin gaske maqogoronta wanda take wani irin jini ya feso da karfi har yana bata fuskarta gabaki daya amma bata tsaya ba ta zare wuqar da karfi yana wucewa ciki idanuwanta a tsananin rufe hakama zuciyarta a rife kaman yanda kwakwalwanta ta gama rufewa ruf. Wainda suke bayanta suma ba imani suka hau cika umarnin data basu suna kashe duk baiwar da suka hadu da ita a bangaren babu imani ko tausayi ko daya a fuska da idanuwansu. Asim dayayi mutuwar tsaye tin lokacinda sautin ya sauka a cikin kunnuwansa yana ratsa zuciya da kwakwalwansa shima haka ya ringa jin ganinsa na kokarin daukewa da jinsa kafafunsa kaman wanda aka saka kafa aka kwashe haka ya zube a gurin mummunan jiri na dibansa daga zuben a qasa kawai komai yake ganin yana juyawa dashi numfashinsa na kokarin daukewa zufa na gangarowa ta kunnuwansa ciki da waje, Salman dayake cikin mummunan shock din abinda yaji din shima da tashin hankali me tsananin gaske na harbin da daman shine ya fara Girgiza duniyarsu da rikitar da ita zubewa qasa yayi tareda kokarin Asim dayake wani irin layi daga qasan dayake a zube kan gwiwowinsa, Jini ne ya fara gangarowa daga hancin asim din me kaurin gaske da yawa wanda ya saka Salman sake shiga wani irin mummunan tashin hankali jikinsa na sake daukan wata irin rawa, Kokarin sake kamosa yakeyi yana kasa goge masa jinin a daidai lokacin soldiers din masarautar suka iso gurin da makamansu suka bude tasu wutar data saka su aleey sake bude tasu wutar aleey ya bude baki da karfi yana bawa yaransu umarnin kada su saurara matiqar ba Queen din su ce ta dawo hannunsu ba. Hakan daya fada tamkar ya zubawa wutar dake cikin zuciyoyin nasu soldiers din fetur ne dan kuwa su abinda suka iya kenan hakama matiqar wani abin ya samu tasu princess din da seconds da suka wuce ta koma queen ta shiga hannunsu ba a shirye suke da cigaba da bude wutar da zata qawata masaurautar boyem da fresh jini me dumi. Irin wutar da ake budewa ta saka salman sake shiga mummunan tashin hankali yaci gaba da kokarin tada asim din ko jansa su bar gurin dan kuwa matiqar yaran LEUL din suka shigo suka samesu bazasu bata second daya ba batareda sun fasa kawunasu da bullet ba a banza dan haka yake gaggawar jan Asim din shima yana wani irin zufan mafi girman tsautsayin daya kawosu. Jan Asim din yafara yi zufansa da rawar jikinsa na qaruwa gashi sun riga sun shigo baisan ta inda zasu fita ba dan wutar gaske ake budewa wadda qararta ya saka komai na duniyar baka ji bayan wata irin jijjiga. Maa sakinah dake dakin da ayanah take a sume ana kokarin ganin ta farfado kai da kawo takeyi cikin wani irin zullumi da fargaba tareda rashin nutsuwan zuciya me tsananin gaske datake ji dan har wani rawa hannuwanta ke yi, Kallan ayanah ta juyo tayi taga likitoci biyu ne a kanta ga tenya itama data dawo da ita sai kaida kawon takeyi sun kasa cewa juna komai sbd babu wanda yake cikin hankalinsa, A daidai wannan lokacin ne sautin qarar sanarwar sabon sultan ya ratsa kunnuwansu wanda ya saka kowacensu dakatawa tareda tsayawa cak, Tsawon mintina kowacensu ta kasa motsawa sbd shock da tsananin tsoron da yasa maa sakinah jin idanuwanta sun ciko da wasu irin hawayen da kafin su sauka kuka me tsananin karfi ya kwace mata sbd tabbatarda 'dan Ayanah ne ya hau milkin qasa me girma kamar boyem ayau. Tenya ma rawa jikinta ya dauka hawaye masu tsananin zafin gaske suna gangaro mata ta zube qasa tayiwa Allah sujjada sbd ayau burinta dayake qume a zuciyarta ya cika NUAB dinsu ya zama mai mulkin boyem, Duk akan takurawar sultan ne sun tabbata amma ayau din ranar da dukkaninsu bazasu taba mantawa bace harma da duniyar boyem gabaki daya bazasu taba manta wannan daren ba. Maa sakinah kasa iya hakura tayi sbd a yanzu bahar tafi zamowa a cikin mummunan hadari dan haka kai tsaye tambayar tenya tayi inda suke ko gama fada tenya batai ba ta nufi kofa da sauri ta fice kafafunta na wata irin rawa. Bangaren haile ta fara nufa da wani irin sauri sedai ko isa bataiba aka dakatar da ita tareda cewa bata ciki, Hakan dataji shine ya kusan jefo zuciyarta waje dan daman son tabbatarda haile na bangarenta takeyi dan shine zai bata yar nutsuwar bahar dake can tenya dake basu dan tsaro bata nan, Kai tsaye bangaren sultan datasan NUAB na can bai isa barowaba ta nufa da saurin gaske dan sanar masa akwai yiyuwan bahar na cikin mummunan hadari. #MAMUH #SULTAN LEUL NUAB YASAR ALMAZZ #BEST LOVE #ROMANCE #ROYALTY #BAHAR GHAZ BOYEM #CRAZYLOVE HAYATEEM novel 700 0022419171 AccessBank maryam sani gummi 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 91 Tana isa ba damar shiga sbd tsaro dan haka ta saka aka kira mata kadir shima sbd ansan daga bangaren wishmah mahaifiyar Sultan LEUL take ne dan haka take aka tafi kiransa da sauri. Tin kafin ya iso NUAB dinne ya fara sako kai yana gaba kadir din na bayansa wanda take securities da bayin dake tsoron bangaren suka zube qasa akan Gwiwowinsu dan bada asalin girmamawa ga sultan LEUL NUAB. Bai ko kallesu ba akan maa sakina ya sauke idanuwansa da sukai jan da sai da gabanta yayi mummunan faduwa jijiyiyin fuskarsa da wuyansa duka sun fito sbd asalin Bacin rai da tsabagen fushin dayake yawo a kowace jijiyan dake gudanar da yawon jini a jikinsa. Dan sassauta kallanta maa sakinah tayi sbd ko yana matsayin 'danta shi a yanzu sarki ne na qasa guda, Sarki ne da dubban miliyoyan mutane, Sarki ne da manyan kasashe da dama suke qarqashinsa, Shi sarki ne a yanzu da zai mulki duk wani me rai dayake qasar boyem da zagayenta Shi sarki ne da zai mulki har iyayensa tinda suna qasar, Bayani tayi masa wanda baice komaiba kai tsaye ya wuce idanuwansa na tsanantuwa da halinda suke ciki yanajin dukkanin abinda yake ji a xuciya da gangar jikinsa yana qaruwa sbd zata tabbata ne a safiyar goben dole akwai wainda zasu tafi a maimakon tasa matar. Maa sakinah bin bayansa tayi zuciyarta na sake tsananta rawa sbd qarar harbin datake jiyowa wanda har kayan cikinta rawa sukeyi sbd jin abinda bata taba ji ba. Yana doso gurin aleey ne ya fara ganinsa take suka riqe tasu wutar wadda ta saka sauran suma dakatawa tin daman kowa kariya yake kokarin bawa nasa bangaren. Gabaki daya gurin dauke wuta yayi bayyanar sultan NUAB da kansa a gurin dan haka take kowa ya bude sun ja da baya tareda sauke kawunansu a qasa. Baice komaiba bai kuma tsayaba hanyar isa bangaren ya nufa kai tsaye aleey da mutum uku suna bayansa a shirye da bindigoginsu sbd ihun da suke jiyowa daga ciki yana tashi. Salman jin harbe harben ya tsaya ya sakasa shiga sabon mummunan tashin hankalin daya qarasa rikitasa gabaki daya yana cigaba da jan Asim dan su samu gurin boyewa dan tsira sbd gabaki daya Asim din ya zama kaman gawa baya motsin komai idanuwansa a bude sai jini dayake fita hancinsa har lokacin, Qara ce take sake tashi sosai a bangaren ta mata cikin tsananin neman ceto wadda tana ratsa kunnuwan Asim ya dago a hankali yana kallan hanyar qarasawa can qurya inda matan suke ya bude baki da sautin daya fito daqyar yace 'Bahar,Bahar,Bahar na cikin hadari.' Miqewa yafara kokarin yi a rikice jikinsa na rawa tamkar mara hankali yabi hanyar da wani irin gudu kafafunsa na neman kifewa yayi ciki. Salman da yake neman zarewa sbd masifar dayake hango musu babba kiri kiri bin Asim din yayi da sauri shima kafafunsa na rawa da wani irin tsallen tashin hankalin qamshin mutuwa daya fara jiyowa. Suna shigewa NUAB shima yana sako kai aleey na kallan jini daya fara gani a gurin cikin tsananin mamaki yana fidda dayar bindigar dake jikinsa ya hada biyu a hannunsa. Haile ma da idanuwansu suka gama rufewa kai tsaye dakuna suka fara bi suna banka kokafin da karfin gaske suna kashe duk ran da suka hadu da ita wanda ya rikita bangaren gabaki daya da wani irin ihun tarin bayin dake bangaren masu dan yawa suna gudun neman tsiran da babu hanyar fita ganin kisar da ake musu ta rashin hankali da imani. Leylah da Bahar da gabaki daya bayin ma dake bangaren daman a cikin matsanancin tsoro da tashin hankali suke na irin harbe harben dayake daga wajen bangaren tin farko shiyasa su sam basu ma samu hankalin jin sautin karar daya tashi ba, Bahar da bata taba jin karar bindiga ba a rayuwarta wani irin matsanancin tsoron da bata taba shigaba ta samu kanta tana shigewa bayan gadon dakinta ta boye tareda rufe kunnuwanta da duka hannuwanta biyo koina jikinta yana wata irin muguwar rawa zuciyarta ta gama tsinkewa da bugawa idanuwanta sunyi jajir harma bata iya gani dakyau dasu zufa ne me tsananin gaske take fitarwa tareda ficewa hayyacinta. Leylah ma cikin tashin hankali jikinta na rawar da bata taba shigaba tayi karfin halin fitowa jikinta na tsima, Jinin datake gani kusan koina ne da ihun dayake tashi me tayar da tsikar jiki na bayi da masu kulawa dasu dake gurin ya sakata ja baya da karfi cikeda matsanancin tsoro da tashin hankalin da bata taba sanin akwai ba ta juya da gudu jin ihun yana sake gauraye koina. Baya ta koka inda ta fito da gudu kafafunta na neman kifewa a rikice ta wuce dakinta bata sani ba tana isa dakin dayake na karshe gabaki daya ta fada, Tana fadawa ciki taga babu kowa hankalinta ya ninka tashi gashi bazata iya sake fita ba sbd yanda komai na jikinta ne tsananta rawa tsoronta na tsananta sosai shima. Kuka ta fasa me rikitarwa tana nufar bayan gadon dakin itama zata boye tana fadawa da karfi idanuwanta suka sauka akan Bahar wadda idanuwanta ke rintse da karfi hannuwanta na toshe da kunnuwanta komai na jikinta na wata irin rawar dake nuna bata hayyacinta cikin mummunan firgici take. Tsallaketa leylah tayi komai na jikinta itama yana rawa sosai ta wuce qurya ta durqusa itama tareda qanqame jikinta kukanta na qaruwa sosai ta saka hannu tana rufe bakinta da sauri jin yanda aka banko kofar dakin da wani irin karfin gaske. Wasu samudawan marasa imani biyu ne a gaba gurin shigowan bayan sun bankewa haile kofar dakin kafin ta shigo komai na jikinta itama rawa yakeyi gabaki daya ta zare takejinta gawa kawai zata maida bahar ta samu nutsuwa dan haka a haukace ta nufi toilet ta banka kofar da karfi tana fadawa ciki ta duba babu kowa. Fara birkita dakin da nema sukai cikin rashin hankali daidai lokacin Asim ya fado dakin a haukace bayaji baya gani ko gabansa Cikin mummunan tashin hankali ya bude baki zai ambaci sunan mameen tasa salman yayi saurin rufe masa baki sbd baa taba zuwa aikata laifi irin wannan ayi magana sbd abinda zai iya biyowa baya. Ture hannun salman yayi kokarin yi cikin tsananin tashin hankalin abinda idanuwansa suka gano masa a hanyar koina na bangaren wanda duk aikin mahaifiyarsa ne. Bahar yake son bude baki ya tambayeta idan batai mata komaiba amma salman ya saka dukkanin karfinsa ya hanasa magana wanda yafara kokarin kokawan kwacewa amma haile tayi alaman kada ya kuskura ya bari Asim din yayi magana dan jikinsu duka ya basu akwai mutum a dakin. Samudawan datazo dasu din ta kalla ta bude baki da sautin da bame ji idan ba su ba tace a tabbatarda mutuwar ko waye a dakin dan tinda bata ga bahar koinaba ta tabbatarda nan ne dakinta kuma tana ciki. Bayan gadon Daya daga cikin yaran nata yake kokarin nufa shi kuma salman cikin karfi ya fara jan Asim shi da daya daga cikin yaran suna toshe masa baki da karfinsu suna kokarin ficewa da shi. NUAB ne ya shigo palon Aleey na saurin shigewa gabansa dan basa kariya tareda nufar dakunan suna fara dubawa, Ganin irin mummunan al'amarin daya faru a bangaren ba kyan gani koina jini ya saka Jinin NUAB kaiwa matakin karshe na tafasa da konuwa dan haka da kansa ya ringa bankar dakunan da kafarsa yana duba dakunan idanuwansa na tsananta ja hakama jijiyoyinsa. Aleey kuwa yaransu dake waje ya kira kai tsaye suna dauka yace 'Duk motsin daya fito daga nan ko shadow na dabba ne kona mutum koma waye idanuwanku basu ga kowa ba bayan shadows na marasa gaskia just open fire, I repeat open fire ga duk motsin dazai fito ta kowane bangaren dayake zagaye da nan din.' 'Zan tabbatarda na fasa qashin duk wanda zai fito daga bangaren na bullet dina,wannan alkwari na ne sire' Kashe wayar Aleey yayi yana qarasa cire imanin dayake idanuwa da zuciyarsa dan fuskantar wanda yayi wannan mummunan aikin da gabaki daya ya gigita NUAB sbd yanda jikinsa ke tsananta wata irin rawar da ko gani bayayi sosai a karan farko tsoro yana bayyana qarara a idanuwansa wanda babu wanda ya taba gani duk duniyarsa. Su salman na dosowa suka hango NUAB din da mahaukatansa su Aleey da a shirye suke da komai cikin tsananin tashin hankali suka saki Asim suna dawowa da gudun gaske jikinsu na rawar tashin hankalin da basu taba tsammata ba. Shi kansa Asim din da aka saki Zabura yayi yana juyowa da gudun gaske batareda ya bari kafafunsa sun saki sauti ba dan kuwa harbi guda Aleey zai sako ya fasa kansa ta bayan qeyarsa dan haka da wata irin tata me saurin gaske ya koma shima ya fada dakin rawan jikinsa na tsananta hakama habon hancinsa dayake gangaro jini ya tsananta sbd tashin hankalin da shima bai taba tsammata ba daya diro masa na ganin NUAB, Cikin wata irin sauti mara fita suka kalli haile da sauri suna cewa NUAB ne da mahaukatansa sun shigo da manyan makamai. Kallan yanda jikinsu gabaki daya ya dauki rawa tayi zuciyarta na wata irin harbawa ba daidai ba hannuwanta na rawa ta kalli kofar tana jin wani abu na tsaya mata cak a kirji dan kuwa idan har NUAB ne yake nan kenan ba shine ya karbi mulkin boyem ba wani ne daban, Waye ne to? Kokuwa kuskuren da baa taba yi bane akai yau na buga qarar? Kokuwa harbe harben da akeyi ne aka bugawa qarar sabon sultan sbd a dakatar? Kama hannunta Asim yayi komai na jikinsa yana rawa wanda shima ganin NUAB anan ya tabbatar masa da ba shine ya hau milki ba hakama sunada tabbacin yana ganinsu anan wallahi bazai qara minti daya ba batareda ya rabasu da duniya ba. Jan haile Asim yayi da karfin gaske suna juyawa suka fice da tsananin gudun gaske suna hana kafafunsu fidda sauti suka fada wata kofar da zata kaisu kitchen wanda ba zaa rasa kofar baya ba a cikinsa su salman na bayansa sun baro mutim biyu wanda haile ta tabbatar musu da ko zasu mutu su kashe mata bahar wadda suka tabbatarda akwai mutum bayan gadon. #MAMUH #LOVE #SULTAN NUAB BOYEM #BAHAR GHAZ BOYEM #SULTAN YASAR BOYEM #AYANAH GHAZ BOYEM #BEAUTIFULLOVE #ROYALTY VS LOVE HAYATEEM novel 700 0022419171 AccessBank maryam sani gummi 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 92 Kai tsaye bayan gadon yaran biyu na haile da aka bari suka qarasa isa idanuwansu a rife dasu kammala aikin su bi bayan su Salman, Leylah da idanuwanta suke bude tana kuka sosai da bakinta toshe ihu me karfin gaske ta sake tana ganinsu tareda fara wata irin jijjiga tana me karfi tana ja da baya tana qasa nisa a cikin bayan gadon, Bahar da bata hayyacinta kwata kwata bata motsa ba rawa kawai jikinta yakeyi sosai har lokacin idanuwanta a rinte gam hakama kunnuwanta, Leylah dake ihun da zai iya basu babbar matsalar da zasu iya rasa ransu suka fizgo da karfi waje tareda daga wata kakkaifar wuqa zasu ratsa cikinta da ita aka bugo kofar dakin da karfin gaske da saida gefenta ya balle, NUAB ne ya bugo kofar amma bullet din aleey ne guda biyu suka riga NUAB din shiga dakin suka sauka kai tsaye akan wanda yake riqe da leylah daya a tsakiyar goshinsa daya a tsakiyar wuyansa wanda jininsa ya fesu har a gefen fuskar Leylah wadda tayi mutuwar tsaye kunnuwanta na dauke ji sukai dip bata jin komai sbd qarar bindigar daya ratsata da kuma mummunan shock na jinin daya sauka har a jikinta. Dayan cikin tsananin sauri yakai hannunsa bayan gadon zai sokawa bahar wuqar hannunsa da dukkanin karfinsa sbd koda zai mutu ya cika aikin da yayi alkawarin cikawa, Ko numfashin daya shaqa na yunkurinsa bai fitarba NUAB ya fizgi wata arniyar wuqar dake soke jikin yaronsa dake gefensa ya jefa masa da karfin gaske wadda lokaci daya ta sauka da bullet din aleey a jikinsa ta sauka tsakiyar jijiyar hannunsa data saka jijiyan ya kewa a take tana feso jini aleey kuwa gefen wuyansa ya harba wanda ya goga wuyan sosai kafin ya harbe gefen kafarsa ta dama itama wadda ta sakasa zubewa qasa take cikin mummunan hali sbd suna buqatarsa a raye. Qarar harbin ya saka su Asim dake zuba wani irin sauri suna tatata sbd gudun bada sauti tsayawa cak kayan cikinsu na wata irin rawa suka waiwaya bayansu suna kalli kofar da sauri cikin sake shiga tsaka mai wuya kafin suka qarawa tatarsu sauri suna zare takarman duka kafafunsu sbd a yanzu babu abinda suke tsananin tsoro irin fitar sautin takunsu dazaisa asan da su fata kawai su isa kofar baya su fice. Bahar da leylah a lokaci daya jinsu ya qarasa dauke wa dip sbd dukkaninsu harbin bindiga abu ne da basu taba jinsa live ba har gwara Leylah tana ji a tv da sauran guraran kallo amma bahar ko a tv bata taba jinsa ba dan haka jikinta ya fara kokarin saki komai nata na sakewa tana kasa daukan tashin hankalin daya rabata da hayyacinta. Leylah ce tayi karfin halin bude bakinta bata cikin cikakken hayyacinta ta furta 'NUABBB' tareda kokarin isa garesa tana neman somewa. Saukar sautin sunansa da aka ambata a cikin kunnuwan bahar da jinsu yayi qasa ya sakata bude idanuwanta da sukai mummunan jajir basa hayyacinsu tana miqewa daga bayan gadon batareda tasan ta miqe din ba, Kokarin juyawa yakeyi a zafafe zuwa nemanta ta miqe daga bayan gadon idanuwanta na sauka akansa wasu irin zafafan hawayen da batasan dasu ha suka rufe idanuwanta gabaki daya Wani irin abu yaji ya caki kirjinsa ya juyo tareda nufota cikin wani irin yanayin da ko gabansa baya gani ganin itace kenan akaso kashewa da bai iso dakin da wuri ba, Yana nufota ta fasa wani irin kukan daya tada tsigar jikinsa gabaki daya itama ta fito gurin da gudun gaske tayi kansa take ta fada jikinsa yayi mata wata irin rungumar da bai taba yiba a rayuwarsa dan kuwa zagayeta yayi da hannuwansa biyu yana mata kyakkyawar runguma idanuwansa na tsananta jan baqin ciki me tsanani da bacin rai da wutar fushi dake cin jininsa. Su aleey komawa sukai daga kofa suna juya baya tareda tsare kofar dakin bayan sun janyo wanda suke buqatar sun dauresa tsaf babu sauki a fuskokinsu. Kuka take fitarwa sosai me sautin dayake sake tada tsigar jikinsa yana tsaye da ita a jikinsa har lokacin yanajin yanda take sake qanqamesa jikinta na tsananta rawa sosai tana qara ficewa hayyacinta, Kasa cigaba da sauraran kukanta yayi ya dauketa gabaki dayanta yana juyawa ya nufi kofa da ita ransa na tsanantuwa da wata irin qunar da zai iya komai a lokacin ya fice daga dakin. Babu imani aleey ya saka a jawo wanda suka kaman a qasa suka bi bayansa bayan ya juyo ya nunawa leylah hanya akan ta tafi su fice gabaki daya. Duk da leylah na cikin matsanancin tsoro da tashin hankali jin tayi komai da duniyar sun tsaya mata cak akan abinda idanuwanta suka gane mata daga NUAB wanda baima tantance waye a dakin ba bayan bayyanuwan bahar a gabansa. Jin tayi kirjinta yayi mummunan nauyin da gangar jikinta kaman bazata iya daukaba wasu sabbin hawayen tsantsar baqin ciki da radadi na gangaro mata take tanajin abinda tagani a idanuwan su haile suna ji a lokacinda suke dakin dan kuwa kaf dinsu babu wanda bata gani ba. Daga kafarta tayi daqyar tana takawa jikinta na tsananta rawar baqin ciki da dana sanin kasancewa a dakin tareda baqin cikin nasarar dasu haile basu samuba akan rayuwar bahar din. Kofa suka nufa aleey ya fara isa kofar kafin NUAB ya iso ya daga hasken daya tabbatar musu da su dinne suna fitowa kai tsaye babu inda NUAB yake tsayawa barin gurin yayi aleey na bayansa da wainda suka shiga dasu. Suna barin gurin kawai suka fara jin qarar wata wuta da aka bude daga kofar baya babu ji ba gani kawai suna jin motsin alaman takun mutane basu tsa6a komaiba suka budewa gurin wutar da hatta bangon gurin zuba yakeyi ba kakkautawa. Wani irin harbi ne ya ratsa hannun Asim na dama ya fasa qashinsa take ya zube a gurin yana jan ciki cikin wata mummunar azabar da be taba ji ba ya ratsa da jan ciki cikin qura da duhun ya samu ya tsira yabar gurin dan bazai yadda ya mutu a banza ba hannun mahaukatan Moscow batareda ta tsira ba ya nema bahar wadda yasan a yanzu tana hannun NUAB. Yana barin gurin haile itama bullet ya ratsa gefen cinyarta jini na zuba sosai haka ta rarrafa ta tsira ta gudu daga gurin tana jan qafar datake ji tamkar baa jikinta ba hakama idanuwanta tini suka dena gani ko tafiyar rabin barin gurin bataiba ta yanke jiki a gurin ranta na kokarin barin jikinta a some. Cikin tashin hankalin da su aslam basu taba samun kansu a ciki ba daman suka nufo bangaren tinda suka ga mahaifiyarsu bata nan hakama Asim, Harbe harben da suma basu taba ji ba ya sakasu lafewa cikin matsanancin tashin hankali a gurin har NUAB ya fice suna kallo sai ga Asim hannu na tsiyayar jini me yawa ya fito ta hanyar bayansu yana layin jirin dake dibarsa da sauri sukai kansa suna cire mayafinsu suka tare masa jinin da tsananin sauri hankali tashe. Kokarin barin gurin sukeyi haile ta bullo kafin ta yanke jiki a gurin ba rai, Ihu meryam ta sake me karfi kafin tayi saurin toshe bakinta tana qarasawa kan hailen itama ta zare sauran rufar dake jikinta ta toshe mata inda jinin ke fita. Ba shiri suka jasu hankali tashe cikin duhun suka bar gurin dasu suna hana jini ko daya diga a qasa sbd kada a bi sahunsa. Kai tsaye bangaren Aslam dayake kusa suka nufa dasu suna shigewa ta bada umarnin kada kowa ya shigo bangaren nata batareda izininta ba. Waya meryam ta dauka cikin rawar jiki ta kira likitansu a boye tareda sanar dashi abinda ya faru dan haka ba shiri ya hado duk abinda zai bugata ya nufo bangaren aslam din cikin duhun daren. ******Duk abinda akeyi Sultan yana jin qarar komai a kunnuwansa amma sbd a yanzu baida hurumi ko daya na shiga ko daukan mataki a matsayin shugaba kokuma me mulkin boyem sedai a matsayin uba ko me bada shawara idan ta kama dan haka shiru yayi a zaune batateda motsawaba a zuciyarsa yana fatar a cikin yayan nasa duka da matansa babu wanda yabi sharrin zuciyarsa yayi abinda zai zama matsala ga rayuwan dukkaninsu. Har daren yayi tsit aka dena harbin dare ya qara tsalawa koina ya sake dauke motsi batareda anyi sautin mutuwar jinin boyem ba ya sakasa sauke wani boyayyan numfashi me sanyi da nutsuwa kafin ya miqa hannunsa a natse ya dauki wayarsa ya saka kiran wayar tenye. Babu bata lokaci tenya ta dauki wayar cikeda girmamawa ga tsohon sultan duk da dare ne sosai su kam bazasu iya bacci ba a wannan daren sbd tsimayin dake zuciyoyinsu na shedar da wannan daren na alkhairi a garesu. Magana daya zuwa biyu yayi da ita ya kashe wayar ya sake sauke ajiyan zuciya a karo na babu adadi bayan saukarsa a matsayin sultan cikin daren tukuna ya miqe a natse cikin kamewa da samun cikakken yancin da ayau zai fara samun rayuwar da zuciyarsa ke tsananin muradi tin daga ranar daya fara dora idanuwansa akan AYANAH GHAZ. Kai tsaye fitowa yayi batareda yan rakiyar kowaba cikin samuwan cikakkiyar nutsuwan yanci daga mulkin dayake tauye da abubuwan rayuwarsa da dama wanda a yanzu yasan NUAB zai kawo sauyi daga mulkin dayake na takura da rashin yancin kai zuwa mulkin da zai baka nutsuwa da yanci tareda hana kowace irin al'ada me tsananin datake sanadin rayuka da dama. Kai tsaye bangaren wishma dinsa ya nufa wadda ta farka a daidai lokacin itama jikinta a tsananin sanyaye tana kokarin dawo da tinanin dukkanin abinda ya faru zuciyarta na wani irin nauyi. Shigowansa ya saka gabaki daya bayin bangaren ficewa kofar bangaren suka tsaya gefe daya a jere har sai lokacinda ya fice. Tenya da sakinah ma cikin tsananin girmamawa tareda farin cikin kasancewansa ayau tareda ayanah suka fito gabaki daya Maa sakinah ma bangaren NUAB ta nufa cikin daren batareda tsoro ba dan dubo halinda Bahar take ciki. ****kai tsaye yaba baro can bangaren da ita bangarensa ya nufa wanda har lokacin tana jikinsa ta kasa dena kukan matsanancin tsoron data samu kanta a cikinsa. Bude masa kofar shigewa palon farkonsa akai da sauri cikin nutsuwa yana qarasowa ya shige take aka rufe kofar kuma bame shiga sai gobe nadin sarautar da duniya zata sheda tinda safe. NUAB na shigewa waya aleey ya buga fada yace KEELA babban wanda shine yake bin aleey a matsayi yace a saki manyan fada sbd nadin sarautar gobe da safe. Ba bata lokaci kuwa aka sakesu take kowannensu ya fice jiki yayi tsami da sauri suna matsuwan gobe tayi susan waye sabon sultan din na boyem. #MAMUH #BEST LOVE #SULTANS #AYANAHS HAYATEEM novel 700 0022419171 AccessBank maryam sani gummi 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 93 Yana shigewa kai tsaye bai iya ajiyeta bedroom din data sama zama ba sbd bazai taba samun nutsuwa ba gabaki daya jin yake duniya kaf bai yadda da kowa da komai akanta ba dan haka hanyar nasa bedroom din ya nufa da ita har lokacin kukanta me fita a hankali na ji da shedar da balain da bata taba ji da ganiba a rayuwarta bai dena fitowa ba yana ratsa kunnuwansa. Bude kofar bedroom dinsa da babu wanda wanda ya taba shiga bayan mutum biyu rak masu aikin gyaransa a cikin yaransa ya shige tareda rufewa yana nufar tsakiyar dakin inda lafiyayyan king-size royal bed dinsa yake komai na dakin qamshinsa yakeyi dan kuwa hatta niiman da zaa shaqa a dakin kowace iri qamshinsa ne yake tashi a cikinta hakama sanyin aircon dayake ratsa koina qamshin nasa ne shima kusan yake ratsa koina din dashi sbd komai nasa ya riga ya kama qamshinsa da babu me irinsa a masarautar masu nayan shi. Zaunawa yayi a bakin gadonsa da ita a jikinsa yana yin shiru a natse idanuwansa na dan lumshewa kadan sbd sautin dayake ratsa kunnuwansa har lokacin yanawa komai nasa illa musamman tinaninsa dayake jin wata irin wuta na cin kirjinsa na iya daukan kowace irin mataki akan wainda suka iya haukatar da kwanciyan hankalinta zuwa ga duka tashin hankalin data shedar. Ita kanta kasa motsawa tayi a jikin nasa har lokacin jikinta yar rawa yakeyi tana dan sake qanqamesa kukanta naci gaba. Shiru ba motsin komai ba sautin ko fitar numfashinsu a dakin saina kukanta tsawon mintina sosai a hakan kafin tayi shiru tana sauke ajiyan zuciya mara karfi sbd jikinta daya gama mutuwa da rashin karfi tayi sanyi sosai, Shi ma shirun ya sake yi har lokacin baice komaib bai kuma motsaba tana rungume a cikin jikinsa tana qamqame dashi, Bayan tsawon mintina bayan ta dena kukan ajiyan zuciya ta ringa jerowa a hankali cikin sunyi jikinta na qara sakewa, Fara sakinsa tayi a hankali tana jin nutsuwanta tana dawowa jikinta, Dago kanta tayi a hankali daga kirjinsa tana kasa kallan fuskarsa ta dan motsa tareda qasara sakinsa gabaki daya idanuwanta da sukai jajir suka kumbura suna kasa kallansa. Qugunta daya zagaye da hannuwansa masu karfi laushin fata da wata irin dumi ya dan sassauta riqon yana saukar da idanuwansa akan fuskarta data sakasa kasa qarasa sakinta sbd yanayinta yana sake bayyanar da zarewan data kusa yi a halin data shiga. Shiru tayi ajiyan zuciyarta na kukan datasha yana sake fita akai akai tana jin hannuwansa sun kasa saketa wanda ta kasa doguwar motsi itama tana rufe idanuwanta sbd nauyin idanuwan dana hannuwansa dake rungume da qugunta tana jikinsa sosai, Dago idanuwanta tayi a hankali batareda ta motsaba tana san kallan fuskarsa amma zuciyarta na hana hakan, Maida kanta tayi qasa tana son sake rabuwa daga jikinsa, Sake kallanta yayi yana jin dukkanin motsinta a jikinsa, A natse ya saketa tareda tayar da ita zaune daidai a kan kafafunsa yana qin kallanta sbd zuciyarsa dake wani irin zafi da radadin abinda ya kusan faruwa da ita a daren wanda zuciyarsa ta kasa sakewa ta kasa iya cirewa daga idanuwa,zuciya,kwakwalwan da tinaninsa shiyasa babu sauyi ko daya daga yanayinsa na fushi da tsantsar baqin ciki da bacin rai a daren wanda tabbas bazai mancesa ba sbd abubuwa da yawan da suka faru a cikinsa, Yanda ya zaunar da ita akan kafafun nasa ya sakata dagowa a hankali jiki a mace ta kallesa sbd jin shiru har lokacin bai iya furta kowace kalma ba hakama hannuwansa tabi da kallo taga jijiyiyin jikinsa duk sun fito alaman jininsa tafasa yakeyi, Tasan yanada yawan fushi da zafi ga duk abinda aka tabasa akansa amma bata taba ganinsa a irin wannan yanayin ba wanda ya sakata jin jikinta ya sake mutuwa ta dago idanuwanta dasukai mummunan nauyi sbd kuka ta kalli fuskarsa wadda tayi jajir tana kasa dauke idanuwanta sbd shima dagowa yayi a wani yanayin daya saka tsikar jikinta gabaki daya miqewa ya bar idanuwan nasa akanta har lokacin babu wanda ya iya cewa komai a tsakaninsu bare motsawa. Ahankali ya sauko da idanuwansa zuwa ga wuyanta da jini yake kwance a jikinsa zuwa cikin rigarta daga gefen kafadarta, Fuskarta ya dawo da idanuwansa kafin ya sake maida kallansa akan jinin wanda da alama rauni ne taji wanda itama bata san dashi ba. Idanuwanta ta dauke akansa a sanyaye tana dorasu akan inda yake kalla da dukkanin jajayen idanuwansa dake qaruwa a lokacin, Ganin jini a jikinta ya sakata jin kanta ya sara da karfi hannuwanta na dan daukan rawa tsananin tsoro da wata irin firgita na shigarta ta daga hannunta dayake rawa sosai a rikice zata dora a gurin ya kama hannunta da nasa yana hanata tabawa tareda zuba mata idanuwansa cikin wani slow dayake tafasa jininsa, Wasu sabbin hawayene suka ciko idanuwanta wainda ya kalli cikinsu baya iya cewa komai sbd idan yakai karshen qonuwa a bacin rai da fushi baya magana sam sam. Hannunsa yakai gurin kai tsaye a cikin wata nutsuwa ya kama rigarta ba tsammani taji ya saukar daga kafarta wanda ya sakata saurin kama hannunsa da tafin hannunta tana dagowa ta kallesa hawaye dake cikin idanuwanta suna gangarowa a hankali. Bai kalleta ba idanuwansa na kan raunin ya saka hannunsa dayake bayanta ya mannota sbd bayan datai kadan ta manno da kirjinsa sosai ya zagaye qugunta da hannunsa daya tareda qarasa saukar da rigarta daga kafadarta wadda ta sakata rintse idanuwanta da karfi bugun zuciyarta na fita da karfin dayake iya gani a saman fatar kirjinta fara tas datake wani daukan ido. Jinin ya zubawa ido tin daga inda ya fara zuwa inda ya sauka wanda ya tsananta wani nauyin karjinsa sbd ba raunin dataji jinin wani ne ya dauka a jikinta wanda ya sakasa jin hannuwansa na dan rawar data sakata bude idanuwanta ahankali tana fara saukewa a fuskarsa wadda ya dago jajayen idanuwansa ya zuba gabaki daya akanta yana mata wani irin kallan daya ringa saka bugun zuciyarta qaruwa ta maida kallanta akan gurin wanda itama taga tamkar jinin ne kawai ta daga hannunta dayake rawa ta nufi gurin zata taba ya sake riqe hannunta da karfi yana hanata taba jinin dayake jin yana neman yanke numfashinsa sbd nauyin da kirjinsa yayi sbd tabbatarda jinin a cikin mazan biyu ne da suka tarar a dakin. Miqewa tsaye yayi batareda yace komaiba ya dauketa kai tsaye toilet dinsa da baya taba iya sharing da kowa a rayuwarsa baya iya sharing toilet da bakwancinsa da kowa tin yana yaro bai taba iya hada gurin kwanciya da kowa ba bare hada toilet, Ciki ya nufa da ita kai tsaye sbd shi kansa bazai iya saka hannunsa a jinin wanda iya ganinsa tafasa nasa jinin yakeyi ba bare barin ta saka hannunta, Girman da toilet din nasa yake dashi ya saka suna shiga wani sanyin gaske ya ratsa har zuwa cikin naman jikinta ta rufe ido tana jin wani iri. A tsakiyar shower ya ajiyeta idanuwansa a rufe ya sakar mata ruwan dumin data ji saukansu a bazata ta ja wani irin numfashi me karfin gaske tana qamqame hannunsa a rude ba tareda tasan tayi hakan ba, Tin daga tsakiyar kanta da abin rufarta ya fadi tin a farkon shigowansu palonsa na farko ruwan ke zuba suna bin fuskarta suna sauka a wuyanta zuwa kirjinta da gangar jikinta. Tsaye yake a gabanta ruwan na sauka har a kusan rabin jikinsa shima idanuwansa na kafe a wuyanta zuwa kirjinta da ruwan suke wanke jinin yana sauka, Akan idonsa jinin ya kama wankewa tas batareda ya saketa ba duk da ruwan sun isheta hakama ya hanata saka hannunta ta wanke sbd zai iya zama makashin gaske idan hannunta ya taba jinin wani. Ruwa sosai suke sauka a jikinta bayan komai ya wanke tas amma ya kasa saketa cikin wani irin yanayin tinawa da kaman baida cikakken hankali a yanzu ya sakata qwacewa tana fitowa daga ruwan tareda qin kallansa ta nufi inda taga towels dinsa a jere ta ja daya ta fice daga toilet din tana rufe jikinta da towel sbd wani irin sanyin ac daya ratsa har qashinta. Bata tsaya a dakinba kai tsaye dakin data saba zama ta nufa tana isa dakin cire kayan jikinta tayi sbd wani irin kakkarwan sanyi da jikinta keyi me karfin gaske take tanajin zazzabi na shigarta me karfi shima komai daya hade mata a daren guda ga wani irin tsananin ciwon kai. Daqyar jikinta na wata irin rawa ta iya zare komai ta saka kayansa da kusan sune a dakin take sakawa. Bata iya tsayawa busar da gashinta me tsayin gaske dayake a jiqe ba hakanan ta dunqule guri daya a jikinta na rawa sosai. Acan bathroom din kuwa bayan fitowanta bai iya motsawa ba sbd zuciya ta gama cinyesa ayau tin farkon safiyar babu abinda jininsa yakeyi bayan quna da tafasa har zuwa daren da tsakiyar daren ma da ayanzu yake jin idan bai iya controlling na zuciyarsa ba zai iya zama makashin mutune da dama a daren sbd an wuce dukkanin iyakarsa da baa wucewa a rayuwa. Tsakiyar ruwan data fita ya tsaya yana samun ruwan na sauka a jikinsa suna dan sassauta zafin dayake jininsa da gangar jikinsa. Mintina ya dauka sosai abubuwa da dama suna yawo a cikin kwakwalwan kansa gameda rayuwar daya samu kansa a ciki a lokaci daya, Da kuma rayuwar da zaiyi daga daren yau dan zuwa safiyar gobe shine Sultan din da zai mulki qasar daya tsana da dukkanin zuciyarsa, Zan zauna a qasar daya tsana Zai rayu akan mulkin da shine ya hana mahaifiyarsa 'yancinta na shekaru, Daga gobe zai rayu a matsayin SULTAN LEUL NUAB ALMAZZ batareda ta taba kauna ko raayin hakan ba dan kuwa hakan shine abun da yakewa dukkanin tsanarsa da bai taba sanin kaddara zata kawo sa akan matsayin ba. Fitowa yayi daga shi sai towel mai haske sosai a qugunsa gashinsa dayake sake har a kafadarsa tsiyayar ruwa yakeyi shima. Tsayuwa yayi a gaban mirror wani irin sanyi me tsananin gaske yana ratsa shi amma bai motsaba ko kadan sbd hakan yana rage zafin dayake ji a cikin gangar jikinsa sosai wanda yake kaman zai kama da wuta. A haka ya bude tas kafin ya busar da gashinsa da dryer yayi shirin kwanciya ya fice daga dakin jikinsa a matiqar sanyaye ya nufi dakin datake sbd ayau Rauninsa a kusan bayyane yake. #MAMUH #HOTLOVE #BESTSTORY #2SULTANs #2AYANAHs HAYATEEM novel 700 0022419171 AccessBank maryam sani gummi 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 94 Wata nutsuwa ce ta saukar masa wadda take tattareda sanyi da kawar da dukkanin fushi da hayaniyar kansa tareda sakarwa jikinsa sanyi da kamewa dan haka a natsen ya isa kofar dakin ya bude a natse tareda saka kai a ciki sbd bai hangota akan gadon ba. Da wata irin kwantacciyar nutsuwa ya qaraso cikin tsakiyar dakin yana sauke kyawawan idanuwansa akanta tana dunqule a kan sofa idanuwanta a rufe tayi baccin wahala zazzabi me karfi yana cin jikinta. Tsayuwa yayi a kanta tareda zuba mata idanuwansa da suka dan sauya kadan yana kallan gashinta dayake a jiqe a jiqe har lokacin bai bushe wanda ya tabbatarda zai sakar mata ciwo. Durkusawa yayi a hankali daidai kanta ya saka hannunsa ya taba gashin wani sanyi ya ratsa tafin hannuwansa ya dauke hannunsa ya miqe ya nufi inda dryers na dakin suke bama daya ba ya dauko ya janyo har inda take yafara busar mata da gashin a yanda take kwance batareda ya bari zafi ko iskar yayi mata yawa ba, Duk abinda yakeyi bai kalli fuskarta ba harya gama ya maida ya dawo ya yaye rufar dake jikinta a hankali ya wanda ya sakata bude idanuwanta a hankali cikin zafin zazzabi ta kallesa batareda ta ce komaiba se motsawa datai zata tashi zaune sbd bata buqatan komai da kowa a lokacin ita kadai tasan abinda take ji a gangar jiki da zuciyarta, Yunqurawa tayi a matiqar galabaice zata tashi ya dakatar da ita da ta hanyar dora hannunsa a cikin sanyi kan kafadarta ya hanata yunqurawan. Daukanta ya sake yi batareda hayaniya ba ya nufi gadon dakin ya kwantar da ita ya rufe mata jikinta dayake dan rawa ya zauna bakin gadon tareda rintse idanuwansa sbd a yanzu wata irin damuwa ce me tsananin nauyi ta danne kirjinsa a rayuwar daya samu kansa na matsayin daya hau kan kansa duka a cikin dare daya, Nauyin daya rataya a kansa jin yake tin ayanzu ya danne kirjinsa yana raba gangar jikinsa da wani sashensa dashi aka haifesa. Mahaifinsa ya yanka rayuwarsa ya datsata a gabansa ya lalata masa buri da dukkanin abinda yayi shekaru yana ginawa a zuciya da rayuwarsa, Mahaifinsa ya wargaza tsarinsa da akidarsa ta rayuwa Mahaifinsa ya tilasta karban rayuwar da babu ita a kundin rayuwar daya tsarawa kansa da mahaifiyarsa. Numfashi ya sauke me zafi daya fito a natse tareda bude idanuwansa da suka sake sauyawa zuwa ja ya waiwayo ya kalleta ta sake komawa baccin wahala itama. Zubawa fuskarta datake bayyanar da halin ciwon datake ciki ya dauke idanuwan yana miqewa ya koma kan sofan datake dakin tana facing gadon ya zaune a natse tareda jinginar da bayansa ya dora kafarsa kan daya a natse tareda folding hannuwansa yana sake kwantar da kansa jikin kujeran yana rufe idanuwansa sbd kansa dayake sarawa. ******** Sultan me murabus kuwa a daidai wannan lokacin da shima ya isa har asalin bedroom din ayanah ghaz wadda qamshinsa ne ya fara ratso mata cikin dakin duk da tana cikin mummunan halin tinanin bayyanar halittar data kasance jinin abaas a gabanta batared bayyanarsa ba da shine mahadin karshe na rayuwarta shigowan qamshin namji na uku a rayuwarta wanda sune suke da rayuwa da ruhinta ya sakata rufe jajayen idanuwanta da suke cikin matsanancin halin da zuciyarta take ciki sbd Abaas shine namijin da yafi kowane namiji a rayuwarta kafin 'dan ta NUAB da mahaifinsa Sultan yasar. Rufe idanuwanta yayi daidai da sako kansa dakin a cikin wata irin nutsuwan da bai taba samu ba a tsawon shekarun mulkinsa ba, Idanuwansa masu kyau da haske saukesu yayi akan ayanah ghaz wadda nata idanuwan suke rufe tana jin zuciyarta na kokarin bugawa ya tako a natse har gabanta daidai nan ta miqa hannu zata dafe kirjinta dayake wani irin radadi.....riqe hannun nata yayi da nasa a cikin wata irin nutsuwa da samun cikar burin dayafi kowane burinsa a duniya yana kafawa hannun nata daya riqe da nasa idanuwansa batareda ya kyafta ba tasa zuciyar na wani irin ciwon daya debi shekaru yana hadiyewa shi kadai. Hannunta daya ta dago zata dafe kirjin dashi sbd jin takeyi zuciyarta na kasa daukan abinda take ji ya sake riqe hannun da dayan hannunsa tareda dago idanuwansa ya kalli fuskarta cikin cikakkiyar asalin nutsuwansa daya jima da rasawa akanta yaba kafesu tareda tsayar dasu akan fuskar da yayi shekaru bai yiwa kallan daya bawa zuciyarsa sanyi da hasken data rasa, Bude nata idanuwan tayi a cikin wani irin mutuwar jiki hawayen abinda take ji na radadin zuci da gangar suna gangarowa daga idanuwanta ta sauke su akan fuskarsa da tinda take bata taba masa kallan ido cikin ido ba sai ayau din ta zuba masa su hawayenta na tsananta gangarowa ta kasa riqe abinda take ji zuciyarta na neman bugawa sbd bazata iya rayuwaba idan aka fada mata wani labarin daban akan abaas ta bude bakinta ahankali muryanta na cikeda wani irin raunin datake shirye da barin duniyar da babu abaas tace 'Abaass gha..... Tafin hannunsa me sanyin dayake keto a cikin daren ya saka yana rufe bakinta a cikin wata irin sanyi da tsantsar kaunar datake bayyanuwa a idanuwansa babu burki yana tsayar da kallansa dakyau akan fuskarta baya buqatan jin dacin dayake tattare da zuciyarta wanda yana jiyosa a tasa zuciyar sbd yasan wani tsantsar baqin ciki da mafi dacin rayuwarta ne zata ratsa a duk abinda zaa sanar da ita gameda 'dan uwan nata wanda ya gama sanin komai akanta amma koma wane halin zata shiga na rashin dan uwan da shine rayuwarta ya shirya tayata shigarsa da tsayuwa akanta batareda ta rasa kanta ba har sai ta samu nutsuwa da saukin komai daga abinda zata dandana rashin da jajjiga rayuwa da duniyarta, Babu abinda yakeson ji daga gareta ya yafe wannan damar da matsayin ga 'danta sbd shine wanda zai iya bata sassaucin datake buqata a lokacin da zataji komai daga bakinsa, Tin daga lokacin da ta shigo rayuwarsa mulki da matsayin da dukkanin mulkin yake bayarwa ya fita a kansa, Rayuwa yakeso wadda ita kadai ce zata kasance dashi a cikinta, Rayuwa yake so wadda shine kadai zai kasance mata a cikinta ya bata dukkanin farin ciki da walwalan da qasarsa ta bata dan kuwa kaddarar haifa masa 'da ce ta rabota da komai nata da farin cikin da har abada kila ta rasa, Wasu hawayen nata ne masu zafi suka gangaro a sanyaye suka sauka akan fatar hannunsa datake rufe da bakinta ya gangara da idanuwansa akan hawayen dake kan fatar tasa suna gangarawa zasu sauka kafin ya dawo da kallansa akan fuskarta da itama shi din ta dago ta sake tsayar da idanuwanta kafin wani irin kuka me tsananin tsima zuciya ya taho mata ta fasa a hankali tana rintse idanuwanta da karfi babu abinda ruhi da zuciyarta da idanuwanta da gangar jikinta suke tsananin nema da muradi a lokacin bayan bayyanar abaas a gabanta. Qamqame hannuwanta Sultan yasar yayi yana sauraran kukanta da sautinsa suna ratsa sa idanuwansa na sauyawa kafin ya saketa a hankali tareda zaunawa a gefenta a wata irin nutsuwa ya bude hannuwansa ya zagayota a natse ya shigar da ita jikinsa ya rungume da sanyayyar nutsuwan data isa gareta ta rintse idanuwanta tana sake fasa wani kukan dayake jinsa har tsakiyar kirjinsa data toshe. Kuka takeyi sosai wanda yake na tsantsar tsananin tsoron dayake shigarta wanda bata shirya ji ba koma menene ya kawo bahar gareta batareda abaas ba  dan haka zuciyarta ke wata irin karyewan da bazata taba gyaruwaba. Dukkanin kukanta da radadin dayake tafe dashi ratsasa yakeyi yana karbansa hannu bibbiyu da radadin da quncin da komai duk karba yakeyi a zuciyarsa idanuwansa jajir yana sake rungumeta da karfi a jikinsa. A haka ya qarar da kutsawa a cikin kowane quncinta daya shirya rayuwa a cikinsa har qarshensa tareda ita. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 95 Acan bangaren ma SULTAN NUAB a zaunen ya kwana batareda rintsawa ko ta second dayaba idanuwansa a kafe guri daya zuciyarsa a nauyaye da abinda baisan ya shigesa ba har akai asuba tukuna ya iya miqewa dan sallah. Kai tsaye masallacin masarautar dayake duk wani sultan acan yake sallah tareda manya ayau shima da yaransa can suka nufa dan gabatar da sallarsu acan sabanin tasu da suke hada jam'i suyi a nasu masallacin da suka tadarwa kansu a bangarensa. Ba dukkaninsu suka tafi ba wasu anan bangaren sukai sallarsu shi kuwa da aleey da keelah tareda wasu daga securities dinsa masallacin suka nufa a karan farko sbd a yanzu shine me masarautar gabaki dayanta. A lokaci daya ya iso masallacin tareda mahaifinsa wanda ya kallesa da idanuwansa da basu gama dawowa daidai ba shi kuwa bai dagoba sbd baya buqatan kallan kowa a yanzu bare wata hayaniyar da zata qarawa kansa nauyin dayake ji, Ganin securities dinsa suna kokarin cike rabin masallacin yasa kusan kowa iya kansa yana bin sahun sallah a natse dan tada sallan da zaayi batareda tsayawa kallan kwaf ba zuciyarsu na shiga rudanin ganinsa a masallacin tareda tsananin tsoro da fargaba da zullumin abinda suke ganin kaman yana shirin tabbata cewan shine Sultan din boyem a a yanzu. A guri daya ya tsaya sahu kafada da kafada da mahaifinsa wanda shima yake cikin yanayi na rashin son hayaniya, Sallah akai aka kammala kowa yayi tsit da adduar da kowa yake sanarwa ubangiji har gari ya fara haske wanda kowa ya fara silalewa daya bayan daya suna barin masallacin dan tafiya fara shiri sbd da safiya ake nadin sarautar qasar wadda a cikin tsakiyar daren dukkanin labarin nadin sarautar goben ya fita yana isa ga duniya da duk inda ya kamata ya isa sbd akan dole manyan fada basu rintsa ba suka kwana aikin nadin mulkin sbd dolensu ne. Koda ya koma bangarensa babu wanda ya sake zuwa fara shirye shirye kawai akeyi tako ina wanda ya saka koina ya dauki wata irin harama da hayaniya amma banda bangarensa wanda yake tsit babu kowace hayaniya duk da su aleey wani irin zazzafan shirin sukeyi tareda tsananta wani irin tsananin tsaro da securities tako ina, A bangaren ayanah tinda sultan ya fice su tenya suka sanar da ita NUAB ne sultan na yanzu wanda zaayi nadinsa ayau. Wani irin sabon nauyi taji ya danne kirjinta amma tin da kansa ne ya karba ba dole aka dorasa ba tasan an cika mata alkawarinta, Tausar zuciyarta tayi daga dukkanin abinda takeji zata jira ayi nadin sarautar ayau din a gama kafin ya fuskance ta shi da Sakinah su sanar da ita menene yake faruwa wanda bata saniba dan haka ta saka dukkanin karfin hali da taurin zuciyar da batada ta danne abinda takeji dan barin Hayateem dinta ya fuskanci wannan ranar da zata zata fara gina tarihi me girma a rayuwarsa. Manyan baqi daga qasashen kusa dana gari da duk wani jinin boyem dake duniya fara halarta sukai a qasa da masaurautar boyem wanda yake tsananta tsaron qasar ayau gabaki dayanta da masarautar sbd tsaron har yayi yawan da hankali ma bazai daukaba, Kayan nadin sarautar da sultan ya jima da tanadar masa aka aiko daga bangarensa wanda sakon ya iso da bayi kusan sama da ashirin tareda kadir suna daukan idanuwa tamkar zinari sai asalin zoben zinarin dayake dauke da adon black diamonds a cikinsa na sarautar wanda wata narkakkiyar dukiya me tarin yawan gaske sultan ya batar gurin qerosa daga qasar Kuwait me dauke da sunan SULTAN NUAB 40 wanda kowane sultan me mulki saiya mallaki nasa. Isowan sakon bangaren Amminsa ya saka ammin tasa bada tukuicin dukiya me tsananin gaske hakama su tenya da maa sakinah saida kowannesu ya bada tukuicin zinari me yawan gaske kafin daga baya suka dauki kayan Ayanah na gabansu suna bayanta dauke dasu da bayi sama da goma suka nufi bangarensa dan mahaifiyarsa ce zatai shirinsa a bisa al'adah. Koda suka isa ya fito wanka yana sanye da fararen kaya tas riga body hug da farin dogon wando fuskarsa tayi wani irin haske asalin kwarjininsa yana fita a natse yana kwantar da tsigar dukkanin wani me kallansa. Amminsa ce kadai ta iya isa palonsa na kurya sai Maa sakinah da tenya wainda suka tsaya daga nesa Ammin tasa ta tako tana isowa garesa yana tsaye ya kasa motsawa ya zuba mata idanuwansa yana kallanta dukkanin jikinsa na mutuwa da wani irin dumi da zafi. Itama wasu hawaye ne suka cika idanuwanta tana qarasowa rungumesa tayi ahankali tareda sauke ajiyan zuciya tana bude baki tace 'Daga yau ina rokon allah ya baka dukkanin kariya har ranar da ranka zai bar jikinka, Ina rokon ka samu dukkanin kariya da rayuwa me albarka da jin dadin da kwanciyan hankalin da baida kishiya har ranar da zaka sauka wannan mulkin lafiya.' Hannuwansa biyu ya saka ya qanqameta jikinsa sosai yana rufe idanuwansa yana rokon allah ya karbi adduar mahaifiyarsa akansa. Mintina suka bata a hakan kafin suka saki juna ta kama hannunsa ta zaunar dashi sai lokacin su maa suka iso suka fara bata komai na sarautar a hankali tana saka masa tana shiryasa. Hannuwanta biyu ta saka ta dauki zoben dayake daga mahaifinsa ta saka masa kafin ta zaro nata kyautar ta chain din asalin azurfa da aka saka sunansa a jiki da manyan baqaqe da larabci wanda tin a shekaru tayi masa shi ta saka masa a hannun da agogon dubban daruruwan dollars suka siyesa ta kama hannun takai bakinta tayi kissing ahankali tareda jero masa wata irin adduar data sakasa sake rungumeta yana kissin tsakiyar kanta. Maa sakinah ce ta dafa kansa a hankali itama ta karanto masa adduoi masu kyau da tsafta kafin maa tenya itama tayi masa a daidai lokacin komai ya kammala masarauta ta hallata ta cika maqil da wasu irin manyan mutane tako ina ga medias daban daban da bazasu taba kirguwa ba hakama mutanen NUAB din da turawan kasashe daban daban kusan duk sun bayyana wainda zasu iya zuwa a short lokacin da aka sanar. Duk wani babban fada na yanzu dama wainda sukai retire da murabus suna bakin kofar bamgarensa a jere a tsaye tareda wasu irin securities dan jiran fitowansa dan rakiya garesa zuwa fada wanda haka tsarin yake. Aleey ayau din tsaron daya zuba a masarautar boyem ya wuce dukkanin hankali sbd tako ina yaronsu ne a cikin shirin da basu taba zamaba na rayuwarsu, Idanuwan aleey da duk wani ghaz member a bude suke sharp suke hatta yaransu da duka suka qasashe da sukai isowan gaggawa a shirye suke tsaf da bawa kowace daqiqa ta ranar kariya a ransu. Karfe goma sha biyi daidai ne lokacin fitowansa dan haka dago manyan idanuwansa da ayau tsantsar mulkin dake jininsa yake bayyana yayi ya kalli agogo sha biyu da hamsin da tara, Juyawa yayi ya kalli hanyar kofar dakin da babu wanda ya shiga har lokacin sbd har lokacin bata farka ba sbd kwanan datai da wani mummunan zazzabi me karfin daya hanata baccin lafiya sai bayan asuba. Juyo da kansa yayi ya daga kafafunsa yana takawa a natse da kamewa tareda tsantsar ikon dayake yawo a jininsa ya nufi kofa wadda yana isowa aleey ya wangale ta take dukkanin mai rai dake gurin suka gyara tsayuwa suna sauke kansu kaf a lokaci daya cikeda wata irin girmamawa da wata qarar da aka saki data tabbatarwa duk wanda yake ciki da wajen masarautar jiran nadin SULTAN LEUL NUAB ALMAZZ ya fito. Take masarautar ta dauki wani irin tsit duk da dubban daruruwan mutanen dake cikinta da zagayenta shiru koina yayi. Securities kuwa take suka sake dauke wuta da qamewa cikin kowane position nasu. Aleey dayake shine a gaban NUAB din da wasu securities da bama sa jin kowane yare bayan na harbewa without any second thoughts, Wasu irin qananun zafafan full loaded pistols ne a jikin aleey a boye kusan guda hudu da wata wuqar da kai tsaye zata yanka ko jijiya nawa ne a inda aka sokata tayi musu yankan cin ledar bera. Keelah ma dayake daba bayan NUAB din tareda manyan boyem da suka taho rakiyar sultan din zuwa fada a loade yake da munanan makamai a cikin jikinsa fuska babu sauki ko a kadan a wannan lokacin. Kai tsaye fada suka isa wadda yan jarida daga nesa inda aka kebe musu suka fara hasko hasken flashers nasu tako ina kowane sahu da motsi yana daukewa saina isowan sultan me boyem da ghaz da Moscow. Sultan yasar dayake zaune tinda sultan da yan rakiyarsa suka sako kai a cikin fadar ya zuba masa idanuwansa batareda ya daukeba yana jero masa wasu irin karfafan adduoin da zasu basa kariya da ikon mulkinsa cikin aminci da kwanciyan hankali. Babu bata lokaci aka gabatar da nadin sarautar wadda tako ina ake fitowa da wasu irin trays na danyan zinarin da shine kawai yake daukan idon koina. Sultan ne ya taso a daidai lokacin da ake farawa ya tsaya a gaban NUAB din gabatar da sauran al'adar da manyan asalin boyem ke yi a lokacin nadin. A daidai lokacin da ake kammala komai aka dauko hular datake matsayin rawanin mulkin da zaa saka masa, A daidai lokacin daya daga cikin securities da aka bari acan gadin bahar ya iso fadar da kansa har gurin aleey dake can gefe a tsaye batareda ya zauna ba dan bazai taba iya zaunawa ba a daidai lokacin bai yadda komai ya shammacesa ba musamman da basuga motsin Asim tako inaba da mahaifiyarsa basu san me suke shiryawaba. A gurin kunnuwansa ya sanar masa da bahar ta farka amma ba lafiya ba tanata amai ta fito tanason barin bangaren amma basu bude kofar ba. Aleey kallan NUAB yayi wanda ya basa umarni me karfin gaske cewan ko wane lokaci ne yake a ringa sanar dashi abinda ya shafeta kai tsaye without any delay. Kallan taron manyan duniyar dake gurin yayi da abinda akeyi wanda duniya gabaki daya take shedawa live a gidajen tv da live shows da media da ma wainda ke shadawa a gaban idanuwansu. Numfashi aleey din ya sauke tareda tinkaro NUAB din wanda aka kawo hular zaa saka masa ya dan rankwafo cikeda girmamawa ya fada masa daidai lokacin shugaban fadar jinin boyem daya zuba shekaru shine yake nadin sarakunan boyem ya tsufa ya daga hular zai saka take NUAB din ya riqe hannunsa da hannunsa dayake cikeda lafiyayyan karfi da lafiyar fata yana dago idanuwansa da suke jajir tinda aka fara nadin ya dakatar dashi daga saka masa nadin hular darak3 ta asalin saqin sunan boyem da akai da ruwan zinari. Sultan dayake ganin hakan cikin iko da nasa mulkin kai tsaye ya riqe hannun NUAB din batareda an gane meyake shirin faruwaba na barin gurin da NUAB din zaiyi ya kalli aleey da idanuwansa akan ya koma inda yake a qarasa gamawa. Baya aleey yaja yana komawa sbd shima yasan babban qaramin aikin mai gidansa ne barin gurin da duniya zata sheda abinda yayi. Qarasa nadin sarautar akaci gaba dayi cikeda tsantsar iko da farin ciki da kafar da sabon tarihi a qasa da masarautar boyem. #MAMUH HAYATEEM novel 700 0022419171 AccessBank maryam sani gummi 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 96 Kammala nadin akai tareda daga tutar datake dauke da sunansa aka ambaci sunansa kowa da duniya ta sheda a matsayin sabon sultan na boyem me daraja dan haka kowa miqewa yayi cikin sautin daya ratsa kowane lungu na masarautar akai masa barka da sheda wannan rana me tarin daraja da kafar da sabon tarihin da zai dora boyem akan hanyar kalar nasa mulkin da ake fatan ya zamo alkhairi me girman gaske. Daya bayan daya manyan masarautar boyem masu matsayi a yanzu da wainda ma basa dashi da wainda sunyi sun sauka suka ringa zuwa suna sana sakawa matsayinsa albarka da addua cikin girmamawa wanda hakan ne ya dauki lokaci. Bayan ana gama wannan sallah akai a cikin babban masallacin masarautar wanda ya dauki mutane fiyeda lissafi mutane masu dibbin yawa har waje wadda hatta ita sai da aka ringa dauka live ana nunawa duniya sallar sultan ta farko a cikin dubban jamaar da suka halarci taron nadin. Ana gamawa abincin zaa ci wanda anan ne zaayi biki na al'adu da abubuwan nishadi da dama till down dan haka ake bawa sultan daman komawa ya sauyo kayansa daga kayan nadin sarautar. Dukka wannan abin da akeyi zuciyar sultan NUAB tana rabe ne a cikin tinanika guda biyu wainda suke bayyane a idanuwansa da suka sauya matiqar sosai duk da yayi iya kokarinsa gurin dan sakewa yana gaisawa da mutane sosai sbd babu qaramin mutum a gurin. Lokacin tafiyarss sauyawa da yar hutawar da batafi ta rabin awa ba zuwa awa daya kai tsaye barin gurin yayi tareda personal securities dinsa da securities na masarautar da daga yau suma suna tsaye a gurin basa kariya. Tin a hanya yana tafe cikin nutsuwa da kamewa tareda zallan ikon mulki dayake yawo a jininsa ya dan kalli aleey a natse batareda doguwar hayaniya ba yace a kira doctor. Fidda waya aleey yayi kai tsaye yana kiran likitansu da zaiyi gaggawar biyosu sbd yana masarautar shima gurin hidimar bikin. Suna isowa bangaren nasa wanda tin daga nesa securities ne masu karfin gaske zagaye da gurin take suka sake gyara tsayuwa dan masa barka da isowa batareda baki ya furta ba sbd shima bai iya amsawan dan haka kai tsaye ciki yake kokarin nufa bayan an wangale masa kofar shigewan da sauri. Sauran securities din gabaki daya kaf duka burki suka ci a bakin kofar suna jeruwa gefe daban bayan ya shige aka rufe kofar ruf gurin ya sake daukan tsit. Hatta aleey bai shiga ba daga kofar ya dakata yana jiran isowan Dr. Shi kuwa yana shiga wata ajiyan zuciya mara sauti ya sauke a hankali tareda numfashi me zafi yanajin zuciyarsa na dan samun sassaucin halinda take ciki na karba da hawa mulkin da bai taba tinanin hawa ba arayuwarsa, Kai tsaye bedroom dinsa ya nufa ya cire dukkanin kayan sarautar da suke jikinsa dayake jin kansa very uncomfortable a cikinsu, Yana zarewa bathroom ya fada tareda sakarwa kansa ruwan dumi da suka ratsasa yaji yana dawowa NUAB dinsa, Bai wani bata lokaci ba ya fito wankan a natse ya shirya tareda sauya kaya zuwa marasa nauyi ya duba wayarsa dake kawo haske yaga kiran aleey dan sanar dashi dr ya iso tin dazu. Fitowa yayi bayan ya ajiye wayar ya fara nufar dakinta kai tsaye yana shiga a qasa ya ganta zube ta dunqule guri daya tana wani irin rawan sanyi idanuwanta a rufe fuskarta tayi ja. Qarasawa yayi kai tsaye baice komaiba ko tsayawa komai a natse ya dauketa daga qasan yana nufar bakin gado da ita ya ajiye a hankali. Qatuwar jacket ya dauko ya saka mata tareda hulan sanyi me kauri akan kayan dake jikinta kafin ya sake daukota ya fito da ita palon yace dr ya shigo. Dr na shigowa cikin sauri da nutsuwa ya fara dubata sbd dukkanin aikin NUAB bayason gaggawa a natse yake so da buqatar ayi masa komai nasa bare a yanzu da ake maganar lafiya da rayuwa. Mintina sosai dr din ya dauka yana dubata kafin ya fidda magani kusan guda uku ya bata tareda daura mata qaramin drip sbd aman datai sosai y dan tafi da ruwan jikinta. Dr na ficewa haka ya kuma daukanta da drip din ya maida daki tareda daga wayarsa ya kira maa sakinah dan kawo mata abinci da bata kulawa. Kafin zuwa maa sakinah tini lokacin komawansa bikin da zaa sake farawa yayi amma bai fito haka yabar dubban jamaa anata jira har sai da maa sakinah ta iso tukuna ya fito daga dakin ya sake shiryawa cikin wata shigar daban data fiddo wani asalin zazzafan kyansa da kwarjininsa tareda bayyanarda shi din matashin sarki ne da zai zuba zazzafan lokacinsa akan mulki. Yana ficewa Maa sakinah ta shiga dakin a cikin tsananin kewan bahar din datai wadda ta kwana biyu bata gani ba dan haka sakawa tayi bayin suka jere komai suka fice ta qarasa gurinta ta zauna bakin gadonta tareda bude baki zatai magana Bahar din ta shige jikinta tana rungumeta tareda fara hawaye masu sanyi tana cewa 'Maa dan Allah kada ki tafi koina ki zauna tareda ni kokuma ki tafi dani can' Shiru maa din tayi tana rungumeta jikinta sosai tace 'Bahar Allah ya baki lafiya tukuna amma ke yanzu matar Sultan ce a masarautar nan baya kamata ace kina fita yawo koina koma komawa wani bangaren' Shiru bahar din tayi tareda batareda ta fahimci maganar kwata kwata ba ta Girgiza kai tana cewa aa ita dai tanasonta a kusa da duk inda take. Shiru kawai Maa din tayi batareda tayi sabuwar magana ba ta saketa tana nufar toilet ta hada mata ruwan wanka me zafi da qamshin wasu irin turarikan wanka na SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387 wainda suke na asalin masu kama jiki su wuni fatar jikinka tana qamshi me sanyi da ratsa zuciya. Dawowa tayi ta kamata zuwa toilet din sbd ruwan drip din ya qare, Wanka Bahar din tayi a sanyaye sbd ta dan samu karfin jiki daga ruwan da aka sakama mata tana gamawa ta sake brush ta fito daure da towel gashinta a daure tsakiyar kanta a sako sako wanda bama itace ta daure ba da kanta duk da batai tinanin shine ya daure mata dinba. Maa sakinah cikin kulawa da sangartawa ta tsaya bayanta bayan ta zauna kaman yanda ta saba yi mata ta warware mata gashinta ta dan gyara mata sama sama ta sake dan daure mata kaman yanda ta gansa baa matseba ko kadan, Tayata shiryawa tayi kafin ta dauko mata kayansa kaman yanda ta saba sune kadai sitirar datake sakawa ta saka wando da rigar datai mata mugun yawa hakama wandon ko zaman qugunta baya yi. Sallah tayi tana idarwa maa ta zuba mata madara me zafi sosai da zuka tafara sha a hankali harta dan sha sosai kafin ta ajiye maa din da kanta ta ringa bata abinci tana lallabata sbd ta saba zuwa lokacin ta gama sangarta bahar din duk da ma bahar din bata gama sake damuwarta da rayuwar data tasoba gaba daya. Tana gama cin abincin maganin ma itace ta bata da kanta tasha daqyar sbd batason magani sam bare irin wannan din, Suna gamawa rokon maa tafara yi akan su tafi su koma bangaren can batason zaman nan din. Yanda ta dage ne ya saka maa fidda wayarta ta saka kiran aleey ta sanar dashi duk da ana cikin hidima sosai haka aleey ya isa ya sanar da sultan NUAB din, Dan shiru yayi kafin ya dago manyan fararen idanuwansa batareda ya jiyo ba yace abarsu su tafi din. Aleey barin gurin yayi ya isa bangaren da kansa yayi musu jagora har bangaren Ammi wadda bata bangaren suna gurin hidimar sbd tinda angama nadi bikin yanzu da akeyi kaman lunch ne kowa ya halarta maza da matan duka jinin boyem da masu matsayi tareda masu muqamai na qasashe harma da abokan business dinsa mata masu karfi a duniyar business suma. Tenya ma da sauran bayin da securities din da aka tanadarwa Ayanah din duka suna can dan hakanne ma bata nema bahar ba tabarta ta huta kaman yanda suka duba kafin fitowansu bangarensa dazun sukaga tana bacci sosai. Suna shigowa daki ta nufa tana shiga ta sauke ajiyan zuciya sbd samun dawowan cikakkiyar nutsuwanta. Kayan jikinta tafara zarewa a natse cikin rashin karfin jiki kafin ta sauya da wasu ta isa ta haye gadon dakin ta kwanta tana sake samun nutsuwan gangar jiki data ruhi. Maa sakinah ma farin cikinta da kwanciyan hankalinta taji itama ya dawo ganin bahar din a gabanta ta dawo mata a cikakkiyarta dan haka fara kokarin bata labarin nadin da akai yau din gaske tayi wanda ya saka Bahar shiru jikinta na wani irin sanyi da mutuwa, NUAB a matsayin SULTAN na qasar boyem gabaki daya? Yana a matsayin SULTAN a dazu ya taho gareta ba NUAB zallah data saniba. Numfashi mara sauti ko kadan ta sauke daga zuciyarta tana lumshe idanuwanta ta rufe a hankali batareda ta furta kalma ko daya ba amma dukkanin abinda maa take fada akan zamowan NUAB din sultan dazai mulkin dubban miliyoyin mutane tana jin saukan kalaman cikin kunnuwanta, Acan kuwa cikin babban makeken Palace hall din masarautar boyem din wanda yake a tsare da wani irin tsarin dayake bayyanarda tarin arziki ba qarami ba masarautar boyem take dashi tareda wayewa da ilimi dan kuwa komai na gurin class da dukiya me yawa yake nuna, Tamkar fadar masarautar gurin yake komai golden da black ne dan haka gurin yake daukan ido kaman ka shiga fadar da aka qera da zinari, A tsare cikin burgewa da daukan ido komai yake na tables kala kala na cin abinci wanda babu kalar tsadaddiyar abincin da babu wanda qwararri professionals akan girki suka dafa da tsarawa. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 97 Hidimar aka fara wanda kowa yake a tsare a waye ba hayaniya duka jamaar Echoes suma sun halla a tables daya farin cikinsu ya kasa tsayuwa Musamman 002 Asia,003 Zulee da Zee Amiru,Ummu Asim,Maman Anees da Amina Maikatifa Abinci kawai suke ci idanuwansu sun kasa tsayuwa guri daya  sai ganin jamaar su sukeyi suna qarasowa, Naimah ce a cikin manyan bayin da aka zaba dan shigo da abinci a tsare cikin yaran tsadaddun caterers da aka dauko daga wata qasa tana isowa table din yan Echoes din kanta a qasa cikin uniform dinta sa suke fes sunfi wata designer din tsari da kyau harma da kudi ta fara jere musu ruwan madara me dumin da ake kawowa dan dumama ciki da bawa fatar jiki lafiya. Dagowa Zee tayi ta kalleta tace 'Allah sarki Sannu da kokari naimah ina salmah ne?? Sauke kai ta sake dan yi qasa girgiza kai alaman Salmah dai kila marigaya zata bi. Dariya me karfi suka kece da ita gabaki dayansu suna tausawa salmah din wadda da alama Salman dinta na Asim zata bi. Hidimar biki aka ci gaba da ita a tsare babu tsiya babu talauci babu qaranta koina da komai arziki ne kawai ake saki ana wasa dashi cikin harkar arziki ta masu abun duniya. Ammi ma a tare take cikin manyan matan duniya da duniya tasan dasu suna bata girmamawa sosai cikin wayewa da ilimi sbd kasancewanta mahaifiyar sultan NUAB me manyan mutane a qasashe daban daban, Hakama jamaar sultan yasar suna nuna girmamawansu sosai da tarin kulawa ga Ayanaah din wadda ayau duniya ita kadai ma take kalla a matsayin tararuwa ga 'danta sultan LEUL NUAB hakama tauraruwa ga sultan me murabus Yasar almazz sbd babu wanda yaga haile ko Asim, sai 'yayanta mata da akan dole suka shiryo suka fito hidimar sbd gudun asan halinda su hailen suke ciki hakama babu wanda ya tambayi inda suke, Maraki ma tana gurin ta iso cikin ado me tsarin gasek da koina na jikinta ke daukan idanuwa da adon gwalawalai sedai babu farin ciki ko rahama ko daya a cikin tsakiyar zuciyarta sbd abinda idanuwanta suke gane mata a yanzu shine asalin son da acan baya ma basu gani komai ba a idon sultan akan ayanah, Baya wani kallanta amma kallo daya yayiwa Ayanah daga inda yake zuwa inda take wanda yayi akan idanuwan marakin jin tayi duniyarta ta tsaya cak, Abu ne ta gani wanda a yanzu da baya mulki babu wanda zai iya kutse a cikin rayuwar da duk ya zabawa kansa dan haka taji gashin jikinta ma suna miqewa tsananin kishin da babu abinda zai mata bayan kaita ga ciwon zuciyar da zata mace a banza yana rufeta tana jin inama bata samu kanta a rayuwa cikin wainda babu wanda ya taba sanin mahimmancinta har kusan shi wanda ya ajiyeta din, A yanzu da baya mulki zuciyarsa batada shamaki,rayuwarsa batada shamakin bayyanarda dukkanin abinda yake ransa ko burinsa ga kowace mace ta jinin sarautar boyem da wadda ba jininn sarautar boyem ba yanada ikon auren kowa babu shamaki a wane matsayin take ita? Nauyi kirjinta yayi mata tana dago idanuwanta ta zubawa ayanah dake zaune a cikin manyan mutane suna kokarin samun kusanci da sanin juna da ita tana kallanta batareda kyaftawa ba tinanika da dama suna dawo mata a zuciya na rayuwar da ayanah ta samu a matsayin imebēti da ita bata taba samu ba, Su aslam ma dake gurin zuciyoyinsu zafin dayake ciki zai iya babbaka gurin da wuta sbd wani irin abinda basu taba ji bane yake yawo a jininsu musamman aslam datake tabbatarda maganar mahaifiyarsu ayau cewan Ayanah ghaz itace silar dukkanin wani baqin ciki da kuncin rayuwarsu da har abada idan bata bar duniyaba bazasu taba samun farin ciki ba, Leylah ma bata iya fitowa taron ba tana dakinta ta rufe kanta cikin tsananin baqin cin rayuwar datakejin kaman ta kunnawa bangaren gabaki daya wuta sbd wutar dake cin zuciyarta ta tsana me tsananin gaske datakewa bahar, Tinda safiyar ta waye bata fitoba hakama Kusan kowa ya manta da ita sbd lamarin da suka tashi a cikinsa ayanah kuwa dukkanin zuciyarta koda ake kowace hidimar tana akan Bahar da batasan tayaya zata fara kallanta a cikin idanuwanta datajin kaunarta a kowane lungun na jijiyar dake gudanar da jini a gangar jikinta, Jin takeyi zuciya da ruhinta na tsananin matsuwa da son saka Bahar din a cikin idanuwanta da gangar jikinta amma tana daurewa sbd tsoron abinda zata iya ji. Maa sakinah ma sam bata sake tinawa da leylah dinba sbd dawowan Bahar da kuma rashin ganin fitowan Leylah din dan haka hidimarta kawai takeyi hankali kwance da farin cikinta wani akan wani tinda 'dansu NUAB shine mai iko da mulkin qasar a yanzu da kuma bahar dinta datake a cikin koshin lafiyar da a yanzu tana cikin tsaro da ikon Allah. Wuni akai cur ana bikin wanda sai dare aka watse zuwa lokacin babu wanda bai gaji ba matiqar gaske dan haka har dare sosai baqi basu gama watsewa ba sai tsakiyar dare kowa ya gama watsewa masarautar ta dauki tsit wanda sai ankwana biyu kafin cikakken motsinta ya dawo  sbd hutun da zaayi na hidimar da kowa gajiya ta ratsesa. Sultan NUAB ma yana isa bangarensa a cikin daren take aleey shima da keelah suka nufi dakunansu suna barin sauran securities din da zasu ringa sauyin juna wasu na hutawa, Cikin ruwan zafi sosai masu fidda wani hayaqin qamshin dayake hade da qamshin shower gel dinsa na Aesop na wanka ya shiga a cikin bathtub din ya kwanta tareda rufe idanuwansa zafin na ratsa kafafu da fatar jikinsa yana warware masa duk wata gajiyan dake tattare dashi wanda bai taba samun kansa a cikinta ba tinda ya kafu ya gina ghaz empire dinsa. Ya dan dauki lokaci a ciki kafin ya fito yayi brush ya fito daure da towel gashin kansa na tsiyayar ruwan da dole ya goge ta busar da gashin nasa dayake cin kayan gyaran da kudinsu kadai zai iya tada wani business din, Dogon wandon bacci kadai ya saka jikinsa na fidda wani lafiyayyan qamshin tsadaddiyar designer body mist dinsa na Sol de janeiro cheirosa ya sake gashinsa batareda ya kamasa ba ya kwanta kai tsaye tareda lumshewa fararen idanuwansa yana sauke numfashi me sanyi da nutsuwa dan samun cikakkiyar hutawan da babu me ganinsa a gobe kwata kwata. Acan ma koda Ayanah ta koma itama kai tsaye bedroom dinta ta nufa batareda tasan bahar ta dawo bangarenba ta kalli agogo tana tinanin a wane halin Bahar take ciki a yanzu gashi ba zata iya zuwa ba yanzu dare yayi sosai hakama NUAB yana can tasan zai bata kulawan daya kamata dan haka itama wanka tayi ta rage gajiyarta kafin tayi shirin bacci ta kwanta tareda lumshe idanuwanta ta rufe batareda tabbacin baccin zai taho mata ba dan kuwa zuciyarta na tsaye ne cak guri daya wato akan tsananin matsuwan haduwa da Bahar. Koina tsit yayi kowa yayi bacci cikeda gajiya da samun nutsuwa da farin ciki tareda har kwanciyan hankali, Shi kansa aleey ayau baccin kwanciyan hankali da farin ciki yake dan kuwa daga yanxu baida shakkar komai akan Bahar da Ammi a duk inda suke cikin boyem da masarautar boyem din babu wanda zai iya tabasu sbd kuwa kai tsaye mutum yasan mutuwarsa ce yake tabawa. ****a cikin tsakiyar daren daidai wannan lokacin a bangaren Aslam da dukkaninsu suke har lokacin sbd bullet din da aka cire musu su biyun duka batareda sanin kowaba hakama su hailen da Asim din suna cikin wani matsanancin halin da suke buqatar ganin manyan likita koma fita zuwa wata qasar matiqar anason hannun Asim da kafar hailen taci gaba da moruwa. Suna dawowa daga gurin taron daqyar Aslam ta iso bangaren sbd baqin cikin dayake neman makantar da ita da mummunar ranar da ayau suka sheda da idanuwansu na wani ya karbi mulkin boyem ba Asim ba a kuma lokacinda Asim din da mahaifiyarsu suke kwance cikin mugun hali. Suna shigowa meryam da babu ta inda ta hango musu nasara sbd a bayyane komai yake Tin farko NUAB ne mahaifiyarsa a zuciyar sultan ya boyesu ya juyar da kowace kiyayyar da zata illata su zuwa kansa, A yanzu duniya gabaki daya tana iya ganin soyayyarsa me zafi a bayyane cikin idanuwansa dayakewa Ayanah ghaz da 'danta, A yanzu kam indai sune a qasan zuciya da ruhinsa duniya zata sheda hakan sbd baida kowane shamaki akansu, Baida kowace iyaka akan ayanah ghaz, Baida kowane sharadi na sarautar dayake riqesa daga mallakarta da samunta tareda rayuwar da duk yakeso da ita wanda ita ta hango hakan a tattare dashi wanda Aslam bata nutsu ta gani ba sbd wani kallo ne yakewa ayanah da dukkanin nutsuwa da ruhinsa wanda bata taba ganin yayiwa mahaifiyarsu ba bare ma ta taba ganin kowane irin namiji yayiwa mace wannan kallan, Kallo ne da kai tsaye yake bayyanar da wata tsimammiyar soyayyar da ba ayau take ajiye a gurin da babu wanda ya taba shigarsa ba, Soyayya ce datake hade da kaunar da babu sirki tareda sallamawa gabaki daya ga wanda akewa ita, Gashin jikinta ringa tashi yayi tana jin kowace buri da rayuwarta na narkewa suna zubewa qasa a banza sun riga sun rasa komai a wannan fadan sbd ayau ayanah ghaz ta samu dukkanin abinda suke tsananin buri da yaqin nema da rai da lafiyarsu. Silalewa tayi a qasa bakin gadon da Mamen su take idanuwanta a bude kafe guri daya sunyi jajir ba kyan gani dukkanin qunci da baqin cikin datake ji tana gani a abinda yake faruwa yana shiga kunnuwanta zuwa zuciyarta amma bata iya motsawa ba sbd kusan bata iya dogon motsin komai da jikinta, A yanxu take tabbatarda rayuwar data rayu a cikinta ta aure da soyayyar mijinta ta mafarkin da baitaba zamowa gaskiya bace, Ayau ta zuciyarta tana dandana wani zallan baqin ciki da qunci tareda heart break na zambatarta da Mijin datake aure yayi wanda bata taba dandanawa ba. #MAMUH 09033181070 HAYATEEM Mamuhgee 98 Rufe idanuwa haile tayi ahankali wasu hawaye masu tsananin zafi suka gangaro daga cikinsu suna bin gefen fuskarta dake kallan sama batateda koina na jikinta ya motsa ba sbd dukkanin nadin da akai tana kwance tana jin komai yana ratsa kunnuwanta sbd koina sautin ratsawa yakeyi a masarautar da wajenta sbd koina kake kaji yanda nadin yake gudana, Meryam ma data zube gefen mahaifiyar tasu wani irin kuka ne mai tsananin tsimar da zuciya dayake fitowa daga qasan zuciyarta tattare da wani irin dukkanin sarewa daga kowace irin samun nasarar rayuwa, Kuka sosai takeyi mai wani irin sautin dayake shiga kunnuwan haile tana kasa bude nata idanuwan itama hawayen na gangaro mata jikinta na wata irin rawa mai tsananin radadin baqin ciki. Aslam data kasa kukan ta kasa iya cewa komai zaunawa tayi a kujera tareda rafka wani irin tagumi tana rintse idanuwanta da sukai jajir suna mata radadi me tsananin gaske, Shiru sukai dukkaninsu babu motsin komai a dakin bayan na kukan meryam dake tashi ahankali wanda sautinsa ke isa har dayan dakin Aslam din wanda Asim yake kwance yana jin kowane irin sauti a cikin kunnuwa da zuciyarsa suna yaga dukkanin abinda zuciyarsa take riqe dashi tin yarinta, Rintse idanuwansa yayi wasu zafafan hawayen shima suna gangaro masa masu tsananin ciwo da radadin rayuwarsa data tsaya cak guri daya a yanzu, Salman ya mutu ya barsa ayanzu baida amintaccen yaronsa da shine yake tsaya masa a komai kuma sbd hidimar nadin sarautar su aleey sun tattara komai sun rufe zancen kaman ba babu wanda ya mutu sbd kawai kada ma hayaniya ta tashi haka akai janaizar wainda suka rasu din tareda su salman din aka rufe tinda safe kafinma nadin sarautar batareda kowa yasan da hakan. Hawaye ne suka gangaro masa sosai babu kakkautawa yana damqe hannuwansa duk da azabar dayake ji, Abu dayane yakejin yana riqesa ga rayuwa a duniyar shine BAHAR wadda yasan tana raye bazai taba iya dakatawa ba saiya sameta a rayuwarsa ta zama mallakinsa sbd tin farko ai tasa din ce, Bahar itace soyayyarta da bayaji baya gani zata saka yayi yaqi da karfin hali ya nema lafiyarsa ya warke ras ya kwatota zuwa rayuwarsa da bazata taba moruwa ba batareda bahar a cikinta ba. Aslam ma data ga bazata iya cigaba da kallansu a wannan halinba suna buqatar neman lafiyarsu da gaggawa dan da ita ne zasu iya tsayawa su fuskanci komai su tsayu akan komai da suka wahaltawa dan haka a cikin daren ta sake bugawa dan tabbatarda shirin tafiyarsu ya kammala zuwa india ganin likitoci kwararri da dr ya nemar musu dan a cikin gaggawa takeson subar boyem batareda angama duka shagalin bikin sarautar ba dazai hana a gane halinda suke ciki. ****Washe gari da safe babu wanda ya tashi da wuri a cikin masu iko da masaurautar a yanzu sbd hutun gaske suke buqata musamman da a ranar babu baqin da zasu shigo masarautar sbd sai sultan ya huta da kyau sai jibi baqi zasu iya fara shigowa bankwanan tafiya da taron karshe. Bahar sai kusan karfe goma da mintina ta farka cikin samun lafiya da karfin jiki tareda jin ta samu dawowan kuzarinta da nutsuwanta. Maa sakinah bata dakin dan haka kai tsaye toilet ta nufi tareda brush da wankan da bata samu karfin yi ba dakyau jiyan. Da ruwan dumi sosai tayi wankan ta fito daure da towel tana nufar gaban mirro Maa ta shigo dauke da tray qarami dayake dauke da ruwan tea na herbs masu kyau da zuma ta nufota tana kallanta a sake tace 'Lokacin shan magani yayi' Juyowa bahar din tayi ta kalleta tana dan sanyaya fuska sbd bata son maganin, Murmushi Maa tayi tana ajiye tray din tareda daukan zuma ta zuba a cup da tea din yake ciki ta juya a natse ta dauka ta nufo bahar din ta miqa mata, Tana karba juyawa tayi ta dauko mata magani ta dawo gurinta tana zaunawa gefen gado dayake kusa da gaban mirror din tana jiran tasha dan tea din saita bata maganin, Daqyar tasha maganin maa ta miqa mata tissue ta goge bakinta tana juyawa dan fara shiryawa. Babu wani abu bayan body oil datake shafawa da sai body milk me sanyin qamshin da yake kama fatar jiki shima kamshinsa ya ratsa duk inda ka shiga wanda yake asalin na shuwa arab(SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387) Doguwan riga ta saka tareda zaunawa gefen Maa sakinah wadda salmah ta shigo ta jerewa breakfast dinsu a dakin. Tana zaunawa breakfast dinsu sukai a natse kaman yanda suka saba duk da bataci sosai ba dan yanayinta da bai gama dawowa daidai ba. Suna gamawa har lokacin babu wanda ya fito dan haka basu dauka akwai wanda ya farka ba dan haka kwantar da kanta maa tayi tafara gyara mata gashinta a natse da kulawa tana bata labarin yanda akai nadin sarautar duk da itama bata hallara ba amma dai kusan taga komai a tv a lokacin da akeyi. Shiru bahar din tayi tana sauraronta cikeda nutsuwa da sanyin jiki tareda tinanin yanda zuciyarsa zata iya tafiyar da milkin dubban miliyoyan mutane da qasa guda. Ajiyan zuciya ta sauke ahankali cikin sanyi tana sake lumshe idanuwanta ahankali sbd jin jikinta na sake sanyaya ta lafe a kafafun Maa din wadda take cigaba da gyara mata kai ahankali tana mata fira me sanyaya zuciya. Salmah ce ta shigo ta tattara kayan abincin da suka ci ta sake gyara dakin ta fice, Wuni sukai cur abinsu a daki batareda fitowa ba Maa na sake tarairayarta tana dan ta sake warwarewa daga zazzabin data warke, Sunyi nisa a abinda sukeyi cikin kwanciyan hankali har lokaci ma yaja sosai cikin nutsuwa sukaji knocking din kofar a natse wanda ya saka Maa sakinah dan waiwayawa ta kalli kofar tana qarasa daurewa Bahar din gashinta me kyau da tsayi tana goge mata gaban fuskarta da wipes me kyau. Bude kofar dakin akai kai tsaye batareda an sake bugawa ba wanda kamshin daya saka maa din sake juyowa a natse ta kalli kofar ya shiga hancin su duka biyun amma bahar din bata waiwayo ba. A maimakon Sultan NUAB da qamshinsa ya ratsa hancinsu zuwa zuciyoyinsu Ayanah ce tsaye a bakin kofar idanuwanta a kafe kan BAHAR wadda bata juyoba. NUAB ne da kansa ya kawota har kofar dakin batareda yace mata komai ba kawai yayi mata Alkwarin fada mata komai tareda kaita har inda Abaass yake idan lokacin daya kamata tasan komai din yayi ya kuma sakata alkwarin bazata sake tambayarsa ba har sai ya fada mata komai da kansa idan komai ya lafa din ta kuma yadda da hakan duk da zuciyarta zata quntatu da yawa da hakan, Shine ya bude mata dakin maa din da bahar take ciki ya juya yabar bangaren batareda waiwayowaba sbd kada ya sauya alkawarin barin bahar din Amminsa ta samu lokacin datake so da ita. Dago kafafuwa Ayanaah tayi ahankali tana sakowa cikin dakin a sanyaye har lokacin idanuwanta na akan bahar dake kwance akan kafafun Sakinah batareda ta juyoba, Sakinah ce jikinta ya fara mutuwa da yanayin datake hangowa Ayanah tafara shiga na tsananin kaunar da batada sirkin da zaka iya bada rayuwarka da abinda rayuwarka ta mallaka akai datake yiwa Bahar ta saki kan bahar din tareda zame kanta cikin kulawa ta ajiye akan pillow tana miqewa tsaye dan matsawa ta bawa ayanah guri. Jin hakan ya saka bahar juyowa a natse tana rashi zaune cikin sanyi da mamaki daidai nan Ayanah ta iso gabanta ta tsaya cak idanuwanta akanta tanajin kaman zuciyarta da kirjinta bazasu iya daukan girman kauna da soyayyar dataji tana yiwa Bahar dinba. #MAMUH 09033181070 HAYATEEM Mamuhgee 99 Wata irin mutuwa jikin Bahar yayi a lokacin da idanuwanta suka sauka akan macen da itace rayuwar mahaifinta wanda bai hada matsayinta da girmanta da kowaba a zuciya da rayuwarsa, Ayau da babu rayuwarsa a duniya itace macen datafi komai da kowa daraja a zuciyar namijin da ayanzu kuma shine ya shigo rayuwarta, Bayan duka maza biyu ita kanta wani irin yanayi me karfi da bazata iya fadan koma menene ba take ji akanta duk da babu kusanci ko wata haduwa a tsakaninsu, Fuska da kammanin mahaifinta sak da sak take gani a kowane gefe na kammanin fuskar Ayanah ghaz wadda takeda matsayin da kaf a duniyar mazaje biyu zuwa uku da babu me shi, Wasu hawayen kewan Baa dinta ne suka ciko mata idanuwanta wanda take jin inama ba itace ayau din take haduwan fuska da fuska ba da Ayanah ghaz, Inama mahaifinta ne wanda hakan shine burinsa har ya bar duniya, Ya ganta amma a daidai lokacinda daqiqun zamansa duniya ya qare, Ya ganta a numfashinsa na qarshe batareda ya ambaci sunanta ta amsa ba kaman yanda shine burinsa, Sauke idanuwanta tayi ahankali tana kasa iya cigaba da kallan halittar da zuciyarta take jin kaman tana kallewa mahaifinta itane dan cika masa burinsa amma zuciyartata bazata iyaba sbd shine kadai take gani a fuskar ta ayanah ghaz dan haka ta fara kokarin dauke idanuwanta kanta na yin qasa..... Hannun Ayanah dake rawa sosai ta dago ta tare fuskar Bahar din tana hanata yin qasa da kanta ta zuba mata nata idanuwan itama tareda kafe gurbin idanuwanta dasu wanda shi kadai ne kammannin Abaas dake tattare da Bahar din wadda da alama komai na kamminta na mahifiyarta ne, Dayan hannunta dayake rawa ta daga ta kamo hannun Bahar din wanda yake dauke da lambar Abaas ta maida idanuwanta akan numbar tareda kafeta da idanuwanta dake jajir tana jin zuciyarta na wata irin karaya da rawa me karfi ta kankame hannunta tareda dago nata hannun me lamba ta hada dana bahar din ta rintse idanuwanta tareda gangaro da wasu irin hawaye masu tsananin zafin da suka sauka akan hannun Bahar ta rintse idanuwa itama nata hawayen na gangarowa sbd a jikin mahaifinta bai rasu ba sainda yayiwa jikinsa lambar ayanah a jikinsa bayan yayiwa Bahar din tasa lokuta da dama saiya hada hannuwansu ya zubawa hannuwan nasu ido yana ji a jikinsa bazai sake rayuwa da Ayanah da zuhrah ma kaman yanda iyayensu suka tafi suka barsu har abada kila shima a shi kadai zai qare ganawa da haduwansa da 'yan uwansa ta qare, Rawa jikin Ayanaah yakeyi sosai wanda yake tsananta gudun hawayenta zuciyarta na radadin da kaman zata tarwatse ta janyo Bahar jikinta da wani irin yanayi na karfi da sarewa daga dukkanin buri ta rungumeta da karfin gaske a cikin jikinta tana fasa wani irin kuka mara sauti tana jin kowane gaba da tsigar jikinta tana karba da Jin bahar a cikinta tana jin tamkar Abaas dinta ne a jikinta sbd jin jininsa a jikinta ya sakata tinawa da asalin yanda dumi da qamshinsa yake a duk lokacinda ta rungumesa a jikinta tin yana qarami sosai. Qanqame Bahar tayi tareda cigaba da wani irin kuka mai ratsa kowane lungu na zuciyar Bahar din da Maa sakinah da itama hawayen takeyi na yanda a yanzu Ayanah dole zata san Abaas dinta baya duniya bazai taba dawowa ba bazata taba ganinsa ba harta bar duniya kaman yanda take fada sedai ta kalli jininsa daya bar mata Bahar wadda batada kowa a yanzu bayan Ayanah din da 'danta. Tenya ma data kasa zama so takeyi taxo ta ga yar Abaas da basu saniba suka tashi aikata babban kuskuren da zai damesu har abada shigowa tayi dakin kai tsaye sai ta tarar da yanayin wanda ya saka jikinta mutuwa gabaki daya ta qaraso daqyar ta tsaya gefen Sakinah tareda kallan Sakinah din wadda ta kasa dagowa ta kalli kowa a cikinsu sbd kada ma a tambayeta Abaas batareda tanada amsar badawa ba sbd NUAB shine me alkawarin sanar da mahaifiyarsa rasuwan qaninta da kansa sbd shi kadai ne zai iya bata sassaucin halinda zata iya shiga. Bahar hawaye masu tsananin gudu da zafi take fitarwa batareda ta iya cewa komaiba ko motsawa ba sbd yanayin datake jin yana shigarta a karan farko data ji wa mahaifinta dumin rabin rayuwarsa hakama a karan farko da wani asalin jinin daya daga cikin mahaifinta ya rungumeta taji dumin asalin kauna ta jini daga dangin iyaye, Tsananta hawayen sukai da zuba ta daga hannuwanta biyu a hankali ta qanqame Ayanah din cikin wani irin sanyi wani irin kuka me sauti na zuwar mata sbd burin mahaifinta ya cika na haduwanta da ayanah ghaz dayake cewa ita ya haifawa ita koda basu haduba har abada ita ya haifawa yarsa Bahar, Ayau ta hadu da ita din amma bayanan. Kukan Bahar ya saka kukan Ayanaah tsagaitawa tana sake rungumeta dakyau tana jin asalin kauna da kowace uwa ke abinda ta haifa da cikinta me karfin gaske tana ratsata akan Bahar dan haka rintse ido tayi kaman daga sama ta bude baki tace 'Ayanah Bahar ina mahaifinki hasken rayuwata shi nake jira tsawon shekarun nan, Shine hasken daya rage babu a rayuwata, Abaas nayi tsananin kewa da rashinka ina yake? Ina zan samesa? Meyasa baizo ba ya aiko ki gareni bayan hadda shi din ina tsananin kewa da son gani....... Kalamanta suka saka Sakinah kasa riqe kanta ta fita da sauri tana rufe fuskarta sbd wani irin kuka daya taho mata mutuwar Abaas dinma ta dawo masa sabuwar datake jin radadinta a cikin tsakiyar zuciyarta da kirjinta. Tana ficewa ma bahar kuka me tsima zuciyar ta sake tana kuka da bata samu tayiba na rashin mahaifinta wanda ya saka kafafuwan Ayanah sanyi suna fara wata irin rawa wanda ya sakar da jikinta da sauri tenya ta iso tana tareta idanuwanta itama jajir sbd tana hango abinda ayanah din bata hango ba a tattareda da bahar din da sakinah na Abaas baya duniya kila dan haka hankalinta yayu mummunan tashi jikinta yayi sanyi ta rintse idanuwa ta zaunar da su duka biyun a kujera har lokacin hannuwan bahar biyu suna riqe cikin na Ayanaah ta kasa sakinta jikinta na wata irin rawa sosai wadda ta saka Bahar yin shiru tana tsiyayar hawaye amma ta kasa dagowa ta kalli Ayanaah sbd bazata iya fada mata Baa dinta ya rasu baya duniya ba. Gabaki daya Ayanaah jin tayi tana rasa nutsuwa da kanta da tinaninta tareda kasa iya hakura da komai buqatan sanin inda Abaas yake kawai takeyi dan haka haka ta sake dagowa ta kalli Bahar data kasa kallanta da jajayen idanuwanta koina jikinta yana tsananta rawa da sautin daya saka hankalin tenya fara tsananta tashi ta juya ta fice dan tambayar sakinah me yake faruwa dan suyi saurin kiran SULTAN NUAB ko Sultan yasar idan ayanah tasan abinda bai kamata ta sani ba batareda shiri ba. Tana fitowa a palon ta tadda Sakinah ta rufe fuska tana kuka sosai wanda ya saka tenya kai tsaye bude baki kirjinta na harbawa tace 'Ya rasu ne?? Fadar hakan datai ya saka sakinah sake rufe fuskarta tana jin wani irin radadin kalmar sbd haka take a tabbace, Tenya zubewa tayi a kujera da karfi zufa na keto mata hannuwanta na dan daukan rawa sbd shiga tashin hankali me girman gaske dan kuwa koda bata taba ganin abaas ba tasan waye shi da tarihinsa da matsayinsa me girma a gurin Ayanah wanda kusan ta wani bangaren yafi 'danta ma data haifa matsayi a xuciyarta. Cikin tashin hankalin tenya ta kalli sakinah tace ki sanar da Sultan NUAB abinda yake shirin faruwa sbd Wishmah ta tsananta tana neman rikicewa gabaki daya tanason sanin komai a gurin bahar wadda bazata iya daukan pressure dinba ta kasa fada dama ta rashin fada din. Sakinah datasan ma hakan zai iya taba bahar sbd itama fama takeyi da maraici da ciwon rashin iyayen da rayquwar quncin data taso da ita dan haka idan Ayanah ta tsananta son sani Bahar zata iya fada mata wanda duka su biyun abin zai iya tabawa dan haka wayar tenya din dake ajiye gefenta ta dauka sbd tata tana daki ta saka kiran Aleey sbd Sultan LEUL din yanada wuya samunsa kai tsaye. Aleey ma bako wane lokaci ba kuma kowace kira yake dagawa ba amma bai taba wasa da kira ko text din duk wanda yakeda matsayi a gurin LEUL dinsu ba dan haka kai tsaye ya daga kiran wanda babu wani tsaiko ta sanar dashi komai ta kashe wayar ta ajiye. Dagowa aleey din yayi ya kalli NUAB wanda yake zaune a dining da aka cike da breakfasts kala kala da fruits da teas kusan kala uku zuwa hudu shima wanda sai a lokacin zaiyi breakfast din. Farin kyakkyawan teacup din daya dauka zai kai bakinsa ya ajiye a natse batateda yayi magana ba jin aleey baice komai ba bayan kammala wayarsa wadda ya tabbatarda daga bangaren Amminsa ne tinda yaji an ambaci Maa. Dago fararen idanuwansa yayi masu kyau da tada tsigar jiki yayi ya kalli aleey din yana dakatawa daga komai ya bude baki cikin nutsuwa da wani irin iko da kamewa yace 'Uhumm??? Dagowa aleey din yayi ya kallesa a natse tareda bayyanarda girman kulawa da girmamawansa ya fada masa komai akan Ammi ta riqe ghaz Bahar da sai ta fada mata inda Mahaifinta yake wanda zai iya zama trauma ga ghaz princess din hakama itama Ammin. Lumshe idanuwansa yayi wani irin yanayi yana sauka zuciyarsa me nauyi da dumi wanda baiso zuwansa a yanzu ba sbd yaso ne ya sanar da amminsa rashin dan uwanta a lokacinda zai bata cikakkiyar lokacinta dan rage mata radadin daya san saiya kusan zautar da ita wanda hakan ya saka yasa tayi masa alkawarin bazata tambayesa ba kuma tayi amma a yanzu bahar datake tambaya bazata iya sanar da mutuwar mahaifinta ba wadda itama har yanzu bata gama fitowa daga tashin hankalin rashinsa ba dan ma tayita shiga tashin hankali a zuwanta boyem wanda ya dan shiga gaban halinda take ciki wand ayanzu zata iya komawa ciki. Numfashi ya sauke me dumi mara sauti kafin ya miqe a natse yabar dining din yana cewa aleey ya dauko masa sakon Abaas din daya barwa Amminsa. Numfashi shima Aleey ya sauke me dumin gaske kirjinsa na nauyi kaman na maigidan nasa ya fice yaje ya dauko ya fita ya sanarwa securities da fadawan dake na bangaren masu karfin gaske na sarauta cewan Sultan NUAB din yana fitowa. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 100 Gabaki daya shiryawa securities da fadawan sukai cikin tsantsar girmawa aka bude masa kofa ya fito a kame da nutsuwa da tsantsar iko da mulkin da dashi aka haifesa kwarjininsa da asalin kyansa na jinin ghaz da boyem yana hana idanuwan duk wanda yake gurin dagowa ya wuce aleey da keelah suna bayansa da wasu daga cikin fadawan mulki masu karfi su uku suka nufi bangaren Ammin tasa. Suna shiga gabaki daya duk bayin dake bangaren fitowa sukai waje suka jeru a kofar shiga, Maa sakinah da Maa tenya dake palon farko suna ganin shigowansa miqewa sukai tsaye dukansu a natse jikin kowannesu a sanyaye batareda kowa yayi magana ba. Idanuwansa sauya suka fara yi sbd abinda yake zuciyarsa na halin quncin da mahaifiyarsa zata shiga ayau da zata fuskanci wata gaskiyar da bata sauyuwa a cikinta wadda daman dole wannan ranar zata zo. Kofar dakin maa sakinah ta bude masa da kanta wanda ya saka Bahar dake kuka sosai batareda ta iya bude baki tayi magana ba duk da jijjigar da Ayanah take mata tana tambayar abaas cikin wani mummunan yanayin dagowa ta kalli kofar idanuwanta jajir sbd bazata iya bude baki itama tace Baa dinta ya rasu ba bazata iyaba batama taba fada ba sbd kaf duniya idan baa yau ba babu wanda ya taba ce mata idan mahaifinta ba, Zubawa Amminsa idanuwa yayi yana jin zuciyarsa na sosuwa da yanayin daya ganta tin a yanzu din, Akan Bahar ya maida kallansa wadda yanayinta yayi muni itama sbd kukane takeyi wanda bata samu damar yiba na rasuwar mahaifinta, Dauke idanuwansa yayi sosuwan zuciyarsa na qaruwa dan haka ya tako a hankali batareda ma Amminsa tasan da bude dakin ba bare jin motsinsa saukar hannunsa kawai taji a nata ahankali cikin nutsuwa da sanyi ya kama hannunta yana kallanta da duka idanuwansa da sauyawansu yake bayyana. Juyowa tayi da sauri tareda kasa sakin Bahar tana kallansa tanason furta masa maganar dake neman zarar da ita amma bakinta ya kasa sbd ganin yanayinsa a shirye yake da fada mata koma menene dan haka ta fara Girgiza masa kai wasu zafafan hawayen dake fitiwa daga qasan zuciyarta suna gangarowa daga idanuwanta. Bude baki yayi da wani irin sanyayyan yanayi na karfin hali da jarumtarsa yace 'Ammi ga dukkanin Abinda kike son sani anan, Abaas ne da bakinsa zai fada miki komai da kansa...... Kallan laptop din hannunsa tayi tayi da sauri wasu hawaye masu dumi suna gangarowa ta saki hannuwan Bahar a hankali duka jikinta na qarasa sakewa da mutuwa. Kama hannunta yayi sika bar dakin tana tafiya kaman babu lafiya ko daya a jikinta. Suna ficewa silalewa qasa bahar tayi tana cusa kanta a cikin kafafunta tareda qanqame jikinta tana jin inama Baa dinta da ayanah ghaz basu taba rabuwaba bare yanzu da zataji sun rabu kenan har abada bazasu qara rayuwa a tare ba. Maa sakinah da tenya duka dakatawa sukai a palon suna kasa binsu sbd lokacine da Ayanah ghaz zaa barta ta amayar da quncinta gabaki daya. Bedroom dinta ya kaita ya zaunar da ita dakyau cikin kulawa kafin ya ajiye laptop din a gabanta ya kunna kafin ya saka play ya dago ya zuba mata idanuwansa yana kafeta dasu hannunta daya cikin nasa ya riqe gam cikeda kauna da kulawa, Ajiyan zuciya ya sauke ya bude baki yace 'Ammi kada ki taba manta ke musulma ce wadda Allah yake gwada karfin imaninta, Kada ki taba yiwa Allah gaddamar imanin daya baki a matsayin musulma, Hakama Ammi ki kalli Bahar,ki kalli Bahar,ki duba Baha. Qanqame hannunsa tayi da karfin gaske har qumbar hannunta tana yankar fatar bayan hannnun nasa data qanqame da karfi ta fasa lallausar fatarsa har jini yana fita ahankali, Baiji komaiba sbd radadin dayake ji a xuciyarsa na ganin halin da suke ciki ya wuce wanda take masa, Ahankali ya kai hannunsa daya ya saka mata play ya zare hannunsa data ke kasa sakewa ya fice daga dakin sbd zuciyarsa bazata taba iya ganin halinda zata shiga ba dan kuwa ya sani mahaifiyarsa itace rauninsa na karshe. Yana fitowa ficewa yayi daga bangaren gabaki daya sbd kunnuwansa ma bazasu iya daukan sautin kukan da zatai ba. Yana fitowa kai tsaye yaransa suka bi bayansa suna barin gurin kwata kwata, A daidai wannan lokacin sakon Keelah ya shiga wayar sultan wadda take gefensa ya dan waiwayo ya duba ganin sakon keelah ne yaron daya bar qasar boyem dashi tareda NUAB a lokaci daya a rana daya a jirgi daya zuwa qasa daya 'dan cikin kadir wanda ya sadaukar dashi ga sultan ya tafi yayi rayuwa a inda baida kowa sbd kawai ya taya NUAB rayuwar kadaicin dayake ciki da kuma shiga jikinsa dan sanar da kowane irin motsinsa ga sultan da baida kowace irin nutsuwa a duniya bayan ta son sanin kowane hali da rayuwa da motsin da 'dansa zaiyi, 'Dan dabai taba hadawa da kowa ba sbd soyayyar dayake wa mahaifiyarsa wadda duk duniya ba wanda ya sani ba kuma wanda zai iya shedawa hakama zai iya komai zai iya zama komai akan basu kariya da rayuwar dayasan itace zata basu cikakkiyar kariyar dasu basa tinani ciki kuwa ya hadda shirya karban kiyayyar 'dan nasa matiqar hakan zai basu kariya da rayuwar dayake musu shaawa da tabbatacen yanci ga mahaifiyarsa da batasan komai ba bayan qunci da baqin ciki. Karanta sakon yayi kafin ya saka kiran kadir ya sanar dashi a siya tickets na tafiyarsu datake tintini a shirye renewal dinta kawai ake kashe kudi anayi sbd duk kowane lokacin zata kama tickets kawai zasu siya suyita, Tafiya ce daya jima da hadawa lokacin yinta kawai yake jira zuwa ANJOM GHAZ wanda shine yayi alkwarin kai Ayanah ghaz qasarta garinta gidansu da kanta har gaban kabarin iyayenta da akai dana dan uwanta. Fitowa Sultan yasar yayi a lokacin dan isa ga Ayanah wadda a shine kadai wanda yakesa taurin zuciyar sauraron kowane irin kuka da quncin rashin dan uwanta rabin jikinta da zata ji ayau din dan tsayawa ya saurari kowane irin kuka da qunci zuciyarta zata amayar dan kuwa tabbas yasan 'dan cikinta zuciyarsa bazata taba iya sauraron kukan quncin dazai tarwatsa rayuwarta ba. Yana isowa bangaren koina na bangaren ya sake daukan tsit sbd shirun da akai tin dazu da Sultan NUAB ya fice hakama shirun da suka ji daga dakin Ayanah din, Tsakiyar palon Sultan yasar ya keta batareda amsa gaisuwan su tenya da sauti me karfi ba cikin nutsuwa da mulkinsa ya amsa gaisuwan tasu wanda daidai lokaci wani sautin kukan Ayanah daya saka bangaren gabaki daya daukan wani dumi ya keto palon tsigar jikinsu gabaki daya ta miqe musamman sakinah data silale qasa ahankali tana lumshe idanuwanta kukanta na daukewa tsaf tanajin wani nauyi yana sauka daga kirjinta na ayau ayanah dai ta san abaas ya tafi sun samu sauke nauyin kirjinsu. Tenya data rasa abin yi itana silalewan tayi ta zauna a qasa suna jin wani iri har a fatar jikinsu sbd sautin kukane da basu taba jin fitarsa daga ayanah din ba tsawon wannan shekarun sbd kukane dayake bayyanarda ayau duniyarta ta tsaya cak ta rasa mutumin dayafi kowa mahimmanci a rayuwarta. Kukane dayake tabbatarda ayau burinta na jira yakai karshe har abada, Kukane da ayau take mummunar ranar karshe ta rayuwarta. Sultan ma wani irin miqewa gashin jikinsa sukai sbd yanda sautin kukan me tsima dukkanin gangar jiki yake ratsa kowane lungu da sako na bangaren wanda hatta bayin dake kofar bangaren yana sauka kunnuwansu zubewa qasa sukai cikin sauri suna saukar da kawunansu qasa suna sake shiga wata irin nutsuwa me sanyi da kama kai. Bahar ma dake daki ratsa kunnuwanta sautin kukan yayi wanda baya dauke da ihu sedai zallar quncin dayake cikinsa mai tsananin gaske. Leylah dake daki tin jiya ta kasa fitowa sautin kukan ne ya ratsata wanda itama take jin quncinsa yana saukar mata tana fitowa sultan na shigewa bedroom din Ayanaah din wanda hakan ya sakata yowa palon farko tana kallan yanda kowa ya dauke wuta idanuwa jajir . Zaune take a qasa ta zame daga bakin gadon ta qanqame jikinta dayake jijjiga da rawar datai muni kukan na fita batareda tasan tana yinsa ba sbd abinda kunnuwanta da idanuwanta suka gane mata gameda abaas da rayuwar da yayi da haduwansu lafin barinsa duniya batareda ta sani ba, Qanqame hannunta daya hadu dana abaas din tayi kafin rasuwarsa tanajin inama itama itace ta samu damar hada hannunta da Abaas tajisa a cikin hannuwanta kafin barinta duniya. Sultan ganin yanda jikinta ke wata irin fizga da rawa tareda jijjigar ya sakasa qarasowa a hankali yana jin radadin nata har cikin tasa zuciyar ya zauna qasa a karan farko na rayuwarsa matiqar ba sallah zaiyiba bai taba zama a qasa ba sai ayau din a gaban Ayanaah ghaz dan sassauta mata radadi da quncinta zuwa ga tasa gangar jiki da zuciyar. Hannuwansa ya saka suna dan rawa ya kama hannuwanta duka biyu a cikin nasa tareda bata damar jingina da jikinsa ya rungumeta da wata irin nutsuwa tana cigaba da fidda kukan mara dadin ji ko kadan a jikin nasa. Daga sultan yasar din harsu tenya da Sultan LEUL jiran yanayin da zata iya shiga kawai sukeyi wanda aleey tini ya kira likitoci kusan uku duk sun iso suna cikin masaurautar jiran kira kawai sukeyi na shigarta wani halin doctors din su iso, Cikin wani irin mamaki da ikon Allah kukane da zallan kunci da baqin ciki yake qin zuciyarta batareda ta some ba ko fita hayyaci sbd karfin hali da taurin data sakawa kanta na son ta dandani kowane irin radadin da kuncin da rasuwar Abaass zata bata ya ratsata da ha hankalinta da tinanin batateda ta some ko shiga halinda radadin zai rage. Shiru shiru har kukan nata ya dena fita tsawon lokaci kafin tayi shiru ajiyan zuciya kadai take iya saukewa mara karfi a jikin Sultan din wanda har lokacin yake rungume da ita batareda tace komaiba ya bata damar tayi kukan da duk ta buqata yi. Wuni guda cur babu sakon komai daga bangaren Ammin zuwa na sultan LEUL hakama Sultan yasar sai daya tabbatarda ta samu wani irin dangana sbd adduoi da Bahar daya ringa tinatar mata da ita wanda ya saka zuciyarta jin danganar da bata taba tinanin samuba a irin wannan ranar. Cikin nutsuwa sultan ya sanar da ita ta shirya a goben zai kaita har gaban kabarin Abaass. Bayan fitar sultan babu wanda ta buqaci gani bayan Bahar wadda maa sakinah ta kawo mata ita har dakin ta fice ta basu guri. Daga su maa sakinga har NUAB da har lokaci yake jiran kowane irin sako cikin rashin dadin zuciya shiru sukaji, Leylah data kasa sanin meyake faruwa dakinta ta koma ta zauna bakin gado ta fasa wani kukan baqin cikin dayake cinta yana nukurkusan rayuwar ganin Bahar ta shige har dakin Ayanah shiru, Wayarta ta dauka ta saka kiran mahaifiyarta wadda tana dauka kai tsaye batareda taji komai daga baki leylah din ba ta sanar da ita jirgin safe zata biyo zuwa boyem din a gobe. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 101 Shiru bangaren yayi wanda babu motsin kowa bare na komai har safiya ta waye Bahar na dakin Ayanah wanda hakan ya bawa Sakinah nutsuwa sosai da samun kwanciyan hankali, Kwantar da kan Bahar tayi a kafafunta suka kwana a hakan shiru batareda kowannensu yace komai ba ajiyan zuciya kawai take iya saukewa ahankali cikin tsananin sanyin jiki da jin dumin kan bahar na ratsata tamkar Abaas dinta ne a kan kafafunta kaman yanda yakeyi a baya da suna gaban iyayensu cikin mutuncinsu da gatansu tareda asalinsu ba yanzu da dukkaninsu suka rasa asali da rayuwarsu ba duniya ta rarrabasu ga kaddara daban daban. Ita kanta Bahar shiru tayi kawai a lafe tinani kala kala a ranta a haka suka ratsa daren har zuwa asuba. Sallar asubar ce ta fiddo Bahar din wadda har lokaci itama leylah ta kasa rintsawa taji motsin fitowanta ta dago idanuwanta da suka qanqance ta kalli kofar tareda sauke wata wahalallan ajiyan zuciya tana rintse ido har Bahar din ta qarasa ficewa daga palon. Dakin maa ta nufa ta shiga tareda nufar bathroom kai tsaye wanda motsinta ne ya tada Maa din wadda ta farka tana miqewa zaune tana saukowa gadon kanta yayi nauyi sbd rashin samun baccin da wuri sbd halinda suka kasance a ranar da daren. Bata wani jima sosai ba ta fito tana kallan Maa din wadda itama ita ta kalla tareda kama hannunta kadai ta sumbata ta shafa kanta tukuna ta wuce bathroom din itama dan sallar da aka tayar a masallacin masaurautar. Bahar dinma Kayan jikinta ta sauya zuwa doguwar riga Abayar sallah ta tada sallar. Kusan a tare da maa suka sallame sallar sukai addua sosai dasu azkar kafin suka gama Maa ta kalleta tareda sake rarrashinta da nasihu masu kyau akan hakuri da tawakkali na maraicin da Allah ya kaddaro mata kafin ta fara sake bayyanar mata da labarin asalin waye ayanah a gurin Abaas hakama waye Abaass a gurin Ayanaah dan haka kaman ayanzu da ayanah tasan waye ita tana tabbatar mata da kaf duniya babu wanda zaiso ta kaman yanda ayanah zata sota ta kaunaceta kaman ayanar. Suna dakin basu fito ba har karfe goma na safe sbd Bahar sai a lokacin baccin ya dauketa me karfin gaske. Maa sakinah ce ta fito karfe goman ta isa har bedroom din ayanah wadda ta tadda a shirye tsaf idanuwanta sunyi mugun kumbara da ja hakama fuskarta tayi jajir, Hakuri ta fara bata akan boyewan da sukai mata kafin itama ta dora da tata nasihar ta girman daukan tawakkali akan kowace kaddarar ubangiji tareda tayata murnar kasancewan NUAB mijin Bahar wanda Abaas ya sheda hakan kafin barinsa duniya. Numfashi me dumi da mutuwan jiki ayanah kawai ta iya saukewa tareda lumshe idanuwanta tana gyada kai kawai bata iya cewa komaiba. Tenya ce ta shigo dakin ta hada luggages masu shegiyar tsada na tafiyar da Ayanah din zatai a safiyar tareda sultan yasar bama tareda Sultan NUAB ya sani ba har lokacin sbd tsawon daren bai rintsa ba jiran kowane irin kira daga bangaren yake. Karfe goma da rabi Sultan yasar ya aika kiran Aslam batareda sanin kowaba ya sanar da ita su shirya yau suma jirginsu zai daga zuwa india ya gama hada musu komai batareda sanin kowa ba dan yasan komai da suke ciki hakama bayason kowama ya sani dan haka kai tsaye su ya fara tabbatarda barinsu boyem kafin shima karfe sha daya jirginsa ya daga da Ayanah batareda sanin NUAB ba wanda Ayanah din tayita kiran wayarsa bata shiga kuma bata cikin nutsuwan da zata iya aikawa kiransa dan ko magana kwata kwata batason yi idanuwanta da ruhinta babu abinda yake tsananin kewa da so kamar isa qasarta garinta cikin gidansu a gaban kabarin iyayenta da dan uwanta. Daga ita sai sultan din sai tenya da wasu bayinta biyu sai kuma securities din Sultan din masu karfin gaske. Suna ficewa daga masarautar motocin da suka dauko yunar da matarsa Zuhrah ghaz suna isowa gate din shigowa masarautar suka shigo cikin nasu securities din tareda babban danta 'dan uwan haihuwan Leylah Shuraim boyem. Shigowansu masarautar wadda take da dibbin tarihi me girman gaske a rayuwar zuhrah da yan uwanta ya saka jikinta daukan wata irin rawa bugun zuciyarta na qaruwa da nauyin kirji idanuwanta sukai jajir, 'Danta shuraim dake gefenta juyowa yayi a natse ya kalleta cikin sanyi da nutsuwa sbd shine kadai yasan asalin tarihin mahaifiyarsa data fada masa a lokacin daya fahimci tana cikin quncin dayake ganinta a ciki tin tasowansa bai huta ba saida yasan tarihinta kuma yayi alkawarin sadata da yar uwarta wadda dokar mulkin boyem ta rabasu sunaji suna gani. Hannunsa ya daga ahankali ya dora akan hannunta yana kamawa tareda kallanta dan bata nutsuwar abinda yasan tana ji a zuciyarta. Bude motocin sukai suka fito securities suka fidda kayansu zuwa bangaren masaukin mai girma yunar din. Suna isa bangaren nasu leylah ta iso bangaren cikin tsananin kewan iyayenta da damuwan datake ciki ta rungume mahaifiyarta tana jero ajiyan zuciya. Sakin Mum din tata tayi ts juya gurin mahaifinta shima ta dan rungumesa tayi masa varka da zuwa kafin ta koma gurin dan uwanta twin dinta shuraim suka rungume juna yana jin tausayin ganin yanayinta dan kuwa yanada labarin qin karban auren ta da Sultan LEUL NUAB yayi. Hutawa zasuyi na gajiyan da suka debo kafin neman Sultan NUAB zuwa gobe su tayasa murnar Hawansa mulki dan kuwa suna isowa aka sanar dasu tafiyar sultan yasar dan haka dole zasu jira saiya dawo yanda ma zasu huta dakyau sosai musamman a yanzu da yunar yake shawaran dawowa boyem da zama sbd yarsa da zata zama sarauniyar boyem tinda NUAB ya karbi sarautar mulkin boyem din. Sai karfe biyun rana baya sallan azahar mai girma sultan LEUL NUAB ya tinkaro bangaren mahaifiyarsa wanda yake tsit ba motsi ko hayaniya ko kadan sbd babu kowa, Maa sakinah bata bangaren ta nufi bangaren babban store na masarautar gabaki daya dan dauko abubuwan abincinsu da sukai qasa tareda bayin da zasu dauko mata da abinda ake turawa dan daukowa, Bahar ce kadai a bangaren itama bata wani jima da tashi ba sallah ta fara yi tana idarwa ta fada toilet tayo wanka ta wanke kanta kaman yanda ta saba ta fito ruwa na tsiyayowa daga gashinta ahankali fatarta na daukan ido sbd lafiya da haske. Towel qarami ta dauka ta goge kanta ra rage ruwan kanta sosai ta ajiye ta nufi gaban mirror ta dauki turare ta shafa bayan ta dan shafa mai kadan tana jona hand dryer zata fara busar da gashinta aka taba kofar dakin a natsen daya sakata juyowa ahankali ta kalli kofar da idanuwanta masu haske da saukai wani laushin baccin data jima tayi sunyi wani ciki cikin daukan hankali. Bude kofar yayi kai tsaye kaman yanda ya saba tareda sako kai fuskarsa fresh komai nasa kaman bai taba shiga rana ba dan kuwa sosai kwanciyan hankali da hutunsa ya bayyana a tattare dashi, Dakatawa tayi cak daga inda take tsaye tana kallansa zuciyarta na dan sauya bugawa Shima idanuwansa akanta suka sauka dan haka ya fara kallan dakin a kame da izza baiga kowa a dakin ba sai ita din sbd yaje baiga Ammin ba hakama maa tenya dan haka yayo dakin, Akanta ya dawo da idanuwansa ya tsayar yana kallan fuskarta data dauke idanuwanta akansa tareda kokarin juyawa tabar dakin ta koma bathroom amma takunsa data ji me cikeda zallan izza da iko ya sakata dakatawa tareda juyowa tana qin kallansa taga ita din yake tinkarowa dan haka ta fara ja baya a natse tana qin dagowa ta kallesa duk da tana jin idanuwansa masu kaifi da azabtarwa akanta, Bata tsayaba sbd shima din bai tsayaba sai dataji ta isa jikin mirror batada gurin sake motsawa shi kuwa a gabanta gap da ita ya tsaya cak har lokacin idanuwansa masu gasa ruwan jikinta suna kanta, Qamshinsa ne yayi mata yawan dap hancinta da gangar jikinta bazasu daukaba ta dago ahankali zata kalli fuskarsa sai kuma idanuwanta suka kasa qarasawa ta dauke kai tana kokarin juyawa ya qara taku daya zuwa gareta wanda ya sakata yin baya tana dafa hannuwanta da gaban babban mirror din take hannunta ya taba dryer data dauki dan zafi take tayi saurin sake yar qara mara karfi tana dago hannun da sauri wanda ya kama da hannunsa daya a cikin wata irin nutsuwa da wani irin kallan daya sakata kallansa batareda tasan tayi hakan ba. Cikin idanuwanta yakewa natsatsen kallo yana shigar da dogayen lafiyayyun yartsun hannunsa cikin nata yana kama yatsar daya dan kone din tareda qarasa matseta jikin mirror din sanyin gashinta yana fidda qamshin man datake wanke kan dashi me sanyin kamshi yana shiga hancinta ya juyar da idonsa akan gashin nata yana binsa da kallo sanyin cikinsa na sake saukar masa a fuska, Motsawa tayi cikin tsananin sanyi tana kokarin zare yatsun hannunta daga nasa sbd yanda qamshinsa yake shigarta sosai ta dago idanuwanta masu sakasa kallanta ta kallesa zatai magana ya matse inda take jin yar zafin ta kallesa da sauri tana bude baki da sauti me tata kamewan tace 'Kada ka manta nan ba bangarenka bane na Ammi ne kuma a dakin Maa..... Bata qarasa ba ya sake latsa hannun wanda ya sakata yunqurowa da dan karfin daya hade kirjinta da nasa take ya dago idanuwansa ya sauke mata wani kallan daya sakata kokarin yin baya da sauri tana kokarin faduwa ya tarota da cikin sanyi da kamewa tareda dawo da ita jikinsa ta fado kirjinsu ya hade da kyau suna mannuwa da juna ya a jikin madubin. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 102 Dago kanta tayi idanuwanta na dan matsewa ta qi yadda ta sake kallansa ta motsa ahankali tana sbd yanda take hade dashi sosai gashi a jikin mirror din suke sosai, Turesa takeson yi amma yanda suke din hannuwanta ma bazasu iya shiga tsakaninsu ba bare ta iya turesa din dan haka ta daure ta sake dagowa batada xabin daya wuce daga idanuwanta ta saukesu akansa wanda hakan yake jira sbd idanuwansa suna kafe da ita hannunsa daya yana xagaye da ita dayan kuma yana sarqe da yatsun hannunta daya har lokacin. Kallo daya tayiwa cikin idanuwansa ta cire idonta a cikinsu sbd bazata iyaba bakuma dan komai ba sai dan yanda tsigan jikinta ke tashi daga kallan cikinsu amma bawai dan tsoro ko shakkarsa ba, Bude baki tayi zatai magana cikin karfin hali da kame fuska maganar Maa ta bayyana daga wajen palon, Kallan kofar shigowa dakin tayi da sauri kirjinta na bugawa da karfi, Zamewa tayi kokarin yi amma riqon bame zarewa bane hakama karfinsu ba daya ba duk da ko kwatan rabin karfinsa bai saka ba, Kallansa tayi cikin ido ta bude baki tace 'Kasan me kakeyi kuwa? Shigarsa kalman tayi da kyau da kaifi sbd itace kadai take wuce iyakarta gurin fada masa maganar da zata iya zama ajalin wani idan ya fada akansa, Bai saketa ba ya bude baki yace 'Kinsan waye a gabanki?? Bakinki da kalamanki zasu iya sanadin wainda kike tareda su idan baiyi naki ba akan abinda yake furtawa..... Turesa take kokarin yi tana dauke kallanta daga kansa da sautin hankali a kwance daga kalamansa da kuma fargaban dawowan maa tace 'A yanzu dai inaga kana buqatar barin dakin nan kafin me shi ta shigo ta sameka a cikinsa sbd...... Bata qarasa ba ya saketa ya juya a natse ya kalli kofar dakin kafin ya kama hannunta ya juya ya nufi kofar da ita zai kira Maa sakinah din ta shigo dakin ta samesa a hakan yanda bahar din take. Da sauri taso kwacewa amma ya riqeta da kyau yana nufar kofar batareda kunya ko daya ba dan baima santa ba, Ganin da gaske yakeyi kiran maa din zeyi ta samesu a hakan tinda tasan zai iya a yanda tasan hankalinsa dan haka da sauri suna kaiwa kofar tasha gabansa tareda dafe kofar da bayanta tana hanasa budewa idanuwanta duka biyu akansa tana kallansa da wani irin yanayin jin zafi, Daga kafafunta ya fara kallanta zuwa samanta yana qarewa lafiyayyan farar fatarta kallo kafin ya tsayar da idanuwansa akan sarkar kafarta asalin farar azurfar data gada ta mahaifiyarta me tsananin sanyin kyau da rashin ado sosai data zauna da kyau a farar kafarta wadda itace abin farko daya fara gani akanta a ranar farko ta haduwansu a duniya a kuma ranar data zama ta farkon ta zama ta aurensa daya doru akanta, Hannunsa daya ya miqa zai matsar da ita ya bude kofar ta miqa hannunta ta riqe nasa din batareda tinanin komaiba, Hannunta daya kama nasa ya saukarwa idanuwansa ya kalla dakyau cikin nutsuwa da yanayin da bata iya gane komai akansa kafin ya dago ya zubawa fuskarta idanuwansa da suka jikinta da babu kaya jin wani irin sanyi na feso mata kaman ana watso mata ruwan sanyi. Sakinsa tayi a hankali tana dauke idanuwanta akansa sbd ganin irin kallan dayake binta dashi ta sake tare kofar tana jinginar da bayanta jikinta tana dannewa idonta na qin kallansa zuciyarta har lokacin bugawa takeyi sbd idan ya kira maa dakin a cikin wannan yanayin datake kuma tareda dashi a dakin bazata iya kallan Maa din ba dan haka gwara tinda tasan sake komawa maa din zatai dauko wasu kayan idan sun sake juyawa sun koma saiya fice ta shirya batareda maa tasan ya shigo dakin ya sameta a hakan ba harma ya shigo an rufe kofa. Yanda ta tare kofar ya tana dauke kanta daga kallansa ya sakasa rankwafowa sosai yana dafe jikin kofar da ita gabaki daya, Ba tsammani taji saukan dumin numfashinsa a fatar saman kirjinta da wuyanta har gefen kunnenta wanda ya sakata juyowa da dan sauri sedai fuskarsa na gap da tata ashe take fuskar tasu ta hade hancinsu na haduwa tayiwa qamshinsa da numfashinsa wani shaqa me karfi batareda saninta ba take ta rufe ido tana fidda wani numfashi daya saka kirjinta yin sama tana qanqame hannun kofar ta bayanta da hannunta daya daya tsananin fara rawa. Nata Numfashin data fitar shima ya shigesa sosai har cikin kansa da kwakwalwansa yaji saida idanuwansa suka nuna hakan dan haka ya dauke idanuwansa daga kanta yana buqatan ficewa sbd abinda yake yawo a cikin kansa da kirjinsa harma da zuciyarsa. Hannunsa daya ya saka a bayanta ya kama hannun kofar ta sake dora hannunta akai itama tana dagowa ta kallesa idanuwanta suna tausasa da yanayin damuwan halinda zata shiga idan yayi mata hakan sbd maa din na nan har lokacin dan suna jin maganarta kaman waya takeyi. Kafesa da idanuwanta tayi wanda yanajinsu akansa amma yaqi kallanta dan hakan nada hadari a lokacin dan haka kokarin janyeta yayi dan ficewa yakeson yi kai tsaye a dakin kwata kwata, Wasu hawaye ne suka ciko idanuwanta ta dan sake dafewa tana kasa dauke idanuwanta akansa ta bude baki cikin wata irin sanyayyar murya me tsananin taushi da magiyar da batada zabi bayan yi tace 'Dan Allah kada ka...... Bata qarasa ba ya riqota gabaki dayanta da hannuwansa biyu ya ciro daga jikin kofar ya maida jikin bango ya jinginar da ita yana dafeta da kirjinsa cikin wata irin yanayin daya sakata rintse ido zuciyarta na harbawa da karfi ta qanqame hannuwansa batareda ta sani ba sbd tinanin jefar da ita zaiyi. Numfashinsa ne me tsananin dumi yake sauka a fatar fuskarta da wuyanta sbd fuskarsa dake hade da tata fatarsu na gogan juna da jin dumin fatan tana rata dayan fatar. Kirjinsa dayake hade da nata ya saka numfashinta sauyawa yana fita daqyar dan haka itama kai tsaye nata Numfashin saukar masa yayi a gefen kunnensa wanda take ya saka fuskarsa gabaki daya fara yin jan daya sakasa sakinta kai tsaye batareda ya juyoba ya bude dakin ya fice. Yana fita kai tsaye barin bangaren yayi sbd babu wanda zai gani a yanayin da fuskarsa din take. Yana fitowa Maa sakinah data san yana bangaren sbd taga aleey shiyasa ma taqi shiga ta qirqiri wani aikin tinda sai angama juye wancan din kafin su sake komawa. Ganinsa babu rahama a fuskarsa hakama baida Alama ko fuskar magana da kowa ko tsayawa ya sakata bata ma fito daga kitchen din datake hangosa ba ta kyalesa. Aleey ma na ganinsa kai tsaye ya sauke kai suna bin bayansa ba kalma ko daya data fita. Aleey daya samu labarin Sultan me murabus Yasar yabar qasar tareda Ammi a ranar hakama ya fitar da Haile da yayanta duka daga boyem sun daga zuwa wata qasar da bai gama tabbatarwa ba tukuna, yana son sanarwa Sultan LEUL din amma ganin yanayinsa ya sakasa shiru tukuna sbd labarin zai tada fushinsa me tsananin gaske dan kuwa a yanzu dayake sultan me mulkin boyem shine yakeda cikakken ikon mahaifiyarsa fiyeda sultan yasar sbd babu igiyoyin aure a tsakaninsu dan haka baida cikakken ikonta duk da tana matsayin wishmah dinsa a yanzu shi danta dayake sultan ma zai iya sauketa matsayin ya kuma yiwa sultan yasar iyaka da ita wannan haka yake dan a yanzu duk abinda sultan yake nema a gareta saida izini da umarnin 'dan SULTAN LEUL NUAB wanda zamowansa sultan duka ya basa wannan ikon akan uwarsa da batada iko da yancin kanta a masarautar har yanzu, Duka hakan ya sake tabbatuwa ne sbd ta kasance mahaifiyar Sarki me mulki a yanzu dan haka bazaayi ikonta a matsayin imebēti ko wishmah ba darajarta ta uwar boyem ce gabaki daya, A yanzu itace uwa mafi daraja a kaf boyem sbd itace uwar me mulkin. Bayan isowansu bangaren NUAB da aleey dake bayansa ne kadai suka shige palon sa na farko, Tsayawa aleey yayi daga bayansa bayan ya zauna ya dan sassauta tareda tausasa sautinsa yace 'Sultan me murabus baya qasar baifi awanni hudu da dagawaba shi da Ammi wanda a lissafin dana dora tafiyar ina kyautata zaton Anjom zai tafi da ita wanda kuma hakan na nufin yasan komai akanta da 'yan uwanta a cikin video din Abaas...... Wani daci da radadin zuciya me zafin gaske ne ya ratso tin daga kansa zuwa zuciyarsa ya dago idanuwansa da har lokacin basu dawo daidai ba bacin rai na qarasa sauyasu yace 'Tayaya yasan da video din Abaas?? Dan sake sauke numfashi aleey yayi yace 'Shine ya wuni tareda ita jiyan a lokacinda take cikin halin sanin rasuwar har dare yana bangaren' Kafe Aleey din yayi da idanuwansa yana kallo take aleey yayi qasa da nasa idanuwan sbd yasan yayi kuskuren rashin fada masa tin jiyan wanda shi kuwa yayi hakan ne sbd NUAB din bazai taba iya ganin kuka da dacin zuciyar mahaifiyarsa ba shi kuwa Sultan zai iya tsayawa ya hadiye kowane irin baqin cikinta da kukanta dan dole itama a wannan lokacin tana buqatan daya daga cikinsu biyun ko 'danta ko sultan din su kasance da ita. Dauke idanuwansa yayi daga Aleey din yana miqewa tsaye yabar palon zuciyarsa na tafasa da abinda sultan din ya aikata dan yasan yana sane da babu me ikon mahaifiyarsa yanzu sai shi sbd haryanzu ita mallakar boyem ce tsawon shekarun bata taba samun yantawa ba daga kowa dayake da ikon yantata a yanzu kuwa Allah ya basa damar a hannunsa. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 103 Bahar ma yana ficewa daga dakin wani irin damuwa da takaici ne lokaci daya suka danne kirjinta sbd Maa sakinah zata gansa kenan, Juyawa tayi daga bakin kofar ta isa gurin closet din dakin da wani irin sauri jikinta har rawa yakeyi sosai ta saka doguwar riga baa natse ba ta koma gaban mirror da sauri ta kashe dryer din ko busar da gashinta bataiba ta daure gashin a hakan ta saka mayafi me girma ta rufe kanta tazo ta zauna da sauri tana zaunawa Maa sakinah na shigowa dakin dan haka ta kasa dagowa gabaki daya. Maa sakinah ma bata iya kallanta sosai ba ta qaraso tana janyo mata wani zancen batareda tayi mata maganar ganin NUAB din ba sbd jin qamshinsa a dakin ya tabbatar mata da daga dakin nata ya fita. Ganin firar ba yi zatai ba sai kawai maa din ta sake miqewa ta fice tafiya aikin dayake gabanta, Tana ficewa Bahar ta dago a sanyaye tareda sakin ajiyan zuciya me dumi tana jin takaicin rayuwar datake samun kanta a ciki da takaicin bayyanarsa a inda take dan kuwa nesancinsu shine alkhairi a gareta ita kam sbd bata buqatan bayyanarsa a koina na rayuwar datake yi a yanzu. Kasa tashi ma tayi kwata kwata daga inda taken bare qarasa shirinta datai cikin tsantsar gaggawa, Acan nasa bangaren kuwa yana shiga ciki wayarsa ya fidda a natse yana zaunawa kan sofa ya saka kiran Amminsa, Qin shiga kiran yayi sbd wayarta dake kashe kwata kwata, Magana yake tsananin son yayi da ita dan jin yaya tafiyar take hade da sultan wanda yakeda tabbaci tabbas sultan dinne yayi ikon tafiyar da Ammin batareda saninsa ba kuma batareda ya bari Ammin ta sanar dashi ba, Sake kiran Ammin yakeyi idanuwansa a rufe da bacin ran tafiyar da sultan din yayi da ita amma har lokacin bata shiga, Bayajin zai iya kiran sultan dan baima da tabbacin ko akwai numbernsa a cikin wayar dan haka ya jefar da wayar a gefensa yana 'dan rufe idanuwansa sbd sassauta bacin ransa ya kwantar da bayansa jikin sofa. Maa sakinah aikinta ta ringa yi hankali kwance bama tareda tasan Zuhrah na cikin masarautar ba ta iso har dare suna daki ta gama shirin kwanciya tana zaune tana waya da tenya akan sun isa amma basu kai ga isa can cikin garin Anjom din ba sai washe gari zasu bar masaukinsu su isa tukuna. Bahar ma tayi shirin kwanciyanta tana gefen maa din a zaune tana sauraron wayar datake yi tana jin inama itace taje anjom din koma inama ace da itane aka tafi, Maa sakinah na ajiye wayar ta kalleta tace 'Maa zasu dawo yaushe ne? Zamu tafi muma wata ran amma ko? Murmushi Maa tayi me sanyi tana ajiye wayarta a gefe zatai magana aka kwankwasa kofar dakin ta juya tana kallan kofar sbd badada wanda zai iya zuwa gurinsu a yanzu din. NUAB ne inaga' Maa ta fada tana miqewa tsaye ta nufi kofar sbd harsun dan rufe da key daga ciki, Tana nufar kofar Bahar ta miqe tana kokarin barin gurin zata nufi bathroom ta shige har sai yabar dakin tukuna, Sakinah data lura da kaman NUAB din bahar zata gudarwa murmushi tayi tana qarasa isa kofar ta bude kai tsaye murmushinta na qaruwa sedai kuma wanda ta gani bakin kofar dakin ne ya saka komai nata da yawun bakinta tareda bugun zuciyarta tsayawa cak idanuwanta na tsayuwa qyam da wani irin hawayen dake cikosu hannuwanta da kafafunta na nauyi da sanyin da suke kokarin kasa daukanta ta bude baki da qyar ta iya lalabo kalman 'ZUHRAH' ta fada cikeda tsananin mamaki da shock. Bahar ma da sunan ya sauka kunnuwanta tsayawa tayi cak daga inda take zuciyarta na wani irin muguwan bugawa tareda sarawan kai, Kasa juyowa tayi saida Maa sakinah ta sake maimaita kalman sunan zuhrah din wadda itama take a kafe bakin kofar ta kasa motsawa idanuwanta jajir da wasu irin hawayen da rabon data fiddosu tin ranar da aka rabata da ayanah da sakinah din, Sakinah take kalla wadda itama ita din take kalla tana sake jin gabaki daya jikinta yana mutuwa duk da sunsan zuhrah na raye amma sun cire rai daga sake haduwa da ita, Akan Bahar data jiyo a sanyaye da mutuwan jiki zuhrah take maida idanuwanta da hawayen ciki suka gangaro daga saukan idanuwanta akan 'yar Abaas dinta jininta rabin jikinta.. Takawa tayi ahankali jikinta na tsananta mutuwa me tsanani ta isa gaban Bahar din leylah na biyeda ita cikeda mamakin dayake sakata jin kishin Bahar na tsanantar mata, Tana isa tsayawa tayi tana kallan Bahar din da dukkanin idanuwa da nutsuwa da imaninta kafin takai hannunta dake rawa ta kamo hannun bahar din ta dago ta zubawa numbarn Abaas dake hannunta ido wani irin kuka me tsananin zafi da tsimin gaske ya taho mata ta rungume Bahar din da karfi cikin jikinta tana qanqameta tsamtsam a jikinta tana cewa 'Wannan jinin Abaas dinmu ce' Ke jinin ghaz ce, Kece ayanar da Abaas yakeda burin haifowa ayanah ghaz, Ke jininmu ce, Ina Abaas? Ina Abaas??? Tambayarta ta karshe ce ta saka Bahar sauke numfshi me zafi a jikin zuhrah din tana rintse idanuwanta da sukai jajir kuka ma ya kasa fitowa a cikinsu, Sakinah datake a tsaye jiki a mace qarasowa tayi gabansu tana kasa dauke kallanta daga zuhrah wadda ta saki bahar ta juyo gurin sakinar ta rungumeta da karfi cikin tsananin kewan shekaru da kauna me karfin gaske sbd sakinah ta jima da zama jininsu. Leylah kasa motsawa tayi ganin abinda yake faruwa tsakanin mutane biyu da bataso da mahaifiyarta dan kuwa sam bata kaunar maa sakinah sbd yanda take bayyana kaunar bahar fiyeda kowa a bayyane. Bahar komawa gefe tayi ta rabe tana kasa cewa komai kanta a qasa, Bahar din ce ta fara silalewa ta fice daga dakin kafin leylah ma fito cikeda zullumi sbd alamu suna nuna mata alaqa ce me karfin gaske a tsakanin mum dinta dasu ayanah ghaz wadda sunansu yaxo daya. Zaunawa sukai hannuwan zuhrah na qanqame dana sakinah tana kukan rabonta dasu a rayuwarta da itama har wannan lokacin bata samu cikakken yancin da zata taho da yar uwarta ba sbd doka da yancin da Ayanah bata dashi tsawon shekarun, Basu taba neman juna ba sbd zazzafar dokar data rabasu suke akanta, Sakinah ce take kukan farin cikin daya gama kashe mata jiki ta fara bawa zuhrah labarin halinda ake ciki na rasuwan Abaas da tafiyar ayanah zuwa gida jikinta a mace da damuwa, Kuka sosai zuhrah takeyi jikinta na rawa sosai ta qanqame hannuwan sakinah tana jijjiga da tashin hankali da baqin ciki tareda damuwa da tausayin kansu me tsanani sbd a yanzu su biyu kadai suka rage a jikin ghaz sai Bahar. Tsawon lokaci suka dauka sosai har tsakar dare basu fitoba sai daga baya shima zuhrah kai tsayace tace anan zata kwana tareda bahar. Leylah datake neman sake rikicewa a rudani zaunar da ita Zuhrah tayi ta fayyace mata komai wanda ya sakata shiga tashin hankali da farin ciki harma da baqin ciki duka a lokaci daya, Farin cikinta jin yanda matsayinta yake a gurin Ayanah ghaz da NUAB wanda dole take da a kaunaceta kauna me karfi harma fiyeda bahar sbd ita ana ganin idon mahaifiyarta, Baqin cikinta kuwa shine kasancewan bahar ce jinin abaas ba ita ba sbd kusanci da kaunar dake tsakaninsa da ayanah kenan yafi yawa akan wanda yake tsakanin mahaifiyarta da Ayanaah ghaz wanda shima bazata yadda ba bazata iya hakura ba kome zai faru ita tana son NUAB kuma tana son kasancewa matarsa sbd itace ta dace dashi ita datai karatu me zurfi ta waye ta taso cikin daula da arziki kamarsa, Tashin hankalin data shiga da tsoro me tsananin gaske kuwa na jin tarihin da ko amafarki bata fatan ya sameta dan kuwa batajin har abada ma zata iya rayuwa a inda baa cikin daula irin boyem ba. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 104 A bangaren wishmah din zuhrah ta kwana tareda bahar itama batareda ta rintse ba tin daga farkon daren har qarshensa sbd rasuwan Abaas tayi mata irin jijjigar dataiwa Ayanah dan haka itama gari na wayewa ta koma ta sanar da Mai girma yunar tana son zuwa asalin qasarta wadda a yanzu ta samu wanda ya san inda qasar take tinda a baya itama nata 'dan yayi kokarinsa bai samar da inda take ba, Baiyi mata musu ba ya bata damar tafiya tareda cikakkiyar iko itada shuraim da Leylah, Maa sakinah ce ta kira NUAB ta sanar masa zuwan Zuhrah a garesu wanda shima yayi shock da jin hakan duk da alkawarine da yayi na hadasu itada Amminsa amma tinda tazo shi kuma zai isar da ita Anjom su hadu a asalin qasarsu cikin gidansu inda iyayensu da dan uwansu suke a kwance nurat ce kadai babu a cikinsu yanxu wadda sukewa fatar rahama. Ko da ya iso bangaren Bahar na jin qamshinsa ta silale tin bai shigowaba ta koma dakin maa sakinah tai kwanciyanta bata fitoba ba har saida ya gama abinda yakeyi ya fita cikeda samun nutsuwan mahaifiyarsa zata kasance da yar uwarta a yanzu. Aleey ne ya fara musu shirin tafiya anjom din su uku Mum zuhrah,shuraim da leylah sai securities biyar da zaa hadasu dasu, Leylah jin bada NUAB din zaa tafi ba hakama bada bahar ba sai taji kwata kwata batason tafiyar hakama ita tsoro ne me tsananin gaske a ranta na ziyartar garin sbd ganin takeyi kaman zaa iya sacesu a lula wata qasar dasu a siyar kaddararsu ta sauya sbd suka su mum din ai sunada daula da sarauta aka sacesu. Shuraim daya lura da yanayinta ne ya dan kwantar mata da hankali sbd zuwan nasu yanada mahimmanci tinda shiga takeson samu da damar da zata auri namijin dayake zuciyarta, Basusan yariga da ya auri bahar ba dan haka sunada tabbacin zai auri leylah din koda ma ya auri bahar dinne ai ya kasance itama zata iya shiga, Shuraim baida mugun hali ko daya halayensa daban suke dana yar uwar tasa sedai shikuma ya fita tsananin kishi da tsananin so sbd yanda yake kaunarta da mum dinsu komai yana iya yi akansu hakama kowa yana iya batawa akansu shi haka tasa kaunar da halin yake sam akansu baya duba daidai da abinda ba daidaiba amma bayan wanna baida munin dabia da hali ko daya hakama shima yayi kararu sosai me zurfi fiyema da leylah din sbd a yanzu yana akan matsayin cikakken likita ne. Kafin su tafi irin kaunar da zuhrah kewa Bahar itama yasake gigita zaman lafiyar zuciyar leylah duk da tasan kowane irin so mum dinta zataiwa bahar bazai taba wuce wanda take mata ba ita data haifa amma sam bata jin zuciyarta daidai akan irin kaunar da dukansu suke mata musamman ta Ayanah datafi komai gigita mata zuciya sbd a bayyane yake ayanah zata iya bada rayuwarta akan bahar din. Suna wucewa shima NUAB ya shiga wani irin busy na harkar sarautar boyem din daya buqaci dukkanin dokoki da sharudda da kaidojin mulkin msarautar boyem din masu zafi a gabatar masa dasu kaf da tarihinsu da inda suka samo asali da kuma hukunce hukuncensu sbd yana son shafesu kaf ya budewa boyem sabon tsarin mulkin da zai tabbatar musu da shine LEUL BOYEM yake mulki hakama har abada wainda zasuyi mulki bayansa zasu samu yancin da sarakunan baya da kamanninsu basu samu ba, Manyan fada cikin tashin hankali da tsaka me wuyar wannan tsari da bayanan daya buqata wainda zasu zaqulo asalin asalin boyem suka fara shirye shiryen wannan umarnin nasa da allah kadai yasan waye da waye zasu rasa matsayi da sunansu da zuriarsu har abada. Aleey ma kusan yafi kowa zama busy sbd shine zai tabbatarda hada kowane bayani da tabbatarda gaskiyarsa da komai tareda fidda duk wani hukunci akan hakan da sultan LEUL boyem zai fitar tareda sabbin dokokin mulkin qasar wainda gabaki daya boyem da duniyarta suke jira cikin zullumi da fargaba da jiran tsammani. Bahar ma da maa sakinah hankalinsu kwantawa yayi basa cikin damuwan komai allah ya sakowa bahar din dangana da samun nutsuwa sbd koba komai ta hadu da jinin Abaa dinta biyu da suka rage a duniya da kuma yake fatar ta hadu dasu tayi rayuwa a cikinsu sbd yasan ko da rayuwarsu zasu bata kariya da duka kaunar datake nema da gata a duniya. Maa sakinah ma sakewanta tayi tana cigaba da kulawa Bahar tareda tattalinta da gyara abarta sbd yanda itama bahar din ta gashi hankalinta ya kwanta bata ganin NUAB sbd bai sake shigowa tin ranar dan busy din dayayi sosai bai nemeta ba kaman yanda itama ta tattarasa ta ajiye gefe. Babu abinda Maa sakinah take so a yanzu bayan samar da ilimin boko me kyau da zurfi ga bahar amman batada daman fadar hakan dan haka ta tsaya a iya koya mata dan abubuwan data sani wayewa da sauransu duk da nutsuwa da wata irin kamun kai da izzar dake cikin jininta ta sarautar data gada ya saka baka iya gane batada irin wayewan da zurfin ilimin boko yake bayarwa. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 105 Acan boyem kuwa tinda su Ayanah suka isa gabaki daya rayuwarta ta dawo mata baya farko, Tayi kuka, tayi baqin ciki, tayi inama baya ta dawo, tayi baqin cikin ganin wannan ranar data wayi gari ita daya batareda kowa nata ba a cikin jinin ghaz sedai yayansu, A kabarin da akaiwa iyayensu daga baya a cikin masarautar ghaz din da kabarin abaas dayake jere dana iyayen nasu ta durkusa tayi musu addua me tsayi tana wani irin kukan daya saka sultan janyeta suka bar gurin, Jamaar anjom tsoffinsu da sukasanta tin a baya wainda allah yayi suna raye dama wainda basu santa ba sunyi farin ciki me tsananin gaske na ganinta, Sun taru sunyi jimami sun cika masarautar sun mata gaisuwan iyayenta da abaas tareda kokawa juna kaddararsu data raba kowace ahalin datake anjom babu gidan da bai samu mummunan kaddarar shekarun bayan ba na iftilain daya fadowa anjom din. Har tsakiyar dare sosai suna garin sai da sukai asuba tareda jamaar garin suna kokarin bankwana su tafi Su zuhrah suka iso. Isowan zuhrah ya saka sultan barin Ayanaah a garin ya koma jirgi dan kuwa suna buqatan lokaci me tsayin gaske a cikin gidan da shine asalinsu shine abu na karshe daya rage musu na ahali da asalinsu. Ayanah a lokacinda ta hada idanuwanta da zuhrah bayan shekaru masu tsayi na rayuwarta kasa motsi tayi bare cewa komai hakama kukanta daukewa yayi tsaf sai ajiyan zuciya kadai ta iya ringa saukewa tana bin zuhrahn da kallo ita kuwa kuka takeyi me tsananin gaske tana kasa fuskantar ayanah daga qarshe zubewa tayi a kan kafafunta tana kama kafafunta tana kuka me tsanani. Tsawon lokaci ayanah din bata motsa ba tana jin kukan yana ratsata kafin ta motsa a hankali ta kama zuhrah din ta miqar da ita tsaye ta rungumeta ahankali jikinta a matiqar sanyaye ta bude baki da sautin daya sake saka zuhrah mummunan yanayi tace 'Yene Zuhrah, Daga karshe kin dawo gareni Zuhrah, Allah ya bamu ikon qarasa rayuwarmu a cikin ta juna a tare tareda 'yayanmu' Rungumeta zuhrah tayi itama da karfin gaske suna qanqame juna da tsananin karfi zuciyarsu na samuwa da cike gurbinda har abada insha Allah ya cike kenan. Kabarin iyayensu da dan uwansu suka koma kafin suka sake komawa dakin mahaifiyarsu anan suka shige dan anan zasu sake kwana kafin su koma asalin birnin qasar inda sultan yake jiran Ayanah a lafiyayyar daular daya sauka. A nan anjom suka kwana wanda kafin safe leylah ta kusa zarewa ta rasa hankalinta sbd mummunan halinda takejin tana cikinsa na rayuwa a garin dama inda suke din dan kuwa a maqale da mahaifiyarta take sam ta fice hayyacinta. Babu wanda ya maida hankalinsa akanta a cikin su biyun sbd abinda yake kansu shine ya damesu, Fuskokinsu da idanuwansu kadai zaka kalla kasan suna cikin mugun hali sbd sun kumbura sunyi jajir ba kyan gani hakama ko muryoyinsu basa fita. Daqyar leylah taga gari ya waye karfe tara tayi anzo daukansu da securities din sultan da wasu mahaukatan motocin da suke iya shiga kowane daji da bindigogi. Ta riga su Ayanaah fitowa ta fada mota da sauri tana sauke ajiyan zuciya ta kalli Shuraim dayake gaba dan shima bai kwana anan ba komawa yayi yau aka dawo dashi, Cikin wani irin yanayin dayake fitowa daga qasan zuciyarta ta kalle shuraim bayan sun zauna a cikin lafiyayyan jirgin ruwan dazai bar dajin garin gabaki daya dasu ta sauke ajiyan zuciya tana kallan shuraim tace 'A hakan kake tinanin zan iya hada miji da illiterate macen data taso anan? Tayaya ma zata iya rayuwa a tsakanin ni na SULTAN din da mukeda tarin ilimin da batada shi? Bama zan iya zama da jahila ba sbd ilimin nawa 'yayan dazan haifa..... Shuraim ne yayi saurin dora hannunsa akan nata cikin wani irin salon da Ammi data tsare leylah din da ido bazata gane ba ya dan dakatar da ita yana fuskewa. Ayanah shiru tayi tana kallan Leylah cikin sanyi da nutsuwa hakama wani nauyi yana danne kirjinta da batajin komai a cikinsa yanzu bayan zallan kauna da soyayyar bahar wadda itace zata kasance uwa kuma ubanta. Zuhrah ma da zancen ya ratsa zuciyarta da kaifi tareda rakaici da baqin cikin jin hakan daga bakin 'yarta akan 'yar dan uwanta kallan ayanah tayi a sanyaye sedai ganin ayanah ta dauke idanuwanta ahankali akan leylah din batateda tace komaiba ya saka itama tayi shiru kowama yayi tsit har suka isa ba wanda yace kala. Suna isa kai tsaye masaukin sultan aka nufa da ayanah su zuhrah kuwa a ranar suka bi jirgin dare suka koma. Ayanah tinda ta dawo sultan ya fuskanci damuwa sabuwa dake tattare da ita dan haka a daren bai samu nutsuwa ba saida yaji damuwarta wadda kai tsaye ta sanar masa tanason bahar tabar boyem ta tafi wata qasar karatun datake son ta sauya rayuwarta ya bata yancin zabar raayin auren NUAB ko sabaninsa. Sultan daya fahimci daci da radadin dayake zuciyarta akan bazata taba iya barin bahar ta samu tangardar rayuwa ba NUAB yace ta fara sanarwa, Girgiza kai tayi cikin nutsuwa tareda bude baki tace 'Nice zan dauki nauyin karatunta da kaina banason NUAB yayi mata komai akan duk abinda ya shafi neman iliminta' Sultan hakan shine yayi daidai da nasa raayin akan Bahar wadda Ayanaah zata tsayawa tai mata gatan komai kaman yanda Kowa iyayensa ke tsaya masa su basa ilimin daya kamata dan haka kai tsaye ya kira kadir ya bada umarnin komai na bahar da karatunta ya kammalu a cikin qanqanin lokaci. ******Ayanah batai raayin baro kasarta ba a kwanaki kadan dan haka kusan sati uku suka share a qasar batareda kowa ya taba samunsu a waya ba sbd hatta tenya su Zuhrah tabi ta koma. A bangaren kadir ma cikin wata irin rashin bata lokaci da tsayuwa cak akan umarnin sultan din ya nemarwa Bahar kusan komai da ake buqata na karatu a qasar UK sbd sunada manyan connections. Sai da sukai wata guda cif a qasar suka diro boyem wanda yayi daidai da lokacin tafiyar bahar da NUAB baisan da itaba hakama daidai dawowan haile da yayanta hakama tsawon wannan lokacin BAHAR da NUAB din basu taba haduwa ba. A ranar da suka dawo a ranar saura kwanaki kadan a tafiyar bahar din wadda zata tafi tareda maa sakinah a gidan da aka tanadar musu acan domin rayuwa a cikinsa. A daren Ammi tana isowa ta kira NUAB ta sanar dashi wanda yayi shiru ya rasa abin cewa zuciyarsa na wani irin daukan zafin dayake ciki tsawon wata gudan nan da sukai basa nan sbd sultan daya gama shan gabansa akan mahaifiyarsa. Baicewa Ammin komaiba akan tafiyar haka ya miqe ya tafi zuciyarsa kaman zatai bindiga sbd yasan koma menene da ina wannan tsarin ya fito ya fito ne daga mahaifinsa dan haka shima zai san ya tabasa, Yana dawowa bangarensa kai tsaye aleey ya kalla da jajayen idanuwansa ya basa umarnin a nemawa Ammi komai na tafiyar bahar da ita zaa koma UK din tabar boyem har sai bahar ta kammala su dawo tare. Kallansa aleey yayi da dan sauri cikin fargaba da mamaki amma baida ikon fadar komai haka dan haka cewa yayi angama kawai ya juya fice yana daga wayarsa dan samar ma da bayanin komai akan tafiyar ta bahar da inda zata zauna da inda zatai karatun wanda ba iya Ammi kadai ba hatta su zai samar da komai na tafiyarsu ya ajiye sbd daga yanzu qasar zata zama gurin zuwansu kowane lokaci. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 106 Bahar har zuciyarta tafiyarta karatun yayi mata daidai tareda bata dukkanin nutsuwan datake jin tana buqata na rayuwa a wajen Boyem sbd a cikin wani irin tsananin tsaro suke rayuwar babu yancin shan iskar rayuwar da duk kake buqata, Damuwarta daya ce rabuwan da zatai da Ayanah wadda a yanzu kauna ce me karfin gaske a tsakaninsu sbd ita kallan Abaa dinta takeyi mata kaman yanda itama ayanah din kallan Abaas dinta takeyi mata hakama a yanzu da suka san juna suke tare da juna suke kuma kaunar juna a bayyane a zahirance babu shamaki ko daya, Kauna ce ta asalin bayyane dake cikin jininta ayanah kewa bahar din wadda kusan a hankali duk wanda yake tareda dasu a masarautar suke sani, Itama bahar a yanzu tana kokarin sakewa da Ayanah din kaman yanda ta sabu da maa sakinah dinta dan bawa ayanah din dukkanin sanyin zuciyar datake buqata daga gareta, A bangaren daya tenya da Maa sakinah gabaki daya soyayyarsu suma da kaunarsu akan bahar din take duk da suna nunawa Leylah tata kaunar sosai itama amma sbd kaunar da sukewa Bahar ta bangare uku ce zuwama hudu sai tata din tafi bayyana, Ta farko asalin kaunar mahaifinta ce, Ta biyu ta zamtowanta mata a gurin 'dansu da suke tsananin so wato sultan LEUL, Ta uku kasancewanta Rabin zuciyar ayanah da bata hada da komai, Saina karshe shine zamtowanta marainiyar da batada uwa batada uba saisu, Ita kanta Zuhrah kauna me karfi mara sirki takeyiwa bahar din wanda taso saka hannu sosai akan bawa bahar din ilimi da inganta rayuwarta amma Ayanah ta dakatar da kowa daga hakan bata son kwandalan kowa a gurin bawa Bahar din ilimi sbd har abada tako wane bangaren bata son ayiwa Bahar gorin komai na rayuwa matiqar dukiya zata nema ta samar mata dashi koma menene. Hakan ya saka ta sake ta fidda dukiya me yawan gaske dan sauya rayuwar 'yarta zuwa duk inda 'ya mace me gata zata kai, Bedroom daya aka warewa Bahar din acikin bangaren itama aka gyara matashi da komai sabo me tsadar gaske da duk wani jin dadi da tsarin da zai tabbatar maka daka shigo dakin mace yar gata me aji, Closet din gaske aka kira masu shiryawa suka shirya mata da wasu irin designers na kasashe daban daban fiyeda a tsaya kirgawa, Undies da kayan bacci ma haka aka taho dasu masu kyau da tsada ba adadi aka jere kafin suma designer shoes and hand bags harma suitcases na tafiya da tirarika da wasu duk abubuwan da akasan mace na buqata an kawo an jere su a dakin an kammala mata komai tamkar ba wadda zatai tafiya ba tabarsu kuma taje can a siya wasu kayan, Ba iya kayan designers aka tsaya ba hatta sitirun sarauta dana Al'ardarsu an kawo su masu tsada an jere mata su tareda Tirarikan da Maa tenya ta hado mata da kanta wainda suna kama jikinka to shikenan ka gama zama mai ratsa zuciyar duk wanda zai shaqa qamshin wanda komai na irinsa akwaisa zaka samu a gurin (SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387) Maa Sakinah ganin rayuwar Bahar ta sauya sawu zuwa kyakkyawar rayuwar da kowane dan gata me uwa da uba zai samu ya saka zuciyarta da hankalinta kwanciyan da a yanzu babu abinda take so da buqata arayuwa bayan gamawa lafiya. Ayanah ma kasancewan Bahar din a rayuwartata ya saka dangana me karfi da tawakkali da cire dukkanin wani qunci a ranta suke shigeta tasan bazata taba manta rayuwar data fito da kaddara me girma da muni ba amma kuma samun Bahar ya lullube mata kaso me girma a cikin baqin ciki da quncinta ga kuma ganin Zuhrah a tareda ita da 'yayan Zuhrah dan haka ta rungume sabuwan rayuwan data zo mata da hannu biyu dan hana 'yayansu shiga damuwa da quncin da zasu ringa fuskanta da gani a tattare dasu. Zuhrah da itama ta samu hadin kai sosai daga mai girma yunar akan kasancewa da yar uwarta ba shamaki sakewa tayi suna bayyanar da kaunarsu da aka raba ta shekarun da sun riga sun rasa dan ba lallai su maimaita irinsu ba.. Duk wannan shirin da akeyi da kokarin inganta rayuwar Bahar LEUL baya ciki sbd sosai zuciyarsa ta tabu da hakan dan babu inda ko shawara Amminsa tayi dashi dan haka yaqi cewa komai ya kuma dena shiga komai din dan kuwa ita kanta Bahar bayajin zai sake bi ta kan rayuwarta kwata kwata zebarwa Amminta ita koma me sukeso suyi, Ya rage shigowa sosai bangaren na Amminsa sbd ayyukan gabansa da sukai masa yawa da kuma tattara komai nasu da yayi ya ajiye musamman koyaushe bangaren kusan a cike yake da Zuhrah da 'yayanta dake wuni bangaren basa taba tafiya sai dare duk da leylah har lokacin a bangaren take bata koma bangaren iyayenta ba, Sultan ma dayake bangarensa hutun gaske yake samu babu kowane irin damuwa da tinanin mulki dayake kansa dan haka shirye shiryen barin qasar yakeyi zuwa dogon hutun da kansa sai sake bayan shekaru masu yawa akan mulki, Leylah duk inda hankalinta yake baya cikin jin dadi ko kadan kowane dare da baqin ciki take wuni hakama kowane wuni da baqin cikin take wuni sbd yanda aka jingine maganar aurenta tsaf a gefe da sultan me mulkin boyem an maida hankali akan yanda zaa inganta rayuwar wadda take ganin aikin banza ne kawai sbd har abada bazata samu ilimin da zai saka LEUL me boyem sonta ba harma ya iya zaman aure da ita sbd alamu suna nunawa mulkin yanzu da zai wakana a boyem na sauyin zamani da ilimin boko ne da baa buqatar duk wani mara ilimin a cikinsa. Bahar bata taba damuwa da kiyayyar datake gani a idanuwan leylah ba sbd tana daukan hakan ne a matsayin rashin sabo da sakewan da basa dashi kwata kwata a tsakaninsu dan sam ko guri daya basa zama sbd ita kanta hakanan bata jin shaawan zama idan leylah din ta fito a guri sbd irin kallan datake mata da magana a cikin rashin mutuntawa ko nuna darajar dan adam gareta ita kuwa sam bata iya zama da duk wanda yake hakan dan batajin tanada rashin darajar da har zaa ringa mata kallan qanqantacciya dan haka saima tafi leylah din rashin son zama a duk inda take sam bata buqatan zamowa inuwa daya da ita. Shuraim kuwa tinda ya dora idanuwansa akan bahar a ranar farko yaji zuciyarsa ta nutsu da ita nutsuwan dayake jin zai iya rayuwa a duk inda take dan haka sai bayada gurin zama fira a boyem din idan baa bangaren Ammi ba a tareda iyayen nasa da Bahar wadda take wata irin sauyawa tamkar ba ita dinba dan kuwa sosai ayanzu tenya take mata gyara itace ke kulawa da komai na bahar din musamman kasancewanta mace akwai abubuwan buqatarta da amfani da dole sai masu kyau da tsari da banbance ta da sauran matan daba jinin sarauta ba data tanadar mata suna jere birjik toilet dinta da gaban mirror dinta a tsare. Sosai shuraim yake shigewa Bahar wadda sam bata saba muamala da mutane sosai ba dan haka bata wani sake masa duk da a cikin salo da nutsuwa da kauna tareda saka alaqar zumunci me karfin da suke dashi ya ringa janta a jikinsa duk da yasan akwai auren NUAB a kanta amma a yanda a yanzu Ammi ta tabbatarda aurenta da NUAB idan tanada raayi ne zaaci gaba idan batada shi sam babu zaa raba sbd bata damar rayuwa da zaban duk wanda takeso dan haka kafin ta fara karatu koma karatun yayi nisa ayi wannan zaman tambayar yana buqatar shaquwa da kauna a tsakaninsu dan kuwa a shirye yake da aurenta daga lokacin da auren NUAB ya sauka akanta daman kuma yanada tabbacin ba iddarsa akanta dan kuwa zai kafe ya tsare ya tabbatarda iddar NUAB bazata taba hawa kanta ba, Leylah ma data samu wannan bayanin batai wani farin ciki ba duk da tafara karantar halinda shuraim yake ciki amma batajin zata iya barin shuraim ya mallaki bahar din dan kuwa shima zai cutu idan ya aureta ya wuce wannan ajin dan haka bazata bari yana rabin jikinta ba ya kwashi sauran wani duk da tana shakkar idan ma NUAB din ya amsa auren bare cikesa da kusantar Bahar da batada dogon banbanci da bayin masarautar a gurinta. ******A daren da washe gari Bahar zasu tafi a daren NUAB ya isa bangaren Ammin da kansa dan isar mata da sakon tafiyar da zaayi din hadda ita, Tinda fadawansa suka fara isowa kofar bangaren tareda securities suka jeru a natse suna bawa bangaren kariya take bayin bangaren suka fito gabaki dayansu suna rabewa gefe sosai inda bama zai gansu ba dan sai bayi ma masu mahimmanci suke iya ganin Sultan me mulki a masaurautar duk da bayin bangaren Ammin kaf suna yawan ganinsa su kam sbd girman darajar Amminsa da kusan tafi ta kowace macen cikin boyem a yanzu kafin sultan din yayi auren da duniya zatasan matarsa a matsayin matar Sultan LEUL NUAB duniya da yan media su shedar da hakan. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 107 Tin kafin shigowansa palon Maa tenya ta isar da sakon isowansa wanda itama kafin isar da nata sakon qamshinsa ne yafara ratso palon ya shigesu musamman Bahar da leylah wainda suke kusan saiti da kofar dan haka Leylah ce ta fara dago kanta ta juya a hankali ta zubawa kofar idanuwanta cikeda wani irin shauqi da tsananin natuwa da mutuwa a sonsa tana jiran shigowansa ta kallesa dan jin maitarta tana fadawa da samun sassauci, Bahar kuwa qin nuna tama ji qamshinsa tayi bare nuna ta fahimci waye ne akace ya iso bangaren bare juyawa ta kalli kofar cigaba da duba laptop din datake gabanta tayi wadda Shuraim yake nuna mata da koya mata abuwa da kuma yanda zatai amfani da ita dakyau. Shi kansa Shuraim ita ya zubawa idanuwansa batareda ko kyaftawa ba cikeda wani irin sanyi da kauna tareda soyayya me tsafta ba hayaniya da kamewa tareda aji yana jira da kokarin karantar yanayinta akan shigowa da zuwan NUAB din wadda dukansu sun manta yaushe suka samu ganinsa last. Amminsa dake gurin zaune tsakiyar masoyanta Bahar na gefenta itada shuraim ita muma leylah tana gefen zuhra wadda take dayan bangaren ayanah din. Maa sakinah tana dakin Bahar tana qarasa hada mata duk abinda zata buqata marasa yawa sbd acan ma zaa siya mata komai dan haka ba buqatar ta kwashi kaya da yawa su tafi dasu. Sako kansa ya saka niimar gurin qarasa sauyawa a natse da qamshinsa daya kashe jikin leylah gabaki daya hakama iyayensa kamshinsa yana ratsatsu duk da ita zuhrah sai a yanzu ne take saninsa da abubuwan da suka shafesa. Idanuwansa akan Amminsa kadai suka sauka ya qaraso har inda suke din wanda ya saka shuraim daya mace a gurin yiwa Bahar wata natsatsiyar kallo miqewa cikeda basa girmamawa hakama leylah miqewan tayi suka gaidasa cikeda girmamawa, Amsawa yayi a taqaice batareda yayiwa kowannensu cikakken kallo ba sbd kallo baya cikin dabiarsa, Gaida Zuhrah yayi ta amsa cikeda kauna da kulawa me yawa tana sake fuskarta dukda itama tana girmamasa sosai sbd matsayinsa na me mulkin qasa gaba daya. Amminsa ya tsayar da idanuwansa akanta cikeda kaunar da babu sirki ya gaidata ta amsa tana miqewa zuwa palon da suka saba zaunawa suyi magana suyi fira, Suna barin palon Bahar dake zaune duka abinda takeyi ta kasa cigaba sbd jin tayi ta dena ganewa miqewa tayi a natse ta silale tabar palon tana nufar bedroom dinta ta shige tareda rufo kofar tana kokarin basarwa da ci gaba da harkar gabanta. Maa sakinah dake dakin ta kammala komai tana kokarin hada mata undies a wata yar qaramar suitcase dake cikin set na akwatin da zata tafi dasu din ajiyewa tayi tana kallanta tace 'Har kun gama karatun ne?? Gyada kai kawai tayi tana zaunawa bakin kujeran da Maa take hada kayan tace 'Maa ki ajiye hakan ki bari zan qarasa hadawa' 'Kinsan dame dame zaki hada ne to?? Murmushi tayi me kyau tana dasuke kafafunta daga qasa zuwa kan kujera ta lankwasasu tana gyara zamanta dakyau tace 'Eh mana ba iya wainndan ne kadai suka rage ba? Murmushi Maa tayi tana dan zaunawa itama gefen Bahar din tana biyewa zancenta datake son yi batareda saniba kawai so take tayi ta fira sbd mantar da kanta komawa palon koma fita dakin gabaki daya dan daman koba komai idan ba tareda Ammi ba bata jin dadin sakewa da zama a cikinsu Shuraim da leylah duk da Mum zuhrah ma bata sake da ita ba da kauna me karfi kaman Ammin sbd tana ganin su leylah yayanta ne bazata iya zaqewa ta nuna musu fin kauna akan mahaifiyarsu ba musamman leylah da akan komai kishi da tsanarta takeyi dan hakanne take dan riqewa da taqaita kaunarta akan Mahaifiyarsu. Acan palon Ammi kuwa lokacinda LEUL ya zauna facin Ammin yayi cikeda kaunar dayake jin tamkar tayi masa nisa a tsakaninsu yanxu sbd a yanzu tana tareda 'yar uwarta da yayan yar uwarta da uwa uba 'yar abaas data ke jinginar da nasa matsayin akan Bahar din kwata kwata tareda manta shi waye a gurin Bahar din batareda tambayar raayinsa ko jiran umarninsa akan komaiba sedai ta sanar dashi kawai ga abinda ta yanke wanda ya tabbata ya sani dorata Sultan yakeyi akan wasu tinanin da abubuwan dan haka shima sam hankalinsa yafi kwanciya ya nesanta Amminsa tasa da Sultan tin kafin ya gurbata masa tinaninta itama zata tafin bazata rasa ilimin koya ba acan ta samu nutsuwan da bata samu ba a shekarun baya, Taje ta shaqi iska da numfashin 'yanci da tsara kowace rayuwar zata zaba acan. Ajiyan zuciya me sauti Ammin ta sauke tareda motsawa ta dawo kusa dashi ta zauna gap dashi tareda miqa hannunta duka biyu ta kama fararen hannuwansa masu karfi da lafiyar fata a cikin nata ta sake sauke ajiyan zuciya tana kallan fuskarsa daya dago idanuwansa da ita kanta wani kwarjini me karfin gaske suke mata kawai dai bata sauke masa nata idanuwan ne sbd tana mahaifiyarsa kuma har yanzu babynta dake bacci a jikinta yana yaro take kallansa dan haka zuba masa ido tayi zata bude baki tayi magana ya kalleta da kyau ya dakatar da ita ta hanyar fada mata kai tsaye da itane zaayi tafiyar goben dan zuwa itama ta huta ta samu sauyin muhalli. Kafesa da idanuwanta tayi tareda tsayawa cak har lokacin hannuwanta suna cikin nasa riqe, Mamaki ne ya bayyana a fuskarta kai tsaye sbd ba tsammani taji zancen da bata ma gama ganewa ba duk da daman a cikin ranta tana jin inama zata bi su Bahar din can qasar sbd zatafi samun nutsuwa da farin ciki idan tana tareda bahar din duk inda take amma kuma yanayin dayake fuskar NUAB din yana nuni da kaman hukunci ne ya yanke akanta. Numfashi me sanyi ta fitar tareda bude baki baki tace 'Hayateem,Umarni ne wannan ko hukunci kokuma raayina kakeson bi?? Sauyawa idanuwansa sukai ahankali yana kafeta dasu cikeda matsananciyar kauna me karfin gaske dayake jin inama duka babu wannan a cikin dadi ne zai dauketa su tafi duk inda zasu tafi dan tayi yawo a cikin yancinta, Zare hannuwansa yayi daga nata a natse kafin ya zagayota da hannunsa daya zuwa jikinsa ya rungumeta ta gefensa yana dan lumshe ido ya bude baki yace 'Ammi ki sani Hayateem bazai taba umartar Amminsa ba sbd kece mace mafi darajar da babu ta a gurinsa duk duniya hakama kinfi karfin kowace hukuncina, Inason nesanta ki da kowace irin damuwa da mutanen da zasu sakaki damuwan ne, Na sani kinason bin 'yarki dan hakanne nayi miki hakan kije kin samu yancinki daga yanzu ke 'yantacciya ce daga masarautar boyem da duka masu mulkin boyem...' Ahankali tsigar jikinta ta ringa miqewa sbd kalmar data cire ran samu kenan a rayuwarta har abada bayan qarar da shekarunta a cikin zama cikakkiyar baiwar Masarautar boyem, Bata taba saka ran samun yanci a wannan shekarun datake dasu a yanzu ba, Bata taba tinanin rayuwar samuwan yancinta zata tahoba daga bakin 'dan data haifa ba, Ayau bayan shekaru da barowanta Anjom tin daga kuruciya ta samu yanci.. Dago kanta tayi tareda kafe NUAB da idanuwanta da sukai jajir a take tana kallansa hawayenta na qafewa tsaf hannuwanta na dan rawa duk da yancin yaxo mata a lokacinda bai dameta ba kaman a baya data so yancin kaman rayuwa amma taji dukkanin nauyin dayake kanta da dabaibaiye da rayuwarta suna sauka da warwarewa tana jinta sakat kamar an kunce mata matsatsen daurin rayuwa. Ajiyan zuciya ta sauke me karfi tareda komawa jikinsa ta rungumesa tareda bude baki tace 'Hayateem Allah ya saka maka da mafificin alkhairinsa,. Allah ya qara maka imani da tsarkin zuciya ya baka kariya daga kowace irin illa ta bayyane data boye, Allah ya baka ikon mulkin qasarka cikin Aminci da kwanciyan hankali, Ni baiwa kuma imebēti kuma wishmah Ayanah ghaz ina godia gareka da samun yancin da har abada kuma shikenan.' Bai iya cewa komaiba rungume din yayi sukai shiru tsawon lokaci kafin ya saketa yana sanar da ita yanda tafiyar nata zai kasance da kuma gidan daya tanadar musu na zama acan din ba wanda aka fara tanadarwa Su maa sakinah din ba sbd su samu isashen wadatan gida da space yanda ya kamata. Kasa cewa tayi aa sbd tabbas tafiyar da samun yancin sunzo mata a bazatar da bazata taba iya qin tafiyar ba dan haka farin cikinta ta fitar ta nuna masa na hakan tareda amincewa zama gidan daya tanadar musu amma da sharadin sam basa buqatan securities sbd Bahar da bata buqatan hakan sam. Bai musa ba ya amince suka sake dan tattaunawa da bankwana sbd da safe zasu wuce kuma shi bazasu samu ganinsa da safen ba, Miqewa yayi ya fito daga dakin Ammin na tareda shi zuciyarta cikin wani tsatsan sanyin farin ciki da samun nutsuwan da bata taba samun kanta a cikinta ba, Maa sakinah dole itama zaiwa bankwana sbd kusan duk matsayin dayake bawa Amminsa yana basu itada Maa tenya dan haka kai tsaye dakin da maa sakinah din take Amminsa ta nufa dashi batateda yasan dakin waye ba itama Ammin sbd Sakinah na dakin ne kawai ya saka ta nufi dakin dashi sbd a yanzu bata wani son kusancinsu sbd bawa kowannensu daman fuskantar abinda yake gabansa tukuna daga baya ayi maganar idan zaman nasu zai yiyu ba dole ba tilas bazata taba riqesu da alkawarin da su iyayensu sukai ba matiqar basa kaunar hakan sbd taga alaman kaman babu me raayin hakan a cikinsu musamman a yanda yanzu kwata kwata ya shafe babin tina kowace irin alaqar dake tsananinsu koma tace kamar ya mance da akwaita a masarautar da rayuwar. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 108 Ammi ce ta saka hannu ta bude dakin kai tsaye batareda jiran komaiba ta saka kai fuskarta cikeda walwalan farin cikin dayake cikin zuciyarta shimfide, Qamshinsa ne ya saka Bahar juyowa a natse ta kalli kofar sbd muryan Ammi taji amma kuma hancinta qamshi daban yake shaqo mata, Ba zato tana juyowa din idanuwanta suka sauka akansa yana tareda Ammin kyakkyawar fuskarsa ta sake wani irin fresh fatarsa ta sake samun cikakkiyar hutu da nutsuwan data rasa na kwanakin baya kafin karban mulki na tashe tashen hankalin da aka ringa yi, Idanuwansa masu daukan hankali da tada tsigar jiki akan Maa sakinah suke wadda take kallansa cikeda Murmushi da farin cikin ganinsa tana cewa 'Bahar koma kan gado ki qarasa hada kayan' Tin bata qarasa ba bahar din ta miqe a natse ta kwashi kayan undies din nata tabar kan kujeran tana komawa kan gadon batareda ta juyoba. Qarasowa yayi ya zauna a natse kujeran dake dakin batareda ya kalli komai na dakin ba bare sanin na waye, Gaida maa din yayi a taqaice yana sanar da ita tafiyan da zasu yi din tareda Amminsa yafara kokarin yi mata bankwana itama. Ammi gurin Bahar ta isa wadda take kokarin cusa kayan kayan akwati batareda ta nade ba duk da bras ne da panties sai halfvest dasu skintight masu laushi. Zaunawa tayi gefen gadon tana riqe hannun bahar din tace 'Ringa gyarawa kina miqowa ina jera miki kada ki sakasu a hakan' Dagowa Bahar din tayi ta kalli Ammi da idanuwanta da suke da wani sirrin kyau ta dan sake murmushi tana cewa 'Tohm Ammi.....' fitar sautin kalman tata wadda ta sauka cikin kunnuwansa a karan farko bayan lokaci me tsayi wanda sautin muryan kanta ta sauya sbd nutsuwan data samu a yanzu din daban yake da duka baya farkon zuwanta ya sakasa dago idanuwansa da suka sauka akanta kai tsaye batareda ta motsa ba cikin wata irin isa da izza tareda kamewa. Saukan idanuwansa akanta yasaka taji su akanta ta hadiye wani numfashin da shi kadai ne ya iya ganinsa, Sake hadiye numfashin tayi tana jin nutsuwanta na neman dan rikicewa daga cikinta amma daga waje a natse take babu abinda ya sauya daga nutsuwanta da suke gani ta fara kokarin nade kayan gabanta din batareda tinawa da menene su din ba tafara daga bras din masu shegen kyau da daukan hankali da tsada tana nadewa bama tareda tasan yaya zata nade din ba sai kawai tafara juyasu a hannunta tana sakawa cikin akwatin. Maa sakinah ce ta fara miqewa tana daga wayarta da aka kira tabar dakin tana kallan Ammin tace wayarma kamar ita ake nema. Ficewa sukai daga dakin wanda ya saka Bahar jin numfashinta fitarsa na sauyawa zuwa da karfi da sauri amma ta dake ta hana hakan bayyanuwa taci gaba da abinda takeyi wanda ganin hakan ya saukar da idanuwansa a natse akan abinda takeyi din wanda yake iya hango rikicewanta duk da dakewa da basarwanta. Baida niyar tsayawa batawa kansa lokacin kallanta amma ganin yanda take yi dinne ya sakasa kasa dauke idanuwansa masu rikitarwa akanta dan kuwa ko inda yake ta kasa iya juyowa ta kalla. Wata farar low-back padded bra ta daga tana kokarin nadewa ta tura akwatin ya miqe tsaye zai fice dakin ta dago a natse tareda miqewa tsaye da dan sauri sbd tinanin gurinta yayo idanuwanta na sauka kansa da wani irin sauri da hana rikicewanta bayyana. Dakatawa yayi daga tsayen ya kalleta idanuwansa na sauyawa da takaici ya juyo ya tako zuwa inda take tana ganin hakan tayi saurin komawa ta zauna tana saka hannunta da dan sauri cikin kayan gabanta sbd ya juya ya tafiyarsa tinda ta gane fita zaiyi ba gurinta yayi niyar zuwa ba da farkon, Jin yana gap da takun da zai kawosa gap da ita ya sakata kwasar kayan gabata zata miqe mitsaye ya tsaya cak a gabanta wanda hakan ya sakata sakin kayan kayan hannunta a gadon wasu white panties dinta suna bayyana a sama. Kallo daya yayi musu ya dauke idanuwansa cikeda takaicin sakarcin datake aikatawa ya kalli fuskarta ya bude baki a cikeda isa da izza yace 'Kinayin hakan ne dan na gani???? Da wani irin tsananin baqin ciki da faduwan gaba ta dago ta kallesa batareda tasan ma ta dago din ta kafesa da idanuwan nata masu kyau itama tama rasa abinda zata fada masa sai kawai ta juya ta saka hannu zata fara kwashe kayan tukuna ta samu amsar yaba masa... Riqe hannunta yayi tareda juyo da ita wanda haduwan fatar tafin hannunsa dana fatar bayan hannunta jin sukai wani dumi a lokaci daya yana bin fatar jikin nasu wanda hakan ya sakata kwace hannunta tana jin ranta na soyuwa sosai da kalmansa dan haka a zafafe ta kwashi kayan zata ma bar gurin,zuciya ta cita takasa barin gurin ta maida kayan akan gadon ta zube ta dago ta kallesa har lokacin batasan mema zata ce masa ba sbd idanuwansa dake kafe akanta suna yanke duk wata kalmar bakinta datake hadowa gurin fada masa. Ganin wutar bacin rai dake ci a cikin idanuwanta datake kallansa dasu ya sakasa kallan kayan data ajiye din dan sake qularwa da tafasa zuciyarsa ya bude baki zai sake yabo mata maganar da zata iya fasa zuciyarta hannu ta saka ta rufe bakinsa batareda shiri ba sbd ko a yanzu jin zuciyarta takeyi kaman zata fashe, Saukar hannunta a bakinsa ba tsammani ya sakasa loosing balance dinsa sbd saida ta daga qafafunta ta samu hannunta yakai bakin nasa wanda hakan ya saka kirjinsu haduwa ba tsammanin su dukan. Bayan da yayi ya saka itama data taho din loosing nata balance din sbd bata dauka zai tafi bayanba dan haka kusan a tare suka tafi dan haka ya zagayota da hannunsa daya sbd hanata faduwa wani gurin da zata iya illatuwa ya dafe dresser din dake bayansa da hannu daya suka jingina da ita. Wani irin kallo ne ya sauke idonsa akanta yana yi mata har lokacin yana zagaye da qugunta tana manne a jikinsa kirjinsu a hade yana jin bugawan zuciyarta na sauka a hankali a kirjinsa. Janye jikinta tayi da dan sauri a natse tana qin kallansa ta bude baki tace 'Ina buqatan kasancewa a dakina ni kadai' Bakinta da yayi maganar ya kafe da ido yana juyar maganar tata a cikin kunnuwansa sbd shine me bada umarnin kasancewa da duk wanda yakeda buqatar haka hakama shine me sallama da korar duk wanda baya buqata a gabansa da idanuwansa, Jin yayi baima gane me kalamanta suke nufi ba dan kuwa ko Ammi da sultan da suka haifosa basu taba basa wannan umarnin ba shine yake bayyana a lokacinda ya so yaga dama ya kuma tafi a lokacinda yaso yaga daman hakan. Wani iri yaji kalman ta dakesa sosai yama rasa shima me zai ce dan haka zai nuna mata shine kadai me bada umarni da buqatan kasancewa a duk inda yaga dama da duk wanda yaga dama a boyem sbd tasan ita a gabansa ba kowa bace da zata iya bada wannan maganar akansa. Ba tsammani taji ya kama hannunta a cikin isa da iko tareda kamewan data sakata jin gabanta faduwa taso zare hannunta da wuri amma ta kasa samun hakan dan haka yana nufar kofa da sauri ta kallesa ta sake bude baki tace 'Ni kaine nace ka fita bawai..... Juyowa yayi da karfin gaske yana fixgota jikinsa ya fado masa da karfi ya kalleta da idanuwansa da suka sauya sbd har ransa yaji zafi da bacin ran kalamanta dan haka kafin ta qarasa fadar wasu irinsu din ya fizgota din yana sakar mata azabar datafi duka zafi da idanuwansa da suka saka jikinta dan daukan rawar da bata gama bayyana ba ta bude baki tanason sake fadar kalamanta masu zafi amma suka bace mata a baki ta dauke idonta akansa tana kokarin zare hannunta da yayiwa mugun riqo ya jata yaci gaba da tafiya da ita. Bude kofar dakin yayi ya fito da ita tana ganin hakan ta daure fuska sosai tana kasa kallan kowa sbd bazata iya nuna rauninta a bayyane ba akan abinda yake faruwa ba dan haka koda ya ratso palon da ita dukkaninsu Ammi dake zaune binsu sukai da kallo musamman leylah dataji bugun zuciyarta na tsayawa cak sbd riqone ne da fata da fata yayi mata me kyau da gaske, Shuraim ma kallo daya yayiwa riqon ya maida kallansa akan fuskar Bahar wadda take daure da alaman bata kaunar koma menene yake faruwa ko kadan daya hada jikinta da NUAB din, Wani iri yaji a zuciyarsa na tinanin ina NUAB din zai tafi da bahar wadda yake fatar koma menene ya kasance hukunci ne na wani laifin zata karba bana wata muamalar daban ba, Itama leylah addua taji zuciyarta nayi me karfin gaske akan allah yasa hukunci ne na laifi Bahar din zata karba ba wani abin ba, Zuhrah kallo daya tayi musu ta dauke kanta tana cigaba da duba wayarta datakeyi, Ammi ce data kasa hakura ta bude baki zata hanasa tafiya da Bahar din Maa sakinah da zuhrah suka kalleta lokaci daya dan hanata Maa sakinah ta dan bude baki tace 'Barshi sun saba koyaushe a cikin irin hakan suke, Shi fushinsa da zafinsa a kusa yake koyaushe ita kuma bata iya kwantar masa da kai sosai,kusan koyaushe hakan ne yake kawo tashin hankalin tsakaninsu amma yanzu tinda rabuwa zasuyi daga yau din barsu kawai' Shiru Ammi tayi tana fatar kada fushin NUAB din ya kasa control yayiwa bahar din wani abu dan haka duk sai taji hankalinta ya rabu biyu duk da tasan NUAB fushinsa akan mace ba daya bane ko daya dana sauran mutane. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 109 Kai tsaye bangaren ya fito da ita a hannunsa har lokacin yana riqe da hannunta idanuwansa a dan sauye, Yana sako kai na fitowa daga bangaren bayi da securities da fadawan dake gurin a jere duka qasa sukai da kansu cikeda shakkar kasa dagowa sbd Babu sultan da a kaf tarihin sarauta ko bata boyem ba dake riqo macensa a bayyane idan ba LEUL boyem dinba daman sanin kowane me rai ne a boyem cewan sultan NUAB LEUL boyem baturen da baima san al'ada da kunyar mulki bane dan haka dole jamaar masarautar ne zasu kiyayewa idanuwansu da zasu iya rasawa gurin gane ganen abinda yafi karfinsu. Aleey ne ya iya dagowa kadai ya kalli fuskar LEUL din nasa yaga alaman zuciyar da fushin a sama suke kuma da alama ghaz princess ce ta kunnosa dan haka ya dan maida kallansa akan bahar itama yaga fuskarta a hade take sosai dan haka ya dauke kansa daga kansu yana shigewa gabansu tarea keela sauran fadawan na bayansa sai securities a bayansu suma. Kokarin barin hanyar bangaren sukeyi Asim da da nasa sabbin securities din suka sako kai hanyar dan isa bangaren mahaifiyarsa da suka iso a cikin daren ranar batareda sanar da ko sultan dawowansu ba sbd a yanxu sultan din kansa maqoyinsu ne da suke jin tsananin xafinsa sosai a zuciyarsu amma a zasu fuskancesa a ruwan sanyi kaman yanda a ruwan sanyi zasu fuskanci komai duk da ba lallai su iya hakan ba tinda zuciyoyinsu a zafafe suke tin asali akan komai da kowa ma, Aslam ce da meryam a tareda Asim din sbd daga bangaren Sultan suke sai a lokacin sukaje suka gaidasa tinda suka dawo a jiyan, Akan Aleey idanuwan Asim suka fara sauka take yaji wani irin dumi me sanyi yana sauka a cikin jininsa sbd bayan Aleey daya isar da idanuwansa suka sauka akan Bahar wadda idanuwanta suka dago a natse itama ba tsammani ta gansa ta kallesa cikeda mamakin ganinsa sbd harma ta manta dashi a rayuwar duk da ita baida laifin komai a gurinta sbd bai taba cutatar da ita ba bare yi mata wani abin daya cutatar da ita din bayan imebēti dayaso maidata kuma tinda aka tafi da ita zuwa bangaren gyara a wancan lokacin bata dake jinsa ba bare ganinsa ba sai ayau din, Ya sauya sosai sbd ya samu nutsuwa gangar jiki da hutu duk da jinya yayi batareda sanin kowa ba, Yanda Asim din yake kallanta zuciyarsa na sake tsimuwa da wata tsaftacciyar soyayya da kaunarta me karfi da jin duka a yanzu duniya bayason komai harma da mulkin indai zai sameta ta ishesa rayuwar da duk yake so yayi a duniya, Akan hannunta dake riqe cikin na Sultan NUAB idanuwansa suka sauka yaji wani irin zafi ya ratsa zuciyarsa me kaifin gaske yana dan yunqurawa zai nufota keelah ya dage gefe da gaban rigarsa da babu komai a jere jikinsa bayan bindigogi guda biyu da wasu irin daggers masu tsantsan hadari batareda ma ya kalli Asim din ba kaman baima san yunkurin dayake yi ba na nufosu suna cigaba da tafiya, Aleey ma dan gefensa ya kalla yana kallan inda NUAB yake batareda ma ya juyoba sbd yana ji a jikinsa gurin ya qarasa daukewa da dumin dayake jin zai iya zama makashi duk da Babu alaman ko kallan inda Asim da yan uwansa suke yayi baima san sune a gurin ba dan baya kallan kowa bare bawa kowa mahimmanci dazai ganesa, Aslam ce tayi saurin saka hannunta ta kama na Asim din cikin nata tana dakatar dashi daga kowane irin motsi batareda barin ma NUAB ya ankare dame yake shirin aikatawa ba tana jin zuciyarta na neman hawa da baqin cikin kasa hakura da Asim yayi da bahar wadda alamu duka sun nuna ba alkhairi bace sam a rayuwarsa da tasu gabaki daya harda mahaifiyarsu, Suna tsaye cak Sultan me mulkin kujeran boyem ya gama wucewa da tsaronsa kafin Aslam ta wuce gaba idanuwanta a jajir hakama meryam kasa cewa komai tayi sbd mamakin da baqin cikin yanda NUAB yana qaninsu amma ko alaman yama sansu a rayuwarsa kwata kwata babu, Asim ma daya kasa iya komai daga qafafunsa yayi yana bin bayan su aslam din zuciyarsa a toshe yana neman dalilin dazai fitar da Bahar boyem koma qasar gabaki daya ya bita ya kubutar da ita daga wannan rayuwar datake samun kanta a ciki ta rayuwa da NUAB wanda kwakwalwansa da hankalinsa basa aiki daidai sam sbd fushi dayake cikeda da rayuwarsa tin yana qanqani. NUAB da zuciyarsa ta qarasa fusata suna isa bangarensa cikin tsakiyar palonsa da babu wanda yake shigowa sai shi sai aleey sakinta yayi yana tareda rintse idanuwansa yana kokarin rage fushinsa ta hanyar hadiyesa yana yana jan numfashi me sanyi a natse kafin ya juyo ya kalleta itama shi take kallo a fusacen zatai magana ya fasa tasa ya sake kama hannunta ya nufi daki da ita yana isa dakin kai tsaye tsakiyar dakin ya ajiyeta ya juya ya fice daga dakin tareda rufe kofar da karfin gaske yana nufar nasa bedroom din. Baqin ciki hanata motsawa tayi bare fitowa daga dakin dan batajin ma zata iya batawa kanta karfin zuwa kofar fita dan ba barinta fita zaayiba hakama bazata iya tsayawa rokar kowa ba zata qyalesa zuwa da safe wanda dolensa zai barta fita sbd tafiyar da zasuyi wadda baida ikon hanawa. Zaunawa tayi a kujera tana jin kanta ma na sarawa da fitinarsa da haka kawai ta tashi a cikin daren. Bataso rintsawa ba ko kadan sbd bacin ran datake ciki amma haka baccin ya dauketa anan kan kujeran wanda bata farka ba sai bayan sallan asuba wadda tayi lattin tashi ma, Toilet ta fada tayo alwala jikinta na dan mata ciwo kadan sbd kwamciyan kujeran datai ba daidai ba bata wani miqe dakyau ba, Kayanta na sallah dake dakin ta nude Closet ta dauko ta saka tafara sallah cikin nutsuwa, Tana idarwa tayi adduoi da azkhar dinta ta miqe ta koma kan kujeran ta zauna tana jiran sakon kira daga Ammi kokuma shi kansa yaxo kiran nata idan Ammi ta kirasa sbd tafiyarsu ta safe ce karfe 9 na safe dan haka dole da wuri zasu shirya. Shiru taji ba alaman motsin komaima a bangaren kaman yanda akeyi indai yana bacci baa kowane dogon motsi me sauti ko qara, Gari ya waye sosai batajin motsin komai alaman ma bai tashi ba tin bayan komawansa asuba. **Ammi dasu leylah da duka sukai kwanan zaune lokaci ta kalla tana kasa yadda da NUAB din ya manta lokacin tafiyarsu da baa buqatan bata dogon lokaci haryanzu bata ga Bahar ba, Wayarsa take kira kusan a karo na goma sha amma sam bata shiga a kashe take, Leylah datake jin tsananin ciwon kan kasa bacci taya Ammin kiransa takeyi da tata wayar amma sam babu alaman ma ita tata wayar zata shiga har a sanar da ita a kashe take, Tsuru tsuru kowa yayi anata jiran tsammani sbd kowa ya shirya dan kaf dinsu sunyi wanka breakfast kadai suke jiran yi, Babban abin tashin hankalin shine sam baa zuwa bangarensa a yanxu dayake sultan batareda wika neman izinin hakan ba bare a tafi kai tsaye dubowa. Ammi ce da kanta takeson zuwa amma itama tana jin bazata iya zuwanba sbd ita data haifi NUAB tafi kowa sanin baisan menene jin nauyina bare sakaya kowane irin lamari dan haka take shakkar zuwa taga yayiwa 'yarta wani abin wanda ranta zeyi mummunan baci da hakan. Maa sakinah dole aka wakilta ta tafi kiran Bahar din. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 110 Koda ta isa baa hanata shigaba sbd ankira aleey an sanar masa da itace ya fito daga bangarensa dayake maqale dana NUAB din ta taho ya tsaya cikin girmamawa ya sanar da ita umarnin LEUL na babu wanda zai fitar da Bahar matiqar ba shine ya fito da ita da kansa ba. Shiru maa tayi batareda jin haushi ko zafin bare damuwan hakan ba tace ba damuwa ta shige. Tana shiga kai tsaye dakin Bahar din ta nufa wadda tana jin motsin kofar ta bude idanuwanta da suke a rufe da dan sauri tana miqewa zaune. Ganin maa sakinah ta sauke ajiyan zuciya da sanyi tana miqewa. Gaida maa din kawai tayi tana kama hannunta cikin sanyin jiki zata nufi kofa maa ta dakatar da ita ta hanyar dawo da ita tana kallanta ba lokacin batawa ta kalleta a natse da dukkanin hankalinta tace 'Bahar babu wanda ya isa ya fidda ki anan idan ba NUAB da kansa ba dan kuwa ko iyayensa kila bazasuma fara ba tinda umarni ne ya bada akan hakan dan haka babu maganar tafiyarki matiqar ba kece zaki je ki tadosa ba sbd bama ya tashi bare fitowa kila sai after 10 kuma kinga zuwa lokacin ba maganar tafiyar.' Wasu irin zafafan hawayen damuwa ne suka ciko idanuwanta ta kalli maa din zatai magana maa ta katseta da cewa 'Karki ce komai bahar sbd mafita daya ce kije ki samesa ki masa magana zai bari ki fita ki taho ku wuce zuwa ga burinda kikeso ayanzu na karatu da wata rayuwar daban, Kar kiyi fushi karkiyi gardama sbd kece me tsananin buqatar alfarmarsa a yanxu, Kije ki samesa din zan koma na sanar da Ammi zamu qarasa shirye shiryen kafin ki iso kinji?? Wani nauyin kirjinta ta hadiye tana hadiye hawayen da suka ciko idanuwanta jikinta na mutuwa da yanda zata iya fuskantarsa har ciki dakinsa ta rokesa kuma zai iya hanata ma. Ficewa maa sakinah tayi bayan ta sake rarrashinta da nasihar kar tayi taurin kai taje ta samesa matiqar tanason tafiya ayau din. Sai data dauki mintina a tsaye kafin ta sauke ajiyan zuciya tabar dakin a sanyaye tana jin zuciyarta da kirjinta na 2 da jiya da yanzu bata cikin wannan bacin ran tayi tafiyarta hankali kwance amma yanxu gashi yana neman sakata jin bacin rai a iska shi yanacan yana baccinsa hankali kwance. Ko data isa kofar bedroom din sauke numfashi da ajiyan zuciya tayi a karo na babu adadi sbd tinda ta ratson hanyar da zata isar da ita bedroom din nasa qamshinsa yake ratsa koina da sanyin Aircon ya gama kamawa. Mintina ta sake batawa a bakin kofar tana yaqar zuciyarta kafin ta iya saka hannunta tai knocking, Shiru ba motsi ta sake Knockin har so kusan uku amma ba alaman ma yana dakin, Bude dakin tayi tareda saka kai a natse ta shiga idanuwanta kai tsaye akan lafiyayyan gadonsa suka sauka dan ganin idan ma yana nan take buga kofar amma kaman bame rai a cikin dakin, Ganin alaman akwai mutum kwance a kan gadon me fadi sosai dayaji beddings masu laushi da girman gaske farare qal ya sakata nufar gadon kai tsaye, Tana isa bakin gadon hannu ta miqa kai tsaye zata taba luxury duvet din daya mamaye gadon duk girmansa dan tabbatarda akwai mutum a cikinsa, Tana miqa hannunta da bai qarasa sauka akansa ba ya yaye rufar dake jikinsa gabaki daya yana bude idanuwansa da suka sauya sosai zuwa wani irin yanayi na baccinsa data yanke daga lokacinda ta fara buga kofar bedroom dinsa wanda sam rayuwarsa baa taba yi masa hakan ba wato tadasa yana bacci tinda ya zama tsayayyan kansa kuwa sai ayau din dan haka kansa nayi yayi masa sosai tareda idanuwansa da bai budeba sai akanta dan duk takunta yana jinsa a kunnensa harta iso garesa.... Wata irin sarawa kanta yayi tareda faduwan gaba me karfin gaske ta juya da karfi zata bar dakin sbd bayyanar lafiyayyar farar fatar jikinsa ba babu komai sai wata farar tight short ta balmain dake jikinsa a lokacinda ya yaye rufarsa yana kallanta, fixgota yayi ta fado kansa gabaki daya batareda ya motsaba daga kwancen sbd gabaki daya jikinsa a mace take da baccin sbd bai rintsa ba a daren sbd bacin ran daya shiga, Fadowanta jikinsa gabaki daya ya saka gashin jikinsa gabaki daya miqewa ya rinte idanuwansa ya budesu ahankali akanta yana zagaye da ita tana kokarin barin jikinsa dayake asalin hakanan ba komai, Fizgota ya sake yi a natse ta sake fadowa jikin nasa ya zagayeta gabaki daya da hannuwansa duka biyun yana manneta da kyau jikinsa sanyin aircon yana ratsa fatarsa da babu komai dan haka fatar jikinta duk da tana sanye da kaya amma na bacci ne itama basa da kauri sai dumin jikinta ya fara ratsasa yana shigarsa. Sake bude idanuwansa da har lokacin basu koma daidai ba yayi a kan fuskarta wadda ta bude baki tana jin tsoro na shigarta tace 'Tamkar Haramun ne hakan kake aikatawa..... Bude idanuwansa yayi dakyau akanta a lokacin da maganar ta ratsesa har cikin kwakwalwansa baice komaiba saima wata irin kasala da mutuwar jiki da hakan ya sakar masa ya gangaro da idanuwansa akan bakinta da yayi maganar ya motsa hannuwansa ahankali dake zagaye da ita ya sake matseta jikinsa da wani irin kasalallen karfin daya sakata jin fatarta na ratsuwa da sanyin da jikinsa ta bude baki da tsananin son rabuwar jikinsu dama dakin gabaki daya zatai magana ya saka hannunsa daya bayan wuyanta ya janyo fuskarta ba tsammani ya hade fuskarsu hancinsu ya hade tareda numfashinsu da suka shaqa na juna da karfi batareda shiri ba, Rintse idanuwanta tayi da sauri sbd yanda ta shaqi dumin numfashinsa ba tareda zato ba take tsigar jikinta itama suka miqe ta qanqame hannunsa da karfi batareda ta saniba hannuwanta na dan rawa. Bai rufe idanuwansa ba wani mayen kallo yake bin fuskarta dashi yana shaqar dukkanin dumin numfashin datake fitarwa a fuskarsa yana dumama jikinsa daya dauki sanyi sosai. Bude nata idanuwan tayi a hankali wainda suka sauya sbd fargaba da tsantsan tsoron data shiga take idanuwan nata suka shiga cikin nasa dayake kafe dasu akanta hancinsu na hade har lokacin, Shigar idanuwanta a cikin nasa da sauyawan da sukai ya saka fatarsa sauyawa zuwa ja a take ya Lumshe idanuwansa da suka sake shigar da ita tsoro ta tattaro karfi daqyar ta bude baki zata sake magana ya isar da bakinsa akan nata cikin wata irin kasala me tsananin sanyi da mutuwan jiki ya hade bakinsu yana sauke ajiyan zuciyar da duminta ya sauka a fuskarta ta sakata rintse ido da karfi sanyin harshensa na ratsa nata bakin daya shiga yayo mata wata irin tsotsar data sakata qanqamesa da karfi hannuwanta na fara rawa me karfin datake qarasa dumama jikinsa ya riqo kanta da duka hannuwansa biyun da kyau yana shigar da bakinsa da kyau cikin nata yafara mata wani lafiyayyan sanyayyan kiss din daya sakata rudewa tana rinste idanuwanta da karfi kaman yanda ta qanqamesa da karfi a rikice. Kissing din dayake mata shi kansa abu ne da bai taba yaune karan farko na rayuwarsa dayake farawa dan haka ya kasa sakinta ya qarasa janyota jikinsa akan gadon gabaki daya yana tsotsan bakinta nutsuwansa da lissafinsa suna fara kuncewa a karan farko. Kissing dinta yakeyi yana jin kaman bazai taba iya bari ba sbd abubuwan dayake ji suna ratsasa na cikarsa kakkarfan namiji me lafiyar dashi kansa bai saniba. Juyar da ita yayi a tsakiyar gadon yana rufeta da kirjinsa ya sake kamo fuskarta ya dago yana sake dora bakinsa akan nata tareda hade tafin hannunsa da nata cikin wata irin sanyi yana matsesu. Fitar numfashinsa sauyawa yayi zuwa wani irin yanayin daya sakata qarasa tsorata ta janye da karfi daga fuskarsa tana bude idanuwanta da sukai laushi ta kallesa daidai nan ya bude idanuwansa da sukai mugun ja tayi saurin dauke nata idanuwan tana saukowa daga gadon jikinta na dan rawar datake kokarin hanasa gani, Maida idanuwansa yayi ya rufe a hankali batareda yace komaiba ya fara sauke ajiyan zuciya me sanyi da nutsuwa ko daya sake bude idanuwan ta fice daga dakin. Wayarsa ya miqa hannu a hankali ya dauka ya cire daga dnd ya kira Aleey kai tsaye yace abarta ta tafi kawai ya kashe wayar ya ajiye. Batai tsammani ba tana isa kofar aka barta kuwa ta fice dan haka kafafunta har wata yar rawa sukeyi kaman yanda zuciyarta ke bugawa har lokacin ta isa bangaren Ammi. Tana shiga kasa kallan kowa tayi cikin karfin hali ta gaidasu ta wuce dakinta suka kasa binta da kallo suma sbd kowane motsinta qamshin NUAB dinne yake fita a jikinta. Tana shiga dakinta toilet ta fada sai data sakarwa kanta ruwa ta fara sauke ajiyan zuciya nutsuwanta na dawowa jikinta cikin mutuwan jiki. Ko data fito lokaci ya tafi sosai dan haka shiryawa kawai tayi tayi breakfast a tsatsaye suka fito lokacin Ammi bata bangaren ta tafi gurin sultan wadda a tsakiyar daren Sakon tafiyar Ayanah din ta riskesa yayi shiru zuciyarsa na shiga wani irin halin fushi da zafi sosai sbd yasan sbd shi ne sultan me mulki ya aika Ayanah ghaz wata qasar wadda yake ganin hakan shine baqin cikin dazai masa. Tabbas yaji wani irin zafin tafiyar musamman da baa sanar masa ba sai a daren da babu lokacin da zai iya hana tafiyar tata, Numfashi da ajiyan zuciya me sanyi da nutsuwa yasauke wadda ke hana duk abinda yake ransa fita shiyasa baa taba gane fushinsa bare abinda yake shiri. Ko da Ayanah din taxo masa bankwana har cikin lafiyayyar bedroom dinsa shima yana zaune bai tashi ba hannu ya saka a natse ya kama nata ya zaunar da ita a gafensa tareda matsowa a natse ya shigar da ita da kyau dumin jikinta yayi masa ratsar dayake jinta har cikin jininsa ya bude baki a natse yace 'Ina tayaki murna da samuwan 'yancinki dan haka ina tafe gareki Ayanah ghaz.' Kallansa ta dago tayi da kyawawan idanuwanta cikin yanayin daya sake daukan hankalinsa akanta tace 'Zaka iya da 'dana?? Murmushi me kyau daya fidda haibarsa ya sake yace 'Karki manta jinina ne yake yawo jikinsa' Murmushi itama kawai tayi tareda miqewa suka fito a tare har bakin palonsa ya rakota hannunta riqe a cikin nasa. Karfe tara saura suka bar masarautar batareda sun saka NUAB a idanuwansu ba kuma kowa baice komaiba sbd rasa abin tambaya ko fada musamman ganin yanda bahar din bata ko kallan fuskokinsu. Sun isa Airport motocinsu sukai parking daidai da motocin da suka kawo 003 Shifa musa tamu a wanda itama uk din zata wuce kai yara Hutu dan haka kusan a tare suka dunguma zuwa aciki securities na biye dasu da kayansu suna fira cikin sakewa. Jirginsu na tashi yabar qasar boyem Bahar ta sauke wata boyayyar ajiyan zuciya tana lumshe idanuwanta a hankali. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 111 Koda jirginsu ya sauka bayan tafiya me tsayin gaske Bahar jin takeyi nauyi me nauyi yana qarasa sauka daga kanta musamman da a cikin iyayenta zatai rayuwa tasan bazata taba damuwa ko kadaici ko maraicin iyayenta ba sbd duka iyayen nata uku babu wanda baya tsananin kaunarta, A yanzu bata da namiji ko daya a cikin iyaye ta zama 'yar mata wanda batada damuwa ko takaici ko daya akan hakan dan kuwa a cikinsu babu wanda bazai iya yi mata abinda kowane uba namiji zai iya yi mata ba dan haka batajin tanada sauran kowace damuwa akan rayuwar da zatai ta har abada a matsayin 'yar mace. Daga airport suka rabu da Madam Shifa Musa suka shiga motocin da suka taho daukansu itama ta shiga nata kowannensu ya wuce, Motoci biyu ne manya suka daukesu wainda Aleey ya tanadar musu tin kafin su baro ma daga can da wasu yaransu biyu dake kusa suka rigasu isowa uk din, Akwai abubuwan da aka fara biyawa dasu garare biyu akai na wani id card din bahar din da register din wasu files na inda zasu kafin suka wuce Oxford inda acan aka tanadar musu lafiyayyan gidan da zasu zauna suyi rayuwan da duk suke so. Koda suka iso gidansu dare yayi sosai dan haka babu wani bata lokaci aka tafi aka kawo musu light abinci me lafiya aka jere musu a dining dayake dakin cin abinci na gidan. Suka tafiyarsu kafin da safe su dawo dan su Ammin na buqatar hutu sosai, 3 bedroom ne hadi da master bedroom dayake can dan lungun shigarsa daban 4 kenan sai 2 sitting rooms dayan na master bedroom ne dayan kuma na sauran, Babu wanda ya dauki master bedroom din sbd ya kebe daban a cikin dakunan dan haka ko Bahar ba batajin zata iya zama cikinsa dan haka Ammi na daukan daya Maa sakinah da Maa tenya duka dauka daya sai aka barwa bahar din daya suka bar wancan din hakanan batareda kowa ya daukesa ba duk da yafi kowane dakin wata irin tsaruwa da girman duk da sauran dakunan suma sunada girma sosai da tsari tareda lafiyayyar luxuries da aka zuba koina na gidan dan kuwa duk kyau da tsarin boyem nan din ma tsarinsa daban yake sbd nan babu ado sosai kaman na sarautar can amma suma duka abinda aka qawata gidan dashi yayi kyau da tsari kuma dukiya kawai yake nunawa koina. A cikin nata bedroom din bayan ta shiga batabi takan kayanta ba sai zuwa da safe baiwar da suka taho da ita me suna Hafsat zata gyara mata su a wardrobe dan haka bathroom kai tsaye ta nufa bayan ta zare duka kayan jikinta. Wanka tayi da ruwan zafi sosai batareda wani bata lokaci ba a gurin wankan sbd akwai salloli akanta, Tana fitowa body oil kadan ta shafa tareda tirare me sanyi ta saka kayan bacci ta dora doguwan rigar sallah akai ta kalli inda taga anyiwa kowane dakin gidan alaman gabas sbd gurin da aka kebe dan sallah a tsare yake kowane daki da lallausan dadduma da Al'qur'an a gefe wanda yake cikin tsarin duka gyaran da aka saka akai musu a gidan kafin isowansu dan kada su shiga kowane stress na buqatan sanin komai an tanadar musu dan haka kai tsaye sallah ta tada a natse. Duka sallolin dake kanta tayi tana idarwa tayi addua ta gama ta miqe tareda fitowa batareda ta cire kayan sallan jikinta bama sbd yunwa take ji daqyar take iya doguwar motsi ma. Kai tsaye inda aka jera abincin ta nufa daidai nan itama Ammi ta fito tareda su maa sbd kowa yunwar yake ji sosai duk da sun danci abinci a jirgi. A dining din suka zauna gabaki dayansu suka fara kokarin cin abincin wanda ayshah tazo tayi serving nasu duk da kusan Bahar ma ce tayi rabin aikin. Abinci suka ci suka koshi tareda shan ruwan dumi sosai bana sanyi ba tukuna kowa ya shige dan hutawa. Tana shiga daki brush taje tayi ta dawo ta haye gadonta tayi kwanciyanta take bacci ya dauketa me karfi da dadi. Bacci me karfi kowa yayi daqyar suka iya tashi sallan asuba suna gamawa kowa ya sake komawa daga nan kam ba wanda ya fito sai karfe goma da mintina tukuna Tenya ta fito a shirye cikin wankanta ta zauna palo tana kunna wayarta a natse. Ayshah ce taxo ta gaidata cikeda girmamawa ta gama komai na aikin gyaran gidan da breakfast sbd babu abinda babu an tanadar musu komai kuma itama ta samu tayi baccin sosai ta huta ba laifi a dakinta dake ta cikin hanyar kitchen dan madaidaici mara girma sosai. Maa sakinah ce ta fito itama tana wayar da Zuhrah tana sanar da ita sai yanzu suka samu kunna wayoyinsu suka fada wani zancen tana tambayar leylah wadda tin jiyan take jin duniyarta ta dawo sabuwa sbd Bahar ta tafi NUAB kuma yana nan tareda su a boyem. Shuraim ma nutsuwan hakan yaji ya samu sosai fiyeda yanda ma ya tsammata dan kuwa tafiyar bahar ma ta saukaka musu komai dan haka shima shirin komawa Oxford kawai yaji yana son farawa sbd rayuwa a can. Aysha ce ta hada dafaffiyar madara da zuma da tea spices masu kyau da qamshi ta jera a tray ta nufi dakin Ammi dasu, Ko data kai Ammin na zaune a kan lafiyayyan sofar dakinta tana waya a natse cikin kwanciyan hankali, Da NUAB take waya dan haka Aysha ajiye kayan tayi akan table din dayake gaban Ammin ta saka hannu a natse ta zuba mata ta ajiye a gabanta ta juya ta fice batareda bada kowace irin sound da zata damu wayar ta Ammin ba. Kitchen ta koma ta sake hadowa ta kawowa su Maa dake palon kafin ta koma ta sake hada ta Bahar daban ta nufi dakinta tana fatar ta tashi. Bahar din bata tashi ba dan haka ta juya dashi sbd dole idan ta tashi sai ansake dumama sa. Tana fita bahar ta farka ta miqe itama toilet tafara fadawa tayo wanka ta fito tana fidda qamshin wani tsadadden shower gel dasu bodyscrub da set set na skin routine dake jere a toilet din kaman ansan nan din zata zauna an jere komai da aka tanada dan ita a gurin. A natse ta shirya cikin doguwan riga mara nauyi har qasa ta fito tana jin gajiyanta ta sake gabaki daya, Gaida su Maa tayi cikeda girmamawa da kulawa kafin ta nufi dakin Amminta wadda har lokacin take waya. Tana shigowa Kallanta Ammin tayi fuskarta na cikewa da farin ciki ta miqa mata hannunta daya ta taho ta kama tana zaunawa gefenta kusan cikin jikinta sosai. Muryansa taji ahankali ta ratsa kunnuwansa a daidai lokacin dayake sanar da Ammin baida ranar da zasu gansa sbd bazai bar boyem ba saiya seta abubuwan daya fara setawa da dama dan haka su kula da kansu kuma akwai mota da driver da aka tanadar musu yana nan zuwa ayau din shima. Cikin kulawa da kauna me tsafta da ba sirki Ammin tace 'Ka kula sosai da kanka, Ka rage fushinka illa ce ga lafiyarka da imaninka, Ka sassautawa kanka akan mahaifinka, Ka ringa cin abinci akan lokaci da samun hutu sosai Allah ya baka kariya daga kowane sharri Hayateem' Ajiyan zuciya nai hade da numfashi ya sake cikin nutsuwa wanda har cikin kunnuwanta taji saurin saukan numfashin nasa da yayiwa Ammin ya bude baki a taqaice yace 'Love you Ya Ammi' Murmushi Ammin tayi tana ajiye wayar sbd ya kashe tana kallan Bahar wadda tayi shiru a jikinta tana hana zuciyarta tina abinda ya faru a tsakaninsu sbd zata iya kasa hada ido da Ammin wanda zai iya saka a gano wani abin ma. Cikin kokarin basarwa ta gaida Ammin tana daukan cup din dayake gabanta tana bata cikeda kulawa. Amsawa tayi tana karban cup din bata sha ba takai bakin bahar din tana cewa ta fara karyawa tukuna. A tare suka shanye duka madaran a different cup da aka ajiye kafin Zuhrah ta kira Ammin suka dan jima suna waya tukuna aka bawa bahar itama sukai magana sosai kafin suka fito. Breakfast sukai suna gamawa driver yaxo ya dauki bahar din suka fita tana dan jin tsoro da shakkar fita daga ita sai wanda bata saniba a qasar da bata taba saniba bare xuwa hakama batada doguwar ilimi da wayewan muama sosai da mutane dan haka a sanyaye sukai fitar. Makarantar da zatai karatun ya kaita kai tsaye gurin wanda akace a kaita, Suna zuwa sauran formalities aka qarasa cikewa da kammalawa akai komai da komai harma ta shiga class din karshe da dagashi an tashi. A gajiye ta fito suka bar makarantar zuwa gida sbd ko ruwa bata iya sha ba sbd rashin sukunu da fargaban datake ciki, Suna dawowa bata wani iya tsayawa palo ba gurin su maa dakinta ta wuce ta fara ajiye su laptop da ipad da sauran tarkacen karatun da zata duqufa dayi kafin ta fada bathroom tayo alwala tazo tayi sallah ta fita taci abinci ta zauna tana fadawa su Ammi duk abinda ya faru a makarantar tana jin kaman bazata iya karatun ba, Karfin gwiwa Ammi da maa sakinah suka bata sosai sbd tenya tana kitchen tareda Aysha dan ita sam bata wani son zaman hutawan nan sosai hakama idan ba ita tabawa Ayanah abinci ba ganin takeyi sam batada nutsuwa. Sosai suka bata kwarin gwiwa tareda tabbatar mata da zata iya idan ta dage sbd tana buqatan karatun da ilimin a yanxu datake da sauran kuruciyanta. Da wannan ta sakawa ranta zata daure ta dage tayi karatun insha Allah. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 112 Washe gari da wuri ta shirya sbd karfe 8 zata ringa shiga aji dan haka bata tsaya bacci ba bare jiran Maa sakinah taxo tada ita ta fito a shirye maa sakinah na kitchen da kanta ta hada mata breakfast mara nauyi ta kawo mata tareda zaunawa gefenta tana taimaka mata gurin ci akan lokaci. Tana cikin breakfast din Ammi ta fito ta iso gurinta tana miqa mata jakarta me kyau data hado mata yan abubuwan buqata da wayar data bude mata sabuwa dal ta saka mata numbers nasu duka a ciki tana mata addua. Ammi da maa sakinah kaman zasu bita makarantar haka suka rakata har kofa ta fice da sauri tana musu sai anjima. Mota ta fada suka wuce makarantar tana saka ipad dinta a jakarta. Koda suka isa da farko taso ta sake karaya amma wadda aka hadata da ita Neesah yar qasar ghana ce a makarantar dan ta taimaka mata sosai sai ta sake mata sosai tareda nuna mata itama zata iya dan haka saita sake sakewa dan daukan kowane darasin dazai taho mata ta karatun. Bayan fitowansu class din farko da kusan bata gane komaiba library suka nufa ta zaunar da ita can ta fara fahimtar da ita komai da abubuwa, Bata dawo gida ba sai yamma sosai sbd lesson din da aka wuce da ita wani gurin daban wanda shima kullum daga school can zaa ringa kaita tana koyan turanci da ilimin muamala da mutane da duk inda zaka shiga. Acan baa hadata da kowa ba dan haka shiru kawai tayi tana saurare tareda recording komai sbd neman cikakken qarin bayani idan ta isa gida. A gida babu sauran lokacin kowane irin hutu a gurinta sbd a gidanma tanada online class da shima aka tanadar mata komai na turanci da larabci wanda zaisa tafi ganewa. Har dare bata fito ba dan haka Ammi da kanta ta saka aka hada abincinta takai mata har dakin tana zaunawa kusa da ita suna duba karatun tare tana ganar da ita abinda ta sani itama kafin suka qarasa kammalawa ta sakata taci abinci ta koshi cikin kulawa ta goge mata bakinta da tissue. Anan gurin daga fira bacci ya dauketa jikin Ammin cikin gajiya da dan ciwon kan rashin sabon abinda dole ya zama rayuwarta kuma. Sai data dan yi me nisa ta rage ciwon kanta tukuna ammin ta tada ita tayi shirin bacci tayi sallar ishai da akai tini tukuna ta kwanta take baccin ya sake dauketa. Washe gari ma haka ta tafi tinda safe bata dawo ba sai 6 na yamma a gajiyenda saida maa sakinah ta kamota jikinta ta rungume ta rakata har daki ta tayata zare kayan jikinta ta fada toilet tayo wanka da alwala tayi sallah Amminta ce ta bata abinci kaman zata tayata ci harta koshi tukuna ta fada online class dinta wanda tayi har kusan 8 tukuna tai sallah ta sake kwantawa. ****Haka karatun nata yafara tafiya a cikin wata irin gwagwarmayan rashin hutu ko kadan wanda ya sakata tafara ramewa duk da tana samun lafiyar fata sosai sbd yanayin garin da luxurious abubuwan datake amfani dasu da kuma gyaran da fatarta ke samu a cikin sanyi da nutsuwa daga Maa tenya dinta da ita anan ne tafi kwarewa. Dukkanin wani abinda zata buqata na rayuwa da amfani ansiya mata harma an wuce kaidarsa sbd komai nata tamkar baa san zafin dukiya ba ake siya mata shi a cikin gata da daular da suke ciki, Ammi ta samu sauyin rayuwar da bata samu tayi ba a baya yanzu itace takeyi wato ta zamowa cikakkiyar uwa me dawainiya ga abinda ta haifa, Ko data haifi NUAB ba itace take kowace irin dawainiyarsa ba sbd yanayin da Allah ya sakata bayan haihuwan dan haka bata samu daman wahalta masa da jiki da lafiyarta ba sai ayanzu ne take sanin menene dawainiyar 'yaya dan kuwa kusan komai na Bahar din itace takeyi duk ba itace take girki da sauran abubuwan ba amma kowace safiya itace take fitowa taje dakin ta tadata bacci ta tayata shiryawa kaman qaramar baby ta sakata tayi breakfast ta rakata har waje saita tabbatarda ta wuce tukuna take samun daman hutawa harma ta bari ayi tata dawainiyar da kulawa da ita itama har sai Bahar din ta dawo kuma ta tayata fuskantar online classes nata da sauran karatun da shine yake ramar mata da yarinya, Maa sakinah ma kusan duk dawainiyarta akan bahar dince sbd ta saba hakama akwai abinda itace kadai take iya yiwa Bahar din kaman wanke mata kai haryanzu itace take shiga toilet tareda ita ta wanke mata sbd sam Bahar din batajin kunyarta a matsayin uwar gaske ta dauketa sabanin duk kauna me karfin datakewa Amminta bata iya shiga toilet da ita duk da wasu lokutan tanayi musamman idan maa bata wanke mata kai ba Ammin ke mata amma kuma duk ranar da Allah yasa ta tina NUAB jin takeyi bata iya shiga toilet da Ammin ta ringa zame zame kenan har sai kuma an kwana biyu ta manta. Karatunta yafara nisa dukda nauyi da karfin da yayi mata ta tsaya dakyau tana fahimta hakama tafara ganewa sosai ga lesson din datake zuwa shima suna kokari sosai gurin ganin tafara gane turanci tana dan kokarin yi da sakewa da mutane tareda fara iya hulda dasu dayasa tafara sani da wayewa akan abubuwa ciki kuwa harda iya zuwa siyan abu da kanta gurare daban daban ita kadai sai drivernta wanda duk inda zata yana tsaye yana jiranta harta gama ya juyo da ita. Neesah ma sosai take sake sakewa tana bada himmar karatun Bahar din sbd sun fara samun shaquwa sosai da kuma sabon karatun da Bahar din ta dage sosai akansa dan yanxu ta dena jin wahala da fargaba ta karbesa hannu bibbiyu. Neesah a hostel take zaune sbd batada kowa a garin sam iyayenta suna Sheffield city dan haka ahankali ahankali sabonsu da tsananin son karatun Bahar din ya sakata janyota gidansu tana zuwa tayi kwanaki haka tareda su kafin ta koma hostel sai kuma wani lokacin ta sake zuwa tai musu kwanaki harta saba sosai dasu Ammi da maa da suke kaunarta sbd kaunar datakewa bahar da tsayawa akan karatun bahar din wanda ya fara shigarta sosai dan kuwa bahar din ta cire duk wani kadaici da kama jiki ta fara wayewa da qasar da rayuwar qasar sbd maganar wata kusan shida sukeyi a qasar kuma sosai rayuwar ta sauya musu gabaki dayansu sun fara sajewa da yanayi qasar tinda daman sun saba da dan yawonsu na qasashe hakama a cikin daula da tasu duniyar me zaman kanta suke rayuwa dan haka babu wani sabon abu sosai a qasar da basu saba da shi ba suka waye dashi ba. *******A tsawon wannan wata shidan babu kowace ranar da NUAB baya waya da mahaifiyarsa dasu maa ba amma bai taba tambayar Bahar ko nuna ma ya tina da akwaita cikin rayuwarsa ba, Ita kanta Bahar din ta tattara komai nasa ta manta dashi gabaki daya harma tinawa datake dashi 'dan Amminta ne ta ajiye ta manta yanzu Ammin tata ce ita kadai ta fuskanci rayuwar gabanta datake mata dadi yanda ya kamata sbd yanzu har yawo sukeyi sosai da Neesah wadda ta zana very close da ita, A zuciyar Ammi babo. ranar da zatai waya da NUAB din batai tsammanin ya tambayi 'yarta ba ko da badan auren dayake tsakaninsu ba kodan kasancewanta yar datake ji da ita fiyeda tata rayuwar amma bai taba tambaya ba barema nuna yasan da akwai wata rayuwar bayan su uku iyayensa dake Oxford din, Abin yana sosa ranta kuma batason tayi masa magana sbd kada ya dauka son cusa masa ita takeyi amma hakan sosai yake mata ciwo dan haka ta tattara itama ta ajiye maganarsa da bahar auren nasu na ficewa daga ranta tana tsayar da shawara daya akan rabasu matiqar tanason ta zauna dasu kowa da matsayinsa na me mahimmanci a rayuwarta batareda ta cutatar dasu ba ga bahar ta samu rayuwar da ba takurawarsa. *****A boyem ma gurin sultan LEUL me boyem kaman yanda Ammi ta tattara maganar auren ta ajiye akan rabuwa hakan ne a gurinsa sbd yanajin rayuwarsa a yanda take tafi masa ba damuwa da rigimar da bahar din take tattare da ita a rayuwarsa dan haka ya hakura ya taba kaiwa Ammin tasa ziyara sbd baya buqatan duk abinda zai sake saka rayuwarsa a matakin zarewa ko zama makashin dayake neman zama, Hankalinsa yana kan mulkinsa sosai daya sauya kusan duka manyan fadar masarautar ya zuba sabbi masu zafi da ilimi me karfi da tsayuwa akan raayin gaske a cikin manyan 'yayan fadar da wasunsu ma duk sun zama dattijan zamani masu ilimi suna qasashe daban daban suna rayuwa ya gayyatosu suka dawo qasarsu ya basu matsayin daya tattaro dasu ya dawo dasu qasarsu a qanqanin lokaci dan bawa iyayensu daman hutawa daga sarautar da zaman fadar daya fara tsatsar da zuciyoyinsu. Sultan Yasar dayake cikin masarauta yana hutun da kusan kaman baya duniyar gabaki daya bare masarautar dan kuwa ko ganinsa babu me sai wanda yaso gani Yana sane da sabuwar boyem da NUAB yake tsarawa wadda ake ta magana a kafafen yada labarai musamman sabbin dokokin daya fitar da suka girgiza duniyar gabaki daya wanda ya fidda su jere ciki kuwa harda bayyanarda cikakkiyar Alaqar mahaifiyarsa da Matar mai girma yunar ya kuma soke kowane irin dokar da zata hana jini daya yan uwa daya aiki a cikin masarautar boyem matiqar yana mulki dama duk wanda zaiyi mulki bayansa ya dakatar ya kuma goge wannan dokar a shafin tarihin boyem gabaki daya har abada, Dokarsa ta biyu data girgiza boyem itace soke Imebētin data wuce daya ga kowane jinin boyem ko a ina yake dan haka ga duk wanda haryanzu yakeda Imebēti zabi biyu yake dashi kodai ya sallamesu kokuma ya daura aure dasu a cikin qanqanin lokaci. Doka ta uku shine soke kawo bayi maza ko mata na siya sedai a daukesu a matsayin ma'ikata da masarauta zata ringa biyansu hakama kowane bawan dazai kai shekaru sama da talatin da shida zuwa arbain indai mace ce zaa yanta su sutafi a zuba sabbin masu karfi da sauran kuruciya idan kuma maza ne shekaru arbain zuwa da biyar kema zaa yantaka sbd kaje ka qarasa sauran lokacinka a cikin yanci. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 113 Dokarsa ta uku itace fidda sanarwar cin kasuwan bayin qarshe na masarautar boyem da zaa ci garin da kasuwan bayin qasar take na bakin border na ruwa wanda kai tsaye a bangarensu shirin tarbon kusrawa ne a qasar sbd bazasu taba wuce wannan cin kasuwan ba na karshe a boyem hakam an saka cin kasuwar nesa sosai sbd bada isashe kuma wadataccen damar isar labarin koina na duniyar da har zai isa inda ake son ya isa harma da lokacin da zasu samu kafin hada bayi da isowa dasu qasar wadda take shirye tsaf tana jiransu dan kuwa hatta matakan tsaron kowace border ta qasar an sauyasu zuwa masu tsananin da suka ninka suka qaru suka wuce na asali dan kuwa yanzu mulki ake na tsananta kowane matakin tsaro dan bawa qasar da mutanenta kariya tako ina...... ****A lokacin da aka gama kaddamar da wainnan dokokin masu karfin gaske da wainda ma bamu zayyanoba a cikin babban fadar masarautar a cikin wata irin karfin ikon data saka koina daukan tsit masu jarida da yan media na dauka da gidajen television Sultan ma dayake zaune palonsa yana ji suna sauka kunnuwansa suna ratsashi shiru yayi sbd abubuwa ne da shi baiyiba sbd takunkumin dayake daure dashi na ya riga ya kaddamar da duk abubuwan daya tarar akan mulkin batareda ya sauya ba kuma tinda ya kaddamar dasu a yanda suke tin can baya baida ikon sauyasu har abada shiyasa koda ya samu sauyin shigowan Ayanah da soyayyarta me karfi rayuwarsa bai taba samun sukuni da kwanciyan hankali ba saida ya tabbatard ya sauka ya dora wanda zai sauya masa su ko bai fada masa ba sbd raayinsu da zuciyarsu dake bugawa a matsayi daya akan kuma buri daya na inganta tareda kawon sauyin duka akan rayuwar mace daya dasuke tarayya akan kaunarta da zasu iya komai akanta wato AYANAH GHAZ. A cikin dokokin da sabon sultan din ya fidda gabaki daya akan daya ne zuciyar sultan yasar ta tsaya a yanxu waton sallamar imebētis ko auransu kafin wani lokacin, Wani sanyayyan numfashi sultan ya sauke yana dago fararen idanuwansa yana sake kallan makekiyar flats screen tv din dake palonsa yana kallan yanda ake jero sabbin dokokin mulkin sultan NUAB LEUL boyem wainda ake yinsu a live shima kuma dayake masarautar yana jinsu a kannuwansa a lokacin suke shigarsa a lokaci daya dana tv din, Abu daya ne ya sani a tsawon lokacin nan da NUAB yake masarautar ya kasa ne ya tsare dan hanasa tafiya kowace qasa a tinaninsa ya rabasa da mahaifiyarsa kenan ya dauketa, Ya aiko masa sakon a rubuce da stamp dinsa na ya dakatar dashi daga fita kowace qasa har sai bayan tsawon shekara biyu sbd ya samu hutawan sauka daga mulkin shekaru sana da talatin tareda zuba masa sabbin bayi da securities a bangarensa duka a matsayin basa hutu da kulawan daya kamata, Ko a wancan lokacin da sakon ya samesa kai tsaye yasan bawai hutun NUAB yake nufiba ya basa a matsayin tausawa da nuna kulawa kaman yanda masarautar da duniya ta dauka yayi hakan ne dan hanasa isa ga mahaifiyarsa dayake jin ya dauke kenan har abada daga rayuwar sultan din, Yayi hakan ne dan hanasa fita koina kuma shima shiyasa tsawon wannan lokacin bai taba tafiya koina ba yana cikin boyem da kusan fiyeda rabin bataliyarsa da ayanzu suka tare a boyem dan bude sabuwar ghaz da boyem a qasa daya, Ko ayau ma sultan din tinaninsa daya ne akan wannan particular dokar ta NUAB akan imebētis dan haka baji komai sbd batareda sanin NUAB dinba ya basa wata babbar damar da itace burinsa daya jima dashi akan Ayanah ghaz dan haka kai tsaye a cikin daren shima ya fidda takardar da kadir ya isar a fada wadda washe gari zaa gabatar da ita a fadar wadda itama sabon sultan yana cikin abinda ya soke matiqar ba zaman taro me mahimmanci akeda shi a qasa ba da ake buqatan zama da duka masu matsayin fada to ya sake zaman banza na fadar an sauya tsari zuwa manyan offices sabbi masu tsari da aka gina a cikin masarautar kusan hawa hudu tamkar wata babbar sabuwar palace kowane shugaban fada yanada office dinsa me zaman kansa da securities dinsa da mataimakansa tareda p.a, Shi kansa Mai boyem din office sabo da babu kamarsa a boyem aka gina masa a floor din karshe da babu kowane office bayan nasa hade da lafiyayyan palo da bedroom me girman gaske dayake hade da bathroom harma da yar closet din hutawansa a ciki idan yaso harma da gurin cin abinci duka a guri daya sai office din Aleey dayake farkon shigowa floor din daga ka fito lifter wanda shima nasa yake babba da toilet lafiyayye kadai a cikinsa dan haka tsaro da security din da floor din yakeda shi yafi na koina, Bayan sabuwar ginin offices din ba palace officials wata sabuwar ginin bangaren sultan LEUL NUAB me boyem akai acan Asalin bangarensa da aka sauyawa maana ana hade kusan bangare uku aka maidasa daya tareda yi mata tsarin da babu kamarta kaf a masarautar hakama tsarin ginin yanda akasan yana rayuwa da buqata, Chambers din Sultan NUAB itace bangaren datafi kowane bangare kyau da tsari tareda daula a cikin boyem, Komai na bangaren nasa akan tsarin mulkin bature yake, Hakama bangaren mahaifiyarsa anyi masa gyara na musamman tareda sauya musu komai hakama sauran gurare da dama an sauya musu tsari wanda ya saka masarautar zamowa tamkar sabuwar masarauta ga sabbin tsare tsare da security cameras nako ina da aka sauya. Bangaren Asim bai taba hakura ba da Bahar sbd bai taba jin soyayyarta ta rage bare fitaba daga zuciyarsa dan haka tinda ya samu cikakken bayanin barinsu masarautar zuwa uk da zama take boyem da masarautar boyem din harma da mulkin boyem din ya fice daga ransa yaji yana son barin qasar zuwa duk qasar da bahar take da zama, Haile na ji tana gani Asim ya koma mata mummunan kaddarar da bata taba zata ba akan soyayyar da babu alkhairi a cikinta, Bata taba tsammanin akwai macen da kaf duniya Asim zai so fiyeda burinsa da dashi ya girma ba, Asim ya mutu rayuwarsa ta mutu batada Sauran amfanin da suke buqatarsa dashi hakama yana nan yana macewa da zama marar amfanin NUAB yana can yana gudanar da mulkinsa na gina sabuwar duniya ga boyem hankalinsa kwance hankalin uwarsa a kwance a wata qasar hakama hankalin sultan a kwance yana hutawa tamkar babu su a duniyar sbd kwata kwata tinda ta dawo taqi zuwa tirakarsa sbd tsanarsa datake ji me tsananin gaske da batada burin daya wuce barinsa duniya kuma bai taba nemanta ba tinda taqi zuwar masa maraki ce kadai take zuwa tirakarsa wadda itama a yanzu batada burin a wayi gari ace sultan din baya duniya ta huta tasan kowa a cikin su ukun ya rasa an huta dan kuwa a duk zuwan datake shimfidar sultan din bata taba ganin soyayyarta ba a tattare dashi ko so daya wanda take da tabbacin ba kuka haile bace Ayanah ghaz ce a zuciyarsa. Su aslam zuwa yanzu sun saddaqar da rayuwa ga qarewa a gagare ba aure sbd a yanda Asim ya koma babu sauran amfani ga tsayuwa akan burin da nacewa nemar masa sarautar boyem dan haka suka zubawa sarautar allah ido da jiran damar dawowansa daidai. A bangaren Leylah kuwa duk yanda zatai ta isar da kanta ga NUAB babu kowace hanya ta toshe sbd a yanzu ko ganinsa sai me babban rabo da matsayi dan kuwa kwata kwata sun dena ganinsa har ita har mum dinta wadda duka baifi so biyu yazo har bangarenta ya gaidata ba sedai yana aiko mata gaisuwa duk jumaa akai akai sbd bata matsayinta na uwa a garesa. Duk lokacinda zai taho gaida mahaifiyarta saita sake mutuwa me zurfi akansa sbd gabaki daya ya sauya daga LEUL NUAB a yanzu ya koma cikakken SULTAN LEUL NUAB dinsa me tsantsar kwarjinin dayafi na baya. Haukacewa take neman yi akan rashin samuwarsa dan haka ta cire kunyarta ta sanar da mahaifinta aure kawai takeso ayi mata ta gaji da jiran maganar aurenta data kwanta da NUAB din ita dai a tada maganar ayi mata auren koda shi bayaso ita tana so. Maganarta tayi tasiri sosai a zuciyar mai girma yunar wanda shima zuwa lokacin yana ganin ya bada duka lokacin daya kamata ya bayar na barin NUAB yagama shiryawa akan mulkinsa duk da yayi farin ciki sosai da hatta Shuraim ya samu matsayi me girma a cikin tafiyar sarautar ta NUAB wadda Aleey kai tsaye ya saka sunansa a ciki dan hanasa tafiyar daya samu cikakken bayanin tafiyar zaiyi zuwa uk a bakin Mum zuhrah lokacinda sukaje gaidata dan haka kai tsaye ya saka alaman tambaya akan tafiyar da bai samu cikakken dalilin yinta ba a binciken dayayi bayan jinta dan hakanne ya gabatar da sunansa da wasu boyayyun hujjojin daya saka NUAB amincewa batareda yasan asalin dalilinba. Bawa Shuraim matsayin ministern hukunce hukunce ya saka zuciyar iyayensa farin ciki sosai dan kuwa ya shiga cikin royal politics kenan zai fara kutsawa a sarautar qasar, Su Ammi ma da suke can sunyi farin ciki sosai da hakan sbd ganin NUAB yafara jan dan uwan nasa a jikinsa, Haile data samu labarin maganar auren da yunar yake kokarin sake tadawa akan yarsa wadda bazata iya barin NUAB ya aureta ta rasa damarta ta karshe ba akan cire bahar daga rayuwa da zuciyar Asim ba shiryawa tayi a cikin daren takaiwa sultan yasar ziyarar da bai taba tsammani ba dan haka babu kowace irin sauyi a yanayinsa ya karba zuwanta tareda bata damar kasancewa dashi. A bangaren nasa ta kwana wanda da safe kafin ta wuce ta isar masa da buqatarta da rokonta na nemawa Asim auren leylah a gurin mai girma yunar. Kallanta sultan yayi a karo na farko bayan lokaci kafin ya juya buqatar tata a zuciyarsa ya sauke numfashi a natse kafin ya bude baki yace ya amsa buqatarta a yau zai aika sakon takardar neman auren leylah wa Asim. Farin ciki taji ya sauka a xuciyarta bayan watannin data share a cikin quncin baqin ciki tayi godiya tareda ficewa dan kuwa a gaggauce zata tabbatarda an daura auren dan matiqar aka karba auren a kwana uku kafin a samu matsala take son a daurasa. Tana ficewa shi kansa sultan bai tsaya komaiba ya aikawa yunar sakon wanda yana isar masa shima bai ga illar hakan ba tinda ga dukkan alama NUAB baida raayi kuma shi bazai zabi kwadayin mulki ya aurawa leylah Sultan din da baya buqatanta ba dan haka kai tsaye ya maida saukon bada auren nata ga Asim wanda shima sultan sakon na dawo masa ya buqaci auren da gaggawa sbd yasan zaa iya samun matsala gwara ayi sa su daidaita kansu daga baya. Koda sakon auren ya isa kunnen zuhrah har yunar ya karbi sadakin auren wanda take aka fidda sanarwar daurawa ranar jumaar da saura kwana hudu dan haka batai wani baqin ciki ko damuwa ba sbd tafi kaunar leylah din tayi aure ta cire NUAB a ranta sbd Bahar daya riga ya aura batason duk abinda zai lalata ko kawo matsala ga kaunarsu da yar uwarta ayanah dan haka da hannu bibbiyu ta amsa auren kafin ta kira leylah dan sanar da ita babban lamarin dake shirin faruwa. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 114 Leylah na shigowa lafiyayyan bedroom din mahaifiyarta ta nufota a natse yanayinta a dan sanyaye sbd bacci ta tashi dan tin kafin baccin nata sakon kiran mum din ya isa gareta amma sbd tayi shirin baccin hutawa na rana shiyasa bata taho ba saida yammar bayan ta tashi taci abinci tayi wanka ta nutsu amma jikinta hakanan yake mace har lokacin da sauran yanayin baccin datai, Zuba mata ido Zuhrah tana kallanta a lokacinda take tahowar tanajin tausayinta sbd gabaki daya ta sauya harda yar ramewa tayi sbd kwallafa rai akan wanda takeda tabbacin ba lallai ya taba yi mata so na soyayya ba tinda gashinan bahar din ma da already aurensa yake kanta ba sonta yakeyiba yama mance da ita bare ita da baima aura ba, Hakama bayan hakan tayaya zata iya barin son zuciya yakaita iya barin leylah ta auri NUAB bayan yana auren bahar wadda tin kafin asan ma zasu zo duniyar akai alkawarin aurensu a tsakanin iyayensu wato abaas da ayanah, Gwara dai suji da dayan ciwon rai da damuwan Bahar daya tattara ya watsar akan su qara sa wata damuwar dan haka ta sake jin qwarin gwiwan gwara leylah din tayi aurenta da Asim din tinda shima baida matsalar komai a gurinta bataga kowace illar ba a bayyane dashi. Zaunawa leylah tayi tana kallan Mum din ta sauke ajiyan zuciya tareda bude baki tace 'Mummy Lafiya kika kafeni da kallo haka kaman na tausayi?' Numfashi Zuhrah ta sauke a karo na biyu tana sake tausayawa Leylah din dan haka take zuciyarta taji gwara ma kada ta fada mata a yanzu sai ankwana biyu zuwa gap da auren ta yanda kafin tafara damuwa da shiga tashin hankali anriga an daura auren dan haka dan sakewa tayi tana murmushi me kyau tace 'Ba komai tukuna amma maganar aurenki ce ta taso wadda insha Allah zuwa friday muke saka ran komai ze iya kammala dan haka saiki fara shiri hakama kada ki fita koina daga bangaren nan dan kaucewa matsala tinda kinsan dai amarya kike' Wani irin yanayi taji yana ratsa zuciyarta wanda yake na tsantsan farin ciki da kuma ta bangare daya mutuwar jiki sbd bata taba tsammanin jin hakan ba dan kuwa ko a yanzu idan akai magana kila zaa iya saka date na daura auren nesa amma dai koma yayane taji tana tsananin kaunar zuwan ranar jumaar sbd jin matsayar da ake akai. Da farin ciki ta rungume Mum din tana godia sosai tareda miqewa da sauri tabar dakin dan zuwa dakinta ta fara lalaban wayarta dan kiran qawayenta ta sanar dasu cikin izza da alfahari, Ajiyan zuciya Zuhrah ta sake bayan fitar leylan tareda bude baki batareda jin tana karaya ba akan auren tace 'Allah ya sakawa auren albarka ya saka ya zamar miki mafi alkhairi akan na NUAB din tareda farin ciki da dawwamamman kwanciyan hankali dan yafi muna gabaki daya kwamciyan hankali da kawar da damuwan da zata iya shigowa zumunci.' Leylah na isa dakinta tinda ta fara wayoyi bata sake fitowa ba har washe gari wanda yake sauran kwana uku kenan, Daga mai girma yunar har sultan gayyatar daurin auren a tsare suka fitar akayi shi bayan sultan ya isar da sakon auren ga sultan LEUL NUAB shima baiji komaiba ya aminta tareda bada approve na auren duka a cikin qanqanin lokacinda kowa yake mamaki banda wainda zaa daurawa auren da basada cikakken sani sbd haile datasan Asim bazai taba yadda da aurenba tare duk wani motsinsa na yanda sakon auren zai isa garesa tayi ta hanasa fitowa bangarensa cikin kwanakin tamai alkawarin basa mamakin da zai sauya rayuwarsa zuwa ta farin ciki a kwanakin idan har ya zauna bai fita koina ba bai kuma kunna wayoyinsa ba ya fake da cewan baida lafiya kawai takeso. Idanuwansa da zuciyarsa a rufe suke da son samun yancinsa na barin boyem da mahaifiyarsa ta saka masa takunkumi dan haka jin zata iya barinsa yabar qasar daga ranar jumaa din ya sakasa amince kawai tareda kashe wayoyinsa sbd daman baya fita koina yanzu hakama koyaushe cikin damuwa da rashin amfani yake shiyasa rayuwar tasa take a mace mutus yanzu. Su Aslam kuwa da tashin hankalinsu baifi kada Asim ya taba barin boyem ba sbd dukansu sunsan gurin wa zai tafi kuma zuwansa ga bahar zuwa ne ga mutuwarsa duk da a ransu da zuciyoyinsu tare ma da masarautar boyem din sun gama tabbatarda ba aure a tsakanin Sultan NUAB din da bahar dan kuwa basu ga alamarsa ba tayaya sultan yana nan yana mulki matarsa na wata qasar daban tana rayuwar da ba ranar dawowa. Haile samun abinda takeso da zatai ya saka karfinta dawowa dan tabbatarda auren Asim da leylah zai fara dawo da abubuwanta a hanya dan kuwa dole asim din zai fito daga mutuwan dayake yiwa kansa da rayuwarsa daganan komai zai sauya musu, Shirye shiryen gaske sukeyi sosai na bikin wanda babu wata doguwan shagalin da zaayi daman su bikinsu a rana daya ake yinsa ayi duk gagarumin shagalin da zaayi a lokaci daya a gama shikenan, Dukiyar Uwar Ango da ake kaiwa amayar komai da komai masu bayyanarda tsantsar gata da daular arziki haile ta hada tareda iyayenta da suka qaraso qasar duk da sun manyanta sosai amma hakanan sun taho auren asim din haka aka hada aka aika bangaren me girma yunar zuwa ga Mahaifiyar Amarya kuma sun karba tareda tukuici me girman gaske daga iyayen leylah din tin daga nan al'adun biki suka barke tako ina aka dauki harama ba sauki wanda dole ya saka Leylah shiga wata muguwan fargaba da shakka ta samu mahaifiyarta tin kafin tayi maganar data kawo ta akan kunnuwanta taji maganar aurenta da sunan da batajin kunnuwanta sunji daidai daga bakin mahaifinta take kafafunta suka kasa daukanta ta zube qasa batareda shiri ba ta rarrafawa idanuwanta na sauyawa ta isa gaban mahaifinta dake zaune a tareda mahaifiyarta a palon tareda shuraim wanda yayi mugun busy din da yau kusan sati guda basu gansa ba sedai a waya yana can bangarensa ayyuka sun mugun yi masa yawa yana jin shima hankalinsa na rabuwa biyu a tsakanin matsayin daya samu na sarautar da tattarawa ya koma uk yayi aikinsa acan da rayuwarsa. Leylah rawa jikinta yakeyi sosai tana wani irin bari tareda kokarin danne abinda yake kokarin tasowa ya danne numfashinta daga cikin kirjinta ta kalli Abbinta tace 'Abbi hidimar me akeyi ne? Kuma ta auren waye abbi? Juyawa mai girma yunar din yayi ya kalli Zuhrah sbd mamakin bata sanar da ita ba bayan tintini ya fada mata ta sanar da ita tin farkon ma maganar auren. Kallansa Zuhrah itama tayi cikin dan rasa abin cewa yanayinta na nuna sanyi da tausawa. Maida kallansa yayi akan leylah din wadda har lokacin hannuwanta rawa sukeyi tana kallan Abbin bugawan zuciyarta na mugun tsananta amsar zancen take jira a matse. Take Abbin ya karance halin da take ciki wanda ya tabbatarda taji maganar kenan tabbatarwa take son yi kuma da cikakkiyar alaman bata shirya karban hakan ba dan haka numfashi ya fitar shima a natse sbd bayajin wannan karan shima ya shirya sake barin maganar aurenta ta gantale a karo na biyu dan haka kai tsaye ya bude baki yana dan kama fuskarsa zuwa tabbatar mata sa abinda zai fada yace 'Aurenki Sultan ya nemawa 'dansa Asim kuma ba bayar dan haka gobe ne kadai bazaa daura auren naku ba insha Allah' Dif kunnuwan Leylah suka dauke tareda bugun zuciyarta ta kasa motsawa ta qame idanuwanta na sauyawa zuwa mummunan ja na shock din dayafi kowane zama balain rayuwarta ta fara wata irin rawar jiki tana son bude baki tayi magana amma ta kasa dan haka sai kawai ta zube a gurin. Kallanta Abbin yayi cikeda mamaki sbd yasan dai wannan karan aurenta ba fashi dan haka ya kalli mum din tata data tashi da sauri tayi kanta tareda shuraim wanda ya sauketa gavaki daya yana barin palon da ita zuwa dakinta. Binsu Zuhrah tayi da sauri tana ji itama a ranta ba maganar fasa auren nan sedai leylah din tayi hakuri, Shuraim ne ya taimaka mata kasancewansa likita kuma dan uwanta dan haka bata wani jima ba ta farfado cikin mummunan tashin hankalin da bata shigaba rayuwarta ta fara kallansu daya bayan daya su biyun sai kawai ta fashe da wani irin kuka me karfin gaske tana kama hannuwansu ta qanqame da hannuwanta dake rawa sosai cikin mummunan baqin ciki da rikicewa tace 'Dan Allah da girmansa Mum kada kumun haka, Mum wlh banma riqe kamanninsa ba,bana sonshi ban taba son kowaba mum bayan NUAB, Wlh mum zan iya mutuwa idan na auri wanda ba NUAB ba,ni wlh mum shi wannan din bana kaunarsa,bana sonsa bana son jin ma maganar auren dan Allah ku ceci rayuwana ku hana wannan auren,,,, Qanqame hannun shuraim tayi da karfi shima tana dawo da kallanta akansa da jajayen idanuwanta da sukai jajir tace 'Shuraim mutuwa zanyi idan akai auren na wlh tallahi banaso ban kauna ka taimaki rayuwata dan Allah a hana wannan auren' Dukkaninsu ba wanda ya iya ce mata komai sbd anriga angama komai baqin bikin auren tini suka fara cika masarautar hakama sultan NUAB ya riga ya fidda sanarwar auren harma anyi komai na daurin auren an gama babu ta yanda zasu iya hanasa sedai tayi hakuri kawai gashi shi kansa Shuraim din a yanzu yafi mata shaawan auran wanda ba NUAB ba sbd a yanxu dayake tareda shi ya qara sanin asalin waye shi sam babu alaman akwai tsarin mace a rayuwarsa koda akwai to tabbas kila bazatai darajar da mace ke yi ba a gurinsa sbd babu wani me daraja a gurinsa da yaransa bayan shi kadai kansa hakama duk macen da zata shiga rayuwarsa batareda yana sonta ba tabbas zata sha wahala me tsananin da rayuwarta zata iya mutuwa a banza sbd tsaurin raayinsa da zafinsa da kaf duniya ta sheda yanada shi dan haka ba amfanin taje gurinsa tinda bai taba sonsa ba bahar ma dayake aure insha Allah zai tabbatarda ta fito ta rabu dashi ya mallaketa dan shi ne kadai zai bata rayuwar datake buqata ta kauna da tattali. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 115 Ganin babu wanda ya nuna alaman tausayawa da yadda ga buqatartaba ya sakata saukowa daga gadon datake idanuwanta a rufe ta koma gurin mahaifinta tin kafin ta iso gabansa ta zube qasa jikinta na tsananta rawa tafara rokonsa cikin mummunan tashin hankalin daya sakasa cewa mum dinta ta jata su tafi kawai bayason jin komai. Tana jin hakan kanta ya qarasa zarewa gabaki daya ta fara wani irin kuka tana jin son barin duniya kawai, Janta Zuhrah tayi akan dole suka koma daki wanda har lokacin wani irin kuka takeyi tana jijjiga sbd batajin zata iya zaman aure da kowane namiji har abada idan ba NUAB ba, Idan NUAB dinne yace bazai auretaba tafison abarta ta tsufa harta mutu tana jiransa har yayi raayin auren nata amma bazata taba iya auren dan uwansa ba wanda tana aurensa batada sauran hope ma sbd aurenta da NUAB ya gama haramta kenan matiqar Asim din yana raye... Rungumeta zuhrah tayi da sauri a jikinta tana qanqameta sbd ganin yanda jikinta ke wani irin bari yana fizga sbd tsananin tashin hankali da baqin cikin dake neman buga zuciyarta a banza. Kukan datakeyi ya wuce na hankali dan haka jikin zuhrah yafara sanyi tana jin fargaba na shigarta dan kuwa da gaske kila mutuwar zatai sbd take ta sauya idanuwanta sunyi jajir ba kyan gani, Rungumeta zuhrah ta sake yi tana kokarin rarrashinta sedai ko jinta leylah batayi. ****Asim shima a ranar Yayarsa Neesa ta iso boyem sbd auren tareda yayanta duka dan haka dole ya fito sbd babban 'danta daya samesa har bangarensa ya gaidasa sukai fira sosai wanda a bakinsa yake jin maganar auren wadda bai fahimtaba sam duk da yayi mamakin zuwan nasa katsam amma sam bayajin a daidai yaji maganar dan haka ya dan sake kallan Farhan din yace 'Kace hidimar aure kukazo?? Gyada kai yayi yana ajiye wayarsa gefensa ya sake kallan uncle din nasa yace 'Eh,naso ma zuwa tin shekaran jiya kafin su Maamah su iso flight ne na baro germany ban samuba zuwa gida dole sai daga baya na samu shiyasa dole na jirasu muka taho tare' Asim still bai gane ba dan se bai sake magana ba sbd baya ma son farhan ya gane halinda yake kokarin shiga dan haka yabar maganar har saida farhan din ya wuce tukuna ya shirya ya baro bangarensa kai tsaye bangaren sultan ya fara zuwa ya gaidasa cikeda girmamawa wanda sultan ya kallesa da mamakin yanda ya koma tamkar wani sakarai sbd kome mahaifiyarsa ta dora akai hawa yakeyi batareda tinanin komaiba duk da hakan ba illa bane amma kasancewansa namiji ya kamata yasan wani tinanin da aikin na mata ne kadai koda kuwa uwa ce. Babu wata sauran kwana kwana ko boye boyen dayasan haile nayiwa Asim din ya sanar dashi halinda ake ciki akan daurin aurensa da zaayi banda goben kuma ya tabbatar masa da baya buqatar kowace irin hayaniya ko wani sabon zance ya tashi ya tafi kawai yaje yayi shiri. Yanda sultan yayi maganar a daure da kaifin umarni ya saka Asim kasa cewa komai yai mutuwar zaune yanajin duniyarsa na juyawa, Ta jima zaune bai iya motsawa ba kaman gunki kafin ya motsa daqyar ya miqe ya fice zuciyarsa na wata irin tafasa da radadin dayake jin kaman gangar jikinsa zata kama da wuta sbd mameensa ta rifesa tayi masa abinda ya mugun ruguza zuciyarsa akan ayyukanta daga yau hakama ta kashe masa sauran hope na rayuwar dayake dashi dan kuwa har abada bazai taba so ko rayuwar aure da kowace macen da ba Bahar ba, Bahar yake so kuma akanta yake shirye da mutuwa dan kuwa tinda ba aminta NUAB yayi ya amsa aurenta ba ya tabbatarda zata fito idanma bata fito dinba kenan dan haka bai taba cire rai daga mallakarta ba, Me zaiyi da wata 'yar yunar wadda NUAB ya gama cewa baya so shine zaa liqa masa to shima baya so sam baya kauna, Tsananin bacin rai da baqin cikine me girma suka cike zuciyarsa da idanuwansa dayaje jin inama ya bude ido ya gansa a inda shi kadai zaiyi rayuwa batareda kowaba sbd baqin cikin da sukai masa, Fasa zuwa bangaren mahaifiyar tasa yayi sbd babu amfanin zuwansa ga abinda yasan ba fasawa zaayi ba hakama a yanzu da sultan yayi magana ko mameen tasa bata isa ta saka a fasa wannan auren ba wanda baida suna a zuciyarsa, Bangarensa ya wuce kai tsaye tareda manyan bayinsa biyu dake biye dashi, Yana zuwa rife kansa yayi bai sake fitowa ba hakama bai sake barin kowa ya shigoba dan umarni ya bada haka ya kebe kansa wani mummunan baqin ciki na neman kashe sa, Haile hidimarsu kadai sukeyi sbd zuwa lokacin tasan ya sani amma tinda bai taho ba itama tafison hakan dan ko yayane koma wane halin zai shiga ya shiga ita dai ta samu a daura auren ko zata samu nutsuwan zuciya. ***bangaren leylah gabaki daya ta fice hayyacinta ta wuni ta kwana kuka har karfinta ya qare tas ko tashi zaune bata iya yi sbd jiri da ganin da batama iyayi sbd kumburan ido da fuskarta, Zuhrah tayi iya yinta akan rarrashinta amma sam babu cigaba ko sassauci dan haka ta barwa Allah ta ringa yi mata addua gashi ta kasa fadawa Ayanah sbd kada ma Ayanah tayi tinanin tirsasa NUAB dan auren kwata kwata hakura dashi sune best ga dukkansu, Tadai sanar mata zaa daura auren a kurarren lokacinda bazasu samu tahowa ba dan haka ayanah tace ana daura auren su taho uk din honeymoon a matsayin nata tukuicin. Leylah na jin hakan sake shiga mummunan hali tayi, Asim kuwa sakon na isar masa take zuciyarsa tayi naam da hakan cikin wata irin sanyi daya manta yaya take a zuciya dan kuwa damar dayake jira ta tsawon lokaci ta samu zai bar boyem kuma kai tsaye uk zashi,uk dinma kai tsaye gurin wadda Bahar dinsa take hannunta.. Wannan sakon shine ya sauya halinda Asim din yake ciki take ya dan warware yana fara shirin daya kamata yayi na auren wato gyaran jiki dana fuska irin na maza da dai sauransu. Duk yanda akaso yiwa Leylah gyaran daya kamata baa samu cikakkiyar damar ba sbd mugun yanayin datake ciki wanda gabaki daya ma a qanqanin lokaci ta rikice ta yamutse tamkar ba itaba ta koma kaman me zaman takabar miji da 'yaya. Duk da hakan zuhrah bata kyaletaba dole tayi mata aka dan fara yimata gyaran da zai samu sbd ko anyi baya wani bayyana dan halinda take ciki na baqin ciki da qunci. A haka dai ba dadi bangaren Amaryar suka samu akai duk abubuwan daya kamata har zuwa daren daurin auren wanda har safiyar garin ta waye leylah bata rintsa ba taba zaune tana kukan da baida magani, Ba kyan gani ko kadan ta tashi a safiyar daurin auren hakama ta rufe dakinta babu wanda ya ganta duk yanda akai akai tafito abin ya gagara sai kawai zuhrah tace a kyaleta, Kafin daurin auren da safe Maa sakinah ta iso ita kadai sbd dole dayansu na buqatar kasancewa a gurin bikin yar zuhrah duk tsanani kuwa ko ita ko Ayanaah sbd sune iyayen amarya kuma iya su kadaine dangin Zuhrah dan haka zuwansu dole ne. Ayanah bata taho ba sbd akwai abinda NUAB yayi mata ashe batareda saninsu ba na bazata iya barin qasar ba sai shekaru biyu dan haka dole ta hakura zata shirya tarban su Leylah din da mijinta acan. **Ana gama sallar jumaa a babban masallacin qasar boyem dake cikin masarautar boyem aka daura auren na LI'ULI ASIM ALMAZZ BOYEM da LEYLAH YUNAR BOYEM wanda dubban manyan qasa da sarakunan qasashe suka sheda tareda yan jaridu akan sadakin silallan zinari masu yawa sa Sultan LEUL NUAB ya biya masa wanda ko sultan yasar bai tsammanin hakan daga garesa ba amma yaji dadin hakan sosai. Ana gama daurin auren Asim ya koma bangarensa ya rufe yana jin kaman zai kone sbd baqin ciki da tiririn dayake, Ita kanta leylah din ana gama daurin auren wanda kunnanta akai komai suna ji koina a cikin masarautar silalewa qasa tayi tana rintse idanuwanta da suke a jan su tana dafe kirjinta dayake wata irin zafi da quna tana jin a ranta matiqar zata samu NUAB wlh Asim saiya bar duniya. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 116 Su kuwa masarauta da mutanen dake cikinta dama wainda suka zo bikin hidima akeyi sosai hakama tini masu shirin amarya suka taho wanda ga mamakin zuhrah da maa sakinah da babu rarrashin da basuyi mata ba amma sam taqi sassautawa kanta sai gashi kaman a mafarki ta bari ayi shirin nata dan haka ruwan wankan madara da kayan qamshi da lalle aka hada mata masu karfi kafin maa sakinah ta kamata da kanta ta kaita da kanta zata mata komai. Sosai Maa sakinah ta jiqata a cikin ruwan lallen da madara tsawon lokaci kafin ta fito tabarta ta qarasa tubewa tayi wanka. Kodata fito dukansu suna dakin nata suna jiranta,Maa sakinah da mummy dinta dan haka cikin kulawa maa ta isa inda take ta zaunar da ita gaban mirror tana goge mata gashinta dayake daukan ido sbd baqinsa da gyaran dayasha gurin jiqon da maa din tai mata a toilet. Tana gama goge mata gyarasa tayi ta busar mata dashi da hand dryer ta gyarasa tsaf da abubuwan da duka suka kamata kafin tabarta tashafa mai da kanta ta sake binta da wasu mayun tirarika masu qamshin dayake kashe zuciyar duk wanda ya shaqesa tukuna aka bawa masu kwalliya da shirinta daman shigowa su kuma suka fice daga dakin. Gyarata akai tsaf kafin aka fito da ita cikik shigar asalin yar gatar sarauta datake daukan ido aka fice zuwa taron gagarumin bikin da zaayi a cikin masarautar wanda aka barar da dukiya gurin hadashi. Haile bata damu da alaqar dake tsakanin Zuhrah da Ayanah ba wadda aka bayyana sbd tasan dai basa kaunar junansu yanda ya kamata shiyasa suka rabu tsawon shekaru masu yawa hakama wata sabuwar damace gareta ta samun makusancin Ayanaah a jikinta dan zatafi jin zafi da cutatuwa idan aka damu damarta ta hanyar qanwarta uwa daya uba daya hakama duk kaunar da zasuwa juna dole sai zuhrah tafi son yar data haifa akan ayanah hakama mijinda leylah ke aure sai yafi mata 'dan yar uwarta NUAB daya qi yarta. Bikin alfarma aka gudanar a wuni guda wanda ya zaga koina an baza arziki an zubar dashi anyi duk wata gagarumar al'adah a ranar har dare tukuna aka gama aka watse. Sabon bangare na musamman washe gari aka warewa Li'ul Asim da amaryarsa wanda aka zubawa sabuwar dukiyar jin dadi luxuries ne tako ina suke kuka sai da akai kwana biyu ana gyaran kafin aka kammala tukuna akai shirin kai Amarya leylah wadda tasha nasiha sosai a gurin iyayenta kafin aka kaita gurin Haile da danginta suma sukai mata tasu nasihar suna jin karfinsu da farin cikinsu ya dawo dan kuwa Asim dole yanzu zai fara dawowa a hanyar da suke buqata dan kuwa dole yana sanin wata 'ya mace zai manta da bahar sbd jin kansa a duniyar da bai taba saniba hakama a duniyar da kila itace yake kokarin son sani a gurin Bahar din tinda daman a imebēti zai karbeta. Koda aka kai leylah bangaren mijinta babu wani tsayawa dogon bayani aka barota suna ficewa ta miqe daga babban lafiyayyan palon ta wuce bedroom din da aka sanar da ita shine nata bayan guda biyu da suke extra dayan nasa ne wanda yake hade da wani lafiyayyan palon sai dayan dayake nesa kadan da nata din wanda yake extra ko dan baqi tukuna guda daya daga can kitchen wanda yake na bayinta. Bedroom din ta shige ta rufo kofarta tareda saka key ta fara zare kayan jikinta dake zuba qamshin da duk ya dameta zuciyarta na suya da tafasar baqin ciki ta wurgar dasu ta fada bathroom ta wanke duk qamshin jikinta da adon duka ta fito ta saka kayan bacci tayi kwanciyanta tana jin tafi Asim din matsuwa dasu bar masarautar su tafi inda zatai rayuwarta yayi tasa kafin tasan matakin dauka akansa dan kuwa bazata taba yadda daci gaba da zaman aure dashi ba. Shi kansa Asim din baida niyar fitowa bare ganinta ko abinda ma zai tina masa da wata macen yake aure a yanzu ba Bahar ba dan haka har safe basuji ko motsin juna ba. Washe gari bayin da aka aiko daga bangaren Mameensa suka iso dan fara aikinsu dan haka ko da sukai breakfast da sauran ayyukan har suka gama bata fitoba tana daki sai karfe goma sha daya ta fito sanye da riga da wando masu fadi sosai ta nufi dining da wayarta a hannunta tana duba sakon Shuraim dayake ta kiranta bata dauka ba tana bacci. Zaunawa tayi batareda ko amsa gaisuwan bayin nata ba aka zuba mata abinci taci sama sama ta koshi ta miqe tabar gurin ta koma palon ta zauna har lokacin idanuwanta da fuskarta basu koma daidai ba a kumbure suke jajir sbd ko a daren jiyan tayi kukan baqin cikin ranar daren aurenta na farko ta kasance da wani ba NUAB ba dan kuwa sa NUAB ne da kanta zata kai kanta garesa dan raya masa daren amma a yanzu batajin ko hannu zata iya hadawa da Asim bare shimfida ya jira bahar kaman yanda zata jira NUAB. Tana nan zaune shima ya fito yana fidda qamshinsa da shigar kayan shan iska shima ya nufo palon yana waya kallo daya yayiwa inda take ya wuce yana ci gaba da wayarsa sbd ganin itama ko kallansa bata dago tayiba batasan yama fita qin aurenba dan shi zai iya keta kowane irin hadari akan Bahar wanda ita ba lallai ta keta akan NUAB ba. Breakfast dinsa yayi ya gama ya miqe ya baro ya sake shigewansa basu sake ganin juna ba sai dare wanda ko data fito ta iso dining din yana kai dan haka juyawa tayi zata bar gurin ya bude baki yace 'Ba buqatan wannan takura kan ki kwantar da hankalinki sbd ba kinsan waye a gabana da zuciyata, Ita nake da raayin aure haryanzu kuma bazan huta ba saina tabbatarda na mallaketa a rayuwata so just calm down Miss' Dakatawa tayi daga inda take din tsaye maganar na shigarta da qani sabon takaici da baqin ta rasa me suka gani a bahar din suke nace mata, Koma dai menene tinda abinda take so kusan shi yake so na raba NUAB da bahar zata kwantar da hankalinta ta ingisa yayi mata aikin da zata samu abinda takeso hankali kwance. Ajiyan zuciya ta sauke tareda juyowa ta dawo ta zauna dining din ta kallesa a karan farko wanda shima ita din ya dago ya kalla suka hada idanuwansu a cikin na juna ta fara dauke nata taba bude baki tace 'Tinda kasan nima ba kai nakeso ba to da sauki zan zauna dakai nima kafin na samu tawa mafitar a cikin taka da zaka samu' Murmushin takaici ya sake kawai batareda ya ce komaiba yaci gaba da cin abincinsa itama tafara ci hankali kwance. Wuni sukai suka kwana biyu babu wanda yaxo bangaren nasu aka barsu suka huta sosai dakyau kuma suka fahimci juna akan tsayawa manufa daya ba takurawa dan haka suka sake nutsuwa suka dan kwantar da hankalinsu da kwallafa rai a sabon buri me karfi. Maa sakinah ana sati daya da gama bikin ta tattara ta komawarta sbd Bahar da koyaushe data dameta ta dawo ta dawo. Maa sakinah na tafiya Asim da leylah suka fara gajiya da matsuwan kiran Ammi wadda tace zata kirasu su taho idan ta gama hada musu komai amma shiru ba kowane kiran, Leylah gajiya tayi ta cire kunya ta kira Mummynta tayi mata maganar tafiyarsu honeymoon din amma zuhrah ta shareta sbd bazata iya yiwa ayanah maganar ba kuma koyaushe suna waya. Asim daya kasa hakura kuma bazai iya cigaba da jira ba fara shirya musu tafiyar yayi da kansa kai tsaye, Koda haile taji tafiyar da suke kokarin yi din bata damu ba bari tayi suje su yawota duniyar su dawo tukuna ta dorasa daga inda ta tsaya dan haka da kanta ta tayasu shirin tafiyar ta hanyar fara yiwa leylah sabbin shirye shiryen gyara da tsimawa da gyaran fata. Biye mata kawai sukai akan gyaran muradi dai su samu su tafi subar boyem, A lokacinda Maa sakinah ta koma Uk cikin mamaki ta tadda Ayanah na fama da mura me karfin gaske data kaita har kwanciya asibiti kuma basu fadawa kowaba suka boye shiyasa ma bahar da hankalinta ya tashi sosai ta takurawa Maa din ta dawo sbd ganin ayanah a asibiti ya tada hankalinta sosai ta shiga tsoro sosai. Ciwon nata ne ya hana sam ta tada maganar zuwansu leylah honeymoon din datai alkawari saita warke, Zuhrah ma bata saniba sbd tana kokarin waya da ita dan kada ta gane. Sultan da NUAB kuwa kwata kwata a kwana biyun dena waya tayi dasu wanda take hakan ya sakawa sultan tinanin ba lafiya ba. Tenya ya kira personally ya tambayeta abinda yake faruwa ta sanar dashi suna asibiti da Ayanah har lokacin sbd kaman sanyi ne ya shigeta sosai amma tafara jin sauki. Shiru yayi kafin ya kashe wayar kawai ya ajiyeta gefensa tsawon mintina masu dan tsayi kafin ya miqa hannunsa a natse ya dauki wayar ya saka kiran kadir. Kadir na dauka cikin nutsuwa ya sanar masa ayi masa shirin tafiya uk a kwanakin da bazasu wuce sati daya ba. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 117 Kadir amsawa yayi da tabbacin cika umarnin dan haka yana kashe wayar ya saka kiran hada tafiyar shima, A daidai wannan lokacin Shima Sultan LEUL me boyem shirin barin qasar yakeyi zuwa Moscow sbd wani babban business meeting da zaiyi da manyan business tycoons dinsa da suka jima suna son ganinsa ba dama sbd sarautar daya tsaya daidaitawa dan haka a yanxu ya basu damar ganinsa zasu hadu a Moscow suyi meeting din dan bazai hade GHAZ business dinsa ba da sarauta dan haka a karan farko bayan hawansa mulki zai bar qasar boyem yayi tafiya zuwa wata qasar dan haka keela ne wakilinsa da zaa bari da sauran manyan masarautar da zasu kula da komai kafin dawowansa. Koda labarin tafiyar Sultan LEUL zuwa Moscow ya riski Sultan yasar jin yayi ya samu wata nutsuwa da kwanciyan hankalin tafiyarsa a natse duk daman NUAB kome zai zama a rayuwa bazai iya hanasa duk abinda yayi niya ba kawai dai ya zauna ne a bisa umarnin nasa sbd bayyanarda zaman lafiya a idon duniya a tsakaninsa da 'dansa tare kuma da hanasu samun hayaniya a wannan lokacinda NUAB din yake buqatar tattara hankali da nutsuwansa akan abinda yake gabansa na daidaita mulki tareda kuma bawa ayanah cikakken hutun dataje yi kafin ya isa gareta amma a yanzu dayaji batada lfy babu abinda zai hana isarsa gareta bayan mutuwarsa amma jin tafiyar da NUAB zaiyi saita sake basa nutsuwa dan yasan a yanda ya dade baya Moscow to zai kwana biyu sosai acan kafin dawowansa. Ko kwana biyar baayiba da maganar ta isa ga sultan yasar tawagar Mai girma Sultan LEUL NUAB ta daga zuwa Russia wanda yana barin qasar boyem masarautar ta sake tsit sbd ba wata mulki kuma sai me qasar ya dawo. Ita kanta haile suna jin fitar Sultan NUAB daga masarautar ajiyan zuciya suka sauke itada yayanta a tare suna fatar har abada kada ya dawo ya hadu da ajalinsa acan. Asim ma numfashi da ajiyan zuciyar farin ciki ya sauke yana jin kamar an sauke masa wani mummunan nauyi sbd a yanzu kam zaiyi tafiyarsa a saa da farin ciki NUAB da shegunsa basa boyem hakama basa uk suna wata qasar da fitowansa ba yanzu ba dan haka ya sake bada qaimi a gurin ganin tafiyansu ta kammalu, Ita kanta leylah tinda taga NUAB yayi tafiya gabaki daya ta tada hankalinta akan suyi su isa uk dan ganin takeyi kamar zai iya wucewa can ba Moscow din ba gwara su isa su samu bahar kafin ya isa ya ganta ta sauya ya iya sauya tinaninsa akanta. Yanda ta takurawa Asim din akan tafiyar har fada sukai sosai yayi mata gorin marasa zuciya akan namiji itama tai masa gorin maye akan mace ba dadi dai suka rabu a daren sai kuma gashi da safe sun shirya kaman basuyi yar gorinba a daren sukaci gaba da shirinsu na tafiya. Tafiyar NUAB da kwana biyu jirgin sultan yasar shima ya daga zuwa uk wanda ya saka Haile kusan mutuwa sbd baqin ciki da mamaki me girma sbd ta gama shirinta tsaf akansa shima na kaudasa 'dansa NUAB da ayanah basa nan daga ita sai yayanta a masarautar sbd yanzu baima sa imebēti ko daya daman tin daga kan ayanah bai qara dauka ba wainda suka rage guda biyu suma ya sallamesu kwanakin da NUAB ya fidda sabon tsari daman an dade da shafe tarihinsu basada amfani ko daya zaman kadaici da jin dadi kawai sukeyi. Maraki ma koda sakon Sultan na tafiyar ya sameta a wayarta kasa dauke idanuwanta daga kan sakon tayi tayi shiru zuciyarta na qullewa da baqin cikin da shine zai zama ajalinta tin na shekarun quruciya datake kwasa haryanzu bata dena kwasa ba, Jefar da wayarta tayi gefenta tana rintse idanuwanta da suka sauya tareda jin bazata iya ba ta gaji da rayuwar datakeyi gwara tasan takabarsa takeyi akan mugun baqin cikin datake kwasa dan haka kai tsaye fatar kada Allah yasa ya dawo tafara yi masa ya mutu a hanya kowama yayi takaba ya huta asan babu sultan yasar batada 'yaya baqin cikinta kadan ne na mutuwar tasa. Sultan na barin boyem wani sabon farin cikin yayiwa Asim da leylah yawa dan shima suna shakkar ya hana tafiyar cikin saa kuwa sai gashi tafiyarsu ta kammala amma jirgin yawo ne suka samu saiya tsaya qasa kusan uku kafin ya isa dan haka tafiyar zata zama ba direct ba amma basu damu ba kawai sedai su mummynta sukaji zatai tafiya tareda mijinta. Da mamaki zuhrah tayi farin ciki sosai ganin Leylah din na farin ciki kaman ta hakura ta karbi auren dan haka da murnarta itama ta bata turarika masu karfi a zuciyar namiji ta qara da yar nasiharta ta rakata har gurin abbinta tayi masa bakwana ta koma bangaren Mamee itama tai mata bankwana harma ta dan zauna acan zuwa dare Asim din daya shigo suka koma tare haile nata jin dadin cigaban datake gani a tattare da rayuwan danta. Washe gari tinda safe motoci suka kaisu airport karfe 9 jirginsu ya daga daga boyem suma. Bayan tafiyarsu da kwana biyu shima shuraim ganin ba wani aiki tinda sultan me qasar baya nan saiya hada tasa tafiyar dan zuwa Gurin Ammi da Bahar da ko numbern wayarta bayada sedai suna gaisawa sosai da wayar Ammin idan ya kira amma kwana biyun shiru ko wayar Ammin baya samu idanma ya samu baa dauka kwata kwata. Shima babu dogon jira sosai tafiyarsa ta kammala ya daga zuwa uk din. ******* Sultan Yasar ne ya fara sauka a Uk din wanda kai tsaye yanada masaukin kansa da duk yaxo qasar anan yake sauka, Lafiyayyar royal suite ce da babu me sauke se me babban matsayin da harya mallaki pass na gurin dan hakanne tsaro da duniyar gurin daban take, Guri ne da tamkar baa duniyar mutane ba sbd ko sautin komai baa yadda ayi ba a gurin sbd duk wanda yake gurin babbane wanda daula ta ratsa baya buqatan hayaniya, Pass din gurin matiqar ka mallakesa to kayi nisa a daular duniya dan haka koda suka sauka daga royal din aka tafi Airport aka daukosa tareda securities nasa dama wainda aka tanadar masa anan. Ana daukosa suka dawo kadir ne kadai yakeda daman daya shiga palon farko na hutawan dakin amma sam bayada ikon shiga na biyun bare isa ga bedroom dinsa dan haka yana ajiye komai da zai ajiyewa sultan din yasaka aka kawo masa abinci kala kala dayasan yana buqata aka jere suka fice masu jerawan shima ficewa yayi tareda rufe dakin gabaki daya ya hau lift ya sauka zuwa nasa dakin dayake bangare daban dana asalin manyan. Wanka da sallah tareda samarwa kai isashen hutu sultan yayi har dare bai nemi kowa ba bai kunna wayarsa ba saida safe ya kunna yana zaune a natse ta kira tenya wadda tai sharing location na inda suke sbd an sallamosu a daren jiyan sun dawo gida. Da mamaki tenya ta sanar da sakinah sultan yana qasar cikin yar fargaban kada NUAB yasan da hakan gashi daman sunata faman yi masa boyan rashin lafiyar da Ammin tasa tayi. Sakinah ma jin tayi ta dan shiga fargaba amma tin da dai sultan din yanada ikon zuwa gurin Ayanah ba yanda zasuyi bayan kawai su hana NUAB sani. Yamma lis motocin sultan yasar suka iso bakin entrance na street din gidansu da akwai yar security sosai a street din dan haka a natse motar dayake ciki ta isa har kofar gidan ta tsaya a kofa ta security system nasu suka bude masa gate daga ciki take qaramar gate din mara tsaya ko kadan ta bude kadir ya sako kai ciki yayi parking. Su tenya da suka san da zuwan nasa harma itace ta bude masa gate din ta ciki fitowa sukai cikeda girmawa me yawa suka tarbesa suna kasa kallansa sosai sbd kwarjinsa da wata irin kyan fuskarsa. Bahar da batasan da shi ba tana bedroom dinta tana video call da Neesah akan skancare routine class da suka shiga kwana biyu bata samu zuwa ba sbd jikin Amminta school kadai take iya zuwa ta dawo ta dena zuwa koina sabanin yawon da koyaushe suke kan yi na shopping,saloons,spas da classes barkatai da kowanne shiga sukeyi. Yana shigowa Maa sakinah ce taje har dakinta ta sakata tazo cikeda girmamawa da faduwan gaba da tsoro ta gaidasa kanta a qasa tana kasa kallansa sbd jin tayi itama kwarjininsa yayi mata yawan da bazata iya qwaqaran motsiba irin na 'dansa. Kallanta yayi da idanuwansa na dattijantakar hutu da nutsuwa ya amsa yana tambayarta karatunta ta amsa har lokacin bata iya dagowa ba. Ammi ce wadda tenya ta isarwa da sakon zuwansa ta fito a sanyaye cikeda mamaki da jin jikinta yana mutuwa da tsananta sanyi da ganinsa musamman yanda ya kafeta da ido take kowa ya matse aka bara palon gabaki daya kofar kitchen suka nufa suna barin cikin gidan zuwa baya inda swimming pool na gidan yake suka zauna a kujerun hutawa, Tenya komawa tayi takai kayan marmari da duk abinda tasan sultan zai iya ci ko sha ta jere a rable ta baro ta dawo cikinsu Maa sakinah din ta zauna suna fira hankali a rabe da tinanin NUAB duk ranar da allah yasa tsautsayi yasan sultan ya ziyarce su. Bahar wayarta ta isa bakin pool ta zauna taci gaba dayi tana saka kafafunta cikin ruwa daman short wando ne a jikinta da sleeveless shirt sai babbar rigar data doro a kai ta fito dan haka cire rigar tayi suna zuwa bayan ta ajiye tana qarasa abinda takeyi hankali kwance fatarta na wani daukan idanuwan Maa sakinah dake kallanta sbd hutu da lafiya da tsadaddiyar rayuwar datake yi tamkar yar datafi kowace 'ya gata a duniya duk da a gurin su sukam hakan ne babu yar datakai musu tasu dan haka ne ma tayi sauyawan da babu wanda zai kalleta bata shiga ransa ta kwanta ba. Sultan bai wani jima ba kadir ya kira tenya a waya suna bayan ya fada mata sun tafi harda Wishmah zata ga likita na kwana biyu kafin ta dawo. Shock tenya ta shiga gabanta na faduwa ta rasa abin fada dan batama dashi kawai to tace sbd bata isa cewa komaiba akan kowane hukuncin sultan yasar me boyem da sultan din boyem. Sakinah data ji abinda tenya ta fada dagowa tayi zata kalleta kiran NUAB ya shigo wayarta dake hannunta wani irin mamaki sabo ta shiga sbd yanda kiran ya shigo Ammi na ficewa da Wanda aka dawo da ita nan sbd shi gashi basuda ikon fada. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 118 Tenya ma data ajiye tata wayar tana rasa abin cewa kallan wayar sakinah din tayi tana NUAB ne take kafin ta sakinar ta yanke ta kashe tata wayar gabaki daya sbd yana gama kiranta bata daga ba tata zai kira ita kuwa tasan baifi Ammin tasa yake nema ba sbd kwana biyun bai samu jinta ba a jiya kuma koda aka sallamosu sunyita kira basu samesa ba harma yau da safe sunyita kira harda ita Ammin amma basu samesa ba duka. Duk yanda maa sakinah taso ta daure ta daga wayar kasawa tayi sbd tsoron kadama yace kai tsaye a basa Ammin dan haka ta ajiye wayar a hankali gabanta tana kallo harta yanke, Ajiyan zuciya suka sauke a tare bayan wayar ta tsinke dan haka suka miqe suka tattaro suka koma ciki banda bahar da batada ma niyar komawa ciki lokacin tayi nisa sosai a wayar datake ta zubawa har lokacin. Sultan yasar bayan motarsu tabar gidan da anguwan gabaki daya hanya suka dauka ya juyo a natse ya kalleta da idanuwansa da itama ta dan dago tana kallansa ta sauke nata idanuwan sbd bazata iya jure kallansa ba musamman yanda yake ya kasa daukesu akanta cikeda wata irin kewa da shauqi. Hannunsa ya daga yakai zai kama nata a cikin nasa din ya dakata sbd tinawa da ayanzu babu halasci ya tabata sbd an yantata ta tashi daga kowane matsayin datake dashi na zama halak dinsa a baya, Ajiyan zuciya ya sake a hankali a natse kafin ya dan lumshe ido ya sake sauke su akanta yana tabbatarda kowane bangare na jiki da zuciya tareda jininta sunji kallan tareda isar da sakon da kallan yake tattare dashi, Cikin sautin muryan daya saka tsigar jikinta tashi ta dago ta kallesa da nata idanuwan dake kashe masa kamewansa ba tsammani taji kalmar da har abada bata taba saka ran jinta ba sbd ta gama cire aure a rayuwarta har abada tin daga ranar data zama cikakkiyar imebēti. Kada dauke idanuwanta akansa tayi hakama kasa cewa komai tayi saida ya sake maimaita mata kalman da shikuma itace burinsa akanta da bai taba cire rai ba tindaga ranar data zama cikakkiyar imebētinsa da data kama zuciya ruhi da rayuwarsa. Wasu hawayen da bata san dasu bane suka ciko idanuwanta suka gangaro ta bude baki da wani irin sauti tace 'Dana bazai bazai baka aure na ba' Numfashi me sanyi ya sauke sbd jin 'dan nata ne matsalar bawai ita din ba dan haka shima yace 'Danki nine Ubansa nine nakeda iko dashi bawai shine yakeda iko damu ba, Zan aure ki zan kuma miqa sadakin aurenki ga hannun danki daga baya da kaina ba aike ba ba sako ba amma ayau zan tabbatarda cikar burina na dora igiyoyin aurena akanki ayanah ghaz.' Dauke idanuwanta daga kan nasa tayi sbd bata iya daukan kallansa ta dake bude baki ta ambaci sunan NUAB wanda sultan ya miqa hannu zai sake kama hannunta ya sake dakatawa yana girgiza mata kai tareda jifarta da kalaman da suka sanyata sauke ajiyan zuciya tana jin yanayi na sanyin jiki yana ratsata. Kai tsaye gidan wani tsohon Amininsa wanda yake babban Masanin Addini Asalin balaraben Morocco dayake qasar tin lokacin samartaka gashi har an manyanta ya tara iyali sosai shima yama yi retire shima a yanxu harkar addini kawai yakeyi. Tin kafin su isa sakon sultan ya isarwa Saeed din dan haka suna isa tarba ta musamman akai musu a babban gidan sbd matsayin da sultan yake dashi da yanda kuma sukai shekaru basu hadu ba sai yanzu. Ita kanta Ayanah tarba me kyau ta samu daga matarsa babbar mace kamarta me kyau da kyan jiki, Sosai suka dan jima a gidan har lokacin sallah yayi sukai sallah suna gamawa a masallacin cikin gidan Saeed din aka daura auren Yasar Almazz boyem da Ayanah ghaz akan sadakin zallan danyan zinarin da aka ajiye a gabanta bayan daurin auren ta zubawa zinarin sadakinta idanuwanta da sukai jajir tana hana hawayenta gangarowa sbd ayau wani irin abu take ji a kirjinta yana sauka yana barin duka kirjinta sbd daga qarshe dai rayuwarta ita baiwa Ayanah ghaz ta gama tabbatuwar ta fita ta tashi daga baiwa ta zama cikakkiyar mata wadda aure ya hau kanta kaman kowace mace, Ayau aure irin wanda iyayenta da abaas dinta suke fatar tayi su gani ya hau kanta bayan ta cire rahamar hakan daga kanta gabaki daya, Auren Mahaifin 'danta ubansa ne yau kanta wanda zata mutu a cikin inuwan aure kenan itama kaman yanda tayi fara a baya. Ajiyan zuciya da numfashi ta sauke a lokaci daya tana hana hawayenta sauka har lolacin sbd a inda suke dan haka sauke kanta kawai qasa tayi zuciyarta na miqa jinjina ga ubangijin dayake sauya kaddara da rayuwar kowane dan adam. Shi kansa sultan a zuciyarsa Allah yayiwa godiyan samun cikar burinsa na karshe wanda a yanzu baida sauran buri ko daya bayan na fatar cikawa da imani lafiya. Sai bayan sallar laasar da sukai sallarsu anan tareda Saeed da tukuna akace Ammin ta fito suka wuce. Kai tsaye masaukinsa suka nufa wanda tinda suka biyo hanyar kafin su isa Kadir ya kira aka tanadar musu qwararrren likitan da zai duba Ayanah din. Suna isa ko kofar dakin Kadir bai isa ba daga qasa bakin lifter ya tsaya suka wuce sama ya tafi dan jiran isowan likita ya isar dashi dakin. Baa wani jima sosai ba likitan ya iso kadir ya iso dashi har bakin Dakin wanda yake tamkar flat sbd palo biyu ne a jere da saika wucesu zaka isa asalin bedroom din hutawa. A palon farko Likitan ya tsaya tareda zama a natse kadir na tsaye daga bayansa ta fito tareda sultan din suka zauna tareda gaisawa da Likitan kafin ya fara mata yan tambayoyin dubata yana kokarin fahimtar abubuwan da akai mata a asibiti ya tabbatarda komai da akai shine daidai ya qara mata wasu maganin kawai tareda cewa ta dan rage barin sanyi na shigarta ta kansace koyaushe warm. Bayan tafiyan doctor da kadir ciki suka koma sai dare aka kawo musu abinci aka jere a dining wanda saima da sukai ishai sukaci abinci. Duk yanda takeson kunna wayarta ta kira gida da kuma NUAB shakka da nauyin NUAB na laifin datai masa din hanata yakeyi gashi ta kasa samun nutsuwa kuma idan ba jinsa tayi ba, Ganin duk yanda ta damu ya saka sultan kama hannunta ya nufi quryan bedroom dinsu da ita har bakin gado ya zaunar a natse kafin ya dauki wayarta dake ajiye a kashe data fitar ta ajiye tanata shakkar kira ya bude tafin hannunta ya saka mata wayar ya mata kallan kulawa da bada qwarin gwiwa tareda kunna mata wayar ya saka mata kiran HAYATEEM din kai tsaye tareda bar mata gurin sbd ta sake da dan nata tayi magana. Bathroom ya fada tareda sakarwa kansa ruwan dumi dan wankan shirin bacci. Ringing wayar NUAB din tayi harta yanke wanda tana yankewa kiransa na shigowa ta sauke ajiyan zuciya guda biyu a jere kafin ta dauka a natse tayi sallama. Amsa sallamar yayi a cikin nutsuwa da sautinsa me ratsa kowace kunnuwa jiki ya mace, Shiru yayi batareda yace komaiba sbd sautin muryanta dayayi sanyi sosai ya sauya zuwa yanayi na damuwa da rashin karfi, Itama shirun tayi tana kasa cewa komai wanda ya saka tinaninsa sake tsayuwa akan yanayinta kafin ya bude baki ya gaidata yana tambayarta lafiyanta sbd baijita daidai ba hakama yakira maa sakinah bata daukaba maa tenya kuma wayarta a kashe. Tattaro karfin hali da qwarin gwiwa tayi tana sauya yanayin muryanta zuwa na sakewa da hanasa fahimtar halinda take ciki ta amsa tana tambayarsa tasa lafiyar tareda Aleey. Magana takeyi tana kokarin kawar da tinaninsa akan yanayinta wanda shikuma a nasa bangaren kowane sautinta yana sake bada ita ne dan kuwa qarara ya tabbatarda akwai damuwa da rashin kuzari a muryanta. Sallama sukai batareda ta amsa tambayarsa ko daya ba akan su sakinah sbd ma kada suyi baki daban daban idan ya kirasu sbd ko yayane tasan zai iya gane batada lafiya a muryan tata. Suna sallama kai tsaye maa sakinah ya dake kira wanda ta dauka wannan karan tana zaune a palo Bahar na kwace jikinta tana karatu a laptop. Gaisawa sukai ya jeho mata tambayar data sakata neman rikicewa ta tattara nutsuwanta tace 'Tana daki tayi bacci tin dazu' 'Ok daman inata kiran wayarta haryanzu a kashe, Ko akwai abinda yake faruwa daya kamata na sani Maa?? Da karfin hali cikakke da fuskewa maa tace 'Aa ba komai wayarta ma da baka samu a kashe take gatanan ma a hannuna sbd ta huta sosai' Ajiyan zuciya ya sauke sbd daga karshe dai ya tabbatarda akwai abinda yake faruwa din sbd ya gama waya da Ammin ita kuma maa sakinah tace ga wayar a hannunta. Kashe wayar yayi ya kira ta maa tenya wadda ta yafe wayarta ta kashe kenan har sai Ayanah ta dawo dan bazata taba iya waya da NUAB ba ayanah batanan a samu matsala. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 119 Aleey dayake tareda NUAB a lokacin kuma yanajin duk abinda ya faru kafin LEUL din yace komai juyawa yayi daga gurin ya fice yana fidda wayarsa ya nemo numbern dazai kira ya saka kiran. Kiran mintina uku yayi wa Ari drivern bahar yace yana son tabbatarda me yake faruwa a gidan zuwa da safe, Yanason ya samu tabbacin kowa na gidan yana cikin cikakkiyar lafiya da hayyacinsa. Yana kashe wayar dawowa yayi ya wuce office dinsa dake cikin ghaz villa dan fara hada tafiyarsu da zata iya yiyuwa zai hada komai ya zama ready ta yanda tafiyar idan ta kama yi kawai zaayi idan kuma ba buqata idan sun tashi boyem kawai zasu wuce sbd baya bata lokaci ko delay ga duk abinda zai iya tasowa LEUL dinsa. NUAB din kuwa shiru yayi kawai a zaune tareda rufe idanuwansa masu kyau da kwarjini yana jin abinda yake kirjinsa na budewa sbd tinda yake bai taba jin nutsuwa ko samunta ba a duk lokacin da baya qasa daya da mahaifiyarsa, Tsawon wannan lokacin da yayi batareda ganinta ba a zahiri yafi masa radadi da ciwo akan na baya daya rayu batareda ita ba, Yanzu kariya yake son bata da dukkanin rayuwarsa amma wata kaddarar ta sake rabasu amma a hakan ma yafi dan samun sassauci sbd ya cireta daga rayuwar wanda sbd shine yake bata kariya, Tabar gurin wanda akansa yake jin tsanar zamanta a boyem, Ya rabata da wanda zuciyarsa bata kaunar alaqar dake tsakaninsu ko daya wato alaqar da ba igiyoyin aure ne a tsakaninsu wanda hakan shine baqin cikinsa da quncinsa tin tasowansa ta yanda Sultan ya kasa 'yanta mahaifiyarsa koda bazai aureta ba ya yantata ya barta ta zabi rayuwar datake so, Shi bai taba baqin ciki ko damuwa da zamtowansa 'dan imebēti ba sbd abu daya yake so yake kuma alfahari dashi shine Ayanaah ghaz ce ta haifesa,kota wace hanyar ta haifesa alfaharinsa daya itace mahaifiyar tasa amma sultan bai duba burinta ba,me takeso bayan zamtowanta imebētinsa,wace rayuwar take shaawa,a imebēti zata mutu duk bai duba wannan ba yabarta ta rayu tamkar mara amfani a cikin masarautarsa da babu ubanda yakeda iko da damar zuba rayuwar dayake so akan ikon masaurautar da masu sarautar da mutanen masarautar da mutanen qasar da qasar gabaki. Bude idanuwansa da suka sauya yayi sbd a duk lokacin wannan radadin ciwon daya rayu dashi ya taso masa jininsa tafasa yakeyi. *****Sultan yasar daya gama shirinsa na kwanciya a cikin navy blue kayan baccin masu kauri na Alpias da suka fidda haskensa tareda haibarsa sosai sbd duhunsu a jikinsa zaune yake a natse yana shan ruwan black shai me qarfi da qara lafiyar idanuwa data qwaqwalwa yana duba sako a wayarsa hankali kwance kira ne ya shigo wayar tasa wanda ya sakasa dan dago idanuwansa ya kalli inda ayanah take zaune ta gama shirin baccin itama tana sake goge fuskarta da wipes me dan maiqon oil kadan. Daukan wayar yayi a natse yafara sauraron gaisuwan Maraki wadda itace tayi kiran kafin ya bude baki ya amsa yana tambayarta lafiyar gida da boyem. Amsawa tayi itama daga can bangaren tana masa barka da sauka lafiya tareda bangajiya, Duka hadawa yayi ya amsa yana bayyanar da yar kulawansa akanta sbd ita ce kadai macen dake kiransa ako da yaushe yayi tafiya kokuma idan wani abin ya faru, Cikin yar kokarin nuna kulawa da son jin ina yake ta tambayesa yana wace qasar ne hala. Kai tsaye ba boyo sbd baya jin akwai mace ko namijin da a duniya zai iya yiwa kame kame ko boyo dan haka ya fada mata yana Uk kuma dubiya yaxo da hutawa. Shiru tayi batareda ta tambaya wa yaje dubawa ba sbd zuciyarta bazata iya daukan abinda kunnuwanta zasu jiye mata ba sai kawai ta janyo wani zancen tana masa yana amsawa suna magana yar daidai ta mata da miji har tsawon lokaci kafin ya gama ya ajiye wayar gefensa yana ajiye cup din hannunsa daya gama shanyewa yana wayar. Juyowa yayi jin tsit a dakin yaga Ayanah bata gabab mirror ta koma bakin gado ta gama komai harma tayi kwanciyarta batareda jin zafin komaiba dan batama gane kan wayar dayake yiba sam. Tasowa yayi ya nufi inda take daidai lokacinda take kokarin saka hannu ta rage hasken dakin ya kama hannun data miqa din a hankali tareda zubawa hannunta ido yana kafe lambarta dake bayyane da kallo. Dumin dayake tafin hannunsa daya gasa a sane da cup din hot shai dayasha wanda ya sauka a fatar hannun nata ya sakata sauke ajiyan zuciya me sanyi sbd taji dumin har cikin qashinta ta kasa dagowa ta kallesa amma jin shiru bai motsaba ba baice komaiba ya sakata dago ido a hankali ta kallesa. Inda idanuwansa ke kalla a hannunta ya sakata dauke idanuwanta akansa tana kokarin kalla ya tare fuskarta da dayan tafin hannunsa yana hanata kallan abinda zai tinatar da ita rayuwar datai a baya yana dawo da idanuwansa akan fuskar tata suna kallan juna. Sake motsawa tayi zata kalli hannun ya sake riqe fuskarta wannan karan tareda girgiza mata kai yana zaunawa a gefenta tareda qanqame hannunsa da nata din yana cigaba da kallan cikin idanuwanta data kasa ta dauke nata tana kokarin janye hannunta daga nasa dan kwanta. Sanin dole hannun nata zata kalla ya sakasa miqa hannu daya ya rage hasken wutar dakin yana jan hannun nata ya zagaye bayansa dashi wanda hakan ya dagota sosai ta hade da kirjinsa sosai numfashinsa ya sauka akan fuskarta daya seta da tasa yana shaqar nata numfashin tareda duk qamshin dayake fita daga jikinta. Ba tareda barin tinanin bayanta ta dawo mata ba sultan ya tabbatarda ta samu baccin nutsuwan data samu damar sanin wasu abubuwa da dama dake zuciyarsa a boye a danne wainda babu wanda ya taba saninsu akanta da 'danta dan haka da safe da mamaki da tinani kala daban daban ta tashi akan alaqar dake gudana a tsakaninsa da NUAB matiqar dai abinda ta fahimta na zuciyarsa hakan yake akan girman kaunar dayakewa NUAB. Da safen haka suka wuni suka sake kwana sukai kwana biyu batareda kowace dan adam ya gansu ba sbd ko masu kawo abinci su jere basu taba ganinsu ba kadir ne yake zuwa ya bude musu dakin da card din hannunsa bayan ya kira sultan ya sanar dashi zaa kawo abincin ya basa izinin a kawo din kuma suna jerewa kadir na tsaye zai saka a jere komai da zasu buqata a yanda yake su fice ya kira ya sanar da sun fice. A cikin kwana biyun Ayanah ta kasa iya sakewa tayi waya da NUAB yanda ya kamata nauyinsa take ji sosai hakama shakkar abinda zai iya biyo bayan auren idan yaji a tsakaninsa da mahaifinsa ya saka take jin shakka da jin kaman tana danasanin barin sultan ya daura auren duk da kaman kai tsaye shima yayi mata Da bahar take sakewa tayi waya sosai tana jin yanda take narke mata akan ta dawo a wayar tana kewanta, Su maa sakinah ma jin hankalinta kwance da kuma jin maganar auren ya saka suka shiga farin ciki me tsananin gaske harma da celebratin abinsu batareda kowa yaji ba dan kuwa abu ne da sai daga baya jikinsu yayi sanyi sbd babu wanda zai iya ma kwatanta yanda zasu fuskanci NUAB wanda jin auren shine kusan mummunan labari na karshe dazai ji a rayuwarsa gashi sunata boye boyen kada ya gane ma Ammi bata ganin bare ma subari koda wasa yaji labarin sultan yana qasar. Bahar da babu ruwanta batama san wai shakkar ya sani ko kada ya sani ba akeyi ita dai farin cikinta daya ma Ammin ta dawo tayi murnan da bata taba yiba jin Ammin tayi auren da shine burin mahaifinta da baya raye dama su din. Zuhrah ma da kanta ayanah ta kirata ta sanar mata wanda zancen ya saka zuhrah zubewa qasa tayiwa Allah sujjada tana gode masa tareda fashewa da kuka tana jin inama sauran yan uwansu da iyayensu suna raye su shedar da wannan auren na ayanah da suke jira da fata tin suna qanana Allah bai cika sa ba sai yanzu da manyanci ya kamata. Ita kanta Ayanah sai a lokacin da zuhrah ta fara kuka nata kukan ya taho tana kasa riqesa sukai abinsu sosai kafin sukai sallama. Bayan gama waya da Ayanah sakinah ta kira itama suka taru sukai kukan farin cikin da sakinah ma sai lokacin takeyinsa suna jin dadin da rayuwar Ayanah din ta kammalu cif cif yanzu. A can boyem Zuhrah sam bata fadawa kowa auren ba har 'yayanta kuwa musamman leylah wadda suka wuce a ranar tareda Asim wanda tasan dole zaiji idan har ta fadawa leylah tinda duk inda suke a yanzu din suna tare kuma yana ji tamkar mahaifiyarsa taji ne dan haka tai shiru bata fadawa kowa ba tayita farin cikinta ita daya tareda hada gagarumar walimar data sanar cewa ta cikar burinta ne na auren yarta data wuce. Bahar da itama hakanan take jin rayuwar tayi mata dadi farin ciki kawai takeyi tako ina dan kuwa duk yanda take tsammanin tana tsananin kauna da kishin Amminta abin ya wuce nan sai yanzu da Amminta ta zama matar aure halastacciya jin takeyi ta matsu Ammin ta dawo ta rungumeta taji ta cika zuciyarta da nutsuwa dan kuwa duk farin cikin da mahaifinta zaiji idan yana raye akai auren to shine take ji masa batareda ma tasan hakan ba. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 120 Aleey daya gama samun dukkanin bayanin dayake jira akan binciken dayasa akai masa dan tabbatarda lafiyar kowa dake uk din Ari ya dawo masa da bayanin kowa gidan lafiya kalau da alama ma suna cikin farin ciki a kwanakin sbd kullum sai Ms Bahar ta fita dasu yawon shaqatawa basa dawowa gidan ma wani lokacin sai dare duk da ba wani son yawon sukeyi ba sabanin bahar da kullum sai dare wani lokacin take dawowa gida amma akwai lokutan ma datake kwana hostel gurin qawarta. Shiru Aleey yayi xaune a cikin office dinsa dake cikin villa dinsu yana juya zancen bayan ya gama saurara yaji babu inda sunan Ammi ya fito dan haka ya tambaya Ari din a daban cewan ina Ammi? Amsa ari ya basa wanda ta sakasa cewa ok ya kashe wayar ya ajiye yana tsayar da tinaninsa da nazarinsa cak akan farin ciki da sabuwar walwalan me suke yiwa celebration din daya saka suke biyewa Bahar datake yarinya yawon shaqatawa kullum bayan sam dukansu ko fita idan ba dole ba basayi, Dauke tinaninsa yayi daga kan hakan ya dawo dashi akan duka wannan ina Ammi take sukeyinsa? Meyasa Ari yace tsawon kwanaki kenan bai saka Ammi a idanuwansa ba bayan an sallamota kenan daga asibitin data kwana basu ma sani ba sai yanzu Ari yake fada, Idan Ammi batada lafiya bazasu taba farin ciki ba harda samun walwalan ringa fita dan haka dole Ammi na cikin koshin lafiya, To idan tana cikin koshin lafiya bazai taba yiyuwa ayi kwanakin da sukai sati ace baa gangaba cikin gidan, A taqaice idan tinaninsa da lissafinsa yana tafiya daidai yanada tabbacin Ammin bata gidan.... Tsayawa bugun zuciyarsa yayi cak daya gama wannan tinanin sbd idan Ammi bata gida duk duniya ina zata tafi a qasar??babu. Idan kuma qasar ta fito yanada tabbacin bata boyem sedai idan Anjom wanda shima yasan har abada Ammi bazata iya tafiyar barin qasa ko wani gurin da zatai ko kwana daya ne batareda ta sanar da 'danta ba dan haka Ammi bata bar qasar ba tana cikinta kuma ko a ina take tinda bata fada wa NUAB ya saniba to ba gurin dayakeson taje bane, Fara hada wayoyi da rashin daukan wayarta daya yakaita a kwanakin da yanda su Maa sakinah suke baki daban daban da ita wanda dalilin hakanne ma NUAB ya sakasa bincika ko lafiya suke sbd suna boye wani abu tabbas Qarasa hada duka komai yayi take kansa ya sara sbd kaf duniya abu daya ne ayanzu NUAB yayiwa tsanar gaske shine haduwan Amminsa da Sultan yasar kuma dukansu Maa da Ammin sun san da hakan..... Sarawa kansa ya sake ya dauki wayarsa yana miqewa tsaye ya saka kiran keelah dake boyem yana fatar kada yaji abinda zai tambaya sbd matsala ce babba xata iya biyowa musamman ayanzu da NUAB din kaman zafinsa ya qaru duk da hutawan gaske sukeyi a Moscow sun gama abinda ya kawosu amma ba yanzu zasu komaba. Wayar keelah na kowane ringin ne da sarawar kan Aleey wanda yake jin tinanika da dama na yawo cikin kansa wanda bama yajin a yanzu zai iya isar da sakon ga NUAB. Keelah na daukan wayar kafin ya fara cewa komai aleey ya jeho masa tambayar 'Sultan me murabus yana cikin masarautar boyem da qasar boyem ma gabaki dayanta??? Keelah koda yake 'dan kadir kuma tamkar idon sultan akan kowane motsin 'dansa hakan bai taba hanasa zamowa loyal dan gani kashenin NUAB ba dan kuwa shine uban gidansa daya wuce kowane matsayi a gunsa dan haka babu kowace irin sakayawa ko daya yace 'Baya masarautar bayama qasar gabaki daya amma babu tabbacin inda ya tafi nima sai ayau din da safe nake samun labarin tafiyar sbd bai bari kowa yasan da tafiyar ba tinda ya rufe rayuwarsa ta fita daga idon kowa da sanin kowa.' Shiru Aleey yayi tareda rintse idanuwansa kafin ya bude yana kashe wayar, Sultan yasar yana uk,ya tabbatarda shine a qasar wanda ya saka Ammi bacewa daga ganin Ari da sauran masu aikin gidan. Komawa yayi ya zauna a kujera yana ajiye wayarsa gabansa tareda dafe kansa dayayi nauyi sbd baisan ta ina zai fuskanci hakan ba dan bayajin zai taba barin NUAB ya sani kawai zai rufe zancen batareda barin ya sani ba kawai fatarsa Sultan ya koma kafin komawansu wanda zai tabbatarda hakan dan kuwa bazai bari Sukoma Boyem ba a yanzu har sai ranar da sultan ya koma ta yanda suna komawa NUAB bazaisan sultan har yayi tafiya ya dawoba. Da daddare dole zai isa gurin NUAB isar masa da duka bayanin abinda a samu a binciken dan haka koda ya isa gabansa bayan sunyi dinner a table tare ya dauko masa wasu bayanan ayyukan yafara yi masa kafin cikin nutsuwa ya sanar dashi cewan babu abinda yake faruwa acan uk kowa lafiya kalau yake kawai Ammi ce tayi yar jinyar kwana biyu shiyasa sukaita masa baki daban daban kila dan basason ya sani ya damu amma ayanzu ta warke sarai tana ma gida an sallamota. Yana gama bayanin bai jira abinda NUAB din zai fada akan hakan ba ya fada wani bayanin sbd bayason zancen su Ammin yayi tsayi, Kokarin nuna masa bayanan dake kan laptop din gabansa yayi yana kutsawa sosai a bayanin da nunawa..... 'Zancen Ari bai gamsar dani ba,da kaina zan tabbatarda idan Ammin ta warke shikenan kaman yanda ya fada maka...' Itace kalmar data katse Aleey dayake kokarin nisa a bayaninsa dan rufe na Ammin dan haka ba zata kaman daga sama yaji maganar NUAB din wadda ta sakasa dakatawa yaba sauke numfashi me dumi ya aje abinda yakeyi ya dago ya kalli NUAB din wanda shi yake kallo da mayun idanuwansa sbd aleey ya basa kansa daga lokacinda yafara masa bayanin su Ammin yana dauke idanuwansa daga kansa sbd bai taba masa boyo ba ko karya a kowane zancen komai zafin lamari fada masa yakeyi su fuskancesa amma ayau karan farko ya gabatar masa da zancen daya tabbatarda ba shi bane dan haka baya buqatan gyaran zancen zaije da kansa ya fuskanci koma menene. Aleey da daman a cikin ciwon kai me tsanani yayi bayanin sbd rashin sabon haka a tsakaninsu numfashi me zafi ya sauke a natse kafin ya kalli NUAB din yace 'zan tabbatarda tafiyar a lokaci qanqani' Ficewa Aleey yayi yana fidda wayarsa dan fara shirin hada tafiyan dan baida zabi a yanzu kam bayan na jiran abinda zasu tadda da wanda zai biyo baya. ****Su Asim sun saka a uk din dan haka kai tsaye Leylah kasa barinsa tayi saida suka fara zuwa gidan su Ammin wadda basu samuba a waya dan haka dole maa sakinah ta kira ita ta basu location suka iso har gidan sedai saida suka fara tsayawa lodge mai kyau da tsada sosai dayake kusa suka fara tsayawa harma sukai wanka ko abinci basu tsaya ci ba suka tafi. Ko da suka isa bahar bata nan dan haka a cikin rashin sabo da jin alaqar wata iri Asim ya gaisa dasu maa din ya tafi yabar leylah a gidan kafin ya dawo da yamma wanda yasan zuwa lokacin Bahar ta dawo, Rashin ganin Ammi da baiyiba baima tsaya tambaya ba sbd bayajin zai iya hakan a yanzu sedai zuwa kwana biyu idan ya shiga jikinsu akan bahar. Duk wanda yake gidan yayi mamakin zuwan nasu ba sanarwa gashi ko zuhrah bata sanar masu ba sbd batai tinanin nan sukayo ba kai tsaye itama ta dauka honeymoon dinsu zasu tafi suyi. Duk da baa san da zuwansu ba farin ciki sosai sukai da zuwansu musamman maa sakinah data ringa tarairayan Leylah din tana fatar Allah yasa cikine da ita yanda taga kaman ta sake yar ramewa. Bugawa Ayanah sukai suka sanar da ita zuwan leylah din itama tayi murna sosai sedai basa ma nan suna Liverpool sunje zata ga wani likitan herbs akan tin sanyin da likita yace ta dan qauracewa shine Sultan ya baqaci taga wannan likitan batama so tafiyar ba amma dole ta tafi. Har 8 Bahar bata dawoba hakama tsawon wunin Asim akai akai yake kiran leylah jin ko Bahar din tadawo tana sanar masa bata dawoba harma takaicinsa ya fara kamata baida zance bayan na bahar wadda kunnuwanta suka gaji daji harma take jin a yanxu tana buqatan zaunawa ta qarewa bahar kallo taga menene take dashi da ita batada dan haka ta dena daukan wayarsa haka yayita kira tana qin dauka baqin ciki da takaicinta ya rufesa sbd idan itace take maida kiran sunan NUAB wanda yake jin ai bai rasa koma me NUAB yake dashi ko jin haushi ba ko hanawa tsoki yayi ya jefar da wayarsa ya kwanta dan hutawa da kyau dan kamar marasa hankali haka suka kwasa zuwa gidan daga isowansu batareda sun tsayawa hutawaba dan haka gwarama ya huta yayi kyan gani anjima idan zai isa gidan. Sai 6:30 ya isa gidan cikin shigar ash fendi wears yana fidda qamshi me tsada da sanyi yana isowa har palo aka sake masa iso ya zauna yana sake gaidasu maa suna dan kokarin sakewa dashi sbd Leylah dayake aure ayanzu ya zama nasu dole. Fira sukeyi sama sama kowa na iya kokarinsa gurin yar sakewa da dan uwansa sabanin Leylah da hankalinta yake kan bahar da har lokacin bata dawoba. Shi kansa Asim hankalinsa na kan dawowan Bahar din wanda duk leylah na lure dashi takaicinsa duk yabi ya sake ciketa sai tsoki mara sauti take saki yana sane da ankare da ita amma yaki ko kallanta jira yake su koma yaji dalilin rainin wayon abinda take masa. Abinci aka gama shiryawa a dining suka dunguma dukansu suka zauna suna kokarin farawa Bahar ta dawo gidan ta hanyar jin shigowan mota ya saka sukasan itace dan haka kasa fara cin abincin sukai duka su biyu suja juyawa ga kofar. Cikin nutsuwa aka buga kofar wadda ta saka Maa sakinah da Maa tenya suma dakatawa suka juya ga kallan kofar sbd sanin ba Bahar bace sbd ita bata buga kofar sedai kawai ta bude ta shigo, Faduwa gaban Maa tenya da sakinah sukai a lokaci daya sbd sanin ba kuma ayanah bace sbd ko yanzu basu jima da gama waya da itaba tana Liverpool haryanzu to waye kuma dan suna cikin matsanancin yanayin da basa buqatan zuwan kowa idan ayanah bata dawoba. Asim kuwa zuciyarsa tafi ta kowa bugawa sosai sbd idanuwansa har wani sauyawa sukai tamkar hawaye zasu ciko a cikinsu sbd tsananin shauqin son ganin bahar wadda ganinta kawai zai saka zuciyarsa sanyaya. Leylah ma da faduwan gaba take tsananin son ganin bahar din dan haka dukansu kafe kofar sukai da ido babu ko kyatawa. Sake buga kofar akai kafin kai tsaye aka budeta gabaki daya wanda iska ta kado musu qamshin daya saka dukansu miqewa daya bayan daya idanuwansu na kasa daukewa daga kofar, Aleey dayake gaba shine ya fara sako kai yana qarasa budewa mai boyem din kofa yana sako kai a natse cikin wata sanyin iko da izza tareda kamewan datake qafar da yawun bakin dukansu. A daidai wannan lokacin karfe 9:30 ta buga kuma a daidai lokacin motar bahar ta shigo gidan tana kallan motoci biyu dake harabar gidan zuciyarta ta fada mata Amminta ta dawo bata fada mata ba dan haka da sauri ta fito motar tana sanye da purple Milan palazzo mai tsananin fadi da vneck chiffon shirt da ake ganin vest din kayan daga ciki sai scarf na versage da hanbag dinta ta lv tayo cikin gidan da sauri ta fado palon tana qwala kiran Ammi kowa na tsaye cirko cirko zuciya na bugawa ba dadi. #MAMUH 09033181070 HAYATEEM Mamuhgee 121 Kowa kasa motsawa yayi daga inda yake bayan sun mimmiqe tsaye dukansu, Kusan dukansu tsoro ne mai tsananin ya cika gangar jikinsu da zuciyoyinsu sbd shine mutum na karshe a duniya da zasuyi tsammannin gani a wannan ranar kuma a daidai wannan lokacin, Shi kanshi Asim tsoro ne yaji ya shigesa mai tsanani na bayyanar NUAB din gidan sbd kai tsaye sunsan meya kawosa koda kuwa su Maa sakinah su basu taba kawo hakan ba sbd ganin wa yake aure. Naimar gurin gabaki daya daukewa tayi tai wani irin tsit dumi da tiririn gaske yana tirnike yanayin kuma har lokacin ba wanda ya motsa ba wanda ya bude baki, Idanuwansa da suka gama kallansu daya bayan ya tabbatarda ko waye da waye a gabansa ya dan rufe su ahankali sbd sauyawan da suka fara suna wata irin yajin da zai iya saka kafafuwansu kasa daukansu daidai wannan lokacin ne itama bahar din ta fado palon tana kwala kiran Ammin wanda har cikin kirjinsa sautin muryan ya keta yana yankarsa akan radadin dayake jin kansa na dauka da zafi, A rikice cikin wata irin shock ta tsaya cak bayan ta iso tsakiyar palon ganin Aleey da shine yake facing kofa take komai nata ya fara dena aiki daidai yana slow ta kasa juyawa bangaren datakejin qamshinsa na bugowa ta tsayar da idanuwanta akan su maa dake cirko cirko. Kan Asim ta saukar da idanuwanta shima tana kalla cikin tsananin mamakin ganinsa suna hada ido yayi saurin dauke nasa idanuwan duk kuwa yanda yake cikin tsananin son ganinta kaman zai rasa rayuwarsa amma yana ganin yanda idanuwan Aleey suke kafe akansa haka ya hakura ya danne maitarsa yana dauke ido sbd yana tsananin buqatar rayuwa da ganinsa maana da idanuwansa a yanzu, Bahar daqyar ta iya daga kafafunta ta isa bayan Maa sakinah a hankali ta dan rabe wanda takunta ya sakasa bude idanuwansa da sukai jajir akanta ya qare mata kallo ita da sitirar sake jikinta kafin ya juya kansa ya kalli agogon dayake dakin da wani kallan dayake na tsantsar isa da bacin rai ya duba time karfe tara harma da rabi na dare sai a lokacin take dawowa gida, Shine ya yanke shirun wanda ya wakana sbd iyayen nasa babu wanda ta iya samun abin fada sbd basu gama fitowa shock ba ya bude bakinsa da muryan datake bayyanarda tsantsar bacin ransa dayake iya kokarinsa gurin dannewa a lokacin a natse da kamewa yace 'Na same ku lafiya? Maa sakinah ce tayi karfin halin amsawa tana kokarin takowa ta qaraso tsakiyar palon daga dining din zata jefa wata maganar ya sake furta 'Ammi fa?? Cak ta dakata tana fasa qarasowa gurin nasa ta kallesa tana kokarin nemo maganar da zata fada a bakinta. Kafeta da ido yayi yana jiran amsarta wadda babu dan haka ya juyar da kallansa akan maa tenya yana jiran ko zata basa amsa itama shiru tayi tana kasa ma kallansa sbd nauyinda take ji duk da shine 'da gaskia ayau suna jin nauyi da kunya harma da shakkarsa sbd anyi masa laifi mai girma. Jin shiru ya sake ratsa gurin ya dauke idanuwansa daga kan tenya din ya saukesu akan Bahar wadda har lokacin taqi dagowa ta kalli inda yake sbd yanda kirjinta yayi nauyi. Bai sake iya dora idanuwansa masu daraja akan shigar datake jikinta ba sbd loosing control na tsantsar bacin rai dayaji yanayi wanda ya sakasa juyawa kai tsaye ya fice idanuwansa da jijiyiyin kansa da suka fito sunyi jajir fushi da bacin ransa me karfi daya jima baiyiba yana tasowa ya gauraye jininsa gabaki daya da idanuwansa. Aleey daya san tsantsar bacin rai da baqin ciki me tsanani baya saka NUAB magana indai akan manyansa ne sbd komai zai iya faruwa yana ganin NUAB yanayin NUAB din ya sauke kansa qasa sbd aya fushi da bacin ran LEUL yau ya bayyana dan haka yana juyawa baice komaiba shima ya bisa din suka bar gidan a motocinsu tareda securities dinsa. Yana ficewa Asim ne ya fara sauke ajiyan zuciya mara sauti yana kallan leylah datai mutuwar tsaye gurin kallan NUAB din zuciyarta na bugawa da karfi sbd ya dade bata gansa ba a fili yayi sauyawan data qarasa kasheta gabaki daya akansa,. Yayi wani irin fresh da duk hasken fatarsa saida taga kaman ya qara haske ya zama cikakken kamilallan namijin dayake juya qasa guda a hannnunsa tamkar manyanci ma ya shigesa hatta fushinsa daya bayyana a tattare dashi da tsananin bacin rai qara masa wani kyau da tsari yayi dan hakanne ma harya fice bata iya dauke idanuwanta akansa ba bare motsawa. Takaici sake cike Asim yayi yanda ita gabaki daya duk shock da halinda suka shiga bata shigaba matacciyar soyayya ce a idonta dan haka hade fuska yayi tareda dauke kallansa akanta yana juyawa gurin maa sakinah zai kalli Bahar dinsa shima sai yaga wayam bahar din ta silale ta gudu daki sbd halinda ta shiga itama wanda hadda tsoro da shakka a cikinsa hakama ba qaramar bugawa kirjinta keyiba tana jin yawun bakinta suna kafewa har lokacin qamshinsa take ji a hancinta yana shigarta duk da bata iya yadda ta kallesa ba sbd bayyanarsa a rayuwarsu yau yazo a bazatan da takasa ma tinanin komai kawai dai dukansu gidan duniyar ta tsaya musu cak. Baqin ciki ne ya sake tirnike zuciyar Asim ganin ba bahar din dan haka a fusace yana dan boye zafin kalamansa ya kalli leylah yace 'To mu tafi ko' Juyowa tayi ta kallesa cikeda zafi itama sedai ganin su maa da hankalinsu baya kansu ya sakata itama dan tausasa nata kalamin tace 'Kaje anan zan kwana' Kallan baki isa ba yayi mata sbd bazai yadda ba ta fisa morewa ba wato ita ta kwana anan taita ganin Abincin zuciyarta shi kuwa yana can abanza kenan ita ya rako ma dan haka sake daure fuska yayi yace ta wuce kawai su tafi sa dawo goben ai. Zatai gaddama cikin bayyanarda rashin mutuncinta Maa sakinah ta bude baki a sanyaye tace tayi hakuri tabi mijinta din sa dawo daga baya. Bude baki tayi zatai magana Maa din ta katseta tana tabbatar mata data tafi din dan haka ba yanda ta iya bayan shirya ta tattaro suka fice. Komawa dukansu sukai suka zauna a hankali a natse tareda kallan juna a sanyaye dukansu suna jin rashin dadin batawa NUAB din rai sbd yanayinsa ya tabbatar musu da yakai maqurar bacin rai da fushin da bazai iya magana shiyasa ya juya kawai ya tafiyarsa. Tenya ce ta bude baki tana cewa 'Gashi ba samun Ayanah akeyiba idan ba itace ta kira da kanta ba bare a fada mata isowan NUAB din sbd dai a yanzu ni bansan me zan fada masa gobe ba idan ya sake tambayar' Numfashi maa sakinah ta sauke a natse kafin ta bude baki tace 'Allah yasa dai ficewan da yayi komawansa kenan Moscow bazai dawo ba sbd shine mafi alkhairi a lamarin yanxu dan gaskia nima bazan iya qara masa bacin ran fada masa ba.' Miqewa tenya tayi tana zuwa daki ta dauki wayarta ta sake gwada kiran ayanah din ita kuma sakinah miqewa tayi ta nufi dakin Bahar sbd dubota taji abinda ya sakata kaiwa har 9 yau bata dawo gida ba gashi an hadu da tsautsayin da basusan wace makomar zasu fuskanta ba duk da kila fushin samun Asim a gidan da rashin samun ayanah zai boye nata lefin da baima ankare ba tukuna. Ko data je bahar ta lallaba ta shiga wanka da sanyin jiki dan haka bata tsaya ba ta fice itama taje ta dauki wayarta ta fara kiran NUAB din dan bada hakurin da zai sassauta lamarin amma tana kiran farko taji wayoyinsa duka a kashe dan haka ta gwada kiran aleey wanda shima a kashe ta jisa abinda baayi kenan jin wayarsa a kashe sbd shine kunnuwa da idanuwan NUAB baya taba yadda ajisa kashe matiqar ba yana sama ba cikin jirgi kenan. Cikin damuwa me tsanani da rashin sanin abin yi suka zauna sunata zabga kiran Ayanah amma babu alaman zasu samu hakama tenya datake iya magana direct da sultan shima kiransa takeson yi amma tana kasawa dan batada hurumin kiransa tace a bawa ayanah sannan kuma ta fadawa ayanah ta dawo NUAB yazo duka a sultan din sam bazai yiyuba dan haka kadir ta ringa kira shi kuma wayarsa na silent yariga ya kwanta ma a lokacin. Sake shiga tashin hankali sukeyi dare na kutsawa ba wata makama kuma sun tabbatarda NUAB matiqar ba wucewa yayi ba da bacin ran daya bar gidan to zai dawo sake buqatar ganin Amminsa ayau din su kuwa babban tashin hankalinsu kenan sbd badai zasu iya fuskantarsa su sanar dashi bata nan ba tsawon lokaci kokuma batama uk din wanda suna fadar hakan sai sun fada tareda wa take wanda abu ne da bazai yiyu jinsa a bakinsu ba sbd bazasu iya dauka da kallan fushinsa ba zaiyi muni koma yayane su gwara iyayen nasa su fuskancesa da kansu. Da wannan tashin hankalin da fargabar tareda zullumi suka ratsa daren suka kwana har safe a zaune suna sakawa da warwarewa ga bangare daya damuwar maa sakinah biyu ce tana tsananin tsoron ace NUAB ya ankara da bahar da lokacinda ta dawo din dan haka taketa adduar masifar ta tsaya a iya guri daya. Ita kanta Bahar a daren duk da ta dawo da yunwa sbd wani class ne na fashion design da sukai joining ya sakasu kaiwa dare sosai sbd kayan amarya da akai designing a gurin wanda dukansu aiki suka kusan wuni sunayi kasa fitowa cin abinci tayi ta lafe a dakinta har lokacin zuciyarta bata koma yanda take bugawa ba daidai. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 122 Koda washe gari tayi safiyar ta waye babu wanda ya samu kuzarin fitowa da wuri suna dakunansu a lafe suna jiran kowane irin tsammani, Bahar ma lafewa tayi taqi fitowa sam sbd batama son tsautsayin dazai saka su hadu harma ya ankare da ita matsalolinta su dawo zata jira a gefe taji idan ya wuce kenan tukuna, School ma bata shirya ba sai guraren after 10 ta fito a shirye tareda nufar kitchen tayi breakfast sama sama acan ta fito ta nufi dakin su maa din tana budewa suka bita da kallo kowacensu da waya a hannunta sunata fama da abu daya, Tenya ce ta fara amsa gaisuwanta tana tambayar ko tayi breakfast tace eh tayi karta dade kaman jiya ta fada mata tana taqaita zancen anan sbd batason bahar din ta wani fahimci halinda suke ciki duk da a bayyane hakan yake suna cikin tsananin damuwa me karfi. Maa sakinah kuwa tasowa tayi tana gyara mata rolling din dayake kanta na blue qaramin veil din doguwan shaped bahrain gown dake jikinta bata kamata ba sam suka yo palo tana jin sam batason yau bahar din ta fita koina koda school dinne kuwa sbd su fara tabbatarda ya wuce gudun dora wata fitinar akan wata dan kuwa a yanda yake yanzu wuta ne ke cinsa dazata iya kona komai. 'Bahar ko zaki hakura da school dinnan yau da gobe ne mu jira NUAB ya tafi' Kallan maa din tayi tana dan marairaice fuska sbd tana buqatar tafiya school tabar gidan dan bazata iya barin ya taho tana gidan ba wanda a yanzu hakan haryanzu palonsu qamshinsa yakeyi dan haka gwara ta tafi idanma yazo batanan bata gansa ba bai ganta ba idan ya wuce din kuma shikenan. Numfashi maa ta sauke ganin yanda bahar din ta narke dan haka sai kawai tace 'To ana tashi yau kada kije kowane class na komai da kuke zuwa ki tabbata kin dawo gida kai tsaye.' Batareda taso hakan ba tace ok tareda nufar kofa ta fice. Tana fitowa yau bata tadda Ari ba wanda bai taba fashin zuwaaba tinda sassafe kuwa sai dare yake tafiya. Time ta kalla batason kiransa sbd kada ta janyowa kanta attention din yaransa dashi kansa dan kuwa tasan dole Ari hanasa zuwa akai ko kuma akwai wani dalilin dan haka ficewa tayi kawai ta hau mota ta tafiyarta. Tana tafiya su Maa sakinah suka fito daqyar suka iya breakfast suka shishirya dan zaman jiran tsammani kaman yanda suka fada, Karfe goma sha daya daidai su Leylah suka iso gidan tareda Asim wanda gabaki daya ya qarasa zama wani irin kamar sakarai dan kuwa sai baza idon neman bahar yakeyi ya samu ya kalleta son ransa yayi magana da ita kafin wani abin ya kuwa zuwa ya giftawa jin dadinsa, Ita kanta leylah a zaune take suna fira sama sama dasu maa amma hankalinta a rabe yake kaman yanda nasu yake a raben kowa hankalin rabi anan rabi a wani gurin. Suna wannan zaman ne wayar leylah tayi ringin ga mamakinta number ce kaman bazata dauka ba sai kuma ta dauka Shuraim taji take ta ciro wayar daga kunnenta ta kalla taga numbern qasar ce da sauri ta maida kunne tana tambayarsa yana ina ne?baya boyem? Fada mata yayi yana uk ya kasa samun numbern Ammi hakama yanata kiran wayar Maa sakinah baa dauka yanason zuwa gidan ne ta turo masa numbern maa tenya. Wani yawu ta hadiye da karfi tana jin rashin dadin zuwansa sbd zuwansa zai iya hanata sakewa musamman tinda tasan shima meyake so wanda harga Allah tafison Asim ya samu bahar a maimakon shi dan uwanta sbd Asim ya samu bahar shine zata samu yancinta na abinda takeso hakama tafison Bahar tayi takaba idan Asim ya tafi a maimakon ta auren dan uwanta da zata samu rayuwar soyayya me kyau. Badan taso ba ta masa sharing location nasu baiyi awa uku ba kuwa sai gashi a gidan ya iso cikin kwanciyan hankali shima kuma tin acan yake mamakin abinda su leylan sukeyi a gidan bayan honeymoon zasu tafi. Su Maa da ayanzu gabaki daya basa murnar zuwan kowane baqon hakanan suka daure suka danne suka tarbesa da nuna farin ciki sosai dan haka gidan ya dauki haramar murna da yar hayaniyar farin cikin baqi da suma baqin kowa ke cikin farin cikin kasancewa a gidan. Shuraim kai tsaye shi kam ya tambayi bahar aka sanar dashi tana school dan haka ya ringa kiyaye time dan jiran dawowanta. Shiru shiru su maa suna jiran jin ta inda NUAB zai bullo ko a zahiri ko a kiran waya amma shiru dan haka suka dan sassautawa kansu suna kokarin sake sakewa a cikin baqin nasu da duka dai na gida ne. Karfe uku Bahar ta dawo gidan zuciyarta na dan shiga yanayi na fatan basada kowa a gidan, Tana sako kai a palon yar hayaniyar datake jiyowa ya sakata jin kirjinta yayi nauyi amma sanin ba NUAB bane ya sakata qarasowa tana kallan palon sbd idan shine tin a gate zata ga motoci da securities nasa hakama sam bazaa samu kowace hayaniyaba a duk inda yake a guri. Ganin Shuraim da idanuwanta suka fara sauka akansa ya sakata sauke ajiyan zuciya me dan karfi tana maida kallanta akan maa sakinah data gode Allah bahar din ta dawo kafin zuwansa duk da sun cire rai sun tabbatarda ya wuce. Da tsananin farin ciki da sanyin zuciya shuraim yake kallanta yana mata barka da dawowa itama kokarin sake fuskarta tayi sosai tana masa barka da zuwa kafin ta juya ta kalli Asim wanda kusan yayi mutuwar zaune a gurin kallanta tai masa barka da zuwa shima tukuna ta kalli leylah ta masa sannu da zuwan wanda duka basu samu sunyiba jiyan. Gaggaisawan da sukai idanuwansu duka akanta ya sakata kasa zama a cikinsu ta wucewanta daki dan cire gajiyan data dawo da ita. Leylah data kafe bahar da idanuwanta harta shige wata nauyi taji ya danne kirjinta sbd babu wani abu daya rage a bahar din data sani baya dayake tareda ita a yanzu sbd gabaki daya ta sauya sauyawa kuma ba qarama ba dan kuwa hatta skin tone nata ya tashi daga fara zuwa kaman butter dan kuwa har wani daukan ido takeyi ga wata irin calmness da class tareda basarwa kaman ita kadai ce 'yar sarauta a gurin, Suturar jikinta da duk abinda yake jikinta babu wanda ba original designer ba, Sake jin tayi kishin bahar din me tsananin gaske yana rufeta ta juyo ta kalli maza biyun da suka gama mutuwa akan bahar din wadda batama jin bahar din ta basu hankalinta dama zata san me suke ciki, Tsoki taja mara sauti sosai cikin takaici da baqin ciki tana kallan Asim da farin ciki yake bayyane sosai a fuskarsa duk da ya dena kallan hanyar da bahar din tabi amma kana kallansa zakasan yana cikin farin ciki da walwala. Akan Shuraim ta maida kallanta shima wani tsokin baqin cikin ta sauke tana jin kwata kwata ma ta gaji da gidan fitarsa take son yi. Tinda bahar ta shige bata fitoba ba wanda ya sake ganinta tana bedroom dinta tayi wanka ta saka skinny jeans da farar loose top tayi kwanciyanta a daki tana wayoyinta da duba abubuwa a laptop abinci ma sedai tayi waya me aiki ta kawo bata har dakinta taci tana harkan gabanta hankali kwance. Har yamma ba labari NUAB dan haka yanzu kam sun sakewarsu gabaki daya duk da a cikin zuciyoyinsu suna jin tsananin rashin jin dadi kuma har lokacin har wayarsa harya ayanah bame zuwa. Da daddare suna kokarin fara dinner a table yauma sukaji shigowan mota wadda kai tsaye ta saka kowa shan jinin jikinsa sbd dai ba bahar bace tinda tana gida motarta ma tana pake. Maa sakinah ce ta baro dining din hakama tenya suka dawo palo tareda baro su Leylah can wainda suka fara cin abinci daga Shuraim har Asim hankali kwance da farin cikinsu. Bude kofar akai kai tsaye aleey ya sake bayyana kaman jiran sedai babu NUAB din a tareda shi ga mamakinsu luggages din da suka tabbatarda na NUAB ne sbd tsarinsu da sanin tsadar da suke screaming aleey ya fara shigowa dasu bayan ya tsaya a gabansu cikin girmamawa me karfi ya gaidasu yana sake tambayar Ammi ta dawo?? Ganin ba tare ake da NUAB dinba ya saka tenya bude baki tace 'Aleey na tabbatarda zuwa yanzu kai kasan bata nan kuma mun kasa samunta a waya kwata kwata dan Allah kada ka bari NUAB ya dawo nan wlh yana dawowa zai iya sanin abinda kansa bazai dauka ba.' Kasa kallanta aleey yayi sbd girmamawa kafin yace 'Maa banda abinda zan iyayi sbd tin acan nayi kokarin hana zuwan tinda yaxo da kansa koma menene zai sani sbd ya kamata ya sani din' Maa sakinah kuwa mutuwa jikinta yayi da sanyi ta tabbatarda akwai matsala babba dan kuwa dawowan NUAB gidan batareda cewa komaiba kasawa zaiyi ya tsare ya ganewa kansa lokacinda Ammin zata dauka ta dawo daga koma ina ta tafi kuma ta tabbatarda hakan da yayi yana nufin bazai sake tambayar kowa komaiba kawai da kansa zai tabbatar kuma hakan alamar ya gama kai qarshen bacin rai da fushi me zafi akansu. Masu aiki biyi Maa sakinah din ta kira ta je ta dauko card din bude palon da basu taba shiga ba wanda master bedroom na gidan yake ciki sedai a bude duk bayan kwana biyu a gyara a sake rufewa, Bawa masu aikin tayi tace suje su gyara komai da kyau da tsaftar datafi duk wadda suka sani a duniya. Karba sukai suka tafi daman sun saba gyaran dakin dan haka wata irin gyara sukai masa a cikin kiyayewa sbd komai na bangaren kana gani kasan yafi koina a gidan. Ba bata lokaci suka gama aleey ya isa dakin da kansa ya jere kayan NUAB din a tsarin dayasan zai san inda komai ya buqata yake dan duk inda suka tafi ko duk inda zasu sauya guri aleey bai taba sauya yanayin tsarin yanda yake aje komai na NUAB dinba dan haka duk inda yaje yana shiga dakin da duk zai zauna yasan inda zai samu komai sbd tsarinsa da aleey bai taba sauyawan ba. Bayan gama komai seta sanyin aircon daidai da yanda LEUL din yakeso yayi ya sauya qamshin dakin zuwa blooming wolf wanda take dakin yayi daidai yanda NUAB zai nutsu dashi tukuna ya fice dan hatta toiletries nasa da duka abin amfaninsa an jeresu tsaf. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 123 Aleey na fitowa daga bangaren koda ya iso main palon su Maa din na zaune shiru babu me abin cewa hakama su Asim suna zaune suna qara har fira kafin wucewansansu batareda sun san meyake faruwa ba bama susan Aleey yazo yana cikin gidan ba saida suka gansa kwatsam a palon suka dago suna kallansa cikeda mamaki shima kallan Shuraim din yayi da mamakinsa daya kasa barin ya fito fuskarsa ba kyau duk da bazaka fada a bace da rai yake kai tsaye ba dan shi Asim ko kallansa baiyiba dan yana kokarin danne zuciyarsa ne daga musu abinda zaifi wulaqanci ya dan haka time din agogon hannunsa na blackmambaC36 ya kalla ya bude baki yace 'Sultan zai kasance anan nanda mintina kadan if you guys c...... Bai qarasa ba leylah ta bude baki zatai magana Asim ya katseta yana cewa ta tashi su tafi tukuna gobe sa dawo. Girgiza kai leylah tayi tana kokarin mayarwa Asim din magana Aleey da baida time ya juya yabar gurin yana ficewa gabaki daya. Securities ne yazo dasu masu karfi ya fito yafara musu bayani suna zagaye harabar gidan shirinsu na bawa gidan tsaro sbd mai qasa daya dawo gidan. Aleey ma daya gama tabbatarda komai yayi daidai da ina NUAB din zai iya rayuwa dakin dayake daga wajen harabar ya isa daman shima an gyara masa ana gamo gyaran na NUAB ajiye ipad dasu laptop da sauran abubuwan da baya nesa ko kadan dasu yayi ya fito yaja mota ya fice gidan tareda tabbatarwa da securities kafin ya dawo da NUAB duk wanda yake cikin gidan ya fita bayan su maa da masu aiki ko waye a tabbatarda an fidda shi idan bai fita ba a mintinan da suka wuce talatin. Aleey na ficewa gardama da fada ya barke tsakanin leylah da Asim sbd batajin zata bisa ayau din dan ganin aleey ya tabbatar mata da NUAB yana nan har yanxu kenan dan haka ba inda zata. Asim kuwa dagewansa akan tafiya da ita sbd ya ringa fakewa da ita yazo kawowa kullum ya shigo yagaisa da bahar sabanin idan ya barta dole zai daga kafa kwana biyu kafin yazo gidan dan haka yace saita tashi. Maa sakinah da aleey yana ficewa tabar gurin ta isa kitchen tana bawa masu aiki umarnin su sake gyara koina kuma yanzu da Sultan me boyem zai kasance a gidan sai sun kiyaye sosai sun sani, Shai ta fara kokarin hada masa ita kuma wanda yakeda karfi a lafiyar kwakwalwa da lafiyan jiki batareda tana da wani karfin jikiba sosai sbd dawowansa gidan kadai hukunci ne me karfi ga dukkansu sbd zai tabbatarda kasawarsu a abubuwa da dama dazasu ji kunyarsa akan kasawan. Tenya dake zaune cikinsu ma itama barin gurin tayi bama tareda ta ankare da wai fada ne sukeyi ba sbd maganarsu bata wani tashi sosai Tana barin gurin suka fara daga muryansu wa juna suna kokarin bankada sirrinsu a gaban Shuraim wanda yake mamakinsu da fada akan abu qanqani dan haka ya bude baki yana kokarin dakatar da leylah ita datake mace yana rokon Asim din akan ya barta ko kwana daya ne iya yau tayi shikenan. Asim da baiso hakan ba amma sbd kada a gane maitarsa a fili sai ya amince yana daure mata fuska sosai ita kuma farin cikin hakan ya sakata kallansa tana kokarin taimaka masa tace 'Bara na kira Bahar kuyi sallama da ita' Dagowa Asim yayi ya kalleta da idanuwansa da suka dan sauya ta saki murmushi tana daga masa gira alaman ko bai gode bane?. Dan sakin fuskarsa yayi yana daga mata tasa girar shima wanda hakan ya saka shuraim dake tsakaninsu jin wani iri sbd kaman ba yanxu suka gama fada ba harsun shirya da dagawa juna gira cikin sexy way bama tareda kila sunsaniba da manta yana guri. Barin palon Leylah tayi ta nufi dakin da akace mata shine na Bahar shima kofarsa tana dan daga lungu kadan tana isa kai tsaye ta bude kofar dakin wanda qamshin Bahar din me wata irin ratsa kai da zuciya na hadin Oud na gyara tenya daya gama kama jikinta sbd kusan duk bayan kwana biyu tenya ke gyaranta shiyasa hatta fatar jikinta koyaushe qamshi takeyi bare sitirarta da kuma dakinta ko undies nata hatta jerin handbags nata kamshinta sukeyi sbd sun riga sun kama. Sanyin aircon ne da qamshin suka daki fuskar Leylah tareda shiga hancinta kai tsaye ta dago a yanayi na tsananin mamaki da mutuwan da jikinta yayi na kamshin kadai data shaqa ta kalli cikin dakin wanda komai yake a tsare da tsarin wayewa da turawa da kuma gata da luxuries da koina ke nunawa. Akan Bahar din dake tsaye gaban mirror ta daure gashinta da band sako sako sbd tayi shirin bacci already kayan bacci ne a jikinta na riga da wando masu santsi maroon mai kyau dataiwa fatarta kyau sbd duhun kalar. Ita kanta Bahar juyowa tayi a hankali da wata irin nutsuwa tana kallan kofar da aka bude kai tsaye, Ganin leylah ya sakata mamaki sosai amma bata nuna ba ta baro jikin mirror din tana tahowa a cikin takun nutsuwanta data zama tamkar jan ajinta. Kasa dauke idanuwa daga kanta leylah tayi tanajin hankalinta kaman yana tashi da halittar datake gani gaban nata tana tinkarota. Bahar bata qarasa har gabanta ba ta tsaya tana dauke kallanta daga kan leylah ta bude baki a natse tace 'Zaku tafi ne?? Sai a lokacin leylah ta iya hadiye wani 'dacin daya mamaye bakinta tana dan dauke kallanta daga kanta tace 'Yes zasu tafi ni ina nan sai bayan kwana biyu zan tafi so gasu can zasu tafi' Dan shiru bahar tayi na jin leylah na nan har kwana biyu bayan sam basa jituwan da zasu iya kwana biyun a guri daya amma bata nuna komaiba ta basar tace 'Ok' a taqaice tana juyawa zuwa ina wayarta da sauran su ipad dinta suke ita kuma leylah juyawa tayi kafin zuciyarta ta buga da baqin ciki ta sanar musu ta fada mata tana zuwa. Bahar kuwa tinda ba cewa leylah tayi ana nemanta ba batai yunkurin tafiya ba sbd ta dauka kawai ta fada mata ne zasu wuce, Wayarta ta dauka tana kallan time taga 8 ta wuce kuma take taji gidan yana fita ranta sbd batason hayaniya ko damuwan da suke shiga a baya na zama guri daya da leylah dan haka taji inama baa samu matsalar bayyanar NUAB ba a jiya data tattara ta tafiyarta hostel har sai ankwana biyu leylah ta tafi, Wayarta ta dauka ta saka kiran Neesah ta rarrasheta tazo ta tayata rokarsu Maa akan su tafi hostel gobe sunada wani class tinda sassafe karfe 7. Tana saka kiran Neesah din itama tana kokarin komawa hostel kenan daga fashion house nasu da bahar din bata samu zuwa ba yau dan haka tana fada mata tace me motar ya juya da ita zuwa gidan akan koda baa barsu tafiyarba ita Neesah zata tsaya ta taya bahar din kwana biyun. Su Asim jira suketa faman yi na fitowan bahar amma babuta shuraim sai sake son jiran ta fito yakeyi duk da yana kallan time sosai sabanin Asim da duka hankalinsa ya tashi yaji tafiya yakeson yi tin kafin NUAB din da akace ya iso gidan ya sake samunsu shi yanzu bayason matsala a rayuwarsa da kaddara me muni dan haka gwara ya lallaba ya samu bahar din da salama. Mintina ashirin da biyar ne suka cika take akai Knocking kofar data saka Asim miqewa bai jira komaiba ya nufi kofa yana kasa yiwa su maa saida safe ma, Shuraim ma miqewa yayi yana bin bayan Asim din yana jin da kaman ya sake aikawa kiran Bahar din ita kuma leylah dazai aika ma tana kitchen da rawar jiki ta saka hannu aikin hadawa NUAB din duk abinda ake kokarin hada masa sbd itace take son takai masa idan yaxo sbd su gaisa. Bude musu kofa security guard din yayi batareda ma ya iya ce musu komaiba ya basu hanyar datake seti da gate na ficewa gidan alaman su saka kai kawai. Asim dayake gaba saukowa stairs na kofar yafara yi wanda yayi daidai da bude gate din dakai hasken mota ya haskesu tas suna fitowa da saukowa zuciyarsu na dan shiga shakka. Qarasa shigowa da motocin guda biyu masu daukan ido duk da dare ne amma akwai haske daya saka ake iya ganin ba kudin banza ya siyesu ba akai harabar gurin ana parking nasu a natse. Asim bai tsaya ba ya fice gate din gabaki daya, Shuraim ne yaso tsayawa ya gaida Sultan din Aleey daya fara fitowa ya sanar dashi yaje yanzu ba lokacinda ya kamata bane ya bari sai wani lokacin. Shuraim na jin hakan ya saka kai shima sbd a yanayin aleey kadai ya gane akwai bacin rai, Suna ficewa aleey ya sanar da security a rufe gidan a kuma rufe shigowan kowa a gidan saida bincike da izini. Budewa NUAB din kofa yayi wanda kallo daya idanuwansa sukaiwa Su Asim din dake fitowa a lokacinda motarsu ta sako kai gidan ya dauke idanuwansa daga kansu sbd zuwa yanzu ya gama fahimtar mutanen dake cikin gidan makashi sukeson ya zama. Fitowa yayi a kame yana nufar ciki kai tsaye idanuwansa a take sukai mugun sauyawa amma baice komaiba bai kuma nuna komaiba wanda duk wanda yake karkashinsa yasan ya harzuqane take da fushi da bacin rai duka wanda wannan gidan dai da ba iyayensa ne a ciki ba dukansu mata da ko waye yake maida gidan tamkar gidan gala da tin jiyan bazaiga safiyar yau ba sbd zai zama makashinda dai suke son ya zama. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 124 Ko daya shigo palon tsit yake sai masu aiki dake sake gyarasa daman fitar su Asim din suke jira kuma kaman sunsan sultan din yana hanya suna ficewa qamshin palon suka fara sauyawa daga qamshin su Asim din suma me tsada daya kama palon. Kuma dayake ba wata gyara da palon yake buqata sbd dukansu ba yara bane maza ne masu nasu ajin da wayewa da ilimi kawai dai dan abinda baa rasaba sukeyi. Suna jin bude kofar aleey kadai suka iya gani sukai saurin zubewa qasa batareda ma sun bari idanuwansu sun kalli wanda kallansa tafi karfin idanuwansu suna sauke kansu qasa da tsananin girmamawa suna yin tsit sbd basuma da damar bude muryoyinsu a gaban sultan matiqar ba an buqaci hakan daga garesu bane. Qamshinsa ne ya ratsi palon yana doke nasu Asim din dama wanda aka kawar danasu dashi ya sauya niiamar palon bai tsaya ba bai kuma ko kalli inda bayin suka zubeba sbd baima lura dasu ba jininsa tafasa yakeyi me tsananin datake bayyana a fuskarsa sbd jan datai musamman kunnuwansa ya wuce kai tsaye dakinsa. Yana wucewa suka miqe a take suka bar palon kuma suda sake barin ya gansu shikenan, Aleey ma rufe kofar yayi ya juya ya fice ya nufi dakinsa bayan ya qara tabbatarda karfin umarnin daya bata akan kowane irin baqo bazai shigowaba batareda izininsa ba. Bayin na shigowa kitchen suka sanar da maa sakinah sultan me boyem ya iso yana gidan, Shiru tayi kafin tace musu su tafi kawai sai kuma gobe su fito aikinsu daga dakinsu. Suna barin gurin ta qarasa hada komai da zata hada ta fiddo shi dining ta ajiye tana nufar daki ta sanar da Tenya da batada aiki sai faman kiran ayanah ta fada mata NUAB yana gidan. Leylah kasa zuwa dakin Bahar tayi hakama bazata iya zama a cikin su maa ba dan haka dakin Ammi ta tafiyarta ta zare kayanta ta fada wanka sbd shirin bacci bayan ta tabbatarda ta gaisa da NUAB. Tinda ya shige babu wani motsi me karfi daya sake tashi a gidan ko hayaniya sbd kiyayewa dan haka koina ya dauki tsit wanda har bahar datake dakinta hakanan taji kaman koina din yayi tsit batai wani mamaki ba sbd tasan kila su Asim dinne sun wuce dan haka time ta kalla har 9 ta wuce kuma har lokacin bataga neesah ta iso ba dan har kusan kayanta ta hada a qaramar suitcase me kyau, Fitowa tayi daga bedroom dinta daga ita sai kayan baccin nata tana duba wayarta dan kokarin sake kiran neesah hankalinta kwance, Jin tsit din yayi yawa kuma tin karfe 9 batareda dare yayi sosaiba yasakata fasa saka kiran tana kallan koina kafin ta nufi kitchen zata saka masu aiki su dafa mata madara da zuma ta tadda babu kowa anma kashe hasken kitchen din dan haka fitowa tayi zata nufi dakinsu Maa idanuwanta suka sauka akan hanyar dining room ta hango kayan teaset a jere dan haka juyawa tayi ta nufi can tana fatar tea dinne tasha. Tana isa ta miqa hannu ta taba taji da zafi sosai take ta san akwaisa kuma da alama baa dade da gama hadasa ba dan haka zaunawa tayi ahankali ta dauki cup ta zuba sosai a ciki ta dauka tafara sha a natse. Kurban farko datai jin tayi taste din kaman yayi mata karfi amma sbd hankalinta yana kan wayarta saita cigaba da sha bata ma ankaraba harta shanye tas ta qara ta shanye tana kokarin qarasa shanye na karshen kiraj neesah ya shigo mata ta miqe tana hada wani irin zufa ta nufi palo dan tinanin ta iso amma ga mamakinta bata ganta ba dan haka ta daga wayar kafin tace komai neesah tace 'ki fito kigani' Kofa ta juya ta nufa tana mamaki kawai ta bude kofar tana kokarin fita batareda tasan tarin securities dake harabar gidan ba da suka hana Neesah shigowa taga hannu unexpected ta bayanta ya zuro ya dafe kofar da harta bude ya maida kofar ya rufe batareda cewa komaiba idanuwansa da tin jiya suke kokarin riqe fushinsa me tsananin gaske jajir dasu kayan jikinta yayiwa kallo daya ya rintse idanuwan ya sake budesu batareda kallanta ba tafasar jininsa na qaruwa. Ita kuwa kasa motsawa tayi numfashinta na tsayuwa cak sbd qamshinsa da dumin numfashinsa ta bayanta daya sauka akan fatar bayan wuyanta datake bayyane sbd qaramar hula ce kawai a kanta. Muryan Neesah ce da bata kashe wayar ba ta bayyana zuwa kai tsaye cikin kunnuwansa tana cewa 'Bb ki fito coz bansan meyake faruwa ba securities koina a gidan naku kawai ki fito muje din da safe saimu kira Liverpool mu fadawa Ammi... Kasa motsawa tayi tana sake samun daukewan numfashi sbd yanda taga hannunsa dayake gaban fuskarta akan kofa yana sauyawa zuwa ja jijiyiyin cikinsu na dan bayyana yaji komai da neesah take fada kenan sake wayar tayi ta fadi qasa ta a gurin tana jin kafafunta na nauyi me tsanani tareda rintse idanuwanta sbd bazata iya ci gaba da kallan hannunsa dake tsananta sauyawaba. Hakama numfashinsa dayake sauka a bayan wuyan nata duminsa na tsananta tana ji a fatar tata tsigar gurin na miqewa ahankali dumi ne da yayiwa fatarta karfi takejin. Harbawa zuciyarta ke yi da karfin gaske wanda take sake shiga yanayi me wuya dan haka tayi karfin halin juyowa cikin sanyi tareda dagowa a karan farko bayan rabuwarsu ta sauke fararen idanuwanta akan kansa tana kallan fuskarsa gashin jikinta gabaki daya suna miqewa ahankali sbd kallan fuskarsa tukuna idanuwansa da suke jajir suka shiga nata suna narkar da kowace kitse na jikinta tana kafe idanuwansa da rabon data gansu da wannan fushin nasu da zafi harta manta dan haka kafafunta suka qara nauyi zufa na tsatsafo mata ahankali shima na tea din datasha wanda yayi wa jininta karfi sbd kaman tea na al'adar da iya maza ne kadai suke sha kuma bawai na wani abin bane kawai na karfin lafiyan jiki ne ita kuwa karfinsa yai nata nauyin da batama san meye take ji ba bayan zufa dayake tsatsafo mata ta rufe idanuwanta ahankali tareda sake budesu akansa har lolacin ita yake yiwa kallan da kowace daqiqa fushinsa dawowa yakeyi sbd abubuwan dake yawo a cikin kansa tin jiyan dama watannin da suka gabata din basa tare da kuma kalman dayaji a yanzu wadda ta qarasa ruguza duk wani sauran tinaninsa da hakurinsa jin Ammi na Liverpool wanda zuciyarsa ke kasa yadda da hakan sbd babu yanda zaa taba yi Ammi taje wata garin batareda saninsa ba kuma ita kadai wannan abu ne me girma dayake fara wata sabuwar quna a jininsa, Me Ammi tayi? Me take yi a Liverpool? Me taje yi? Bazai taba yiyuwa zuwanta koina ita kadaiba tinda gasu Maa nan da 'yarta ta bari, To da wa taje? Tsawon yaushe? Bugawa kansa ke neman yi hannuwansa na fara wata irin rawa yana sake sauyawa jan fuskarsa na tsananta ya rintse ido ya bude bayason magana sbd yakai qoli cire hannunsa yayi daga kofar tareda miqa hannunsa daya ya kama nata cikin kyakkyawar riqon data sakata faduwan gaba tareda kai idanuwanta kan hannun nasa daya kama nata ta kalla tukuna ta dago ta kalli fuskarsa tayi saurin ja da baya tana kwace hannunta da ko motsawa beyiba a cikin nasa. Kaman daga sama taji muryansa data sake saka tsigar jikinta miqewa yace 'Tareda wa Ammi taje Liverpool??? Kallansa takeson dagowa tayi amma tana kasawa sbd yanayin nasa babu sauki a cikinsa amma kuma irin riqon da yayi mata da yanda zuciya da numfashinta ke kasa iya dauka da riqe qamshinsa da tsananin kusancin da sukai ta bude baki kai tsaye tana son ya saketa tace 'Tareda mijinta' Kaman fitar kibiya haka yaji zancen ya fito ya shigesa ya tsareta da ido yana rasa abin fada sbd daman yayi zargin hakan buqatan ji yakeyi daga wani a cikin su ukun dake gidan. Wayarsa dake aljihun wandonsa na bacci ya fidda da hannu daya kai tsaye kiran aleey ya saka wanda aleey na ganin kiran faduwa gabansa yayi ya dauka wayar kafin yace komai maganar NUAB din ta saukar masa kai tsaye wadda amsa daya yake buqata kai tsaye. 'Sultan me murabus yana ina??? Aleey yasan NUAB yasan bai taba wasan rasa information komai kankantarsa ba akan abinda yake gabansu dan haka ma ya tambayesa kai tsaye dan yasan ya sani dan haka baida zabin daya wuce cewa 'Baya boyem hakama baya uk amma zanyi kokarin sanin inda yake zuwa gobe..' Dif NUAB ya kashe wayar yana rintse idonsa ya hadiye wani abin daya tokare kirjinsa yana tabbatarda Ammi ta take ta shure alkawarin da sukaiwa juna akan bazai taba takura yarta ba ko mata dole akan komaiba har saita buqaci zama dasu akan sanin makomar auren ya mata alkwarin hakan kaman yanda ya roki nasa alkawarin akan bazata taba nema ko komawa sultan ba batareda shine ya yadda da hakan ba... 'Yarta dake gaban nasa data tsallake tabari ta tafi ta karya alkawarinsu, Me Amminsa tayi? Meyasa zata lalata zuciyarsa da wannan tsantsar bacin ran da baqin cikin wanda itace mutum ta karshe dayake tinanin a duniya zata iya sakasa wannan dacin dayake ji a zuciyarsa. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 125 Bahar ya bude idanuwansa ya kafeta dasu idanuwansa na tsayuwa daidai wuyanta da wani qananun zufa ke gangarowa yana tafiya cikin wuyar rigarta da kirjinta yake sama ahankali yana sauka sbd bugawan da zuciyarta ke yi da karfi na ganinsa wanda deep itama a zuciyarsa mai laifi ce me girma sbd duka sun taru sun saka zuciyarsa a mummunan halin dayake cikinsa a yanzu. Kaman daga sama ta bude baki cikin murya me dan karfin hali tace 'Pls sakeni... Takaici ya hanasa sakin nata ya juya kawai tareda hannun nata a cikin nasa yabar gurin da ita yana nufar inda tana gani tayi saurin jan burki tana cewa 'Banda lafiya pls zan tafi' Baida alaman ma yana jinta dan haka tana ganin ya kusa shigewa hanyar da ita ta bude baki da karfi ta qwala kiran Maa wadda ta sakasa tsayawa cak tareda juyowa ya kalleta ta sake bude baki ta kira maa din batareda ya hanata ba yabarta ta kirasu san ranta kafin ya fixgota da karfi jikinsa ta fado nan ta sake bude baki zata kwala kiran maa ya kama fuskarta ya manno a tasa ya hadesu yana hada bakinsa na nata daidai nan Leylah ta fito palon sbd jin muryan Bahar din wadda su Maa sakinah dake daki tana saka kaya taji tanata sauri ta qarasa sakawa ta fito ta gani sbd tenya tana toilet ita. Haduwan bakinsu ya saka duka su biyun yin baya ya tarota jikinsa yana jingina da bango tareda fara yiwa bakinta wata lafiyayyan tsotsan data sakata bude idanuwanta amma ta kasa kallansa sbd wani sanyi ne na mint da qamshin bakinsa yake ratsa bakinta ya saka hannunsa daya ya kamo qugunta ya mannota jikinsa gabaki daya suna wata irin hadewan data saka numfashinta daukewa yayi sama kafin ya dawo ya sake kutsa bakinsa da kyau cikin nata ta gagara dawo da numfashin nata yana qarasa rikicewa da tsananin tsoron dayake kokarin komawa tashin hankali. Leylah dataji fitar wani urin nishi me sautin daya saka gabanta mummunan faduwa a hanyar bangaren takowa tafara yi kafafunta na wata irin rawa da rawar disco ta nufi gurin tana fatar gwara ace gamo tayi taga aljanu a gurin dataga abinda kwakwalwanta ke bata.. Irin yanda yake kissing dinta yana jin dukkanin bacin rai da quncin daya shig na watannin da bai taba jinta ba bai taba ganinta ba suna taso masa Sake manno kirjinta yayi da nasa ya sauke zafaffen numfashin da zafinsa ya saukar mata ta damqe rigar jikinsa da sauri tana jin zuciyarta itama tana dawo mata da watanni da kwanakin datai batareda ta taba ganinsa ba ko jinsa. Hannuwansa biyu ya saka ya zagayo bayanta ya dagata a hakan batareda ya iya sakin bakinta da kaman an saka musu gum ya fada palonsa na ciki da ita bai kuma tsaya ba ya wuce da ita bedroom dinsa da wutar ciki batada haske ko kadan ya zaunar da ita a table din tsakiyar dakin me fadi yana watsi da kayan dake table din da hannunsa daya yana yimata rumfa a hankali ya bude idanuwansa da suka sauya suna bayyanarda fushinsa na rashinta a tareda shi wanda bai taba sauka daga wannan fushin da bacin ranba kona daqiqa tsawon wannan watannin. Rufe idanuwanta tayi ahankali sbd bazata iya daukan kallansa ba kirjinta na yin sama da qasa sosai a hankali sbd numfashi da bugawan zuciyarta da suka sauya, Kirjinta dayake sama da kasan ya kalla da wata irin slow kafin ta tallafota gabaki daya ta hadu da kirjinsa yaja wani masifaffen numfashi sbd haduwan kirjinsu yaji saukan tsinin kirjinta da babu bra a jiki ya kafe kirjin nata da ita yana dago hannunsa daya a cikin wata slow ya dora a gaban rigarta yafara bude botiran a slow idanuwansa na qanqancewa sbd jinsu dayake yi har lolacin tokale da kirjinsa suna basa wani zazzafan vibration me kaman shockin a jiki. Bude botiran daya fara ne asalin fatar jikinta ta fara bayyana da saman kirjinta wanda suke hade da kirjinsa ya sakata saurin saka hannunta cikin sanyi ta danne nasa akan tana hanasa qarasawa sbd yana cire wanda yake hannunsa yanzu komai na kirjinta zai bayyana akan idanuwansa da suka mugun sauyawa. Kama hannunsa datai da nata ya sakasa jin kansa ya sake bugawa da wani yanayin da bai taba samun kansa a ciki ba ya bude idonsa akanta yana bin hannuwanta da kallo yafara janyesu daga kan nasa din ya qarasa bude botin din rigar na bude gabaki daya tayi saurin sake manne kirjinta da nasa tana hanasa qarasa ganinta shikuwa manna masa su datai da karfin ya saka kansa da tinaninsa kuncewa gabaki daya ya dauketa cak rigarta na qarasa zarewa ta fadi qasa ya isa kan lafiyayyan gadon da ita yana balle rigarsa gabaki daya ya jefar yana mata rumfar data sakata rufe ido da karfi hawayen da batama san na menene ba suna gangaro mata ta juya tana kifewa lafiyayyar fatar bayanta da babu tabo ko daya ta bayyana a idanuwansa ya kai bakinsa ahankali cikin wata sanyi ya sauke mata kiss a tsakiyar bayan wanda ya sakata jan numfashinta daya kusa qwacewa tana tura kanta a cikin pillo da karfi tana girgiza masa kai akan ya dena sbd bazata iya juyowaba. Wata kiss din ya sauke mata a qasa qugunta ta bayan ta sake qanqamewa ya koma gayan wuyanta numfashinsa me zafi ya fara sauke mata a fatar bayan kafin ya fara zira hannuwansa ahankali qarqashinta ta gurin cikinta ya birkitota gabaki daya batareta saninta ba yana juyowa da ita din ya hade kirjinsu da babu me riga a jiki take ya sake numfashi me karfin gaske da saita dakin ya amsa ya dago fuskarta ya sake hada bakinsa da nata sbd kansa dayake kuncewa da abinda baitaba sani ba. Kissing dinta yakeyi suna lumewa cikin tattausan duvet din mai 3 layers fatar jikinsa da tata suna goguwa da kyau suna sauya temperature na jikinsu su dukan musamman shi da ayau yake jin abubuwan da san yanada su ba suna yawo a cikin kansa da jininsa. Dagota yayi ahankali yana saka hannunsa daya yafara bi yana shafar fatar kirjinta datake zautar dashi tana warware duka lissafinsa na kokarin batawa 'ya yana komawa wata natsatsiyar kuma zafaffiyar kaunar da baa san da itaba, Gangara hannunsa yayi ya shafi cikinta da mararta data sakata dauke numfashi tana janye bakinta daga nasa amma ya dawo da ita yana sake tsotsan harshenta da sake bin mararta da cibiyanta da shafar dayake sakaya fidda numfashi me sauti shikuma hakan sake kunnasa yakeyi sbd saukan kowane numfashinta a fatar jikinsa tayar da kaf gashin jikinsa yakeyi dan haka batai tsammani ba taji fitar dogon wandon baccin jikinta data qafafunta batareda ya dena mata mayataccen lafiyayyan kiss dinsaba daya juyar da qaramar kwakwalwanta ba.. Saurin janye bakinta tayi daga nasa jin hakan wanda bakinta na fita nasa ya kafesa akan kirjinta ya ja wata mahaukacin numfashi wanda yayi daidai da qarar data sake me dan karfi a rikice jikinta na dauka muguwar rawa sbd jin tayi anyimata wani irin shocking wanda yafi na wutar lantarki tana fasa kukan daya sakasa qarasa jeho duka pillows din gadon qasa yana manne mata dakyau sbd shima rawar jikinsa keyi sosai dayaje jijjiga har ita. Harshensa ya fidda yayiwa gurin wata arniyar lasar data sakata kiran sunan Ammi da dan karfi tana sake fasa kuka sbd zuwa lokacin tsoro take cikinsa sosai. Black net panty ne a jikinta wanda ya saka qamshin dayake fita a jikinta na zallar tirarata da duk kwana biyu tenya keyi daya kama jikinta dan ko fitsari tayi kana iya jiyo qamshin a cikinsa wasu lokutan Qamshin ne ya ringa shiga hancinsa wanda yasakasa gangaro da kansa ya shaqi qamshin yajasa cikin hancinsa zuwa kansa da karfi yana rufe ido take yaji kaman ya buge bai iya riqe kansa ba ya qarasa rabata da iya abinda ya rage jikinta yana raba kafafuwanta a tareda sake manna bakinsa a kirjinta sbd jikinsa rawa yakeyi sosai tausayinta yake ji tin bai isa gareta ba dan kuwa masifa ce zallarta yake ji a gangar jikinsa tana yawo. Kukanta fara tsananta yayi lokacinda kirjinta suka fara mata wani irin radadi hakama tanajin ya fara kokarin abinda zaiyi ta fara kuka me sauti tana qanqamesa tana turasa da rokonsa amma sam jinsa ya dauke tsaf daga duniyar...Abu daya taya iya ji batama tantance ba shine adduar dataji yana karantowa a hade muryansa na wata karajin daya dauke jinta daga nan bazata ita tina duk wata azabar data ringa ratsata ba sbd ficewa hayyaci na azaba sbd karfin gaske daya kasa control ya sake mata batareda shi kansa yasan me yake ciki ba dan kuwa akaran farko na rayuwarsa da shima ya ringa kakkarwa yana fidda gunji daga qarshe hannunsa ya dunkule ya kafe farcen yatsansa a tafin hannunsa saida yafasa ya ringa fidda jini bai iya sakiba saida ya akai qarshen buqatarsa dakin na kaurewa sa nishinsa da numfashinsa me karfin dayake tabbatarda a buge yake da yanayin. Leylah da tin farkon daren ta tsinci wayar bahar a kofar fita daukowa tayi ta nufi dakin maa daidai lokacin da maa din zata fito dubawa suka hadu leylah ta miqa mata wayar suka nufi daki leylah din. Koda suka ga bata dakin faduwa gabansa leylah yayi da karfi tana kallan maa tace su tafi da sauri su fadawa NUAB. Itama maa din faduwan gaban taji amma bata iya wucewa dakin NUAB dinba gurin tenya taje ta sanar mata suka fara tinanin fara kiran wayarsa kafin zuwa kwankwasa masa sbd sunsan bazai taba yiyuwaba bahar ace bata gidan sbd tarin securities dake waje, Ita kuwa leylah jikinta har wata rawa yakeyi so kawai take aje gurinsa ko a kirasa dan tabbatarda bahar bata gurinsa zarewa zatai. Su maa kasa kiransa sukai duk da suna cikin wasi wasi hakama suna gudun sujiwa kunnensu abinda zai damesu sbd ta wani bangaren NUAB baya kunyar komai ko kowa. Leylah ce tayi karfin halin daukan wayar maa sakinah ta saka kiransa amma sam baa dauka fiyeda kira ashirin amma ba wanda aka dauka. Kasa komawa dakin Ammi ta kwanta tayi sai tsakiyar dare tana zuwa ta zauna ta rafka tagumi me karfi tana rasa halinda ma zata shiga. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 126 Kasa motsawa yayi daga jikinta ya qanqameta cikin nasa jikin yana jin dukkanin fushins akan kowane laifinta ya kau daga zuciyarsa sbd kwakwalwansa ta kasan tantance yanayin daya samu kansa, Har lokacin jinsa yakeyi a buge abinda yakeji bai gama sakinsa ba hakama kaman ya rasa kansa gabaki daya dumin daya samu a cikin jikinta ya ratsesa sosai har cikin jini zuwa kwakwalwa da duka gangar jiki, Dumi ne da iya shi kadai yake iya tinawa a cikin yanayin da kaman loosing memory ma yake jin ya samu dan haka yake sake qanqameta jikinsa da karfi batareda ita tanama hayyacinta cikakke ba sbd ta fuskanci itakuma azabar da tinda Allah ya halicce bata taba ji ba ko fuskanta, Babu gabar datake aiki a jikinta ko daya sbd qarfin jinin boyem ya sake mata ya bude kololuwan karfin mazakutansa akanta wanda ta jijjigu ta ragargazu komai nata kaman ya dena aiki koma bazai sake aikiba dan kuwa idanuwanta da sukai jajir suka kumbura ne kadai suke gangaro da hawayen da anan ne kadai zaka fahimci tanada saura. Bai dawo cikakken hankalinsa da zai iya sanin halinda take ciki sbd shima a wata yanayin me karfin gaske na kasa ko motsawa yake ciki sbd a rayuwarsa baitaba sanin haka Mace take ba sai yanzu, Baisan wannan shine halinda ake samun kaiba dan baitaba daukan akwai abinda zai rabasa da hankali da kwakwalwansa da tinaninsa da karfin jikinsa da jinsa da ganinsa ba idan ba mutuwa ko kaddara me nauyiba sai yau din a kuma daren yau din, Kansa bai gama dawowa daidai ba da tinaninsa ya sake jin jikinsa na wata irin rawa da fizgan daya fara cusa kansa a cikin wuyanta ba yana sake jan qamshin jikinta da hancinsa ba yana shaqa idanuwansa na juyewa da shauqi me karfin gaske yabi fatar cinyarta da tafin hannunsa ahankali yana shafawa yana tahowa sama har zuwa kirjinta yayi mata wata shafa da kamawan data gangaro hawaye idanuwanta da har radadi sike mata sbd kuka batareda ta iya motsawaba sbd batada kowace gangar jikinta a tareda ita, Wuyanta yake sake cusa kansa yana zura hannuwansa bayanta a wata slow ya dagota ya mannesu ya sake wata nishi me karfin gaske da dakin ya amsa sosai sbd abinda yaji da suka mannu din ba kaya a jikinsu Daqyar ya iya bude idanuwansa dake a buge sosai da tsananin abinda yakeji a koina jikinsa ya kalli fuskarta da idanuwanta ke rufe ya gangaro da kallansa kan bakinta da tamkar mayen karfe haka yaji bakinsa yakai akan nata yayi mata wata mayyar tsotsa me kyau a slow yana tsotsa da zuqan duk wani dandanon dayake bakinta yana fidda numfashi me karfi hannuwansa na goga kirjinsa da nata jikinsa na daukan rawa da zafi sbd kaman wuta hakan ke hurawa me karfi a jikinsa, Ita kanta wahalallan nishin baqar wuyan datasha take fitarwa a hankali jikinta a sake sai yanda yakeyi da ita batareda yasan halinda take ciki ba kafarsa ya sake ware kwanciyarta yana maidasu kwance manni da kirjin juna hakama bakinsa manne da nata har lokacin ya sake samun kansa a duniyar dayakeson tantance dawowan memory dinsa a karo na biyu wanda shima bai tafe da sauki ba lafiyarsa cikakkiya ya sake gwada mata a hakan ma sbd baigama sanin kan lamarin ba ganin yakeyi ya kasa dawowa daidai dan haka nishin da jinsa ma ga wani wata fitinanniyar balai ne da zai iya saka mata da yawa sake fitsari sbd shauqi da fatar su kasance sune a wannan yanayin tareda shi sbd ko ita kanta bahar din da bata hayyacinta saukan numfashinsa da nishin a kunnuwanta da fatar jikinta miqewa tsigar jikinta sukeyi suna bawa jikinta kowane zafi, Azababbiyar azaban data laftar mata a karo na biyu cikin daren guda ya saka komai na jikinta qarasa sakewa numfashinta na daskarewa hakama raunikan farko dataji ya qara goge mata sun qarasa damage wata zafin da kanta yake kasa dauka yake ratsata ba daman iya ko daga hannu hakama jini take fitarwa kadan kadan wanda yake na rauni dana rabata da budurcinta me karfi da yayi suka hadu harma dan jinin ya samu fitowa. Shi kansa wata rawa me tsananin karfi da jijjiga jikinsa yakeyi wanda take na kakkarfan zazzabin da bai taba ji ba a rayuwansa ya rufesa take ko idanuwansa baya iya budewa ya dunqule guri daya da ita a jikinsa zazzabin juna me karfin gaske yana ratsa fatar kowannensu daga junansu. Ita nata masifaffen halin datake ciki ko motsi batayi tamkar ma ta mace ba sauran rai a jikinta sabanin ji nasa yanayin jijjiga yakeyi na karfin zazzabi wata zafi tana hurowa daga jikinsa da numfashinsa a take kuma yana rasa kowane karfinsa gashi a lokacin Alarm na sallan asuba ya fara kara mara karfi me sanyi a hankali ahankali. Kasa iya motsawa yayi bare iya bude ido har alarm din ya gama kuka da kansa yana sake qanqameta a jikinsa dayake rawa sosai. Lokacin sallar fara wucewa yayi batareda sauki ko daya yazo masa ba hakama ita dayaji bata motsi a jikin nasa yafi komai girgizasa dan haka cikin wata masifaffen karfin hali ya tashi ya zareta daga jikinsa sbd ya isa toilet cikin matsanancin jiri ya sakarwa kansa ruwan zafi ko zai iya dawowa daidai ya dan samu karfi. Sosai ruwan zafi suka dakesa amma har lokacin jikinsa rawa yakeyi dan haka wanka yayi ya fito daure da towel cikin tsananin karfin hali. Kaya masu kauri ya saka sweatset Ash na Balenciaga yayi Sallah batareda doguwar adhkar ba ya miqe ya isa gareta ya tattarota jikinsa yana jin jikinta da zafin sosai itama hakama babu alaman da sauran rai a tattare da ita dan haka bazai iya daukanta zuwa toilet ba sbd kada ya mata abinda ba shine akeyiba sai kawai ya maitada kwance ya saka mata riga tareda rufeta cikin tsananin kulawa da duvet har lokacin shima jikinsa na rawar halinda yake ciki. Wayarsa ya miqa hannu ya dauka daqyar ya nemo numbern maa sakinah ya saka mata kira. Maa sakinah dake zaune akan daddumar datai sallah daman a daren cikinsu ba wanda ya rintsa tinani da fargaba kala kala ne a ransu na rashin ganin bahar duk da sun sakawa ransu tana gurinsa amma sai gari ya waye zasu tabbatar tinda dukansu su biyun bame iya tambayarsa sbd a kiyaye suke dashi sbd su masu laifine a gurinsa yanxu su duka uku iyayensa, Tana ganin shigowan kiran wayarta faduwa gabanta yayi sbd shakka da zullumin dalilin kiran nasa a wannan lokacin kodai shima Bahar dince bai gani ba zai tambaya??? Daukan wayar tayi jikinta na mutuwa tareda yar zaquwan jin Allah yasa ba Bahar zai nema ba sbd a yanzu tafara tinanin ko Bahar ta silale tabi neesah dan hakanne ma suke jiran gari ya dan fara wayewan su kira Neesah suji. Tana dauka bai iya cewa komaiba kai tsaye sai 'Maa kizo ki dubata idan akwai abinda take buqata na gaggawa' Shiru maa din tafara yi sbd bata fahimci me yake nufi ba tace 'Waye ba lafiya? Bahar ce? Tana gurinka ne tin jiya fa mun kasa ganinta bare sanin inda take... Katseta yayi cikin sauti me sanyi da rashin karfi tareda rashin son hayaniya yace 'Maa pls' Kashe wayan yayi yana kashe Aircon naa dakin gabaki daya ya saka safa ya ziro gucci slippers mara nauyi ya fito yana kiran Aleey sbd yana buqatan ganin likita da gaggawa shima ita kuma zaifi nutsuwa ne idan su Maa suka dubata suka mata abinda shine zatafi buqata wanda shi baisaniba. Maa data kasa fahimta kanta ma taji kaman ya toshe sai kuma taji tsoro ya kamata sbd tabbas wani abin ya samu bahar tinda suka samu wayarta a kofa yashe kenan kilama yanke jiki tayi a gurin ta fadi. Miqewa tayi da sauri tana kallan Tenya da itama akan daddumar take tafara mata bayani tana nufar kofa tayi gaba kafin tenya da batada aiki sai kiran Ayanaah amma matiqar ba itace ta kirasu ba basa samunta dan haka ajiye wayar tayi bayan ta kira ba sa'a tabi bayan Maa sakinah din suka dunguma zuwa dubowa zuciyarsu a cikeda tinani kala kala na abinda ya samu bahar amma ko a tinanin bacci basu taba kawo tinanin ma wai wani abin auren zai shiga tsakanin NUAB da bahar dinba tinda baa zauna ma akasan matsayar aurenba hakama kuma wai a gidan da suke ciki gidan da Amminsa take a dakin da suke cikin gidan kwance suna bacci ba. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 127 Dakinta suka fara zuwa suka dubo amma bata ciki dan haka kai tsaye suka juya zuwa nasa din da tinanin baya nan dan bakin gaskiyarsu ma basu yadda da a gidan ya kwana ba tinda basu san shigowansa ba bai kuma nemi kowannesu ba daya shigo da daren, Suna sako kai hanyar palon dakin yana fitowa sanye da hulan sanyi me kauri gashin kansa a sake sbd sanyin dayake ji, Da mamaki me tsanani tenya ta kallesa sbd da gaske dai a gidan ya kwana kenan, To meya hadasa da Bahar a dakinsa kuma idan batada lafiya? Gaidasu yayi a taqaice sbd yana buqata ficewa yaga doctor din da already aleey harya kirasa yana jiransu a asibitinsa sbd NUAB din baya buqatan zuwan kowane doctor gidan. Wucewa yayi ya fice yabarsu tsaye kafafuwansu suna sanyi sbd zuwa yanxu sunji fargaban shiga yana kamasu sbd koma yayane kila akwai matsala me girma. Maa sakinah fasa shiga tayi ta dakata tareda kallan Tenya tace taje ta duba sbd dakin NUAB ba gurin shiga bane kai tsaye musamman a yanzu da yake riqe da mulkin masarautar qasa a hannunsa, Juyawa tayi ta koma main palo ta zauna tana jin zuciyarta na rasa dukkanin nutsuwa, Itadai indai ba wani abin ne me muni ya samu bahar ba to da sauki a gurinta dan duk abinda zaisa ace sai an nemowa bahar masu ceto ko taimako me girma ne sbd tanada juriya akan komai. Tenya saka kai tayi a natse a hankali ta shiga tana tsayar da ganinta a hanyar datake bi sbd kaman yanda Sakinah ta fada babu wani isashen dayake da dama ko ikon ganin makwancin Sultan idan ba masu gyarawa ba da suma kansu a qasa yake sai kuma macensa shi kuwa NUAB yanxu baida macen dan haka sai sun kiyaye dokokin da al'adunsu koda kuwa basa boyem tinda su yan can ne. Ko data shiga bata ga kowa palon ba dan haka wani karfin hali tayi tareda shahadar isa kofar master bedroom din ta saka hannu a natse ta kwankwansa tareda ambatar sunan Bahar din, Shiru ba alaman ko motsi ya sakata bude dakin kai tsaye ta shiga babu abinda a dakin bai cika da qamshin NUAB dinba da kosu da suke iyayensa sunsan kamshinsa basu kadai ba duk wanda ya sansa to zaisan qamshinsa sbd abune da baya boyuwa a duk inda yaje. Tashin farko akan gadonsa taqi sauke idanuwanta saida ta duba kan sofa da qasa taga bataga bahar ba tukuna ta juya ta sauke idanuwanta akan gadon wanda take ganin bahar tamkar a mace ya sakata isa da wuri sbd har lokacin bata kawo a kanta NUAB ma yana akan aurensa ba bare kusantar Bahar din a cikin gidan da suke... Tana isa bata taba gadonba ta saka hannuwanta ta kamo na bahar din ta janyota gabaki daya jikinta take idanuwanta suka sauka akan abinda ya sakata kusan sakin Bahar din sbd shock da rikicewa ma, Dauke idonta tayi da sauri a karan farko dataji hankalinta ya tashi akan irin wannan muamalan da itace aikin a boyem na shekaru masu yawa wato gyara mace ta kaita a keto ta tadawo ta wanketa ta kuma gyarata ta kuma kaita, Bata taba jin komaiba ko kunya ko fargaba ko rikicewa sai ayau da idanuwanta suka ganar mata abinda bata taba tsammani ba kuma daya 'dan dayake nasu dan haka kunya ta qarasa rikitar da ita din ya janyo bahar da karfi tana kallan jinin dayake a shimfidar wanda ya tabbatar mata da aikin ba qarami bane hakama aikin bana wasa bane. Karfinta ta saka ta ciccibi bahar din gabaki dayanta bayan ta saka mata abu ta rufe jikinta sosai ta fito da ita hankalinta a tashe da mamaki, Maa sakinah na ganinsu ta miqe da sauru kafafunta na dan rawa tayo gurinsu tana bin bayan tenya din sukai daki bahar din da sauri maa sakinah na bin zanin gadon dake jikin bahar din wanda ya baci sosai da digo digon jini tana jin kanta na nauyi ta maida idanuwa akan bahar din da sauri suna qarasa shigewa dakin suka rufo. Toilet suka nufa da ita maa sakinah ta fito tabaro tenya wadda ita aikinta ne daman koba yanzu ba koba anan ba duk ranar da NUAB dayake sultan ayanzu zai fara kasancewa da matarsa al'adace itace zata gyarata takai masa ita har chambers nasa dan haka ko yanxu maa sakinah ita kam bazata iya ba bar mata tayi duk da dawowa tayi ta zauna cikin wata irin tashin hankali da zullumi tareda tsananin tausayin 'yarta bahar da dukkanin alamu suka sauka bata samu lamarin ta sauki ba. Asubar da leylah ta kwana tana jiran tayi lokaci nayi kuwa taje tayo alwala tai sallah tanajin motsi ta fito da sauri sbd bata rintsaba a zaune kamar mayya ta kwana tana tinanin da suka fi dubu a cikin kanta, Tana fitowa bata ga kowa a palon ba sbd sun riga sun shige dakin Bahar din duk da haka bata komaba dakin su Maa sakinah ta nufa dan dago musu hankali su fito a nemi jin inda Bahar take dan ita sai sai taji inda take hankalinta zai kwanta, Ga mamakinta ba kowa a cikin dakin dan haka fitowa tayi ta nufi kitchen shi ko budesa baayiba, Juyowa tayi tana kokarin nufar dakin Bahar Maa sakinah ta fito daga dakin idanuwanta cikeda damuwa sa mutuwan jiki ganin Leylah ya sakata dan hada karfin hali tana amsa gaisuwanta tana wucewa hanyar kitchen tana amsa tambayar leylan da cewa bahar na dakinta. Bin bayanta leylah tayi tana sake jefa tambayar to ina ta tafi ne hala a cikin daren. Bata tafi koinaba tana nan tareda NUAB ashe' maa sakinah ta fada batareda bawa zancen mahimmancin da leylan zata fahimta ba tana cigaba da kokarin aikin data shigo yi na hadawa Bahar lafiyayyan dahuwan nama da madara me zafin gaske da zataiwa hadi me kyau dazai taimakawa abinda ya sameta mai tsananin kyau da karfi. Saka hannu Leylah tayi a aikin batareda tasan na bahar bane sbd kawai tanason jin magana a bakin maa sakinah a cikin dubara dan tabbatarda shin acan bahar din ta kwana kokuwa a tsakar dare ta koma dakinta hakama duk tinaninta tinda NUAB a gidan ya kwana to shine zaawa breakfast din da wuri wuri haka dan haka ta sake zaqewa tana aikin tana jeho tambayoyin da babu wanda ta samu amsa me amfani daga gurin maa din. **Shi kuwa a lokacin daya fito already Aleey ya fito cikin kayan sanyi shima na jiias ya shiga mota harma ya tada ita ta kalli gate dan haka NUAB din na fitowa motar kawai ya fada aka wangale musu gate sika fice batareda doguwan hayaniyan da NUAB baya so ba, Kai tsaye gurin wani qwararran likita suka nufa wanda yana duba NUAB din dole ya saka masa ruwa tareda allurai masu karfi sbd wasu boma boman zafi ne na karfin shaawansa daya kasa sake mata sbd kasa tantance kansa ma dayayi zuwa ga karfin lamarin suka ringa buga jininsa wannan zazzabin ya rufesa dan karansa na farko ne. A cikin asibitin aka daura masa ruwan a floor din karshe wanda kuma aka hana kowa isa floor din a lokacin har sai yabar asibitin tukuna. Aleey kuwa kasawa yayi ya tsare musamman ganin wani bacci me dan karfi ya dauki NUAB din wanda hankalinsa ya rabu gida biyu tinda ya baro amma kuma bayajin zai iya barin ko mace likita ta duba masa ita a wannan yanayin datake bare namiji dan haka ya zabi wainda suke iyayenta su mata musamman maa sakinah da a baya ya lura wanka ma kaman tayata wanke kai takeyi dan haka sune kadai wainda zuciyarsa ta nutsu dasu. ****Maa tenya wata irin gashi da magani masu karfin gaske data hada na abubuwa take ta ringa mata wainda suka ringa farfado da bahar din cikin matsananciyar azaha suna sake sumar da ita tana son tayi kuka me karfi amma ko karfin kukan babu sedai jikinta ya ringa wani irin bari tana qamewa tana ficewa hayyacinta, Kusan awa biyu da rabi suka bata a toilet din tana mata abu daban daban har suka kammala ta samu dawowan hayyacinta kadan tayi wanka suka fito ta taimaka mata ta saka doguwan rigar bacci me karfi sosai ta saka kayan sallah duk da taimakon Maa din tukuna tai sallah a zaune daqyar, Tana gamawa maa sakinah ta kawo mata instant charcoal data buqaci a kunno mata taka ta zuba masa magani shima ta saka bahar din dake kuka sosai a kai tana rawar jiki tana qanqamewa kaman zata shige ko gani sosai batayi sbd kumburan idanuwanta da fuskarta. Kasa kalla maa sakinah tayi ta juya ta fice zuciyarta na sake shiga damuwa. Bayan ta gasa mata gurin da kyau da wuya tukuna tenya ta kaita ta kwantar da ita sbd jikinta dake tsananta fizga da zazzabi me karfi. Madaran da aka dafa aka kawo mata wannan karan da leylah data biyo maa din ake tana sako kai idanuwanta akan zanin gadon dake yashe a tsakiyar dakin suka fara sauka take kayan hannunta suka subuce mata tenya tayi saurin tareda tana kallanta sedai leylan ta gama ficewa hayyacinta idanuwanta kafe akan bahar kafin ta juya idanuwanta ta kalli wutar da aka gama gasa bahar din take ba wata wata ta fahimci meya faru jiri ya rufe idanuwanta sbd zuciyarta data ke dena bugawa ahankali. Saurin ajiye kayan hannunta tenya tayi tana tareta da saurin ta zaunar da ita kujera kafin tayi magana wani amai na mummunan tashin hankali ya tasowa Leylahn ta miqe tana ficewa daga sauri tayi dakin Ammi ta fada toilet sedai aman baya iya fitowa ma sbd tsananin tashin hankali da rawar da jikinta yakeyi. Fitowa tayi toilet din hannuwanta na wata irin rawa da kakkarwa ta dauki wayarta tana saka kiran Asim sbd tasan mutuwa ma kila zatai gwara ta fada masa tin kafin ta mutu yasan abinda ya faru a daren yau da duniyarta ita dai ta tsaya cak numfashinta sarkewa yakeyi kishi yana neman kasheta ido rufe. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 128 Rawa hannuwanta keyi wayar na kasa zama daidai a hannunta sbd tsantsar tashin hankalin datake ji ga idanuwanta basa gani sosai sbd wasu zafafan hawaye da suka cikesu, Subucewa wayar tayi qasa ta fadi itama ta zame qasan tai zaman dabas tareda fashewa da wani irin kuka me tsananin ciwo da tarin baqin ciki har lokacin rawa hannuwanta keyi sosai. Kukan takeyi sosai tana rufe bakinta da tafukan hannuwanta biyu sbd kada a jiyota dan batasan kukan me zata ce tana yi ba, Sosai take kukan tana qarawa ta daga hannuwanta biyu ta dora a tsakiyar kanta ta kaman ance mata yunar da zuhrah sun mutu ta ringa rerowa. Lokaci me dan tsayi ta dauka tana rusa kukan da ko sautinsa batada ikon fitarwa bare bayyannar da baqin cikinta ko fadarsa dan haka ya kasance kukan kurame a wahale tayisa harta gama ta miqe kafafunta na kasa daukanta dika daidai ta nufi toilet ta fada sbd so takeyi tayi waya da Asim da gaggawa, Tana shiga fuskarta takeson wankewa amma sai data sake tsayawa gaban madubi ta kalli fuskarta ta sake fasa sabon kuka me sauti dan a toilet ba wanda zaijita kuma ta kunna ruwa dan haka sake murya tayi tai kukanta me isarta tukuna ta wanke fuskarta har zata fito ta daure ta dakata tayi wankanta gabaki daya tukuna ta fito. Tana fitowa bata iya shiri yanda ta saba ba doguwan riga kawai ta saka ta zauna kan sofa tareda sake daukan wayarta ta saka kiran Asim wanda yake kwance yana bacci sosai. Yankewan wayar tayi be dauka ba ta sake saka kiran harta yanke bai dagaba dan haka bata tsaya ba taci gaba da danna masa kira baqin cikinta na komawa takaici tayita kiran tana jin babu gantalalle kamansa. Ganin bai dauka ba ya sakata sake fusata tana kasa hakura dan wlh saita fada masa sbd shima ya shiga mugun baqin ciki ya kuma ji tiririn da zuciyarta ke ji shima. Ganin baida niyar dauka ya sakata zarar gyalenta qarami ta nada a kanta ta fice batareda ma kowa yasan fitar tata ba, Tana fitowa harabar gidan taga securities ga mamakinta sai suka barta ta fita ba takurawa sbd su a gurinsu Bahar ce dasu Ammi basada ikon fita koina sai ance su barsu su fita dan haka ita har gaidata sukai cikin girmama batareda sakin fuska ba dan fuskarsu batada sakewa ko kadan kuma a ko yaushe hakan suke. Tana fitowa taxi na kawowa ta tareta kai tsaye ta fada tabar gurin zuwa masaukinsu. Tin kafin ta isa take cigaba da kiran daga karshe ganin ya tabbata sakarai ya sakata nemo numbern Shuraim ta saka kiransa dan shima a masauki daya ya sauka dasu duk da ba floor daya suke ba. Kira daya ta yanke shima bai dauka ba ta sake tsoki tana cigaba da kiransa yaqi dauka shima dan haka kashe wayarta ma tayi gabaki daya tana jin kaman zatai bingida ta fashe tsabar baqin ciki goma da ashirin wani akan wani. Tafiyar mintina masu dan dama sukai kafin suka isa driver na parking ta fito tai scanning ta biya ta juya zuwa ciki idanuwanta jajir a rufe da masifa. Lift ta hau tana jin kaman dana sanin kwana a can gidan sbd shedar da abinda gashina nan zai kashe ta, Gwara ace bata saniba bata gani ba da zuciyarta zata cigaba da bata tabbacin babu abinda ya faru tsakaninsu duk da ko a yanzu tana tabbatarda bawai samun Bahar kaiwa ga shimfidarsa na nufin yana sonta bane ko yadda da ita a matsayin queen tasa dan kila ma sauke buqatarsa kawai yayi akanta dan samun gamsuwa shikenan. Tana isa dakinsu buga kofar tayi batareda kakkautawaba duk da baa hayaniya a gurin amma bazata iyaba gabaki dayama ta fice hayyacinta so kawai takeyi ta dasawa Asim baqin ciki shima dan haka ta sake buga kofar tana qin tsayawa. Cikin baccinsa me nisa ya jiyo buga kofar daga qurya dayake dan haka ya bude idanuwansa masu dan kyau da suka ciga da bacci yana yaye lallausan bargon dake jikinsa ya ziro kafafunsa yana miqewa tsaye ya nufi kofar ransa na baci da hakan dan kuwa qaida ne baa buga kofar dakunan duk gurin daya kasance babba irin haka sbd bame kudin dayake son hayaniya. Yana isa kofar a fusace ya bude sai kawai yaga Leylah wadda ta turesa ta shigo ciki idanuwanta jajir, Shima rufe kofar yayi yana biyota ciki yana binta da kallo zaiyi magana ta katsesa da cewa 'Daman bacci kazo yi kenan a qasar batareda samun abinda ya kawoka ba, Nayi dana sanin aurenka harma na iya biye maka akan zaka samar mana abinda dukanmu muke so gashinan komai ya lalace mun kana nan kana baccin Asara sbd dani kadai nake kokarina da yanzu ban shedar da wannan mummunar ranar ba.... Hawaye ne suka gangaro mata ta share da karfi tana kallansa tace 'Idan har kana kan bakarka akan Bahar to ka shiryawa auren bazawarar da dan uwanka ya gama maidawa cikakkiyar mace, Ayau dan uwanka ya cika sunnar aurensa dayake kanta wanda hakan ya haramta maka ita har abada matiqar NUAB yana raye koya saketa bakada ikon aurenta... Wani kallan batada hankali ta haukace yake mata cikin takaicin zancenta yace 'Are you high on something?? Nace are you high or wat?? Me kike fada? Kada ki sake fadamun wannan zancen kisan me zaki fadamun idan kanki da zuciyarki nada matsala sbd akwai abinda bazan iya dauka ba so better be very very careful' Yana gama fada ya juya yabarta gurin sbd ransa yayi mummunan baci fushinsa ya bayyana wanda ita kanta bata taba saninda yana ma fushi ba amma duk da hakan itama zuciyarta wuya take kaman zata fashe take jin dan haka wlh karyane saiya fahimci abinda take nufi zata barsa. Bin bayansa tayi a fusace ta isa gurin da wayarsa take ta fizgota daga caji ta miqa masa cikin zafi tana cewa, 'Yes da matsala a zuciyata shiyasa nayi maka kiran dayafi hamsin amma baka dauka ba a tinaninka zan iya maka kiran daya wuce daya ne idan ba dan da dalili ba? Kana tinanin kanada matsayin da zan ringa kiranka irin haka dan kawai naji lafiyarka ko yaya ka kwana? Baka dauki wayana ba shiyasa na tako na taho sbd kawai na tabbatarda kaji abinda nakeson kaji din wanda kake qin yadda, Ka saurara dakyau Asim Almazz kaji, Sultan LEUL NUAB ALMAZZ a daren jiya ya tabbatarda Bahar ghaz a matsayin matarsa,ya kwana da ita,ya kwanta da ita,ya maidata macensa,ya bata kansa,yayi sex da it....... Bata qarasa ba wani lafiyayyan mari ya sauka akan fuskarta daya sakata kifewa kan gado tana rintse idanuwanta da karfi sbd tinda ta tabbatarda abinda ya faru ta rasa hankali da tinaninta sai ayanzu marin ya dawo da ita daidai sbd duka maganganun datake fadan tana yine da kowane yare da bayanin da Asim zai gane cikakken me take nufi, Kuka ta fasa me karfin gaske tana kasa tasowa daga gadon ta dungule guri daya tana kuka tana jerowa Bahar Allah ya isa data kwace mata budurcin NUAB, Asim da jikinsa ke wata irin rawa me karfi duka jikin na mazari idanuwansa jajir sukai kunnuwansa yana jin suna dummm haka zuciyarsa wata irin bugawan da har a kirjinsa ana gani kafe Leylah da idanuwansa yayi yana kasa motsawa maganganunta na amsa kuwa a cikin kunnuwansa dan haka baya yayi zan zube amma kuma kaman an fizgosa ya fado kan leylah ya riqota gabaki daya ya dagota ya juyota suna fuskantar juna ya jijjigata yace 'Kinsa abubuwan da kika fadamu? Kinsan me kike cewa kuwa? Idan zaki iya yiwa Bahar dina qazafi to NUAB din naki fa? Meyasa zaki fada abinda kikasan bazai taba yiyuwa ba? Meyasa zaki cutatar dani da wainnan kalaman? Bude ido tayi tana sake gangaro da wasu hawayen tace 'Da gaske nakeyi NUAB da bahar sun zama daya' Ya kwana yana making love da ita su Maa na can suna gyarata he roughly..... bata qarasaba ya rufe bakinta da hannunsa da karfi yana girgiza mata kai hawaye na ciko idanuwansa jikinsa na tsananta rawa. Kuka itama takeyi har lokacin suna hade ya kasa sakinta ita kuma batama da karfin janyewa dan haka kukanta takeyi shima hawayen ne yake saukewa ahankali yana kasa cewa komai sbd har lokacin ya kasa digesting zancen a kwakwalwansa dan haka leylah ya kafe da idanuwansa yana neman karya a abinda ta fada masa din. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 129 Jinsa shiru ya sakata dago idanuwanta da sukai jajir ta kallesa idanuwansu suka hadu ta ita yake kalla baya ko kyaftawa yana fata da jiran abinda zai karyata zancenta dayake amsa kuwa sosai har lokacin a cikin kunnuwansa yana birkita kwakwalwansa, Itama ganin hawayensa ya sakata tabbatarda zancen nata a yanzu ya shigesa dan haka ta bude baki zata sake maimaita masa details na daren jiyan Yana ganin ta bude baki kwakwalwansa da zuciyarsa dake fita hayyaci kasa iya ji yayi hannuwansa duka biyu suna riqe da kafadunta da karfin gaske dayake jijjigawa yana so ta karyata kanta da abinda ta fada amma ba alaman hakan a idanuwanta cikin rashin imani da rashin nata hankalin daya gushe ta bude baki zata sake feso bayanin ya saka bakinsa da karfin gaske akan nata ya rufe bakin sbd kashesa takeson yi da maganganunta. Dora bakin nasa kawai yayi a nata ya rufe wasu hawayen kasa yadda suna gangaro masa itama gangaro mata din sukeyi tana qarasa zubewa a jikinsa idanuwanta na rintsewa jikinta na sanyi da kaddarar da Allah ya zabar musu. Shiru sukai a hakan babu wanda ya sake motsawa hawaye kawai sukeyi zuciyoyinsu a cike da mara adadin quncin dayake raba gangar jikinsu da kuzari da karfinta har tsawon lokaci, Shuraim daya farka bacci ya tashi ya fara fadawa toilet yayi brush da wanka ya fito ya shirya sai a lokacin yayi ordern breakfast tareda zaunawa ya dauki wayarsa yana dubawa yaga misscalls na Leylah masu yawa, Da mamaki ya saka kiranta yana sake shiga mamaki, Bata dauka ba harta yanke dan haka ya sake kira amma still baa daukaba, Shima bai tsayaba ya ringa kiranta ba kakkautawa, Ganin baa dauka ya sakasa neman wayar maa sakinah ya saka kira tinda yasan tana can gidan, Itama maa sakinah bata daukaba a lokacin tana kitchen tana hada abincin da gidan zaayi breakfast dashi tinda NUAB yana gidan da kuma dahuwan tea dinsu da babu me dafa masa tin acan baa idan ba su biyun ba ko ita ko tenya wanda ma kona sultan yasar tenya ce me dafa masa sai Maraki kaf rayuwarsa. Ganin maa sakinah bata daukan wayar ya sakasa maida kiran akan Asim wanda shima ya kasa daukan wayar sbd har lokacin yana cikin wani mummunan hali, Fitowa Shuraim yayi ganin shi Asim yana kusa dashi ya nufi lift yayi sama zuwa floor din dasuke yana isa kofar dakin ya buga a natse yana sake saka kiransa yana fatar kowa na lafiya sbd zuwa lokacin hankalinsa ya fara tashi da rashin daukan wayar na kowa da kuma tarin kiran da Leylah ta bar masa. Leylah ce ta iya karfin halin zamewa daga Asim din ta sauko gadon ta nufi kofa tana share fuskanta ta isa kofa ta bude tana ganin Shuraim kallansa tai da sanyin jiki tana jin tausayinsa shika sbd ya riga ya rasa bahar har abada kila dan gwara shi akan Asim ma dan kuwa shi ko NUAB yana raye zai iya aurenta idan ta fito amma Asim kuwa baida wannan damar ya rasa. Ganin yanayinta ya sakasa shiga damuwa hakama mamakin ganinta ya sake damuwan tsananta ta fado jikinsa ya rungumeta tana sauke ajiyan zuciya sbd tama gaji da kukan batama san a yanzu me zatai ba kawai abinda ta sani zuciyarta na buqatar hutu da nutsuwa sbd gangar jikinta ta huta. Ganin Asim bai fitoba saiyai tinanin fada sukai dan haka sai baima shiga dakinba ya jata zuwa nasa dakin ya zaunar da ita a kujera ya fara mata wata irin nasiha akan kowane aure yana buqatan saika bawa kanka hakuri da nutsuwa tukuna zaka sameta idan ka daga hankali da saka fitina to ita zakaita gani hakama kome Asim zai mata saita koyi cire damuwa daga gabanta tana mayarwa bayanta zata iya jin dadi dan haka kada ta ringa irin wannan kukan tana sakawa kanta damuwa akan komai sbd kada ta manta su suna gefe suna tsananin sonta da bazasu iya ganinta a cikin wannan halin ba, Dagowa tayi ta kallesa batareda ta iya cewa komaiba ta kwantar da kanta a kafadarsa tana sauke numfashi ahankali tareda jin sassauci a zuciyarta sbd kaman yanda ya fada ta sani tanada masu tsananin sonta da kaunarta da zasu iya komai akanta koda NUAB din baya sonta, Sake sauke ajiyan zuciya tayi tana kokarin sakawa zuciyarta karfi da dawowa daidai. Breakfast din daya buqata aka kawo dan haka tare ya lallabata sukaci taci ta dan koshi ta fice. Ko data isa dakinsu Asim yayi wanka ya fice baya dakin dan haka itama wani wankan ta sake ta sauya kaya bazata iya zama kadaici ba damuwa zata iya kasheta dan haka ta fito zata fita wani gurin kiran Maa ya shigo wayarta tana tambayarta tana ina sai kawai tace gatanan zuwa tazo ta dauki kayanta ne. Ko data dawo gidan suna dinin suna sai a lokacin suke breakfast hakama koina tsit yana fidda sabon qamshi na turaren da aketa fama yiwa Bahar na gasa qasanta dayake buqatan 'dumi sosai a ciki dan kuwa yanda zai ringa ratsata a yanda take farkon budewa ba qaramin dumamo cikinta zaiyiba ya kamata ta yanda zai ringa hana kowane iska ko sanyi shiga gabanta da kuma saurin maidata ya rufe kaman baa budeta duka ba. Ajiyan zuciya ta sauke sbd yanda qamshin ya shigeta ya saka jikinta mutuwa ta dan danne halinda take ciki ta zauna cikinsu suna bata abinci itama taci sosai cikeda kulawa harma dai naman da akaiwa Bahar dahuwansa aka zuba mata tareda madara me zafi dataji hadin lafiya maa sakinah ta sakata taci sosai tasha ta koshi itama take ba jimawa taji bacci take ji sbd hadin madarar bacci yake sakawa me rai da lafiya wanda a hakan yake ratsa jikinka, Dakin Ammi ta koma ta kwanta take baccin da harma da daren da bata samuba ya dauketa me karfi. Itama bahar tinda tasha take bacci gashi har lokacin gama dawowa cikakken hankalinta bama sbd kuka takeyi har lokacin dan koina jikinta yayi mata tsamin gaske amma tana samun baccin da alama zata tashi da saukin komai. ******A asibiti kusan LEUL ya wuni sbd shima wani irin bacci me karfin gaske ruwan da aka saka masa suka sakarmasa, Aleey kuwa baima bari kowa yasan inda suke ba dan wayar NUAB ma kasheta yayi hakama tasa. Sai karfe 4 da rabi suka baro asibitin suka iso gida securities na ganinsu suka miqe dukansu suna masa barka da zuwa amma bai iya amsawa ba sbd hulan sanyin dayake sanye dashi har lokacin wanda ya rufe saman fuskansa sosai hakama ga gashinsa me daukan ido a sake daya sake hana fuskarsa bayyana sosai. Baya buqatan ko magana dan haka kai tsaye ciki ya wuce aleey na biye dashi har main palo wanda Tenye ce kadai a zaune tana aikin nata na waya. Tana ganin shigowansa Kallansa tayi cikeda kulawa ta masa sannu da dawowa ya dakata cak tareda dagowa yana zare hular kansa tareda saka hannu daya yayi baya da gashinsa gabaki daya ya kalli Maa din ya kasa amsa gaisuwanta ya dora mata tasa wadda ta amsa zatai magana ya katseta a natse zaiyi magana itama sanin abinda zai fada ya sakata katsesa da cewa 'Taji sauki tana bacci ko da zata tashi insha Allah zata warware' Tayi masa hakan ne sbd ba qaramar kunya zataji ba idan ya tambayeta Bahar koma wani abin daga cikin abinda ya faru dasu din dan tasan zai iya tambayar kai tsaye batareda yaji komaiba ita kuma cutatuwa zatai da kunya dan haka ta taqaitawa kanta da fada masa hakan. Shi kansa daman abinda zai tambaya kenan sbd a zuciyarsa ya kasa samun nutsuwa da ganin kaman duka ma harsu maa din bazasu iya kulawa da itaba akan abinda ya sameta din amma ganin yanda Maa tenya tayi maganar da nutsuwan dake tattare da ita ya saka ya samu yadda da nutsuwa dan haka kai tsaye ya wuce bedroom dinsa sbd raba jikinsa da kayan jikinsa. Anan ya bar Aleey tareda maa tenya tana masa fadan data kasa yiwa NUAB akan abinda yayi din duk da bata fito ta fadawa aleey komaiba amma hakanan ta fake da fadan sun wuni baa gida ba. Mamaki kama aleey yayi sbd kaman lamarin ba daidai ba tinda take fadan dadewansu ba gida ba amma bai damu da fadan ba murmushi kawai yake mata na karfin hali sbd ya fahimci fushinta da bacin ranta tinda shima acan a gabansa likita yayi bayanin abinda ya samu NUAB din amma bai iya cewa komaiba ko nuna reaction sema yanzu da maa ke fadan yaketa murmshinsa. Harta gama baice komaiba ya miqe yana barin palon ya nufi nasa dakin. Itama yana ficewa miqewa tayi hakanan da fushin taje kitchen dan sake hada masa abinda zaici ko sha. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 130 Wanka yayi a natse batareda cikakken asalin karfinsa ya dawo duka ba dan haka nutsuwansa a komai ya qaru, Yana fitowa a natsen yayi shiri a kaya narasa nauyi na gucci short yayi sallar laasar kafin ya fito a natse yana fidda wani hasken kwarjini da fresh kaman ba wanda baida lafiya ba. Ko wayarsa har lokacin bai kunna ba yama barta a daki baida time tana tukuna, Kai tsaye yana fitowa palonsa ya tadda Maa tana jere masa tea me zafi da snacks da akai masa da yamman sabbi na cake da banana bread sai indian samosas masu dan girma. Qarasowa yayi ya zauna yana mata sannu tareda fasa fita dole. A nate yasha tea din wanda ya ringa warware masa karfin jikinsa ahankali yana jin yana dawowa daidai sbd yanda yake zafinsa yake ratsa cikinsa da taste din bakinsa yana fara aiki a jikinsa dan hatta qamshinsa yana shiga hancinka ka shaqesa sai kaji ya shiga kanka wani iri. Tea din kawai ya iya sosai sai cup cake 'daya daya dauka shima baici ba kadan yaci a bakinsa ya ajiye yana miqewa ya koma dakinsa yayi sallan magrib da time nata yayi. Sanin ya dawo yana gidan ya saka daga maa tenya har maa sakinah basu sake fitowa daki ba bare yan aiki da tini sukaita kansu gidan yayi tsit. Fitowa yayi qamshinsa na tashi yana ratsa gurare da dama a cikin palon ya nufi hanyar bedroom dinta kai tsaye. Baiyi knocking ba budewa yayi kai tsaye yana saukan da idanuwansa a ciki kuma a daidai lokacin wani qamshin daya kama dakin na wuni guda da akai ana mata kusan abu daya ya sauka a hancinsa saida kansa ya sara a cikin wani yanayi sbd qamshine da ko a daren jiya ya tabbatarda shine ya qarasa rikitar da lissafinsa sbd shine yake fitowa ta karkashinta yana shiga hancinsa daga lokacinda ya rabata da doguwan wandon kayan baccin jikinta. An rage hasken dakin daidai misali dan haka a kame da ya daga kafafunsa cikin ikon daya gama ratsashi ya zama jikinsa ya tako cikin dakin wanda tsigar jikinsa ta wuyansa suka miqe gabaki daya sbd dumin da dakin ya dauka tareda qamshin wanda yakejin bazai iya dadewa a cikinsa ba sbd kansa baya iya dauka dawo masa da asalin farkon jinsa a jikinta yakeyi. Bata dakin ba kowa a dakin amma jin alaman tana toilet ya sanyasa qarasowa ya zauna a sofa nasa qamshin shima yana ratsa dakin yana hadewa da wanda yake ciki, Lafiyayyan qaramar hotonta datake tareda Ammi dayake gefen gadonta ya zubawa idanuwansa yana kasa daukewa, Amminsa da bata tareda shi ta zabi wanda take ganin shine daidai a rayuwarta bayan irin rayuwar datai a hannunsa ya zubawa idanuwansa yana jin zafi da damuwa me zafi duk da babu zazzafar kaunarta ko daya data fita a zuciyarsa kafin ya dauke idanuwansa daga kan tata fuskar ya sauke akan fuskan Bahar data saka zuciyarsa tsayawa cak daga bugawa kuma daidai lokacin ta bude bathroom din ta fito sanye da rigar bacci mara tsayi qarama amma me kauri da socks me kauri a kafafunta blac data rufe tafin kafafun kafafunta da ita wani sirrin qamshi na fita daga jikinta hakama shi kansa bathroom din data fito qamshin ne a cikinsa daya bugo masa ya sakasa dauke idanuwansa ahankali daga kan hotonta yana dan rufe ido kafin ya budesu akanta daidai lokacinda take takowa ahankali batareda ta ankare dashiba duk da qamshinsa ya shiga hancinta amma bata taba tsammanin shi yana gurin ba sbd tinda ta dawo hankalinta kowane irin motsi tayi kamshinsa ne take ji a jiki da kwakwalwanta duk da kuwa tayi wanka nawa amma hakanan sai tanajin kaman har lokacin qamshin na nan wanda a cikin kwakwanta tinanin hakan yake shiyasa take ji kaman har a hancinta tana jinsa. Harta kwanta ta tina batai alwalan data saba yiba duk dare kafin tai bacci ba dan hakane ta tashi taje tayo alwalan da ruwan zafi sosai ta sako socks ta dauko qaramin towel a hannunta da zata goge fuskarta ta fito. A hankali take takawa bata jin daidai a cikin jikinta sam duk da abubuwan da ake mata na al'ada da suka sakata jin kafafunta da jikinta duk sun qarasa mutuwa bama wai karfi ba, Haryanzu dumin da aka ringa gasata dashi ne a wunin take jin na ratsa jikinta koina ya saka har lokacin yanayin jikinta yaqi sanyi sai dume yakeyi kaman yanda akeson jikin kowace mace ya kasance da sanyayyan dumi musamman duk lokacinda mijinta zai taba ta yaji dumi a jikinta. Kasa hade kafafunta sosai tayi kaman yanda su Maa ke mata fadan tayi tin safe taci gaba da takawa kafafun a dan bude, Fuskarta da har lokacin take a kumbure ya fara saukewa idanuwansa yana mata kallan tsaftar da bai taba yi mata ba batareda ya motsa ba data zaman da yayi, Yanayin yanda take daga kafa a hankali ya sakasa saukar da idanuwansa zuwa tafiyarta wadda ta saka wannan karan tsigar hannuwansa tashi ya kafeta da ido yana kallan yanda fararen cinyoyinta masu daukan ido ke tafiya a buden, A daidai lokacin ta isa gap dashi sai lokacin ta lura dashi ta tsaya cak cikin wata irin shock da firgicin da bata tsammata ma ba, Baya tayi kokarin ja tana dauke idonta akansa wainda take suka sauya suna, Hannunta daya ya kama batareda ya motsa ba kuma batareda ya dauke idanuwansa daga tafiyarta ba wanda ke tabbatarwa da bayyanar masa da abinda yayi, Batada kuzari sosai dan haka hannunta ta zare tana sake dan ja da baya da karfi wanda ya saka wata radadi ratsata tayi saurin dauke numfashi tana rintse ido da karfi, Hannuwansa biyu ya saka a qugunta ba tsammani ya dagota cak ya dorata a kafafunsa batareda ya tashi ba sbd kadama ta taka ta sake jin abinda taji wanda yaji yana ratsa har tsakiyar kansa dan shima saida ya dan rufe idanuwan dan kuwa a jikinsa yaji abinda taji, Jinta akan kafafunsa ta bude ido tana qin kallansa ta kalli hannuwansa biyu da suka zagaye qugunta akan kafafun nasa ya zuba mata ido shikuma yana kallan fuskarta tareda bin ruwan dayake kan fuskarta da kallo yana jin dumin fatarta tana shigarsa, Gangarowa ruwan yayi a wata slow zai diga akan cinyarta dake bayyane gabaki daya sbd kusan rigarta da batada tsayi ta dan sake daukewa ya saka hannunsa akan cinyar tata yana bude tafin hannunsa ruwan suka diga akai ya kallesu kafin ya dawo da kallansa kan fuskarta da itama sai a lokacin ta dago ta kallesa idanuwanta na cikowa da hawayen laifin abinda yayi mata. Bude baki yayi muryansa me sanyi da kauri ta ratsa kunnuwanta da suke kusa da bakinsa yace 'Yaya?yaya jikinki?you feeling better right?? Janye fuskarta zatai ahankali ya riqeta da hannunsa yana hade fuskarsu da kyau zafin numfashinsa na daukar mata direct a fuska ta sake rufe ido tana jin komai na dawo mata cikin kwakwalwan dan haka zuciyarta ta fara bugawan dayake jin kirjinta yana sama yana gogarsa yana komawa. Rufe ido yayi ya budesu da wata slow a fuskarta kafin ya saka hannunsa daya ya zare towel qarama dake hannunta ya dagosa yafara goge mata sanyin ruwan dake fuskarta wanda hakan ya saka jikinta dan fara rawa sbd yanda yake bin fatar fuskar tata da slow yana bata waiwayi. Jin yanayin yayi mata yawa ya sakata dora hannunta ta riqe nasa cak ta tsayar dashi tareda bude idanuwanta a kansa wanda daman hakan yake jira ya kalli cikin idanuwanta da take suka bugar dashi ya sake feso mata numfashinsa me zafin daya sakata jan numfashi mara sauti da karfi kafin ta fitar ya mannata da jikinsa ya bude baki ya sake tambayarta lafiyanta sbd yaji idan saiya nema manyan likitoci mata. Rufe idonta tayi tana girgiza masa kai alaman ya zaketa tukuna amma baima fahimci hakan ba dan haka ya sake maimaita tambayarsa sbd tafiyarta ta saka shakka da wani irin yanayin me karfi a cikin kansa zai kaita kowace qasar dake duniyar dan tabbatarda dawowan tafiyanta daidai indai su maa sun kasa. Ganin ya kasa sakinta ya sakata bude baki ta tattaro kalmar da gabaki daya yinin yau su maa batai musu magana ba can qasa tace 'Naji sauki' Shigar kalmanta kunnuwansa ya sakasa dan dagota kadan yana kallanta yace 'Then meyasa kike tafiya ba daidai ba' Wani iri taji ta rasa amsar basa kawai ta dago ta kallesa tana tsiyayo masa hawaye daya kalla dakyau yana basu matsayin bata warke ba kenan. Kamo fuskanta yayi ya zuba mata ido yana rasa me zai fada mata dan baisaniba kwata kwata dan haka ya kalli bakinta data bude zata fara kuka me sauti yakai bakinsa akai ya rufe yana zira harshensa cikin sanyi yana mata tsotsan da sanyinta ya hanata shiga tashin hankali da tsoro sedai ta janye tana son cigaba da kuka a tsananin ciwon dake cinta da damuwa tace 'Me zan fadawa Ammi idan tadawo taga ina tafiya haka, Wlh kunya kasheni zatai bazan iyaba ka..... Sake dora bakinsa akan nata yayi yana mata wata tsotsa me zurfi da tsananin shauqin data sakar masa na magana tana kukan ya dago ya zuba mata idanuwansa da suka sauya ya bude baki da wata sautin daban data fara shaqewa yace 'Ni zan fada mata ba laifinki bane idan ta dawo.....' Wani irin kuka me karfi ta fasa sbd jin abinda ya fada tana miqewa da sauri daga jikinsa sbd balain ma iya fadar dayayi cewan zai fadawa Ammi a kunnenta. Baya tayi shikuma yana bin tafiyanta da kallan mamakin meyake faruwa ya miqe idanuwansa na sake sauyawa daidai nan Maa sakinah da Leylah suka shigo jin fasa kukanta me karfi, Ganinsa a dakin ya sakasu tsayawa cak daga bakin kofar maa na rasa me zata ce sai kawai tayi karfin halin cewa 'Lafiya kike wannan ihun haka bahar? Nan gurin tenya itama ta iso ta tsaya jiran jin amsa. Kasa magana bahar tayi sbd bazata iya fada ba dan haka akansa suka maida kallansa ya taso a natse ya nufi kofar batareda ya kallesu ba kaman yanda suma suka dauke idanuwansu cikin jin nauyi ya bude baki kai tsaye yace 'Maa a tafiyanta ya zama wani iri a shiryata a zamuje likitoci su dubata may ba akwai matsalan da take buqatan doctors' Maa tenya na jin hakan tayi saurin juyawa tabar gurin itada leylah har suna bigewa gurin rige rige sbd tinda suke basu taba shiga muguwar kunyar data zama kaman azaba kai tsaye sai ayau. Maa sakinah kasa motsawa tayi ta sauke kai kaman ruwa ya cinyeta dan haka batada zabin cewa to. Yana fita kaman mahaukaciya hannuwanta har rawa sukeyi ta sakawa bahar din doguwan riga ta janyota tana kuka sosai ta fito da ita daidai nan Su Asim da Shuraim suka sako kai palon sbd Aleey dayace abarsu dan tini ya juya musu kan mota ficewa daga gidan zasuyi. Maa na fitowa da bahar din da ko wayarta bata daukoba shima NUAB din yana fitowa dan haka hannunta kawai ya kama suka fice a palon bama tareda ya gane su waye zaune a palonba suna binsu da kallo kaman yan wasan kallo. Suna fitowa aleey ya budewa NUAB din mota ya fara saka bahar kafin ya shiga suka bar gidan take wanda aleey ya fidda wayarsa yana duba ticket din daya siya yanzu yanzu sai karfe 6 na asuba zai tashi dan haka kai tsaye masaukinsu suka nufa. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 131 Tamkar marasa wayo da hankali su Asim din sukabi NUAB din da ido wanda baima san dasu ba kwata kwata, Zuciyoyinsu harbawa sukeyi da karfin gaske kaman yanda nasu maa ke harbawan kowa da nasa tashin hankalin daban, Shi shuraim dayake likita kai tsaye tafiyar bahar din datakeyi tana rintse ido batareda azabar datake ji ba ta boyu idanuwansa suka sauka ya kasa motsawa yana karantar yanayin bugun zuciyarsa na sauyawa daga tsoron ko laifi bahar din tayi farko zata fuskanci hukunci zuwa tashin hankalin abinda ayanzu idanuwansa ke bayyanar masa wanda yake nuni da akwai tabbacin abinda ya faru, Asim da shima yasan da zancen kallo daya yayiwa bahar din ya dauke idanuwansa dake cika da wasu irin hawaye yana maidawa akan NUAB yana binsa da kallo idanuwansa jajir harya fice ya bacewa ganinsa, Dukkanin wanda yake palon zuciyarsa a cikin mummunan hali ta samu kanta da tsananin sanyin jikin dayake cigaba da mutuwa sbd tashin hankali musamman Asim dayake jin numfashinsa na dannewa yana toshewa, A jininsa Allah ya hallita masa kaunar bahar me tsananin gaske dayake jinta kamar bazai iya rayuwa batareda samuntaba a cikinta, Ya taso ya rayu a cikin buri na kaunar sarauta da hawa mulki, Ya rayu a cikin wannan burin, Ya gino past dinsa da present da future dinsa duka akan burin da mahaifiyarsa ta gina a ransa tin yana rarrafe da baisan kansa ba harya fara sanin kansa ya taso a cikin burin da ba nasa ba, Soyayyar Bahar da tsananin burin samunta a rayuwarsa shine burinsa na farko a rayuwa wanda yake na asalin qashin kansa ba wanda aka rayar dashi acikinsa ba, Samunta da soyayyarta ta ganar dashi burinsa shine gaban komai akan rayuwarsa bana mameensa ba bare yayunsa Samun cikar da burinsa ya gane shine zai basa rayuwar yancinsa da farin cikin dayake buqata bata hawa mulkin dazai zama ana juyasa ba juyawan da har abada baida nasa raayin ko burin ko yanci zai mutu ne yana cika burin wasu ba nasa ba maana na mahaifiyarsa da yayyansa. Burin Bahar daya qwallafa rayuwansa yayi niyar ya mutu a gurin nema da samunta, Ya shirya mutuwa da rayuwa duka akan soyayyarta wadda ayau rayuwa da kowane burinsa ya tsaya cak akan faduwa da haduwan dukkanin rashin nasara, Ya rasa cikar burin samun sarautar mulkin qasar jininsa ga NUAB wanda yake dan wishmah ba matar auren sultan ba akan idonsu da kunnuwansu wanda zamtowansa 'dan matar auren kuma queen bai samar masa ba bayan yana ganin shine 'da mafi daraja a kaf qasar boyem sbd shine 'dan sultan din na farko namiji kuma na mata bana wishmah ba, Ayau ma ya rasa burinsa na karshe dayake dashi akan macen data shafe karfin wancan ikon ga NUAB again wanda ko yanzu ya dake tabbatarda kaddarar kowane dan adam daban take da matsayin dayake dashi ko kuma matsayin ko shi waye, Rufe idanuwansa da sukai jajir yayi yana sauke kansa qasa ahankali wasu hawaye masu dumi da tsananin zafi suna gangaro masa ya saka hannu ahankali ya taresu tareda gogewa a gefen rigarsa abinda ko yana yaro bai taba ya miqe duka jikinsa a tsananin sanyaye ya kasa dagowa ya kalli kowa ya juya ya bude bakinsa daqyar yayi musu sallama yana nufar kofa, Leylah da tin dazu idanuwanta suke kafe akansa tana kallansa idanuwanta jajir itama tana jin dukkanin radadi da mutuwan jikin dayake ji sbd itama zuciyarta ta gaji da dakon baqin cikin da babu wanda yasan sunayi miqewa tayi tareda kasa kallan kowa tai musu sallama tana bin bayansa kafafunta a sanyaye tana jin karfin jikinta ba ko daya hakama bazata iya zama a gidan ba zata koma masaukinsu wanda take jin bama amfani zamansu aqasar yanxu gwara su koma gida ko su tafi wata qasar zaifi bata sassaucin abinda takeji. Asim baisan data biyosa ba dan haka tafiya yakeyi ahankali kansa a qasa sanyin daren na ratsashi yan isa har bargon jikinsa amma baya jin ko mota zatabi ta kansa ayanzu zaiji radadin kaman yanda yake jinsa a zuciyarsa da kwakwalwansa. Tafiya me tsayi sukayi batareda sun san sunayi ba sbd babu wanda baiyi nisa a tinani ba musamman Asim da har lokacin baisan tana bayansa ba sbd hawaye ne suka ciko idanuwansa suna komawa suna sake cikowa suna komawa. Shuraim da shima jiki sanyaye yayi sallama dasu maa ya fito gidan bayan ya samu tabbacin cewan Bahar ta zama cikakkiyar macen NUAB a gurinsu sbd maganin dasuka buqaci ya rubutawa bahar din idan ta dawo tasha. Hannuwansa na rawa ya rubuta musu maganin zuciyarsa na rasa duk wani buri da hope dayake dashi a hankali daya bayan daya harya kamma rubuta ya ajiye musu ya miqe yayi musu sallamar gabaki daya ya juya ya fice idanuwansa jajir. Taxi ya tara ya fada yana rintse idanuwansa yana jingina da bayansa zuciyarsa na tsayawa daga kowane tinani bayan na son barin qasar ya koma boyem wanda boyem dinma bayajin zai iya cigaba da zama matiqar ba sassaucin abinda yakeji ba ya samu ba. Yana gap da isa masaukinsu ya hango su Asim din suna tafiya da kafafunsu sanyi me karfi yana ratsasu ya tsayar da driver ya fita ya kamo hannun Leylah wadda ta miqa hannunta ta kamo Asim Ya tsaya cak yana kasa juyowa har saida shuraim ya saka hannunsa daya shima ya kamosa ya sakasu a mota suka bar gurin. A motar babu wanda yayi magana bare iya doguwan motsima kawai shiru sukai dukansu kowa da abinda yake yanka zuciyarsa a cikin sanyi da nutsuwa hakama suna hadiye ciwon da radadin shiru ba cewa komai. Suna isa haka suka fito suka wuce ciki shuraim ya biyasa ya biyo bayansu har lokacin bame cewa komaiba. Lift sika shiga ta fara tsayawa ta sauke shuraim kafin su suka wuce saman suna isa suka nufi dakinsu koda Asim ya fidda katin dakin zai bude rawa hannuwansu sukeyi sosai suna wata irin jijjigar data saka katin faduwa qasa ya durkusa xai dauka har lokacin komai nasa rawa yakeyi. Leylah da idanuwanta sukai jajir wasu hawayen ne suka zubo mata ta durkusa ra saka hannu ta dauki card din ta bude dakin ta kamasa ta miqar dashi suka shiga ta rufe dakin tabiyo bayansa tana kallan yanda kafafunsa ke rawar data sakata rintse idanuwanta, Taku biyu yayi ya zube a qasa a gurin tareda fasa wani irin kuka me karfin gaske yana dafe kirjinsa da hannuwansa biyu sbd wata irin radadin azabar dayake masa na shikenan ya rasa bahar ta haramta garesa har abada ya sake rasa dadadden burinsa, Wata irin azaba da qunci yakeji wanda bai taba jinsuba sbd koda ya rasa mulkin msarautar boyem baiji abinda yakeji ba ayanzu na rasa bahar wadda itace nutsuwan karshe da rayuwa da zuciyarsa zasu samu. Kuka yakeyi sosai jikinsa na rawa sosai yana jin kaman kirjinsa zai yage ya mutu, Irin yanda kukansa yake ratsa dakin nasu yana saka komai daukan tsit tareda tayar da tsigar jiki ya saka Leylah rabewa taba jingina da bango tareda silalewa tana zamewa qasa ahankali hawaye suna gudu a fuskarta sbd shedar da ayau kaunar da Asim kewa Bahar bata qasa bace ta gasken gaske ce, Ita kuma tata kaddarar kenan akan bahar, Namijin datake tsananin so fiyeda rayuwarta ya zabi bahar ya mutu akanta, Ayau ma mijinta datake aure shima bahar dince rayuwarsa, Yayi mutuwar da zai iya barin duniya akan bahar........ Hannu ta dora akan kirjinta tana jin wani irin radadin azaba yana keta kirjinta yana saka hannuwanta rawa ta soka kanta a cikin kafafunta tana fasa wani irin kuka me karfi da tada tsigar jikin itama tana jinta ayau tamkar mara gatan da batada ko asali bare zamowa yar jinin sarauta, Tana jinta yau tamkar ba 'yar mai girma yunar dayake da babban matsayiba dazai iya komai akantaba.... Lokaci me tsayi suka dauka a wannan mummunan yanayin kafin sukai shiru dukansu a inda suke suka raba tsakiyar daren babu wanda ya dago, Ciwo ne me karfin gaske ya taso ya rufe Asim wanda ya ringa fizga sbd rawar sanyi dan haka dole itace ta miqe ta taimaka ta kamasa suka isa gado ta kwantar dashi ta rufesa ta dauki waya ta kira Shuraim wanda a cikin daren sosai ya shigo dakin idanuwansa jajir bai samu baccin ba shima. Duba Asim din yayi yace suna buqatar kaisa asibiti sbd kaman attack ne yake kokarin samu. Manager suka kira take a tanadi motar da zaa kai Asim da ita wadda aka fitar aka taho da gaggawa aka daukesa aka fita dashi zuwa asibiti Shuraim na tareda shi dan hanasa rasa hayyacinsa gabaki dazai taimaka sosia. Suna isa asibitin aka shige dashi dan taimaka masa shikuma shuraim da aka dakatar dasu Leylah ya riqe a jikinsa tareda cire rigar sanyin jikinsa ya saka mata akan kayanta data wuni yau dasu sbd ko shirin bacci basuda daman yi. Zaunawa sukai suna jiran tsammani batareda ko iya magana a tsakaninsu ba dan babu me energy. Har asuba suna zaune tukuna suka samu shiga zuwa dakin da aka kai Asim din ya samu bacci me karfi ya daukesa ya koma kaman bashiba a ciwon da bata taba tsammanin zai iya kamasa akan so ba. Sallah sukai a dakin kafin ta zauna akan sofa tana lumshe ido bacci ya dan fizgeta shuraim ya jinginar da ita yace ta dan rintsa kafin Asim din ya tashi. Hakan kuwa tayi take bacci me karfi ya dauketa shi kuma ya fice daga dakin. Karfe goma sha daya na rana Asim ya farka lokacin harma taje tayo wanka ta sauyo kaya ta dawo tana zaune ta tsaresa da ido tana kallo. Bude idanuwansa ya hada idanuwansu kai tsaye ta sauke ajiyan zuciya batareda ta motsa ba shima ita yake kalla yana lumshewa ahankali cikin rashin kuzari da mutuwan zuciya. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 132 Shiru sukai a hakan tsawon lokaci kafin ta iya motsawa a hankali ta isa garesa tai masa sannu kafin ta taimaka masa ya tashi zaune idanuwansa jajir sbd bacci da damuwa. 'Thank you' ya furta mata a hankali da sautin da baya fita sosai, Doctors ta kira suka zo suka sake dubasa suka ga ba buqatan ajiyesa daman dan haka suka sallamesa kawai. Itama bata wani bata lokaci ba sbd bata son asibiti ta kira drivern da hotel suka basu yazo ya daukesu suka koma. Suna shiga dakin ruwan wanka ta taimaka ta hada masa ta kamasa har cikin toilet din tukuna ta fito. Breakfast tayi order ba bata lokaci kafin ya futo har ankawo dan haka ta kawo masa har kurya ta jere a table ta nemi guri ta zauna tana kasa kunna wayarta har lokacin sbd bata buqatan jin kowa kadaici take so a rayuwarta yanxu. Yana fitowa daga shi sai towel iya qugunsa ahankali ya tako ya iso ya zauna yana goge jikinsa ahakali kafin yayi dan gajeran shiri ya saka kayan shan iska yaxo ya zauna gefenta tare sukai breakfast sbd itama bata samu sakawa cikinta komaiba har lokacin. Ba wani abincin kirki suka ci ba yasha magani ya miqe yaje ya kwanta tareda rufe idanuwansa Itama a inda take din ta kwanta tareda runtse idanuwanta. Shuraim ta wayar Asim ya kira yayi musu bankwana yabar Oxford ranar ya wuce sbd bazai iya zamaba damuwa ruguza rayuwarsa zatai ya lalace a banza akan wainda sun zaba tasu rayuwar sun zubar da kowa da rayuwar kowa dan haka bazai bari tasa rayuwar baqin ciki yayi sanadintaba duk da yana jin radadi da qunci me yawan gaske. Tafiyan shuraim ya sake saka rayuwan Leylah damuwa da kadaici da qunci dan haka take son Asim ya warware suma su tafi. ******acan gidan Kuwa koda su leylah sukai musu saida safe suka tafi babu wanda yake cikin cikakkiyar nutsuwa da kwanciyan hankali sbd tinanin wane irin likita ne kuma zai iya yiwa Bahar abinda zaifi wanda sukai mata dan kuwa a yanda tenya tayi mata wannan gyaran na al'ardasu me karfi batajin akwai wata sauran ma matsalar data rage bayan ta qin sake jiki da bahar din tayi dan kuwa ko a lokacin zaa iya sake shigarta batareda kowace irin tangarda ba amma NUAB ya kalli tsabar idonsu ya tambayi tafiyarta bata koma daidaiba bayan shine mai aikin daya kawo hakan kuma ba yanda zaayi tafiyarta ta koma daidai kai tsaye sbd ba qaramin gurza tasha ba, Kunyar daya sakasu itace mafi girman punishment da suka karba a gurinsa sbd ita dai tenya ma data rayu a irin wannan aikin babu wanda ya taba mata maganar data kusan kama da hakan a kaf tarihin aikin nata hakama yanzu akan 'yarsu yake musu wannan maganar, Allah suka godewa da Ammi bata nan yayi wannan laifin mai girma da zai iya ganin fushinta me girma sbd alkawari da burin datai bazai taba kebewa ta hakan da Bahar ba harsai ta kammala karatu anyi zama akan matsayin auren, Amana me karfi Ammin ta bar musu akan Bahar wadda basu taba kawo hakan a rayuwarta yanxu ba dan haka basajin ma zasu iya fada mata abinda ya faru zasuyi shiru kaman yanda shima NUAB sukai shiru suka kasa fada masa inda Ammin take haryanzu. Bayan tafiyar shuraim da shine karshe zaman jigum sukai suna dan kokarin manta kowace irin zance ma da abinda ya faru saiga kiran Ammi kaman daga sama. Kallan wayar tenya din dake ringin sukai a tare kafin suka kalli juna kafin tenya ta tattaro karfin hali tana basarwa ta dauka cikeda farin cikin jinta suka gaisa sosai tace musu wayarta ta fadi ra shafe ne sai baa kawo wata ba sbd suna yawon asibiti amma yau ankawo mata wasu wayoyin har biyu, Bahar ta tambaya sbd ita tafara kira tayita ringing bata dauka, Wata maganar tenga ta shigo da ita tana kawar da maganar bahar din kafin dai a samu su dawo daga asibitin cikin dare. Sun jima suna waya sosai harma da sakinah kafin ta sake tambayar Bahar sakinah tace tana can ta duqufa karata wayarta na caji. Da wannan suka rufe zancen tana kashewa ta saka kiran NUAB wanda a daidai lokacin sun isa masaukinsa kenan dan haka a natse ya dauka wayar yana kama hannun Bahar cikin nasa a natse zuwa ciki se Aleey na bayansa. Gaisawa sukai hankalin kowannensu a kwance batareda ma yanada alaman nun mata yana Uk kuma yasan bata nan ba bare abinda tai masa. Har suka isa daki waya yakeyi da Ammin akan wasu abubuwan daban cikeda kauna da kulawa tsawon lokaci kafin sukai sallama daidai lokacinda ya jiyo daga gaban windon daya tsaya bayab shigowansa lafiyayyan dakinsa yana wayar. Akan bahar ya sauke idanuwansa bayan ya juyo din yana kallan yanda idanuwanta sukai jajir suna cikowa da hawaye cikeda wata irin tsoro da shakkar kada yafadawa Ammi wani abin, Wayar hannunsa ya daga ya sake saka kiran aleey akan isowan likitar daya buqata tazo dubata kafin yakaita gurin wadda ita kadaice ya yadda da ita likita mace akan bahar wadda take Birmingham kuma acan zai kaita da kansa ta dubata. Yana gama wayar ajiyewa yayi a kan table dake tsakiyar dakin yana qarasowa gaban bahar din ya kama hannunta saida ya rankwafo mata kaman zai kai fuskarsa a tata ya shaqi qamshinta me sanyi wanda ya sakasa jin temperature din dakin ta masa daidai tukuna ya dagata batateda ya mata daukan kwance ba ya isa har kan sofa ya zaunar ya zauna gefenta daidai lokacin wayarsa ta sake daukan ringin ya juya a natse ya kalla yaga aleey ne dan haka daukan wayar yayi a natse batareda ya sake hannunta ba ya fara sauraron wayar wadda yake masa bayanin ticket din tafiyansu bai samuba saiya kai gobe kaman irin 11 haka. Baice komaiba yana gama saurara a taqaice kawai yace ba damuwa ya kashe wayarsa, Duk yanda taso hana kanta magana akan lamarinsa sbd batajin tanada energy na gardama ko hayaniya dashi ganin yayi shiru yana duba wani sakon a wayarsa a natse hankali kwance ya sakata kallansa tareda dan sauke numfashi kadan ta bude baki ba karfi tace 'Banajin inada sauran buqatan kowane likita na warke sosai a maidani gida kawai' Bai dagoba ya kalleta amma ya dakata daga abinda yakeyi a wayar ya tsaya cak har saida ta sake bude baki ta sake cewa 'I said banajin ina buqatan kowane doctor ayanzu.... Dagowa yayi da idanuwansa ya mata wani kallo na seconds ashirin kafin ya sake maida kansa a wayar hannunta sbd bayajin tanada zabin da har take fada Time ta kalla zuciyarta na sake shiga fargaban alamun datake gani na zata kwana a nan din kafin ta tafara kokarin nufar kofa wanda ko taku biyu bataiba ya kama hannunta har lokacin yana abinda yakeyi ya janyota da dan karfi kadan ta yo baya ta fado akan kafafunsa ya zagayo hannunsa me riqe da wayarsa a qugunta yana cigaba da karatun abinda yake karantawa. Sake miqewa tayi da karfi tana jin kome zai faru bazata yadda ta kwana anan dinba dan kuwa tsoro kashi biyu take ji masu tsanani, Na farko abinda zai iya yi mata da kuka tsoron dawowan ammi wanda tinda ta kunna wayarta kila dawowa zatai bazata yadda ta sameta gidaba sbd itama ta mata kyakkyawar kasheta akan kebewa da kowa a duniya da rayuwarta. Mutsu mutsunta ya sakasa dakatawa da abinda yakeyi sbd ta kasa barin yaga komai anatse dan haka ajiye wayar yayi a gefensa tareda zagayota dakyau ya mannota yana kallanta ita kuma ta rufe ido dan ko ganinsa bama tason tayi sbd kada idanuwansa su haka kowace gabar jikinta kuzarin zuba rashin arzikinta. Mamakin yanda ta kanne idanuwanta yayi dan haka ba zato taji saukan muryansa yace 'Me kikeso? 'Gida nakeso' 'Zaki tafi but you need to see likita first.... Bude idanuwanta tayi tana qin kallan fuskarsa tace 'No ba buqatan hakan na warke kaman yanda na fada.... Ba zato taji saukan dumin numfashinsa da fatar lips dinsa ta gogi fatar kunnenta yace 'You sure? Kin tabbata kin warke?? Kasa buduwa vakinta yayi sbd wani irin shiga ramin kunnenta da numfashi me dumi yakeyi ahankali sbd be janye bakinsa ba a kunnen ahankali ta gyada kai alaman eh. Tafin hannunsa daya ya saka a gefen fuskarta ya danno kadan ta kunnuneta ya hade sosai da bakinsa yace 'Sure sure?????? Rufe idanuwanta tayi tana gyada kai ahankali karfinta na qasa sbd wani sanyin tafin hannunsa na ac daya ratsa fatar fuskarta da har lokacin dumi ne koina jikinta da kuma yanda maganarsa mara karfi ke shiga direct kunnenta da dumin numfashin da maganar ke tafe dashi. Saukan tafin hannunsa taji a cikin rigarta kan fatar mararta wadda ya saka numfashinta daukewa cak tareda qanqame hannunsa dayake tallafe da fuskarta da karfi tana riqesa tareda bude idanuwanta tai masa kallo daya ta dauke idonta tana miqewa da sauri sedai ko tako daya bataiba ya sake dawo da ita a kafafunsa wannan karan a kwance ta fado dan haka tana isowa bakinsa kawai ya bude ya hade da nata yana lumshe ido wata nutsuwan daya rasa tana dawo masa. Janyewa take sake kokarin yi sedai damar shigar da ita jikinsa ya samu da kyau ya mata lafiyayyan sanyayyan riqon daya manne kirjinsu guri daya da karfi ya sauke wani numfashin daya qarasa fita daqyar sbd qamshinta shigarsa yakeyi sosai fiyeda yanda ya kamata. Jikinta yar rawa ya fara ta dago zatai magana fargabanta na bayyanuwa ya dora yatsarsa daya akan bakinta yana kallan cikin tsakiyar idanuwanta yace 'Zan tabbatarda kin warke ne na yadda idan kin warke bakya buqatan dr da kaina zan driving mota na kaiki gida...... Bata fahimci me yake nufi ba dan haka ta dan sauke ajiyan zuciya tana yunqurawa a zata tashi zaune a jikinsa ya kama fuskanta da hannuwansa biyu cikin slow ba tashin hankali bare gaggawa ya hade bakinsa da nata yayo mata wata irin wata tsotsa ya zuqo bakin yana zare rigar jikinta ta saman wadda ta juye daman batareda ta saniba sai jin tayi rigar tafin hannunsa ya sauka akan lafiyayyun cinyoyinta da suka bayyana yana waresu akansa sbd ta zauna da kyau batateda ya dena wata wani lafiyayyan kiss ba. A daidai wannan lokacin Aleey ya iso kofar dakin da Dr Freya data iso yafara kiran wayar NUAB din bai dauka ba ya sake kiran baa dagaba dan haka a natse ya saka hannunsa daya yai knocking shima ba motsin komai. Sake kiran wayar yayi wanda NUAB ya dauka cikin wata irin slow ya bude baki yace 'A kama mata daki ta jira zan kawo mata patient din da kaina'.....dif ya kashe wayar yana gama fada tareda kama manno bahar din jikinsa sosai daya rabata da rigar jikinta yana bin farar fatar kirjinta da wani kallan dayake rabasa da kowace hankali da nutsuwansa. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 133 Aleey na jin abinda Boss dinsa ya fada batareda tsayawa bata kowane lolaci ba yasa aka bawa dr Freya lafiyayyan daki aka gabatar mata da duk abinda zata ci na snacks da ruwa ya sanar da ita zata jira zuwan patient dinta zuwa duk lokacinda ta samu, Yana fada mata ya fice daga dakin yana kokarin hada kan tasu tafiyar da neman best fashion house da zasu je su hadawa Bahar wardrobe a Birmingham maana best kayan sakawan dazatai amfani dasu kafin dawowansu Oxford tinda ba uk suka bari ba city kawai zasu bari. ****Hannunta ta saka dayake yar rawa ta riqe hannun NUAB din dayake dayake rabata da rigarta a hankali yana zarewa batada komai bayan panties dayake jikinta ta rintse ido tana kokarin bude baki ta roqesa, Baiji daukan hannunta akan nasa ba ya qarasa zare rigar ya jefarwa ya bude idanuwansa jajir akan fuskarta yana gangarawa dasu zuwa kirjinta cikeda wata irin tsima da rasa kansa. Shigewa jikinsa tayi da mutuwan jiki tana hada kirjinta da nasa dan rufe nata kirjin daya kafe da ido take numfashinsa yayi sama da karfi yana yankewa hannuwansa na fara rawa ya zagayeta yana sake matseta jikinsa sosai yana karban dumin jikinta a nasa jikin wanda yaji naya kai masa yanda yakamata dan haka da hannunsa daya ya yaga rigar jikinsa wadda takeda shegiyar tsada amma batai darajar abinda yake jin kansa a ciki ba ko daya, Maidata jikinsa yayi ya hadesu asalin fatarsa da asalin tata suna haduwa dakyau wanda ta sakasa fidda numfashi me karfi yana bude idanuwansa dakyau wainda suke masa tamkar an saka glue a cikinsu, Ita kanta wani irin yarr taji a nata jikin na haduwan fatar tasu ta rintse ido da karfi tana bude bakinda dake gefen fuskansa gurin kunnensa daqyar ta iya tattaro karfin hali ta furta 'Ban warke ba akwai zafi sosai haryanzu plss.... Tsikar jikinsa maganarta datake shiga kai tsaye cikin kunnensa tayi lips dinta na gogan fatar kunnensa ta qarasa maganar a wahalce sbd shafar da yayiwa cinyarta da babu komai.. Dago kansa yayi daqyar shima ya iya bude baki yace 'No i have to confirm sbd magana biyu kakeyi bansan wanne na gaskiyarba.. Girgiza kai tayi tana gangaro hawaye wanda yanda take Girgiza kan ya saka hadda jikinta yake motsawa tana goga masa kirjinta Batareda ta saniba take ya dauke wuta yana gangaro da idanuwansa akan kirjinsu dake hade tana masa wata irin guga da tsininta daya kashe kowace lakar dake jikinsa. Cigaba da girgizasa kai tayi tana kara kunnasa batareda ta saniba har saida taji shiru ta bude idon dayayi mata ja tana saukesu akan fuskansa tana yanda ya mutu a zaune kunnuwansa na yin wata ja da sauri ta dena motsawa tana yin baya ya tarota ya dawo da ita bama tareda ta bar jikin nasa ba bai tsaya komaiba fuskanta ya kalla zatai magana tana kara rikicewa sbd tsoron da idanuwansa suka bata me karfi bakinsa ya dora akan nata ya kama fuskanta da hannunsa dakyau tareda mannata a bakinsa da kyau yanda bama damar rabuwan bakin nasu ya zira harshensa yafara mata wata mayyar sanyayyar tsotsa yana lumshe ido sbd wani irin hayaqin dayaji yana fita kunnuwansa tareda daukewan jinsa da ganinsa bayan ita kadai babu abinda yake gani a kaf duniyar wannan lokacin. Tsotsanta yakeyi yana sake manne fuskansu da hannun daya dayan kuma yana qara manno kirjinta da nasa suna kasa rabuwa dumin fatar jikinta suna ratsashi suna qara karfafa duk abinda yakeji akanta. Tin tana kokarin qwacewa da zamewa har jikinta ya sake karfinta ya qare daman batada shi tin jiya babu kuzarinta da duka ya dawo, Dena mutsu mutsunta ya basa damar jin komai na sake ratsashi da shigarsa dan haka ya zare bakinsa daga nata ahankali yana bin fatar wuyanta da wata irin kiss yana shaqar qamshinta da qarfi cikin hancinsa, Birkitata yayi daga gefe zuwa kwanciya da kyau a gadon yana qarasa rabata da abinda ya rage a jikinta tana jin hakan ta fasa masa kuka tana rokonsa tareda saka tafin hannuwanta biyu a kirjinsa dan taresa sedai saukan tafin hannun nata akan kafar cikinsa datake qasa daf da mararsa ya sakasa qarasa abinda take tsoron bama tareda yasan yayiba da karfinsa wanda take ta sake wata sabuwar kuka me karfi tana kiran sunan Ammi dasu Maa da sukai mata abinda ya rufeta da karfi da sauri dan kuwa azabar datake ji kaman ayanzu ne ake asalin maidata macen. Shi kansa a nasa bangaren a yanzu ne yake samun asalin gamsuwan sbd na farkon abune da yazo masa a bazatan da baisan haka yake ba dan haka a yanzu ne ya sake jiki ya sameta yanda karfinsa da karfin buqatansa yakeso dan haka itama azabarta take ta musamman. Bata some ba amma batajin zata moru kokuma akwai gangar jikinta da zata sake moruwa sbd kaman ya kakkaryarta ma takeji dan haka ko yatsar hannunta bata motsi hawaye ne kadai suke gangarowa ta gefen idonta. Shima kaman wanda yayi yaqi da bataliyar sojoji dubu yake jinsa sbd wata dumi da jikinsa tayi da wata karfi me kashe jiki tareda jin kaman an zare masa wata gagarumar masifa a jiki fresh yake jin kansa dan haka yana gama dawowa daidai bayan daukan lokaci yana samarwa duniyarsa nutsuwa rungume yayi qam jikinsa har saida ya qarasa dawowa cikakken hayyacinsa takuna ya dauki wayarsa yana miqewa tsaye ya nemo numbern maa tenya batareda jin komaiba tana dauka ya bude baki a natse yace 'Yaya akeyi mata? Me zaa mata ta samu karfi da dawowan kuzarinta kafin ganin likita?? Shiru maa tenta tayi tana ma rasa abin fada sbd duniyar dataji tana juyawa da ita tsabar mamaki da kunyar datake hade da takaici sbd tasan waye shi da kuma kai tsayensa tareda sunan kunya ma dabai saniba, Maya maimaita tambaya sbd yasan ta ji dan haka shirunta ya sakasa cewa 'Aleey na zuwa daukanki yanzu' Yana fadan hakan ya katse wayar yana kokarin kiran aleey tayi saurin dawo da kiran sbd bata fatar aleey yazo ya dauketa tazo tayi ganin dazai hana zuciyarta nutsuwa da kunyar da zata iya zarar da ita, Kaman bazai daukaba yama fi buqatan zuwanta akan bayanin amma sai kawai ya dauka. A sanyaye tayi masa bayanin abinda zaiwa Bahar din tana gama fada itama ta kashe tana tabbatar masa da kada Aleeya yazo. Ajiye wayar yayi tareda sauke numfashi kafin ya isa gadon ya dauketa ya nufi toilet da ita cikeda kulawa. Ruwan zafin datace masu zafi ya tara a bathtub ya dauki bahar din ya shigar da ita da kansa ma gabaki daya dan ganin kaman bazata iya shima bai iya ba amma hakanan ya ruqeta a jikinsa ruwan na ratsata suna dumama sa shima sbd zafi ne dasu sosai. Gasata da ruwan sukai sosai ya sakata dan tattaro karfin hali tace ya tafi zata iya kawai. Kaman bazai iyaba amma saiya fita ruwan ya zari towel ya daura yana ficewa Yanda take jin azababbiyar azaba na ratsata ya sakata rintse ido tana fashewa da kuka bayan fitarsa tana qanqame jikinta sbd daurewa takeyi dan daman kada ya gane ya hanata tafiya gidan datake jin tana tsananin buqata. Gasuwa tayi iya gasuwa kafin ta iya wanka ta fito tana bingo sbd a yanzu ne ma takejin asalin azaba, Ko data fito bathroom din yana ganinta dauko mata wata towel yayi yana rufeta dashi sbd rawa da kyarman gaske jikinta keyi. Kama hannunta yayi yaga kaman bazata iya tafiyar ba dan haka ya dauketa ya isa gaban mirror ya zaunar da ita, Gashinta da sanyinsa zai dameta ya fara busar mata ya zare band din dayake daure da nasa gashin ya kama mata nata sako sako yana dauko kayansa masu kauri sweatset na fendi ya saka mata zuwa lokacin taimkon gaggawa takeso dan haka wanka yayo yana fitowa ya shirya acikin brown kayan sanyi shima tukuna ya saka mata hulan sanyi akanta ya dauketa ya fito lafiyayyan palon dayake cikin suite din nasa ya kira aleey yace a kawo dr din da gaggawa. Aleey dayake jiran koda zaa kai asuba bai kiraba bazai taba bacci ba sbd kowane zaiyi kiran neman likita shikuwa baya son delay a kowace lamarin data shafi ubangidansa dan haka ko a yanzu yana bugo wayar ya miqe ya nufi dakin da dr Freya take yana xuwa tin kafin ya isa dakin ya kirata yace ta fito. Fitowa tayi tana duba time sbd harta kwanta ita sbd ta huta, Suna isa dakin dubata tafara yai kai tsaye tana fara jero tambayoyi ya katseta da sanar mata yayi making love ne da ita jiya da yau and ta kasa komawa daidai tin jiyan. Kallansa Dr Freya ta farayi sbd kai tsayensa wanda yake lokacinsa ne bayason a bata gurin neman meyake damunta dan haka ta sani saita san mezata mata. Shiga bedroom din suka ta dubata da kyau taga yanda gurin ya hadu da masu boyem kuma akwai raunika fresh da ayanxu ne akai su sbd bai jira ta gama healing ba hakama yaune ya shigeta dakyau amma ba buqatan stitches sbd azabar zatai mata yawa hakama manyan tear vane dan haka sake gasata ta taimaka tayi da kyau yanda ya kamata bahar din na wani irin kuka sosai tana jin kaman zata some. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 134 Koda suka fito toilet din bahar ko tsayuwa bata yi ga zazzabi me karfi dan haka magani masu karfi ta bata tasha ta kwantar da ita ta fito. Daman aleey bai shigoba yana kawota a waje ya tsaya harta fito ya wuce taba biye dashi zai saka a maidata har gida da wasu irin cash na pounds. Bayan ficewan dr Freya shiga dakin yayi yaga har bacci me karfi ya dauketa tana yi a hankali numfashinta na sauka natse. Ajiyan zuciya mara sauti ya sauke kafin ya zauna bakin gadon ya zubawa kyakkyawar fuskanta fara data koma sbd kuka, Shafa gefen fuskanta yayi a natse yaji yanda har lokacin jikinta sa zafin zazzabi dan haka miqewa yayi ya isa inda zaiyi nafilfilinsa yayi ya gama zuwa lokacin 1 ta wuce dan haka ya miqe ya nufu gadon yana zare rigar jikinsa dagashi sai dogon wandon bacci me santsi ya isa gadon ya hau bayan ya rage hasken dakin ya kwanta bayanta tareda saka hannuwansa duka biyu ya janyota ta bayanta tareda hade bayanta da kirjinsa ya mata wata kyakkyawar runguma yana zagaye cikinta da hannunsa daya dayan hannun kuma yana zagayo kirjinta dasu. Bacci me karfi sukai dukansu har asuba wanda daqyar ya lallabata tayi sallah sbd har lokacin sai ahankali take, Tana sallah komawa bacci tayi bayan taci apple daya da dabino biyu. Tinda ta koma shi kuma ya hawo gadon ya rungumeta jikinsa ya zubawa fuskanta ido a haka baccin me karfin gaske shima ya daukesa. Baccin da sukai ya saka basu farkaba sai daidai time da jirginsu zai tashi dan haka shiryawa kawai sukai suka wuce airport batareda sanin Airport din zasu ba saida suka isa Bahar data dauka gida zaa maidata ta juyo da karfi jikinta na mutuwa ta kalli NUAB wanda hannunta kadai ya kama suka fito kaman mara ji da gani haka ya jata suka wuce har zuwa cikin jirgi wanda private jet ne. Suna shiga dama aleey yana can daban Breakfast aka kawo aka jere musu tana zaune gefensa idanuwanta jajir tsananin tsoro takeji kaman zata zare sbd shakkar Ammi tasan bata nan tana tareda shi. Sbd rashin lafiyanta ya sakasa ya janyota ya dawo da ita kusa dashi sosai jikinta na haduwa da nasa sosai ya sakata cin abinci wanda itama sbd yunwar datake ji me tsanani ya sakata ci. Tana gamawa magani ya bata tasha tana gama sha ya kwantar da ita a jikinsa yana rufeta da blanket me taushi yana cewa tayi bacci. Baccin kuwa tayi sbd maganinta kila akwai masu saka baccin, Bata farka ba saida jirginsu ya sauka harma da mintina sbd NUAB din dayace bazaa tadata itaba kafin ta farka. Fitowa sukai inda su aleey ke tsaye suna aikin jira. Motoci suka shiga kai zuwa masaukinsu dayake tamkar ba wainda likita suka taho gani ba sbd duniya ce guda da wani irin tight security da babu wata kaida kawo ta kowa komai akan tsari yake. Suna isa har dakin dayake na NUAB da bahar wanda aka gama jere komai na buqatan NUAB da aleey ya bada order da umarni hakama bahar an mata shiri da tsarin komai da zata buqata. Wanka NUAB yafara yi ya fito dauke da towel fatarsa na wani daukan idanuwa kallo daya tayi masa ta dauke idanuwanta tana jin tsoro na shigarta na ganin bayyanannan karfi a gangar jikinsa dayake koina a murde yana shining. Shirywa yayi ya tada sallan data saka itama dole miqewa ta isa bathroom din ta shige. Wankan tayi a sanyaye jiki ba karfi ta gama ta fito ta goge jikinta har lokacin salloli yakeyi dan haka kafin ya gama shiryawa tayi ba bata lokaci a cikin riga da wandon bacci masu taushi da rashin hayaniya ta fora abaya akai tayi sallar itama. Suna gamawa abinci aka kawo wanda hakanan ta sake ci tasha magani lokacin time na magrib yayi dan haka tare sukai sallan suna gamawa basu Tashiba har saida akai ishai sunayi bahar ta sake biyewa da baccin da bata farka ba sai asubata data motsa tajita a tsakiyar jikinsa ya rungume babu ta inda sanyi ke shigarta duminsa ne yake ratsata da qamshinsa datake shaqa a kowace numfashin datake ja a hancinta, Fuskansa ta dago idanuwanta ahankali ta kalla tana jin zuciyarta na wata irin harbawa a natse, Kyansa na musamman kaman yanda kwarjinsa yake na musamman ba kamarsa, Numfashi ta sake shaqa me karfi da nutsuwa mara sauti ta ja qamshinsa zuwa cikin zuciyarta wanda ta dake bugawa a natse. Hannunta dake cikin jikinsa ta motsa a hankali tareda qara rungumesa cikin sanyin jiki tana hana zuciyarta tinano fushi da zafinsa da koyaushe sune babban matsalan rayuwarsa, Yanda ta sake rungume sa din ya sakasa sake cigaba da baccin batareda bude idona. A hankali dumin numfashinta yake sauka akan fatar wuyansa da iya nan kanta ya tsats sbd yafita tsayi dodsi yana sakasa jin bazai iya riqewaba fo tsawon lokci dan kuwa saukan dumin numfashinta tada tsigar jikinsa yakeyi dan haka ya bude idanuwansa ahankali akan nata da suke kallansa ba kyaftawa. Saurin dauke idanuwanta tayi ya tare fuskanta da sauri yana hanata dauke fuskan ya tsayar mata da ita suna kallan juna duk da itama a yanzu wata irin kunyarsa takeji kaman zata rasa kanta sbd batajin zata iya sake yadda ta hada idanuwa dashi. Yanda tayi kunyar ya sakasa jin tana neman rikitosa dan haka ya saketa tareda miqewa zaune tana jikinsa suka sauko gadon tare suka nufi toilet. Brush da alwala sikai sbd sai a lokacin cikakken time din ya cika. Sallah sukai suna gamawa ta miqe tabar gurin sbd har lolacin wata tsantsar kunyarsa takeyi sbd ta fara sauki. Baccin dai suka koma sai 11 suka fito dan zuwa ganin dr tana sanye da skinny jeans da farar freesize shirta sai black goggles tana qamshinta me sanyi wanda hadda shi aka diya aka jere mata. Shi kansa blue jeans da white shirt ce a jikinsa da glasses, Sam babu kowa da Aleey ya bari ya iya ganesu sbd tsantsar securities din dasuke dasu tinda sultan ne NUAB komai idan akai wasa zai iya scandal. Koda suka isa gurin dr Ash bata bata lokaci ba tai duk duban da zataiwa bahar bataga komai dayake damunta bayan zazzabin dare da yan takeyi bayan is normal ai tinda disvirgining dinta akai kuma harso biyu ko uku ba batareda daga kafa. Magani ta basu da yan shawarwari ga bahar din tukuna tai sallama dasu, Suna baro asibitin komawa sukai daki dan hutawa ita kuma tana murnar zata koma gida. ******Asim jikinsa ya samu sauki sosai na gangar jiki amma banda zuciyarsa wadda yake jin kaman ta mutu babu abinda ya raye a cikinta, Yayi sanyi sosai ya dena walwala bare iya doguwan magana, Sam ya kashe wayoyinsa baya son magana da kowa kaman yanda itama leylah tayi tana son kasancewanta ita daya a yanzu dai Asim din wanda shima baida kowa bayan ita din. Duk dare wani irin zazzabi ne yake kwana dashi dayake na ciwon ran dake cikeda zuciyarsa ne yake son tabasa ya masa illa, Ganin irin wahalan kulawan da leylah leyi dashi ya saka tausayinta shigarsa sbd tafisa karfin halin fuskantar wannan kaddarar tasu wadda shi sam. Zuciyarsa ta kasa mantawa sai azabtuwa yake. Ba amfanin zamansu a tare yanzu tinda daman sun amince zama da juna ne sbd cimma burikansu amma ayanzu da hakan ta faru ba amfanin zaman sbd shi dai a yanzu ya rungumi kaddara ya hakura da wannan burin nasa da yasani har ya mutu bazai taba dena son bahar ba bare wannan radadin daya dasu a zuciyarsa dan haka zai sauwake mata dan kada ya cutatar da ita da aurensa. Da daddare bayan sun gama cin abincin da babu wanda yayi magana a cikinsu cinsa kawai sukai da damuwa fal a ransu, Magana zai mata ta miqe tabar gurin tana wucewa kurya dan wanka tayi shirin bacci duk da tanason magana dashi ayau din kaman yanda shima yakeson magana da ita, Ita tanason masa maganar komawansu ne sbd zamansu anan din baida amfani. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 135 Wanka leylah din ta shiga tana shiga yana shigowa dakin shima ya nemi guri a sofa ya zaune dan shi already yayi wanka da shirin bacci kayan maccin hk ne a jikinsa masu santsi da suka zauna dakyau a lafiyayyan farar fatarsa ta jinin boyem. Tana fitowa sanye da bathrobe pink gashinta na tsakiyar kanta a daure kasa da band pink shima sbd kusan komai nata na amfanin cikin dakinta is pink, Qamshin shower gel din mai tsada da kyau ne ya kado masa yana shiga hancinsa ya san ta fito ya dago kansa ahankali sbd nisan da yayi a tinani me zurfi baiji karar fitowan ba, Kallo daya yayi mata ya dauke idanuwansa daga kanta yana ajiye wayarsa dake hannunsa gefensa yana juya maganar da zai fara fada mata a baki da zuciyarsa sbd a jinin boyem da boyem babu saki babu rabuwa matiqar ba akwai kwakwaran dalili me girman gaske da manya zasu zauna a tattauna, Amma shi basuda wani dalilin wannan rabuwan da zasuyi bayan ta basa son juna, Shi daga yanzu dazai sauwake mata bayajin zai iya rayuwa a boyem kuma sbd babu abinda ya rage masa acan bayan memories da zasu damesa su ringa dawo masa da rayuwansa da kurakurensa na baya daya ringa aikatawa akan karagar mulkin da Allah ya hana masa kuma a yanxu ya tabbatarda akwai dalilin da Allah ya hana masa dan haka zai rungumi kowace irin kaddararsa a cikin biyun nan ta rasa mulki data rasa macen da akanta ne zuciyarsa tasan abubuwa da dama na kwarai bayan zallan mugunta da munin zuciyar daya taso cikinsu, Leylah ma zaunawa tayi ta dan shirya sama sama jiki a mace tana gamawa ta miqe taje inda kayansu suke jere a closet ta saka kayan bacci riga me kauri sosai da san tsayi kadan sai safa sbd sanyi dayake shiga ta tafin qafa. Ajiyan zuciya ta sauke lokacinda ta gama harta nufi gado zata kwana sai kuma ta kasa sbd har ga Allah gida takeso son barin qasar nan takeyi da gaggawa dan haka fasa kwanciya tayi ta zauna bakin gadon tana facing dinsa kaman ynada shima ya dago ya kalleta ya sauke ajiyan zuciya ya bude baki yace 'Inaga ba sauran amfanin zaman nan da mukeyi tinda dai kowannenmu ya sani babu dayanmu a xuciyar juna, Zaman aure zamuyi daga yanzu bawai zaman wata deal ba dan haka idan har babu soyayya ko kauna ko daya babu amfanin zaman wanda zai iya zama illa da cutatuwa a garemu musamman keda kike mace zaki zauna ne a guri daya ki karar da rayuwar a cikin rashin farin ciki da quncin da baasan yaushe zai qare ba...... Shiru yayi sbd nauyin da muryansa tayi tana karyewa tareda gangar jikinsa wadda take dan rawa sbd har lokacin mahaifiyarsa da bacin rai da baqin cikin da zata shiga idan taji abinda yakeda niyar yi zata shiga hakama da rayuwar Leylah din da zata sauya amo zuwa karba wani sunan da baima hau kanta ba na bazawara... Ita kanta leylan fahimtar menene yake shirin faruwa da rayuwanta ya sakata sunkuyar da kanta hannuwanta na dan wata irin rawa sbd zamtowanta bazawara shine mugun abu na karshe da batai tinanin zai shigo rayuwanta ba, Koda a baya take ikirarin auren NUAB ta rabu da Asim tana fatar ne ta auresa a matsayin matar data rasa mijinta ya rasu baya duniyar bawai sakinta akai ba kuma a yanzu da duka buri da hope dinta sukai shattering bata kawo zawarci shine abu na farko da zata fara tarba ba a cikin wannan baqin cikin, Rintse idanuwanta tayi ahankali wasu hawayen da batasan dasu ba suka gangaro suka sauka akan hannunta dayake kan cinyoyinta yana dan rawa ta dunqule ta qanqame zuciyarta na qarasa fashewa tako ina. Kasa kallanta yayi sbd kasa da yayi da kansa yana kasa cigaba da maganar sbd yanda jikinsa shima yake dan rawar, Shiru sukai kowa a cikin mummunan yanayi har lokacin hawaye gangarowa sukeyi daga idanuwanta, Daqyar ya iya karfin halin sake bude baki yace 'Ina rokon yafiyarki Leylah yunar akan kaddarata data lalata taki, Zan baki yancinki sbd ki samu rayuwan datafi zama dani dan babu abinda yake cikeda da tawa rayuwan bayan qunci da rashin samun tarbiya da koyarwan daya kamata...leylahh.... Wani kuka me sauti ta fashe dashi wanda ya kasa riquwa ya sanyashi yin shiru yana dagowa ya sauke idanuwansa akanta, Ganin irin kukan datakeyi ne dayazo mata gabaki daya ya sakasa tasowa da sanyin kafafu ya isa gareta da sauri sbd rawa jikinta keyi sosai ya saka hannuwansa biyu ya tareta tana kokarin zamewa qasa ya dagota ya sake zaunar da ita gadon yana dora mata kafafunta akan gadon ya kasa kallan idanuwanta dake kuka tana kallansa sbd ya gama tarwatsa mata rayuwa kaman yanda ya fada zai bar mata illar da zata kashe rayuwarta koda ta rabu dashi kuwa sbd kaf duniya bame dauke mata suna da matsayin bazawarar da Asim Almazz ya gama da ita ya saketa. Hannuwanta duka biyu ya kama da nasa yana dagowa ya kalleta yana jin ciwon rayuwan da suka samu kansu wadda daga karshe ga inda ta kawo su ta ajiye bame future a cikinsu. Zame hannunta tayi tana jin kaman zata mutu sbd baqin ciki kukanta naci gaba da fita yayi saurin sake riqe hannunta ya bude baki yace 'I'm sorry Leylah yunar, Leylah yunar zaki samu rayuwa me kyau a gaba indai kin rungumi kaddar da ni na riga na runguma... Sake qwace hannunta tayi jikinta na rawa ta bude baki cikin tsananin zafi da radadin dayake neman kasheta tace 'Bazan yafe maka ba Asim Almazz,zan tsaneka har karshen rayuwata sbd zaka dora kalma da matsayin zawarci akaina, Rayuwata ta lalace,rayuwata ta zama mara zabi bayan na karban duk abinda zaa taho mata dashi sbd kawai zan zama abinda baa zama a boyem, Rayuwata zata rasa darajar da kowace macen boyem take dashi tawa darajar zatai raunanan da babu gyara a cikinta, i will forever hate you Asim Alm...... Rungumeta yayi da sauri jikinsa na wata irin rawa yana girgiza kai yana cewa 'Bazaki rasa darajarki ba zaki samu yanci ne daga rayuwa da wanda baida future, Wallahil Azeem Leylah bansan wace rayuwa zanyiba yanzu, Banda gurin zuwa nayi rayuwa, Banda rayuwar farin ciki da kwanciyan hankalin datake jira na a gaba sbd na sani zan girba duk abinda nayi ne ko mahaifiyata tayi..... Turesa tayi da karfi kukanta na wata irin tsanantar data ringa rawan jiki sosai sbd itama tasan abubuwan dake jiranta na girban abinda tayi sunada yawa wannan ma shine farko da alama dan haka takejin hukuncin yayi mata tsauri.... Rungumeta yayi da karfi shima yana hawayen masu gudu da radadi yana kasa magana yanaji tana turesa tana dukansa da karfi tana cewa ta tsanesa a rayuwanta hartayi laushi ta dena motsi kukan kawai takeyi tana qanqamesa zuciyarta na qarasa shattering. Sake qanqameta yayi shima a jikinsa yana cigaba da gangaro hawaye masu zafi daga idanuwansa sbd abinda ya fada da gaske yakeyi baida rayuwa a gabansa dan baisan ta inda ma zai fara ba, Rayuwa a boyem ta fice kansa da baima san ta yanda zai koma can yayi rayuwa ba rayuwar da kadaici ne kadai da qunci tareda rashin abinyi zasu cikata.... Wannan tinanin yake cin zuciyarsa yana karya duka karfi da garkuwan jikinsa hawayensa suka tsananta gudu suna sauka tareda fara fidda wani sauti na kuka mara dadin ji dayake fitowa daga asalin kirjinsa yana ratsa dakin wanda ya saka leylah tsit da nata kuka tsigar jikinta na tashi sbd radadin dayake bayyana a nasa kukan ya wuce nata. Qanqameta yake sake yi yana kukan kansa aqasa idanuwansa a rintse, Dagowa tayi daga jikin nasa a hankali hawaye na gangaro mata ta kallesa da jajayen idanuwanta ta saka hannunta daya ahankali ta tallafo fuskarsa dake qasa tana girgiza kai da murya me rawa tace 'Na yafe maka Asim Almazz,zan yafe maka, Wannan kukan yana bani tsoro ka dena pls banason ji.... Asim almazz rayuwa zatai maka kyau a gaba insha Allah tinda ka yadda ka karbi kaddara zaka sauya...Asim nima na yadda da kaddara zan rayu da sunan bazawarar da Asim almazz ya sak...... Bude idanuwansa yayi akanta yana kallanta da jajayen idanuwansa dake cikeda hawaye itama shi take kalla ta sake kai hannunta dayake rawa fuskansa ta shafi hawayensa ta bude baki tace 'Na shirya ka sakeni' Sauke kanta tayi sbd jiran amsarsa da zata bata yancin rabuwar, Jin shiru ta dago idanuwansu suka shiga cikin na juna ta bude baki da tsananin sanyin jiki da gajiya zatai magana ya kama fuskanta ahankali ya hade da tasa tareda hade bakinsa da nata yana zira harshensa cikin tsakiyar bakin. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 136 Qanqamesa tayi da hannuwanta dake kirjinsa hawaye naci gaba da gangarowa daga idanuwanta masu zafi tana jin yana fara kissing dinta da wani irin zafi da sanyi duka a lokaci daya, Bata iya motsawa sbd a quncin da dukansu suke ciki ayanzu babu me iya banbance buqata ko rashinta da suke ciki ayanzu ba, Matseta sosai yayi jikinsa yana sake shigar da bakinsa sosai a cikin nata yana mata wani lafiyayyan tsotsan dayake ratsata ahankali yana sakar da jikinta a cikin nasa tana rufe ido hawayen ciki suna qarasa gangarowa hannuwanta na dan fara rawa wadda bata kukan datakeyi ba tin farkoba, Shima nasa jikin rawa ya fara sbd samun kansa a cikin abinda bai taba sanin yaya yake ba, Matseta yake sake yi kafin ya dagata cak ya dora akan kafafunsa yana kasa bude ido akan fuskarta ya sake maida bakinsa cikin nata yana cigaba da sumbatarta ya zira hannunsa ahankali yafara zare rigar jikinta wadda ya zare mata ita ta sama tukuna ya bude gaban rigarsa shima yana zarewa ya yar ya sake matsota jikinsa wanda daga nan yaji kaman an buga guduma a tsakiyar kansa sbd abinda yaji wanda bai taba jiba na saukan kirjinta da bakomai a kirjinsa dan haka take jikinsa ya fara rawa ya rude yana rasa me zeyi bayan tsotsan bakinta kawai yana kirjinta suna kokarin raba kirjinsa da numfashinsa dan da sauri ya dagota daga kirjin nasa yana saukan da idanuwansa akan nata dan ganin abinda yake neman kashesa bayan mutuwan da already yakeyi. Kallo daya yayiwa kirjin nata yayi saurin dauke ido jikinsa na tsananta rawar daya rungumeta da sauri cikin jikinsa da karfi yana kakkarwa ya sake hade bakinsa da nata yana cigaba da kissing kafin ya fara bin fatar cinyarta da shafa hannuwansa na rawa har lokacin wanda rawar hannunsa yana shafa fatarta ya saka take jin kaman ana mata vibration dan haka ta qanqamesa tana hade jikinta sosai dashi, Baya yayi da ita yana kai fuskarsa tsakiyar kirjinta ya shaqi qamshinta yana fidda harshensa ya lashi farar fatarta datake da laushi yana sake tsima, Fatar kirjinta ce ta shafi gefen fuskarsa shafar data tsayar da komai na jikinsa ya bude idanuwansa akansu yana dawo da komai nasa akansu yayi baya da ita ya kwantar a gadon yana binta da fuskarsa a kirjinta yana abinda ya sakata fasa kukan daya qarasa rabasa da hankalinsa ya fara kokarin rabata da sauran abinda ya rage a jikinta na yana gyarawa kansa ita cikin wata irin rawar jikin da baimasan yazai iya riqe kansa ba harya bi komai a natse. Kuka tafara sosai ganin de bazawarar gaske zata zama dan haka ta fara kokarin cetan kanta amma ba damar hakan dan haka ta hakura kawai sbd kila ma shine zamtowanta mace na farko na karshe. Qanqamesa tayi tana rintse ido tareda sadaukarwa tana karbansa, Baisan yaya ake iya controlling na kai ba a wannan lokacin dan haka duka karfinsa da abinda yake ji ya bayar yana maidata cikakkiyar macen da shine na farko gareta kaman yanda shima itace ta farkonsa. Daren ya zamo wani irin dare mafi tsayi da nauyi garesu sbd lamarin dayaxo musu batareda shiryawansa ga kowanensu ba hakama a daren da suke kokarin rabuwa da juna dan fuskantar rayuwan gaba. Yayi mata rauni sosai wanda saida ya hada da neman likitan datazo ta dubata ta taimaka mata sosai harta samu bacci me karfi. Shima bayan sallan asuba kasa motsawa yayi bare yin komai kwantawa yayi gefenta jikinsa a mace da dan zazzabin da shima yake cinsa. Baccin ne ya daukesa bayan jimawa yana kwance a gefenta yana kallanta taba bacci me karfi fuskarta jajir, Tausayinta me tsananin gaske ne ya cike zuciyarsa dayakejin bai kyauta mata ba ya qarasa cutatar da ita da abinda ya faru din tsakaninsu, Yana fatar ta yafe masa kuma bazai taba yiwa rayuwarta dole ko takurawa ba zai maidata boyem da kansa kaman yanda takeso ya ajiyeta ya tafi yabarta ta zabi rayuwar datake so. Bacci me tsayi sukai har rana ta fito sosai tukuna shi yafara tashi yayi wanka yai ordern abinci wanda ana kawowa tana farkawa, Shine ya taimaka mata har toilet ya fito ita kuma tayi wanka ta fito tana takawa ahankali kanta a qasa, Kasa kallanta yayi kaman yanda itama bata iya ko dagowa ba bare iya kallansa, Tsananin nauyi da kunyar juna sukeji dan haka magana ta dauke a tsakaninsu sedai a taqaice, Breakfast din ya gabatar mata tareda maganinta ya silale ya fice yabar dakin, Shiryawa tayi a sanyaye jiki ba dadi taci abinci kadan tasha magani cikin bawa kanta kwarin gwiwa. Tana gamawa sake komawa tayi ta kwanta ta rufe idanuwanta hawaye suna gangarowa cikinsu sbd ko ayanzu ta wayi gari ta samu kanta ita kadai a daidai lokacin daya kamata ace tana tareda wani. Wuni guda cur Asim yayi yana bulayi ya rasa ina zashi gashi kuma ya kasa komawa dakin har dare tukuna ya dawo, Itama tana jin shigowansa ta rufe idanuwanta tana yin kaman tayi bacci sbd daman tayi shirin baccin. Tsayuwa yayi akanta ya zuba mata ido cikeda tausayawa ya sauke numfashi tareda matsowa ya saka hannunta ya taba fuskanta da wuyanta cikin sanyi yaji ba zazzabi a jikinta dan haka ya sauke ajiyan zuciya ya juyawa ya nufi toilet yayi wanka yayi shirin bacci ya kwanta. Washe gari tinda safe haka suka sake gaisawa cikin nauyi ya tanadar mata komai zai fice ta dakatar dashi tareda sanar dashi gida takeson komawa. Shiru yayi kafin ya juyo ya kalleta da idanuwansa da harsun fada hakama ita suka kalli juna take jikin kowannensu ya mutu ya dawo ya zauna kusa da ita ya bata hakuri sosai ya kuma tabbatar mata da zaiyi musu shirin tafiya gidan zuwa gobe ma ko jibi idan sun samu jirgi zasu wuce. Fasa fita yayi haka ya daure ya zauna dakin tareda ita suka wuni yana wayoyin tafiyarsu har dare. Kwana biyu suka gama samun komai na tafiya suka shirya zasu bar qasar, Da taxi suka biya gida sukaiwa su maa sallama wainda sukai mamakin tafiyar tasu ba notice ba komai amma ganin yanayinta ya sakasu tinanin akwai damuwa dan haka nasiha maa sakinah ta ajiyeta sosai gabanta tayi mata batareda taji menene matsalarba sbd kadama ta fama mata rauni idanma wani abin ne yafaru, Yanda maa sakinah tayi mata ya sakata fasa kuka ahankali tana cusa kanta cikin kafafunta wanda ya saka maa sakinah din janta jikinta tana rungumeta sbd da ita da bahar matsayi daya suke dashi a gurinta kawai dan tafi kusanci ne da bahar Leylah din ke ganin kaman tafi son bahar, Rarrashinta sosai tayi kafin ta samar mata da yar nutsuwa ta ruhin da harma taji nauyi me yawa ya sauka a kirjinta suka fito har mota ta sakata suka gaisa da Asim wanda baima yi shaawan shiga gidanba, Da girmamawa suka gaisa kafin sukai musu a sauka lafiya bayan Maa sakinah din tayi mata kyautar bracelet na zinari me kyau da tsari. Suna wucewa babu bata lokaci suka isa Airport suna isa suka tashi shika batareda ata lokaci ba sbd sun isa late. *****mutanen Birmingham ma hutu sukeyi sosai batareda fita koina ba dan kuwa tinda suka taho sukaje ganin dr babu inda ta taba fita ko kofar dakin ma bata taba zuwa ba bare fita bayan bacci da hutawan dama tafara isarta ba abinda takeyi a cikin kwana biyun, Bai sake mata komaiba amma dai a cikin jikinta yake iya baccin kwana biyu yana jin dumin fatar jikinta tana ratsar tashi tana basa dukkanin nutsuwan gangar jiki da ruhi, Ita kanta duk yanda ta daga hankalin komawa gida ganin bai sake mata komaiba ya sakata dan kwantar da hankalinta musamman da hutu kawai da daman son jiki ne da ita, Shi kansa aleey hutun gaske ya samu yana shaqatawarsa sbd babu aikin komai, Babu wanda yake kiransa a waya idan va shine yaga damar kiranka ba dan haka ko waya babu ta inda ta damesu Amminsa ce kadai yake waya wadda hankalinta yake kwance tana can tareda mijinta a tinanin baisan meyake faruwa ba dan haka shima bai nuna mata komaiba hutawansa kawai yakeyi da yarinyarta datake tinanin ta haramta masa da manyan tsaro. Su maa ma yana kiransu ya gaidasu amma babu maganar bahar da suka taba masa sunyi gum sun saka idon ganin ikon Allah waye zai fara dawowa tsakanin yan Liverpool din da yan Birmingham. Wasa wasa saida suka share sati daya cif batareda komai ya sake shiga tsakaninsu ba ta nutsu ta dauka shikenan bazai qara ba dan haka koda ya fara bata damar fita ta dan nuna farin cikinta musamman da ba tareda shi suka fita ba daga ita sai aleey sbd kawai ta sake sosai dan idan da shine bazai iya barinta sakewaba sbd ganin bai kamata macensa na fita a baynar mutane sosai ba tana shiga cikinsu. Aleey da akwai sakewa a tsakaninsu yawo yakaita sosai harma ta karbi wayarsa ta kira Neesah sukai videocall wunin duk inda sukaje tana akan vcall da neesah wadda ta matsu Bahar din ta dawo taji cikakken bayani a bakinta sbd basu sakeba sunyi zancensu yanda suka sababa. Sai dare suka dawo a koshe take taci wani lafiyayyan abinci a tareda Aleey a wata lafiyayyar luxury restaurant dan haka koda suka dawo tana shigowa dakin baya nan yana wani guri a cikin resort yana magana da wasuil baqinsa dake tsananin son ganinsa fiyeda sati suna bibiya ya sakasu sukazo Birmingham din suka samesa. Koda suka dawo aleey ya kirasa ta sanar dashi cewa yai aleey ya samesa inda yake. Aleey na isa ya tadda meeting na ya dauki dumin da dole zasu koma Moscow a cikin gaggawa daga can kuma dole boyem zasu koma dan haka ba zabin daya wuce ya fara shirin tafiyarsu. Ita kuma wanka tayi ta fito daure da towel ta shirya cikin rigar bacci mara dogon amfani a jikinta sbd duka kayan da aka aje mata babu nagari me maganin sanyi dan haka kusan rigunansa masu kauri wani lokacin take sakawa musamman idan zatai bacci. Tana gama saka rigar zata juyo taji mutum a bayanta ya tareta da kirjinsa a jikin closet din yana zuro kansa wuyanta ya fara sauke mata wani zazzafan numfashin daya sakata dauke numfashi tana dafa wardrobe dake gabanta sbd jirin daya debeta. Waya yakeyi da Amminsa wadda take sanar dashi maganganun da suka sakasa tinanin goben itama zata samu damar dawowa kenan. Sallama yayi da ita yana jefar da wayarsa tareda dora hannunsa daya ahankali a tsakiyar bayan Bahar din wadda bayanta yake bayyane ya mata shafar data sakata son juyowa amma ya dakatar da hakan ta hanyar tsayar da hannun cak a tsakiyar bayan yana dafewa da wani irin salon daya sakata kasa qarasa juyowan itama.. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 137 Dauke wutan kasa motsawa tayi tana jin hannunsa na fara motsawa a natse tsakiyar bayanta yana shafawa cikin sanyin dayake sakata jin numfashinta na fara fita a slow, Da tafin hannunsa yake shafar bayanta ahankali yana gangarawa qasan bayan nata ya shafi qugunta kafin yayi gefe da hannun zuwa cikinta ya shafi cibiyarta yana manno kirjinsa a bayanta ya hadesu kansa na shiga wuyanta a tare suka sauke wani numfashi mara sauti tana rintse idanuwanta tareda sake dafe bangon kaman zata shige cikinsa sbd wata irin shafar daya sake yiwa cibiyarta yana sake mata numfashinsa me zafi a fatar wuyanta. Kasa iya dauka tayi ta motsa da karfi tareda son juyowa ta turesa amma saukan hannunsa a kirjinta cikin wata irin salan daya sakata bude baki zatai magana ya sakata kasa juyowa taji saukan lips dinsa a tsakiyan bayanta ya sakar mata kiss me sanyi wannan karan hannunsa dayake cikin rigarta daya ziro ta bayan ta damqe tana qanwamewa idanuwanta na budewa a wahalce. Sake kissing din bayanta yayi yana bin bayan yana jera mata kisses dinsa da suka ringa sakata ajiyan zuciya ba kakkautawa tana qanwame hannunsa ganin zata rasa numfashinta ya sakata yunqurawa da karfi ta juyo gabaki daya, tana birkitowa ya sake dafeta da kirjinsa a jikin wardrobe din yana dago fuskanta da hannunsa daya yana kallanta ta rufe ido sbd bama zata iya kallansa ba ko barin su hada idanuwa, Ta qasa ya sake zura hannunsa cikin rigarta yana bin cinyoyinta da shafa yana kallan idanuwanta ya bude baki daidai kan fatar kunnenta wadda ya fidda harshensa ya lasa da wata sauti me sake saka kafafunta kasa daukanta yace 'Yar gidan Ammi ta warke ko haryanzu da saura???? Rintse idanuwanta ta sake yi da sauri sbd yanda maganar ta shiga kunnenta direct ciki da duminta tana tada tsigar jikinta gabaki daya, Saukan harshensa taji a lips dinta ya lasa har zuwa gefen bakinta yana jiran amsarta hannunsa na tafiya a hankali daga cinyoyinta zuwa saman mararta har zuwa cibinta yana wata irin tafiya dasu da suke saka koina jikinta rawa ya nufi saman kirjinta dasu wainda suke sama suna sauka sbd bugawan da kirjinta keyi da sauri suna sake kunnasa sbd duk kirjinta yayi sama tsininsa ya shafo nasa sake rasa kansa yakeyi yanayinsa na tsananta.. Sake lasan lips dinta yayi yana cewa 'Uhmmm?? Daqyar ta iya tara kuzari ta bude idanuwanta dayakeson ta bude ya kalli cikinsu sbd su kansu suna sake kunnasa yanda yakeso dan haka tana budewa yayiwa kirjinta wata irin shafa yana sake hade fuskansa da tata sosai suna shaqar numfashin juna sosai da sosai hancinsu a hade hakama harshensa na sake lasan lips dinta, Bude baki tayi wanda qamshin mouthwash datai amfani dashi na mint flavour ya shiga hancinsa ya sakasa lumshe fararen idanuwansa da suka sauya sbd tsantsan kunnuwan dayake yi, 'Ban warke ba da saura....' ta fada muryanta na yankewa cikin sanyi da qasa qasa sosai wanda iya kunnuwansa ma kadai zancen ya shiga sbd baiyi wata sauti ba, Kasa barin yayi ta qarasa ya saka harshensa cikin bakin ya laso wani taste me shegen sanyi da yaji yajin mouthwash ya Lumshe ido yana fidda sautin itama daqyar taji yace 'Nine zan tabbatar miki da gaskiyan ko da saura 'yar Ammi... Yana fadan hakan ta saka tafin hannunta a kirjinsa dan dakatar dashi amma daukan hannunta yayi daidai da yana bude rigarsa ta gaba ya sake ta fadi qasa dan haka a bayyanannan kirjinsa ba kaya tafin hannun nata ya sauka wanda ya sakasa sauke numfashi me dan karfi yana kallan hannun nata wanda tayi sauri zata dauke ya dafe yana hanata daukewan ya fixgota kadan daga jikin wardrobe din ta fado jikinsa ya mannesu yana saka bakinsa da hakorinsa ya warware daurin hannun rigarta da ba dinki bane daurewa ne a cikin salon gayu da daukan hankali a haka rigar taxo dan haka yana gama warware dayan ya dago ya kalli fuskarta data sake rintsewa tana qanqamesa kirjinta na mannuwa da nasa sosai sbd kada rigarta ta zame ta fadi kasa idan ya qarasa warware dayan, Da bakinsa cikin wani yanayi na daukan hankali ya warware daurin batareda saka hannu ko daya ba sbd hannuwan ma nasa suna can suna sake shafar duk inda fatar cikinta zuwa kirjinta suke. Yana cire bakinsa daga hannun rigar a kafadarta rigar na faduwa qasa take ta sake shiga jikinsa tana zagayesa da hannuwanta da suka sauka a fatar bayansa da babu wanda ya taba tabawa dan haka wani numfashi me karfin gaske yaja yana jin hannunta na yawo a bayan nasa tana neman yanda zata qanqamesa batareda tasan me takeyi masa ba. Bazai iya daukaba dan idanuwansa sun gama nunawa dan haka dagota yayi daga jikinsa tareda kama qugunta ya dagata saka cak ya dora akan glass da wasu kayansa suke a jere kaman agogansa dasu glasses da sauransu. Yana dorata a zaune tana facin nasa shikuma yana tsayen ya rankwanfo yana binta da wani mayen kallo ta fara baya da bayanta ya saka hannuwansa biyu ya tareta yana dawowa da ita daidai ya kalli idanuwanta dasuqi kallansa da kyau kafin ya kalli bakinta dake fiddo qamshin hade da numfashin dayake fitowa cikinsa har lokacin kafin ya matso da nasa bakin cikin sanyi da tsananin shauqi me karfin gaske ya hade bakinsu yana zira harshensa gabaki daya cikin bakin ya kamo nata yafara tsotsa me karfi da wata irin dadi da shiga gangar jiki da kashe kuzari. Yanda yake tsotsanta a nace yana fidda wani lafiyayyan mumfashi ya saka jikinta mutuwa batareda ta motsaba tana jin kowace tsotsan dayake mata tana ratsa gangar jikinta tana kashewa. Shi kansa jin yanda jikinta ya mutu bata mutsu mutsunta ya sakasa qara samun nutsuwa da shauqi ya sake tallafota da hannuwansa biyu zuwa jikinsa yana kasa cire bakinsa daga nata yana bata kissing din da harta mutu bazata iya manta dandanonsa ba sbd wani numfashi yake sake sakar mata a fuska dayake qara rabata da kuzari da tinanin jikinta. Bude kafafuwanta yayi ya shige tsakiyarta daga tsayen yana cigaba da janyota dakyau suna sake samun daman mannewa da kyau. Zafi lamarin ya dauka ya zare vakinsa daga nata yana fara lasan fatar wuyanta ahankali ahankali zuwa kirjinta wanda shima yayiwa wata lasa daya data sakata fidda qara mara karfi tana yin baya ya sake tarota yana cigaba da bin fatarta koina da bakinsa yana lasa da tsotsa. Rawa jikinta ya dauka sosai tana fara fidda hawayen da batasan ma suna fitowa ba kafin ta sani ya sake dauketa ta qugunta sama yana hade bakinsa ya dauketa yabar gurin da ita yana nufar gadon da yagama daukan sanyi ya lume cikinsa da ita yana kai bakinsa yayiwa gefen cinyarta wata tsotsa yana shaqar qamshin dayake fitowa jikinta dayake bugar dashi take ya wareta yana bin jikinta da abubuwan da suka sakata mutuwa sbd abubuwa daban daban bata ankara ba taji yana kokarin sake maidata cikakkiyar macensa dan haka ta daga hannu ta dora a kirjinsa kafin ma tai yunkurin hanasa ko turesa sameta dan haka kama hannun nata yayi yakai bakinsa yayi cikin wani yanayi me karfin shauqi ya maida bakinsa cikin nata yana cigaba da abinda yakeyi duniyarsa na juyawa sama qasa gabaki daya notikan kansa na kuncewa suna zarewa suna zubewa yana rasa lissafi ko daya bayan na duniyar dayake ciki. Wata sabuwar wahalan gasken tasha a hannunsa sbd yanda ya saki jikinsa ya samu dukkanin gamsuwan dayake buqata a tattare da ita daqyar ta iya wani wankan da kansa ya bata magani tasha ta kwanta a jikinsa baccin wahalallan gajiya ya dauketa yana binta da kallan da baima san me yakeji a zuciya,jini da gangar jikinsa sbd komai dayake ji ya wuce limits ya kuce kaida ya wuce hankalinsa yayi yawan da kaman ma jininsa bazai dauka ba duk kuwa da zafin jinin nasa. Da asuba kasa riqe kansa yayi saida ya sake mata zazzafan love daya qarasa karya garkuwan jikinta dan kuwa kasa moruwa tayi sallah ma daqyar tayi ta zube a gurin bacci ya dauketa sedai shine ya dauketa daga qasan ya maidata akan gadon ya shige jikinta tareda rufesu sai a lokacin shi ya samu baccin ya daukesa me karfi wanda baiyiba a daren. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 138 Bacci sosai me karfi da nutsuwa da kwanciyan hankali sukai har kusan 11 na rana kafin suka tashi, Har lokacin batada kuzari sbd ba qaramin jiki taji ba dan haka a kasalance tayi wanka ta shirya cikin wata riga doguwa nara nauyi mara hannuwa me kyau ta shan iska sai tsadan gaske. Tana fidda qamshinta me sanyi ya kama hannunta suka fito bayan shima ya shirya cikin fararen kayan shan iskan shima dan rigarsa transparent ce kuna gabanta a bude yake babu botir ko daya dan haka lafiyayyan fatarsa sai daukan idanuwa takeyi tana bayyanarda hutu da lafiya tareda karfin dayake tattare dashi. Suna qarasowa table da abincin yake jere kallan abincin takeyi shikuma ya zauna a natse tareda janyota ya zaunar da ita akan kafafunsa yana kallan abincin dayake gabansu din, Apple ya fara dauka ya bata a baki batai gardama ba sbd batada energy bude baki tayi a hankali tana dora hannunta daya akan nasa dayake bata ta diban apple din tafara ci, Yanda take cinsa ne ya sakasa zubawa bakinta ido yana mamakin yanda tayi laushi sosai tai sanyi jikinsa, Tana cinyewa sake kai mata bakinta yayi ta sake diba tana taunawa wannan karan kallansa ta dago tanayi sbd jin idanuwansa suna tsaye cak a kanta, Suna hada ido wani irin sanyi da mutuwa jikinta ya sake yi wanda ya bayyanar masa ya kuma taba zuciyarsa yaji yana tabbatarda itace weakest point na rayuwansa, Apple din yakai bakinsa ya gatsa a hankali yana kallan cikin idanuwanta datake kallansa tana kallan inda yakai bakinsa yana diba, Dakatawa tayi da tauna da bakinta tana kallansa da idonta da suke sake maidasa koma menene yake zama, Cinye dik inda ta saka bakinta yayi kafin ya sake kaiwa bakinta ta sake diba taci tukuna ya qara cin inda bakinta ya sauka, Ganin abinda yakeyi din ya sakata dena ci tabar masa ta miqa hannu ta dauki cup din dayake cike da warm milk dataji hadi tana qamshi takai bakinta tafara sha a natse tana yin rabi zata ajiye ya karba ya shanye a natse kafin ta dauki grapes me sanyi takai bakinta tana sakawa bakinsa na sauka akan bakin nata ya saka harshensa ya fito dashi a yanda ta sakasa batareda ta tauna ba ya dawo dashi bakinsa ya rabasa biyu da da hakoransa na gaba ruwan grapes din suka gangara cikin bakinsa da nata take suka wuce maqoshinta ta hadiyesu tareda bude idonta akasa shiguwa rabin ya tura bakinta yabar rabin nasa ya dan zare bakinsa daga nata yana taunawa ahankali yana kallanta ita kuwa kasa motsawa tayi ta tsaya tana kallansa harya cinye nasa ya hadiye duka bakinsu ya lalace daruwan, Dawowa da fuskansa yayi ya dora bakinsa akan nata ya zira harshensa ya sake kamo wanda bata ci dinba zai fito dashi ta dauka ahankali harta datsi harshensa kadan wanda ya sakasa bude idonsa dakyau akanta ita kuwa ganin yanda yayi alaman yaji cixon ya sakata sake fuska sbd taji dadin hakan, Farin cikin hakan daya bayyana a fuskanta ya sakasa jin zuciyarsa shirya mutuwa akan duk azabarsa da zata sakasa farin ciki dan haka wani grapes din ya dauka da hannunsa batareda ya dena kallanta ba ya saka bakinsa yana mannota jikinsa sosai ya sake hade fuskansu da kyau ya saka bakinsa cikin nata tareda grapes din ya fasashi a cikin bakinsu suka hadiye ruwan a tare suna kallan juna kafin ya zura mata shi gabaki daya tareda harshensa wanda ta sake cizawa ahankali ya lumshe ido yana jin kaman wutar kaf duniya ce aka hada masa take masa shocking sbd abinda yake ji dayafi vibration a jininsa da gangar jikinsa. Taunawa ta gama maimakon ta hadiye ta dawo masa dashi bakinsa da gayya dan tasan zaiji zafin hakan Ko gana fitowa dashi bataiba ya matseta da hannunsa daya yana kama fuskanta da hannunta daya ya saka harshensa cikin da kansa ya debo yana hadiyewa kai tsaye cikin bakinsa wanda hakan ya saka mutuwa jikinsa da mamaki tana kasa motsawa sedai dago idanuwanta tana kallansa, Tas ya cinye kafin ya fara tsotsan bakin nata yana yana zagayeta da hannuwansa jin rabuwan dazaiyi da ita ayau din yana raunata karfinsa tin kafin ya tafin gashi bazasu iya tafiyar da itaba ba shiri sbd Moscow zai tafi batada komai na tafiyar dan haka dole zai tafi tukuna. Yanda yake kissing nata ya sakata sake sakar masa jiki tana mutuwan datake basa karfin shauki. Dagata yayi ya dora akan table din ya zaunar tana facing nasa ya dora kafafunta akan cinyarsa yana binsu da kallo sbd rigarta data kwashe tayi gefe, Kafarta me sanye da sarkar da itace ya fara gani a haduwansu ta farko ya zubawa ido yana kalla tsawon mintina sautin jinta na ranar farko yana dawowa cikin kunnuwansa... Hannu ya saka ya kama kafar wadda take daukan ido sbd hasken fatarta da tsaftar da kaman bata taka qasa ya dago yakai bakinsa yai kissing sarkar kafar wadda gado ce ta mahaifiyarta ta asalin azurfan da babu sirki. Gangarowa yayi da bakinsa fatar lips dinsa tana gogan fatar kafarta yana isa yatsun kafarta bakinsa ya dora a babbar yatsarta yayi kissing cikin sanyi yana shafa cinyarta kafin ya dawo da bakinsa yayi kissing cinyarta bayan ya yaye rigarta daga cinyoyin gabaki daya har white net pant dinta na bayyana, Bin cinyar ya ringa yi da wasu kisses da suka ringa tayar da gashin jikinta ahankali daya bayan daya tana kasa motsawa sedai taji saukan lips dinsa a tsakiyar cinyoyinta ta dauke wuta da karfi tana riqe kansa da wani irin rashin karfi shikuwa motsawanta ya saka wani qamshi bugo masa daga cikin jikinta ya rintse ido da kasala ya budesu yana tafiyar da hannunsa cikin rigarta ta qasa yana qara yayewa. Cikin rigar ya zira kansa gaba daya ya shige ciki yanabin fatar mararta da cibiyarta da wata irin lasa yana dora lips dinsa masu sanyi da zaqin abinda yasha tareda numfashi masu zafi dake dumama jikinta tafara rawan jiki tana wanqame kansa tana gangaro da hawayen da zuwa yanzu ta tabbatarda bana azaba bane, Ta saman wuyan rigar tata ya fiddo da kansa sbd me fadi ce sosai ya hade fuskansu suna shaqar numfashin juna ya bude baki yace 'Ghaz princess kin cinye yaqin' Kallansa tayi sbd bata fahimci me yake nufi ba ta girgiza kai ahankali Riqe kanta yayi sbd ta dena girgizawa ya dauketa jikinsa har lokacin kansa na cikin rigar ya koma shimfidarsu da ita. Wata sabuwar gamsuwa me karfin gaske ya samu da ita wadda ta bar mata wani irin tabo a gangar jiki da zuciya sbd kuwa jikinta ya shedar da halin datake ciki sbd koina ciwo da radadi yake mata musamman kirjinta da cikin jikinta dan haka wannan karan shine yai mata wankan suka fito. Da taimakonsa ta shirya dan zuwa yanzu kam ko abincin da karfin hali ta cisa bayan an kawo musu wani me zafi sbd wannan ya huce. Suna gama cin abincin magani ya bata tasha daga nan bacci yafara kokarin daukanta amma sbd tafiyansu haka ya kamata tana lafewa jikinsa suka fito yana sanye da fararen kaya qal na Canali sai brown bottega veneta open shoe dake kafarsa da cartier watch da shades na rana hanunsa daya na riqe da hannunta daya wanda itama brown British English gown ce a jikinta ta Sabaaz da qaramar mayafi akanta me laushi datai rollin sai shades, Hatta handbag dinta bata hannunta dan haka suna tafe aleey ne a gabansu nesa kadan kafin sauran securities a bayansu suka nufi private get din dazasu tafi a cikinsu bayan sun isa airport kenan. Suna shiga jirgi baccin dayake cinta ya dauketa duk da zuciyarta cike take da zullumin yanda zata fuskanci su maa wainda tinda ta tafi babu wanda taji a jikinsu, Abu daya yake rage tashin hankalinta shine Ammi da bata dawoba duk da tsawon kwanakin su maa cover sukeyi mata gurin Ammin bata gane komaiba duk da bata jita ba. Acan Ammin ita kanta sbd rashin jin Bahar din ya saka zuciyarta kasa nutsuwa gabaki daya tace dawowa zatayi batareda sultan yaso hakan ba dan a nasa tsarin so yayi ya dauketa kenan sedai NUAB yaji labari su fuskanci juna. Yanda ta daga hankalinta ta saka tinanin bahar batada lafiya ne sosai su maa sike mata boyo dan haka bata ma fada musu zata dawo ba sbd tana son tazo taga koma menene da ake boye mata. Da yamma suka iso Oxford kuma kai tsaye gida motocinsa suka wuce da ita sbd a daren jirginsa zai tashi zuwa Moscow dan haka ba damar sallama me tsayi. Suna isowa kofar gidan ya shigo har ciki da ita aleey na bayansu da luggages dinta har akwati biyu da wata qaramar bag wainda bata tafi da komaiba amma ta dawo da kaya. Su maa dake zaune suka gansu kwatsam da mamaki suke kallansu sedai bai nuna kowace irin jin nauyiba gaidasu yayi yana sake hannunta ta isa gurin Maa sakinah tana shigewa jikinta da gaidasu. Jin jikinta da zafi ya saka maa sakinah kallanta amma taqi cewa komai sbd kada tayi magana yace komawa zai sake yi da ita ganin likita gashi su daqyar suka ga ta dawo Ammi bata rigata dawowa ba. Babu doguwan bata lokaci yai sallama dasu yasha tea din da maa tenya ta hado masa kadan yayi musu sallama bayan ya ajiye musu pounds masu yawan gaske ya kalli Bahar wadda ta miqe ta silale tabar palon tanajin idonsa na binta. Juyawa yayi ya fice su maa na masa fatan sauka lafiya da kulawa sosai. Yana fita bude masa mota aleey yayi yana shiga suka tada motocin suka bar gurin zuwa masaukinsu dan hada kayan barin qasar. Suna isa ba bata lokaci aleey ya hada komai sukai sallah da cin abinci a natse da kwanciyan hankali kaman ba wainda tafiya take gabansu. Suna isa airport ba bata lokaci suka daga zuwa Russia. Jirginsu na dagawa karfe goma sha dayan dare jirgin Ammi yana sauka itama tareda sultan wanda zai koma boyem a satin shima yaje ya dawo daga baya. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 139 Sultan da kansa ya kawota har gida batareda kadir ya shiga da mota har harabar gidanva sbd dare yayi kuma sunyi bacci kada a tadasu dan haka shine ya rakota har bakin kofar palon yayi mata Knocking da hannunsa a hankali. Su maa da basu kwanta ba sbd faman da sukeyi da bahar wadda zazzabi me karfi ya rufe wanda dashi ma ta dawo wanda take tenya ta fahimci taji jiki ne matiqar gaske dan haka fara dumamata da gasata sukai sosai da ruwan data ringa jin kaman zata zare tsawon lokaci sunata abu daya suka qarasa janyo mata zazzabin me karfi tukuna suka bata magani tasha da abinshan da zai kamo cikinta ta ciki tana gamawa take baccin wahala me karfi da zazzabi duka dauketa tanada jijjiga harda su sambatun ambatar Ammi haka dai sukaita fama da ita har goman dare tukuna ta sake samun baccin me dan sauki suka fito maa sakinah tayi daki ita kuma tenya ta nufi kitchen dan cin abincin da bata samu taci ba. Tana gamawa bata bar dining ba ta ringa wayoyinta a natse da walwalan sun samu LEUL ya dawo da bahar kaman daga sama taji bugun kofar wanda yayi daidai da fitowan maa sakinah itama cin abinci bayan tagamo shirin bacci dan haka a tare suka kalli kofar sbd zuwa yanzu bakin nan masu zuwa da irin wannan lokacin tsoro suke basu tinda NUAB yayi musu tafiyar bazata. Batareda kiran daya daga cikin bayin gidan sunzo sun bude ba maa sakinah ta miqe kawai ta nufi kofar tana budewa a natse. Ganin Ayanah tsaye tareda sultan ya sakata yin dan baya kadan tana sauke kanta qasa cikeda girmamawa ta gaidasa tana musu barka da dawowa wanda ya saka tenya tasowa ta qaraso gurin cikeda mamaki da wata irin fargaba da farin cikin ashe gwara da Allah ya dawo musu da bahar yau da sun shiga uku. Da girmamawan ta Gaida sultan da kalaman sarauta masu girma da tsafta, Amsawa yayi a natse kafin ya sake hannun Ayanaha tareda miqa musu handbag dinta da wayarta dasuke hannunsa a kame da iko cikin nutsuwa suka amsa suna juyawa ciki sbd Luggages dinta da kadir ya shigo dasu har tsakiyar palon yana gaisawa dasu musamman tenya da sukafi sabawa sakinah iyakacinsu gaisuwa dan haka yau dinma kallanta yayi a natse suka gaisa batareda ta dago idanuwanta ba sbd bata saba kallan kowa a cikin ido ba. Ficewa yayi bayan ya ajiye komai a natse ya koma mota yana jiran Sultan wanda shima bai shiga ba daga nan yabarta ya juya suka tafi akan saiya dawo daga boyem. Shigowa tayi a natse tana dan jin nauyin su maa din sbd dadewan da sukai wanda ba laifinta ne ba laifin sultan ne sbd likitocin data ringa gani kala kala akan kowace irin cuta saida aka tabbatar masa da babu kowace irin ciwon damuwan kwakwalwanta da sauransu tukuna ya samu salama ya barta hakanan. Sannu da zuwa suke sake mata cikin sakewa yanxu da babu sultan suna sake shiga firar ta tafi tabarsu shikenan. Sakewa tayi itama cikin yar gajiya tana sanar musu abinda ya sake riqe tafiyar. Zaunawa tayi a palon sakinah ta kawo mata ruwa da yan abubuwan ciye ciye kafin idan ta kimtso taxo taci abinci. Ruwan tasha ta dauki samosa daya tana kaiwa bakinta tafara ci ta juya ta kalli hanyar dakin bahar tace 'Ina yene na?? Ban ganta ba najita shiru kuma? Satar kallan juna sukai cikin yanayi na rashin sanin abin fada musamman yanxu da bahar din take cikin yanayin ciwon da NUAB yabarta dashi wanda basuma san yaya zasu iya fadawa Ayanah din ba, Abu dayane yake bawa zuciyoyinsu kwanciyan hankali da farin ciki shine yanda Allah ya hanasu shiga tsaka me wuyar Ayanah ta dawo babu bahar da kuma yanda yanda NUAB ya tafi batareda Ayanah din ta dawo ba kaman yanda Allah ya taimakesu yaqi cewa komai akan rashin Ammin harya tafi baice musu komaiba duk da basudan me hakan yake nufi ba gashi yayi mata babbar barna ya tafiyarsa. Ajiyan zuciya suka sauke a tare sbd ba amfanin janye janye tinda Ammin bata tadda NUAB ba ba ruwansu a jero bayanin abinda ya faru zasu barsa a rufe tukuna sai NUAB din ya fuskaceta daa kansa tasan girmamman abinda yayi da batanan. Maa sakinah ce ta bude baki a natse tana kwantar da hankalinta tace 'Tana daki bacci takeyi zazzabi take fama dashi kwana biyun nan yanzu ma daqyar aka samu tayi baccin" Kallansu tayi zuciyarta na sauyawa zuwa damuwa da tinani ta ajiye abinda yake hannunta tace 'Shiyasa kwanakin nan nakasa jinta duk na kira kun ringa kwana kwana kenan sbd batada lafiya?? Bakwason na sani ne ko me? Akwai wanda ya kamata yayi gaggawan sanin halinda take ciki ne bayan ni? Miqewa tayi tana barin gurin ta nufi dakin Bahar din idanuwanta a rufe zuciyarta na wani irin nauyi take da tsananin damuwa da tausayin Bahar dinta. Tana barin gurin kallan juna sukai tenya tace 'Nidai bazata ji kome ya samu 'yarta a bakina ba sbd itama ta taba NUAB daidai gwargwado' Sakinah ma ajiyan zuciya ta sauke tace 'Kece da haqqin fada baki fada ba ni tayaya ma zance mata 'yarta taxama cikakkiyar macen da NUAB ya maida ba budurwa bace kaman yanda taketa faman kasawa da tsarewa. Tinda dai Allah yasa basu hadu ba shikenan abarta ahakan' Tana gama fadan hakan ta miqe tabi bayan ayanah din tana isa dakin ta tadda ta isa gadon Bahar ta zauna bakin gadon tareda zubawa fuskanta data sauya sosai ido tayi wani fresh ta qara haske kaman ba me rashin lafiya ba duk da ramin idanuwanta sun dan fada kadan. Hannunta ta saka ahankali ta taba wuyanta da fuskanta taji da dumi amma ba irin zafin nan sosai ba. Numfashi ta sauke ahankali tareda ajiyan zuciya tana jin jikinta yayi sanyi kewan Bahar din na sake cike ruhi da zuciyarta takai bakinta ahankali tai kissing gefen fuskanta bata dagoba taji kamshin NUAB ya shiga hancinta cikin sanyi wanda bata taba jin kowa da qamshinba kaf duniyarta idan ba NUAB dan haka duk inda taji qamshin tasan shine, Da mamaki ta dago ahankali tana dan shiga tinanin ina kamshinda yake fita a jikin Bahar? Kodai kawai tanajinsa ne sbd tayi kewansa shima. Rigar jikin bahar ta kalla wadda batasan ta da itaba ta maida hancinta a jikik rigar ta shinshina a hankali taji kuwa kamshinsa ne yake tashi ahankali mara karfi a jikin rigar. Numfashi ta sauke da ajiyan zuciya tareda dagowa tana jefa idanuwanta akan gaban mirror din dakin na bahar sbd tinanin tafara amfani da turare irin nasa ne kenan. Batasan kalan turarensa ba kamshinsa kadai ta sani dan haka kallan madubin bazata san komaiba dan haka bata damuba tinda raayi ne yasa bahar siyan turaren kuma kila batasan shine qamshin NUAB ba da kila bazata siyaba. Gyara mata rufa tayi tareda tofa mata adduar bacci da tsari tukuna ta miqe ta fito Sakinah dake tsaye tana fatar kada Ayanah din tace komai tabi bayanta suka fice. Tambayar takeyi ko sunje asibiti?me dr yace? Sunje anyi mata duk abinda ya kamata an bata magani tana kan sha dan haka insha Allah sauke na zuwa sakinah ta sanar mata. Dakinta ta koma tana jin kaman gidan da mutan gidan duka ba daidaiba sun sauya sbd a taqaice da yanke bayanai masu tsayi ake bata amsar kowane zancen. Wanka tafara shiga bathroom tayi da ruwa masu zafi sosai kafin ta fito tai shirin bacci tayi sallar ishai da adduoi kafin aka kawo mata light abinci har daki taci ta kunna wayarta dake kashe ta dan duba sakonnin da suka shigo na sultan da NUAB a lokaci daya. Na NUAB ne ya tsaya mata a zuciya sbd se ayanxu shakkar ranar da zata fuskanceta take dawo mata da fargaba me nauyi da kunyar yanda zaisan abinda tayi na auran sultan wanda shine asalin dalilin daya dauketa daga boyem sbd bai taba shirya barinta cigaba da rayuwa dashiba. Ajiyan zuciya tayi tana jin hankalinta cikakke yana dawowa jikinta sbd sai yanzu ma take gane hakan sake kawo fitina xaiyi a tsakanin sultan din da NUAB bayan bata son ganinsu a cikin fitinar. Damuwa kawai taxo ta rifeta a cikin daren ta wannan tinanin da abubuwa da yawa suke dawo mata na abinda zai iya faruwa musamman yanxu da NUAB yake kan mulki gashi yanada tsananin fushi da fusata dan haka batasan tayaya zai iya fuskanta kokuma hukunta sultan sbd bazai taba yadda da cewan ba sultan ne ya tirsasata ba. Koda gari ya waye itama da kusan sanyi jiki ta tashi kaman yanda 'yarta ta tashi bahar sedai bahar na ganinta ita kam farin ciki me tsananin gaske ya rufeta ta rugumeta tana shigewa jikinta ta lafe tana hawayen kewan datai mata tana kasa kallan idonta sbd ta wani bangaren tsananin hali na kunyar abinda Ammin bata saniba bane yake mata barazana duk da tinda asuba maa sakinah taxo ta tadata sallah ta kuma sanar da ita Amminta ta dawo kuma basu fada mata komaiba dan haka itama tayi kokari ta daidaita tafiyanta da kanta sbd kada ammin ta gano komai. Karfin hali tayi ta sake sosai tana farin cikin ganin Ammin tana rokonta kada ta sake tafiya dan allah tabarta ta dade irin haka. Rungumeta Ammin tayi bayan ta dan dade tana kallan fuskanta tana ganin sauyawanta kafin ta tabbatar mata da insha Allah babu inda zata sake zuwa ta dade irin hakan batareda ita ba. Fira da tambayoyin yanayin jikinta tafara yimata da labarin batanan yaya komai da karatunta, Amsa da labarin komai Bahar din ta bata batareda sako zancen NUAB ba ko daya koma abinda zaisaka tasan da zuwansa, Ta fada mata zuwansu leylah da shuraim harma da Asim amma dayake batasan komawansu ba sedai maa sakinah ce ta saka baki ta sanar mata ai sun kwana biyu da komawa. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 140 Breakfast sukai a tare kafin kowa yaje daki dan wanka da hutawa, Anan ne tenya ta samu daman kulawa da bahar din tayi mata duk abinda take mata na gyara dasu jiqawa da gasawa da turawa ta barta maa sakinah kuma ta bata maganinta na sha data zo dashi ta kwanta bacci ya dauketa sbd har lokacin tana da sauran zazzabi daman daurewa kawai takeyi sbd kada Ammi ta gane. Da rana ma a tare gidan kaf sukaci abinci suka zaunz palo tare sunada fira da abubuwansu har dare sukai sallah suka fita da mota a wata babban restaurant sukayo dinner dinsu sai kusan after 9 suka dawo lokacin zazzabi sosai bahar takeji sbd sanyin daya sake shigarta na daren dan haka koda suka dawo daki kawai ta wuce ta kwanta ko kayanta bata iya tsayawa cirewaba. Ammi hankalinta fara tashi yayi da yanayin ciwon Bahar din gashi sunce sunje asibi ga kuma zazzabin sai tafiya yake yana dawowa. Washe gari Bahar jin Ammin tace asibiti zata tafi da ita ya sakata tattaro karfin hali ta miqe ta koma daidai dan tsoron takeyi kada a tafi a gane jiki taji a hannun namiji sosai a fadawa Ammin tasan abinda ya faru. Ganin ta warke din sai ammin ta dan dakata daga maganar asibitin. Ana sake kwana biyu ma Bahar din tini tafara zuwa makaranta sbd ta sake nuna lafiyarta kalau duk da ta kasa dena jin abinda take ji kwata kwata na zazzabi daga yamma tayi da kuma wani irin ciwon gabbai dan haka jikint yayi sanyi akan wanda take dashi ta koma kaman wata innocent baby sbd sanyi. Su kuwa su maa ganin ta sake ta warke ras ya sakasu sake kwantar da hankalinsu suna fuskantar rayuwa Tenya naci gaba da mata irin gyara da bata abubuwan da suke bata acan baya tin farko a gaban Ammi sbd daman haka akewa mata yayan sarautar boyem anafin shekaru ana musu irin wainnan abubuwan kafin aurensu wanda yake bin jikinsu tini tin kafin su saka ran aure ma dan haka Ammi ma bata damuba wayarta take yi itama da na sultan idan kuma tayi da NUAB sai taji tana shiga tsoro da shakka da fargaba dan haka a yanxu babu abinda yake bata tsoro da fargaba irin zuwa boyem sbd fuskantar NUAB. Bayan kwanaki da dawowan Ammin Bahar ta warke ras ta koma harkokin gabanta na karatu da classes dinta duk da wannan karan sam ta dena yawo kai tsaye koina daga school sai gida sai kuma classes dinta masu mahimmanci data zaba ta zubar da sauran tana jin bata buqatan hayaniyar da yawa a rayuwanta yanxu sbd ko jikinta a yanzu kaman ba nata take jinsa ba. Satinta hudu rabonta dashi rabonta da kamshinsa rabonta da jin koda muryansa sbd ko waya yakeyi da ammi bata zuwa ta zauna kusa sbd jinsa yana saka zuciyarta cikin rashin nutsuwa da damuwan da batasan ta ina take shigartaba dan haka a duk lokacinda taji Ammin ta ambaci kalmar HAYATEEM take nesa da Ammin sbd kada ta rasa nutsuwanta ta kwanaki. Kayanta data dawo dasu daga Birmingham kaf qamshinsa sukeyi hakama babu wanda zata daga ko kalla batareda tina abinda ya faru da itaba a lokacinda data sakan dan haka ta tattara su ta maida a suitcase din dataxo dasu daga can ta rife ta kaisu gefen closet dinta ta jere tabarsu acan. Exams suke kokarin farawa dan haka Neesah datai tafiya ta dawo itama sun dade basu hadu ba dan haka a ranar data dawo kai tsaye gidan su bahar din zata taho ta kwana biyu tukuna ta koma hostel dan haka drivern Bahar dinne yaje har airport ya daukota. Suna isowa gidan da gudu suka rugume juna tin a palo suna jin kaman sunyi shekara basunga juna ba sunata ihu. Ihun su ne ya fiddo Ammi data gama waya da zuhrah akan maganar leylah da ba lafiya sosai kuma gashi ta rasa gane musu itada mijinta wanda shima ya kebe kansa ba wata lafiyar. Da murmushin karfin halin ganin yanda Bahar dinta ke murna ta fito tana jin sanyi a zuciyarta tana kaunar duk abinda zai saka Bahar farin ciki da dariya koma yake sakata shiyasa take kaunar neesah a ranta sbd itace kadai kawar Bahar dinta a duniya kuma kusan itace ta tsaya ta bawa bahar confidence din datake dashi ayau. Tenya na daki itama ta jiyosu dayake sun saba da hayaniyarsu indai Neesah na gidan dan haka bata fito ba waya takeyi. Maa sakinah ce datake kitchen ta fito tana ajiye chicken biryani data gamo a dining tana fitowa dining din ta nufo palon. Dagowa Neesah tayi daga qanqame Bahar din tana kallanta ta dan bugeta da kafadanta tana cewa 'Hey girl naga Birmingham ta sauyaki ko nace Our Sultan 2weeks together na tabbata kinada abubuwan danakeson ji da yawa oya oya..... Ganin Ammi ya saka Bahar saurin juyawa gabaki daya tana kallan Ammin da itama su biyun take kalla cikin dan mamakin jin Abinda neesah ta fada batareda tasan Ammin ta fito ba duk da bata fahimci me neesah ke nufi ba. Bahar dauke idanuwanta daga kallan Ammin tayi tana jin zuciyarta na shiga fargaba da tsananin tsoron Ammin ta dan janye daga kusa da Neesah din sbd ta yanke maganarta daidai nan Maa sakinah data iso kuma taji zancen ta sauyasa cikin karfin hali da basarwa da cewa 'Neesah ke da kika biyo gajiyan tafiya kuma kika biyewa bahar kuka tsaya anan kuna ihu' Neesah na jin hakan ta juya ta kalli Ammi tana basarwa da bayyanarda farin cikin ganin Ammin tana mata sannu da dawowa cikin sakewa. Amsawa Ammin tayi itama a sake tana rasa zancen fara kamawa sbd sunma rikitar da ita da abinda taji da shima duk ya rikitar da tinaninta sbd sai taji kaman tafiya bahar tayi waye sultan? Su Sakinah sunsan tafiya tayi? Sati biyu akace kokuwa? Shin anya ma bahar dinta ake magana. Kallan bahar tayi wadda ta sauya a take ta kasa kallanta ya sake sakata tinani ta bisu da kallo har suka shige dakin bahar suka rufo kofar. Suna shiga neesah ta kalli Bahar zatai magana bahar ta katseta da cewa 'Ammi batasan naje koina you better know wat to say a gabanta' Janta Neesah datasan sunan Sultan kawai a bakin Aleey wanda koyaushe ta kira tana son magana da Bahar yake cewa tana tareda Sultan kuma baa kai waya. Har bakin gado ta kaita ta zauna tana kokarin fara gulma bahar ta tureta tana cewa 'kije ki fara barin ki huta da wannan son jin zancen naki' Dariya neesah tayi tana miqewa ta nufi toilet a lokacin aka shigo mata da akwatinanta guda biyu dakin aka aje. Ko data fito wanka Bahar na miqe kife a gado tana duba abu wayarta data zubawa ido kaman me jiran shigowan kira. Shiryawa tayi a cikin kaya marasa nauyi ta saka abayan sallah tayi sallah tana idarwa ruwan dake dakin ta dauka tasha kadan ta mayar ta zauna gefen Bahar wadda tayi shiru a lafe idanuwanta rufe Tasan ba bacci takeyiba dan haka ta shafi fuskarta me kyau da tsari tareda fixgan hankali tace 'Baby are you missing him?? Bude idanuwa bahar tayi ahankali ta kalli Neesaha din batareda ta motsaba ta kafeta da ido tana rasa abin fada. Cikin kauna da kulawa Neesah ta kama kan bahar din ta dora akan kafafunta tana shafawa ta fara jero mata tambayoyi dan har lokacin batasan waye shi ba abu daya kawai tasan Bahar din ta fada mata akwai aure a tsakaninsu wanda batasan matsayinsa ba. Saida aka gama shirya dining suka fito suka samu kowa yana table din kaman munafukai haka suka qaraso suka zauna sbd Bahar ta gama fada mata komai dan haka itama yanxu a tsarge take da kada Ammi ta gano komai akan maganar datai dazu. Abinci suka fara ci a cikesa kulawa da nutsuwa ba doguwan fira, Sunyi nisa sosai kaman daga sama maganar Ammi ta sauka kunnuwan dukansu. 'Bahar tayi tafiya ne bayan bananan? Ina ta tafi? Ita da wa sukai tafiya??? Dauke wuta kowa yayi a gurin tareda tsit kowa na kasa cigaba da cin abincinsa musamman Bahar din wadda ta qware tafara tari saida Ammin ta ajiye spoon din hannunta ta dauki ruwa takai bakinta tafara bata tana mata sannu cikin sake shiga tinanin tabbacin anyi tafiyar kenan. Ruwan Bahar tasha kadan ta janye cup din daga bakinta tana dagowa ta kalli Ammin wadda ta kafeta da ido. Sake maida kanta tayi qasa tana kasa cewa komai gabanta na mugun faduwa. Maida kallo kansu maa Ammin tayi da mamaki tace 'Ah ah tambaya fa kadai nayi naji anyi maganar tafiyan ne kuma na sani ko akan school ne sukai tafiyan kawai dai naji tinda neesah ta tambaya ba tare suka tafi ba kenan kuma nasan Bahar bazata iya tafiya ita kadaiba shiyasa hakama banason tayi tafiya koinada wainda bata saniba kuma batareda kowa na gida a tareda ita ba.' Shiru suka sake mata ba wanda ya iya cewa komai sema karfin halin cigaba da cin abinci da sukai musamman tenya da batada abin fada. Maa sakinah ce tace 'Ai insha Allah bama zata sake tafiya koina ba' Ko data fada hakan tana cigaba da cin abincinta. Bahar kasa cigaba da cin abincin tayi gabaki daya ta ajiye ta dauki tissue ta goge bakinta tana daukan ruwa tasha tana ajiyewa ta silale tabar gurin. Tana barin gurin itama Neesah tabi bayanta amma ita taci sosai sbd tana tareda yunwa sbd tafiya. Tana barin gurin Ammi ta sauke ajiyan zuciya tareda kallan su maa tenya dakyau ta bude baki tace akwai abinda ya kamata na sani ne?? Wani abin ya faru ne naga kaman ba wanda yaji dadin sanin danayi anyi tafiya.' Ajiyan zuciya dukansu suka sauke a boye amma ba wanda ya iya cewa komai har lokacin dan haka ta sake shiga zargin akwai abinda ya faru din kenan. Bata sake cewa komaiba har suka gama ta koma dakinta bayan ta gama komai na shirin bacci ta zauna bakin gado dan qarasa maganarta da Zuhrah da sukeyi akan Leylah da batasan yaya zata fuskanci meyake shirin faruwa ba. Itace ta saka kiran zuhrah din a lokacin itama zuhran ta gama shirin bacci tana dakinta zaune sbd yunar baya qasar yana kuwait gurin uwargidansa. #MAMUH 09033181070 HAYATEEM Mamuhgee 141 Magana sukeyi sosai a natse da neman mafita da shawara a tsakanin Ammin da zuhrah wadda take cikin damuwa tana sake sanar mata da dole akwai matsalar dake tsakanin Leylah din da Asim wadda ta boye ta kasa fada mata amma ita tinda ba yarinya bace tana gani ta sani, Shuraim ma wanda take neman shawaransa akan komai taso fada masa amma ganin shima tinda ya dawo daga tafiyar da yayi bata gane masa ba a cikin damuwa yake dan haka take tinanin Allah yasa ba matsala suka samuba dukansu da Sultan LEUL sbd sunce yana qasar sun barosa. Shiru Ammi tayi jin saukan maganar a kunnenta kamar tsawa me karfi zuwa kirjinta amma bata jin taji abinda zuhrah din ta fada dakyau sbd kaman cewa tayi NUAB yazo Oxford shima kokuwa sultan yasar take nufi dan haka tsayar da tinaninta tayi guri daya dan ta fahimta tace 'NUAB kike maganar sun bari anan kokuwa Sultan? Anan Oxford suka gansa? 'Eh NUAB din dai suka bari anan sbd shima yabar nan kusan satinsa biyar baya nan fa ashe can ya tafi acan suka barosa yandai shuraim ya fada mun' Sake shiru Ammi tayi tanajin wata zufa na tsinke mata tana sake kasa yadda da abinda zuhrah ke fada, Tayaya NUAB zai taho Oxford bata saniba dan kuwa koda bata nan tana dawowa su Sakinah zasu fada mata, Basu fada mata cewan yazo ba wanda kenan baizo dinba amma kuma shi kansa Shuraim din tinda yace ya gansa kenan ya gansa din To kenan baizo nan gidan ba qasar yazi kadai ko me?? Kasa cigaba da magana tayi ta cewa zuhrah ta bari da safe zasuyi magana, Tana fadar hakan ta kashe wayar tana rasa wane tinanin zata kama ko wane zata fara kira ta tambaya. Shuraim ta kira a waya wanda yana ganin kiranta cikeda girmamawa da kulawa ya daga ya gaidata ta amsa a natse kafin ta dan fara da nasihar su rage saka mahaifiyarsu a damuwa koma menene damuwansu su idan wadda zasu iya sanar mata ne su sanar mata su dena sakata damuwan ganinsu a wani yanayi mara dadi. Tana gama nasihar ta jefa masa tambayar ashe yaxo uk din batanan ta dan yi tafiya, 'Eh Ammi nima dayake ba dadewa zanyiba ina gama dan aikin daya kaini na juyo sbd kadama Sultan LEUL ya rigani baro uk din ya dawo sbd akwai ayyukan dake a qasa' Ajiyan zuciya Ammin ta sauke tana ji dai NUAB din yaxo uk din kenan, 'Ai nama dauka tare sukayo tafiyar sbd tinanin ko tafiyar data shafi aikin masarautar ne' 'No ba tafiyan masarauta bane a rana daya dai muka isa dan nama rigasu isa nan gida gurin su Maa sbd muna can dukanmu dasu leylah ya iso gidan.' Masha Allah' Ammi tace daqyar tana masa sallama sbd tagama jin cikakkiyar zancen daya saka jikinta mutuwa gabaki daya wayar hannunta ta zame ta ajiye tana jin tashin na rifeta na damuwa da shakka tamkar NUAB dinne ubanta haka taji fargaba ta rufeta. Zufa tafara gogewa daga fuskanta sbd tasan ya gama samun cikakken sani ga gani ya shedar ya tabbatarda bata nan tana tarera sultan yasar, Kwana nawa yayi yasan batanan? Ya sani amma bai taba nuna mata yasaniba? Yasan tana tareda sultan amma ya iya danne zuciya da fushinta bai nuna ba? Meyake faruwa? Kasa motsawa tayi duk da tanason motsawa taje ta tambayi su Sakinah taji me zasu fada mata akan wannan babban lamarin da bazasu ce sun manta fada mata bane dan kuwa lamari ne girman gasken daya kamata ace shi suka fara tarbonta dashi amma sukai shiru, Akwai dalilin daya saka suka boye mata wanda ko wane irine me girma ne sbd babu abinda yakeda girman daya wuce fada mata zuwan NUAB da batanan a yanzu. Sake shiga rudani da shakka tareda damuwa me girman gaske tayi sbd kenan akwai tashin hankali a tsakaninsa da Sultan suna haduwa dan haka taji zuciyarta na sake rasa nutsuwanta gabaki daya ta dauki waya ta nemo numbern sultan ta saka kira dan sanar masa NUAB yasan bata nan tana tareda shi tsawon wannan lokacin. Shiru yayi shima sbd a bazata zancen ya shiga kunnuwansa dan haka ya shiga tinanin kenan lolacin da NUAB din zaisan ya shiga gabansa shima yayi dan kuwa a yanxu zai sanar dashi igiyoyi aurensa uku reras ne akan mahaifiyarsa dayake ikirarin ya rabasa da ita,zai kalli cikin idanuwansa ya fada masa har koyaushe shine gabansa sbd shine ubansa kuma a yanxu daya mallaki Ayanah ghaz ya gama dashi gamawan da har abada dole ya bisa dan a mutuwa ce kadai zata cireta daga hannunsa. Kwantar mata da hankali yayi bata tabbacin zai nemi ganin NUAB din da kansa ya fuskance ya sanar masa da komai. Sake tashi hankalinta yayi dan kuwa tasan idan NUAB din yaji tayi tafiya da sultan ya iya danne zuciyarsa da fushinsa idan yaji cewan aure sukai a yanzu batareda ta sanar masa ba ko neman izininsa batasan yaya zaiyi ba shi da sultan dan haka taji gabaki daya boyem din take buqatan zuwa a cikin daren sbd koma yayane ta fuskancesa a lokacin da zaiji zancen ta bawa zuciyarsa salama da sassaucin halinda zai shiga sbd tasan zata qona zuciyarsa fiyeda yanda zai tsammata. Kasa rintsawa tayi a cikin daren ta ringa shiga wasi wasi da dana sani kala kala musamman tinawa da alkawarin da sukaiwa juna a tsakaninsu na uwa da 'da wanda babu wanda ya sani sai Allansu sbd bata taba sanin zuciyarta na maqale da sultan a cikinta ba, A matsayinta na uwa ta karya masa alkwarin dazaiyi shattering nasa hakama duka abinda yayi yanayi ne sbd bata ingantacciyar duniya da kwanciyan hankali tareda kariya da rayuwar data rasa a baya. Sanyi jikinta yayi gabaki daya taji kunyar kanta da baqin ciki tareda dana sani sun gama lalata rayuwarta babu abinda take tsananin buqata a yanxu irin tafiya boyem taga NUAB din dan haka zata tafi tareda tenya tabar Bahar da sakinah. Ko da gari ya waye da sassafe kafin kowama ya fito su Bahar sun fice makaranta dan haka koda Ayanah ta fito cikin damuwa me tsananin gaske take bata fara komaiba bayan fuskantar su Sakinah kai tsaye ta tambayesu NUAB daya taho kwanansa nawa? Meyasa suka boye mata ya zo?? Shiru sukai cikeda sanyi jiki sbd ba sauran boyo, Sake maimaita tambayarta tayi cikeda damuwa da bacin rai tace 'Akwai dalilin boyemin zuwan nasa ne? Akwai wani abin ne bayan zuwan nasa da bazaa fada mun ba?? Tenya ce tayi karfin halin cewa 'Satinsa kusan uku amma baa nan yayi su ba, Kuma munyita kokarin sanar dake tin kina can amma baa samunki kuma kafin ki dawo ya wuce shiyasa baa fada miki ba sbd ya riga ya wuce kuma ba wanda ya fada masa ga inda kika je ya sani amma ya zabi shiru muma mukai shirun' Shiru Ayanah din tayi tana sake shiga rudanin zuciya sbd ta tabbatar Allah ne kadai yasan abinda yakeji a zuciyarsa ya danne, Kuma satika har uku yayi yaga bata nan? Innalillahi' ta fada a zuciyarta tana jin kanta na nauyi. Bata iya sake cewa komaiba suma sukai shiru ba wanda yace komai haka ta miqe daga dinin ta koma daki batareda ta iya cin abincin kirki ba, Kasa kiransa tayi kaman yanda ta saba sbd bazata iya magana dashiba, Kiransa ya shigo wayarta still kasa dagawa tayi tana kallo ta tsinke tana jin dole ma taje boyem. Sai yamma su bahar suka dawo basu wani gane komaiba a gidan sbd kowa yayi tsit gidan ba kanta dan haka suma abinci sukaci suka fada karatu har dare ba wanda ya fito ko abinci kowama daban daban yaci nasa, Bahar cikin damuwa take sosai batareda kowa ya saniba gabaki daya tarasa gane kanta karatun ma yinsa takeyi tana jin kaman baya shiga sbd hakanan take jin damuwa da fushi akansa lokaci daya hakama gashi Ammi ta gane tayi tafiya kowane minti da second tsoron kada Ammi ta gane ko ta fahimci dashi tayi tafiyar take amma duka wannan fargaban da tashin hankalin ita kadaice takeyi shi yama manta da ita da abinda zai biyo bayan idan Ammi ta sani dan haka fushi da bacin rai take ciki sosai wanda ya sana hadda wayarta ta hada haushin ta kashe kwata kwata ta ajiye. Washe gari Neesah ta tattara ta koma hostel tabar gidan tabarsu a cikin yanayin da suke ciki, Ammi tafiyarta boyem tafara shiryawa a lokacin ne Bahar taji maganar tafiyan a bakin Maa tenya da laifinsu na boye zuwan NUAB dan haka hankalinta yayi mummunan tashi ta shiga rawar jiki da rudanin jin Ammin tasan da zuwan NUAB, Dakinta taje da gudu ta rufe ta zauna a qasa ta ringa kuka kaman ranta zai fita tanajin rayuwarta tagama tsayawa tinda Ammi taji abinda ya faru, Wuni tayi tana kuka mai tsima zuciya daman kukan ne yake cikeda kirjinta tsawon wannan lokacin dan haka a wuni guda kammaninta suka sauya tayi jajir idanuwanta sukai luhu luhu ko ruwa ta kasa fitowa tasha. Har dare bata fito ba bata bari kowa yaga yanayin datake ciki ba, Harta kwanta aka bude kofar dakin aka shigo a natse. Ammi ce ta iso har bakin gadonta ta zauna tareda dan qara hasken dakin kadan tana kallanta. Cikin damuwa ta kalli fuskanta data kumbura sosai kammaninta sun sauya tace 'Subhanallh Bahar?? Kafin ta sake wata maganar Bahar din ta fashe da sabon kuka tana tashi zaune ta sauko qasa ta zube gaban Ammin tana kama kafafunta tace 'Wallahi Ammi shine yamun dole bada son rainaba, Ammi ko su Maa zasuyi shedan dole yamun, Hakama ko tafiyar Birmingham daga zuwa ganin likita ya tafi dani bada son raina ba dan Allah Ammi kiyi hkr kada kiyi fushi akan hakan ki tafi Boyem ki barni Ammi bazan sake ba dan Allah kiyi haku..... Somewa kusan Ammin tayi daga zaune idanuwanta na tsayuwa cak akan Bahar din cikeda mamaki me girma na jin sabon zance kuma bayan wanda takeji a kwanakin kullum, Me bahar din ke nufi? Miqewa tayi hannuwanta na dan rawa ta kasa cewa komai sbd ita lura da yanayin sanyin Bahar din daya saura rayuwanta a kwanakin ya sakata jin tausayinta takejin ko zata tafi da ita ta yawato ta dawo ko zata koma daidai duk da batasan meyake damunta ba ya sakata zuwa dakin amma tana jin sabon zancen tashin hankali. Kafe bahar din da ido tayi tana rasa abin cewa har lokacin tana qare mata kallo zuciyarta na bugawa da abinda ke shirin faruw tace 'NUAB dinne ya miki dole? NUAB dinne ya tafi dake Birmingham daman? Me kukaje yi acan? Meye hadinki da tafiyarsa? Duka su sakinah suna me harya kwasheki kuka tafi? Tafiyan wuni guda ce ko kwana? Rikicewa bahar tayi da tambayoyin tayi shiru tana tsiyayo hawaye wanda ya saka Ammin jin tafara fusata dan haka juyawa tayi tabar dakin ta nufi dakinsu sakinah kai tsaye. Tana zuwa tambayar data jefa musu shine meya faru tsakanin NUAB da Bahar? Da mamaki suka kalleta kafin sukai shiru take tinaninta yake inda bata son yaje wani baqin ciki da bacin rai take ya rufeta ta rasa abin fada ta juya tabar dakin tana zuwa wayarta ta dauka ta kira tace ticket din tafiyarsu takeso na tafiya dukansu a goben. Tana kashe wayarta numbern NUAB data kasa dauka kwana biyun ta kira ido rufe. A natse ya dauka cikin kwanciyan hankali sbd tinda ya dawo boyem baya cikin nutsuwansa sbd ayyuka da 'yarta data tsayar da rayuwarsa guri daya cak. Babu abinda ya fara sauka a wayar tasu bayan tambayarta data saka wayoyin nasu shiru. 'NUAB meya hadaka da Bahar daka zo?? Shiru yayi na mintina maganar na amsa kuwwa mara karfi a cikin kunnuwansa ya sauke numfashi mara sauti yana bude kyawawan idanuwansa masu kwarjini ya ajiye file din dayake hannunsa yana dubawa ya bude baki da muryansa me sanyi yace 'Ammi zaki iya jin amsar tambayanki??? Kashe wayar tayi da sauri tana jifa da wayar sbd zai iya bata amsar da zata kasheta kafin safe dan haka gwara ta jira garin ya waye su isa boyem din ya fuskanci fushinta sbd ga dukkan alama yafara lalata karatun yarinyar nan san taga alama amma bata dauka aikinsa bane. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 142 Dukkaninsu ba wanda yayi baccin arziki musamman da a daren ta sanar dasu tafiyan gabaki dayansu zasuyi yanzu zuwa boyem din. Bahar sake shiga fargaba da tsoro da damuwa tayi sbd fargaban abinda zaa tafi yi, Idan ta hadasu da NUAB ta tambayesa zai iya fada mata amsar duk abinda zata tambayesa wanda kila bazata taba iya sake kallan fuskar Ammi ba har abada dan haka taji tana fatar masa magana kafin Ammi ta hadasu guri daya ta tambayesa. Sanyi jikinta yayi tanajin bata taba tafiyan dataji hankalinta yana tsananin tashi ba faduwan gaba na kamata ba idan ta tina irin wannan. Kasa komai tayi dan haka maa sakinah ce ta hada mata kayanta a suitcase guda daya tinda acan tanada kaya sosai kuma sunyi waya kafin su isa su Naimah da salmah zasu fidda komai akai a wanke a sake gogewa da tirarawa na sitirarsu. Washe gari ansiya duka tickets dinsu na tafiyar dan haka da dare jirginsu zai tashi amma kusan tinda safen suka gama shirin komai. Breakfast ma sama sama sukai a dining din duk da Tenya da sakinah hidimar gabansu kawai sukeyi tinda dai ba yanda zasu iya yi, Ammin ce taketa bacin rai da zafinsa sbd taji ciwo da tsananin zafin abinda NUAB din yayi matiqar gaske duk da ta kasa zaunawa ta tambaya taji cikakken bayanin komai a bakinsu sakinah sbd zuciyarta bazata iya daukan jin ba hakama shima datake son yiwa maganar dakyau sbd alkawarin da yayi mata akan zai jira har dai bahar ta gama ko nisa da kama karatun sosai tukuna zaaji raayinta akan shi da aurensa matiqar bata so sunyi alkawarin ba dole zaa sauwake auren a barta ta jira lokacinda duk ta tashi sbd tayi alkwarin bazata bari alkwarinsu itada Abaas ba ya tauye Bahar tinda ko babu komai sun cika nasu alkawarin tinda dai anyi auren. Yanzu ta tadda wannan labarin da aka boye mata me daga hankali gashi karatun yana neman rikicewa tin baa kusa kammalawa ba, Qarin tashin hankalinta na biyu da shikenan sedai ta tsinci ciki a jikin Bahar. Dalilinsa na karya mata alkawarin daya daukan mata tana matsayin uwar data haifesa takeson ji dan kuwa ya saka mata radadi me zafi da hakan da yayi na watsi na alkawarin. Bahar ma bata iya fitowa cin abinci ba seda Ammin ta saka aka kirata akan umarni ne ta bada. A silale take tahowa jikinta a sanyaye kaman mara lafiya tana sauke kanta qasa. Kafeta da ido Ammin tayi tana qarewa tafiyanta kallo data sauya kwata kwata ba kaman da tana budurwanta ba a baya, Dauke idanuwanta tayi daga kallanta tana jin wani iri duk da tasan su tenya zasu gyara mata ita su bata kulawa fiyeda yanda ya kamata amma dai jin takeyi tayi babban baqin cikin da bata nan ta kula da ita da kanta sannan shi kansa yaga bacin ranta yanda ya kamata dan kuwa duk namijin dazai sauya tafiyar mace bayan maidata cikakkiyar macensa to ba qaramar karfi da wuya tasha ba a hannunsa da nacewa. Bahar din na isowa zaunawa tayi gefen Ammin tareda bude baki a sanyaye ta gaidata kafin ta gaida maa tenya sbd maa sakinah ita tana dakinta ma tin dazu. Ammin ce da kanta ta zuba mata abinci da wani kakkarfan hadin madara me zafi datace daga yanzu kullum shi zaa ringa bawa bahar din kullum, Daman tenya shi take bata tinda abin ya faru tafiyar da sukai ne ta dena sha sai kuma da Ammin ta dawo shima suka dena bata sbd kada ta gani tasan Bahar ta san Namiji kenan sbd hadi ne da kadai ake bawa wadda ta zama macen cikakkiya a cikin masarautar boyem. Madaran kadai tasha sama sama sai abinci kadan tace ta koshi zata miqe Ammi tace ta sake ci ta koshi. Sake cin abincin tayi ta tura ta gama ta miqe saita kasa komawa daki taxo gurin Maa sakinah ta lafe gefenta sbd har lokacin ba fuska sosai a gurin Ammi gashi taqi mata fada jira takeyi su isa ta hadasu su biyun kila wanda hakan ke daga hankalin Bahar sosai taji tana shiga damuwa. Haka suka wuni har dare sukai sallolinsu magrib da ishai suka fiddo komai aka saka a mota suka bar gidan. Suna ficewa kai tsaye ba doguwan bata lokaci da tafiyan slow suka isa airport daga nan ma ba bata lokacin suka bar qasar zuwa qasar Boyem. Baccin da basu samu yiba a daren kusan dukansu suka samu a jirgin dan haka hankali kwance sukai baccinsu sbd suna first class,. Ammi ce batai wani bacci ba sbd abubuwan dake kanta kala kala dana NUAB dana sultan dana Bahar ma ga damuwan da Zuhrah take ciki itama dan haka kanta ya dan dauki zafi da damuwa. Bayan asuba har gari ya fara wayewa suka sauka dan haka already motocin sultan yasar guda biyu data securities daya suna airport suna jiransu, Shiga motocin sukai aka bar Airport dasu zuwa masarauta kowannensu na sauke ajiyan zuciya me sanyi da nutsuwan sauka lafiya. Ita kanta Bahar datake cikin sanyin jiki ajiyan zuciya ta sauke a daidai lokacin da aka wangale musu makeken gate din masarautar na farko wanda yaji sauyi da wasu zafafan securities hakama babu inda bai sauyaba a masarautar tin daga gate din komai ya sauya ya zama na asalin zamani dake ihun ilimi da wayewa dan kuwa wata nutsuwa ma ba shakka ko tsoro irin na baya ba masarautar take ba a yanzu dan a baya kana shigowa zakaji kanajin tsoro da shakka sbd koina karfin ikon mulki kawai yake bayyanawa sabanin yanxu da shaawa da burgewa da wani irin ikon mulki me burgewa zakaji kana gani da ji. Parking motocin akai suka fito bayin bangaren nasu suna jere a tsaye suna jiran isowansu dan haka cikeda girmamwa suka fara musu barka da zuwa suna karban hadbags din kowacensu kansu a qasa kafin suka tafi suka fara jan suitcases dinsu a natse zuwa ciki. Kamar daga sama suna daga kafa ko taku hudu basuyiba wata lafiyayyan sautin qarar dawowan Uwar sultan me mulki a yanzu me boyem ta fara karade masaurautar tana ratsa koina. Sultan NUAB dinne da kansa dayake zaune a daya daga cikin lafiyayyun sofas dake office dinsa a hawa na karshe dake building na offices nasu yaji saukar sautin yana ratsa kunnuwansa ya tabbatarda Ammin tasa ce ta iso sbd ya samu labarin barowansu daga daga drivern Bahar dan haka lumshe idanuwansa yayi ahankali yanajin wata niimar sanyi na ratsa gangar jiki da zuciyarsa sbd daga karshe dai matarsa ta iso garesa a maimakon tafiyan da zaiyi zuwa gareta a satin wanda ya shirya tsaf dan fuskantar Amminsa shima. Sake sauke numfashi yayi me sanyi da nutsuwa yana dago kyawawan idanuwansa da harsun sauya sbd sabuwan nutsuwa da niimar data shigesu ya kalli Aleey da keelah dake gabansa sukai qasa da kai a natse sbd bazasu iya daukan idanuwansa a cikin nasu ba musamman da wani sabon yanayin yake bayyana a cikinsu. Files din hannunsa ya ajiye a gabansu a natse yana maida bayansa ya jinginar a kujeran dayake ya bude baki yace 'Na duba duka abarsu a yanda tin farko aka tsaro, And bazasu samu ganina ba sam a yanzu ko a kusa ba sai munga yanda business dasu din zai kasance, Keelah kaine zaka hadu dasu a Moscow din ka gudanar da komai daidai yanda kasan muna komai na sealing deal din.' 'Yes LEUL' keelah ya fada yana daukan files din a hannunsa yana karanta wasu a ipad din hannunsa sbd daman sun saba dik businesses dinsu sune masu zuwa shi keelah ko Aleey sai manyan ne kokuma wainda suke na mahaukatan daloli yake zuwa da kansa hakama idan har tattaunawansu akan businesses nasu ne na GHAZs basa ambatarsa da sultan da LEUL kaman yanda suka saba suke kiransa wato Zaki sai idan harkar sarauta ce suke tsayawa kansu a qasa su ambacesa da Sultan LEUL boyem. Su kansu tinda sukaji sautin isowan Uwar me boyem din suka shiga sabuwar nutsuwansu musamman aleey daya san lokacin haduwan NUAB din da sultan yasar yayi sbd Ammin dake tsakani ta iso. Gama tattaunawa sukai kusan a office din suka kwana suna aiki sosai dan haka yanzune suke kokarin tafiya kowa ya kwanta ya huta dan yau sultan NUAB din bazai fito office ba kwata kwata sai gobe. Fitowa sukai tareda hawa lift suka sauko securities da fadawan sultan din na masarauta suka miqe tsaye dukansu sbd suma anan suka kwana din suna gadi. Gaba yayi a natse cikin kamewa da wata irin kwarjini da kyansa na sanyin safiyar dake hana kowa sauke idanuwansa akansa sbd tamkar wani sabon tauraro me haske haka yake haskawa yana daukan ido sbd lafiya da hasken fatarsa da kyau da jan hankali da cika ido. Kai tsaye bangarensa su nufa sabo wanda girmansa yafi kowane bangare girma sbd girman ginin da akai da tsarinsa tareda zagayesa da qaramar katangar datai kyau da tsari ta kuma ji security. Suna isowa aka bude masa kofa wangale duka securities na bangaren suna miqewa tsaye cikin girmamawa ya shige batareda ya bude baki ya amsa gaisuwansu ba da hannu kadai ya iya amsawa sbd yana buqatan hutawan gaske da samun nutsuwa a cikin kwakwalwansa. Yana shigewa main kofar palonsa na farko tareda keelah da aleey iyakacinsu palon ba farko suma suka dakata tareda kai abubuwansa da suka shigo dasu a hannu inda ya kamata su ajiye suka juyo suka fice. Zuwa nasu dakunan dake waje amma a cikin bangaren kowannensu lafiyayyan babban room and palo ne da toilet da sukaji luxuries suma suka tsaru suka hadu. Kai tsaye hanyar bedroom dinsa dake kuryan wani palon na biyu ya nufa yana isa ya shige ya nufi closet dinsa ya zare kayan jikinsa tas a natse ya dauki towel a cikin jerin towels din dake jere kaman shago ya daura a qugunsa ya fada bathroom dinsa me girman gaske da tsari. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 143 Wanka yayi wanda ya dauki lokaci me dan tsayi a ciki yanayi sbd su brush da sauran abubuwan daya saba yi duk safiya kafin wanka tukuna ya fito yana fidda qamshin showerset dinsa dake tashi a fatar jikinsa. Gashinsa dayake tsiyayan ruwa kadan kadan ya saka towel qarami yana gogewa yana nufar inda zai busar dashi da hand dryer dinsa. Bai wani jima yana bata lokaci ba ya gama komai ya saka wata black bvlgari tight underwear data kama jikinsa ta zauna a qugunsa ya saka doguwar wando me santsi da fadi ta bacci ya isa lafiyayyan gadonsa ya haye ya shige bargo ya kwanta cikin jerin tarin pillows din gadon masu tsananin laushi ya lumshe idanuwansa yana rufewa take ba bata lokaci bacci ya daukesa hankali kwance. Bangaren kaman yanda aka saba matiqar yana ciki yana hutawa kowane motsi ya dauke kenan dan haka kowama hutun ya kwanta yanayi sbd hana motsi. ***Haile ma dake kwance tana bacci cikin dan kwanciyan hankalin daya rage mata mara yawa sbd abubuwa sun taru sun tsaya gabanta ba sauki ko kadan sbd gasu Aslam a gabanta zuwa yanzu sun rikice sun fice hayyacinsu sun aje komai aure suke tsananin so ko wane iri ne dan haka ko lokacin komai basuda a yanzu idan bana neman hanyar samun miji ba sbd daga karshe dai sun gaji da zama akan kowace kalar tirban data dorasu tin kuruciyarsu har yanzu da manyancin yazo musu batareda samun komaiba, Sun taso a wahalar neman mulkin da babu abinda zasuyi dashi suna mata, Sun lalata future dinsu tin a baya da yaqin neman mulki ga wanda shi kansa yanzu ya tattara mulkin ya aje baya so sbd rayuwarsa data rasa madafar dafawa a yanzu, Ta bangaren daya Asim tinda ya dawo daga tafiyar da yayi da matarsa ya kebe kansa baya son hayaniya ko doguwan muamala da kowa yana bangarensa gaisuwa kawai yake zuwa suyi ya koma bangarensa ba kamar baya ba hakama ya sauya sosai ko a gurin muamalantar mahaifinsa ya zama sabon mutum na daban ya samu karfi da taurin zuciyar daya rasa a baya ya zama cikakken namiji me dauriya da karfin zuciyar da bazai iya abubuwa da dama ba na mata ko hawa tirban da Mamensa zata sakasa kowace iri ce kuwa. Wannan sauyin da haile take gani a tattare da yayanta da suka ajeta suna rayuwan da suka zabawa kansu ba wadda ta zabar musu ba suka koma wasu mutanen daban ya sakata rasa tudun dafawa sbd sune kadai abinda take dasu ta dogara dasu da aikatawa ko samar da kowace irin rayuwar datake so sbd sune tamkar makamanta datake son yaqar kowane yaqin datake so dasu batareda tinanin illar da hakan take musu ba ko zatai musu ba, Damuwa take cikinta sosai ga Sultan daya tafiyarsa yabar qasar ya tafi ga mistress dinsa yabarsu ya zabeta wanda duniya take shadar da hakan a sannu a sannu, Ga NUAB ba mulkin da duniya take magana a kai gabaki daya sbd ya kawo sabuwar duniya me burgewa da zamani da ilimi ga masarautar fiyeda wadda sultan yasar ya kawo sbd shima ya ingata masarautar fiyeda sarakunan baya gashi dansa a yanzu yana wanda ya fi nasa juma alfahari da farin ciki yake da hakan, Su kansu manyan fada dasuke bayanta sun sauya sun zubar da makaman yakinsu sunbi NUAB fiyeda yanda sukai tsammani sbd daya saukesu 'yayansu ya dauka ya dora a matsayinsu dan haka a cikin farin ciki suke hutun sauka kan mulkin suna kallan yayansu a cikin gina sabuwar boyem da shekaru da zamani da qarni masu zuwa zasuyi alfahari da ita. Jin sautin dawowan uwar me boyem ya saka baccinta yankewa tana bude idanuwanta ahankali tanajin kanta na mummunan sarawar daya saka taji kaman rabin jikinta yana neman dena aiki sbd wata riqewa da jijiyoyin jikinta sukai sbd tafi farin cikin a sakar mata qarar mutuwan sultan da dawowan ayanah rayuwarsu. Tashi tayi ahankali tana rintse idanuwanta ahankali wani nauyi yana sauka kirjinta daga kanta ahankali ta sauke numfashi me zafi da damuwa me tsananin gaske. A daidai wannan lokacin itama Maraki data zama tamkar babu ta a cikin masarautar tana zaune a bakin gadonta ta gama sallar asuba ta koma kenan zata kwanta taji sautin wanda ya sakata qasa da kanta tana rufe idanuwanta a hankali taji wani irin nauyi me radadi ya danne kirjinta sbd alkawarin data daukanwa kanta ayau ya tabbata zai cika kenan sbd tayiwa kanta alkawarin daga ranar da Ayanah ghaz ta dawo rayuwar sultan zata barsa har abada bazata iya rayuwa dashi ba kuma sbd zata iya mutuwa da baqin da babu wanda ya sani kaman yanda shi kansa zai iya shiga wuta batareda ya saniba sbd abinda ta tabbatar dashi shine Allah ya kaddari Ayanah ce zuciyar sultan da zai iya bata akanta batareda ya saniba hakama ita daman babu komai a tsakaninta dashi bayan macen biyan buqata sbd bai taba sonta ba a tsawon shekarun nan,bai taba mata kallan macen da zai iya wani girman abu akanta ba, Bata haihuwa ba dan haka ko matsayin imebētis dinsa bata kaiba su da sun haifa jinin boyem a masarautar, Mantawa akeyi da ita ko a tarihi da zaman masarautar, Batada kowane irin amfani, Batada kowane irin matsayi, Ta zamar masa dole kaman yanda a yanzu itama ya dade da zamar mata dole, Dan haka lokaci yayi da zata tafi ko zuciyarta zata samu sauki daga baqin ciki da damuwan datai shekaru tin na kuruciya tana yi, Shi kansa a yanzu mafita da hanyar tsira yake nema yayi rayuwar aminci da kwanciyar hankali dan haka kaman yanda yayi freeing imebētis dinsa duka tana neman yayi freeing nata ta qarasa rayuwar data rage mata da kwanciyan hankali da dan farin cikin data rasa dan bata taba samunsa ba tinda tayi aurensa. A zuciyarta ta dauka tanada sauran hope bayan tafiyar Ayanah ghaz amma ayau Ayanaah ta dawo babu sauran kowane hope ga haile ma datake da yaya dashi bare ita da batada kowa da komai. Bude idanuwanta tayi ahakali da sukai jajir tana sake sauke numfashi me sanyi ahankali tukuna ta dauke kafafunta daga qasa tana dorasu akan gadon tareda kwantawa ahakali tana rufe idanuwanta sbd daga karshe dai nacewa a auren sarauta bai bata komaiba bayan karshe me kadaici da quncin da baida ranar tafiya, Auren sarauta ga duk macen da baa so bai taba zama farin ciki ga kowace mace ba dan haka take jin inama zata iya dawo da baya ta zabi auren soyayya da kauna akan auren sarautar da zaa badaka kyauta ko tukuici. Shi kansa sultan a wannan lokacin dayaji isowan macen da itace rayuwarsa ayanzu ajiyan zuciya ya sauke yana cigaba da adhkar din dayake yi tin asuba yana jin sanyi da nutsuwa suna sake ratsa ruhinsa sbd yawo da kwana kwana ya qare masa lokaci yayi da ba 'danta kadai ba duniya ma gabaki daya zata san da ita matarsa ce cikakkiya a yanzu ba wishmah dinsa ba duk da duka matsayin biyu nata ne har abada. ***Su Ammi kuwa koda suka isa bangarensu bayin bangaren sun gama yiwa komai na bangaren wani irin gyara na musamman duk da ba wani aiki me girma bane sbd komai da aka sauya na bangaren harma da tsarinsa dan haka kowannensu cikin samun nutsuwa da farin cikin kasancewa a gida suka nufi dakunansu kowace bayi bayi biyu na bayanta da akwatinanta. Kai tsaye daki bahar ta wuce a gajiye duk da tayi bacci sosai cikin jirgi ta rage ciwon kai da damuwa sbd baccin ya taimaka mata sosai, Tana shiga dakinta su salmah suka isa da suitcase dinta har gaban closet suka bude suka fara jera mata kayan a ciki ba tareda doguwan motsiba, Wayarta dake hannunta ta ajiye gefen gadon dakin da already an kunna mata ac da qamshi me dadi yana tashi a hankali ta nufi bathroom. Zare komai na jikinta tayi ta fasa sabuwar toothbrush me tsada dasuke jere a toilet din ta fara brush. Tana gamawa wanka tayi da ruwan zafi masu zafi sosai ta gama ta fito daure da towel zuwa lokacin su naimah sun fice daga dakin harma da haske sosai an rage mata. Shiryawa tayi sama sama ta saka riga da wando na bacci marasa nauyi tai shirin sallah tai sallan asubar da basu samu yi ba tana gamawa da adduointa miqewa tayi ta haye gado ta shige ta kwanta sbd bacci takeji sosai da mutuwan jiki. Bacci ne ya dauketa kaman yanda kusan dukansu da kowa ya gama komai baccin ya kwanta yi hankali a kwance bayan sun daga hankalin mutane da dama a cikin masaurautar da dawowansu. Ita kanta Ammi data dawo da damuwa da bacin rai jin tayi tana samun nutsuwa da kwanciyan hankalin bacin ranta na raguwa. Tsit masarauta tayi dan kuwa ko fada tinda sultan na hutu ayau din na rashin fitowa sai kowa ya zama a low ba wata hayaniyar aiki. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 144 Asim dayake bangarensa shima yaji isowan Ammin shiru yayi kawai yana sauke kansa qasa sbd yanada tabbacin Ammin da Bahar dinta ta taho wadda yake tsananin fatar Allah ya nesantasa da duk inda zai sake ganinta ya saketa a idanuwansa sbd hakanne kadai zai cire masa ita daga zuciyarsa ya rungumi danganar daya riga ya daukarwa ransa. Leylah ma dake bangaren mahaifiyarta tinda ta dawo shiru tayi tana sauke ajiyan zuciya da jin farin cikin dawowan Ammin sbd komawa bangarenta zai rage mata damuwan datake ciki sbd irin yanda su maa sakinah da Ammin ke nuna mata kulawa da kauna duk da tanajin wani irin nauyi a kirji na ganin Bahar da zatai amma kuma zata fuskanci hakan ta hadiye kowace irin radadi da nauyin da zataji harta saba ya dallashe ta dena jinsa sbd bazata illata rayuwarta akan abinda bazata taba samuba koda tanada rabon samun a gaba to gwara yaxo mata a bazata amma a yanzu tana buqatan healing duk da batajin zata samu hakan a kusa sbd damuwa data aureta harma ta zamar mata ciwon daya kasa warkewa tinda ta dawo, Damuwa ce tai mata yawan da batada kowace irin walwal koyaushe tana kwance a daki cikin rashin karfi da zazzabi, Abinda yake sake shigar da zuhrah damuwa da tinani kala kala akan auren leylah din shine babu ranar da Asim din baya zuwa bangaren ganinta, Zai shigo ya gaida mum din su gaisa a girmamawa da mutuntawa tukuna ya shiga dakin Leylah din kai tsaye acan yake zuwa su gaisa ya dubata hakama yayi yai akan kiran likita ya dubata taqi yadda sbd batason mum dinta taji tana cikin damuwa me yawa ne tafara tambayarta abinda yake faruwa tinda ta tsaya akan batada lafiya ne yasa ta dawo bangaren. Da farko mum din ta dauka laulayi takeyi sai kuma taga kaman Asim din a cikin damuwa sosai shima saita dauke tinaninta daga kan laulayin ta shiga damuwan itama ga shuraim yana kwana biyu bai shigoba batasan sakasa wata damuwan akan wadda take ganin kaman yana ciki shima ta ayyukan sarauta shima dan haka sai bata fada masa ba tayi shiru ta nema yar uwarta Ayanah ta fada mata. Sai yamma lis kusan kowa ya samu fitowa daga dakinsa lokacin kowa yaci ya koshi ya samu hutu iya hutu, Su Maa ne ke palo zaune cikin hutawa maa tenya tana waya tana fadawa yarta akan ziyarar da zata kawo a boyem itama, Ayanah ce ta fito cikin shigar doguwan rigar bahrain me kyau da tsada mara ado sosai ta qaraso ta zauna tana ajiye wayarta gefenta su salmah suka fara shigowa suna jere fresh kayan marmari da sukai sanyi a tsare. Suna gamawa suka bar gurin daidai nan zuhrah ta shigo bayinta biyu na bayanta suka tsaya daga kofar palon farko suna komawa gurin bayin bangaren dan zaunawa acan su jirata. Itama leylah da bayinta biyu suke biye da ita dakatawar sukai suna bin bayan bayin Mum dinta. Suna shigowa palon Ayanah ta zubawa yar uwarta idanuwa cikeda kauna me tsanani tana jinta har cikik jininta ta miqe suka rungume juna Zuhrah ta kama hannunta tayi kissing cikeda kauna kafin itama ayanah din tai kissin tsakiyar kanta tana ambatar sunanta. Cikeda kauna itama Sakinah dasuke jinta a zuciyarsu ta maye gurbin nurat da babu a cikinsu zuhrah ta rungumeta tana kissin tsakiyar kanta sunawa juna barka da haduwa cikin aminci. Akan leylah Ammi ta maida idanuwanta tana kalla cikesa mamakin ramar datake gani tattare da ita da wani irin haske data qara fayau ta ware mata hannu ahankali tana cewa 'Zo Yene leylah' Tahowa leylan tayi a natse tana jin hawaye na ciko idanuwanta sbd jin kaunar da Ammi kewa mum dinta da ita. Rungumeta Ammi tayi a jikinta sosai da kyau cikeda kauna da kulawa tana cewa 'Insha Allah koma menene damuwan zai zama alkhairi kinji Leylah' Gyada kai leylah tayi a natse suna zaunawa gabaki dayansu a kujera tana gaida su maa sakinah cikin girmamawa suka amsa Sakinah na mata kallan kulawa da damuwan ramar datake gani a tattare da ita Maa tenya kuwa yanayin fatar Leylah din take kalla tana shiga nazarin sauyawanta. Zuhrah ce ta bude baki zata tambayi Bahar sai ga bahar din ta fito a natse cikin riga da wandon Flairs Purple masu fadi sosai da sukai mata kyau sosai sbd sun qara fidda haskenta sosai da sauyawan datai itama na sauyin rayuwan data samu. Zuba mata ido Zuhrah tayi tana kallanta da dukkanin kaunar datake wa Abaas da jinin duk wani ghaz da suka rasa tana jin inama itama zata iya dawo da baya da itace zata nemo bahar ta bata dukkanin kauna da soyayyar uwa da uba data rasa. Hannu daya ta miqawa bahar din tana ambatarta da sunayen da suke ambatar abaas dasu da yana yaro na kaunar da batada sirki. Qarasowa bahar din takeyi itama Ammi ita ta dago tana kalla tata kaunar da soyayyar ta daban ce kaf duniya akan bahar dan haka ko data iso itama saida ta kalli Ammin cikeda kauna da kewa na fushin datake yi da ita kwana biyun kafin ta kama hannun Mum zuhrah tana zaunawa gefenta a jikinta tana bude baki ta gaidata. Amsawa zuhrah tayi tana tambayarta karatu da uk. Amsawa tayi tana maida kallanta akan Leylah ta ambaci sunanta a natse tana gaidata. Amsawa leylah tayi tana mata ya hanya a natsen itama tanajin ma bataji nauyin kirji da zafin datai tsammanin ji dinba dan haka ta dan sake jikinta a cikinsu tana tinanin halinda Asim yake ciki a yanzu data tabbatarda yaji isowan Bahar din a cikin masarautar. Firar ahalin dake kaunar juna da babu matsaloli suka ringa yi hankali kwance suna ciye ciyensu wanda ya saka Ammin aje damuwarta a gefe tana jin dadin kasancewa a tareda ahalin da suka rage mata a duniya, Ita kanta leylah jin tayi damuwarta ta rabe gefe tana samun nutsuwa da walwala dan haka basu tashi daga zaman ba saida akai magrib suka tashi sallah, Dakin Bahar taje tayi sallah cikin karfin hali sbd tanason cusawa kanta salama, Ita kanta Bahar bata damu ba daman ba itace me matsalarba dan haka dan sake mata tayi har sukai dan firar zuwan nasu uk da dawowansu kafin suka fito cin abinci wanda sukaci dukkaninsu da iyayensu. Sai bayan ishai Zuhrah tabar bangaren ta koma tabar leylah anan wadda tace anan zata kwana. Dakin Bahar din still tayi zamanta wanka tayi ta fito ta zauna tafara shirin bacci sbd yanzu da wuri take bacci, Sabbin layan bacci ta dauka a cikin closet din Bahar ta saka masu kauri riga da wando da sukai mata kyau sosai sbd bata saba saka kayan bacci riga da wando ba tafison riga kawai wadda zata sauka kokuma qarama ta bacci. Tana kokarin miqewa daga gaban mirror kiran Asim ya shigo wayarta sbd yaje can bangaren kaman yanda ya saba bai sameta ba. Ajiyan zuciya ta sauke tana komawa zaune a hankali ta dauki wayar ga mamakinta cikin nutsuwa yace mata yana bangaren Ammin yazo ganinta. Bata taba dauka zai iya tahowa bangaren ba kodan mahaifiyarsa da kuma bahar dan haka miqewa tayi a sanyaye sbd tasan dole zuciyarsa na cikin wani irin mawuyacin hali na zuwansa nan din. Bata iya saka komaiba akan kayan jikinta ba sbd damuwa hakanan ta fice daga dakin hula ce kadai a kanta wadda itama gashinta dayake sake bata rufesa ba. Palo ta fito daidai lokacinda Maa sakinah data gansa a waje tsaye tai masa iso har cikin palon cikin kulawa da kauna sbd a yanzu shi nasu ne. Zaunawa yayi a natse yana kasa dagowa ta wuce taje ta sanarwa Ammi Asim yace yanason gaidata. Leylah kuwa qarasowa tayi tana kallansa tareda kasa dauke idanuwanta akansa zuciyarta na wani irin harbawa ahankali da sanyi sbd tausayinsa shima dagowa yayi ya kafeta da idanuwansa masu kyau da sukai sanyi yana kallanta tareda jin confidence da karfin zuciyar iya fuskantar komai. Fitowan Ammi ta dakatar da ita daga isa garesa sbd tasan ba qaramar quna yake ciki ba akanta ya daure ya danne ya shigo dan haka dauke idanuwanta tayi daga kansa tana saukewa qasa. Qarasowa Ammi tayi cikin kalama da kulawa tana ambatar sunansa da sakewan data sakasa dago idanuwa ya kalleta yana jin kwarjininta har cikin idonsa dan haka ya dan sauke ido yana gaidata da mata sannu da zuwa cikin girmamawan dataji dadi tai masa sannu da kokari da kuma basa hakurin sunje bata nan. Sama sama sbd rashin sabo duka danyi magana kafin ta miqe tabar palon. Tana barin palon leylah zubawa hannuwansa dake rawa ahankali ido tayi yana boyewa kada kowa ya lura take idanuwanta suka sake cikowa da hawaye ta tako ta iso gabansa bata iya cewa komaiba ta kama hannunsa a hankali ta miqar dashi tajasa suka bar palon suna ficewa daga bangaren. Hanyar bangarensa take kokarin nufa dashi ya dakatawa a hankali kafin ya cire jacket din dake saman kayansa ya saka mata sbd batada rufa a jikinta duk da dare ne. Yana saka mata ya dauketa cak daga qasa sbd hadda takarmi ta manta bata sakoba ya nufi bangaren nasa da ita yana jin gashin jikinsa na miqewa da irin lafewan datai a jikinsa tareda saka hannuwanta biyu ta zagayesa dasu sbd irin daukan da yayi mata. Suna barin bangaren karfe tara da rabi ta buga a lokacin Ammi ita kuma ta fito dan tafiya magana da sultan wanda ta dakatar daga zuwan dayaso yi bangarenta wanda tasan tsaf zai iya haduwa da NUAB a bangaren dan shima yanada wuya ya kwana bai taho gaidataba amma ganin har 9 ta wuce baizo ba ya sakata ficewa xuwa bangaren sultan din bada niyar karban kwana ba sam. Tana ficewa tara da talatin da hudu manyan securities dinsa biyu da duk inda ya saka kafa a cikin masarautar suna bakin gurin suka iso kofar bangaren nata suka tsaya 9:40 a natse sukuma tukuna sai gasa ya sako kai a cikin wata lafiyayya sanyayyar nutsu da izzar ikon mulki da kamewa tareda kwarjininsa me karfin gaske yana sanye da fararen Armanis da sukai masa kyau tareda fidda kyau da samartakansa. Aleey ne a gefensa suka iso suka shigo wanda take bayin ciki suka fice daga bangaren a natse suka bar gurin gavaki daya har saiya bar hanyar gurin ma kwata kwata. Su Maa sun shige dukansu dan haka kai tsaye palon Ammin ya nufa bai ganta ba ya fidda wayarsa ya saka kiran Maa sakinah wadda ta fito a natse suka gaisa ta sanar dashi Ammin bata nan taje gurin sultan. Bazata iya saka kanta a tsaka me wuya ba shiyasa ta fada gaskiyar kai tsaye sbd lokaci yayi da kowa zai fuskanci abinda yake zahirin gaskia. Shiru yayi idanuwansa na dan fara sauyawa kirjinsa na fara nauyi zuciyarsa na fara wani irin daci da jin wata irin damuwa na lullubesa sbd da gaske Amminsa takeyi Sultan zata zaba akansa. Kofar dakin Bahar ce ta bude a natse wanda ya saka Maa sakinah juyawa ta kalli kofar daidai nan Bahar din ta sako kai a palon sanye da kayan bacci riga da wando marasa tsayi ko kadan amma ta sako hijabi dogo har qasa yana ja sbd tinanin mijin leylah din yana nan kuma tana buqatan dauko abu a dakin maa sakinah. Batasan dashi ba saida tayi taku biyu ta tsaya cak sbd qamshin daya ratsa hancinta ahankali ya shiga kanta har zuwa kirjinta ya bawa zuciyarta ahankali cikin wani sanyi daya saka jikinta sanyi ta dago ahankali. Numfashi me zafi na abinda yake cin zuciyarsa ya sauke yana hadiye fushinsa tareda dago fararen idanuwansa dake kashe kowace mace akansa ya sauke akanta, Barin gurin maa sakinah tayi tana komawa dakinta tareda masa saida safe, Kallo daya yayi mata dukkanin abinda yake jin yana cinsa yaji yafara sauka ahankali yana narkar da zuciya da sakar da duk wata zafin dake jini da zuciyarsa. Kasa dauke idanuwansa yayi daga kanta yana jin duniyarsa ta tsaya cak, Lumshe idanuwansa yayi tareda sake wani numfashin da taji saukansa har cikin ranta itama ta sauke idanuwanta ahankali tanajin idanuwanta na cikowa da hawayen da batasan na mene ba. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 145 Saukan tafin hannunsa me sanyi taji a gefen fuskarta batareda tasan ya iso  gabanta ba daya sanyata dago idanuwanta ta sauke masa yaji yana sake rasa kansa dan kuwa ayau ya gama tattarda itace farin ganinsa da babu abinda yake sauke fushinsa a lokaci daya idan ba itaba. 'Finally Yar Ammi' ya furta da wani irin sautin daya saka tsigar jikinta tashi ta sauke idanuwanta qasa daga kallansa tana jin maganar datake son fada masa idan sunzo akan Ammi da zata tambayesa suna bacewa daga bakinta amma batajin zata iya barin ta kasa fadarsu sbd zata iya somewa a gaban Ammi idan ya bude bakinsa yace magana zaiyi. Motsi bakinta ya fara wanda yakeson furta magana amma ta kasa sbd komai na jikinta daya mace. Kallanta yakeyi batareda motsawaba kallan da bai taba yiwa kowace irin halitta shi ba ya gangara da idanuwan a bakinta dayake motsi yagane magana takeson furtawa dan haka dauke hannunsa daga fuskanta yana sake bude baki yace 'Inason koma menene bakin yakeson furtawa a karan farko' Kama hannunta yayi zuwa dakinta wanda tayi saurin cin burki tana kallansa da sauri ta girgiza masa kai. Oh ok' yace yana juyawa da ita suka nufi kofa suka fice. Suna fita taga suna kokarin nufar bangarensa dan haka da sauri ta sake cin burki tana kokarin zare hannunta. Wani kallan yasake mata kafin ya dakata a hankali yana binta da wani irin kallo sbd ya karanci tsoronta a bayyane wanda ya saka jikinsa sake mutuwa akanta. A sanyaye ta bude baki tace 'Magana ne kadai nakeson muyi banason Ammi tasan bana nan' Kafeta yayi da idanuwansa yana mata kallan da zuciyarta ke tabbatar mata da mutuwa yakeyi akanta hakama itama tata zuciyar kasa riqe kanta takeyi akansa da duka kallan dayake mata wanda yake kawar da duka tsoro da shakka tareda fushin datakeyi akansa tanajin ganinsa kadai na bude nutsuwan data rasa ta dauke idanuwanta daga kallan dayake mata a hankali. Danne zuciya da feelings dinsa yayi a cikin yanayi na karfin hali sbd Su aleey da securities din dake tareda su a bayansu nesa kadan biye dasu ya dan sauke numfashi me sanyi da nutsuwa kafin ya bude baki yace 'Na fahimta you just wanna talk right? Ammi bazata taba sanin bakya nan ba sbd tana gurin Sultan' Hannunta ya dan sake kamewa a cikin nasa din daman bai saketa ba ya jata a natse suka fara takawa zuwa bangaren nasa tana jin tsoro da nutsuwa a lokaci daya amma koma menene ta zabi magana dashi akan yayi mata alkawarin bazai taba maganar da Ammi zata iya tambayarsa ba ita shine kadai abinda take so. Tsit hanyar take babu kowa ba motsin kowa sbd matiqar ya gifta wannan hanyar ta zuwa bangaren iyaye mata zuwa gurin Ammin babu me sake bi hanyar zaa tare farkonta da karshenta har sai ya gama ya fito koda kuwa awanni nawa zaiyi dan haka har suka taka a hankali a cikin wata nutsuwa suka bar bangaren babu kowa da komai, Hanyar bangarensa suka nufa wadda take dauke da wani irin hasken dayafi koina a hanyar dan haka suna sako kai a hanyar aka fara kashe wutar hanyar daya bayan daya ana hana kowane haske haske kaskesu sbd aleey daya tura sakon a kashe wutar hanyar da gaggawa. Duhu mara cutatarwa hanyar ta dauka har saida suka isa bakin main kofar shiga wadda haskenta baiyi yawan na hanyar ba dan haka miqewa masu tsaron kofar sukai suna wangale kofar kansu a qasa duka dan haka basu ma iya ganin Bahar dake tareda shi ba tayi shiru itama har lokacin hannunta yana cikin nasa suka shige. Har kofar palo Aleey yake biye dasu suna shigewa shine ya rufe kofar tareda sauke ajiyan zuciya me sanyi kafin ya juyo ya sauko stairs ya dawo ya kalli tarin securities din baiyi doguwan magana ba yace sultan yana tareda GHAZ princess dan haka ba shiga ba fitan kowa a duniyar nan ko waye kuwa har sai tabar bangaren ko zuwa yaushe ne. Cikin tsayuwa akan umarninsa suka gyada kai suna komawa kan aikinsu shi kuwa dakinsa ya nufa yana kashe wayarsa gabaki daya dan kada ma aikin da zai sakasa katse hutawan iyayen gidansa ya taso. Suna shiga palon qamshinsa da sanyin aircon suka sauka akan fuskanta suna shiga hancinta da ratsa zuciyarta ta sauke kanta qasa tana kasa kallan yanayin tsarin da ayanzu yake sbd komai na duniyar bangaren ya sauya bama inda ta sani bane kwata kwata. Kai tsaye palonsa na kurya wanda daga shi sai bedroom dinsa ya nufa da ita suna shiga taji wani yar a jikinta sbd anan ne qamshinsa yafi karfi da shiga hancinta ta zare hannunta ahankali tana zaunawa akan sofa cikin nutsuwa kafin ta dago ta kallesa yana zaunawa gefenta a natse idanuwansa a kafe kanta sbd ya kasa riqe abubuwan dayake ji a xuciyarsa na bayyarnata gabansa ayau a lokacinda bai taba tsammata ba dan xuwansu daga saka yaji sa kawai. Zaunawansa gefenta gap da ita kafafunsu na gogan na juna ya sakata sauke kanta taji hannuwansa biyu sun kama hannunta daya ya shigar dashi cikin tafin hannunsa ya hade tafin hannuwansu ya sauke ajiyan zuciya a karo na babu adadi ya tsurawa hannuwanta ido yana kalla jikinsa na sanyi ya kasa fadan komai sbd ayau itace zata fada yana saurara. Jin shiru ya sakata dago idanuwanta ta kalli fuskarsa ya dago ya zuba mata idanuwansa da suka sakata kokarin kasa magana ta sauke ajiyan zuciyar daya sakasa bude baki a natse yace 'Yar Ammi kina dafani da wannan shirun dahuwan da bazan moru ba so pls say something' Ratsa maganar tayi ta lumshe ido tana kokarin zare hannunta daga nasa ya sake riqewa da kyau yana hana hannuwansu rabuwa idonsa akanta. Kaman wanda akaiwa aike ta samu kanta da bude baki tana gaidasa gaisuwan data sakasa mutuwan zaune cikesa mamakin daya sakasa sakin hannuwanta ahankali sbd abu ne dabai taba tsammanin ji a bakinta ba ita kuwa sbd samun biyan buqatan da zata fada masa ne ya sakata gaisuwan duk da batasan ya akai tai gaisuwan ba dan haka ganin mamakinsa ya sakata kokarin juyar da fuskarta gefe wadda bai bar hakan ba ya taro fuskan da tafin hannuwansa biyu yana dawo da ita seti da tasa yana kafe ta da ido farin cikin da baisan dashi ba a rayuwansa yana mamaye kirjinsa ahankali. Bakinsa yakai gefen fuskarta yayi kissing ahankali kafin ya bude baki yace 'Thank you da wannan gaisuwan yar Ammi, Thank you da wannan dawowan 'yar Ammi, Thank you for shigowa rayuwana 'yar Ammi, Thank you ga dandanon yanayin rayuwan da kika kawo a rayuwana yar Ammi, Yar Ammi thank you for being You... Tashi tsigar jikinta sukai ahankali ta kasa motsawa sbd kowace kalmansa tana fitowa ne daga bakinsa direct duminta yana sauka akan fuskanta tareda wani irin qamshin mint dayake fitowa daga bakinsa yana shiga hancinta kai tsaye yana ratsa kanta da kwakwalwanta. Goshinta yakai lips dinsa yayi kissing cikin sanyi yana saka tafukan hannuwansa cikin wuyanya yana kamowa ahankali ya matso da ita sosai gap da fuskansa numfashinsu ya hadu ta rufe ido ahankali tanaji ya bude baki ya tambayeta yaya take tsawon wannan lokacin, Qin amsawa tayi ta sbd jin zafin zancen daya dawo mata kadan a kirji ta bude baki ahankali tace 'Ammi tasan da tafiya Birmingham, Tana fushi dani, Bazan iya ganin fushinta ba, Pls kada ka gaya mata komai akan tafiyan dan Allah...... Bakinta dayake maganar ya zubawa idanuwa cikeda wani irin shauki da mamaki sbd bai taba tunanin abinda take son fada ba kenan, Bude ido tayi akansa tana kalla da jiran amsarsa amma shi bakin datai maganar har lokacin yake kalla yana juya maganar a kunnuwa da zuciyarsa, Menene yake shirin faruwa akan kawai ya mallaki matar datake tasa Ammin ke shiga damuwa da fushi haka?? Ita kanta Bahar tana tinanin laifi ne kenan ko me da har zata rokesa yayi shiru?? Kaf duniya bayajin idan akwai wanda yakeda zimma da iya karfin zuciyar tambayarsa to babu amsar da bazai iya badawa ba daidai da tambayar da akai... Ahankali bahar din ta dora tafin hannunta akan hannunsa dake riqe da wuyanta ya tallafo fuskanta ta bude baki da sauti me sanyi tace 'Plss' Cikin tsakiyar idanuwanta ya kalla da kyau ya bude baki da salon daya sakata lumshe ido batareda tasan tayi hakan ba wanda shikuma hakan ya sake taba zuciyarsa tabawa me karfi yace 'I'm sorry Yar Ammi' Yana fadan hakan ya dora bakinsa akan nata sbd ba qaramar kewa da da wata zazzafar soyayyarta ce ke neman illata tinani da kamewansa ba. Iska da qamshin dayake tashi a bakinsa ya fara sakar mata ta shaqa da kyau kafin ya hade bakinsu da kyau a natse yana mannewa tareda fara mata wani lafiyayyan tsotsa yana lumshe ido a cikin slow da sanyi. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 146 Cikin wuyanta yake qarasa shigar da hannuwansa yana matsota sosai bakinsu na haduwa da shiga cikin na juna dakyau yaci gaba da mata tsotsan data saka idanuwanta rufewa a cikin sanyi tana jin wata irin kewansa datake hana kanta yadda da ita sbd kawai fushin Ammi akanta. Shi kuwa qamshinta ne yake shiga hancinsa a lokacinda yake tsotsan bakinta yana kissing yana jin dukkanin iyakarsa tana yankewa dan kuwa so ce me zafi da kewa tareda kaunar da bai taba yiwa halitta ba suna bayyana ya gangaro da hannunsa daya zuwa gefen cikinta ya zagayo bayanta ahankali tareda mannota kirjinta ya hade da nasa da karfi suka sauke wata bayyananniyar ajiyan zuciya me sanyi a tare data sakasu bude ido a tare suka kalli juna take ya sake kutsa harshensa cikin bakinta yana kamo harshenta da tsotsa yana sake mannuwa da ita. Ahankali hannuwanta sauka tsakiyar bayansa tana dan rungumesa cikeda zazzafan son da itama yake fin karfinta tana sauke numfashi me sanyi tana karban dik wani sakonsa dayake isa a jikinta. Jin rungumar datai masa ya sakasa dakatawa yana dagowa yana binta da kallo mamakinta ayau zasu kashesa... Kasa motsawa yayi sbd kada ya raba hannuwanta daga rungumar datai masa din ya goga gefen fuskansa cikin sanyi a lips dinta yana lumshe ido sbd fatar lips dinsa datake saka temperature dinsa hawa, Juyowa yayi da dayan gefen fuskansa ya sake gogawa a lips dinta yana jan wani numfashin da iskansa ya fita ya sauka akan kunnanta ta sake rungumesa da dan karfi tana jan numfashi tareda rufe ido. Hancinsa yakai ahankali shima akan lips dinta ya goga ahankali wanda ba tsammani yaji saukan kiss dinta akan hancin nasa wata vibration ce me karfi ta saukar masa ya bude idanuwa daqyar akanta sun sauya sunyi ciki cikin shauqi da shock ya kalleta, Bude hannuwanta tayi daga bayansa zata sakesa ya rungumeta da karfi yana dora lips dinsa a fatar kunnenta yafara sakar mata lafiyayyan kiss kafin ya bude baki cikin tsakiyar kunnen yace 'AYANAH BAHARRR' Yarrr tsigar jikinta ta tashi gavaki daya sbd yanda ya ambaci suna a cikin kunnenta ta sake rungumesa da karfi tana kasa ko iya amsawa sbd maqoshinta daya bushe daqyar ta iya furta 'water' Saida numfashinsa dayake yankewa ya dan daidaita daga rungumar datai masa me karfi ya iya sakinta a karan farko da wani ya sakasa aiki ko ya aikesa a rayuwansa tinda yazo duniya kuwa dan kuwa ko da yana yaro matsayin da aka haifesa akai na LEUL boyem babu wanda ya taba sakasa aiki koda kuwa mahaifiyar data haifesa ne sai ayau. Akwai fridge a palon nasa dan haka shi ya nufa ya bude ya dauko mata ruwa mara sanyi sbd ba barinsa kunne koda yaushe sbd baya wani shan ruwan sanyi sosai. Ruwan ba sanyi sosai daidai yana da zata iya sha dan haka ya dawo yana binta da kallo a natse ya zauna gabanta kan table din dayake gaban nata suna facing juna kafafunsu na gogan na juna ya daga ruwan ahankali ya bude mata da kansa ya nufi bakinta da roban ruwan yana kallan bakinta. Bude baki tayi ahankali ta kurba ruwan kadan sukabi maqoshinta suka wuce suna jiqasa da bushewan da yayi take. Bin maqoshin nata yayi da ido lokacinda wasu ruwan suka zubo daga roban zuwa bakinta suka zuba suna bin maqoshinta da wuyanta ahankali suna gangarawa cikin hijabinta daya rufe fiyeda rabin wuyan, Jin tayi bata dena jin bushewan maqoshin ba ta sake kurban ruwan da yawa wanda suka zuba a hijabinta ya dakata da janye roban daga bakinta yana ajiyewa gefe a natse ya kama hijabinta ya zare ma ya ajiye a gefe tareda yiwa kayan jikinta kallo daya ya dago ya kalli cikin idanuwanta data dauke daga kansa tana daukan ruwan da kanta takai bakinta sbd jin ta sake shiga faduwan gaban dake busar da maqoshinta. Shan ruwan takeyi da sauri hannuwanta na dan rawa shi kuwa yana kallan yanda suke zuba kadan suna bin wuyanta dan haka ba tsammani taji saukan bakinsa a maqoshinta cikin sanyi yana lashe ruwan dake gangarowan da harshensa take roban ta subuce daga hannunta tana zubewa a jikinta gabaki daya harma da fuskarsa dake wuyanta. Saurin dauke roban ruwan tayi ta ajiye tana kokarin miqa hannu a tissues dake kan table din ya riqe hannunta da hannunsa daya yana girgiza mata kai ahankali kafin yakai bakinsa a fatar maqoshin wuyanta ya fiddo harshensa ya lasa ruwan ya lumshe ido ita kuwa wata numfashi taja da karfi tana damqesa sa hannunta daya tana qanqamesa. Lasarta yakeyi a natse cikin salon sanyi yana bin fatar maqoshin daki daki tin daga farko har karshensa inda ya isa kirjinta ya dakata yana kafe kirjinta da ido inda ruwan suka gangara har cikin rigarta duka jiqa rigar wadda ta lafe a fatarta mudamman shatin kirjinta da shape dinsa tas ya fito ya hadiye wani mayen yawu yana kai bakinsa a natse kan botir na gaban tigarta ya kama na farkon da bakinsa ya ba zaresa yayiba hakorinda ya saka ya masa tauna daya take ya rabe biyu ya furxo sa waje a hankali ya jefar ya sake maida bakinsa a na biyun shima ya ballosa ya jefar yana isa ana ukun yana dora bakinsa idanuwansa suka sauka cikin rigar take wani yawu masu karfi suka wuce maqoshinsa ya tauna botirin da karfin daya sakata sake matsesa ya furzosa da karfi yana saka harshensa akan fatar tsakiyar kirjinta data raba kirjinta ya lasa yana saka hannuwansa biyu ya qarasa bude rigar gabaki tana rasa botiranta da suka ringa fixgewa suna sama suna gadowa qasa. Bude rigar da zareta a lokaci daya yayisu yana dora tafin hannunsa a fatan bayanta ya matso da ita jikinsa sosai tareda rankwafowa akanta daga xaunen datake yana saukan da kansa zuwa cikinta yana baya da ita kadan ya dora lips dinsa akan Cibiyarta ta sake qamqamesa zata ambaci Amminta a rikice sai hannunsa ya dauka a bakinta ya hanata furta komai yana gangaro da bakinsa mararta ta sauke kiss me sanyi ya sake gangaro da kansa qasanta ya shaqi wani qamshin dayake fitowa ya lumshe ido yana ambatar sunan Allah a zuciyarsa sbd jin kaman ze bar duniya da abinda yake ji. Bakinsa yakai akan robar wandon baccin dayake jikinta yajasa qasa ahankali yana dora tafin hannunsa akan kirjinta duka biyun yana jero mata numfashi masu dumin zafi a fatar mararta da hancinsa yake seti da gurin. Da bakinsa ya qarasa zare mata shi tas kafin ya zare rigar jikinsa yana saketa anan qasa ya dagota ya hadesu dakyau hannunsa daya na bin fatar jikinta ya sake hade bakinsa da zazzafan soyayya da shauqi yafara kissing nata zuqar yawun bakinta yana tsotsanta dakyau kafin ya dagata batareda ya raba jikinsu ko bakinsu ba ya nufi bedroom dinsa dasu a hakan suna shiga bai tsaya koinaba sai a tsakiyar gadonsa dayake tsakiyar dakin zagaye da wata lafiyayya kyawawar luxury net datake zagaye da royal bed din dakin da tsari da haduwansa babu irinsa a kaf cikin masaurautar. Tinda lumtse cikin gadon da ita suka shige cikin lafiyayyun luxury beddinga masu laushin dake gadon wani numfashinsu ne ke fitowa ahankali yana gauraya dakin yana tada tsigar dakin dayake tsit numfashin kadai yake fitowa yana qaruwa yana yawa. Lafiyayyan haduwa sukai wadda ta basa abinda bai taba jiba sbd ayau din ta kasa danne shauqinta duka ta basa damar samunta cikin kauna da soyayyar da suke tabbatarwa me karfin gaske. Ya jima da ita a jikinsa yana making love da ita kafin suka samu nutswan daya rungumeta a jikinsa suna samun bacci jiki a mace cikin juna rungume tattare da manta duniya da kowa na cikinta. Asubar fari ma haka suka sake sauya niimar dakin da numfashinsu me karfi da shauqi da tada hankali har tsawon lokaci kafin sukai wanka sukai sallah suna gama addua ta daga masa hankali da kansa ya sako mata kayan sanyinsa a jikinta kafin ya saka mata hijabinta ya rakota batareda da kowa ya biyosa ba har kofar dakinta ta shige batareda kowa ya tashi ba sbd akwai duhun asuba har lokacin. Dazai fice ne motsinsu daya saka maa sakinah fitowa tayi arba dashi kafin ta tabbatarda shine ta shiga mamaki harya gaidata ya saka kai ya fice kaman ba shine sultan dayake mulkin qasa guda ba. Yana komawa shirin geamin yayi ya nufi geamin room dinsa ya fara daidai nan aleey ya shigo shima yana joining dinsa batareda kowannesu yayi magana ba bayan gaidasa da aleey yayi yana satar kallansa. Itama tana shiga hijabinta kawai ta zare ta haye gadonta ta shige bargo take bacci me nauyi da nutsuwa ya dauketa. Bacci na dauketa Maa sakinah dake tsaye palo bata gama futa mamakin abinda idanuwanta suka ganiba saiga leylah da Asim sun shigo palon suma yana riqe da hannunta tana jikinsa kwance sanye da kayan sanyinsa itama. Suna ganin maa sakinah din wadda ta sake baki tsoro na kamata da abinda yake faruwa a daren sukai saurin sakin juna yana gaidata ya juya shima ya fice, Cikin tsananin jin nauyi da wata irin kunya me girma leylah ta gaida Maa din ta sulale ta wuce sum sum zuwa ciki. Dakin Bahar ta nufa tana shiga Bahar data fara bacci ta tashi da dan sauri cikin fargaban dauka Ammi ce ko Maa ganin Leylah ya sakata sauke ajiyan zuciya suka kalli juna leylah ta qaraso tana dan basarwa suka gaisa bata tsaya komai ba tafara cire kayan jikinta zata ajiye idanuwanta suka sauk akan kayan NUAB me boyem dake ajiye a kan sofa sai a lokacin ma taji dakin na kamshin kayan dan haka ta juyo ta kalli Bahar wadda ta kalleta ta kalli kayan. Saukowa gadon tayi ta dauki kayan ta nufi closet dinta ta saka ta dawo ta haye gadon tana fuskewa ta kwanta. Leylah datake mamaki ta tabbatar da ba shine yaxo ba Bahar ce kwana acan sbd gashinan ya sako mata kayan sanyin asubar me karfi batace komaiba murmushi kawai tayi sbd ita kanta tasan wane feelings ne ahakan tinda itama a cikin yanayin take. Kwantawa tayi a gefen gadon daya itama tana shigewa bargo ta rufe idanuwanta. Maa sakinah still tana gurin tsaye Ammi ta dawo itama kai tsaye a natse suka gaisa ta wuce bedroom dinta dole maa sakinah tayi dakinta tana ganin gwara taje ta kwanta dan bazatai shedun kowaba a wannan lamarin idan aka tashi rikicewa. #MAMUH 09033181070 PLS INA ROKON ALFARMAR KWANA BIYUN NAN INADA BIKIN BROTHER NAMU DA AKEYI DAGA YAU WEDNESDAY ZUWA SATURDAY INSHA ALLAH ZAMU KAMMALA DAN HAKA PLS ZAA RIQA UZURI KAFIN KAMMALA BIKIN DUK DA INSHA ALLAH MUNA KAN HANYAR KAMMALA BOOK DIN DA YARDAR ALLAH. THANK YOU HAYATEEM Mamuhgee 147 Bacci me nisa da karfi dukansu suka samu sukai har rana ta fito ba wanda ya fito dan haka bangaren yake shiru ba hayaniya sosai dan kuwa ko su maa basu wani fito ba suna dakunansu kowa da abinda yakeyi. Karfe goma sha daya saura Ammi ce tafara fitowa Maa sakinah na kitchen tareda su naima suna kokarin shirya table da breakfast sbd tasan kowane lokacin yanzu kowa zai iya fitowa. Tana zaunawa palon da wayarta a hannunta tana duba sakon Sultan daya shigo mata fuskanta tana hana murmushinta bayyana sbd abinda ta karanta tenya ta fito tana waya da Fatee yarta ta bawa Ammin waya ta gaidata sbd tayita kiran wayarta tin jiya bata samu. Da sakewa da kulawa Ammin ta gaisa da fateen tana tambayarta yara da sauran abubuwa cikin sabo sbd akwai sabo da kauna sosai a tsakaninsu. Suna gama wayar tenya ta kalleta tana jero mata labarin abinda fateen ta fada mata suna dariya hankali kwance. Maa sakinah ce ta iso suka gaisa tana wucewa dining ta jere abinda ta dauko tana dawowa gurinsu bata zauna ba take shiga zancen nasu. Su naima ne suka qarasa shirya dining din kafin suka taho a jere kansu a qasa suka gaida Ammi ta amsa suka fice daga palon gabaki daya suna komawa kitchen dan basu daman breakfast a natse. Leylah ce ta fara fitowa a shirye cikin doguwan riga black datai mata kyau sosai gashinta a daure tsakiyan kanta yana lilo sbd dan qaramin mayafin rigar data dauro a kanta is transparent kuma a gefe ta dauro sa. Qamshi me sanyi take fitarwa ta qaraso ta zauna gefen Ammi tana gaidasu cikeda girmamawa da dan jin nauyi duk da babu wanda yasan ba anan ta kwana ba sai Maa sakinah kuma bata nuna komaiba cikeda kulawa ma take amsata tana tambayarta ya karfin jikin nata. Dining suka nufa suka zauna sukai breakfast dinsu sbd Bahar bata tashi ba har lokacin. Suna gamawa suka zauna a palo suna fira sai ga Zuhrah ta iso da wasu daga kayan Leylah bayinta na dauke dasu dan daman batason zamanta acan din gwara anan Amminsu zatai mata nasiha da fada ta sakata tattarawa ta koma bangaren mijinta. Suna cikin fira Sai ga Bahar ta fito sanye da wando na dior masu fadi da sukai mata kyau sosai musamman dayake kalan black ne gashinta a sake yana daukan ido duk da ba wani gyara sosai yasha ba sama sama ta gyarasa. Fuskanta tayi wani irin fresh tana glowing tamkar ba wadda suka taho da ita a cikin matsananciyar damuwa ba, Qamshinta me sanyi da shiga zuciya ne ya shiga hancinsu suka juyo suna kallanta tana tahowa a natse hannunta riqe da wayarta tana duba sakon Neesah dake tambayarta yaya ta hadu da sultan kuwa. Qarasowa tayi ta zauna gefen Mum zuhrah tana kallan Amminta cikeda kunya da tsananin kewanta datake jin tanayi ta gaidata. Dagowa Ammin tayi ta zuba mata ido tana kallanta cikeda kauna da kewa itama ta sauke ajiyan zuciya ta amsa tana miqa mata hannu da sauri ta tashi ta kama tana komawa gefenta ta rungumeta tana ciko idanuwanta da hawaye da sautin sanyi tace 'Ammi kiyi hakuri' Shafa kanta Ammin tayi tana cewa 'Ya wuce amma duk da hakan zanyi magana dashi zaiga bacin raina' Shiru bahar tayi tana kasa cewa komai gabanta na dan faduwa. Salmah ce ta kawo mata breakfast a jere cikin wata lafiyayyar tr3y ta ajiye akan table dake gabanta tana juyawa takawo mata madara din da maa sakinah ta dafa mata tinda safe bayan ta sake zafafa shi yana tiriri ta ajiye mata tabar gurin. Chips ne da kebab na qoda dayaji carrots da peas sai ketchup da fresh fruits masu sanyi harma da kusan kankara a cikin glass bowl da small fork na ci a ciki soke. Madaranta ta fara dauka tana sha ahankali tana jin zuciyarta fes Amminta ta dena fushi da ita hakama hakanan ganinta zagaye da iyayenta ya saka zuciyarta jin nutsuwa da farin ciki. Tana shanye madarar ta ajiye cup din ta dauki fork tafara cin chips din a natse tana sauraron firar su Ammin tana dan chat da Neesah data kasa barinta ta zauna kalau. Shigowan qamshinsa ne daya ratso palon a natse cikin sanyi yana ratsa hancinsu da gauraya numfashin niimar gurin ya saka dukkaninsu yin shiru suna sanin shine ya shigo bangaren, Bayi fara ficewa sukai tas dan haka koda ya qarasa isowa palon iyayen nasa ne kadai a zaune dukansu kallo daya sukai masa suka dauke idanuwansu sbd kwarjininsa da haibarsa data cika idanuwansu. Qarasowa yayi a natse idanuwansa suna kan Amminsa wadda itama shi take kalla. Gefenta daya Leylah ce a zaune daga ciki kenan sai dayan gefen nata na kusa Bahar ce a zaune kusa da ita sosai dan haka yana qarasawo gefenta da Bahar din ke zaune ya iso a natse ya zauna cikeda kamewa sa ikon dayake yawo a jininsa. Dago idanuwansa masu haske da kyau yayi ya gaida iyayen nasa daya bayan yana amsa tasu gaisuwan kafin ya tsayar da idanuwansa akan Amminsa wadda kewanta ce tafi komai ya yawa a tattare dashi yanxu sbd ya dade sosai bai sakata a idanuwansa ba tinda tabar boyem a baya sai yau din dan haka numfashi me sanyi da nutsuwa ya sauke yana gaidata cikeda kulawa da kauna. Amsawa tayi a daidai lokacin su maa suka miqe suka bar gurin hakama leylah aka bar Zuhrah da Ammin sai Bahar wadda ta kasa motsawa sbd tsakiyar da suka sakata qamshinsa na shigarta da kyau yana kashe duk wani kuzarin jikinta. Jin tayi maqoshinta da cikinta sun cushe da abincin datake cusawa dan haka ta ajiye plate din a hankali tana kasa juyawa ta kallesa ta dauki bowl din fruit dayake gabanta koda su idan taci zasu iya wucewa tunda basuda karfi. Magana yafara yi da Ammi a natse idanuwansa na kan yatsun hannunta farare tas masu tsayi dasuke daukan idanuwansa tana sakawa a cikin bowl din ta dauko water melon jajir da ira datai sanyi yankan cubes ta nufo bakinta da ita ta bude baki ta saka tana taunawa ahankali. Kasa hadiyewa tayi sbd jin idanuwansa akanta tsaye tsaf. Motsawa tayi a hankali tana son miqewa tabar gurin taji saukan tafin  hannunsa akan nata daya data dafa zata tashi. Sarqewa tayi da wani irin karfi sbd rikicewa me karfi ta kasa juyowa ta kallesa bare hannuwan nasu da suka hadu sbd su Ammi dake zaune sunata magana batareda sun san meyake faruwa ba. Ammi ce ta dan juyo ta kalleta cikin kulawa tana mata sannu Daqyar ta hadiye abinda ke bakinta tana gyadawa Ammi kai ahankali cikin fargaba. Zare hannunta zatai Amma jin ya juyo da hannunta ahankali ya hade tafin hannuwansu ya sakata faduwan gaba me karfi tana kokarin sake sarkewa Ammi ta juyo gabaki daya tana kallanta tace 'Yayi miki sanyi da yawa ki ajiye tinda kinsan kina fama da zazzabi kwanakin nan' Ajiye bowl din tayi da hannu daya tana dagowa a natse cikin sanyi ta kallesa shima idanuwansa ita suka kalla a natse da kamewansa batareda shakkar komaiba. Wani irin taji na mutuwan jiki da irin kallan da yayi mata ta sauke idanuwanta tana zame hannunta da dan sauri tana kallan Ammi wadda idanuwanta suka kan Zuhrah kafin ta dawo dasu akan NUAB wanda ya dago idanuwansa a natse daga kan Bahar din yana dawo dasu akan Amminsa wadda ta dan kame fuska sosai sbd kaman taga Bahar yake kalla. Bahar na ganin hakan itama ta miqe a natse cikin sanyi tabar gurin tana qin juyowa sbd jin kaman idanuwansa akanta. Tana barin gurin shima bai wani tsaya magana dasu Ammin ba musamman tinda ba ita kadai bace mum zuhrah na gurin magana bazata yiyuba a tsakaninsu dan haka ya bar bangaren. Yana fita wayarta date hannunsa ya sake riqewa a natse sbd a tsakiyarsu wayan take dan haka ya dauko. Office dinsa ya nufa na cikin masarautar tinda ya wuni ya kwana be leqa ba. Itama bahar tana barin palon dakin maa ta nufa acan ta shige mata maa din na biye mata cikeda kauna da kulawa. Bata ankara da wayarta bata nan ba saida tai kusan rabin wuni a dakin maa ta fito ta duba wayarta koina bata ganta ba ta nufi har dakinta ta duba bata ganta ba dan haka taje ta karbi wayar maa ta kira tata wayar. Kira kusan uku bata ji ringin nata koina ba dan haka ta bari sai kowa ya watse idan koina yayi tsit zuwa koda yamma ne ko irin bayan magrib haka kowa ya shige zata iya jin ringing nata idan ta kira. Dakinta ta koma ta janyo laptop dinta tana duba abubuwa na classes nata da sauransu. Leylah ma data zo ta zauna kusa da ita tana waya daqyar ta gama wayar tana jin zazzabi da kaman amai yana taso mata tana gamawa toilet ta fada ta dade sosai a ciki tana amai kafin taji sauki sauki tayi wanka ta fito jikinta da zazzabi sosai. Shiryawa tayi lokacin magrib ma ta riga tayi tana yin sallah ta zube a gurin tana dunqulewa. Ita ma bahar din ajiyewa tayi tayo alwala tayi sallah tana idarwa ta miqe tabar dakin ta tafi dakin Ammi. Acan takai har ishai sukai tareda Ammin ta dawo daki tayi wanka tai shirin bacci har zata fita cin abinci zuwa dining ta tina wayarta bata hannunta har lokacin dan haka ta sake komawa dakin Ammi ta dauko wayar Ammin ta fito da ita tana sake kiran wayarta. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 148 Ko data fito da wayar Ammin dakinta tafara nufa dan kiran wayar tata tana shiga ta tadda Leylah na toilet ta zauna bakin sofa tana saka kiran wayarta, Ringing tayi harta yanke bataji komaiba ta sake saka kiran ga mamakinta sai taga an dauka dan daka takai wayar kunnenta ta dora tareda bude baki da muryanta ne dadi tace "Maa kece?? Shiru akai mata wanda ya saka dago wayar ta kalla taga tata dince dai ta kira dan haka ta sake kai wayar kunnenta zatai magana sautin numfashinsa daya fitar ya sauka a kunnenta ta dakata cak tana kasa cewa komai tareda kasa yadda wayarta a hannunsa tayaya? Yunqurin Aman Leylah me karfi ne ya sakata kallan kofar toilet din tana kashe wayar hannunta datake neman rikitata sbd jinsa, Kuka leylah keyi a toilet din tana sake feso amai me karfin daya saka bahar miqewa ta nufi toilet din da sauri tayi knocking kafin ta bude ta shiga kai tsaye tana nufar leylan wadda take kuka sosai sbd azabar aman datake ji. Taimaka mata bahar tayi ta riqeta tana share mata fuska da towel tana mata sannu harta kammala. Wanke fuskanta tayi bahar ba riqeda ita har lokacin sbd karfinta daya qare da jiri me karfi. Fitowa sukai toilet bata iya tsayuwa kafafunta da jikinta na wata irin kakkarwan daya saka Bahar jin tsoro tace 'A fadawa Ammi sbd a kira dr kina buqatan ganin likita da gaggawa' Riqeta Leylah tayi da hannunta dake dan rawa ta girgiza mata kai tana cewa 'No taimakamun kawai na kira Asim zanga likita acan banason tashin hankalinsu Ammi.' Batai mamaki ba sbd mijinta tace a kira mata ba wani ba dan haka wayarta taje ta dauko mata a gefen gado kafin ta kawo mata ta miqa mata. Daqyar ta iya saka numbern kiran Asim din wanda bata jima tana ringing ba ya daga a natse. 'Banajin dadi sosai pls ina buqatan dr' Abinda tafada masa kenan ta ajiye wayar tana dafe numfashinta da kaman zai dauke. Ita kanta Bahar wayar hannunta ce ta Ammi ta sake kalla tana son sake kiran tata amma zata bari sai Leylah ta samu kanta tukuna. Zaunawa tayi gefen Leylah din tana bude mata ruwan roba tana miqa mata ta girgiza kai ahankali sbd tana sha zata sake Amai. Mintina ko bakwai basu bata ba saiga kiran Asim a wayar Leylah din wanda sai daya kusa tsinkewa ta ita dauka takai kunnenta. 'Ki fito ina kofa' ya fada kai tsaye yana kashe wayar. Itama tana jin hakan numfashi ta sauke me zafi tana dan tattaro karfin hali ta miqe Bahar ta kamata suka fito. Koda suka fito Ammi na fitowa daga dakin Tenya zata nufi nata suna ganinta Leylah ta dan kama jikinta cikin karfin hali. Kallansu Ammin tayi itama tace 'lafiya dai na ganku a haka, Ina zaku? Bahar bata iya cewa komaiba sbd batasan me zata ce ba sedai Leylah ce ta bude baki da karfin hali tace 'Zamuje bangaren Mum ne amma zamu dawo yanxu insha Allah.' Batace musu komaiba suka fice tana wucewa ciki itama sbd shirin kwanciya. Suna fitowa a natse tana riqe da Leylah a kanta idanuwan Asim dake kallan kofar suka sauka kirjinsa ya tsaya cak da bugawa yana jin kansa na sarawa dan haka ya dauke idanuwansa ahankali daga kanta yana mayarwa akan leylah wadda take kallansa da idanuwanta da suka galabaita tana fahimtar halin daya shiga sbd hannuwansa take suka fara rawa dan haka ta dauke kallanta daga kansa itama tana kallan gabanta suna tinkaro sa. Kokarin isa inda yake sukeyi hankalin Bahar a kwance batareda tinanin komaiba sbd sam bata tinanin ma akwai komai a tsakaninsu musamman yanzu dayake auren leylah bayan haka ko acan baya ita batasan cewa son soyayya yake mata ba daukanta kawai tsautsayi ne da kaddara ya tashi sakata zamowa imebētinsa amma bawai dan soyayyar ba. Aleey ne ya iso gurin daidai lokacin dasuke isowa gaban Asim din wanda yake jin kaman ya juya yabar gurin amma sbd leylah bazai iya ba dan haka yake a tsaye dake. Aleey na isowa gurin Bahar din ya kalla cikeda girmamawa da kulawa ya sanar da ita aikosa akai ya rakata karban wayarta. Da mamaki ta kallesa ta kalli hannuwansa duka biyu bataga komaiba sbd kawai taje da kanta amsa yaqi bawa Aleey din wayar. Kallan Asim Aleey yayi cikin girmamawa ya gaidasa kafin ya kalli leylah itama ya gaidata duka sbd sunada jinin sarautar boyem ne. Amsawa Asim yayi a natse da taqaitawa tareda miqa hannunsa a hankali ya kama na Leylah yajisa da zafi sosai ya kalleta yana janta a natse suna barin gurin yace 'Tin yaushe wannan zazzabin me karfi haka? Da yamman nan?? Gyada masa kai kawai ta iya yi tana godewa Allah daya saka Bahar bazata bisu ba duk da damab bahar din batada niyar binta koina iyakarta rakota kofa sbd ganin halinda take ciki. Suna barin gurin juyawa tayi ta kalli Aleey zatai magana sai kuma ta fasa ta kalli time na wayar Ammi dake hannunta ta wuce gaba yabi bayanta. Hanyar office dinsa suke kokarin nufa sakon keelah ya shigo wayar Aleey cewan Sultan din ya baro office yana bangarensa sun iso tareda shi. Bangarensa suka nufa din yana bayanta tana gaba a natse an dakatar da kowace sahu a bangaren ba kowa sai iska me nutsuwa da dadi dake kadawa ba bayaniyar ko kukan komai. Suna isowa tin kafin ta iso kofar aka wangale mata ita securities din dake kwana kofar suna miqewa tsaye dukansu kansu a qasa cikeda girmamawa suna mata gaisuwan da batama iya amsawa ba da sauti sedai ta amsa a ciki ta wuce. Tana shiga aka rufe kofar ruf sai kuma idan ta fito. Aleey ne ya bude mata kofar palon ta shige ya rufe mata ya juya yabar gurin zuwa dakinsa sai kuma gobe ya shige idan ba wani aikin ya taso ba. Ko data shiga tasan bazata taddasa a palo ba musamman palon farko dan haka kai tsaye hanyar palonsa na ciki ta nufa ta shiga a natse nan ba baya nan. Bedroom dinsa ta nufa tana jin yar faduwan gaba sbd batason tsayawa komawa zatai, Bude dakin tayi ta saka kai a natse qamshinsa ya shiga hancinta yana dukan fuskanta tareda sanyi me dadi. Ba wani haske sosai a dakin amma kana iya ganin komai da komai dakyau, Bata gansa a dakin ba ta isa har bakin gadonsa ta duba baya kai dan haka ta dan saurara sai taji alaman yana bathroom dan haka babbar glass door dake baya dakin me matsayin window ta nufa ta saka kafarta a natse ta fita ta tsaya a bakin lafiyayyan pool dinsa dake bakin kofar me kyau da tsantsar tsafta da tsari wanda kana sako kafarka wajen yake gurin babu ma wanda yake taba shiga gurin idan ba masu gyarasa ba ruwan sai daukan ido sukeyi kaman glass. Sanyi gurin yakeda shi sosai sbd ruwan pool din dan haka wata sanyi taji tana ratsata duk da kayan jikinta riga da wando ne sunada kauri hakama da babbar abaya har qasa a jikinta data sako dan zata fito kawo leylah waje. Shiru tayi tana kallan ruwan a tsaye taja jiran fitowansa dan kada ta koma palo jiransa baisan da itama ta dade tayi dare sosai hakama bazata iya tsayawa dakinba ya fito wanke ta gansa a yanayin da zai fito ba dan hakane ta zabi tsayawa a gurin tana bawa cikin dakin baya. ****Leylah kai tsaye bangaren Asim din suka nufa wanda suna isa ba bata lokaci likitan daya kira yaxo dan tin kafin ya tafi kiranta ya kirawo likitan bai aikasa can ba sbd bazai iya sakewa ba acan din dan haka yace yaxo nan ya samesu shi kuma ya daukota idan angama dubata din ta koma. Koda suka dawo kirjinsa wani irin nauyi yayi masa sbd ganin da yayiwa Bahar wadda se yau ya ganta bayan lokaci me tsayin da yayi dana sanin ganin nata sbd zuciya da batada qashi akan abinda take so. Yanda jikinsa yayi tsananin sanyi sosai ya saka zazzabin leylah jin ya dauke mata itama jikin nata yayi mugun sanyi haka likita ya dubata dayake mace ce likitar sai ya fice ya basu guri ta gama dubata. Kallan Leylah tayi bayan ta mata harda pt test da bin pulse nata da kyau ta tabbatarda ciki ne a jikinta ajiyan zuciya tayi cikin tayata murna a natse ta sanar da ita ciki ne a jikinta amma bata san tsawon kwanaki ko satika ko watanninsa ba sai sunyi scanning zasu tabbatar da hakan. Kafeta da idanuwa leylah tayi tana kallanta cikeda ficewa hayyaci sbd kalman ba qaramin dukanta tayiba. Saida likitar ta sake maimaita zancen tana dan dafata tukuna ta sauke idanuwanta ahankali tana sauke numfashi me zafi jikinta na matiqar mutuwa da wani irin sanyi sbd jin abinda batasan murna zatai ba ko shiga tashin hankali sbd tashin farko batasan ma tayaya abinda yake cikinta zai samu karbuwa ko isa ga kunnuwan wanda yake ubansa ba amma zuciyarsa bazata taba sonsu ba sbd tana maqale da son wata so mai karfin da batason zamo masa kaman dole a rayuwansa bare abinda yake cikinta. Numfashi ta sake saukewa tana sake jin shakka da tashin hankali na rufeta sbd a sanin datai Asim kokarin barin boyem yakeyi kwata kwata gabaki daya ya tafi inda zai fara sabuwar rayuwa Baice zaije da ita ba bai tashi daga kan maganar rabuwan da suka yanke zasuyi da juna ba wandaba ta kasa gane me suka tsaya jira haryanxu duk da tafi saka ran sai zai tafi ne zai sauwake mata yanxu kuma ga ciki a jikinta, Idan ta sanar masa zai tausaya mata ya duba cikin ya zauna da ita sbd haihuwa wanda har abada batajin zata iya zama dashi akan cikin jikinta, Batajin zata iya cigaba da auren indai har akan cikinta zai mata hakan Zata zabi rabuwan matiqar cikin dake tsakaninsu ne zai zama abinda zasuyi zaman auren sbd dashi. Cikowa idanuwanta sukai da hawaye masu yawa da zafin gaske ta dago ta kalli likitan ta bude baki cikin sanyi tace duk tsanani kada ta fadawa kowa ciki ne a jikinta. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 149 Da mamaki me tsananin gaske dr ta dago ta kalli leyalan zatai magana leylan ta tareta tareda sake roqonta tana kallanta da idanuwanta da sukai jajir tana ji a ranta zata bari kafin tafiyarsa idan har ya rabu da ita din zata sanar masa da cikin bayan ya yanke hukuncinsa na karshe akan aurensu kenan sbd batason cikin ya shiga kowace maganar tasu. Fitowa dr tayi Allah yasa bata hadu da Asim din ba yana dakinsa yana jin kansa yayi nauyi sake tsanar zaman boyem yayi yana jin kaman yabarta a yau din kwata kwata har abada iyakacinsa da iyayensa a waya sedai kuma idan sun kai masa ziyara a duk inda zaije ya gina rayuwarsa. Aiki yake nema batareda saka matsayinsa ko asalinsa ko matsayin mahaifinsa a gaba ba dan bayason yayi rayuwar dazai akan kowace irin alfarma a yanxu dan haka a duk qasar daya fara samun aikin a cikin qasashen daya saka akai masa komai ta hanyar mutanensa na arziki acan zai tattara ya koma yayi rayuwansa. Text dr tayi masa akan ta wuce ta gama duba leylan ta bata magani. Duba sakon yayi ya ajiye wayarsa ya kasa fitowa sbd bazai iya kallan leylah a halinda yake ciki ba dan bazataji dadin ganinsa ba a hakan hakama tamkar cin fuska ne a gareta dan kuwa tasan akan bahar ne ya shiga wani halin dan haka bai fitoba zaunawa yayi saida yai kokarin daidaita kansa ya wanke fuska ya sauka kaya ya fito a natse yana hana kowane irin yanayin dayake ciki bayyana ya nufi dakinta. Koda ya isa tana zaune itama ta lallaba ta wanko fuskanta ta dawo ta zauna idanuwanta jajir dan zuwa yanzu ta rasa mema take ciki a rayuwa, Shawara da abokin shawaran da zata fiddawa damuwanta da rashin sanin matsayinta take nema ko zata samu sassauci kada damuwa da baqin ciki su kasheta ita kadai baasan meya kasheta ba. Yana shigowa ita yake kallo cikeda kulawa harma da kauna ya qaraso har gefenta ya zauna a natse yana saka hannunsa a hankali ya dora akan nata da bata motsaba bata kuma dagoba ta kallesa sbd damuwanta zuwa yanzu tafara mata yawan datake neman amayarwa. ******* Ahankali taji hannuwa cikin hijabinta suna ratsawa suna zagayota cikin nutsuwa da slow zuwa cikinta dayake a shafe kafin ya hade bayanta da kirjinsa ya rungumota da kyau yana sauke ajiyan zuciya. Bata motsaba sedai idanuwanta data rufe ahankali tana jin wani irin sanyin gurin na sake ratsata. Ta cikin hijabin nata ya sake zagayeta yana qanqameta jikinsa a hankali zuciyarsa na samun nutsuwan daya kasa samu ayau din sbd ayyukan da suka shiga gabansa sosai. Janyewa taso yi sbd jin yanda jikinsa ke mutuwa a nata amma ya sake qanqameta jikinsa yana shige mata sosai. Shiru sukai a hakan tsawon mintina kaman hudu kafin ya daga hijabinta yana shigewa sbd sanyin dayake ratsasa dan daga shi sai towel. Jinsa cikin hijabinta ya sakata sauke numfashi mara karfi tana jinsa yana qanqameta a ciki tareda saka hannuwansa cikin rigarta ta qasa ya zagaye cikinta ya sake rungumeta ta baya sbd dumin dayake cikin fatarta ya ratsi hannuwansa dayake buqatan dumi a cikinsu. Ita kuwa saukan hannuwansa masu dan sanyi a fatar cikinta ya sakata fidda numfashi me karfi tana sama da numfashin sbd sanyi sosai ne ya ratsata. Jin irin sanyin dayake ratsasu ya sakasa yaye hijabin gabaki daya yana cirewa tareda kama hannunta suka koma ciki ya rufe glass din tareda sake electric curtains din suka rufe koina ruf ya dauki remote ya kunna dan warming dakin daya dauki sanyin ac shima sanyin yayi musu yawa. Zaunar da ita yayi yana magana maganar da ita kadaice take jin me yake fada mata a kunne. Kasa amsa masa tayi na abinda yake fada matan tana jinsa yana shige jikinta gabaki daya bayan ya zaunar da ita yana hada fatarsa da tata datake da sauran dumin hijabin daya rufe jikinta hakama ko yanzu daya yaye mata shi jikinta yanada dumi sosai. Dumi dakin yafara dauka wanda ya fara ratsasu jikinsa na manne da nata har lokacin kuma har lokacin magana yake mata wadda baisamu amsar ko daya ba daga bakinta ba sbd babu maganar da batafi karfin kwakwalwa da tinaninta ba dan kuwa magana ce akan haduwan da sukai ayau din da yanda ta ringa cin abincin daya kusan sakasa rasa kansa agurin. Bude idanuwanta tayi ta kallesa tana kasa yadda da shine me furta mata wainnan kalaman. Motsawa tayi ahankali tareda janyewa kadan daga jikinsa ta miqa masa hannunta tana bude tafin hannunta a gabansa ta bude baki tace 'My phone?? Bakinta da yayi maganan ya kalla kafin ya maida kallansa a tafin hannun nata ya daga hannunsa ya dora akai yana hade tafin hannuwansu ya kamota yana hura mata iska me sanyi a gefen kunnenta yana bude baki yace 'Haka ake tambayan miji abu?? Wani kallo tai masa daya sakasa jin kunnuwansa biyu duka sun motsa ta bude baki tace 'Haka Saurayi yake tambayar Numbern budurwa ta hanyar dauke mata waya?? Wani irin sauka maganarta tayiwa zuciyarsa daya sakasa sake wani irin murmushi me shegen kyau da sauti daya sakasa fizgota jikinsa da sanyi yana hade kirjinsa da nata ya sake sakar mata murmushi me kyau daya sakata kasa dauke idanuwanta akansa ya kalli Bakinta kafin ya maida idanuwanta cikin nata yace 'Kin manta ne amma ke mace na ce,ke tawa ce dana mallaka ba budurwata ba.... Gefen fuskarta zuwa wuyanta ya saka hannunsa yana yiwa wata irin shafa yakai bakinsa kan kunnenta lips dinsa na gogan fatar kunnen yace 'Ko budurwa,ko mace,ko mata,ko yarinya koma menene ke din ta mutum daya ce har mutuwa' Duk da tana jin wani irin waiwayin yanda yake maganar lips dinsa na gugar fatarta wani numfashi ta hadiye tana bude baki tace 'Wa kenan?? Hannu ya saka ya juyo da fuskanta suka fuskanci juna sosai har hancinsu yana gogan juna idanuwansa a cikin nata ya sake sake wani mayen murmushi yana zagayota da hannuwansa ya bude bakinsa dayake gap da bakinta qamshin dayake cikinsa ya shiga hancinta da kyau ta lumshe idanuwanta ta bude a wani slow akansa ya sake sakar mata numfashin cikin bakin nasa kafin da wata muryan daya tayar da tsigar jikinsu a tare yace 'Wanda yakeda ikonki a hannunsa fiyeda kowa a duniya yanzu, Wanda yakeda iko da damar sakaki tsallake maganar Amminki..... Da wani irin sauri ta kallesa tana kokarin janye jikinta ya riqeta dakyau yana murmushin dayake fitowa da sauti yana cukuikuiyeta a jikinsa yana saka kansa a wuyanta yana shaqar qamshinta da baida kamansa a hancinsa. Turesa ta fara yi tana cewa ya saketa. Qin sakinta yayi yana sake rungumeta a jikinsa jikinsu na haduwa da kyau yana cigaba da murmushi. Qin dena kokarin kwacewa tayi tana turesa a jikinta, Riqe fuskanta yayi da hannunsa daya yana hadeta da tasa ba tsammani ya hade bakinsu guri daya ya zira harshensa me sanyi da qamshi cikin bakinta yana sake mannota jikinsa da hannunsa daya. Kissing dinta yafara yi cikin wani irin sanyi da soyayyarsa me zurfin gaske datai masa mugun kamun da baisan ya zai iya control nata bayan kawai ya sota a koina a gaban kowa fiyeda kowa fiyeda komai. Ita kanta soyayyarce me karfin gaske take cin zuciyarta wadda batasan ya zatai ba bayan ta sosa din ta kaunacesa ta basa kowace irin dama akanta dan haka ahankali ta saka hannuwanta biyu ta zagayosa tana masa sanyayyar rungumar data sakasa yin baya a kujeran dayake zaune yana jinginar da bayansa tareda ita a jikinsa. Kissing juna suka fara yi cikin wata irin salon dayake jagorantarsu yana bude mata shafin soyayyar dayake mata me karfi da ba sirki.. Tafin hannuwanta ne suka sauka akan fatar bayansa da babu kaya dan har lokacin towel ne kadai a jikinsa, Tsigar jikinsa tashi tayi da tafin hannunta ta sauka daidai tsakiyar fatar bayansa ya qanqameta da karfi yana sake kutsawa cikin bakinta da harshensa yana zuqota yana tsotsa cikin wani mayen slow yana zira hannuwansa cikin rigarta yana bin fatar cikinta da cibiyarta da wata irin slow shafa kafin yayi dama da hannuwan ya shafi kirjinta wanda yake cikin bra dan haka ahankali ya zare rigar jikinta ya jefar gefensu yana bude idanuwansa da sukai nauyi suka sauya akan farar convertible bra din dake jikinta qal da ita tana daukan idanuwansa da yada curves din suka zaunu da kirjinta suna dake sama yana qasa ahankali sbd yanda numfashinta yake fita.. Bakinsa yakai a kan bra din cikin wata irin tsima da shauqin kallanta a matsayin tasa shi kadai da har abada bazai iya bari ko kallan daya wuce kaida zai iya barin wani ya mata batareda ya zama makashiba. Mannota ya sake yi da karfi suka sake mannuwa cikin wani salo fuskansu ya gadu suna shaqar numfashin juna daqyau tareda kallan juna yana jin kaman zai hadiyeta gabaki dayanta, Ita kanta jin takeyi bazata taba iya tinanin zamtowanta a wata rayuwarba wadda ba shine zai zama mai mallakinta ba dan haka ta daga hannuwanta ahankali ta saka wuyansa yana janye gashinsa dayake sake zuwa bayansa tareda saka hannuwanta duka biyun cikin gashin nasa ta taba tsakiyar fatar kansa data sakasa rufe idanuwansa da yanayi me karfi yana feso mata wani numfashi me karfin daya sauka fuskanta yana sake zagaye qaramin qugunta da hannuwansa biyu. Bude idanuwansa yayi daqyar tareda kai bakinsa akan hook na hannun bra dinta tauna daya yayi masa ya ballesa gabaki daya hannun ya fita, Dayan ya maida bakinsa shima cikin seconds uku ya ballasa da bakinsa take bra din ta fadi a tsakiyarsu daman hannuwansa na bayanta ya balla hook din bayan. Faduwan bra dinta ya sakata mannuwa dashi cikin jin nauyi tana qanqamesa batareda tasan kashesa takeyi ba gabaki daya. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 150 Sunanta ya ambata da wani irin sautin daya fito a rarrabe yana qanqameta da karfin gaske sbd babu abinda bayaji a kirjinsa daga nata kirjin dasuke kaman magnet din dake janyo ruwan jikinsa zuwa tsakiyar bayansan dan haka cirota yayi daga jikinsa yana dagata cak ya gyara mata zama a jikinsa dakyau yana kamo fuskanta ba bata lokaci ya sake hade bakinsu yana mata tsotsa me zafi dake ratsa kwakwalwanta tana qanqamesa sbd tafara rage kuzari daga yanda taga jikinsa yana vibrating tasan ya gama hawa sama dan haka ta fara sanyi tana son ya sassauto amma sam ba dama dan kuwa ya riga yayi loosing control kisses masu zafin gaske yake bata yana bin kowane sashe da na jikinta da hannuwansa yana wata irin shafa da salon daya sakata dole saddakarwa tana sake sakar masa jikinta. Akan sofan da suke zaunen ya birkice su yana dawo da ita qasa yayi mata rumfa yana saka kansa a tsakiyar kirjinta yana saka hannuwansa ya yaga doguwar wandon baccinta yayi wurgi dashi yana cigaba da cusa kansa a kirjinta yana bata wutar data zafafa jikinta kafin ya fara basu nutsuwan da kaf duniya sai a gurin juna suke samunta. Anan kan sofa ya basu lafiyayyan love din daya sake ratsa ruhinsu cikin salo me dadin gaske da ratsa jiki da zuciya. Akan bayansa ya kwantar da ita bayan komai ya lafa yana jin tudun kirjinta akan fatar bayansa yanajin wani irin nutsuwa da kwanciyan hankali tareda nutsuwan ruhi suna sake cikesa hannuwansu a hade sarqe da juna idanuwansu a lumshe. Saida suka raba kusan dare sosai a hakan bacci yafara daukansu kafin suka tashi shine ya dauketa sukaje toilet suka kimtso suka dawo, Tight underwear na CalvinK ya saka wanda babu shape da baa gabi na jikinsa ita kuma farar vest dinsa kawai ya saka mata wadda ta dan sauka har cinyarta kadan suka shige gadonsa cikin wasu lafiyayyun beddings suka kwanta tana cikin jikinsa ya sakata take bacci me karfi da dadi ya daukesu. Bayan sallan asuba taso tafiya ya kasa barinta yana sake shigewa jikinta yana qanqameta cikin sanyi da kauna tareda nutsuwan da baya son tabarsa. Akan fuskansa ta dora tafin hannunta a hankali tareda taba shafawa kadan tana kallansa idanuwansa na rufe a lumshe kansa na kwance a kirjinta ta bude baki tace 'Ammi da maa zasu san bananan' Bai bude idanuwansa ba ya sake shigar da hannunsa cikin vest dinsa dake jikinta ya shafi cinyoyinta masu laushi da santsin fata ya girgiza kai ahankali yana cewa 'Akwai abinda zasu iya yi dukansu idan sun sani? Xan hutar dasu na sanar musu a waya yanxu kina nan... Bude idanuwanta tayi dakyau akansa tana kalla da mamaki sedai kafin ta gama mamakin ya bude idanuwansa ya miqa hannunda ta baya zuwa bedside ya dauko wayarsa yana tashi daga kanta ya zauna daidai a kan gadon yana kokarin saka kira. Bata yadda zai iya saka kiran ba sai dataji ringing din wayar Ammi data manta ma ta taho da ita yana tashi yashe a tsakiyar dakin ta kalli wayar ta kallesa shima ita ya kalla kafin ya kalli wayar sbd ya manta datazo da ita dan haka wayar ya kashe ya nemo numbern Maa tenya zai saka kira tayi kansa da dan sauri tana miqa hannu zata kama wayar ya rungumeta gabaki dayanta yana qarasa dorata zaune akansa tsakiyar gadon. A zaune yake kafafunsa a miqe a bude dan haka zaune da ita yayi akan cinyoyinsa yana zagayo kansa da kafafunta ya matseta sosai dakyau jikinsa yana kallanta ita shi take kalla tace 'Da gaske zaka iya kira? Kamun Alkawarin bazaka fadawa Ammi bafa... qarasa zancen tayi tana masa wani kallo da bayyanarda dan fushi. Sake matsota jikinsa yayi suka hade dakyau yana kallanta yace 'Zasu sakaki takura da kunyar abinda bazan iya barin ki takura ba shiyasa zan sanar musu su sani shikenan sai bakin kowa ya mutu' Kallan bakinsa da yayi maganar tayi kafin ta maida idanuwanta a cikin nasa idanuwan ta kalla tanama rasa abin fada masa sbd mamakinsa dayake kasa sakinta koyaushe. Sake mannota yayi gashinta na biyowa ta gefen wuyanta ya saka hannu daya ahankali yana janyewa yakai bakinsa a fatar kafadarta ya dora lips nasa ya sakar mata wani lafiyayyan kiss daya sakata dagowa ta kallesa. Bakinta yakai nasa yayi kissing lips dinta a natse Nan ma kallansa tayi shima ita ya kalla yana kai bakinsa tsakiyar gefen wuyanta ya dora lips dinsa anan ma yayi kissing. Dagowa yayi yakai bakinsa a kunnenta ya dora kafin ya sauke mata kiss tsotsan kunnen yayi cikin wata irin salon data sakata rufe ido tana kamasa ta qanqame tsigar jikinta na tashi kafin ya sakar mata kiss me sanyi. Bude baki ta sake yi jikinta a mace zata ce masa wucewa takeson yi da gaske amma ya hana maganarta qarasa fita ta hanyar rufe bakinta da nasa cikin sanyi da nutsuwa yana kissing nata da zafi me slow din daya sakasu su dukan shagala. Da hannunsa daya ya dago vest din jikinta sama kadan ya zare bakinsa yana saka kansa cikin rigar zuwa sama ya fito da kansa ta wuyan inda nata wuyan yake ya sake hade bakinsu yana qanqame qugunta da bayanta. Duk yanda taso qwacewa ta gudu ta koma bai barta ba da wasu lafiyayyun romances nasa da yanda yake cukuikuiyeta a jikinsa yana kasa barinta. Basu ankara ba har sai da 10 na safe ta kusa tukuna suka rabu da gadon ta dauki wayan Ammi tafara kiran leylah wadda itama ta kasa komawa kwanan zaune tayi cikesa damuwa sbd ko a daren kwana sukai itada Asim a tare suna aikata wata zazzafar romance amma ta kasa fada masa kaman yanda ta fahimci shima ya kasa tayar mata maganar rabuwansu har lokacin. Tana ganin kiran Ammi da farko fargaba taji amma tinawa da tace bangaren Mum zasu sai ta fuske ta dauki wayar. Jin Bahar ya sakata ajiyan zuciya kaman yanda bahar din itama ta sauke ajiyan zuciya tana zaune akan kafafunsa yana bata fruits masu sanyi dake cikin madara me tsananin kauri a kwance sbd kusan hakanne yake shan fruits nasa yawanci. Bahar bata iya tsayawa cewa komaiba fara tambayarta tayi tana bangaren Ammi ko bangaren mijinta?? Amsawa leylah tayi tana tabbatarda Bahar din bata komaba kenan itama. Sake sabuwan ajiyan zuciya Bahar tayi cikin jin dadi tana cewa idan ta fito ta kirata su koma tare pls. 'Ok ganinan nima na gama zan fito nan da mintin biyar' Ajiye wayar Bahar tayi tana kallansa shima ita yake kalla hankali kwance sbd baitaba jin komaiba ko damuwan komaiba akan wani tinanin su Ammi sbd yasan daga lokacinda duk ya gama abinda yake gabansa babu wanda zai hanasa daukanta ta dawo hannunsa kwata kwata dan kuwa bayajin a yanzu zai iya kowace rayuwar da babuta a ciki. Kankanar dataji wata irin madara hartana digar da madara me kaurin gaske ya dauka da yatsun hannunsa yakai bakinta yana cigaba da kokarin bata sbd kada ta fita bataci komaiba yakai bakinta yana duba wayarsa shima. Bude baki tayi ta amsa tareda tsotsan hannunsa dayake daddabe da madaran daya debo wanda ya sakasa dakatawa daga abinda yake dubawa a wayan ya kalleta yana kallan yanda bakinta ke taunawa bayan yaji tsotsan dataiwa yatsar hannunsa har cikin kirjinsa da qashin bayansa. Batasan abinda yake kalla ba wayarta daya bata take kalla tana bin sakonnin Neesah dake jere da kallo tana karantawa tana murmushin dayake sake kashesa. Sake diba yayi da hannunsa yakai bakinta ta bude baki ta amsa batareda tana kallansa ba dan idonta na kan wayar, Yana zare hannunsa data sake tsotsa a wannan karan kasa riqe abinda yaji yayi sai saukan harshensa taji a bakinta yana lashe lips dinta tareda zirasa ciki yana laso zaqin dayake bakinta wanda ita kuma ta kasa motsi tana tsayawa cak daga abinda takeyi tanajin yana tsotsan bakinta a natse har saida ya lashe komai tas tukuna ya zare bakinsa yana kallanta ita shi take kalla da mamaki da wani irin murmushi fuskanta. Hannu yakai ciki ya sake debowa ya saka a bakinsa yana jinginar da bayansa a kujeran da suke zaune a kai palonsa ya kalli tsakiyar idanuwanta yana jiranta kafin tayi kowane irin motsi wayar Ammi dake tsakiyarsu tayi ringing din daya hana abinda yake shirin faruwa ya farun. Leylah ce ta kira tana baro bangaren Asim, Daukan wayar Bahar tayi idanuwanta na kansa kaman yanda nasa suke akanta bai daukesu ba sunyi ciki sosai da buguwa da wata irin kwantacciyar soyayyarta. Tana dauka yaji abinda tace ya lumshe idanuwansa bai budeba yanaji ta tashi daga jikinsa tana daukan wayarta data Ammin a hannunta zata bar gurin ya kama hannunta daya ya dawo da ita kai tsaye yayi kissing gefen fuskanta kafin ya saketa yana kallo ta fice daga dakin tana murmushi me kyau. Tana fitowa take securities suka miqe suna bude mata kofar ficewa bangaren kansu a qasa cikeda girmamawan da suka saba. Tana ficewa daga hanyar gabaki daya tana kama hanyar bangaren Ammi leylah ta bullo suka nufi bangaren Ammin kowannensu a dan tsarge. Ita Leylah kunyarta da jin nauyinta akan mum dinta da Ammi harma da Maa sakinah sunyi sunyi da ita akan ta koma taqi yadda ta koma kuma ta kasa fadan komai akan abinda yake faruwa dan haka suka kyaleta sbd jiran Dad dinta ya dawo dan a tinaninsu auren ya riga ya qare ne batason fada jiran takeyi a dad nata ya dawo a zauna. Dan hakanne take jin kunyar bayan taqi yadda takoma ta kuma qi cewa komai a ganta tana zuwa gurinsa batasan me zatace ba kuma hakama bazata iya kwasa ta komaba batareda tasan matsayinta ba. Koda suka shigo bangaren gaban Bahar yafi faduwa da shiga fargaba amma ganin ba kowa a palo ya sakasu wucewa daki batateda bata kowane lokacin ba. Suna shiga kai tsaye wanka Bahar ta wuce toilet tayi ta gasa jikinta da kyau kafin tafito ta sake cin abinci kadan ta kwanta bacci koma awa daya ne kafin 11 tayi. Itama leylah kwantawan tayi sbd already tayi wanka acan tana kwantawa baccin da bata samu tayiba shine ya dauketa. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 151 Ammi da daddare bata nemesu ba sbd itama ba anan din ta kwana ba saida safe ta nemesu shima ba dakinsu taje ba jinsu shiru ya saka ta aika naimah dubowa saigashi naiman tace basa nan, Maa sakinah data san babu wanda ta kwana a bangaren duka su biyun sbd taje da daddare dubosu ba kowa kuma har wani dare tana dakin tana gadinsu amma ba wadda ta dawo dan haka shiru tayi batace komaiba har naiman ta dawo ta sanar da Ammin basa nan. Shiru Ammin tayi amma batai tinanin komaiba tinda suna tare tasan NUAB bazai samu ganin Bahar din bama tinda suna bangaren Zuhrah. Wayar zuhrah taso kira taji ko suna can din sai bataga wayarta ba sai kawai ta share ta kama wata hidimar. Babu wanda ya sake fitowa dan haka basu hadu ba sai after 11. Bahar ce ta fito da wayar Ammin a shirye cikin kayan shan iska marasa nauyi sosai riga da wando ta nufi dakin Ammin ta shige. Wayarta ta kawo mata ta gaidata tana shigewa gefenta ta zauna tana amsa tambayan datake mata akan wayarta data ga sakon gaisuwan da zarah yar tenya datake aiko mata kullum. Anan leylah ta sameta ta gaida Ammin itama tana ficewa dan wayarta da Mum dinta ke kira dan amsawa. Bata fito dakin ba Maa ta shigo dakin dauke da tray din dayake dauke da madarar data dafa mata me karfin gaske ta ajiye kan table tana zaunawa akan kujera itama tana shiga firar da sukeyi cikeda kulawa sunayi akan wani hukuncin da Abaa dinta ya taba yankewa batareda ya iya mulki sosai ba a anjom suna dariya maganar na shigar Ayanah datake jinta har zuciyarta da farin ciki da dariyan jin yanda Abaas yayi mulkin anjom batareda taimakon kowannensu ba shi kadai. Sakinah ma dariya takeyi suna maimaita lokacinda yake tamkar mace bayason ace shine zaiyi mulkin Anjom yafison Ayanah tayi ya bita. Bawa bahar din mug cup din dayake fidda hayaqin madarar Maa tayi ta karba suna cigaba da firar su cikin nishadi da kewan Abaas wanda a yanzu koyaushe adduarsu bata yankewa akansa da sauran iyayensu da Nurat. Fara sha tayi a hankali tana dan bata fuska kadan sbd karfin madarar dan haka bakinta ya mutu ta rage magana tana sha a hankali tana saurarensu tana murmushi da yar dariya jin irin kuruciyar da mahaifinta yayi wanda firan take mata dadi sosai sbd batada labarin da ako yaushe yake mata dadi da bata gajiya da sauraro irin firar mahaifinta. Nishadi sukeyi sosai suna firar tana sauraronsu tana murmushi tana shan abinda yake hannunta a natse tana lafe gefen Ammi. Qamshinsa ne ya fara ratso su dan haka maa dake dariya sosai ta dago ta kalli kofar daidai nan ya sako kai da sallamarsa me nutsuwa da kamewa tareda wani irin iko. Ammin itama kofar ta kalla har lokacin fuskanta dauke da dariyarta me kyau datake tino mata farin cikinta na baya data rasa a tareda rayuwa da iyaye da yan uwanta. Ganin nishadin dasuke ciki ne ya sakasa qarasowa fuskansa daukeda wata natsatsiyar annushuwa da kwanciyan hankalin da shima yake tattare dashi wanda kasancewan 'yar Ammi a boyem din yake basa. Zaunawa yayi a gefen Ammin a natse cikin kwanciyan hankali ya kalleta ya gaidata cikin kulawa da kauna kafin ya maida kallansa kan Maa itama ya gaidata. Amsawa sukai dukkaninsu cikin kulawa da kauna suna kallansa da sauyin dayake tattare dashi na wata sabuwar nutsuwa da kwanciyan hankalin dasuke iya hanga a tattare dashi amma ba wanda zai iya tambaya. Kan Bahar ya dawo da kallansa a natse ya kalli cup din hannunta da abinda yake cikinsa tana sha ahankali batareda ta iya dagowa ta kallesa ba sbd batason ma Ammi taga ko kallansa tana yi. Maa ce ta kalleta tace 'Yar Ammi bazaki gaida Sultan guda ba gashinan kinyi shiru? Faduwa gabanta yayi ta dan dago ta kalli Maa din wadda ta kafeta da ido, Kan Ammi ta maida kallanta taga Ammin ko kallanta bataiba dan haka ta juyo da idanuwanta a hankali akansa ta kallesa shi kuwa ya kafeta dasu kaman zai janyota jikinsa. Bude bakinta tayi cikin nutsuwa da kokarin sakewa tana hana kowace fargabanta fita ta gaidasa. Sai a lokacin ya dauke idanuwansa daga kanta sbd yanda komai nata ke shigarsa a daki daki, Zai iya kasa riqe kansa ya kama hannunta sbd jin sautin muryanta da yanda ta gaidasa din tana kallansa da mayun idanuwanta dake warware duk wani lissafinsa. Amsawa yayi kafin a sake cewa komai ta miqe a natse da cup dinta a hannunta tabi ta gefensa ta fice daga dakin tana bar masa wani qamshinta daya shiga hancinsa dakyau. Wani numfashi ya hadiye yana kamewa dakyau batareda yabita da kallo ba harta fice tukuna ya dawo da nutsuwansa cikakkiya akan iyayen nasa suka fara magana. Maa ce ta kallesa tana gyara zamanta da dukkanin nutsuwa tace 'LEUL kaje ka samu ganin mahaifinka kuwa? Duka munsan kasan baya nan tsawon wannan lokacin yana can tareda mu a uk dan haka tinda ya dawo ya kamata duk matsayin da kake dashi kaman yanda kazo ka gaida mahaifiyarka kayi mata barka da dawowa shima kaje ka samesa kayi masa gaisuwa da barka da dawowan sbd duk koma menene kowa yakeji matsayinsa na uba,sarki,Mahaifi kuma mijin mahaifiya ya wuce komai' Shiru Ammi tayi sbd yanda zuciyarta ke harbawa da yanda komai zai bayyana NUAB ya fahimta, Shi kuwa shiru yayi yana sauraran Maa din, Tinda ya dawo sun hadu so daya dayaje ya samesa da kansa suka gaisa amma bayan nan basu sake haduwa ba sbd bayajin akwai abinda zasu iya zaunawa su fuskanci juna su tattauna a tsakaninsu. Numfashi ya sauke me sanyi da nutsuwa kafin ya dago ya zubawa Ammi idanuwansa sbd duka wannan maganganun yasan abinda takeso aka isar mata a gurinsa, Itace take son ya samu Sultan su daidaita sbd zuciyarta na son hakan, Zuciyarta bazata iya fifita son datake masa akan na sultan ba shiyasa take masa hakan har itace ayau take kasa masa magana sedai ta saka ai masa magana duka akan sultan. Dawo da kallansa yayi akan Maa ya bude baki baki a natse yace 'Insha Allah Maa' Yana fadar hakan sallama yayi musu ya miqe ya fice batareda ya cewa Ammin komaiba sbd koyaushe akan sultan sosa zuciyarsa takeyi tareda danne matsayinsa na 'danta dayake yaqi da jin zafin sultan akanta amma sai tana mantawa da hakan tana zabar sultan kuma tana boye masa tana daukansa da masa kallan wanda yake tsakiyarta da farin cikinta na son rayuwa da mutumin da 'yanci wannan ya kasa bata yana matsayin sultan wanda yake kam mulki sama da shekara talatin. Yana fitowa Aleey kallo daya yayi masa yasan zuciyarsa ba dadi dan haka babu doguwar magana suka wuce Fada dake cike ana jiransa ayau akwai taro da zaman fadar. Koda suka isa fadar tsit koina yayi sbd shigowansa da aka sanar. Yana shigowa kowa kansa yayi qasa niimar gurin na gauraya a natse da qamshinsa da zuwa yanzu duk wanda yake shiga fada dashi yasan qamshinsa hakama zazzafan kwarjininsa ya gauraye gurin. Koda ya isa kan karagar mulkin boyem din tini Aleey ya isa ya tsaye a gerenta daman keelah na tsaye daga bayanta cikin jikinsa babu kalar makamin da babu a soke boye. Yana zaunawa daga waje securities masu karfi suka dakatar da kowace irin kaida kawo a hanyar fadar ba shiga ba fita saiya fito kuma kowa zai samu yancinsa. Kusan wuni yayi a fadar bai samu kansa ba sai kusan yamma dan haka yana fitowa daga fada kai tsaye aika sakon zuwansa akai gurin sultan yasar wanda yayi mamakin jin zuwan nasa duk da Ayanah ta sanar masa a waya cewan Maa dinsa sakinah tayi masa magana amma kuma shima daman yana buqatar ganin nasa dan haka koma menene zuwan na NUAB din zai kawo yana shirye dashi dan kuwa lokaci yayi dazaisan uwarsa ta auru. Shi kansa NUAB din ayau yana son fuskantar sultan ne a karo na karshe insha Allah akan mahaifiyarsa wadda a yanzu baida ikonta yana son yayi masa iyaka da ita sbd kaucewa abinda babu a addini hakama a karan karshe zai sanar masa da zai bar boyem da ita bazata taba dawowaba da zama. Wannan tabbatacciyar magana ce da zai tabbatar masa sbd shine me cikakken ikon mahaifiyarsa ayanzu idanma sultan din ya manta zai tinatar dashi hakan a tsanake sbd yasan ya rasa damarsa har abada. Saida yayi wanka ya huta bayan sallan magrib ya nufi bangaren mahaifinsa wanda yake zaune a natse shima yana jiransa da sadakin mahaifiyarsa daya ajemasa yana jiran ranar basa. Koda Sultan me mulkin boyem LEUL NUAB ya iso bangaren sultan me murabus yasar kadir yana tsaye bakin kofa yana jiran isowansa cikin nutsuwa da Girmamawa. Aleey ne da keelah a tareda shi sbd ziyarar bata buqatan hayaniyar tsaro tinda gurin mahaifinsa ne yazo. Kadir ne yayi masa rakiya da iso har palon da sultan yake hutawan yana zaune yayi fresh dashi hutu da kwanciyan hankalin da duk yake nema a rayuwa yanzu ya samu duniya tasan ya mallaki Ayanah ghaz halak malak kadai ya rage wanda shi baya buqatan hakan idan 'danta kawai ya sani ma ya ishesa duk da idan har danta ya amince ya karbi aurensu to dole duniya zata sheda ta sani sbd tsaftata alaqar. Dagowa yayi yana zaune kafarsa daya akan daya yana duba abu a waya fresh fruits a table din gabansa kallan Fuskan NUAB yayi wanda shima huta da kwanciyan hankali da wani azababben iko da izza ke bayyana tattare dashi na zafin mulki ta uba data uwa da kuma na empire din kansa daya kafa. Aura ce ta cike gurin ta uba data 'da dake nuna zallan iko da izza dan haka ficewa kadir yayi a hankali a natse yabarsu su kadai. A 1 seater din dake facin sultan yasar NUAB yake zaune ya dago cikin nutsuwa ya kalli mahaifinsa bai ji komaiba na damuwa ko wani yanayin a natse ya bude baki ya gaidasa yana kallan abubuwan da sultan din zaiji daga bakinsa. A natse sultan ya amsa yana qarawa da masa kirarin sarauta a natse dan bude filin da abinda zai gabatar masa. NUAB dayake sauraransa numfashi ya sauke yana dagowa ya kallesa cikin isar iko da izza zai fara magana sultan ya miqa hannunsa gefensa ya dauko silallan zinarin dake gefensa ya ajiye a gaban NUAB din da suke dauke da sunan Ayanah ghaz baro baro a jiki. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 152 Yana ajiye wa bayansa ya mayar a natse ya jinginar a kujeran dayake zaune har lokacin kafarsa daya na akan daya ya zubawa NUAB idanuwansa wanda shima a natse ya dago idanuwansa masu kyau ya kalli sultan din kafin ya maidasu a natse akan abinda ya ajiye masa a gabansa ya zuba musu ido yana kalla. Shiru sukai dukansu idon kowannensu na kafe akan abinda yake gaban nasu suna kalla, Sultan jiran tambayar NUAB yakeyi duk da yasan bazai taba tambayarba koda zasu shekara a hakan koda kuwa menene bazai taba bude baki ya tambaya dinba sedai shi daya ajiye koma meye ya fada da kansa idan ba hakan ba zai gaba abinda ya kawosa ya miqe ya ficewansa. Dan haka ajiyan zuciya mara sauti sultan ya sauke yana maida kallansa kan fuskan NUAB wanda ya dago shima yana kallansa ya bude baki yana kai hannunsa daya a natse ya tura silallan gaban NUAB din yace, 'Ina gabatar maka da sadakin mahaifiyarka Ayanah ghaz me girma Sultan LEUL boyem wanda aka daura auren sha ashirin ga watan daya gabata, A yanzu ba kaine kake da cikakkiyar iko akanta ba nine mijinta,nine mahaifinka,nine Sultan dinka' Kallansa NUAB ya dago yanayi da dukkanin idanuwansa yana jin maganarsa na sauka kaman baisan meyake fada ba sbd yasan zai iya fadan komai akan ya mallaki Ammin dan haka a natse ya maida idanuwansa akan zinarin gabansa yana kallan sunan Ammin dayake bayyana baro baro akai ya kalla tsawon mintina kafin ya dago da idanuwan ya sake saukewa sultan yana jin zuciyarsa na fara daukan zafin daya manta rabon da zuciyarsa ta dauka, Bude baki yayi a natse yana kallan sultan din yace 'Ammin tasan da maganar dake gudana nan din maana tasan da aure a kanta?? Sake gyara jinginar zamansa sultan yayi yana sake murmushi me kyau da nutsuwa yana kallan NUAB din yace 'Kaine da baka saniba nake sanar dakai a yanzu sbd ka sani din Sultan dan Amarya' Numfashi me dumin daya fara zafi NUAB ya sake kalmar na zafafar zuciyarsa ta tafaso sa ya sake kallan sultan da kyau yace 'Aure irin wanda kayi mata a baya na bata matsayin wishmah ka sake bata sbd bansan Ammina zata iya aure batareda sanina ba ko izinin dan kuwa a duniyarta kaf yanxu ni kadai ne waliyin aurenta da bada aurenta' Ajiyan zuciya me sanyi da nutsuwa sultan ya sauke yana kallan NUAB din yace 'Aure ne mukai wanda kana buqatar nutsuwa ka fahimta hakan, Ba raayinka ni nake nema ba,ba kuma izininka nake nema sbd mune muka haifeka bawai kaine ka haifemu ba, Aure ne kaman kowane aure da akeyi me daraja da baa buqatan dogon bayani, Amminka tana jin shakkar yanda zaka dauki lamarin ne ya saka aka ja lokaci batareda ka saniba ba amma tinda yanzu ka sani ka sani mahaifiyarka tayi tinanin abinda zaka dauka kafin ta amincewa auren dan haka a yanxu daka sani saka albarkanka kawai take buqata ba bacin rai da fushi ba.' Yana gama fadan hakan miqewa zaiyi NUAB ya kallesa idanuwansa jajir zuciyarsa na wata irin tafasa da bacin rai me tsananin gaske da fushin dayake taso masa yace 'Kanada raayin hakan meyasa bakaiba tin a shekarun baya datake tsananin buqatan hakan? Meyasa baka yantata ba a lokacinda hakan yakeda amfani? Meyasa sai ayanzu? Sbd ka kaine me juya rayuwanta a yanda kaso a lokacin da kaso sbd ita ba kowa bace face baiwar da aka saka kudi aka siya? Yankar zuciyar sultan maganganun sukai ya dago idanuwansa shima da sukai ja ya kalli NUAB din cikin jin zafin maganar yace 'Eh sbd nine me juyata a yanda naso da kuma bata matsayin da duk nakeso sbd nine na siyota ba kaiba,nine me ita da cikakken iko da ita a kaf rayuwarta ba kowa ba,a yanzu danaga lokacin auren yayi shima gashinan na aure ta auren da ba wanda yakesa ikon sakawa ko hanawa idan ba ni dinba.' Gama maganarsa yayi daidai da shigowan ayanah din wadda ta kasa nutsuwa da haduwan tasu saida ta iso dan haka kallan NUAB takeyi da idanuwanta da suka sauya sbd fargaban abinda zai iya biyowa baya, Juyowa NUAB yayi ya kalleta da idanuwansa dake tsananta ja maganganun sultan sun gama buga xuciya da jininsa dan kuwa ko ayanzu ya fada masa uwarsa ba kowa bace face baiwarsa da zaiyi dik yanda yaga dama da rayuwarta, Wani irin kallo yakewa Ammin yana jin ta gama rusa duk wani karfin zuciya da kuzarinsa ya bude baki yace 'Ammi kina ji da kunnenki ke din ba kowa bace face baiwar da aka saka kudi aka siya, A hakan kika kuma zabarsa akan duka radadi da baqin cikin dana rayu a cikinsa sbd ke' Rintse idanuwa Ammin tayi tana isowa gurinsa zata kamasa ya miqe tsaye yana kallan sultan wanda ransa yayi mummunan baci yace 'Ban karbi auren ba sbd nine me bada auren dan haka...... Wata irin tsawar da tinda sultan yake babu wanda ya taba yiwa ita ya sakarwa NUAB din wadda dakin gabaki daya saida ya amsa take Ammi ta shiga tashin hankali tana kallan sultan din kafin ta kalli NUAB wanda jikinsa ke wata irin rawa sosai idanuwansa jajir fuskarsa tayi ja. Su kadir dasu aleey harma da maa sakinah data taho tareda ayanah a kunnuwansu tsawar me karfin gaske ta sauka wadda ta saka kowannensu qasa da kai jiki na sanyi da wata irin fargaba da damuwa batareda sun motsaba gurin ya sake daukan tsit. 'Zaka dena fadamun duk maganar dataxo bakinka kowane matsayi kake dashi kuwa daga yau sbd duk abinda kakeji kake taqama dashi nine na bakashi sbd nine na haifeka, Nina na baka sunan dakake amsawa yau, Nine na na baka jinin iko da mulki da izzar da duk kake ji a kanka da jininka, Nine na baka kariyar da kake taqamar ka rayu ayau, Nine na hana kaina duk kwanciyan hankali da farin cikin da duka mulki yake bayarwa nai watsi da girma da iko na na fixgeka daga hadarin dayake tattare da rayuwarka na baka dalilin daka zama jarumin dayake tsaye a gabana yanzu, Nine na bawa mahaifiyar taka kariyar data rayu a cikin cikakkiyar kwanciyan hankalin da kake ganinta a gabanka a yau, Nine wanda ya tsaya ya tsayu akanka na baka kariyar da bazaka taba zama abinda ka zama abinda ka zama ba a qasar da ba taka batareda na taba baka dalilin rauni ba, Ni ba ubanka ne kadai ba daya kawoka duniya ni saviour dinka ne, Ni sultan dinka ne,ni ubangidan mahaifiyarka ne sannan ni ayanzu mijin mahaifiyarka daga karshe ni masoyinta ne da 'dan da muka haifa bai isa ya saka sharadi a gabanmu dan haka ka aje matsayinka na sulta a komai nine ubanka da you must learn how to talk and respect me to the core...' Da wani irin zafin gaske ya qarasa maganar wadda take fita da karfin gaske cikin bacin ran da babu wanda ya taba gani wanda ya saka Ayanaah kallan NUAB wanda shima rawa jikinsa yake sosai har lokacin jan idanuwansa kaman zasu kama da wuta sbd ayau ya tabbatarda idan aka haifeka angama shan gabanka duk kuwa abinda kake ji dashi ko kake dashi dan kuwa abinda yake ji yafi wuta ci a jininsa amma baida yanda zaiyi bayan tsayawa yana sauraran gorin da ubansa ke masa shida uwarsa bama tareda ita tasan hakan ba. Dago idanuwansa yayi ya kalli sultan din wanda ko kallansu ya dena sbd tafasar da zuciyarsa ke yi shima ya gaji da zafi da fushin NUAB dayake tolerating tin yana yaro wanda yana masa uzuri ne sbd yasan zafin son dayake wa Amminsa dashine ya saka ya tashi da jin zafin rashin ganinsu a tare amma sam ya kasa gane cewa son dayake masa ne yake sakasa jin tsananin zafinsa daya kasa zabarsu da Amminsa akan kowa bayan shi kuwa yafisa jin zafin ciresu da yayi daga jikinsa sbd basu kariyar da ayanzu suke tsaye tareda juna. Magana NUAB din zaiyi shima cikin kololuwan quntata da maganganun Amminsa ta katsesa da tsawa me karfin gaske itama tana riqosa cikin damuwa da rasa abin yi tace 'NUAB mahaifinka ne kome kake ji zaka hadiyesa ayanzu batareda ka bayyanaba sbd tinda ya haifeka ya gama maka komai, Kome laifinsa a gurina ni na yafe masa sbd nasan dalilinsa daga baya na hakan hakama ko babu dalili tinda zamansa nakeyi dole zan fuskanci damuwa da baqin ciki na zamantakewa wanda gashi a yanzu ya wuce, Ka aje komai ka bar komai ka bari zuciyarka datake tsananin sonsa ta karbesa, Ka aje fushinka ka fuskanci matsayinsa daya wuce komai da kowa... Ayau ina fada maka ka dauka umarni ne ko shawara ko baki koma menene ayau ina fada maka ka ajiye duk abinda kakeji bazaka sake disrespecting nasa ba zaka girmamasa zaka bari zuciyarka ta karbesa matiqar kanason naci gaba da rayuwa a matsayin mahaifiyarka........ Da wani irin slow me mugun zafi da wani duhu da wuta dayake ganin suna ci a idanuwansa da kirjinsa ya juyo yana kallanta fuskarsa na qarasa komawa jajir ba kyan gani yana kasa motsawa bakinsa na mutuwa daga furta kowace irin kalma. Shi kansa sultan din dago jajayen idanuwansa yayi ya kalli Ayanah din wadda idanuwanta sukai jajir wasu hawaye masu tsananin radadin kalman data fada suna gangarowa daga idanuwanta sbd tasan ayau NUAB zai shiga mafi qunci da radadin zuciyar dabai taba shiga ba jin hakan daga bakinta. Wani irin sanyi dukkanin jikinsa yafara a hankali sbd ayau ya samu kalman datai breaking zuciyarsa kacakaca a take batareda qara kowane second ba. #MAMUH 09033181070 HAYATEEM Mamuhgee 153 Hawayen fuskarta dake gudun sosai ya saka sultan takowa gabanta har lokacin zuciyarsa daci take masa sosai sbd ganin yanayi halinda suke ciki a tsakaninsu da babu wata kauna ko soyayyar data wuce tsakaninsu dan kuwa sune haske idaniya da ruhinsa da ayau yake tsaye sbd soyayyarsu daya riqe ya hana kansa sakewa ga kowane irin challenge har suka kawo inda suke yanxu amma gashi suna tsaye cikin jin zafin juna maimakon kaunar dayake fatar su rayu a cikinta. Rintse idanuwansa da har wani radadi sukeyi NUAB yayi jijiyoyin hannuwansa dana kansa duk sun fito. Bai iya cewa komaiba ya juya a hankali yabar palon idanunsa na fidda wata zafi, Binsa Ammi tayi da kallo hawayenta na sake gangarowa tana daga kafa kaman zata bisa ta rungumosa Sultan ya saka hannuwansa biyu ya riqota yana rungumeta a natse sbd a yanzu NUAB din na buqatan space sbd ayau yaji abubuwan da zuciyarsa zata jima tana tafasa bata saukoba kafin ya fahimci gaskiyar da suke kokarin fada masa ya dawo daidai dan kuwa shi kansa yasan kaman yanda yake tsananin kaunar dansa haka NUAB yake kaunarsa kawai zafi ne na rabuwa dasu daya kasa cirewa aransa tin yarintar. Kuka Ammin keyi a hankali a jikin sultan din tana jin kaman kalamanta sunyiwa NUAB din tsauri. Zaunar da ita sultan yayi ransa ba dadi shima ya rungumeta yana kasa cewa komai dan haka sukai shiru dukansu. Shi kuwa yana sako kai kofar Aleey ne ya fara ganinsa fuskansa kawai ya fara kalla bai iya qarasa kallan idanuwansa ba yayi gefe yana buda masa hanya idanuwansa na sauya take sbd ganin halinda ubangidansa yake ciki wanda kusan hayaniya sosai suka jiyo daga ciki a tsakaninsa da iyayensa wanda ba dan adam dayake da daman shiga dan haka duke a tsuru suna jiran iyayen gidansu dukansu. Wata irin aura ce ta zafinsa kawai ta bugi dukkaninsu dake kofar take kowa yayi qasa da kansa fadawa ma dake hanyar ficewa bangaren zubewa qasa sukai da sauri kansu a qasa sbd tamkar guguwan wuta haka suka ga tahowan tasa cikin wata zafi da zafaffen izzar mulki. Aleey da keelah ne suka bi bayansa babu wanda idanuwansa basu sauya ba a cikinsu musamman aleey shi keelah kuwa a lokacin ya samu damar wani me laifin akansa abinda suke ji din zai sauka. Kai tsaye bangarensa suka nufa wanda suna tinkarowa tin daga nesa kowa ya miqe suna shiga wata irin nutsuwa sbd a tafe suna iya hango yanayin ba daidaiba. Koda ya iso an wangale masa kofa hatta kofar shigewa palo an an bude masa dan haka yana isowa shigewa kawai yayi aleey ya rufe kofar yana juyowa ya bada umarnin ba shiga ga kowa kaman yanda aka saba duk da daman babu me zuwa bangaren bayan masu aikin da suna gamawa suke barin bangaren. Yana shiga kai tsaye palonsa ya wuce na qurya shima yana isa kokarin daidaita kansa yayi da zuciyarsa ya nufi inda zaiyi sallah ya tada sallar ishai da aka aka fara yabi jam'i daga nan batareda ya iya tafiya masallacinba dan gabaki daya fuskansa ba kyan gani, Ana idar da sallar jin yayi numfashinsa na sarkewa yana kasa fita daidai hakama wani irin zufan gaske yake fitarwa idanuwansa har wani rufewa sukeyi yarintarsa da duk abinda ya taso a cikinsa yana dawo masa da tinanin da radadin da kaunar dayake wa mahaifinsa me karfi da kishinsa dayake tada duka wani fushinsa, Miqewa yayi bedroom dinsa ya nufa bai tsaya komaiba tin daga kofar bedroom din yafara bude botiran gaban rigarsa ya zare ya jefar yana zare komai daya baya daya kai tsaye ya nufi glass door din dake dakin ya budeta gabaki har qarshe yana saka kafarsa batareda komai a jikinsa ba bayan tight CalvinK short underwear dake jikinsa fara qal ya isa bakin lafiyayyan pool din dake gurin ruwan ciki na daukan ido yasaka kafa yana shigewa ciki ahankali harya gama shigewa gabaki daya ya rintse ido sanyin ruwan na ratsasa tsananin zafin jikinsa da jininsa ka neman fara karbuwa su daidaita. ****Ammi da Sultan kusan babu wanda ya iya cewa komai a yanayin da suke ciki har ya fice sallan ishai bai iya cewa komaiba bayan ce mata da yayi kada ta damu NUAB din zai sauko daidai babu yanda zaiyi bayan ya gama bacin rai da fushi kuma dole ya bisu hakama daga yau aurensu dasu sun samu cikakkiyar yanci da duniya zata san da sun zama maaurata kuma masu tsananin son juna duk wanda zai mutu ma ya dade bai kwanta ya mutu ba. Yana ficewa itama barin bangaren tayi ta fito Maa sakinah data kasa tsayawa sbd tension din yayi yawa na abinda yake faruwa a ciki ya sakata komawa tabar bayi biyu suna jiran fitowan tata palo ta zauna tinda ta dawo tayi shiru cikin tsananin damuwan NUAB da itama takeson ya hakura ya aje komai yabi mahaifinsa wanda a yanxu duniya tafara sanin sirrinsa dake boye a ransa cewan babu wanda yakeso fiyeda ransa a cikin yayansa da duniyarsa kaman NUAB din. Maa tenya ma datasan suna can din hankalinta bai kwanta ba saida sakinah ta dawo kallo daya tayi mata ta fahimci komai ya dauki zafi dan haka itama zaunawa tayi palon tana dan kallan tv sama sama. Ammi na shigowa yanayinta kadai suka kalla jikinsu yayi sanyi sbd idanuwanta da sukai jajir zuciyarta cikeda daci. Kallansu tayi tana sauke numfashi me zafi ta qaraso ta zauna tana dafe kanta a hankali tareda sake sauke numfashi ta dago tace 'NUAB ya kasa fahimtar abinda nakeson ya gane,ya kasa fahimtar abinda mahaifinsa yake son ya gane Bansan tayaya zan fahimtar dashi batareda ya dauka ina zabar bangare bane, A tsakaninsa da sultan ba maganar na zaba bane maganar ya fahimta ya yadda a yanzu aure mukeyi ba zaman baiwa da ubangidanta ba, Ayau ya saka na fada masa abinda bansan ya akai bakina ya furta ba.' Shiru sukai suna sauraranta damuwan sakinah na bayyana ta bude baki tace 'Kada ku ga laifinsa duka sbd duk abinda yakeji yake ciki an dasa masa shine tin yana yaronsa dan hakane ab8j ya tsaya a ransa hakama auren da kukai kun boye masa musamman ke dayake ganin komai yana yinsa ne sbd farin cikinki da baki kariya, A qalla kafin auren ya kamata ku zauna dashi kuyi sharawa tinda shine waliyin dakike dashi amma tinda duka baayi hakan ba yanzu daukan zafi duka ba shine mafita ba hakuri zaayi a basa lokaci ya fuskanci komai da kansa.' Shiru sukai dukansu tenya ta amsa zancen da itama fara jero tarihin irin yanda yayi rayuwa tin tashinsa a cikin ganin shi din da uwarsa ba kowa bane face abin takawa a wulaqanta a banza a masarautar karkashin mulkin mahaifinsa wanda shine ya fito ya nunawa duniya din su ba kow bane face mistress dinsa daya gama amfanuwa da ita da 'danta da kuma yanda aka rabasa da uwa da qasarsa aka kaisa qasar da baida kowa baida komai aka jefar dashi tinda qananun shekarun har girmansa ba wanda ya taba nemansa tayaya ake tunanin zuciyarsa zata sake wannan zafin duka a lokaci daya?dole sai ahankali insha Allah zai sake komai. Hawaye sosai Ammi take gangarowa da jin irin yanda tenya ke jero quncin da suka rayu a cikinsa a cikin masarautar wanda NUAB ya taso a cikinsa ya kangarar masa da zuciya, Komai dawo mata yayi ta rintse idanuwanta tana jin zafin abinda tayiwa NUAB din sosai kirjinta na nauyi. Maa sakinah ma nauyin kirjinta yayi ta kasa cewa komai idanuwanta jajir kaman yanda na tenya din sukai sbd sune kadai sukasan radadi da zafin quncin da suka rayu a wancan lokacin a cikin masarautar data zamar musu tamkar maqabarta sbd qunci da baqin ciki tareda kadaici da damuwa. Bahar datake tsaye duk abinda suke fada da faruwa a kunnenta nauyi kirjinta yayi idanuwanta suka ciko da hawaye tana kasa motsawa musamman ganin hawayen Ammin da kuma yanda ake fadar rayuwar da sukai wadda itace ta busar ta kangarar da zuciyar NUAB wanda ya taso ba soyayya da kulawan kowa ya rayu shi kadai sai soyayyar uwarsa da bata hayyacinta bata san ta kaunacesa ba a lokacin. Kasa tsayuwa tayi jikinta na tsananin mutuwa da wani irin sanyi zata bar gurin Ammi tafara fadar abinda ta gaya masa ayau din wanda take jin nadamar fada masa hakan duk da tayi hakan ne sbd sakasa ajiye komai ya shirya d mahaifinsa. Shiru suka sake ba wanda ya iya cewa komai sbd bama me daman tinkarar NUAB din yanzu dole saiya nemesu da kansa zasu iya samun damar magana dashi su dan taushesa. Bahar data sake yin sanyi dakinta ta koma ta zauna a kan sofa tana kasa motsawa zuciyarta cikeda tinani. Leylah dake kwance shiru itama tana fama da kanta zuba mata ido ganin yanayinta kafin ta rufe idanuwanta bacci ya dauketa. Ita kuwa kasa motsawa tayi daga inda take din zaune har tsawon lokaci abubuwa da yawa na yawo cikin kanta cikeda damuwa da mutuwan jiki sbd bayan damuwan da Ammi ke ciki akansa harda fushi da bacin rai me girma tana ciki kan NUAB din wanda shima a daidai wannan lokacin tasan yana cikin matsanancin halin da baya buqatan kowa amma kuma tasan dole wani yana buqatan kasancewa dashi. Sallar ishai da akai tin dazu ta tashi jiki a mace tayi tana idarwa tai shirin bacci har lokacin jikinta a matiqar sanyaye tana jin rashin nutsuwa. Zaunawa tayi bakin gadonta tareda dago idanuwanta ta kalli agogon gefen gadonta taga karfe goma har tayi. Numfashi ta sauke a sanyaye a natse kafin ta miqe tana rasa nutsuwanta kwata kwata ta dauki hijabi har qasa ta saka tana daukan wayarta ta fice daga dakin. Ko data fito palo babu kowa koina yayi tsit alaman kowa ya shige sbd yanayin da ake ciki na damuwa. Kofar ficewa take nufa daidai zata saka hannu ta bude kofar aka kirata a natse Tsayawa tayi cak cikin faduwan gaba me karfi daya sake sanyaya jikinta. Juyowa tayi daidai Maa sakinah na isowa gabanta dauke da tray me kyau dayake dauke da white and gold tea set masu daukan ido sabbi dal na amfanin LEUL din ta miqa mata sbd daman dakinta zata kai takai masa sai gata ta gani tasan kuma can din zata. Bata ce mata komaiba miqa mata kawai tayi tace takai masa. Bayi biyu ne mata naimah da salmah tace su rakata su dauki tray din wanda aka saka sukutum a cikin wata basket me girma da fadi. #MAMUH 09033181070 : HAYATEEM Mamuhgee 154 Itama Bahar din bata iya cewa komaiba kuma bata iya dagowa ta kalli Maa dinba sbd kunya da macewan jiki dan haka juyawa tayi a natse ta wuce su Naimah din na bayanta da zazzafan hadin tea din dazai warware kan NUAB din cikin sanyi insha Allah. A sanyaye take nufar bangaren cikin nutsuwa da tinani kala kala bayinta na biye da ita kansu a qasa har suka sako kai a hanyar bangaren wanda tin daga nesa securities suka hangota hadda aleey dake cikinsu a daren sbd ya kasa shigewa miqewa sukai dukkaninsu aleey ne da kansa ya bude mata kofar yana tsananin jin dadi da farin cikin ganinta tareda jin wata nutsuwa na shigarsa sbd yana tsananin son sanin halinda NUAB yake ciki amma ba ikon shiga dan haka ya kasa barin waje yana cikin securities din dan bazai iya rintsawa ba koya shige. Barka da zuwa sukai mata a natse dukansu batareda ta iya amsawa ba itama aleey kadai ta iya magana dashi a qataice tana wuce yana biye da ita har kofar shiga ciki ya bude mata ta shige bayin na biye da ita. A palon farko suka dakata suna ajiye kayan dake hannunsu a table a jere suka juya suka bar palon da bangaren gabaki daya suna komawa inda suka fito. Suna ficewa aka rufe koina na bangaren sai a lokacin Aleey ya sauke ajiyan zuciya me dan sanyi yana nufar lafiyayyan palonsa ya shige ya nufi bedroom kai tsaye ya shige yana nufar bathroom dan fara wanka tukuna ya huta. Acan ciki itama ajiyan zuciya me sanyi da sauti ta sake a tsakiyar palon tareda kallan hanyar palonsa na kurya tana jin zuciyarta da jikinta na sake sanyi, Sake sakin nunfashi tayi me nutsuwa kafin ta durqusa ta dauki tray din din da aka jere mata din ta nufi hanyar dakin. Tana isa ba maganar knocking sbd tasan baya cikin yanayin da zaa damesa da buga kofa koma yanayin da zai iya cewa a shigo koma yazo ya bude dan haka kai tsaye bude kofar palon tayi ta shiga a natse tana rufewa koina tsit da rashin haske sosai baya palon dan haka kofar bedroom ta kalla tareda daga kafarta ta nufi can din. Bude dakin tayi a natse ta sako kai tana shigo idanuwanta akan sofa sbd san ganinsa amma baya gurin. Qarasa shigowa tayi tana rufe dakin da bayanta a natse kafin ta tako zuwa tsakiyar dakin da shima akwai haske amma bame sosai ba. Duba dakin tafara yi da idanuwanta koina amma bata gansa ba dan haka ta ajiye kayan hannunta akan table tana zubawa hanyar bathroom idanuwanta da sukai laushi amma bataji motsin komaiba dazai nuna alaman yana can. Juyawa tayi gurin curtains din hanyar pool dinsa data gani a bude tana kalla kafin ta fara takawa ahankali zuwa gurin. Ba haske sosai a gurin shima hasken bakin pool dinne kadai daya zagayesa kadan kadai a gurin, Akansa idanuwanta suka sauka yana cikin ruwan ya baya kofar baya gashinsa me tsayi a asake bayansa kadai take iya gani dan haka ta dakata daga inda take tsaye tareda sauke boyayyar numfashi me dumi jiki a mace tana kallansa batareda ta iya matsawa ba ko juyawa ba. Tsawon sakanni ta dauka a hakan kafin ta daga kafafunta tafara takawa a natse tana nufarsa, Bayansa ta iso a hankali cikin nutsuwa ta durkusa tana sauke gwiwowinta a qasa tana dan zaunawa kadan akan kafafunta gap da bayansa dan har gwiwanta na dan taba bayansa daga sama da iya shi kadai ne a waje sauran jikin yana ruwa zaune. Bai motsaba kuma har lokacin idanuwansa basu bude ba a rufe suke cikin tsananin halin da zuciyarsa take ciki tana dauke duk wata rahamar gangar jikinsa. Idanuwanta ta saukar akan kunnensa ta bayan nasa taga yanda yayi wani irin jajir wanda yake nuni da halinda yake ciki dan haka ta rasa abin fara fada sai kawai ta rankwafo sosai cikin sanyi da nutsuwa takai miqa hannunta a natse ta dora akan fatar kunnensa ta shafa cikeda wata irin kaunar me karfin gaske da baki bazai iya fada ba da kulawa tareda fidda wata irin numfashi me zafi daya feso damuwan da tsananin sanyin da jininta yake ciki wanda ya sauka ahankali kan kunnensa da gefen fuskansa ya sake rintse idanuwansa ahankali batareda ya budesu ba yana jin wani irin zafi na sake taso masa da ratsa zuciyarsa sbd yanda numfashinta ya bayyanarda damuwar datake ciki. Wani sanyi jikinta ya sake yi batareda da dauke hannunta daga kunnensa ba ta saka dayan hannunta suka akan gefen fuskansa ta shafa a natse tana sako kanta ahankali gefen fuskansa ta bayansa zuwa gabansa sbd batasan wace kalman zata fara da itaba a yanzu dole shi takeson ya fara magana tukuna tasan me zata iya fada masa sbd rage masa damuwan dake zuciya da ruhinsa. Yanda ta sako kanta gefen fuskansa ta sauke idanuwanta masu laushi akansa tana kalla cikeda kulawa da jin kaman ta zare masa duk abinda yake ji numfashinta na sauka ahankali ahankali kan gefen fuskansa duminsa yana ratsasa yana dawo da tinaninsa akan abinda zuciyarsa take ciki na damuwan da iyayensa dashi suke ciki a daren. Bude bakinta tayi a cikin tsananin sanyi da nutsuwa da kulawa can qasan maqoshi gap da kunnensa tace 'Please...' Shiru tayi tareda jan wani numfashi mara karfi da sanyi tana rasa abin fadar kafin ta sake bude baki ta kuma furta 'Kada kayi damuwa dan Allah, I cant se... Bata qarasa ba sbd yanda muryanta ke rawa ya bude idanuwansa da suke jajir a wani slow yana saukesu a fuskarta. Kallanta yakeyi batareda kyaftawa ba ko kadan itama shi take kalla da wani gaze dayake sake juyawa kowace irin tinanin dake kansa.. Amminsa ce mace daya da a duk duniya yake iya komai akanta,.ayau ta masa baraza akan matsayinta datake dashi a rayuwarsa akan abinda zai iya ajewa idan tace kawai ya aje batareda ta saka masa wannan zazzafar kalmar ba, Sai kuma Ayanah bahar wadda itama akanta zai jurewa da fuskanta kowace irin yanayi.... Cikin idanuwanta ya kalla yana sauke numfashi me zafin daya daki fuskanta a hankali ta lumshe ido ta bude akansa kafin ya motsa a hankali tareda dago hannunsa daya ya miqa mata yana rufe idanuwansa tareda hadiye wani nauyi dayake tsaye a maqogoransa ya budesu akanta. Zare hijabin dayake jikinta tayi ahankali tana ajiye wa gefe cikin nutsuwa kafin ta miqa masa hannunta ta kama nasa tana takowa ahankali zuwa cikin ruwan yana riqe da hannunta batareda ya sake ba. Ratsata sanyin ruwan sukai ta sauke ajiyan zuciya me dan karfi tana qanqame hannunsa dake riqe da nata tana rintse ido sanyin na ratsata amma kuma tana buqatan isa garesa dan basa nutsuwa da sassaucin dayake buqata. Isowa tayi gabansa tana kallansa shima ya bude ido yayi mata kallo daya ya janyota cikin jikinsa a natse ya shigar da ita tsakiyarsa ya rungumeta tsamtsam da kyau yana sauke ajiyan zuciya me sanyi suna cikin ruwan. Shiru sukai tana lafe a kirjinsa tana jin yanda zuciyarsa ke bugawa da karfi tana harbawa da wani irin karfin da har a gefen fuskanta dake kwance a kirjinsa.. Lokaci suka dauka me tsayi a hakan kafin ta iya dagowa ta kallesa jin bugun zuciyarsa ya fara daidaita yana ragewa alaman ya samu saukowan abunda yake jin kaman zai kashesa sbd yankarsa da kalman Amminsa ke yi har lokacin sbd tana tinanin shine asalin matsalar dake tsakaninsa da mahaifinsa, Abinda bata sani ba shine da ace ta zaunar dashi ta sanar masa kaunar mijinta takeyi babu abinda zai hanasa basa dama ya kaunacesa koba yanzu ba ahankali sbd ko aljani Ammin tace tana kauna ko ta hada wani abin dashi zai kaunacesa ya sosa fiyeda qima, Duk zafin dayake ji akan sultan sbd ita ne badan sbd kansa ba sbd shi bayajin yana buqatan kaunar kowa a duniyar bayan tata, Sbd itane ya taso da jin zafinsa ya rayu a cikinsa amma ta kasa gane hakan harma take ikirarin yanke alaqarta dashi. Numfashi ya sauke yana jin baida saura kuzari kowane iri akan Ammin da Sultan sbd sun tabbatar masa da sune suke gabansa tinda ta sakasa sauke kowane irin zafinsa a hanya mafi radadi da ciwo da karya zuciya da kuzari, Ayau yaji sa shi ba kowa bane matiqar iyayensa na gabansa bazai taba zaka kowaba sbd kaman dagasa sama ne Ammi tayi ta sheqe, Sultan ya fada masa ya maimaita masa shi ba kowa bane a gabansa face 'dan daya haifa da dole yana gabansa duk izza da mulki da iko da isarsa. Bahar data sake zagayesa da hannuwanta tana qanqamesa ahankali ya kalla yana kallan fuskanta dake bayyanar da tarin damuwa da sanyi harma da tausayi, Soyayyarta ce ta fara tasowa tana cike kirjinsa da ruhinsa tareda sanyaya jininsa daya gama sanyaya ya dagota ahankali yana kallan fuskanta itama shi ta dago tana kalla a natse ganin fuskansa ta dan sake cikin karfin hali. Hannuwansa biyu ya saka yana bude gaban rigarta dan zare mata kayanta da sukai mata nauyi a cikin ruwan sbd jiqar da sukai. #MAMUH 09033181070 [08/01, 10:34 am] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 155 Kasa motsawa tayi tafara sauke idanuwanta zuwa qasa tana jin yana bude gaban rigarta a natse.. Yana gama bude gaban rigar zarewa yayi a natse ya cire mata ita gabaki daya ya sake cikin ruwan yana sake janyota jikinsa ya hade su ya saka hannunsa cikin ruwan yana saka hannuwansa biyu yayi qasa da doguwar wandon kayan baccin, Black bralette bra ce a jikinta da black panties da suka rage a jikinta ya janyota da kyau ya shigar da ita jikinsa ya rungume yana lumshe idanuwansa ya rufe yabarsu ahakan suka sake yin shiru. Dena jin sanyin ruwan tayi itama tana zagayesa da hannunta daya dayan hannun na kirjinsa ta kwantar tareda kanta tana jin bugun zuciyarsa yana gama daidaita ta bude ido ta dago ta kallesa tareda dagowa da kanta ta bude bakinta tace ya taho. Kama hannunsa tayi daya da nata ta janyosa a natse suka fito ruwan, Tana fitowa ruwan gabaki daya sanyi ya ratsata me karfin data dan kama hannunsa dayake nata da dan karfi tinda ba wani kayan a jikinta. Towels ne a jere da bathrobe sabbi da yawa a jere cikin wata qaramar closet dake gurin ya nufa da ita ya saka hannunsa ya dauko wata farar bathrobe fara qal ya saka mata a jikinta yana rufe mata jikinta shi kuma towel ya dauka a qugunsa ta sake kama hannunsa suka nufo ciki ta rufe kofar rufe tareda daukan remote ta rufe curtains din suma ta juyo ta dauki wani remote din kunna warming din dakin kafin ta sake juyowa ta kallesa yana tsaye ita yake kalla duk inda tayi a natse yana jin kaman zai hadiyeta sbd kauna me tsafta. Jansa tayi har kan sofa ta zaunar dashi tareda kallan fuskansa tana kokarin sake fuskanta sosai sbd sanyaya zuciyarsa. Gashinsa ta fara kalla wanda yake sake har qasa qasansa ya dan jiqe ta sake murmushi me kyau ahankali tareda kallan idanuwansa dake kallanta murmushinta na fesa wani sanyi a zuciya da ruhinsa. Hannu ta saka ahankali ta zare band din dayake daure da gashinta take nata gashin ya warware ta miqa hannu tana zaunawa akan kafafunsa a karan farko batareda shine ya janyota akai ba kaman yanda ya saba ta zauna tareda saka hannuwanta biyu duka ta zagayo wuyansa ta saka hannunta ta bayan ta kama gashinsa da band din ahankali ta daure masa tareda ciro hannuwanta tana kallan fuskansa. Numfashi me sanyi da sauti ya sake yana kallanta ta bude baki cikin sauti me dadi da daukan hankali tace 'Thank you' Tea din data kawo masa wanda ya huce ta juya ta kalla kafin ta yunqura zata miqe ya riqe hannunta da nasa cikin wani irin kallan kasala dayake mata ya bude baki yace 'Wat are you Thanking me for???? Idanuwansa tayiwa wani kallo kafin ta gangaro da idanuwanta ta kalli bakinsa da yayi maganar sbd abu ne daya koya mata kusan matiqar suna tare kowace magana da zata furta ko ta furta saiya kalli bakinta a wani zazzafan yanayin dan haka kusan dabiar ta shigeta matiqar yayi mata magana saita kalli bakinsa tana shaqar qamshin iska da qamshin daya fito a bakinsa gurin maganar dan haka ko a yanxu din qamshin iskar da maganar ta fito dashi tayi tareda kallan bakin tukuna ta saka hannuwanta duka biyu ta kamo fuskansa cikin tafin hannunta ta fara matsowa da ita zuwa fuskanta sosai ta hadesu hancinsu yana gogan na juna numfashinsu na shigar junansu direct da dumi me kashe jiki ta kallesa tareda sauke masa numfashi me zafi tukuna ta bude baki fuskansu na sake hadewa sosai lips nasu na gogan na juna da sauti me nutsuwa tace 'For saukan da zuciyarka tayi ta hana fushi da qunci hadiyeka a yau din' Lumshe idanuwansa yayi sbd yanda maganarta ta shigesa ta ratsasa ta saka tsigar jikinsa tashi. Janyewa zatai ahankali ya saka hannunsa daya ya dafo fuskanta ta bayan kanta yana hade fuskansu gabaki daya tareda saka bakinsa a cikin nata da yayi maganar data qarasa watsar da fushinsa yana jin shauqi na shigarsa hannunsa daya kuwa dannota yayi jikinsa yana mannesu cikin sanyi dakyau. Kissing nata yakeyi a natse da wata irin sanyi yana shigar da bakinsa cikin nata din dakyau suna mannuwa sosai da juna tana sauke ajiyan zuciya me sanyi da samun farin ciki sbd a yanzu ne ta tabbatarda ya sauka din tinda ya iya hakan dan haka hannuwanta ta zira a natse ta sake rungumesa dakyau tana shige masa sosai. Kissing dinta tabari yayi san ransa ya tsotseta iya yanda ransa yake so kafin ta zare jikinta ahankali tareda kallansa tace ya jira zata sake saka masa tea dinsa a zafi. Miqewa tayi tareda daukan tray din ta juya ta nufi kofar bedroom din ta fice zuwa lafiyayyar kitchen dinsa dake palon farko da kila baa taba amfani dashi ba. Tana isa fara fidda abubuwan da zatai amfani dasu tayi ta wanke tukuna ta juye tea din a cikin foldable tea kettle ta saka zafi. Tana tsaye tana jiran yayi taji an zagayota ta baya tareda janyota baya tayi gurinsa suna matsawa sosai daga gurin zafin ya hade bayanta da kirjinsa yana saka kansa a kafadarta ya bude bakinsa akan fatar kunnenta lips dinsa suna gogan fatar can qasa sbd yau shine ake rarrashin yace 'Ke kika dafa tea din da kanki?? Wani iri taji na inama itace tayi da kanta din amma zata dafa masa nata din dan haka girgiza kai tayi a hankali tareda bude baki tanajin lips dinsa na sakar mata waiwayi a fatar kunne tace 'Maa sakinah ce tayi' Sake zagayeta yayi da hannuwansa zuwa jikinsa sosai yace 'Tasan kina nan kenan? Gyada kai tayi tana jin waiwayin ya fara mata yawa ta birkota a hankali tana juyowa suka fuskanci juna yana sake matseta jikinsa cikin sanyi tace 'A hanya na hadu da ita zan fito' Murmushi ne me tsananin kyau da sanyi ya subuce masa jin gudowa da zatai ba wanda ya sani. Murmushinsa daya kasa daukewa ya sakata sake nata murmushin tana kallansa kamanninsa da mahaifinta suna sake bayyana sosai kaman ma shine ya haifesa sbd kusan kowace irin kama tasa ce idanuwan mahaifinsa sultan yasar kawai masu girma da wata irin zafin kwarjini ya dauko. Irin yanda take kallansa ta kasa ko kyaftawa tana kallan kammanin da Allah ya hade mata na mutum biyu datake so fiyeda komai a guri guda a fuska daya ya sakasa saka hannu yana shafar tata fuskan yana kallan kamannin macen dabai saniba ba duniya wadda ta haifar masa love of his life tabar duniyar yana mata adduar rahama da samun aljannah madaukakiya. Shigewa jikinsa tayi a sanyaye ta rungumesa tana yiwa Abaa dinta addua. Tafasa tea din yayi dan haka ta sakesa a natse tana juyawa ta isa ta kashe tareda daukan inda tea din yake tin farko ta juyesa ta sake wanke komai ta goge da towel ta dawo ta kallesa yana tsaye a bayanta yana bin kowace motsinta da kallo. Dauko tray din tayi ta dawo dashi akan kitchen island din dayake tsaye a gurin ta ajiye tareda fara murmushi ganin yanda yake binta da ido tace 'Kana jin yunwa ne kake kallan tea din haka?? Murmushin maganarta yayi yana tsayuwa dakyau a bayanta har hannuwansa na zagayeta kadan ya gyada mata kai yana kallan yanda take zuba masa tea din a cup hayaqinsa na tashi ahankali yana shigarsa. Tana gama zubawa juyowa tayi a natse a hankali tareda cup din ahannu tana kallansa ta miqa masa. Bai karba ba cup din ya kalla kafin ya kalleta ya saka hannuwansa ya kama qugunta a hankali ya dagata sama ya zaunar akan island din dayake gabansu tana riqe da tea din tana kallansa tana dariya a hankali sbd ganin yanda tea din yake rawa amma bai zube ba. Yana zaunar da ita bude kafafunta yayi ya tsaya a tsakiyarsu yana saka bakinsa a natse a cup din ya kurba a hannunta. Dariya mara sauti takeyi har lokacin tana kallansa sbd har lokacin bai karba cup dinba a hannunta yasha. Dafe hannuwansa duka biyu yayi yana sakata tsakiyarsa dakyau yana sha daga hannunta a natse tana basa tana kallansa shima ita yake kalla yanda murmushi bai bar fuskanta ba. Shanyewa yake gap da yi zufa me santsi yafara tsatsafo masa yana gangara a fatar jikinsa datake da santsi da lafiya sbd zafin tea din dayake ratsa koina na jikinsa da kansa yana fiddo masa zufan. Hannun rigar wankan jikinta ta saka ahankali ta goge masa zufan wuyansa a hankali tana qarasa basa tea din tana kallan yanda wani irin zufan ke tafiya ahankali daga fatar wuyansa zuwa kirjinsa. Bin zufar tayi da ido kafin ta dago ta kallesa shima ita ya kalla sbd wani irin karfin lafiya yaji yana ratso masa musamman yanda itama zufan ne ya fara tsatsafo mata a hankali daga wuyanta yana gangara zuwa cikin rigar wankan jikinta da gabanta yake a bude daga sama dan yana iya ganin cikin kirjinta. Hannunsa daya ya saka ya karbi cup din yana kaiwa bakinsa ya qarasa shanyewa lokaci daya gabaki daya batareda damuwa da zafinsa ba ya ajiye cup din gefenta yana dagowa ya kalleta da wata kallan ita kuwa cup din daya ajiye din ta kalla kafin ta dago ta kallesa ta sake kai hannunta a wuyansa ta shafi zufansa daya sakasa lumshe ido yana budewa a wuyan ya riqe hannunta cak kafin ya juya dashi zuwa wuyanta ya dora tareda da hannunsa akan nata din yafara shafe wuyanta ta rufe ido da sauri sbd wani yarr dataji sbd da santsin fatarta hannuwansu suka tafi da wani irin slow zuwa saman kirjinta. #MAMUH 09033181070 [08/01, 2:47 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 156 Rankwafowa yayi sosai a kanta yana rufeta da kirjinsa dayake daukan idanuwanta sbd haske da lafiyar fatarsa ta fara kokarin rufe idanuwanta ya saka hannunsa ya dago fuskanta yana hana hakan ya kawo fuskanta gap da tata ya hade gefen fuskansu yana gogawa ahankali yana saukar da fuskansa har zuwa wuyanta ya saka gefen fuskansa tasa ya goga zufarta da baida yawa ahankali da fuskansa ya lumshe ido yana jin duminsu da sanyinsu suna haduwa da fuskansa da kyau ba zato ya saka hannunsa daya ya sake mannota jikinsa da karfi suka sauke ajiyan zuciya a tare me sauti. Da fuskansa dayake goge fatarta a natse ya zame rigarta daga kafadarta yana saka hannunsa daya a tsakiyar mannuwan dasukai ya warware daurin gaban rigar yana zarewa fuskansa ta qarasa ture rigar daga kafatarta tana sauka daga kafadunta duka biyu ta sauka tana tsayawa iga qugunta sbd tana zaune daa tsaye take qasa tayi gabaki daya. Bralette din dake jikinta da batada foam ko kauri ko kadan yake kalla ta lafe ta hade da fatar kirjinta sbd sanyin ruwan datasa ta manne akai ta fidda shape din komai na kirjin nata babu abinda baa gani a zane jikin hakama kalar black datake daukan hankali akan kalar fatarta datake fara sosai. Wani yawu me sanyi ya hadiye ta maqoshinsa ya wuce yana fidda wani sautin kukan daya sakata dagowa a natse ta kallesa kadan tana tana jin tafin hannunsa na sauka a fatar cikinta dayake a lafe ya shafi cibiyarta tayi wani irin dauke numfashi a slow tana dafa kirjinsa da tafin hannunta daya sakasa qasa sa hannunsa kadan ta sake jan numfashi da karfi tana qarasa saka hannunta duka biyu a kirjinsa zuwa bayansa, Numfashinta bai gama dawowa ba ya sake shafa qasan cibiyarta yana sakar mata wani shocking din daya sakata saka yin baya da kanta ya tarota yana kamo wuyanta yana saka hannunsa daya ya fara shafo tin daga tafin kafarta yana mata wani irin shafar datake saka jikinta yar rawa tai kokarin riqe hannunsa yayi baya da kanta kai tsaye yana yin qasa ya kama kafarta daya ya daga yakai bakinsa ya saka bakinsa cikin wata sanyi yayi kissing tsakiyar tafin kafarta dayake fes kaman bata taka qasa. Har cikin tsakiyar kanta taji saukan lips dinsa da kiss dinsa a tafin kafarta daya sauka cikin sanyi. Baya tayi tana dafa hannuwanta duka biyu a kan inda take din zaune tana jin lips dinsa suna biyo tafin kafarta zuwa yatsun kafarta yana bi da kiss tin daga can daki daki har zuwa cinyarta daga ciki inda yake saka kansa cikin kafafunta yana cigaba da bi da kisses din har zuwa cikin rigar daya saka kansa ciki yana qarasa budeta ta zare ta fadi qasa gabaki daya ya dago idanuwansa da sukai ciki yana mata wani crazy mayen kallo kafin ya maida kallansa kan qaramar black abinda ya rage a jikinta yakai bakinsa a hankali ya kama gefensa ya shaqi qamshin dayake bugowa daga cikinsa ya lumshe idanuwa yana sake buguwan gaske ya sake jan numfashin qamshin gurin da karfi kafin ya fara yagasa da bakinda yana zaresa batareda ya saka hannunsa ba yafara jansa zuwa qasa da bakin nasa yana sake jin nutsuwansa na barinsa cikin sanyi harya gama zaresa bai sakesa ba yana riqe dashi a bakinsa ya dago yana kallanta ya kamo fuskanta da hannunsa ya hadesu guri daya ta kasa iya bude ido ta kalli panties din a bakinsa ta saka hannuwanta biyu a wuyansa tana zagayosa cikin sanyi shikuma hannuwansa ya saka bayanta ya zare bra din jikinta yana cirota cikin wata salon da jikinsa yake a mace yakai fuskansa ya ringa gogawa ahankali yana jin kaman zai rasa kansa gabaki daya kafin yayi jifa da ita yana kamo fuskan Bahar din ya hadesu guri daya. Itace ta kai hannunta bakinsa ta zare panties din ta jefar a natse ya fada akan gas din dayake kitchen din ita kuwa bra akan handle din fridge da aka jefa ta maqale tana lilo. Tinda ta zare masa daga bakinsa take kallan bakin nasa da lips dinsa da suke da dan duhu kadan na kaman ja da sukai yana mata mayataccen kallon da bayajin zai iya barinta a lokacin.. Hannuwanta biyu ta dora a fuskansa ta kamo tareda kai fuskanta tana hadewa ta dora bakinta akan nasa wanda ta amsa da wani irin shauqi me karfi ya saka bakinsa cikin nata yana kissing dinta, Kaman daga sama yaji tafara kissing nasa itama take wani notin dayake daure da kwakwalwan kansa ya kunce ya matsota jikinsa dakyau sukai wata mannuwa ba kaya a jikinsu sbd towel din dayake jikinsa tini ya sauka ya suka fara wani irin tsotsan juna da kakkarfan soyayyar da bazata taba iya rabuwa ba. Bata taba jin yana samun cikakken shauqin dayake samu ba sai ayau din datake maida masa martanin abinda yake faruwa a tsakaninsu sbd da dukkanin soyayyar datake masa ayau take tareda shi tana Kissing dinsa hannuwanta na yawo a fatar bayansa taba qarasa tayar da duk wata karfin shaawansa da shauqinsa akanta. Numfashinsu da wani irin nishinsu ne musamman nasa suka gauraye kitchen din cikin yanayi mafi tada tsigar jikin sauraro sbd wata zazzafa kuma lafiyayyar love ne suka making a gurin wadda take basu dukkanin nutsuwa da gamsuwa da juna. Kusan lokaci me dan tsayi suka dauka suna abubuwansu kafin suka iya nutsuwa ya qamqameta yana jin yanda bugun zuciyarta ke ratsa kirjinsa dake hade da nata. Daqyar take fidda numfashi mara karfi tana sake lafewa a jikinsa sbd ko kafarta batajin zata iya takawa sbd yanda taje jin kowace gabar jikinta ta gama galabaita. Daukanta yayi cak daga kan island din yabar kitchen da ita suka koma bedroom. Acan ba basu tsayaba sai a toilet wanda ya isa har tsakiyan shower dasu ya sakar musu ruwan zafi masu fidda hayaqi kadan batareda sunyi mummunan zafin nan ba. Tsawon mintina kadan suka dauka tukuna suka fito kowannensu daure da towel sai qaramar towel datake daure da gashin kan kowannensu daya jiqe. Itace ta busar masa da nasa kafin ta busar da nata duka a natse jikinta ba wani karfi sbd mutuwan jiki sosai take ji da gajiya me girma. Suna gamawa kayansa na bacci suka saka su duka biyun duk da sun mata yawa sosai musamman wandon shi ko zama bayayi dan haka riga kawai ta saka sai underwear dinsa da yayi mata yawan gaske ta suka kwanta kansa na kirjinta ya zagayeta da hannuwansa take baccin da bai taba tinanin zai taba sake samuba akan abinda ya faru dashi ayau dinba sbd Amminsa ya taho ya daukesa. Itace tayi shiru tana kallan fuskansa cikin nutsuwa da sanyi da samun nutsuwan ganin ya samu nutsuwansa harma da bacci me nutsuwa ta lumshe idanuwanta jikinta na sake tsami take bacci ya dauketa itama tana rungume da kansa a kirjinta. Da asuba sam bai bada alaman barinta tafiya dan haka bacci suka koma bayan sallah wanda basu farka ba sai 10 dan haka breakfast dinsu ma batareda sanin kowa ba ga mamakinsu saigashi Maa sakinah ta aiko bayi sun kawo. Aleey maa din ta kira ta sanar masa dan haka da kansa ya tarbi bayin da suka kawo kusan lafiyayyan abinci kala sama da uku yayi musu iso har dining suka jere komai suka nufi kitchen suka kawo sauran abubuwan suka jera kaman su plates da cutlerys da tumblers. Suna gama jere komai suka fice shima daman aleey din ya fice hakama har lokacin tsit masu qasar boyem din basu tashi ba. Sai ten din da mintina ma suka fito yana riqe da hannunta sbd aleey ya turo sakon breakfast from Maa yana dining. Zaunawa yayi tareda zaunar da ita a kafafunsa ta fara budewa tana duba abubuwan da maa din ta hado musu da kanta murmushi kawai tayi tana jin maa dinta kaman koyaushe cikin ranta. Boiled veggies and potatoes ta zuba musu da kidney sauce dataji zallan kidney din ta zuba musu sai dafaffiyan madaranta da tea dinsa suka ci suka qara da chips kadan dayaji red ketchup suna gamawa ta qarasa shanye madaranta tana barin gurin sbd aleey dazai shigo taji yana waya da NUAB din. Tana shigewa da mintina kusan uku zuwa hudu tukuna NUAB din yace aleey din ya shigo. A dining ya samesa yace ya zauna su qarasa breakfast din tare. Zaunawa aleey yayi yana jin dukkanin kuzarinsa da nutsuwansa na dawowa akan hanya sbd ganin yanayin NUAB din da damuwansa ta boye matiqar sosai sbd yana iya hangota a can qasan idanuwansa da yanayinsa amma a karan farko daya danne fushi da bacin rai tareda damuwansa ba kaman yanda ya saba ba fushinsa da zafinsa koyaushe a bayyane yake shiyasa koyaushe ko su da suke tareda shi kunnuwansu da fuskokinsu basa rabo da ja na fushi da bacin rai. Breakfast din sukeyi suna magana a natse akan abubuwan dake gabansu na business dinsu kaman babu abinda ya faru. Suna gamawa bayi ne dasuke bangaren tin dazu da suka kawo kayan basu tafi ba suka shigo bayan NUAB ya shige aleey ya basu daman shiga suka gyara koina tareda sakin qamshi yana shigewa cikin sanyin aircon dake gauraye palon. Wanka sukai suka fito a shirye ta sako dagowar hijabinta akan kayansa data sako a ciki fuskanta fresh kaman baby ba tabo ko daya. Shi kuwa kwarjininsa da asalin kyau da haskensa tareda haibarsa da fresh din da shima yake qarawa bayyana sukai suna hana kowace idanuwa kallansa a cikin fadawa da boys dinsa koda ya fito. Aleey ne dayake harabar bangaren yana waya a natse da yaren French a shirye yana jiran fitowan Sultan me boyem din ya juyo jin qamshinsa yasan ya fito. #MAMUH 09033181070 [08/01, 5:09 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 157 Kallo daya aleey din yayi musu ya sauke kansa yana jin ransa fes dan haka kashe wayarsa yayi yana takowa ya nufo gurinsu ya gaidata cikeda kulawa tabude baki ta amsa tana janye dan janye hannunta daga na NUAB din dayake riqe dashi amma bai saketa ba saima juyowa da yayi ya kalleta da wata irin kulawa sa kasala damuwa na dan taso masa sbd bangaren Amminsa da zasu tafi baisan tayaya zai fuskancetaba. Babu security din daya dago kansa har sultan din ya fice daga bangaren fadawansa na masarauta suna jere a bakin bangaren suna jiransa a natse dan hakan shine aikinsu. Suma suna ganinsa tareda Bahar qasa sukai da kawunansu duka musamman da hannunta yana cikin nasa a sarqe ya kasa sakinta sai dagowa kwata kwata ta zama haramun ga duk wanda yake biye dashi din. Kaman wainda zasu gaisuwan sirikai haka kaf fadawan da securities din suke biye dashi nesa kadan shi kuma yana gaba da ita sai aleey da keelah. Bangaren Amminsa suka nufa dan haka daga inda hanyar ta fara ta zuwa bangaren duka kowa ya tsaya iya shi dasu aleey ne suka wuce gaba. Suna isa kofar bangaren ta zare hannunta daga cikin nasa tana kallansa da wani irin sanyi ta girgiza masa kai sbd bazata iya shiga bangaren Ammin ba tareda shi ba. Zuba mata idanuwansa yayi sbd shima ganin yakeyi bazai iya fuskantar Amminsa batareda ita ba sbd baitaba samun sabani ko irin wannan yanayin ba da Amminsa ba tinda yazo duniyaba dan haka sai yakejin kowace lissafi ta kwace masa akan hakan, Ya rasa girmansa da tinaninsa da zafinsa da mulkinsa da komaima duka akan muryan da Ammi ta daga akansa sbd bacin rai bayan yanada tabbacin itama tinda take babu wanda ya taba sakata wannan daga muryan da fushin idan ba shiba. Kallansa Bahar tayi tareda sanyaya idanuwanta akansa ta bude baki da qaramin sauti me taushi tace 'Zaka iya sbd Amminka ce' Baice komaiba ya saka kai cikin bangaren kai tsaye yana wucewa take bayin ciki suka fara jerowa suna fitowa. Itama bahar shiga tayi sedai baya iya wucewa ciki ba kai tsaye kitchen tafara nufa tana jin fargaban haduwa da Ammin ta bude fridge ta dauki fruits da batasan me zatai da suba ta zuba a plate me kyau ta fito kitchen din ta nufi palon ta shiga kirjinta na sake harbawa. Maa tenya ce a palon zaune tareda maa sakina dan haka maa sakinah bata juyowaba kallo daya tayi mata taci gaba da wayar datakeyi ita kuwa maa tenya juyowa tayi gabaki daya tana kallanta cikeda mamakin inda ta fito sbd tin dazu take nemanta sbd Ammin data saka a kirata. Cikin tsananin nauyin kafafu ta qaraso gurinsu ta kasa kallansu cikin sanyi ta gaidasu. Maa ce ta amsa batareda ta kalletaba tenya kuwa sai datai shiru kafin ta amsa mata tana daidai nan Ammi ta fito daga palonta tareda NUAB wanda gaida Ammin yayi kawai bai iya cewa komaiba ya fito suka fito tare batareda sakewan fuska daga Ammin ba sbd tana kan maganarta na idan bai sauko dinba bazata taba shiryawa dashi ba duk da kuwa a zuciyarta tana jin tsananin damuwan kalaman nata akansa sbd karfin hali kawai takeyi tana masa zafin sbd irin NUAB din baya ganewa ta sanyi sai da hakan. Bahar datake tsaye ta saukewa idanuwanta tana kalla da kyau a natse sbd ance baa ganta ba a dazun to ina taje tinda safen.. Sauke idanuwa Bahar tayi tareda kanta a qasa tana kasa kallan Ammin jikinta na sanyi zuciyarta na bugawa wanda hakan ya saka Ammin dakatawa cak tsaye tana kallanta kafin ta dawo da kallanta akan NUAB daya dakata shima ganin yanda kowa yai tsuru ana kallan Bahar din wadda itama kusan take bada kanta ta hanyar kasa kallan ko daya daga cikinsu. Ammi ce ta bude baki kai tsaye cikin daure fuska sosai tace 'Daga ina kika fito? Ina kikaje na aika nemanki akace bakya nan?? Dagowa tayi ahankali tana kasa kallan Ammin tace 'Ammi...' shiru tayi tana rasa abin fada sbd bata iya karya ba bata saba yiba kuma faduwan da gabanta yakeyi akan kallan da Ammin ke mata ya saka ta rikice sai kawai idanuwanta sukai rau rau. Baci ran Ammin yayi ta daka wata tsawa me karfin gaske tana cewa 'Karma ki fara hawaye a gurin tambayarki nayi daga inda kike' Maa sakinah ce ta bude baki zatai magana NUAB ya daga mata hannu a natse yana qarasowa gaban Bahar din ya saka hannunsa a natse ya kama nata ya janyota xuwa gaban Ammin suka tsaya ya dago jajayen idanuwansa da sukai ja sosai zuciyarsa na wata irin radadin yanda Amminsa ta sauya masa a lokaci daya ya bude baki yace 'Tana tareda ni,daga gurina ta fito,nine na buqaci zuwan nata Ammi' Wani irin mamaki ne me karfi da girman gaske ya cike Ammin sbd bata taba dauka zai iya bada amsarba kuma bata taba kawo tinanin Bahar ta sake ko kallan inda NUAB din yake bare zuwa garesaba dan haka amsar taxo mata a bazata da wani irin takaici da nauyi me girma. Tenya ma dataji hakan nauyin maganar taji tana tsananin fatar tambayar Ammin ta tsaya daga nan sbd idan ta sake wata tambayar dukansu zasu ji abinda zai sakasu kunyarsa bawai shi yaji kunyarsu ba dan haka ta saka bakinta a maganar da cewa Bahar ta wuce ciki. Maa sakinah ma datai niyar saka baki shiru tayi sbd abar maganar a iya nan kada Ammi ta zaqe aji kunya. Ammin ma rasa abin fada taji kawai ta kama fushin datake kai ta bude baki tana kallansa bayan bahar ta wuce tace 'Ya mukai da kai akan Bahar?? Menene kake kokarin yi?? Meyasa zaka ringa kebewa da ita? Daga yau na yanke kowace irin kebewanku harsai ka fara sanin darajar mahaifinka da sanin yanda zaka bisa kafin na baka marainiyar Allah. Shiru yayi tareda kafe Ammin da idanuwansa da sukai wani irin ja akan wanda suke ciki sbd a karo na biyu a lokaci daya Amminsa ta sake yanka masa zuciya da kalamanta, A yau shi sabon mutum ne daya zabi farin ciki da umarnin mahaifiyarsa koda kuwa a zuciyarsa yanada qin hakan dan haka koda ya fito a yau ya fito a matsayin 'dan daya karbi farin ciki da zabin mahaifiyarsa ya zabi aurenta da sultan da shi kansa sultan din sbd Ammi tanasonsa dan haka daga nan ayau daya fito bangaren sultan din zashi a karo na farko yaje ya gaidasa a matsayin uba kuma mijin mahaifiya amma sai gashi ayanzu Ammi ta sake yankarsa da sabbin maganganu masu zafi. Numfashi ya sauke a hankali mai sanyi da rashin sauti kafin ya bude baki ya furta 'Nagode Ammi,ki wuni lafiya' Juyawa yayi yaiwa su Maa sai anjima suma ya fice daga bangaren batareda yaji a zuciyarsa kalman Ammin ko daya a ransa ta shiga ba bare tasiri akan Bahar dan kuwa idan har zata kasa rabuwa da sultan akan soyayyar datake masa bayajin tanajin abinda yakeji akan tata 'yar itama dahar zai iya ko kuma kwana a rayuwansa batareda ita ba bare rabuwa ko ace an shiga tsakaninsa da ita bayan igiyoyin aurensa dake kanta. Yana ficewa kai tsaye kaman yanda ya tashi da sabuwar niyar bin sultan yasar a matsayin uba daga yau din sbd Amminsa kai tsaye bangarensa ya nufa take aka isar da sultan zuwan LEUL boyem din shima daya kwana da tsantsar kewan kaunar soyayya daga 'dan nasa cikin jin nutsuwa da sanyin jin zancen ya karba ziyaran ta NUAB din. A karan farko da suka zauna a matsayin uba da 'da a natse aka gabatar musu da zazzafan tea na jinin boyems aka jere nuab baisha ba sbd a koshe yake sultan ne kadai yasha a natse yana amsa gaisuwan NUAB din wadda yayi masa a taqaice shima sukai shiru sai daga baya NUAB ya kira aleey ya shigo da takardar sanarwa auren iyayen nasa daya buga tareda saka stamp dinsa na sultan a jiki aleey ya ajiyeta a gaban sultan din kan table cikin girmamawa yana juyawa. Kallo daya sultan yasar yayiwa takardar ta sake wani murmushi me sanyi yana ajiye cup din hannunsa a natse sbd batareda NUAB din ya furtaba a taqaice ya amsa auren da zuciyarsa. Ajiyan zuciya ya sauke bai dauki takardarba ta sarauta ya sake fidda sadakin Ammin a karo na biyu ya ajiye a gaban NUAB din yace 'Ina sake gabatar maka da sadakin mai girma Ayanaah ghaz' Kallan zinarin yayi tareda miqa hannu zai dauka cikin nutsuwa da izzar mulki sai Sultan din ya sake ajiye masa wasu silallan zinarin masu kauri a jere yace 'Wannan sadakin neman auren mahaifiyarka daya ne Sakinah wa Amintacce na Kadir a matsayin tukuicinta daga gareni na toroka gareni.' Dakatawa NUAB din yayi cak daga daukan sadakin Amminsa yana dagowa a natse cikin kamewa ya kalli sultan din wanda shima shi yake kalla. A daidai wannan lokacin kuwa Haile tana zaune Asim ya sameta da labarin zai bar boyem take taji kaman an zare mata hankali cikin mummunan rikicewa ta kallesa tana rasa abin fada daga ita harsu Aslam da ayanzu sun zama daga ido sai kunne. Suna kallo ya fice dan haka a cikin mummunan yanayi ta miqe ta shirya ta nufi bangaren sultan dan tattauna matsayin da suke dashi a ayanzu masaurautar ita da yayanta. Tana isa bakin bangaren sultan da bayinta dake take bayanta su kusan hudu ta tadda securities din NUAB alaman yana ciki dan haka bata tsaya ba tana kokarin saka kai kadir ya fito da takardar sanarwar auren sultan yasar da ayanah ghaz wadda idanuwanta suka sauka akai ta dakatar dashi ta fixgi takardar tana budewa gabaki daya ta karanta ganinta na neman disashewa daidai nan itama maraki ta iso bakin bangaren tazo ga sultan. #MAMUH 09033181070 [09/01, 12:50 am] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 158 Jiri ne me karfin gaske ya dibi hailen tayi baya da sauri bayinta suka tarota shi kuwa kadir da babu abinda zai tsaidasa ko hanasa isarsa wannan sakon daya fi masa komai daukan sakon yayi yana barin gurin dan isar dashi ga yan jaridun masarauta dake jiransa dan harya kirasu. Maraki data kawo gurin da mamaki me girma ta kalli haile tana boye mamakin nata sbd tasan koma menene ya kusa saka haile faduwa me girma ne kuma akan sarauta ne sbd ita burinta akan neman mulki ya qare sabanin ita burinta na shekaru shine sultan yasota kona qanqanin lokaci ne. Rawa kafafuwa da hannuwan haile suka fara ahankali ta gyara tsayuwanta tana son hana mugun tashin hankalinta fita agaban maraki data iso amma lamarin neman fin karfinta yakeyi sbd abu ne da bata taba ko a mafarko kawo zai yiyuba musamman tinda sun manyanta sunada 'dan daya zama har sultan me zasuyi da wani daura aure a tsakaninsu, Me hakan ke nufi? Me sultan yake nufi? Irin wannan son yakewa ayanah tin farko kokuwa dai 'danta ne ya sakasa aurenta dole? Dan kuwa sultan bazai kai wannan shekarun ba yayi shaawan auren wata ayanah daya gama yayinta bayan idan yaso zai saka a kawo masa imebētis ko nawa yakeso idan ma wani abin yake buqata. Maraki datake kokarin saka kai a palon na sultan cikin karfin hali haile ta katseta da cewa 'Gwara ma kada kiyi saurin shiga sbd ayau baida lokacin kowa a duniya bayan matar daya aura batareda sanin kowaba a duniyar sai yanzu ne zancen zai bayyanarwa duniya a karan farko sultan dayayi mulkin boyem ya aure wishmarsa.' Cak maraki ta dakata tana qin juyowa sbd yanda zancen ya daketa kuma tana jin kaman ba daidai zancen dataji yake ba dan kuwa ba abin yadda bane da hankali da tinaninta zai dauka ace a yanzu sultan yayi aure aurenma da wishmah dinsa wadda batada alaqa ko daya da zamowa jinin boyem. Wani irin abu ta hadiye daga bakinta me daci zuwa maqoshinta ya wuce zuwa kirjinta ya tsaya cak ta dan juyo ahankali tareda kallan haile wadda itama ta tako tana danne balai da masifar datake ji ta iso gaban maraki din ta wuceta zuwa ciki batareda ta iya ce mata komaiba. Binta da idanuwanta da sukai jajir itama maraki tayi tana jin kaman ma numfashinta toshewa yakeyi ta daga kafafunta taci gaba da takawan itama zuwa ciki sbd gwara ma ta gansa din taji meyake faruwa daga garesa. Kusan a tare suka isa palon hutawarsa a natse wanda yayi daidai da miqewan NUAB tsaye a natse hannuwansa biyu dauke da sadakin mahaifiyarsa da sadakin Maa dinsa wadda ya danne zuciyarsa ya kalli rayuwarta ya amince mata da auren sbd ta cancanci hakan ta cancanta kowane irin farin ciki a rayuwa. Dakatawa sukai dukansu su biyu cak a tsaye daga qarasowa gurin sultan din sbd ganin NUAB wanda basu taba tsammanin samu a ciki ba hakama babu wadda ta taba ganinsa kusa da kusa a hakan a cikinsu dan haka kwarjinsa me tsananin gaske da haiba tareda wata irin kamewa da ikon izzarsa ya saka ko kallansa da kyau basu iya yiba, Shi kansa bai wani lura dasu din dakyau ba sbd badan da adon zinaren dake jikinsu yana daukan ido ba ya dauka bayi ne farko dan haka bai iya ko kallansu ba ya saka kai ya fice ikonsa da izzarsa na sake bayyana a kowace irin takunsa harya bace daga palon gabaki daya. Qarasowa sukai haile ce a gaba zuciyarta na neman zazzagowa sbd tsananin tashin hankali da baqin cikin datake ji ta zauna a natse kan kujeran dake kusa dashi ita kuma maraki ta qaraso tana zaunawa wadda ke kallansa, Da idanuwansa masu kyau da haske yake binsu da kallan nutsuwa kafin ya dauki cup na tea dinsa yana cigaba da sha. Maraki ce ta fara bude baki cikin girmamawa me girma da nutsuwa tafara gaidasa cikin tsantsar basa girma da daraja. Amsawa yayi yana dagowa ya kalleta itama shi din take kalla kafin tayi qasa da idanuwanta tana jin batada maqiyi da abin tsana a duniyarta kaf face ayanah ghaz data kawo soyayya a zuciyar sultan wanda a baya baisan menene soyayyarba kawai zaune yake dashi a matsayin matansa yana sauke musu haqqinsu da rashin nuna banbanci da fidda kauna sbd baidan menene so ba amma a yanzu ko kallan dasuke samu daga garesa na girmamawan zama ne sai na mutuntawar zamtowansu matansa amma babu shauqi ko kadan a acikin muamalarsu. Haile ma gaidasa tayi cikin girmamawan da bata kai ta Maraki ba taba son masa maganar asad amma batason maraki taji dan haka ta dauko masa maganar aurensa datake tsananin son ji daga garesa dan tabbatarda abinda ta gani tin kafin lissafin kanta ya kunce dan haka tambayar data jefa masa tayi daidai da shigowan Ayanah ghaz wadda ta sako kai palon da sallama me tsananin sanyi da nutsuwa tareda kwanciyan hankali. Dukansu maida idanuwansu sukai akanta suna kallanta da duka imaninsu da hankali da zuciya tinaninsu bako kyaftawa. Shi kansa sultan din ita yake kalla yana tsayar da tinani da kallansa akan yanayin daya gani a tattare da ita kaman na fushi dik da fushin mae yawa bane. Dukkaninsu sunyi kusan fin rabin shekara basu ganta a idanuwansu ba dan haka wata irin fresh da yarinta da kaman take qara komawa suke kallo a tattare da ita dai kuma wani irin haske sosai me yawa data qara tamkar bata isa haihuwan sultan NUAB ba.. Wani nauyi ne ya sake danne kirjin haile ta rikice ta juyo da sauri ta kalli sultan tana neman magana amma ganin irin kallan daya kewa ayanah din ya sakata jin kanta na juyewa batasan lokacinda ta ambaci sunan maraki ba wadda bata iya cewa komaiba kuma kallo daya tayiwa ayanah ta dauke idanuwanta akanta sbd zuciyarta datai tsananin nauyi tanajin kaman zata mutu sbd baqin ciki. Cikin nutsuwa ya kalli Ayanah din yace ta iso ta zauna zeyi magana dasu su dukan. Takowa tayi a natse ta qaraso tareda zaunawa kujeran nesa dashi qamshinta ya ratso musu tsakiya yana shiga hancin kowannensu take suka sake shiga wani hali haile na neman kamuwa da bugawan zuciya amma maganar da sultan din zaiyi tafi matsuwan taji kafin ta mutu da baqin ciki. Bude baki ayanah tayi a natse cikin kamun kai ta gaidasu sbd dukansu sun girmeta hakama a gaba suke da ita a gurinsa. Babu wadda ta iya amsawa a cikinsu dan haka itama bata damu b shiru tayi tana kallan sultan dayake kokarin fara magana. Maganganun nutsar da tinani da zuciya yafara jero musu daki daki kafin ya furta maganar aurensa daga karshe ya danar dasu maganar aurensa da ayanah wadda ta sauke kanta a hankali. Haile data kasa yadda da abinda kunnuwanta ke ji mata Sultan ya sake qara aure kuma aurenma da imebēti baiwa wadda aka siyo da kudi aka gama kwanciya da ita a matsayin baiwa. Ayanah din ta juya ta kalla idanuwanta na yin jajir tanason bude baki tayi magana amma ta kasa me zata fada dan haka hannuwanta dake dan rawa ta kame ta qame ta dawo da kallanta akan sultan din tace 'Inaga ba wani abin farin cikin fada bane aure da imebēti, Idan an gama shagalin bayyanawa duniya maganar auren inada magana akan Asim idan yana nan a matsayin dan ka kenan' Shiru sultan yayi sbd yanayinta tana maganar ya gama tabbatar masa bata cikin hayyacinta dan haka akan maraki ya maida kallansa wadda ta dago ta kallesa da idanuwanta jajir ba kyan gani. Batace komaiba sai miqewa datai tsaye a cikin sanyi tai musu allah ya sanya alkhairi ta juya ta fice tabar palon. Itama haile dake jin kaman zata kuwata miqewa tayi tabar palon dan zatafi komai farin ciki a yanzu ace mata balai ya fadawa sultan da Ayanah din sun mutu lokaci daya. Suna ficewa sultan babu wanda ya bi koda kallo a cikinsu ayanah ma jikin amace da yanda sukai ta miqe ta fice tana kasa zama duk da taso magana dashi. Suna ficewa dukansu babu abinda yaji ya damesa wayarsa kawai ya daga yana kunnawa sbd kiran da zaiyi. ****Labarin Auren Sultan yasar da Mahaifiyar sultan LEUL NUAB boyem me mulkin boyem a yanxu ya bayyana take masarauta da boyem ta dauka harma da labari da kafafen yada xumunta take aka ringa mamaki da farin cikin hakan tareda shiga nazari me girma dan kuwa abu ne da baa taba yiba baa kuma taba tinanin zaa taba yinsa ba a masarautar boyem din dan haka aka fara kira anata taya murna da farin ciki ga sultan dama sultan NUAB dan haka sai abin ya zama kaman wata babbar hidimar datazo bagatan. A cikin ahalin sultan yasar kuwa a matsayin shock me girma zancen yazo musu musamman iyalan haile da suke a zaune jigum jigum suna rasa inda zasu saka kansu suji sanyi ga Asim da labarin ya samesa shima shock da wani sabon mutuwan jiki ya samu dan haka tafiyarsa babu fashi bazai taba iya cigaba da rayuwa a boyem din ba dan haka yaketa fama da tinanin yanda zai sanar da leylah koda zatai raayin iya cigaba da rayuwa dashi su tafi tare sbd a yanzu sai yanajin kaman ita kadaice ahalinsa dayake dashi. A bangaren Ammi kuwa sosai sukai mamakin da NUAB ya fidda zancen wanda yake nuni daya amsa auren dan haka suka samu kansa a cikin yanayin jin dadi da kwanciyan hankali musamman Bahar dik da tana daki gabaki daya wunin ranar ta kasa fitowa sbd Ammi. Leylah ma duk da batajin wani dadin jikinta haka ta bayyanarda farin cikinta sosai dan haka koda mum dinta ta iso bangaren sukam farin ciki suke ciki sosai da godewa Allah da komai a yanzu ya daidaita ba sauran fargaba ko shakka a yanxu dukansu aure sukeyi na kwanciyan hankali da nutsuwa dan haka sujjada zuhrah tayi ta godewa Allah daya nuna musu wannan ranar daga karshe dai duniya zata sheda ayanah cikakkiyar matar aure ce ba imebēti ba. Su kansu su maa zuciyoyinsu fes suke da farin ciki da nutsuwa dan haka a walwalwa sukai wunin sabanin sauran bangaroran a cikin matsanancin halin baqin ciki da tsaka me wuya suke sbd ko haile da yayanta sunsan tinda sultan ya auri ayanah babu sauran kowace irin daman kowace mace a zuciyarsa sedai suci gaba da cin darajar igiyoyin aure. #MAMUH 09033181070 [09/01, 2:30 pm] Dasoo: HAYATEEM Mamuhgee 159 Masarautar sbd wannan lamarin me girma daya faru zamtowa tayi tamkar ana wata sabuwar hidima me girma sbd bayi sama da dari dubu aka yanta tareda fidda dukiya me yawa akai sadaka da hidima sosai wadda ta saka koina ya dauki hayaniya da farin ciki. A canma bangaren aikin masarauta zaman fada aka ringa yi akan hakan kusan kwana hudu anata fama tukuna komai ya lafa hidimar ta rage. A kwanaki hudun nan basu taba haduwa ba ko a waya sbd sam baya kiranta sedai ya tura mata text sbd ya hana kansa jin muryanta da zata iya sauke duk wani lissafinsa gashi ayyuka sun hau kansa baida lokaci sam sam dan kuwa aikin office ma na fada kaman bazai barsa kwata kwata baya samun hutu dan hakane ya nesanta kansa daga jinta kafin ya warware ayyukan gabansa da kusan a office yake kwana. Ita kanta duk yanda tayi kewan jin muryansa hakura tayi sbd ta fahimci bazai iya jin muryanta ba bai gantava kuma hakan zai taba aikin dayake gabansa dan haka bata taba gwada kira ba sedai text din kawai. Ammi ganin ko kofar palo bata taba fita ba a kwanakin ya sakata dauke idanuwanta akanta data saka sosai tareda kafewa da tsarewa dan ko shi kansa a kwanakin bai shigoba sam iyakacinsa da Ammin a waya su gaisa shikenan sbd ba time hakama yana hana kansa ganin Bahar ne a yanzu dayaje buqatar time me yawa na aikin. Leylah ta samu sauki sosai ta fara sakewa sosai dan kuwa ganin yanda Bahar take maqale da waya a hannunta tana duba text din mijinta tana replying nasa ya sakata fara bawa sakwannin Asim mahimmanci dan shima kusan kullum saiya mata da safe kafin kuma kullum da daddare saiyazo wanda hakan ya saka ya dan fara sabawa da maa sakinah sbd yanda ta daukesa 'da dagaske sbd leylah. A ranar daya cika kwanaki biyar tana zaune ta gana sallan ishai dinta kenan kira ya shigo wayarta tanaji kaman bazata duba ba ta miqe daga daddumar sallah datake ta nufi wayar. Ganin wanda yake kiran ya sakata tsayawa cak tana zubawa wayar ido harta yanke bata iya motsawaba sbd mamaki dan kuwa rabonta da jinsa da ganinsa kwana biyar yau cif. Text dinsa ne ya shigo wanda ya sakata daukan wayar tana budewa tareda zaunawa a sofa sbd kafafunta da suke mutuwa da wani sanyayyan farin. Bude sakon tayi wanda taga kalmominsa qataice. 'Tea' Karantawa ta sake yi tareda sake wani kyakkyawar murmushi Sanyi me nutsuwa yana ratsa zuciyarta. Ajiye wayarta tayi tana zare hijabinta ta nufi kofa zata fice sai kuma ta dawo ta dauki wayarta sbd duba wasu abubuwan ta sake nufar kofa ta fice zuciyarta na sake cikewa da sanyi kowane second. Leylah data ga irin murmushi da sanyin daya ratsa Bahar din tana zaune tana rubutawa Asim amsar sakon daya aiko mata itama akan sai ya gamo da Mameensa zai shigo zuwa anjiman ya ganta kafin ya wuce bangarensa. Miqewa tayi tana bin bayan Bahar din da cewa 'Menene kike wannan farin cikin haka har jikinki yana nunawa' Wata murmushin Bahar ta sake sakewa tana qarasa ficewa da cewa 'Ba komai' Ko data fito ba kowa a palo koina tsit kowa na dakinsa Ammi ma da alama ta shige kenan sbd yanzu raba kwana suka sake yi bata zuwa koina gurin sultan sai ranar kwananta wanda sai gobe bayan kwana shida hakan zata zagayo mata sbd 3days suke yi hakama a kwanakin daga haile har Maraki ba wadda ta taba zuwa kwana gurinsa har gwara haile taje so daya sukai ba dadi sosai da kuma sako maganar Asim wanda kai tsaye sultan ya fada mata itace ta lalata rayuwar Asim din dan haka matiqar rayuwa a wani gurin daban zai bawa rayuwar Asim sabuwar maana da sanin darajar kai ya basa go ahead da cikakkiyar damar tafiya koina ne kuma zai tsaya masa a amatsayin uba dan haka daga yau din ya dakatar da ita daga kawo masa magana kowace iri ce akan Asim shi zai tsayawa Asim din daga yanxu ya cireta a ciki ta tsaya matsayinta kawai na uwa sauran yayan nata kuwa taje daman nata baida sauran kowace irin matsala dasu bayan Nysa dake aurenta. Kusan dora hannu akai ta rusa ihu haile tayi lokacin data dawo bangarenta daga gurin sultan da wannan zantukan tareda tabbatar mata da gaskiyar Matsayin Ayanah a zuciyarsa shine yakeda burin aurenta tin daga ranar farko daya sakata a idanuwansa bawai 'danta ne dayake sultan ba ya aura masa ita dole kaman yanda take fada kuma zata iya yadawa duniya hakan dan haka ya dakatar da ita tin daga da maganganu masu buga xuciya sbd ta rasa da tsantsan radadi da zafin kishin ayanah din zataji ko da yarjewa Asim da yayi na barin boyem yaje ya gina rayuwarsa duk inda yake so kuma yayi mata iyaka me karfin gaske da zafi akan hakan, Kaida kawo ta ringa yi a palon tana kaida kawo tana jin kaman zata zare tanajin sultan ya gama da kowane bangare na rayuwarta ya kasheta ya kashe yayanta ya watsar, Dukkanin abubuwan data debo shekaru tin kuruciya tana aikatawa cikin rashin imani da tausayi tana kashe mata yan uwanta da ciki a jikinsu sbd kada su haifa masa namiji imebētis dinsa duk dan kada kowace ta taba daraja a idanuwansa har abada bayan ita daga karshe gashinan imebētis da a kaf rayuwarta su tafi dauka mafi rashin daraja dan tafi kaunar bayi akansu sune suka rabata da komai data rayu tana ginawa, Imebēti ta zama macen da ayau tafi kowace mace daraja a boyem bayan itace me wannan matsayin. Zubewa tayi a zaman yan bori akan kujeran tsakiyar palonta na kurya tana dafe kanta wasu hawaye masu tsananin zafi suna gangarowa daga idanuwanta ta furta sunan ayanah ghaz da karfi tana fasa kuka me sauti tareda rufe bakinta tana zamewa qasa kukanta na fita da dukkanin karfinta bakinta a rife jikinta na rawa. ****Bahar data nufa kitchen nutsuwa tayi ta ajiye wayarta tana duba kitchen din dan duba abinda zata fara dauka dan hada masa tea din wanda da kanta zata hada masa. Motsawa tayi tana fara kunna gas tareda dora qaramar tea pot din dazatai amfani da ita. Naimah ta kira tafara tayata aikin sbd hadda cake ta kwaba sharp sharp da zatai toasting ba baking ba. Maa sakina ce ta iso kitchen jin motsinsu tana kallan abinda sukeyi. Tambayar me sukeyi tayi tana daukan tissues ta nufi fuskan Bahar din tana goge mata gefen fuskanta da kulawa tana cewa 'Meyasa bazaki bari ayi miki aikinba kikeyi da kanki duk zaki bata jikinki' Kunyar maa din taji kadan ta dago tana cewa 'Ai nama gama Maa' Hannu Maa din ta saka tana rayata gasa cake din wanda duka duka baifi guda goma ba suka gasa dan haka ta dauko guri zatai mata shirinsu. Tea din Bahar ta juye a tea set itama tana barin kitchen din zuwa dakinta sbd Maa ce zata hada ita kuwa dik ta bata jikinta sosai. Kaya kawai taso sauyawa amma Leylah ta bita da cewa qamshin gasa abu da qwai kawai takeyi dan haka dole tayi wanka a natse tana jin kaman kada taje kai masa ta aika kawai sbd Ammi kada ta gane ta sake fita. Leylah datake ganin yanda take slow slow tana shakka da fargaban zuwa time ta daga kai ta kalla taga karfe goma harta wuce sosai 11 ma ake magana dan haka miqewa tayi a natse tana saka hijabi me tsayi tana cewa 'Muje na rakaki saina dan motsa jikina nima dana kwana biyu ban fita koina ba' Jin hakan ya dan saka Bahar jin karfin tafiyar a sanyaye ta miqe tana saka hijabi me tsayi sosai itama akan kayan rigar baccinta me dan tsayi kadan amma tanada kauri. Fitowa sukai Bahar na satar kallan hanyar zuwa dakin Ammi wadda take tsit da alama tama yi bacci. Suna fitowa Maa itama batama bari suka sake haduwa ba ta shigewarta sbd kada Bahar din kunya ta sakata aika masa maimakon xuwa da kanta sbd tasan a kwanakin da yayi bai saka Ammin da Bahar a idanuwansa ba yana tsananin kewansu da zai buqaci zuwanta a maimakon sakon. Rashin ganin maa ya dan saka jikinta dayayi sanyi samun nutsuwa sbd kunyar yanda zata iya ficewaba kokuma maa tasan shi tayiwa aikin tinda bata fada mata aikin waye takeyiba a tinaninta Maa din bazata gane ba. Daukan kayan sukai suka fice daga bangaren Naimah na dauke da basket din a bayansu a natse kanta a qasa. Ga mamakinsu suna fitowa daga bangaren gabaki daya Aleey yana tsaye a gurin yana jiran fitowanta koda kuwa zata kai kowace lokacin bata fitoba. #MAMUH 09033181070 HAYATEEM Mamuhgee 160 Da mamaki dukansu suka kallesa musamman leylah wadda tasan ko asuba aleey ze kai zai iya jiran cika umarnin ubangidansa. Bahar kuwa kallansa tayi tana sauke ajiyan zuciya me sanyi sbd batai tinanin bazai iya barinta ta biyo hanyar ita dayaba a daren. Aleey da kulawa da girmamawa yayi mata barka da fitowa tareda miqa hannu ya karbi basket din hannun Naimah yana cewa ta juya kawai. Leylah ma dole daga nan ta juya kawai tabarsu Bahar din tayi gaba Aleey yana gaba tana bayansa a natse wayarta na hannunta tana jin shigowan sakonsa amma batama dubaba. A maimakon bangarensa hanyar office din masaurautar suka nufa wanda yake hawa na karshe a cikin tarin offices din duk manyan fada da masarautar da masu matsayi a mulkin. Koda suka isa babu kowa koina tsit amma wani irin haske dayake gurin gavaki daya tamkar rana dan kuwa ko alluranka ta fadi zaka ganta. Securities ne suke qasa zagaye da gurin a tsaye kyam sbd shi dayake cikin gurin har lokacin, Tana sako kafarta a hanyar gurin take daga dakin switch aka rage hasken gurin gabaki daya koina na yin dan duhu sbd aleey da tin kafin su iso ya tura sakon hakan. Ciki sika qarasa a natse tana dago wayarta datake ta jin shigowan sako ta bude tafara dubawa a natse ba nasa bane ashe na Leylah ne dake ta jero mata su.. Karantawa takeyi tana jin kaman zatai murmushi amma sanyi jiki ya hanata hakan sbd hakanan jikinta taji yana sanyi da ganinsa da zatai bayan kwanakin datake jinsu kaman shekara.. Lift Aleey ya danna ta bude suka shiga zuwa sama gabaki daya, Suna isa shine ya fara bata hanya ta fito a natse har lokacin duba sako takeyi tana tafiya a natse yana gaba. Office dinsa ne kadai a duk fadin girman floor din wanda babu abinda babu a cikin Office din nasa sai Office din aleey daga farko kafin kayi yar tafiya ka isa nasa wanda kofarsa ma daban take dan a jikinta bayyane baro baro daga sama da wani kalar gold aka rubuta SULTAN LEUL NUAB BOYEM da manyan baqi. Daga bakin kofar Aleey ya dakata tareda tsayawa cak ya saka hannu akan handle din kofar ya bude a natse tareda daga basket din ya miqa mata alaman iya nan zai tsaya. Kallansa tayi tareda bude baki a natse da muryanta me sanyi tace 'Thank you' ta miqa hannu ta karba tana daga kafarta ta saka a ciki a cikin wata sanyi da nutsuwa. Rufe kofar Aleey yayi ruf wadda take ta datse da kanta ya juya yabar gurin yana komawa Office dinsa sbd baisan yaushe zasu bar nan din ba. Ita kuwa wata numfashi me tsananin sanyi da sake kasala ta sake tana dago fararen idanuwanta ta kalli inda ta shigo sbd wani irin qamshinsa ne mai karfin gaske ya shiga hancinta ya ratsa kanta da zuciyarta,qamshi ne datai kwanaki bata ji ba,Qamshine wanda tayi tsananin kewanshi dame shi. Inda take a tsaye ba asalin Office din bane kaman gurin zaman jiran neman iso zuwa cikin Office dinne da shima yake a tsare tsarin turawa. Takawa tayi tana nufar asalin cikin Office din wanda yake gauraye da wata irin sanyi da qamshinsa me nutsuwa sa kashe jiki, Takowa takeyi tana kasa kallan tsarin yanayin Office din da komai na cikinsa yake coffee brown da golden kadan koina asalin luxuries ne ke magana. Tsayawa cak tayi a tsakiyar fadadden Office din zuciyarta na dakatawa cak da bugawa saboda idanuwanta da suka sauka akansa yana zaune akan kujeran Office din ta mulkin qasar boyem datake daukan ido sbd tsarinta da isarta da ikonta da girmanta. Numfashi taja ahankali tana kasa saukewa sbd idanuwanta da suka shiga cikin nasa yana dagowa a natse daga zaunen dayake yana amsa waya a cikin iko da izza ya sauke idanuwan akanta yana mata kallan dayake tayar da duka wata tsigar jikinsa ahankali.. Ita kanta qanqame hannun basket din dayake hannunta tayi tana kallansa idanuwanta na cikowa da hawayen da batasan na menene ba akansa. Ajiye wayar hannunsa yayi kai tsaye cikin wani slow batareda yayi sallama ba ko gama mahimmiyar wayar ya ajiyeta akan table na gabansa yan Miqewa tsaye ya tako mayun dakakkun idanuwansa akanta bai daukeba ya iso gabanta bai tsaya komaiba rungumeta yayi da karfi a jikinsa bayan ya karbe basket din hannunta ya ajiye a qasa yana jan wani numfashi me karfi ya shaqa cikin kansa ya bawa kwakwalwansa ya sake shigar da ita jikinsa ya rungume da karfi yana zagayeta tsam tsam da hannuwansa biyu. Ita kanta bata motsaba shiru tayi tana jin yanda zuciyarta take karbuwa da samun nutsuwan ruhi, Dagowa yayi a natse tareda dagata sama cak ya zaunar akan table na Office din dayake cike da tarin abubuwan masarautar masu mahimmaci da wata tsadaddiyar Apple desktop da jerin stamps dinsa na zamansa sultan dana zamasa Leul boyem duka a lokaci daya. Yana zaunar da ita fuskanta ya kalla a zuciyarsa na harbawa da soyayyarta me tsananin zafin gaske da karfin dayake kasa riqe kansa yana bin kowane irin bangaren fuskanta da mayen kallo me sanyi.. Numfashi ta sauke me sanyi kafin ta dago a natse ta sauke idanuwanta fes akansa tana sake jan wani numfashin daya fara fitowa ahankali yana yankewa sbd idanuwansu da suka shiga juna da kyau kyau suka zubawa juna ido. Hawayen da suka taru a cikin idanuwanta ya zubawa ido suna sake tada tsigar jikinsa ya rankwafo kawai batareda ya taba koina nata da hannuwansa ba da suke dafe da table din tana tsakiyarsa ya hade fuskansu yana hade bakinsu kafin ta fidda numfashin data ja sbd jin saukan lips dinsa a nata harya zira bakinsa a cikin nata yana kamo harshenta da nasa cikin tsananin kewa da zazzafar so me karfi ya yafara tsotsan harshenta da bakinta yana juya kowane irin dandanon taste na yawun bakinta a cikin nasa yana rufe idanuwansa a hankali. Irin zuqa da tsotsan dayake wa bakinta ya sakata dauke wuta tana mutuwa daga zaunen hawayen cikin idanuwanta na gangarowa ta rufe idanuwan itama tana saka hannuwanta biyu ta zagaye jikinsa dasu tana sauke ajiyan zuciya me sauti sosai. Saketa yayi yana sauke ajiyan zuciyan me karfi shima tareda numfashi dayake sauka a sanyi ya rungumeta shima sukai shiru. Mintina suka dauka a hakan kafin ya dawo daidai ya iya dagota daga jikinsa a natse yana kallan fuskanta ya sake wani kyakkyawar murmushi me kyan gaske daya sakata kasa dena kallansa haya zagayo da ita gaban kujeransa ya sake zaunarwa akan table yana zauna akan kujeran suka fuskanci juna a matse sosai da juna dan kafafunsu a hade ma suke cikin na juna. Sake kallanta yayi har lokacin da murmushi me kyan gaske a fuskansa ya bude baki yana miqa mata hannunsa me haske sosai yace 'Assalam alaikm Queen Ayanah Bahar' Sai a lokacin ta sake wata murmushin me kyau itama tana kallansa kafin ta kalli hannunsa dayake miqa mata ta dago nata me kyau ta saka a cikin nasa tana bude baki tace 'W slm Sultan LEUL boyem' Qin sake hannunta yayi ya sarqe yatsun hannuwansu yana kaiwa bakinsa ya dora lips dinsa akai yayi kissing nasu a natse yana kallanta ya sake bude baki ya tambayeta lafiyanta data Amminsa harma dasu maa. Amsawa tayi tana murmushi tana dauke idanuwanta akansa sbd yanda yake mata maganar yana kallanta da murmushin dayake saka jijiyoyin jikinta neman tsinkewa. Tambayoyi ya ringa jeho mata a cikin nutsuwa da daukan hankali me sanyi da gigita kanta da sautinsa tana amsawa yana bin bakinta da kallon fitowan kowace amsarta. Rasa abin yi yayi sbd samun nutsuwan ganinta dan haka fira mara hayaniya ya ringa janta tana basa amsa har tsawon lokaci jikinsa ya gama mutuwa ya kalleta ya maida kallansa kan basketa dinta daya dora akan table din yace ina tea dinsa. Bude basket din tayi zata fara fiddowa ya dakatar da ita ta hanyar zare mata doguwar hijabinta ya ajiye mata a inda baima san ina ya sakesa ba. Zuba masa tea din tayi a wata tea cup me kyau ta miqa masa ya sauke numfashi me sanyi yana kallanta yayi baya da jikinsa ya jingina jikin kujeran dayake kai yana mata wani lazy kallo da babu komai a cikinsa sai mahaukaciyar soyayyarta. Murmushi ta sake me sautin daya shiga kunnensa ya sake tayar da tsigar jikinsa ta miqa hannu ta kamo wuyan rigarsa a natse ta janyosa da wata irin salon daya taho gabaki daya yana hadewa da kirjinta yaja numfashi me karfin gaske da saida Office din ya amsa. Cup din takai masa bakinsa tana cewa 'Haaa' cikin wata muryan yara daya sakasa bude bakin yana fidda mayen murmushi. Zuba masa tea din tayi kadan tana kallansa ya hadiye yana qin dena mata kallan dayake mata na maita. Sake zuba masa tayi maimakon ya hadiye sai jin hannunsa tayi ya janyota gabaki daya daga kan table din zuwa jikinsa yana hade bakinsu yayiwa bakinta wata zuqa ya hada da tea din ya shanye yana cigaba da tsotse bakin. Sauran tea din dake hannunta ne ya fara rawa ta so janyewa sbd kada ya zube amma bai saketaba karshema qara mannota jikinsa yayi tea din ya zube gabaki daya a tsakiyarsu zafinsa yana ratsa kirjinsa amma sama baiji komaiba jifa yayi da cup din wanda ya fadi qasa yana watsewa da wata qara. Hannuwanta ya maida bayanta ya hade da nasa ya riqe yana sarqewa kafin ya saka bakinsa dakyau cikin nata yana tsotsa da zazzzafan yanayi. Sauko da kansa yayi wuyanta ya saka bakinsa ya tsotsa wuyanta kafin ya gangaro ya tsotsa sakam kirjinta daya dan fito gaban riga tukuna ya iso inda rigarta ta fara bai tsaya komaiba hannuwansa ya dora akai ya kama wuyan rigar ya yagasa da karfi yana jifarwa ya bude idanuwansa da suka sauya akan kirjinta da babu komai akai ya sauke numfashi me karfi da zafin daya sauka akan fatar kirjin nata ta damqe cinyarsa da karfi. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 161 Idanuwansa ya tsayar akan kirjin nata da suka qara wata irin haske da cika fatarsu na wani irin glowing daya saka kansa fara zarewa jininsa na wani irin sake daukan dumi me zafi ya saka tafin hannuwansa a bayanta ya kama gashinta yayi baya da kanta haryana kwantawa akan table din gabansu kirjinta suka banqaro saukan bakinsa kawai taji akai batasan lokacinda ta fidda wata qara me tsananin rawar data daki kwakwalwansa ba ta qarasa zaburo sa gabaki daya. Rawa ma kawai jikinta ya fara yi sbd wata irin tsotsan dayake mata yaja zuqarta yana sake yin baya da kanta tana banqarowan dayake zamun abinda yake gigita kansa. Shi kansa jikinsa rawa ya fara yi ya mannota kirjinsa suka sake hadewa yana maida bakinsa a cikin nata nan ma yafara tsotsanta yana fidda numfashi me zafi dayake sauka a fatarta yana tsananta rawan jikinta sbd zazzafan yanayin dayake ciki a yau din ya sakata fargaban galabaituwan da zata iya yi a hannunsa. Hannuwansa ya saka a qugunta saida yayiwa cibiyarta wata shafa zuwa mararta da gefen cikinta yana saka numfashinta neman yankewa kafin ya kama qugun da tafukan hannayensa ya dagata daga kan kafafunsa ya maida zaune akan table din gabansu ya kama kafarta daya ya dora akan kafadarsa yana kallan fuskanta yakai bakinsa kan kafar dake kafadar ya saukar da lafiyayyan kiss ya fara goga mata lips dinsa a tin daga gwiwan kafar zuwa cikitar cinyoyinta har zuwa kan panties din dake jikinta ya zuba masa ido kafin ya lumshe ido yana daukan dayar kafar a natse yana mata wata shafa ya sake dorata a dayan kafadarsa itama ya bita da lips dinsa yana gogawa yana lumshe ido qashinta na shigar hancinsa direct bai tsaya komaiba ya saka kansa tsakiyar cinyoyinta yana kamo panties din da bakinsa yafara zaresa yana jan qamshin dayake biyowa dashi me juyar da kansa. Da bakinsa ya ciresa tas ya juyar da kai ya sakesa gefensu yana miqewa tsaye yai mata rumfa da kansa akan inda take zaunen yana zare rigar jikinsa ya jefar da ita yana kamota jikinsa gabaki daya ya koma ya zauna da ita a jiminsa kan kujeran daya tashi yana bude kafafuwanta da kyau akansa ya sake hade fuskarsu yana kissing nata cikin zafi da qwarewa tareda rufe kirjinta ruf da hannuwansa yana mata abinda yake sakata fidda numfashi me karfin gaske tana mutuwa a jikinsa. A tare suke kissing juna suna tsotse juna yana zafafa jikinta da hannuwansa take ya qarasa rabasu da sauran abinda ya rage a jikinsa yana zaunar da ita kansa da warewa me maanar data sakata kamo fuskansa da tafin hannuwanta ta hade bakinsu tana masa wani irin kiss sbd abinda taji a lokacin sbd kwanakin da suka dauka basu hadu ba hakama gyara sosai su maa suke mata koyaushe da magani da kuma hadin madarar da ake dafa mata dan hakane taji kaman harda azabar zuwan nasa taji dan haka ta qanqamesa tana tsotsarsa da kyau dan kaman kanta zai zare mata haka taji. Qugunta ya kama yana mata jujjuyawan datake basu abinda suke so cikeda tsananin zafin kauna da shauqi harma da kewa. Shi kansa wani azababben yanayin yakeji yana ratsasa daya sakasa fidda numfashi me karfin gaske idanuwansa na juyewa ya bude baki ya ringa maimaita sunanta yana rasa kalman fada sbd komai a tsakiyar kwakwalwan kansa yake jinsa yana cigaba da basu zazzafan yanayin itama tana nishi me karfi tana kasa sake bakinsa daga nata sbd zata iya zunduma ihun abinda take ji. Wata irin jijjiga kayan dake kan table din office din sukeyi hakama kujeran da suke kai sbd zazzafan yanayi ne yau lamarin komai a hot yake zuwa yana sauka. Mintina suka dauka sosai suna cikin yanayin wanda ya sakasu kusan zubar da fiyeda rabin kayan dake kan table din a qasa batareda sun saniba saida suka gama suka fara sauke numfashi me karfi da sanyi suna yana qanqameta jikinsa yana jin kaman zai maidata. Sun dauki mintina a hakan sosai tukuna komai nasu ya dawo cikakkiyar daidai tukuna y dauketa a jikin nasa batareda ya bari ta sauka ba ta taka qasa ya nufi ciki dasu inda bedroom dinsa na hutawan cikin Office din yake. Lafiyayyan bedroom ne dayake a tsarin da komai nasa yake wato tsari irin na rayuwansa da babu komai a cikinta bayan luxury. A lafiyayyan gadonsa dayake komai iri daya dana bangarensa ya kwantar da ita tareda saka lallausan duvet din daya cike fiyeda rabin gadon ya rufe mta jikinta ya zari towel ya daura a jikinsa ya fita a natse ya dauko kayan tea din datazo dasu ya dawo. A bakin gadon datake a kwancen ya qaraso ya zauna da wani cup din a hannunsa daya cika da tea me zafin gaske da toasted cake din data kawo yafara sha a natse yana kallanta itama ta tashi zaune alaman zataci din sbd take taji yunwa takeji. Hannunsa daya ya bude ya sakota jikinsa yafara bata suna ci a hankali a natse yana nuna mata jin dadin cake din tareda yabawa sosai sbd sam cinsa ba abune daya damesa ba dan haka bai taba bawa taste dinsa mahimmanci ba sai ayau datace itace tayi masa da hannuwanta dan haka ya bawa dandanon mahimmanci yana sake jinjina mata shi kansa tea din jin yayi na yau ya banbanta dana shekarun dayayi ya taso yana shansa dan haka suna gamawa gefen fuskanta yayi kissing yana cuda fuskansa cikin gefen fuskarta da wuyanta yana godiya ita kuma hakan dariya ya sakata sbd waiwayi dan haka dariyan ta ringa yi tana turesa amma ya matsesta yana sake cukuikuiyeta yana dariyan shima. Lokaci suka sake batawa sosai gurin wannan wasan kafin ya hawo gadon ya shige jikinta sbd kasalan da duka ta rufesu take ta qanqamesa da hannuwanta tana jin bacci a cikin idanuwanta. Shine ya fara bacci a jikinta tana son shiga toilet dan gyarawa amma batason tayar dashi dan haka ta kyalesa a maqale jikin nata kaman baby har baccin itama ya dauketa. Sai asuba suka farka shine ya dauketa da kansa yakaita bathroom bayan yayi nasa wankan kenan yakaita itama wankan tayi da ruwan dasukeda wani irin zafi sosai kafin ta fito. Kayansa ta bude closet dinsa dake dakin ta dauko ta saka sukai sallah a atare suka gama a tare sukai kusan duka adduaoinsu da Azkar suka gama. Sake janta yayi suka koma bacci cikin bargonsu take kuwa bacci me karfi ya kuma dauketa a ciki. Aleey da shima dole a office dinsa ya kwana dan shima yanada dan madaidaicin bedroom dinsa a ciki sbd irin haka idan laluran kwana office ta kamasu, Da yayi sallar asuba bai koma bacci ba sbd gudin su fito baya kusa dan haka ayyukan dake kansa ya hau aikin yi a natse yana kunna both laptop da desktop dinsa harma da ipad. A shirye yake da ayau din ko wane lokaci ko kwanaki ubangidansa zai dauka anan bai fita ba da tsayuwa akan hakan tareda hana kowa zuwa office har sai ranarda Sultan LEUL ya sallami queen dinsa daga office. Basu farka ba sai guraren 9 koina dif da duhu ba hasken waje ko kadan dayake ratso dakin sbd kaurin electric curtains din dake bedroom din hakama sanyin dakin me nutsuwa ya gama kama qamshinsa me bawa ruhinta nutsuwa itama dan hakane baccinta yayi karfi cikin nutsuwan da kwanciyan hankali. Tana farkawa saukowa tayi daga kan gadon tareda miqewa tsaye batareda ta tadasa ba ta nufi toilet tana zare short dinsa dake jikinta sai vest itama tasa. Brush ta bude sabo ta saka toothpaste ta fara yi tana kallan fuskanta data sauya tana dan maiqo alaman glowing hakama jikinta. Tana gama brush din shower ta nufa a natse ta kunna dan yin wanka ta tattara ta fice daga bangaren kafin ma jamaa su tashi gabaki daya koma tace kafin lokacin zuwan manyan masarautar office yayi ta rasa yansa zatai ta fita. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 162 Shower ta isa tana warware gashinta dayake daure ta miqa hannunta a natse ta kunna ruwan zafi masu fidda siraci a kanta tana lumshe idanuwanta datake jin kaman har lokacin akwai bacci a cikinsu da kasala. Idanuwanta na rufe kunnuwanta basu ji kowane motsin bude kofar toilet dinba sbd ruwan dake sauka akanta suna gasa jikinta a cikin shower din dake zagaye da glass sai jin tayi hannuwansa suna zagayota da sauri ta bude idanuwanta cikin firgita kafin tayi yunkurin motsawa ya motsota yana hade bayanta da kirjinsa jikinsu ya hadu ba kaya a jikinsa ta rufe idanuwanta a hankali tareda sauke numfashi ke sauti sbd tabbatarda shi dinne sbd taji tsoro da farkon sosai. Kansa ya sako cikin wuyanta yana hade gefen fuskansa da suyanta ruwan na sauka a jikinsu yana ratsasa sanyin dayake ji a jikinsa yana gushewa sbd zafin ruwan.. Rufe idanuwansa yayi a natse yana sake zagayeta da hannuwansa ya matseta sosai ruwan da fatarta data riga ta dauki zafi tana bawa tasa fatar nutsuwa. Sassauta riqon da yayi mata yayi bayan seconds kafin ya juyo da ita suna fuskantar juna yana zagaye da ita da hannuwansa yana kallan yanda ruwa ke sauka akanta suna bin fuskanta suna gangarowa zuwa kirjinta fatarta na sake daukan idonsa a cikin ruwan.. Bin ruwan dake gangara a kanta yayi da wani kallo suna sauka kirjinta ya tsayar da idonsa anan sbd yanda ruwan sukai wani famfon kansu a kirjinta dan seti da kan kirjinta suka wata sauka sbd tsinin gurin.. Kafesu da ido yayi kafin ya dago ya kalli fuskanta da itama kallan nasa tayi a kasalance sbd ganin irin mayen kallansa datake ji a jikinta. Hannunsa ya daga yakai bakin gurin ruwan na sauka akan tafin hannunsa ya dago hannun yakai ruwan bakinsa ya zuba yana kallanta ido cikin ido. Yanda yasha ruwan ya sakata dauke idonta a cikin nasa tana rufewa, Shi kuwa sake tara hannunsa yayi ya zuba ruwan a fuskansa yaja wani numfashi me sauti kafin yakai bakinsa cikin slow ya tara a bakin setin kan ruwan na shiga bakinsa suna zuba sosai sbd ba shansu yakeyiba tada kansa sukeyi. Sbd yanda lips din bakin nasa ke gugar kirjin nata ya saka take jin numfashinta kaman zai sarke qara yin baya da kanta yana sake riqe qugunta da hannuwansa, Shi kansa yanda lips dinsa ke gogan gurin ya sakasa ya qarasa rasa kansa ya dora bakinsa gabaki daya akai yana rufe saman rufe yana shan ruwan tareda gurin cikin wata tsotsan data sakata sake qaramar ihu tana qanqame kansa dan dagosa amma bakinsa ya mannu da kyau hakama hannuwanta rawa sukeyi tana jin yana zuqarsu tareda zuwan shower din. Zafi yanayin ya dauka ya dago kansa yana kama cinyoyinta yayi dama da ita yana maqaleta a jikinsa qafafuwanta na zagayesa ya mannesu jinin bango yana kama bakinsa da nata yafara tsotsa ruwa na sauka a jikinsu suna kissing juna deeply. Sake manneta da glass din da suke ciki na shower din yayi yana sake maqale kafafunta dake zagaye dashi tareda daga hannuwanta duka biyu ya dafesu a jikin glass din da hannunsa daya batareda ya cire bakinsa daga nata ba daga nan komai ya dauki hanyar zafi da shauqin gaske tareda natsatsiyar nishadi. Nishinsu ne yake gauraya bathroom din yana fin zuban ruwan sauti musamman yanda yake bi da ita da zazzafan yanayin daya gama fidda hankali da tinani da komaima daga jikinsu kawai numfashi mai hade da ihunta mara karfi ne yake tashi har tsawon lokacinda suka samu gamsuwan daya qanqameta jikinsa yana kasa ajiyeta akan kafafunta har lokacin suna sauke numfashi a jikin juna kafin ya sake dawo dasu tsakiyar ruwan nan suka fara wanka. Gabaki daya ta rasa kuzarinta kasalar gaske take ji dan taji jiki sosai dan haka suna fitowa shine ya busar mata da gashinta da nasa kafin ya saka mata kayansa already daman ya kira maa sakinah aleey zaixo ya karbo breakfast din Bahar din dan haka koda aleey ya iso ya fito office din ya tattara duka abinda suka watsar harma da ruguzawa, Hatta kujeransa sun juyar da ita daga yanda take. Bai taba aikin komaiba a rayuwansa bayan na wanka da saka kaya saina ayyukan business amma na irin gyara haka sam bai taba ba sai ayau din daya gyara komai na office din ya koma bedroom din shima ya gyara tsaf kafin suka fito. A lokacin ne Aleey ya iso kuma ya basa daman shigowa suna zaune a office din kan sofas dake jere na hutawa. Qarasowa yayi yana gaidasu Bahar ta amsa basket din hannunsa ta fidda komai a natse suna magana a tsakaninsu ta zuba masa komai shima aleey din zuba masa tayi sbd ita bazata iya cin abinda aka dafo ba haka kawai noodles an egg takeso. Madaran da aka yo da ita kawai ta zuba tana kurbawa a hankali tana sauraronsu suna magana a natse NUAB din yanayi yana kallan yanda take shan abincin kaman bataso. Itace ta fara gamawa ta ajiye cup din tana kallansa shima ya gama tissues ya dauka yana goge bakinsa yana sake karantar yanayinta da yayi sanyi sosai. Shima aleey sama sama daman yaci abincin sbd yasha cappuccino already. Fitowa sukai gabaki dayansu tana gefensa babu kowa har lokacin sbd har time din ten batai ba dan haka kaitsaye bangaren Ammi suka nufa suna isa ita tafara shigewa ba kowa dan haka ta wuce dakinta kawai. Shima yana shigowa Amminsa ya fara zuwa ya gaida wadda sukai kwanaki basu hadu ba sai ayau din. Babu sauran fushi ko daure fuska a tatattare da ita sbd ganin sunyi biyayya akan maganarta dan haka a sake suka gaisa da yar maganganu sama sama anan take sanar dashi tafiya zasuyi tareda sultan zuwa Anjom hakama bahar makaranta zata koma. Kallanta yayi a natse hankali kwance ya bude baki yace 'Allah yakaiku lafiya Ammi ya dawo daku lafiya i pray' Amman ita 'yar ghaz din Ammi kina fadamun ne a matsayin 'da kuma wanda zaiji abinda kuka tsaya kokuwa ana sanar dani ne dan neman nawa izinin sbd aurena dayake kanta? Sorry Ammi' Zuba masa ido Ammin tayi tana kallansa da dukkanin rudewa da zallan mamaki sbd batama san me zatace ma kuma batai tsammanin jin hakan daga garesa ba sbd ta dauka zai bar maganar bahar din kila sai nan gaba. Shima kafeta da Manyan fararen idanuwansa masu kwarjinin gaske yayi yana jiran amsarta a natse sbd wannan karan bayajin ma akwai dalilin dazai raba kansa da matarsa ba. Cikin rasa sanin abin fada tace 'Ai ba yanzu ne tafiyar ba sai kwana biyu,zan nemeka idan an saka lokacin wucewan... Wani kyakkyawar murmushi ya sake me nutsuwa sbd ganin yanda ta rasa abin fada masa dan haka yayi sallama da ita ya miqe ya fice. Maa sakinah na zaune akai hakan dan haka yana ficewa nasiha ta fara yiwa Ammin akan yanda ta hana auren yayi gaba bayan komai ya riga ya faru sedai koma batason auren yanzu tayi hakuri ta dangana tinda dai ya riga ya maida Bahar din cikakkiyar mace. Shiru Ammin tayi tana sauraron sakinah sbd itama koyaushe ta tina ya gama maida bahar din mace sai taji tarasa mafita bayan hakura tabarsu tare amma kuma tana buqatan ayiwa Bahar din biki kaman kowace mace kafin ta basa ita kuma ba yanzu ba tafison sai bahar din na gap da kammala karatunta ko tama kammala gaba daya tukuna. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 163 Sauya kaya bahar din tayi ta sako nata ta sake fesa turarenta na chanel me tsadan gaske sbd qamshinsa dayake tashi hatta a fatar jikinta. Dakin Ammin ta taho tana shigowa suka bita da ido sbd qamshinsa daya sake shiga hancinsu amma kuma sbd ganin yanzu din ya fita sai ba wanda yayi tinanin komai akanta. Gaidasu tayi cikin kulawa da yar shagwaba kafin ta shige dakin Ammi ta kwanta take bacci ya dauketa sbd dakinta Ac yayi yawa leylah ke so dan ita kuma cikin jikinta zafi yake sakata ji ita kuma yau sanyi take ji warm abubuwa kowai take buqata. Dakin Ammin kashe ac tayi tashige bargon Ammin shiyasa baccin bai jimaba ya dauketa. Wuni tayi tana bacci sallah kawai take iya tashi tayi sai ta dan ci abinci ta koma. Da daddare koda ta koma dakinta batai wankan dare ba kaya kawai ta sauya ta kwanta koda ya kirata ko tashi batajin zata iya bare saukowa kan gado dan haka ya lallabata da zantika masu nutsuwa har tayi bacci. Fara shirin tafiya Anjom maa tenya ta fara yi musu sbd acan zaa daura auren Maa sakinah wadda ta kasa yadda da wai aure zatai NUAB 'danta ya bada aurenta. Ammi da zuhrah harma da maa tenya da ita kanta Bahar cikin wani irin mafi girman farin cikin hakan suka samu kansu dan haka basu damu da ba yarinya bace yanxu shirin biki sukeyi sosai da sosai dan kuwa babban fagen da ake zubar da wata irin dukiya gurin gyaransu tenya ta bude, Ayanah,zuhrah,sakinah,Leylah da Bahar haka ta rufe ido tace su duka zatai gyaran dan haka suka shiga hidimarsu sosai, Hatta bayin bangaren Ammin kaf dana bangaren mai girma yunar dana sultan dana kadir da sauran mutanen masarautar farin cikin hidimar sukeyi da murna sosai tareda shirin halarta wannan bikin daurin auren da zaayi har anjom wanda Sultan da NUAB suka yanke shawaran acan zaayi daurin auren sbd bayyanawar da duniya garin. Tsawon wannan watannin tin daga ranar da sultan yasar ya baro anjom da Ayanaah ghaz ya ware dukiyar datai kusan rabin abinda ya mallaka dan bada hanyoyin zamani ga garin Anjom ghaz daya kudurci maidawa babban gari me kwanciyan hankali da wadata irin yanda yake a baya. Masarautar Anjom din aka fara rusawa gabaki daya aka dora ginin zamani me girman gaske me hawa biyu da tarin gurare bayan an zagaye an kebe inda kabarin iyayensu dana Abaass suke an rufe. Manyan tituna aka nema hanyoyi aka fidda tin daga cikin garin har zuwa garuruwan dake hanyar garin har zuwa babban gari me babban hanyar tinin da zata doraka akan manyan garuruwa, Wuta da manyan businesses na kasuwancin gargajiya da zamani aka kawo tareda makarantinni da bude babban branch na manyan kasuwancin mutanen da kuma bude bodar bakin ruwa tareda kawo jamian tsaro da kaki kala kala a garin. Koda NUAB shima aka gama hado nasa plans din na aiki aka aikosu garin aykin sultan yasar ya gama nisa dan haka shima dukiya me yawa ya ware aka rarrabawa jamaar garin dan fara kasuwancin dazai sake saka zamar da garin babban gari. Cikin ikon Allah gyaran da akaiwa garin da cigaban daya samu y saka daruruwan dubban mutanen da sukai hijira dawowa harma da wainda ba yan nan ba take garin ya fara zama babban garin da ake huldodin kasuwanci sosai hankali kwance ga tsaro ga ilimi da kusan shine yake jawo mutane dawowa cikinsa dan bawa yaransu ilimi. Duka wannan ayanah ko zuhrah ba wanda ya sani sedai itama zuhrah mijinta ya sani sbd yaje garin ziyarar kabarin iyayenta dan haka shima saiya dauke nauyin daya zuba asalin luxury dukiyar furnitures a masarautar data koma tamkar aljannar duniya. Sunata shirye shiryensu na hidimar bikin Sultan ya bada dukiyar auren me yawan gaske aka kawowa sakinah ta asalin tarin zafafan set set na sitirar sakawa da sarkokin gwal gwal masu girma da kyau. Wainda suka gama kawo tarin kayan suka jere suna gamawa suka sake dawowa suna jere tarin wata dukiyar data girgiza kowa ta Kayan auren Bahar itama daga sultan din wa 'dansa NUAB wanda yake a shirye ya karban masa matarsa daga Amminsa sbd duka yawon dasuke na kwana office da bangaren NUAB din da safe ta koma gun Amminta yana sane amma ita ammin bata saniba. Shi kansa yana buqatan idan an bawa NUAB matarsa yabarsa shima ya tafi inda zasu huta su nutsu da matarsa wadda ya yanke shawarar barinta ta zauna a anjom itada Sakinah babu wadda batada babban bangare me dauke da palika da dakina da maids dinsu sam da goma goma a cikin masarautar anjom da yanzu ma sarautar zaayiba iya rayuwan nutsuwa zaayi sai babban lamari zaa kawo masarautar su duba dan haka shima a yanzu rayuwarsa kusan zata koma acan ne sedai ya ringa zuwa yana lokaci anan boyem ya koma can ma yayi lokaci, Ita kanta Ayanah datasan yayi mata alkawarin maidata anjom dan cika mata burinta wani irin farin ciki take ciki hakama bayan bayin da aka kaimusu acan da bayinta na nan zata tafi sedai idan zata taho hutu ko wata hidimar anan tazo dasu dan haka shirinsu babbane, Zasu tafi su bawa NUAB damar yin mulkinsa cikin nutsuwa ba kowane distraction da kwanciyan hankali. Maa tenya ma da batai rayuwa a anjom ba farin komawa takeyi acan, Bangaren Maraki duk hidimar da akeyi tana sane dan haka baqin cikinta da kuncinta yayi tsananin datake sake rasa kanta dan kuwa takai ko miqewa tsaye bata iya yi dai an riqeta sbd cin lafiyarta da qunci da baqin cikin keyi, Tayi tayi ta gwada dannewa ta iya cigaba da rayuwa da sultan amma sam batajin zata iya sbd hakan na nufin bugawan zuciyarta da mutuwarta dan haka takanas ta samesa ta sanar dashi sawwake mata takeson yayi a yanzu bazata iya rayuwa dashi ba dan wlh mutuwa zatai. Da farko sallamarta kawai yayi amma sai gashi ta nace da hakan dan kuwa ta karbi girkinta tana zuwa kwana gurinsa a yanzu amma ba kwanan takeyi ba rokone take masa da nuna masa halinda take ciki da wanda ma zata iya shiga dan a yanzu jin takeyi idan har zata samu dama zata iya daukan ran ayanah kuma bazata taba so rayuwarta ta kai ga irin wannan lalacewan ba sbd shedan dayake shiga quncinta yana sakata tinanin hakan. Tsaf ya kalleta yana nazarinta da abinda yake hangowa tattare da ita da kuma abinda take fada masa na halinda take ciki a boyem tsawon rayuwarta bata taba farin ciki ba dan haka a yanzu ta zabi farin ciki akan rayuwar da batada alkhairi ma a garesu su dukan. Bai sauwake mata ba amma dai bayan dogon nazari na kwana biyu ya bata daman tafiya gidansu dan samun warware daga damuwa da samun nutsuwa na tsawon duk lokacinda hakan zai bata kwanciyan hankali kafin ta dawo. Tana samun hakan bata jira komaiba sbd ba dawowan takejin zataiba har abada dan haka ko wani lokaci da dogon shiri bataiba dan batason ma hayaniya ta tattara tabar qasar boyem batareda sanin kowaba daga ita sai sultan kawai dai an dauka normal tafiya ce tayi duk da bataje da bayinta ko dayaba dan bata buqatar komai na boyem. Tafiyarta ta saka Hankalin haile dake mummunan tashi sbd ta tabbatarda ba dawowa Maraki zatai ba tabarwa Ayanah sultan kenan, Ita ma hakan ta fara hangowa kanta amma kuma bazatai taba yiyuwaba sbd yayanta da bazata iya barin su mutu a yanda suke a wulaqance ba hakama Asim tafiyarsa sai sake matsowa take ba gudu ba ja da baya ga ayanah sai hidima sukeyi, Da wane baqin cikin zataji? Tana nan tana qunci da kwana kukan baqin ciki ayanah ghaz na can na murna da farin cikin samun sultan ga kanta ita kadai Wanda ita kam bazata taba yadda ba bazai taba yiyuwaba, Idan har bazasu samu sultan ba wlh a yanzu kam zata tabbatarda ayanah ma bazata samesa ba gwara ya mutu suyi takaba kowa ya kama gabansa. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 164 Tinda aka fara hidimar Bahar bata sake haduwa da NUAB ba sbd kwata kwata Maa tenya bata barinsu fita koina sbd gyaran hatta kofar palon barin bangaren basu taba bari ba hakama shi kansa NUAB din ta hanasa zuwa bangaren dan haka iyakacinsa da Bahar din a waya hakama Amminsa ma a waya duk da baisan dalilin hakan ba kawai dai tace masa sai zaa tafi zai sake ganin Bahar kokuma kila saima anjom. Jin hakan ya shiga mamaki da shakkar ko zai iya dan haka ya dawo kan bahar din da lallabata da rudar da kwakwalwanta da soyayyarsa dan kawai ta samu ta fito ya ganta tin kafin ya zare amma sam ta kasa samun dama sbd ita kanta sai ahankali kwanakin bata jin daidai tana ganin kaman gyaran da ake mata ne da abubuwan shan da ake bata. Ita kanta leylah ma da aka hanata komai sai a lokacin Asim ya samu kansa a cikin wani irin rashin sukuni da nutsuwa sbd rashin ganinta kwata kwata na kusan sati biyu. Bai dauka ganinta a kowane dare ba ko rana ya zama dabiar da zata iya hana zuciyarsa nutsuwarta kwata kwata ba sai yanzu dan kuwa hakanan ya zama dan zuwa gaisuwan su Ammi safe da dare amma baa taba barinsa ya ganta ba dan haka ya susuce soyayyarsa dabai saniba ta gama bayyana amma tenya ta masa karfin hali kaman kowa dan sultan ma shiru yake ji. Yawon Asim ya fara zama abinda ya zama dan kuwa bakin fama ya riqe wuta yaqi saduda hakama sultan kusan umarnin dayake badawa na son gani da magana da Ayanah sunyi yawan daya saka Tenya yanke shawaran su wuce kawai gabaki dayansu a satin maimakon sati me zuwa sbd su qarasa shirinsu acan kafin Su sultan din suzo nan da sati uku daurin aure. Itama Ayanaah hakan ya mata dan haka ta sanar da sultan ta waya ba gaddama ya amince musu aka fara yi musu shirin wucewa banda gobe. NUAB a waya shima Ammi ta sanar dashi tafiyar a banda gobe shiru yayi na tsawon mintina kafin yace ba damuwa sukai sallama ya kashe wayar. Asim ma yanaji a bakin maa tenya dayaxo da daddare suna yar fira sama sama dasu Ammin rikicewa yayi daqyar ya iya riqe kansa ya fice batareda ya zubar da kafafunsa qasa ya rokesuba subarsa yaga leyalah kafin wucewan. Yana fitowa tinanin yanda zai ganta a daren ya fara yana rasa yanda zaiyi. Bangaren Mamensa ya tafi ya kasa barin bangaren gabaki daya ya koma nasa, Bangaren ya rasa dukkanin haske da walwala sbd Mamin dake cikin tsananin baqin ciki da dahun zuciya hakama su Aslam sun dawo bangaren na mamin sbd kowannensu a inda yake damuwa kashesa zatai da qunci dan haka suka dawo bangaren suka dasa wani sabon zaman baqin ciki da kallan ikon Allah da yanda wasu suke rayuwar farin ciki a masarautar tamkar babu su sbd kaman ko uban daya haifesu ya manta su duk sbd sun bijire masa a baya lokacinda yaso sosai inganta rayuwarsu ta hanyar aura musu mazan da daa yanzu suna can suna rayuwar jin dadi da kwanciyan hankali harma da zuria. Asim da sam ya cire damuwa da baqin ciki da quncin halinda suka samu kansu a ransa sai abin ya zo masa a sauki bayajin ma radadin komai sbd ya yadda da rayuwar bata tsaya anan ba lokaci bai qure ba duka zasu iya wankewa su dasa sabuwar rayuwa, Su kuwa da basu gane hakanba da mamin tasu daidaicewa kawai sukeyi suna sake dasa baqin ciki da zafi a ransu karshema ganin sukeyi ya juya musu baya bayan akansa sukaita abinda sukaita yi din har suka samu kansu a halinda ake ciki yanzu, Ya zauna dasu harda mamin tasu gabaki daya yayi musu nasihar cire damuwa da rufe babin rayuwar baya a bude sabuwa wanda hakanne ma ya saka zai bar nan din amma sam sun kasa ganewa su yadda sai ikirarin bazasu taba tafiya subarwa Ayanah ghaz masarautar boyem ba itada ta samesu anan a matsayin baiwa amma ace sun tafi sun bar mata masarautar itada 'danta wanda tarihi acan qarnika na gaba zai taho a tabbacen Baiwa kuma imebēti ta karbi masarautar boyem duka itada 'danta sun karbe komai na qasar sun karbe wanda ya mulketa wato sultan yasar. Tinanin hakan kadai idan haile dasu aslam din sukai sai suji kaman zasu mutu, A baya akai lokacinda kaf boyem ba mace me darajarta kasancewanta matar sultan ta farko kuma wadda tafi masa mata duka,hakama mace mafi kyau da ado,hakama mace me karfin iko da isa a cikin matan dake boyem kaf,hakama yayanta sune yaya mafi daraja a qasar amma ayau kamar ma duniya ta manta dasu kwata kwata ko tina da suna raye baa yi sedai ayanah da qasarta Anjom ghaz sbd kawai danta yana mulkin boyem, Wannan dalilin ya saka taso danta yayi mulki koda zata rasa komai da kowa sbd tasan har abada bazata dena daraja ba harta bar duniya koda kuwa danta ya tsufa ya sauka mulki ne tarihi bazai dena girmamata ba a matsayin uwar sultan da yayi mulki kuma kilama kalar sultan dazai cigaba da mulki idan 'dan Asim ya hau kenan. Numfashi me sanyi da kokarin dedeta nutsuwa Asim ya sauke yana zaunawa a palon mamin a kujeran datake kallan ta Aslam sbd suna zaune a palon dukansu meryam ta zubawa wayarta ido da hankalinta tana magana ta chat da Nysah kanwarsu akan auren data rufe ido ta fada mata ta samo mata miji acan bangaren dangin mijinta kokuma ta saka mijinta tinda babban mutum ne kuma ya manyanta sosai ya samo mata wanda zai hadasu. Tin kwanaki sukai maganar kuma nysah taji dadin hakan dan haka taiwa mijinta magana baiji komaiba ya tabbatarda insha Allah zai kawo wanda zai nema aurenta. Tinda akai hakan yanzu wani kusanci ne sosai ya dawo tsakaninsu biyun dan koyaushe suna kan waya suna maganganunsu tana boyewa maminsu dan kada tai tir da ita akan taje rokon neman miji da kanta kokuma kada islam taji itama tace tanaso azo a bata mata lamari tin bata kama komaiba. Aslam dake zaune tv take kalla sbd yanxu kallan dole da karfin hali takeyi sbd batada kowane aikin yi a rayuwarta bayan damuwa da janye janyen tinani dan haka take kallan films da series yanzu dan hana zuciya bugawa. Maminsu na bedroom dinta tana nata ciwon ran daya zama jiki, Gyara zamansa yayi yana daga wayarsa ya turawa leylah sakon cewa taje tayiwa maminsa bankwana kafin ta wuce goben. Yana tura sakon wata ajiyan zuciya ya sauke yana jin kaman ya koma kofa ya tsaya kafin ta taho. Wayar maa tenya data maa sakinah ya nemo ya turawa sakon a tare yana rokar taje taiwa maminsa bankwana sbd a bata girmanta. Adduar suga sakon akan lokaci yayi yana ajiye wayar zuciyarsa na tsalle da wata irin qaguwa. Su Maa dama leylah dake daki kusan a tare suka ga sakon dan haka kallan wayarta tayi tana murmushi me sanyi sbd tasan ya fada ne kila sbd ta fito. Su maa kuwa suna karanta sakon murmushi sukai tareda yaba hankalinsa sbd tabbas yayi tinani me kyau na hakan tinda koba komai uwar miji ce dole a bata girmanta. Maa tenya dince da kanta ta samu leylah din har daki bayan ta tabbatarda dare ya sake yi sosai dole Asim ya bar bangaren kwata kwata yana nasa tace ta shirya tashiga bangaren haile tai mata sallama. Ba musu leylan ta amince ta shirya ta fito Maa ta hadata da bayi uku su rakata sbd ita kam bazata iya zuwa bangaren hailen ba sbd gudun fitina da wata damuwar tace su tafi. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 165 Fitowa sukai daga bangaren bayinta na biye da ita wainda tasan maa ta hadota dasu ne sbd ma kada taje koina dan haka suna fitowan batama kalli kowace hanya ba sai hanyar bangaren Hailen tana sanye da babbar doguwar hijabi har qasa sbd kayan cikin jikinta marasa nauyi ne dan tayi shirin bacci. Wayarta ma baa bari ta fito da itaba dan haka daga ita sai ita suka iso bangaren. Acan ciki kuwa mamaki ne su Aslam keyi na yanda Asim ya kasa nutsuwa sai wani kallan waya yakeyi yana kallan kofa hakama har dare sosai yana bangaren, Babu wanda yace masa komai akan hatta Mamin data fito ta gansa mamaki ta shiga me girma tana Qarasowa ta zauna gefensa tana kallansa zatai magana baiwarta ta shigo a natse ta sanar da ita zuwan leylah wanda ya saka ajiyan zuciya me sanyi tahowa Asim din yana dago kansa ya sauke idanuwansa a kofar shigowa cikin nutsuwa da wata irin kewan dake bayyana a idanuwansa da gangar jikinsa. Baiwar hailen ce dake gabanta tana mata iso ta bude kofar palon na kurya inda suke a zazzaune tana janyewa daga kofar dan bata damar shigowa. Kafarta ta fara sakowa a natse cikin palon ita kadai bayinta na palon farko dan basa shigowa nan din. Gabaki dayansu kofar suka juyo suna zubawa ido sbd shigowanta ya shigo musu da wata irin kamshi me tsananin sanyi daya kama jikinta sosai kaman wacce akewa shirin sabon aure sbd duka basirar tenya ta gyaran Amare da shiryasu ta fiddota akansu wannan karan wainda duka kayan qamshinta dasuka gama kama jiki da suturar su bahar din hatta wayoyinsu sun kama qamshin kai me karatu zaka iya samunsu tsaf a gurin SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387, Qamshin da zaka samu a jikinsu Leylah da Bahar din tsaf zaka samu komai da komai da duka abubuwan gyaran jiki da tabbataciyar qamshi da hatta gashin kanki da panties naki zasu ringa fidda qamshi me sanyin da ko zama kadai a kusa dake zai bawa ruhin mijinki nutsuwa ki tintibi SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387. Kallan mamaki dukansu suke wa Leylah wadda kwata kwata ta dena zuwa bangaren sedai a waya take kiran mamin ta gaidata sai kuma can baa rasaba take zuwa ta gaida mamin sai kuma yau gata kuma da wannan lokacin na dare. Akan Asim daya nutsu yana ginginar da bayansa jikin kujera tareda tattara nutsuwansa guri daya ya kafeta da fararen idanuwansa suka maida kallansu sukaga yanda imaninsa gabaki daya yake kanta yana kallanta. Takowa leylah tayi a natse tana jin gabanta itama yana dan faduwa sbd ganin wanda bata taba tinanin ganiba a lokacin dan haka ta kasa dagowa tai qasa da kanta tana jin idanuwansa tsaye cak akanta yana mata kallan dayake kashe duka jikinta. Haile kafe Asim da ido tayi cikin tsananin mamakin yanda ya mace mata a zaune ya tsayar da nutsuwansa akan mace. Mutuwa ta sake jin jikinta yayi sbd wata sabuwar balai da masifar ce take bayyanar mata dan kuwa a yanda take gani a yanzu Asim ya gama susucewa akan leylah dake jinin Ayanaah shikenan shima rasata zatai wa ayanah kenan, Leylah na isowa cikin girmamawa ta zauna gefen kafafun mamin tana bude baki ta gaidata a natse. Daqyar Haile ta iya bude baki tana shiga wani sabon yanayi ta amsa tana kasa dauke idanuwanta daga leylah da gabaki daya ta sauya tayi wani irin hasken daukan ido da cikowa tayi mulmul kamar amaryar dake cin amarci da sabon ciki. Su Aslam ta juya tana gaidawa suma cikin girmamawa da tambayan kwana biyu tana kokarin nuna sakewanta da girmamawa garesu. Suma amsawa sukai suna kallan Asim wanda fuskansa tafara sakewa da sanyi suna mamakinsa da gane abinda ya tsayar dashi kenan. Kaman bazata kallesa ba sbd yanda take jin tsananin nauyi amma kuma sbd nuna girmamawanta garesa gaban mahaifiyarsa saita dago a natse ta kallesa da idanuwanta dasuka qara haske sosai idanuwansu suka hadu take ya sarqe da yawun bakinsa yafara tari a hankali yana dan kamewa sbd ganin idon kowa na kansa mamaki na neman kashesu. Gaidasa tayi tana dauke idonta batareda jiran amsa ba. Amsawa yayi yana dan gyara murya kafin ya juya ya kalli haile data koma kaman me zaman takaba sbd yanda fuskanta tayi kalar tausayi ya bude baki yace 'Mami sallama Leylah tazo miki gobe zasu wuce Anjom gabaki dayansu asalin garinsu Ammi sbd hidimar bikin da zasuyi kuma ita Ammin ba dawowa zataiba acan zata zauna tukuna so ba tafiyan dawowa ce yanzu ba idan suka tafi shine taxo miki bankwana..' Ba haile ba hatta su Aslam juyowa sukai gabaki daya suna tsayar da idanuwansu a kansa cikin rikitaccen yanayin kasa fahimtar me yake fada sbd barin ayanah boyem gabaki daya kaman yana nufin barin Sultan yasar barin boyem din gaba daya ya koma can da zama. Meryam mahaifiyarsu ta maida idanuwanta akai tana kallan yanayinta sbd jan da fuskarta da idanuwanta sukai a take hannuwanta na dan rawa ta dunqule su tana hana leylah dake gefenta ganinsu tanajin kaman numfashinta na toshewa a kirjinta, Sultan barinta zaiyi ya koma garin imebēti dinsa da zama shikenan kaddararsu ta zama tarihi ko me? Da bataji hakan ba da sedai idan zai tafi taji kokuma idanma ya tafi ko me? A karo na biyu na karshe zai sake nunawa da bayyanawa duniya Imebēti dinsa ya zama akan kowa da komai yabarta anan ba miji,ba 'da ba mulki ba daraja ba farin ciki ba walwala. Wannan itace kaddarar da bazata taba dauka da yadda ba dan kuwa a yanxu anxo karshe komai ya qare ya wuce limit din daukanta, Asim ma barinta zaiyi yabi leylah shima acan zai rayu sbd a yanda take gani yanzu gabanta Asim akan leylah tsaf zai koma can yayi rayuwan dayake buqata ita shikenan ayanah ta kwace komai ambatarta da zallan tsoffin 'yaya a gabanta da tulin baqin ciki tana rayuwa a karkashin iko da mulkin 'dan Ayanaah wanda batada darajar da ko kallan arziki daga garesa,wallahi tallahi bazai yiyuba bazata yadda ba. Rawa jikinta ya fara idanuwanta na rinewa wanda ya saka meryam ma datake cikin tinani kala kala akan ita dai kada sultan ya tafi batareda anzo neman auren nata ba duk da wlh ko can ita anjom din tsaf zata saka a samesa a nema auren acan hadda daurawa ma idan ta kama kawai dai ita burinta kafa Mamin ta shiga tashin hankalin da zaayi wata babbar tashin hankalin dazai saka ya sake ciresu daga rayuwarsa yace haryanzu bin hudubar mamin sukeyi. Tasowa tayi ta dan daure tana kallan leylah tayi mata fatan Allah ya kiyaye tareda fatan ayi bikin lafiya a watse lafiya ya kuma bada zaman lafiya. Asim ta kalla wanda duka halinda suke ciki baisaniba dan baima lura ba tace masa leylah din ta tafi ta kwanta tinda akwai tafiya gabanta ga dare yayi. Miqewa yayi a natse batareda jin komaiba ya miqawa Leylah din hannu wadda ke kokarin tashi daga qasan tana jin ba dadi sbd zaman datai a qasan da qaramin ciki. Satar kallan Haile data fice hayyacinta tayi tana qin kama hannun nasa sai dayaga zata sake komawa dabas ya saka hannuwansa biyu ya kamata yana tadata gabaki daya cikeda kulawa ta bude baki tayi musu da safe ba wanda ya isa amsawa se meryam tana binsu da ido har suka fice Asim din na riqe da hannunta. Suna fitowa time ya fara kalla yaga duka duka mintinanta shida da baro bangaren Ammi bayan yasan a qalla anbata kusan mintina talatin xuwa arbain dan haka daukanta yayi cak sbd kafarta ma kada tayi tafiya a gane Kai tsaye bangarensa ya nufa da ita yana kallan kyakkyawar fuskanta da ita shi take kalla tana shiga tsoro tana ce masa Maa zata bata ransu su duka idan tasan ta qara gaba daga bangaren Mami. Murmushi me hade da tsantsar farin ciki ne ya taho masa yana kallan bakinta dayake maganar yakai bakinsa akai yayi mata wani kiss me tsantsan sanyin daya kashe bakinta yace 'Ta kwantar da hankalinta ina zuwa daurin auren Kadir bazan dawoba saita san yanda zatai dani matiqar ba tareda ke zan dawo ba' Kaman a mafarki taji maganarsa dan haka ta kafesa da ido tana kasa motsawa sbd jin yanayi me sanyi yana ratsata dan kuwa daman damuwanta idan acan anjom ko anan zata zauna bayan bikin batasan makomarma inda zata zauna ba. Tambayarsa maanar abinda ya fada tayi a natse shima cikin nutsuwan ya kalli cikin idanuwanta ya fada mata duk inda zaiyi rayuwa ta tabbata da ita zaiyi a duk inda take so bayan boyem. Ajiyan zuciya ta sauke tana jin farin ciki na ratsata da batasan lokacinda ta saka hannuwanta biyu ta zagayo wuyansa ba ta rungume tana lumshe idanuwanta farin cikinta na bayyanuwa. Suna isa bangarensa a palonsa suka zuba ya zaunar da ita a cinyarsa yana kama fuskanta kai tsaye ya hade da tasa yana hade bakinsu yafara mata wani lafiyayyan kiss me tsananin shauqi da nutsuwan da basu taba samuba a tsakaninsu yana mannota jikinsa. Acan dakin maa tenya kuwa wayar mai girma Sultan NUAB ce ta shigo wayarta inda kai tsaye ba kowace irin kwana a zancensa ya sanar da ita ba kowa ya bawa matarsa ya tafi da ita Anjom ba bayan ita kuma duk abinda sukeyi ayisa a gama kafin isowansa daurin auren wanda matiqar kafarsa ta sauka qasar babu abinda zai sakasa barin Queen dinsa. Mamakinsa zuwa yanzu ya dena bata shock ko bugawan zuciya dan haka da angama kawai ta bisa dan haka ta tabbatarda suna isa akan bahar zatafi maida hankalin aikinta dan kuwa zatai mata gyaran da idan ta dawo zata jima a gyaren sbd a yanzu zasu dade batareda suna ganin juna ba. #MAMUH 09033181070: HAYATEEM Mamuhgee 166 Duk yanda suka shagala basu bari sun wuce lokacinda zaa gane bata bangaren Maminsa ba dan haka babu abinda ma yayi mata kawai yar soyayyarsu sukai ya dawo da ita har kofar bangaren ya sake rungumeta yana kissing gefen fuskanta tareda jin kaman bazai iya jiran ranar daurin aurenba zai wuce gaba yabi bayansu idan suka wuce. Daqyar sukai sallama ta shige ya juya yana jin qamshinta da nasa na tashi duka a jikinsa ya sauke ajiyan zuciya yana jin farin ciki mara iyaka cikasa wanda ya manta rabansa ma dashi. Itama tana shiga ba kowa dan haka a kofar dakin maa tenya ta tsaya ta sanar da ita dawowanta sbd batason ta shiga jikinta duka qamshinsa yakeyi ta silale ta wuce dakinsu. Ko data je Bahar na kan waya da NUAB yana fada mata yanda zata kula da kanta ita kuma tana kwance kaman mara lafiya a dunqule cikeda kasala da mutuwan jiki muryanta na fita a kasalance tana neman hanasa zaman lafiyar zuciya da gangar jiki. Leylah zare hijab dinta kawai tayi tana nufar toilet harta fito suna wayar itama zuwa tayi ta kwanta xuciyarta fes tana jin yau damuwanta da duka baqin cikinta yakau. Washe gari da shirin tafiya da farin ciki suka tashi musamman ayanah da sakinah da sukejin finally zasu koma qasarsu suyi rayuwa, Qasar da suka cire rai daga saka zuwanta a rayuwarsu sai gashi sun tafi yanzuma zasu koma gida da farin cikin da yariga yayi gibin da bazai taba cika ba sbd wainda aka bar gida taredasu aka fara tafiyar dasu, Anfara dasu baa gama dasu ba wanda kaman koyaushe gibin da Abaas da Nurat suka bar musu bazai taba cikewaba duk kuwa farin cikin da zasu samu a rayuwa. Sultan NUAB ya shigo bangaren da karfe goma na safiyar ya shiga ya gaisa da iyayen nasa kafin yayi magana da Ammi tsawon lokaci kafin ya fito ya fice. Harya shigo ya fice Queen din boyem tana bacci bata farka ba har lokacin shima kuma daman baima saka ran ganinta ba sbd yasan bata farkaba dan sunyi magana da asuba yasan zata jima bata farkaba sbd yanda suka jima suna maganar a waya da asuban. Karfe sha daya na rana ta farka tayi wanka dasu brush da sauransu ta fito tana jin jikinta ya samu karfi. Shiryawa tayi ta fito ta nufi dakin Ammi ta gaidata Ammin na binta da ido ta fito tayi dakin Maa tenya ta tadda maa sakinah acan suna magana dan haka anan tayi zamanta salmah ta kawo mata abincinta anan taci tana shiga firarsu a natse ba hayaniya. Tana gamawa mum zuhrah nashigowa sbd lokacin tafiyansu ya kusa. Karfe daya da rabi jirginsu zai tashi dan haka karfe goma sha biyu da arbain harma da mintina akai Bayi suka fara fidda kayansu inda motocin dake jere suna jiran fitowansu ana sakawa. Gama fidda kayansu akai kaf kafin suka fito kowannensu a shirye cikin nutsuwa da mulki da wayewan da duka ta ratsesu tareda daula. Tin daga iyayen har yayan designers ne a kafafuwa da hannuwansu maana shoes and bags dinsu dan kuwa su chanel ne da Lv dasu Dior ke hannuwansu daban daban wainda kudin kowace zai baka mamaki idan kaji, Bahar kai tsaye ita da maa tenya da sakinah wucewa gaba sukai sedai zuhrah da Ammi da leylah ne suka tafi har bangaren haile dan yi mata bankwana amma bata iya ganinsu ba sedai meryam tace musu bacci takeyi bata jin dadi, Haka suka fito batareda sun gantaba suka wucewansu zuwa mota, Motoci ne a jere na alfarma da suke daukan ido saina securities acan gaba suma a jere suna jira dan kuwa ba qananun securities aka hadasu dasu ba dan kuwa kusan zuciyoyin masu boyem ne dika aka hada guri daya da babu wanda bai bada nasa securities dinba akan matarsa musamman NUAB da wasu manyan murdaddun securities aleey ya bayar, Sultan ma ya bada securities ga ayanah duk da yasan na NUAB ya ishesu, Shi kansa Asim bai nutsuba saida ya bada securities biyu wa tasa matar hakama Zuhrah kusan bayi biyar zata dasu daga bangarenta bayan wainda suke acan anjom da aka tanada masu yawa da tsari da sanin komai na aikinsu. Motocin suka shiga dan zuwa airport, Aleey ne ya iso da motar da NUAB kadai ne yake shigarta tasa ce ta hawansa ya kara a gaban bahar da kansa ya tuqota ba kowane driver ba, Ko ubangidansa baya tuqawa sbd akwai drivern NUAB din da dashi suka taho tun daga Moscow amma ayau NUAB shi ya bawa umarnin ya tabbatarda isar dasu Airport da kansa dan hakane ma ya zabi daukanta da kan nasa dan tabbatuwar hakan ya faru. Ammi motar tata mijin da aka bude mata ta shiga batareda ta shiga ta Aleey ba daya fito ya bude musu kofar. Bahar ce ta saka kafarta a natse ta shiga motar ya rufe yana komawa ya shiga ya tada sukabi bayan sauran motocin a natse suka fice daga masarautar boyem. Ko da suka isa airport ba sautan time sozai dan haka kai tsaye wucewa sukai ciki suna duba time wanda Allah yasa basu wani bata lokaci ba jirginsu ya daga qasar. ***Tafiyan wuni guda sukai me kafin duka sauka a inda duk gajiyansu basu tsaya sun kwana ba haka suka dauki hanya da wata sabuwar private bus data da komai da suke buqata a ciki suka wuce Anjom nanma motocin securities dinsu na biye dasu da wani irin tsaro. Tinda suka kama hanyar da dukansu sukaga bata ruwa bace mamaki da shakku masu karfi suka rufesu musamman ganin hanyar titi ce suke bi wanda yake sabo a bayyane bawai tsohon aiki ba da alama kenan an bude hanyar zuwa garinsu ba dole saita hanyar ruwa ba. Ga mamakinsu hadda motocin kasuwa dake tafiya wasu kuma fitowa daga hanyar garin tareda mashin mashin harma da masu tafiya a qafa jefi jefi wanda yeke nuni da hanyar zuwa garin jamaa sosai ne suke kokuma garin kasuwanci. Kasa mahana kowacensu tayi suka zuba idanuwansu suna bi da kallan ikon Allah da mamaki da farin ciki duka a zuciyoyinsu lokaci daya. Symbol suka gani shima babba dayake dauke da sunan garinsu baro baro hade da sunan masarautar garin ta ahalinsu wato ANJOM GHAZ. Bahar kanta farin cikine takeyi sosai ganin garinta da mahaifinta ya dawo cikakken gari a yanzu abinda Abaa dinta yaso Allah bai basa damar cika wannan burinba gashi bayan ransa an samu cika hakan. Basu sake shiga mamaki ba saida suka iso cikin garin wanda yake garin gaske ayanzu hakama manyan shaguna da malls malls da manyan gurare daban daban hakama ga wutan lantarki. Baban ginin dayafi kowane gini a garin suka tsaya mai hawa biyu da wani irin girman gaske gate har mataki biyu da securities da fadawan da aka dauka aiki aka qara da securities da tarin bayin hidima suka tsaya ginin na dauke da sunan GHAZ Empire acan sama da manyan baqaqe na kalan zinari yana daukan ido da haskawa. Bude musu gate din farko akai suka shige aka rufe suka isa gate na biyu aka budesa shima motar ta shige sauran motar securities kuwa a harabar gate din farko ta tsaya tareda bayin da suka taho dasu sedai su suka isa da kafa zuwa ciki bayin. Su kuwa ana parking a babban harabar gurin da girmansa yayi yawan da zai dauki motoci fiye da takwas a bakin babbar kofar shiga main entrance ta farko wadda kana shigarta bangarora ke kashi kashi da suke a tsare cikin wani irin kyakkawan gini da tsarin zamani na turawa da daula aka tsaya dasu aka bude motar suka fito. Suna fitowa bayin dake jere suna jiran isowansu kansu a qasa suka fara musu barka da sauka cikeda girmamawa kafin suka fara daukan kayansu a natse suna wucewa ciki dasu. Shigowa sukai wanda tin daga nan babbar jakadiyar gidan datake bada umarni ga bayi itace tayiwa kowa iso bangarensa da babu bangaren da babu duniyar jin dadi a cikinta. Bangaren Ayanaah shine bangaren mafi girman gaske wanda yake dauke da dakuna kusan guda biyar da palo uku sai toilet a kowane daki da kitchen da dining room me girma da babu luxury dun da baa zuba ba. Bayan bangaren Ayanah sai bangaren da Sakinah zata zauna wanda yake komai iri daya dana ayanah sedai ita 3 bedrooms ne da palos guda biyu da babban master bedroom mai hade da palo, Bangaren Zuhrah ma irin hakan ne saina Bahar wanda yake shima iri daya sak sai babban bangaren da aka ware can gate din farko akai hadaddiya wadatacciyar fada me tsari datake dauke da offices kusan guda biyar masu tsari da kuma babban dakin taro maana meeting da sauransu. Acan baya kuma bangaren bayi ne da maaikatan gidan da kuma bangare daya daban dakin securities dinsu ne a jere da suma daidai gwargwado ba abinda babu. A jikin bangaren Ammi wani lafiyayyan bangaren da Sultan zai zauna yake wanda yake tamkar shine bangaren da daace Abaas yana raye zai zauna sbd shine na namijin gidan, Akwai palon daya hada bangaren dana Ammi wanda ta cikinsa kawai zata fada bangarensa hankali kwance. A bisa tsarin ginin asalin iya jinin GHAZ din akai ginin aka warewa kowa bangarensa kaman rabon gado, Ayanah,zuhrah da bahar wadda ita kadaice a cikin yaya take asalin jinin ghaz sbd mahaifinta ne ita bawai mahaifiyarta ba kaman yanda su su NUAB da leylah sedai ace jinin boyem ne su. Sakinah ta zama jinin ghaz kaman yanda suke fada dan hakanne akai gunin da ita wanda koda aure ko ba aure tanada bangaren data mallaka a cikin masarautar ghaz da itace asalinta yanxu. #MAMUH 09033181070 HAYATEEM Mamuhgee 167 A bangaren Ammi dukansu suka sauka banda zuhrah data sauka nata bangaren da bayinta da tini suka fara aikin jera kayanta a wardrobe suna sake gyara komai daidai da yanda tsarinta yakeso. Suma a bangaren Ammin Dakin Ammin shine a kurya me hade da palo me tsari sai sauran bedrooms din a jere a hallway saina maa tenya a main babban palo wanda hake hade da qaramin palo a cikinsa shima sbd itace zata zauna din din shiyasa nata yake hade da palonta dan haka nasu dakunan basuda palo. Akwai gajiya me tsananin gaske a tattare dasu dan haka kowa daki ya shige dan rage gajiya da ibada. Wanka da ruwan zafi tayi masu cire gajiya, Tara ruwan ma tasaka Naimah tayi mata a bathtub kafin taxo ta shiga tana rufe idanuwa sbd ratsata da ruwan sukai suna fara rage gajiyan datake ji musamman kafafunta da suka dan kumbura kadan sbd zama. Wanka tayi sosai a natse bayan ta gasa jikinta tukuna tai brush da sabbin komai da aka jere musu na buqata a toilet dinsu komai a kwai. Tana fitowa sama sama tayi shirin ta saka riga da wando masu kauri da hula ta saka doguwar riga akai tayi sallar asuba da akai suna hanyar anjom din. Tana idarwa tea me zafi ta saka aka kawo mata har daki sika hado da cake me laushin gaske sabo da akai tinda uwar asubar, Tas ta shanye tea din kafin taci cake din daya tasha ruwa kafan ta kwanta tana shigewa barko tareda kashe wutar dakin ta qarawa ac din karfi kadan take bacci me karfin gaske ya rufeta sbd ko gani batayi sosai sbd baccin. Kusan kowama hakan yayi ya kwanta dan suna cikin gajiya matiqa. Kasancewan masu anjom suna gidan ya saka kowace motsi me hayaniya ya dauke a gidan sbd a basu daman hutawa dakyau. Babu wanda ya farko ko fito a cikinsu sai bayan karfe daya kusan ma biyu, Sallah da wanka ta sake yi sai a lokacin ta janyo wayarta tana kunnawa tareda kunna wifi na gidan sbd basuda layikan qasar dole iya wifi zasuyi amfani dashi suyi amfani dasu WhatsApp da sauransu. Password din aka kawo mata daki ta saka take sakonsa kuwa ya shigo wanda tana gama karantawa murmushi me sanyi ta sake tana lumshe idanuwanta sbd tafar jin kewansa me tsanani a yanzu da basama qasa daya. Kiransa ta saka ta WhatsApp yana dauka a natse cikin wani irin sanyi suka sauke ajiyan zuciya tare tana qarawa da murmushi me sautin daya shiga kunnuwansa ya sakasa sake lumshe fararen idanuwansa yana ambatar cikakken sunanta cikin nutsuwan da itama saida tsigar jikinta ta tashi ta bude baki daqyar ta amsa tana gaidasa cikin basa girmansa na miji kuma sultan. Yanda tayi gaisuwan ya sakasa fidda wani murmushi me nutsuwa yana amsawa tareda fara binta da tambayan hanya da gajiya da baqunta da kuma missing nasa. Amsa masa tai duka a kasalance tana fada masa missing kuwa tanajin kaman idan ta dade batama gansa ba Amminta bazata sake gane lafiyanta ba. Murmushi me sautin nutsuwa ya sake sakewa yana jin kalman tata har cikin kwakwalwansa yace 'GHAZs princess kada ki janyo aikin da bazaki iyaba fa sbd Anjom bata da nisa gareni matiqar kina can' Itama murmushin ta sake tana cewa 'Hmmn anan dai ai ko kazo ko masaukinka bamada' Murmushi kawai ya sake bai bata amsar maganar ba sbd shida yakeda mata da uwa a gari a masarauta ai zancenta neman magana ne kawai. Fira suka cigaba dayi a natse a kasalance har tsawon lokaci ba hayaniya ba daga murya har suka gama tukuna ta ajiye wayarta tana fitowa tabar leylah na shiga wanka dan ko anan a daki daya suke yanxu da suka saba. A palo ta tadda su Ammi duka sun fito kusan kowa waya yakeyi banda maa sakinah datake dining tana sake gyara yanda tsarin abincin da ake jere musu a dining tana bada umarnin abubuwan da zasu kawo. Gurin maa sakinah din ta nufa tana tayata aikin tana dan lafewa gefenta sbd sam tafara jin ta rasa me ke mata daidai. Suna gamawa daidai su Ammi sun gama waya dan haka taje ta zauna gefen Ammi tana musu sannu da gajiyan hanya tana dan sake neman kokarin kwanciya. Dining suka suka nufa dukansu suna zaunawa leylah nafitowa itama dan hakaa tare sukaci lafiyayyan abincin da aka cike dining dasu kusan kala uku. Suna gamawa a palo suka zauna kowa da abimda yakeyi itada dai tana kwance lafe gefen Ammi jikinta yayi dumi kaman me shigar zazzabi Ammin na jinta tayi shiru tana shiga nazarinta sbd gabaki daya ta sauya da qananun ciwo da kasala. Batai mata tinanin komaiba musamman ciki sbd batajin tayi haduwa sosai da NUAB da zatai saurin samun ciki hakama yaushe rabon su ma da juna dan haka ta ringa mata fadan ta rage san jiki da yawan kwanciya. Maa sakinah ce kadai tafara zargin akwai wani abu a jikin Bahar din sbd yanda ko cin abincinta ya sauya sam batason abinci sosai yanxu sai tea da abincin ruwa ruwa, Maa tenya ma bata kawo tinanin komaiba sbd ta dauka abubuwan datake basu ne yake saka kasalan da yawan sauye sauyen appetite tinda yanawa wasu matan hakan. Leylah ma maa sakinah na ankare da ita duk da ita kwata kwata laulayinta ya bace gabaki daya kawai cika take sake yi tana kiba. *****kwanaki sikai suna hutawa dakyau sunje ziyarar bangaren kabarin iyaye da dan uwansu sunyo musu addua tareda fidda sadaka me yawa aka rabawa yan gari hakama sun fita sun zagayo gari sun dubo gari kuma gari ya dauki dawowan asalin masu garin dan haka ake jin tamkar haske da rahamar garin ta qarasa dawowa mutane sunyi farin ciki da murna sosai wasuma hadda kuka. Su kuwa tinda suka dawo basu sake fita koina ba sbd yawo baya cikin dabiun jinin kowane dan sarauta kuma basu saba daman dan haka maa tenya bude aikinta tayi tafara cigaba dan ma bikin na sake matsowa. Hidimarsu suka maida hankali suka fara sosai ta biki hankali kwance anata kashe dukiya me yawa da zama busy dan kuwa sosai aka fara gayyato mutane, Ita kanta yayanta dukansu sun taho suna anjom sun iso da wuri kuma zasu kwana biyu suga mahaifiyarsu da kyau ko bayan bikin kafin su koma kuma kowa da hannu bibbiyu da kauna da sakewa aka tarbesu ba babbanci a tsakaninsu dasu Bahar dasu da yayansu yan mata da suka taho dasu duka dan haka gidan ya sake cika sosai da samun hayaniya. Daga sultan har NUAB har Asim babu wanda a cikinsu baya cikin tsananin matsuwa da zuwan ranar daurin auren musamman Asim da baya komai bayan shirin barin boyem daya gama daga anjom bayajin zai dawo daga can zasu wuce da matarsa gaba dan haka ya zama busy sosai da kuma dagewa gurin cusawa mahaifiyarsa sabawa da rashinsa dan kuwa zamansa din baida amfani gwara tafiyar ya fara aiki ko wasu businesses din tinda nan a zaune yake zaman banza sbd babu jinin boyem dazai taba aiki a wani guri cikin qasar boyem hakama a cikin masarautar ma bazai taba samun aikin ba sbd NUAB ne me mulki hakama a yanzu da Kowa rayuwan aure zaiyi ya zabi yinta a wani gurin daban kawai da iyayensa daban dana NUAB da BAHAR. Haile da har lokacin ta kasa yadda da 'danta barinta zaiyi hakama sultan barinta zaiyi zarewa tayi gabaki daya kwana takeyi kuka wuni takeyi baqin ciki da qunci, Umarni da duk wani tashin hankalinta bai saka Asim ya janye barin boyem ba wanda dan haka ta koma roko da magiya amma ya kasa fasawa sbd wasu manyan dalilinsa da bai bude mata ba amma hakan shine mafi daidai kuma yana shirye da tafiya da ita dan itama ta samu sauyin guri ta samu salamar zuciya idan zata yadda da hakan amma sam taqi yadda haukacewa kawai take neman yi takai har cikin baccinta take ambatar sunan Ayanah ghaz tana maimaitawa tana hawaye. Sultan ma ya zaunar da ita ya sake sanar da ita tafiyarsa wadda ta sakata rasa dukkanin sauran hankalinta musamman dayake fada mata zai jima kafin ya dawo hakama idan ya dawo nan din itama zai jima mata kafin ya sake komawa anjom. Kaman daga sama yana gama fada mata maganar ta bude baki tana kallansa da idanuwanta da suka bushe jajir tace 'Sultan dan Allah ka saki ayanah ghaz ka barta tinda ta riga ta koma qasarta, Zaka iya mun hakan ni mahaifiyar 'yayanka?? Kaman zan mutu nakeji,zuciyata zata buga,baqin ciki da qunci zai kasheni' Kallanta ya tsayar da idanuwansa yanayi a natse cikin nazarin yanayinta daya fara kamata ya karanta dakyau kafin komai sbd tabbatarda lafiyarta kalau. Ganin alamu sun nuna kalau take ya dauke idanuwansa daga kanta yana ajiye wayarsa gefensa ya bude bakinsa yace ta tafi kawai. Sake maimaita abinda ta fada masa tayi tana kallansa idanuwanta na sake ja Bude baki yayi yace 'Kije kiyi hakuri bazaki samu abinda kike fadan ba, Bana auren mace na saketa a rayuwata musamman macen dana jarabtu kafin samu,babu abinda zai sameki ki cire damuwa ki danga duka quncinki zai yaye' Yana gama fada mata hakan ya nuna mata kofar ficewa da hannunsa daya dan yana buqatan tafiyar tata dan yanda kalamanta suka sosa zuciyarsa dan bai taba tsammanin kai tsaye magana irin wannan daga gareta ba. Bata iya cewa komaiba ta fice tana hadiye wani qullutu me nauyi da daci daga maqoshinta tana komawa bangarenta. Wuni tayi a daki babu wanda ya sake ganinta hatta yayanta duk yawonsu sun kasa ganinta tana daki ta rufe taqi fitowa. Kasa nutsuwa hankalinsu yayi suka ringa jin damuwa dan haka suka zauna jigum jigum gashi Asim ma bayanan ya fita tin safe yana wajen masarautar ma. Sai dare ta bude kofar dakin ta fito Ga mamakinsu tayi wanka tayi shirinta tsaf ta kira babbar baiwarta ta sakata ta dafa mata shayin sultan zataje tiraka yau din. Aslam na jin hakan ta miqe taje ta karba aikin ta dafa masa da kanta ta shirya komai tana farin cikin dawowan mamin tasu daidai dik da ba doguwan walwala a fuskanta kaman ma ta gama saddakar da rayuwa meryam ke gani a tareda ita din. ##MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 168 Aslam na gama hadawa ta kawo ta ajiyesa yana shirye a cikin wasu lafiyayyun tea set masu kyan gaske sabbi harma da dabino da zuma masu kyau duka ta jere ta ajiyewa Mamin wadda tace su tafi kawai idan ta gama abinda take zata kai masa. Karfe goma sha daya ta baro bangarenta ta isa bangaren sultan din ita kadai sai baiwarta daya data dauko mata kayan suna isowa ta karba ta shige kadir ma dayaga zuwanta tini yabar bangaren ya tafiyarsa bangarensa saida safe kuma. Ko data shiga sultan din ya gama komai na shirin bacci yana zaune dakin ba haske sosai yana waya a natse cikin kamala da kwanciyan hankali da Ayanah ghaz wadda take jin nutsuwan wayan dashi itama. Haile daga fahimci da waye yake wayar wani abun ya sake zuwa ya danne maqoshinta amma kuma tinawa da daga yau baqin cikinta ya qare ya sakata ajiye kayan hannunta a kan table din gabansa tana bude baki tayi magana wadda ta sauka kai tsaye a cikin kunnuwan Ayanah. Wani iri Ayanaah din taji musamman data kalli lokaci sai kawai taji kirjinta yayi nauyi itama da wani kishinsa me sanyi amma kuma tasan basu kyautaba sbd daga yanzu tasan matiqar yana boyem daidai irin wannan lokacin to na matansa dan haka cikin nutsuwa tai nasa saida safe bata jira amsarsa ba ta kashe wayar tana ajiyewa a gefenta tareda sauke numfashi me sanyi tana hana kanta jin komai. Shima acan bangaren baiji komaiba sbd hailen dan haka ajiye wayar yayi gefensa yana kallanta a natse. Zaunawa tayi gefensa gap dashi sosai tana dagowa ta bude baki cikin bayyanarda nadama ta basa hakurin abinda ta fada a dazun. Sai a lokacin yaji tausayinta me yawa ya shigesa da ratsasa musamman da ramarta da figewanta duka suka bayyanar masa ya kafeta da ido yana jin inama zai iya fada mata nasiha taji ta dauka akan bazai taba wulaqantata ba ko tozartata akan aurensa kodan darajar shekarun da sukai tare da manyan yayansu dake tsakaninsu amma yasan babu abinda zai fada mata taji bare yadda wanda dazatai hakan data samu nutsuwa da kwanciyan hankali tareda zaman lafiya. Numfashi ya sauke yana karban banhakurinta tareda miqa hannu ya karbi tea din datake miqo masa yana mata godia kadan a natse yakai bakinsa ya bude yafara sha duk da baya buqatansa dan bai jima da gama sha ba amma sbd ya bata nutsuwa da kwanciyan hankali sai yasha din. Idanuwanta cikowa suka fara yi da hawaye masu tsananin radadi da quna tareda dacin shedar da wannan rana wanda shine ya janyo musu wannan kaddarar. Tana kallo ya ringa sha ahankali harya shanye rabi ya ajiye a natse tareda dawowa da bayansa yana jingina ya kalleta hawaye na gangarowa daga idanuwanta mamaki ya kamasa bude baki zaiyi magana ta taresa dukkanin imaninta na barin kirjinta ta share hawayenta tana kallansa itama dakyau ta bude baki tace 'Meyasa ka zabi ayanah ghaz akan kowace mace Sultan?? Meyasa ka lalata rayuwan mata da yawa da basada adadi ka qare akan ayanah ghaz? Meyasa se ayanah ghaz? Baiwa ce qanqantacciya,imebēti ce macen da ake kwanciya da ita dan biyan buqata,wishmah ma data zama batai darajar mu da muke da aurenka akanmu, Meye ne jinin ghaz suke dashi da kowa yake sonsu yake mutuwa akansu? Menene a jininsu bayan mummunan kaddara da baqar rayuwa, Meyasa zuciyarka bata iya bani soyayyarta ba bayan shekarun da mukai a tare muka tara yaya sai akan baiwar datake ragin kusrawa..... Rufe idanuwansa yayi a natse kalmarta ta qarshe tana yiwa zuciyarsa yanka me karfin da idanuwansa suka sauya hadda fuskansa sbd radadin yankan, Bude idanuwansa yayi batareda ya kalleta ba sbd gabaki daya jin yayi babu abinda ya tsana a daidai wannan lokacin bayan iya kallanta dan haka baice komaiba wayarsa ya daga ya saka kiran Asim sbd yace yaxo ya tafi da mahaifiyarsa dan da alama akwai matsala me girma a cikin kwakwalwanta, Bazai tankawa kowace irin haukanta ba kaman yanda bazai iya cigaba da saurara ba dan haka gwara danta yaxo ya tafi da ita salin alin. Koda kiran ya fara shiga wayar Asim a lokacin Asim din ya dawo yana tsaye kofar office din NUAB zai shiga a karan farko da zasu fuskanci juna sbd tafiyarsa tagama kammaluwa stamp na sultan din boyem na yaddar barin boyem a matsayinsa na jinin boyem yake nema kadai a takardarsa ta li'uli Asim ya sakasa zuwa dan haka tin safe ya sanar da Aleey a waya cewan ya sanar da Sultan LEUL din yana son ganinsa ba bata lokaci kuwa cikin girmamawa Aleey din ya amsa da yes ya kuma isar da sakon ga NUAB wanda yace koyaushe Asim din ya tashi free yake da zuwa ganinsa ba shamaki. Bayan aleey ya sanar dashi godia kawai yayi bai samu zuwa ba sbd bai zauna ba sai daren ya kira yaji har lokacin NUAB yana office shiyasa ya fito yazo sbd gobe tinda safe zai bar boyem ya fara wucewa amma ba anjom ba sai antashi daurin auren zai tafi anjom daga can ya wuce da iyalinsa dan ita ma komai na tafiyanta ya mata. Shigowan kiran sultan yayi daidai da zai shiga office din Aleey na tareda shi cikin sakewa da girmamawa dan haka daga wayar yake kokarin yi a natse da mamakin ganin kiran Sultan a lokacinda baa taba kiran kowa dan idan dare yayi irin hakan baa kiransa baya kira shima. Yankewan kiran ya sakasa dakatawa yana sake shiga mamaki kafin ya saka kiran wanda tafara ringing amma ba alaman zai dauka. Acan kuwa haile na lura da kira ya saka ta saka hannuwanta biyu ta fizge wayar tana ja da baya wanda zuwa lokacin ransa da zuciyarsa sun gama zuwa sama gabaki daya da bacin rai idanuwansa ya dago jajir da zallan bacin rai me tsananin gaske ya kalleta ya bude baki zaiyi magana jini yafara fitowa daga hancinsa a hankali wanda ya sakasa kallan gaban rigarsa daya fara diga ahankali. Dagowa yayi a hankali ya kalleta itama shi take kalla tana ji wayarsa na ringing a hannunta ta daga wayar ta buga da qasa da karfi take wayar ta watse. Miqewa yayi tsaye tareda daga hannu zai kamota cikin tsananin bacin rai da zafin zuciya amma ko taku biyu baiyiba kafafunsa sukai wata irin majirya me karfi suna sanqarewa tareda sarewa suka daki qasa da karfi hannunsa daya daga ya sanqame shima yana wata irin rawa da qamewa jinin dake fitowa hancinsa ya qaru da karfi yana fitowa sosai bakinsa kuwa kumfa mara kyan gani dake hade da jini yake fitarwa. Zubewa yayi a gurin duk yanda yaso karfin halin dayake jininsa gangar jikinsa kasawa tayi sbd tsananin karfi da kaifin poison din take kalar jikinsa ma tafara sauyawa tana duhu jinin na tsananta fitar masa. Tsaye take tana kallansa zuciyarta da idanuwanta a rufe buri da fatarta kawai ransa ya fita yabar jikinsa Ayanah ghaz ta rasashi kaman yanda suma suka rasashi hakama shima ya rasa ayanah ghaz ta hanyar barin duniya kaman yanda ya zabeta akan komai da kowa. Jajir idanuwanta sukai hannuwanta na rawa ta qanqamesu sosai tana kafe dashi da ido batareda fargaba ko shakkar a kamata ba indai ya mutu ta yadda a kamata dan koda baa kamata ba indai yana raye mutuwan baqin ciki da wulaqanta zatai a banza gwara tasan ta cika burinta na ganin mutuwansa kafin ta mutun. Asim dayake kiran wayar tana dena shiga jin yayi hankalinsa ya fara kasuwa kashi biyu yana shiga shakka. Aleey daya fahimci hakan shima suna shiga office din fitowa yayi ya saka kiran kadir ya sanar dashi Sultan ya kira Asim amma kiran ya dena tafiya kuma hankalin Asim din ya rabu biyu ta yanda bazai iya nutsuwa yayi magana da ubangidansa ba dan haka a dubo ko da akwai yiyuwan sultan na neman Asim dinne saiya je ya fara ganin sultan din kafin NUAB sbd sam bai hada duk wanda zai tsayu a gaban Nasa sultan dinba da komai. Yana gama wayar ciki ya shigo a natse yana kallan Asim da duk yanda yaso tsaida hankalinsa guri daya a gaban NUAB kasawa yayi musamman gashi ba sabo ko kusanci ko qanqani a tsakaninsu hasalima sai ayau suke tsayuwa a gaban juna face to face haka iya su kadai zasuyi magana,magana wadda bata komaiba saita fahimta da nutsuwa da bawa jinin dayake tsakaninsu mahimmanci. Qarasowa Aleey yayi ya tsaya gefen Asim din cikin nutsuwa yace 'Kadir zai dubo Sultan idan nemanka yakeyi zaka iya kwantar da hankalinka mai girma li'uli' NUAB dake zaune akan sofa me fadi da laushi cikin wata irin nutsuwa da kamewa tareda zallan kwarjininsa dayake cike da gurin zuciyarsa a wani yanayi me sanyi da kowace tinani babu a cikinta empty yake jinta haka kawai dagowa yayi a natse ya kalli Asim din wanda ya zauna suna facing juna shima dagowa yayi ya kallesa jin abinda aleey yace wanda ya basa nutsuwa da dawowa daidai ya fuskanci Dan uwansa da kyau ya bude baki cikik nutsuwa da nasa ikon jinin boyem dayake yawo a jikinsa ya miqa masa gaisuwa me girmansa a matsayinsa na sultan me mulki. Numfashi mara sauti da nutsuwa NUAB ya fidda yana kallan Asim din wanda alamun sabon mutum ne a yanzu suke bayyane a tattare dashi shima kwarjininsa na jinin sarauta yana fita daga idanuwansa kafin ya bude baki ya amsa tareda miqa masa tasa gaisuwan a matsayin dan uwansa kuma yayansa daya basa mintina qalilan a fadowa duniya. Daganan aleey bai tsayaba ya fice daga office din yana basu guri tareda komawa kofa inda Keelah yake tsaye ya tsaya gefensa suna magana. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 169 Acan ciki magana su Asim din keyi wanda shine yake jero maganganun a natse cikin kwanciyan hankali da kamun kai akan duka abubuwan da suka faru basai ya tsaya dawo dasu ba kawai yana roko ne da fatar idan ya bar boyem mahaifiyarsa da 'yan uwansu biyu da basuyi aure ba kada NUAB ya bari su wulaqanta a qarkashin mulkinsa sbd su matan yan uwansa ne koma yayane hakama itama mahaifiyarsa matar mahaifinsa ce taci wannan darajar koma menene, Hakama yana rokon alfarma ta karshe akan ya janye hukuncin Sultan akansu na hana zuwa kowa neman aurensu ya bada damar da kowa zai iya fitowa da zuwa neman aurensu sbd koda sun manyanta suma rayuwansu ta samu walwala ko yayane. Yana gama rokon wannan alfarmar da bayajin a matsayinsa na dan uwa kuma wanda ya miqa roko na farko kuma na karshe NUAB zai hana masa hakan ya fidda takardarsa me tsayi da kyau da stamp dinsa yake jiki na sultan me mulki kawai yake jira ya ajiye a kan table din gabansu gaban NUAB din tareda dago idanuwansa ya kalli NUAB wanda shima shi ya dago ya kalla kafin ya maida idanuwansa akan takardar gaban nasu wanda duk wanda yake jinin boyem matiqar idan har zai bar masarautar yaje yayi rayuwa a wata duniyar daban ba karkashin masarautar jinisa boyem dole sultan zai saka masa hannu a basa wannan damar da shikenan zai iya rayuwa koina ba a cikin masarautar da ake riqesu ba kaman marasa yanci. Wannan shine yancin da duk wani jinin boyem daya san meye dadin yanci yakeso na ficewa daga masarautar yayi rayuwansa ba dokoki ba sharudda yanda yakeso, Mahaifinsu wannan shine yancin dayaso tin yanada kuruciyarsa akan mulkin harya manyanta bai cire rai ba saida ya samu yancinsa ya zama free daga duka matakai da daurin da mulkin yake dashi gashi a yanxu ya samu zai bar boyem din ya je ya samu free rayuwar da bai samu a kuruciya ba sai tsufa da macen dazaiso babu kowane irin shamaki sbd mulkin hatta matarka datake rayuwarka akwai sharuddan dasuke hanaka samun soyayyar da kukeso ku nunawa juna, Bai taso da shaawa ko kaunar mulki ba, Bai taba tinani ko kawo cewan zai taba hawa karagar mulkin boyem ba, Baida abinda ya saba dashi ya zama cikon rayuwarsa kaman 'yanci da shimfida rayuwansa akan nasa matakan da raayin da juya rayuwansa yanda yaso wanda a yanxu shima a yanxu karagar mulkin tana kwace masa hakan daya bayan daya dan kuwa duk yanda zai tsara nasa dokokin da yin rayuwan dayake so dole tinda mulkin mutane ne akanka zaka aje wasu da yawan naka abubuwan da kake so ka kama na dokan mulkin. Rufe idanuwansa da sukai jajir yayi yana jin a karo na babu adadi tinda ya hau shima bazai iyaba, Bashi karagar mulkin jamaar boyem take buqata ba kaman yanda shima ba ita yake buqata ba kansa yake buqata a matsayin LEUL NUAB me Moscow, Shi kansa Asim jajir idanuwansa sukai sosai yana kallan NUAB din zuciyarsa na danne duk wani irin radadi da ciwon dayake ji na rabuwa da qasarsa mahaifarsa dama mahaifiyarsa da abubuwa da yawa kuma tafiya da har abada ba dawowa sedai yaxo ganin gida ko wata hidimar ya koma amma ya gama zaman qasar. Shiru sukai kafin NUAB ya dago idanuwansa ya kalli Asim ya kalli takardar ya maida idanuwansa akan seal din dayake kan table dake can gaban kujeran girmansa. Nutsuwa ya sake yi ya tsaida idanuwansa akan Asim yana kallansa da dukkanin tinani da tausayin Asim din dashi kansa da yasan bazai iya zama sultan na boyem ba har manyanci da tsufansa ba dan haka bayajin xai taba iya saka hannu ya bari Asim yabar boyem din. Bude baki yayi zaiyi magana bayan ya sauke numfashi yana tsayar da tinaninsa akan abu daya dan inganta rayuwansu duka aka bude office din. Aleey ne ya qaraso gurinsu idanuwansa jajir yana hana kansa bayyanarda kowane irin tashin hankali sbd hana jinin sarautar biyu dake zaune shiga kowane irin tashin hankali ko shock. Da sauti me kokarin bayyanarda kulawa ya sanar dasu ba lafiya ana buqatansu da gaggawa. Asim dayaji hakan wani nauyi ne dayake kirjinsa ya fada sbd tinda ya zauna yake jin kirjinsa a toshe da nauyi me tsanani. NUAB kuwa jin yayi duniyarsa dayake ji gabaki daya tin dazu a bushe ta qarasa bushewa tana rushewa. Kallan Aleey yayi da jajayen idanuwansa sbd jin cikakken abinda yake nifi sbd yasan bayason bayani a taqaice. Kasa kallan kwayar idanuwansa aleey yayi jikinsa na fidda rawa ya sanar dashi sultan ne lamarin yayi munin fada. Bai qarasa ba NUAB din ya miqe tsaye yana nufar kofa da wani irin yanayi dake dumama wajen gabaki daya sbd har wani sauti me tada tsigar jiki takunsa ke bayarwa Asim ma na gefensa kusan a tare suke kowane taku cikin zafaffen yanayin daya saka Aleey shima tsananta shiga tashin hankali me tsananin gaske duk da babu wanda ya samu daman shiga cikin bangaren na sultan kadir ne kawai ya kirasa ya sanar masa dan haka ya shigo dan sanar dasu shikuma Keelah ya nufi can din. Koda suka iso gabaki daya securities da bayin bangaren suna tsaye cak a kofa cikin matsanancin tashin hankali da tsoro da firgici me yawan gaske sbd wani irin magana da kadir keyi cikin matsanancin daga murya dake cike da mummunan tashin hankalin da basu taba jin ya shiga ba. NUAB da idanuwansa suke wani zafi sbd ja basa kalluwa shine ya fara sako kai bangaren take kowa ya ja baya sosai suna qasa da kai masu zubewa qasa kuwa suna zubewa batareda dagowaba. Kai tsaye keelah dake tsaye gurin ya bude masa kofa da sauri cikin yanayin qamewa shima Saka kai NUAB din yayi yana shigewa tareda Asim wanda hannuwansa ke wata irin rawa hakama kirjinsa. Suna shiga palon na kurya cikin matsanancin tashin hankali suka tsaya cak dukkaninsu sbd ganin kadir yayi kaca kaca da jinin sultan wanda babu alaman rai a tattare dashi kuma har lolacin jini fitowa yakeyi ta hancinsa. Sarewa kafafun Asim sukai sbd tsananin rawan da suka dauka ya zube a gurin durqushe yana rarrafawa idanuwansa na cikowa da hawayen tashin hankali da tsoro da rikicewa duka a lokaci daya. Shi kansa NUAB baya yayi kadan saida ya dafa qatuwar verse din glass dake gefensa ta fadi qasa da karfi ta fashe yana neman sake faduwa ya dafa bango da karfi idanuwansa na tsananta radadin da suke masa yaja wani numfashi me zafin gaske yana jin ihun kiran sultan da kadir yakeyi yana ratsa kunnuwansa zuwa kwakwalwansa. Daqyar ya iya fizgo kansa daga halinda ya shiga na shock ya qaraso gurin cikin taku uku ya zube gaban sultan din yana cirosa daga jikin Kadir ya dawo dashi jikinsa gabaki daya tareda cirasa sukutum yana bude murya da karfin gaske ya qwala kiran aleey wanda amo me karfi ya amsa har zuwa wajen wanda kowa ya sake shiga faduwan gaba aleey kuwa kai tsaye ya shigo cikin rashin bata kowane irin lokaci. Yana shigowa yaga halinda ake ciki Asim kuka yakeyi sosai yana kasa motsawa hakama kadir a cikin tashin hankali yake da baimasan me zaiyiba. Hannuwansa na rawa ya ciro wayarsa ya saka kiran likitocinsu gabaki daya daya bayan daya. Juyawa yayi ya fita yana kallan keelah yace a hana kowa shigowa ko fita daga bangaren da zagayensa ayi sauri a kira securities dinsu. NUAB bedroom ya wuce da Sultan din da saurin gaske jikinsa na rawa shima kadir na biye dashi hakama Asim miqewa yayi da sauri ya bisu. Da gaggawa NUAB yace a kawo towels Jiki na rawa Kadir da Asim na karo da ture juna gurin sauri suka dauko daga inda towels din dakin suke a jere suka kawo masa. Jinin hancinsa suke kokarin tsayarwa da goge fuskansa data rufe gabaki daya tai kaca kaca da jini Asim kuwa hannuwansa da suka sanqame ya riqe yana dannesu dan a tsaye suke qam. Kaman Aleey zai tashi sama haka ya tada daren lafiyar masarautar gabaki daya gurin hana kowane motsi koda na dabbane yace a riqesa a inda dik zaa gansa sbd tsayar da komai kafin a samu sanin halinda sultan yake ciki, Doctors kuwa take wainda ke cikin masarautar akai gaggawar tahowa dasu suna shigewa ciki da wanda yake na mata da wanda yake na yara da wanda yake na shuga da duk ma kowane iri haka aka janyosu tas aka zuba duka a cikin bangaren wanda dole suka taru akan Sultan din kafin isowan babban likitan da NUAB yafi yadda dashi wanda tini keelah ya buga mota cikin mugun speed yaje daukosa dan baa cikin masarautar yake ba shi. Fitowa sukai suka bawa likitocin daman yin aikinsu akan sultan da babu alaman zai tashi koma ba alaman akwai sauran rai a tattare da jikinsa. A palon da bedroom din nasa yake suke dukansu kowannensu jikinsa kaca kaca da jini da duk ya bata jikinsu da hannuwansu babu wanda yake jin daidai a kirjinsa sbd yanda suke jin fargaban abinda zai samu Sultan. Aleey daya shigo NUAB ya kalla wanda idanuwansa suke cak akan kofar dakin yana zaune idon sunyi jajir ya qaraso gefensa ya tsaya yana ciro hankerchief me kyau da tsafta daya dauko sabbi kusan guda biyar ya miqa masa dan goge hannunsa da gefen fuskansa da har acan jinin yakai sbd yanda ya ringa rungumosa. NUAB din bai karba ba rintse ido kawai yayi yana jin kansa kaman zai tsage biyu, Abu biyu ne ke neman raba zuciyarsa biyu a lokacin shine tsoron rasa mahaifinsa a matsayinsa na 'da sai kuma tsantsar tsoron halinda Amminsa zata shiga idan ta rasa wani maqoyinta again a rayuwa sbd zuwa yanzu ya yadda da sultan shine wani babban bangaren dayake bawa Ammin farin ciki da nutsuwa. Kadir ma kansa ne a qasa ya kasa dagowa yana zaune hannuwansa dake lalace ya hadasu guri daya ya riqe yana jin tsoron rasa ubangida kuma Amininsa kwalli daya a duniya tin kuruciya suna tare har tsufa. Asim da idanuwansa suka gama kumbura da jajir a cikin qanqanin lokaci dagowa yayi ya kalli inda yaji motsi a gefensa Maminsa ta bayyana a gabansa idanuwanta a bushe tana wata irin rawar jikin daya sakasa ambatar sunanta sbd babu wanda ya lura da ita tinda suka shigo tana tsaye a guri daya. Ambatar sunanta ya saka Kadir dayake cikeda tsananin tsanarta da jin zafinta dagowa ya kalleta yana miqewa tsaye shima Asim tsayen ya miqe sbd ganin kallan da Kadir ke mata me bayyanarda zallan tsana. Aleey dake gefen NUAB zuba mata ido yayi yana gyara tsayuwa batareda NUAB ya dago ba. #MAMUH 09033181070 HAYATEEM Mamuhgee 170 Cikin tsananin daci da baqin ciki kadir ya kalleta yana bude baki yace 'Me yayi zafi da zaki shayar dashi poinson irin wannan? Cak Asim ya tsaya daga qarasawa inda take yana kallan kadir da jajayen idanuwansa da sauri, Aleey kuwa gyara tsayuwa yayi yana qarasa maida dukkanin hankalinsa akan abinda yake shirin faruwa tareda sake kallan NUAB yaga bai dago kai ba bare motsawa ko kallan inda hailen take. Asim ma cikin sauri ya juya ya kalli NUAB din jikinsa na sake daukan sabuwan rawa ya dawo da kallansa akan kadir yana bude baki cikin mummunan yanayi yace 'Me yake faruwa? Me ya faru? Ya akai? Menene ya samu sultan? Ya kuma akai ya shiga wannan halin? A rude duka yake jero tambayoyi a rikice yana kallan Kadir. Wani sabon zufan tsantsan tashin hankali ne ya gangaro daga goshin kadir ya dago jajayen idanuwansa ya kalli Asim din ya bude baki yace 'Mummunan guba ta shayar da sultan gatanan a tsaye, Ko dana iso tana tsaye a kansa tana kokarin qarasa shi da hannuwanta bayan da bakinta tana fadar idan gubar bata kashesa ba zata qarasa shi da hannuwanta....' Baya Asim yayi cikin kasa yadda da abinda yake ji ya juyar da idanuwansa akan hailen da wani irin sauri muryansa na rawa yayi kanta ya saka hannuwansa duka biyu ya kamata yana kallan cikin idanuwanta da dukkanin imaninsa akan bazata iya aikata hakan ga sultan ba ya bude baki muryansa na rawa yace 'Mami ki fada abinda ya faru wanda ba abinda Kadir yake fada ba, Ki fada mana meya faru? Waye yayiwa sultan hakan? Waye yayi wannan mummunan aikin? Ki fada ba kece ba Mami... Dagowa tayi ta kallesa da idanuwanta da sukai jajir itama suna taruwa da wasu hawaye masu zafin gaske ta bude baki tace 'Asim nice nayi sbd zuciyata bazata iya daukan ya zabi wata baiwa akaina ba....... Sai a lokacin NUAB ya dago kansa cikin wani irin slow ya juyo yana sauke idanuwansa masu kaifi akanta a karan farko daya ke sanin asalin kamanninta da baima saniba, Dagowa da juyowansa ya saka kowa tsayawa kallansa banda ita data riqe Asim dake neman sarewa qasa sbd abinda ta fada jikinta na rawa muryanta na rawa dukkanin haukacewanta na bayyana idanuwanta na rufewa kaman yanda zuciyarta ta rufe ta qanqame hannuwansa tana cewa 'Asim shine yayi sanadin halin dayake ciki, Shine ya zabeta akaina, Shine ya zabi 'danta akan nawa dan, Shine ya zabi binta qasarta yabar qasarsa da ni da yayana, Shine yace yana sonta, Ita yake tsananin so ba ni ba, Sbd ita ya sauka mulki sbd ita a yanzu komai na rayuwarsa yake tafiya, Na tambayesa yace Allah ne ya saka masa hakan dan haka bazan iyaba na zabi mutuwa tareda shi sbd nasan nima mutuwar zanyi gwara na fara turasa..... Miqewa tsaye NUAB yayi sbd yanda kalamanta ke jijjiga kwakwalwansa suna tsinka jijiyoyin jikinsa. Yana miqewa Aleey ya saka kiran keelah a wayarsa ya bada umarnin a kai securities bangaren queen haile ba ba wanda zai sake fita daga bangaren har yayanta. NUAB kallo daya yayi mata da idanuwansa bayan ya miqe ya dauke idanuwansa sbd abinda yakeji zai iya fasa kanta da hannunsa a gurin take dan haka juyawa yayi yana fuskantar kofar dakin da sultan yake yana kasa cewa komai tukuna. Kadir ma baqin ciki da tashin hankalin abinda take fada sakawa yayi ya rasa abin fada ya juya baya yana dafe goshinsa da hannuwansa tareda rintse idanuwansa. Asim kuwa da yayi mutuwan tsaye sbd tashin hankali sakinta yayi yana ja da baya ahankali tareda rintse idanuwansa hannuwansa na wata irin rawa, Kafin ya iya dawowa daidai daga tashin hankalin daya shiga NUAB ya bude baki batareda ya juyo ba yacewa aleey akaita bangarenta a rufeta a cikinsa ya sallami duka bayin dake bangaren da duk wani me rai dayake ciki ita kadai zaa bari a rufe bangaren ba shiga ba fita tukuna. Asim na jin hakan wasu hawaye masu tsananin zafin gaske suka gangaro masa ya rintse ido ya bude yana tabbatarda Allah ne kadai a yanxu zai fidda mamin daga wannan kaddara data jawa kanta me muni. Aleey da daman jiran umarnin yake wayarsa ya daga zai saka kiran wainda zasu shigo su tafi da ita Asim kallansa yayi cikin wani irin mutuwan jiki yace ya bari zai kaita da kansa. Hakan daya fada ya saka kadir kallansa hakama aleey din. NUAB kuwa buqatan a fice da itan yake ba bata lokaci dan shaqar numfashin tsayuwanta agurin kadai toshe kirjinsa yakeyi yana neman saka masa kasa iya riqe kansa gurin mata illa. Asim hannu ya miqa ya kama hannunta yayi gaba da ita tafara tirjewa tana kokarin kwacewa da karfi tana ihun ambatar bazata tafi koina ba sai likitocin sun fito sun sanar da mutuwar sultan. Yanda take maimaita kalman da karfi tana kwacewa tana tirjewa Asim yana janta ya saka kadi binta a bayan yana turata cikin zafin zuciya da baqin ciki hakama aleey yana bayansu dan tabbatarda ta isa inda akace a kaita din. Kuka takeyi sosai tana ihun fadan jiran labarin mutuwan sultan din sbd mutuwan ce ta dace dashi, Mutuwansa ce zata saka ayanah ghaz a cikin baqin cikin datake son ganinta. Tsit koina yayi ihun maganganunta ne kadai suke amsawa koina tana fada da karfin gaske dan NUAB yaji shima baqin cikin datake ji ya kashesa. Asim kuwa hawaye yake fiddawa masu radadi da baqin ciki yana kasa sakin hannunta tana dukansa tana son kwacewa amma ya kasa sakinta haka ya nufi bangarenta da ita Aleey da securities da fadawa marasa imani suna biye dasu. Tin kafin su iso su Aslam da aka fito dasu suka nufo hanyar cikin babban tashin hankalin da basu taba shigaba sbd jin abinda ya faru. Cikin tashin hankali da tsoron gaske suka yo kanta tana ihu har lokacin tana jin idan bata ji zancen mutuwar sultan da kunnuwanta ba zata iya mutuwa sbd baqin ciki. Kuka me karfin gaske dayake hade da mummunan tashin hankali Aslam ta fasa tana kokarin kama Mamin itama amma sam idan mutuwan sultan zaa fada mata ba batason komai. Shigewa akai da ita bangaren har tsakiyar palonta Asim ya jijjigata da karfin gaske yana ambatar sunanta da karfin gaske yace 'Mami ki dawo hankalinki sbd Sultan bazai mutuba insha Allah, Bazaki taba saka Ayanah baqin cikin da kikeson gani a tattare da itaba sbd ta dade da shiga kowane kalan baqin cikin rayuwa, Babu sauran baqin cikin dazaizo mata a ayanzu da bata taba shigarsaba, Zatai baqin ciki da radadin rasa Sultan idan ya rasu amma bazata mutu ba zata rayu kuma hankali zata dawo farin ciki sbd haka rayuwan take dan haka bazaki iya saka mata dawwamamman baqin ciki ba idan ba Allah daya halicceta ba, Kin aikata babban kuskuren da daga lokacinda kika shayar da uban yayanki mijinki gubar mutuwa kika dasawa kanki baqin cikin da zaki dawwama cikinsa, Meyasa zakiyi hakan mami? Meyasa kika bari shedan ya rufe zuciyar dake kirjinki da idanuwanki? Meyasa zaki saka mu a cikin wannan halin da babu abinda zamu iya miki dan cetanki? Meyasa zaki sakamu a halinda zamu kalla hukunci ya hau kanki batareda munada ikon komaiba. Kuka me karfin gaske ya zowa meryam itama jin kalamansa na karshe dan kuwa da gasken basuda abinda zasu iya yimata a matsayinsu na yayanta sbd Allah ya kwace dukkanin dama daga hannunsu, Aslam kasa cewa komai tayi suka zuba dukansu qasa a gabanta suna fasa kuka suna rerowa mai tsananin shiga zuciya, Daga mata da yayan dasuka fi kowace me rai dake boyem daraja yau sun zama mafi qasqancin rayuka a boyem sbd abinda Mamin tayi ayau zai shiga tarihin da har jikokin jikokinta zaa fada, Zuriarta bazasu taba sake daraja ko ta qimar kallo ce daga yanzu har abada a tarihin boyem, Jininta daga yanzu sun rasa daraja da martabarsu da jininsu sbd abinda tayi hatta matsayinsu duka zasu rasa a cikin masarautar da duniya gabaki daya. Kukan da sukeyi mai tsananin karfi da tsima jikin kowannensu yana jijjiga ya sakata zamewa itama ta zube qasa tana fasa kukan tareda cusa kanta cikin kafafunta zuciyarta na mata wani irin tsananin zafi da ciwo da radadin da nauyin datake jin har numfashinta yana toshewa. Shi kansa Asim din kuka yakeyi sosai mara sauti jikinsa na rawa yana jin inama baizo duniya a cikin jinin sarauta ba, Inama ya fara zuwa bangaren Maminsa kafin ta fita tayi wannan aikin mummunan kaddarar, Inama tin suna yara suka gane komai suka sauya rayuwar da zata amfanesu ba wannan ba. Keelah ne da wasu securities suka shigo aka fitar da 'yayan nata suna kuka suna jin wani irin tashin hankali da mummunan tsoro da firgici sbd jin kaman bazasu sake haduwa ba da ita. Ganin halinda suka shiga suna ficewa zasu barta ya sakata fasa kuka tana riqesu da hannuwanta dake rawa tana cewa kada su barta su tsaya da ita su kadai gareta a yanxu. Yanda ta rikice tana kuka jikinta na rawa ya sakasu sake shiga mummunan hali amma a haka akai karfin halin rabasu aka fice dasu aka barta tana wani irin jijjiga. Rufe bangaren akai ba kowa a cikinsa bayan ita aka zagayesa da tsaro me karfin gaske. Suma su Aslam bangare daya dole suka koma suka zauna cikin tsaka me wuyar tinanin kaddarar data samesu a dare daya. Asim ma dole bangaren sultan ya koma ya zauna tareda NUAB daya kasa zama da samun kowace irin nutsuwa. Tsit masarautar ta dauka dare ya sake tsalawa sosai komai ya tsaya musu cak, Duk wani me matsayi a masarautar da manyan fada tsoffi da sabbi da duk wanda yakeda alaqa da jinin boyem din labarin mummunan lamarin ya isar musu kafin safe dan haka koda aka wayi gari da mummunan labarin aka tashi komai ya tsaya cak ana jiran farfadowansa wadda likitocin sun tabbatarda ba tabbas sunyi iya abinda zasuyi sai ajira hukuncin ubangiji kawai. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 171 Duk hanyar dasu Ammi zasu samu labarin abinda yake faruwa NUAB ya saka aleey ya toshe ta sbd sam anqi barin kowace kafar media ta fidda labarin hakama masarautar tin daga babbar gate din farko aka dakatar da kowace irin shiga da kowace irin fita komai ya tsaya a yanda yake sai an samu sanin halinda sultan zai kasance, Babu wanda ya rintsa babu wanda ya matsa, Sallar asuba ce kadai ta fiddasu amma suna bangaren sultan din sun kasa sun tsare suna jiran tsammani cikin zallar fargaba. Guraren karfe goma sha daya da rabi Bahar ce ta fara kirasa sbd ganin bai kiraba lokacinda ya saba kira, Bai bari ta fahimci komai ba sukai magana sama sama sbd itama bata jin dadi, Suna gama wayar ba dadewa Amminsa ma ta kirasa jikinta a sanyaye sukai magana itama ta kashe tana kasa kiran sultan sbd batason shiga haqqin haile ko nasa hakama shi daya saba kira bai kira din ba dan haka ta hakura tana hana kanta kira dan basu lokacin daya kamata. Shima Asim leylah ta kirasa ganin be kira dinba sukai magana ta kashe tana jin damuwa a ranta sbd shi kam bai iya dannewa da boye damuwansa kaman NUAB ba dan haka ta fahimci akwai damuwa tattare dashi ta tambaya kuma yace ba komai. Cikin mummunan yanayi da alhini masarautar boyem din take ayau da damuwa da tashin hankali haka akai wuni guda babu haske ko kadan dare ya kuma yi gari ya waye anan ne manyan masarautar suka fara motsawa da zazzafan yanayi akan fiddo da takardar ayi gaggawan yankewa haile hukuncin abinda tayi kafin ma sultan ya tashi sbd koya tashi babu abinda zai iya yi bayan karban kowane irin hukunci fada da sultan da manyan fadan suka yanke akanta wanda zaa hada da hukuncin da musulunci yace. A lokacinda aka gabatarwa da sultan takardar daga manyan fada data fito daga office din ministern sharia da hukunci na fadar shiru yayi yana kallan takardar wadda baida zabin daya wuce saka hannu ya buga stamp akai tareda amincewa da hukuncin da aka gabatar mata. Asim wanda a cikin wuni da kwanan ya sauya gabaki daya ya zauce daga zaune ya koma mara madafa da rashin ina zai saka kansa yanayinsa babu wanda bazai kallesa ya tausaya masa ba sbd abin biyu yake akansa, Halinda mahaifinsa yake ciki na tashi ko akasinsa da kuma mahaifiyarsa da itace tayi aikin hakama manyan fada sun zauna sun hada kan laifukanta da Aleey ne ya badasu da cikakkun shedunsu na kisar data ringa yi da hannuwanta a rufe batareda an bayyana, Haka suka hada laifukan rayukan data dauka masu yawan gaske da yunkurin kisan dataiwa sultan aka fiddawa duniya wanda take masaurautar ta dauki zafi harma da wajen masaurautar akan saita amsa hukunci daidai da laifinta maana kisan dataiwa bayin Allah marasa galihu dan kawai suna bayi ba akan laifin komaiba. Zafi masarautar ta dauka sosai da sultan NUAB wanda zuwa yanzu komai ya cake a cikin kansa da zafin gaske sbd maganar kwanaki akeyi sultan har lokacin yana cikin mummunan hali gasu Amminsa sun fara kokarin gane halinda ake ciki sbd zuwa yanzu ba lokacinda bata kiran wayarsa bata samu hakama daga NUAB din har Asim sun sauya sosai damuwansu a bayyane take qarara ko a wayar dan haka hankalin Ammi da matansu yafara tashi, Zuhrah ce kadai tasan meyake faruwa dai tenya kuma sun kasa nunawa ma bare fada suna cikin mummunan tsoro da tashin hankali suma musamman da cikin leylah kwatsam ya bayyanar musu ta hanyar somewa data kusan yi a lokacinda taji abinda yake faruwa itama a bakin shuraim wanda baya boyem amma ya koma tini shima. Likita aka kira ya dubata take ya tabbatar musu da ciki ne a jikinta, Bayan wucewan likita murnar cikin sukai duk da ita tana cikin shock hakama takasa fada itama sai kawai ta samu kanta da tsananin son kasancewa da Asim wanda a yanzu yafi kowa shiga tsaka me wuya da mummunan hali dan kuwa yana ji yana gani hukuncin kisa ya hau kan mahaifiyarsa wadda itama tana samun sakon hukuncin da aka yanke mata yanke jiki tayi ta fadi tana somewa. 'Yayan nata ma babu wanda bai yanke jiki ya suma ba jin hukuncin wanda tini Sultan LEUL NUAB ya saka stamp dinsa a jiki har an fidda duniya ta dauka dan haka iyayenta da suka tsufa sosai da nysa yarta da jikokinta tini suka kamo hanyar qasar boyem cikin mummunan tashin hankali me tsanani. Asim ya rufe kansa a bangarensa yayi kuka ya buga kansa ya kusa mutuwa sbd ciwon dayake ji a kirjinsa ya rasa ya zaiyi da rayuwarsa dayake fatan ya mutu akan abinda yake ji. Shi kansa NUAB babu wanda ganinsa ya taba zuciyarsa idan ba Asim ba wanda yake kwatanta radadin dayake ji sbd sanin matsayin uwa da girman soyayyarta a zuciyar kowane 'da. Leylah shiryawa tayi akan uk zata tafi ta samu Asim acan daga can zasu dawo bikin. Babu wanda yayi mamaki ko yunqurin hana tafiyar a cikin iyayen sbd kusan bame walwala a cikin wani hali sike, Dukansu suna son tafiya boyem din amma kuma sbd babu dalilin tafiyar ya saka suka danne sukai shiru tinda basusan meyake faruwaba, Tenya da sukasan meyake faruwa basuda ikon fada haka dai gidan ya koma tamkar gidan zaman takaba ba walwala ba farin ciki. Bahar ma ahankali ahankali ciwo yake kokarin ya zama nata dan kuwa koyaushe a kwance take batason hayaniya ko son shiga mutane sosai, Tsakanin kewansa da sonsa ne yake sake tsananta halinda take ciki har kuka take masa a waya idan ya kira sbd batason jinsa a cikin damuwan datake jinsa a ciki, Kukanta da daga hankalinta akan kasa yadda da babu abinda yake damunsa sai suka hadu da damuwansa suke neman tsayar da duniyarsa cak. Ana gobe ne ranar hukuncin Queen haile a ranar Leylah ta iso boyem da dare drivern bangaren mum dinta ne yaje airport ya daukota suka iso. Ko data iso masaurautar koina yayi shiru ana cikin tsananin alhinin abinda zai faru goben dan haka kai tsaye bangaren mijinta ta nufa bayi biyu na biye da ita janye da akwatinta da jakar hannunta. Idanuwanta jajir ta isa bangaren batareda jin duk gajiyan data debo ba sbd tashin hankalin datake ciki ya wuce gajiyan. Koina duhu ne a bangaren dan haka kai tsaye dakinta ta isa ta aje komai ta fito ta nufi dakinsa, Baya nan dan haka komawa tayi dakinta tayi sallolin dake kanta bata tsaya shan ko ruwa ba ta fice zuwa bangaren Aslam sbd kyautata zatan yana can. Acan din kuwa ta samesu su uku cikin mummunan yanayin da take idanuwanta suka ciko da hawaye suna fara sauka ta qaraso cikinsu tana zaunawa gefensa tareda kallansu daya bayan daya tana kokarin gaidasu da jajanta lamarin wanda ba wanda iya doguwan magana a cikinsu sedai kawai gyada kai da sukeyi. Shine kadai ya iya zuba mata ido yana kallanta yana rasa abin fada idanuwansa jajir yayi wata muguwar rama a cikin kwanaki kalilan dan kuwa abinci me suna abinci ya manta rabansa dashi a bakinsa ruwa kawai sai tea ne suke shiga bakinsa da cikinsa. Hannunta ta miqa ahankali ta dora akan nasa tana kamawa ahankali tareda sakar masa wani soft tabawan dake bayyanarda dukkanin kulawanta da damuwanta tareda jajenta da tausayawanta. Shiru sikai dukansu bame cewa komai sbd abin fada ya gama qare musu, Suna zaune anan su nysa da kakanninsu suka iso tareda wasu daga yayan nysah din dan haka kuka da damuwa me zafi ta dawo sabuwa haka suka ringa kuka mai tsananin gaske suna rokon Allah ya kawo mata sauki da mafita akan wannan mummunan lamarin da zasu shedar gobe. Asim kuwa zuwa yanzu tsananin damuwansa ya koma akan sultan ya farka kafin goben ko akwai sassaucin da zata samu daga hukuncin me tsaurin da suka kasa dauka. Duk wanda yake masarautar kwanan damuwa da zullumi tareda baqin ciki ya yi hakama kaman kiftawan ido sukaga daren ya wuce gari ya waye, Karfe hudu da rabi ne lokacin hukuncin haile dan haka aka bawa zuriarta damar shiga gurinta su gana, Dukkaninsu suka shiga bayan kuka mai jijjiga zukata babu abinda sukeyi tinda suka hadu sbd babu ma me abin fada, Ita kanta wani irin dana sani da kuka ne me yawan gaske takeyi musamman ganin yayanta da iyayenta da jikokinta suna wani irin kuka wanda tasan ta riga ta bata musu sunan da harsu mutu bazasu dena wannan kukan da fuskantar matsala ba. ******damuwa da qunci sun hana sultan NUAB da kadir kowace irin nutsuwa da gane komai dan haka suma babu wanda rama bata kamasa ba ta kwanakin hakama kowannensu ya kasa matsawa daga gadin sultan din, Wanka da sallah kadai ke fidda NUAB daga bangaren hakama komai na masarautar ya tsaya cak sbd bama me ganin sultan NUAB din. ****Ayau din kaman a mafarki karfe uku da mintina ana gap da sallar laasar Sultan yasar ya farfado sedai bai iya magana ba idanuwansa ne kadai suka bude a cikin yanayi na rashin kuzari ko lafiya yana fidda numfashi a hankali. Farfadowan nasa tamkar a mafarki dukkaninsu suka jita dan haka take akai gaggawan kiran likitoci suka iso kansa. Dubasa sukai cikin ikon Allah ya farka din batareda wasu manyan complications din ba bayan rashin karfi da kuzarin jiki wanda zai jima a hakan sbd garkuwan jikinsa da kusan poison din ya illata sai a hankali ahankali lafiya da kuzarin gangar jikinsa zai dawo daidai dan ko tafiya ba yanxu ba se a gaba ahankali dan haka wheelchair zaa kawo. Duka wannan bayanin radadinsa kadan ne a zikatansu tinda ya farka zai rayu kuma insha Allah dan haka ajiyan zuciya da wani irin numfashi NUAB ya ringa ajiye a bayyane yana jin wani nauyin daya danne kirjinsa yana sauka zuwa cikinsa yana fashewa. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 172 Koda labarin farfadowan sultan ya fita take msarautar da wajenta ma aka ringa sauke ajiyan zuciya ana farin ciki da murna tareda jiran kuma me zai faru akan abinda zaiji akan haile ayau din da zata fuskanci hukuncinta. Asim da yana bangaren sultan ya farfado zubewa qasa yayi a natse yayiwa Allah sujjada sbd tin jiya yake rokon ubangiji ya farfado da sultan din kafin lokacin qaddamar da hukuncin yayi kuma gashi Allah ya amsa masa dan haka dashi da NUAB ne suka kimtsa sultan din yana kwance idanuwansa a rufe zuciyarsa a toshe ba tinanin komai face gangar jikinsa dayake ji kaman ba tasa ba. Su aslam ma farin ciki ne ya shigesu wanda suka manta ma yaya dandanonsa yake suka dungumo duba sultan din. Kaf yayan sultan din suna masarautar sun iso dan haka masarautar take ciki, Haka suka ringa zuwa dubasa daya bayan daya suna ficewa banda aslam da meryam da nysah da suka zube qasa kansu a qasa batareda laakari da bai gama dawowa daidai ma dazai fahimci komaiba suka fasa masa wani kuka me tsima rai suna rokon ya nemawa mahaifiyarsu sassauci daga sultan NUAB wanda baya dakin ya fice gabaki daya daga bangaren sbd sauran yayan sultan da zasu shigo dan haka gurin zaiyi hayaniya ko yayane. Yana barin bangaren bangarensa ya koma sai a lokacin ya samu damar kiran Amminsa da kansa ya sanar da ita abinda yake faruwa cikin kwantar mata da hankali. A tsaye take amma kafafuwanta sukai wani irin sanyi da sanqarewan data zame ta zauna kan kujera da karfi tana dora hannunta daya akan kirjinta cikin tsananin jin wani irin radadin datasan zafi da ciwonsa a baya sbd radadi ne kadai datake kasu idan wani abin ya samu daya daga cikin jininta su abaas da nurat da zuhrah. Ja idanuwanta ke rikidewa sunayi ta kasa bude baki tace komai ta kashe wayar kawai tana sakinta idanuwanta na neman rufewa da duhu tayi saurin jingina bayanta tana rufe ido dan numfashinta dake neman toshewa. Maa sakinah ya kira ya sanar da ita abinda ya faru da kuma fada mata ta kula da Ammin kada ta shiga wani halin hakama duk tsanan kada Ammin taxo Anjom zaa taho da sultan din anan zai qarasa jinyarsa dan haka su jira kowane lokaci zaa iya isowa da sultan. Tashi hankalin maa sakinah yayi ta fito a rikice jikinta na rawa ta fadawa tenya da zuhrah abinda yake faruwa sai a lokacin suka samu damar fidda tashin hankalisu da suketa dannewa dan haka suka taru suna shiga damuwar bayyane da tsoro da mamakin haile. Ammi dai kusan kasa dauka zuciyarta tayi sbd numfashinta daya ringa sarkewa yana neman daukewa dole sukai gaggawan neman likita ya iso ya fara bata taimakon gaggawa daya kamata. Bahar da saida jikin Ammin ya rikice tasan meyake faruwa kusan itama zubewa tayi saida Maa sakinah ta riqeta jikinta tana kallanta da kulawa tace 'Ki kula da kanki fa' Tsoro me tsananin gaske ta shiga na kwatanta halinda LEUL ya shiga a kwanakin batareda kowa da zai kula dashi ba a kwanakin musamman daya boye musu ya shiga tashin hankali da quncinsa shi kadai Ga kuma halinda Ammi take shiga ayanzu.. Zazzabi me karfi ma taji yana rufeta sosai dan haka kafafunta suka tsananta rawa ta kasa tsayuwa ta sake zubewa jikin maa sakinah tana jin mararta na wani irin murdawa da karfi take jini kawai ya balle mata. Zuhrah ce ta fara lura da jinin dayake biyo kafafunta ta kalla da kyau tana bude baki cikeda sabon tashin hankali tace 'Me nake gani ni zuhrah? Maa sakinah da tenya tare suka kalla inda take kalla take suka qarasa rikicewa da tashin hankali mai tsananin gaske sakinah na cewa 'Ciki ne fa a jikinta ita kanta batasan dashiba mun shiga uku ze fita? Ita kanta Ammi dake kwance tana jin hakan yunqurawa tayi cikin wani irin karfin hali tana cewa ayi gaggawan kiran likitocin da aka tanadarwa masarautar suzo a taimaketa kada cikin ya zube indai shine da gaske. Waya zuhrah ta fidda hannuwanta na rawa tenya kuwa da kanta zata bazata iya jiran kira ba sakinah kuwa riqota tayi hakama Ammin dole ta miqe cikin karfin hali suka kama Bahar din wadda jikinta ke rawa sosai tana jin wata irin azaba a mararta mara iyaka amma zuciyarta shi kadai takeson jin muryansa a lokacin. Koda doctors biyu suka iso tafara jin jiki sosai wani zufa take fiddawa tana qanqame Ammi da azaba me tsananin gaske amma ta kasa bude baki tace komai. Kiransa ne ya shigo wayar Ammi a lokacin wanda take itama ta kasa dagawa dan batason ya sani dan haka kasa dauka tayi suna jiran tsammanin jiran abinda likitocin keyi gurin tsaida cikin zullumi da fargaba. A daidai wannan lokacin koina ya dauki tsit a masarautar boyem sbd lokacin fitowa da haile yayi zaa kaita bangaren azabar bayi acan zaa yanke mata hukuncinta ta hanyar rataya amma baa gaban jamaa ba sbd sirrinta yanayinta sbd yayanta wainda zuwa yanzu ma Aslam tana kwance jiri ya debeta ta sume tana bangarenta batasan inda kanta yake ba bayi biyu ne akanta. Shiga akai fitowa da ita anan ne sultan duk da baya iya magana sosai ya bude baki ya nema mata sassauci daga NUAB wanda ya zubawa sultan din ido yana kallansa sbd yanda yake maganar cikin tausaya mata sbd yayansu da kuma zaman auren da sukai. Dauke idanuwansa yayi daga sultan yana maidawa akan Asim wanda yake tsaya a gefensu idanuwansa jajir ya dago kansa ya sauke idanuwansa akan NUAB wanda shi yake kalla. Shiru sukai dukkaninsu kafin Asim ya motsa ahankali ga tsananin mamakin NUAB da sultan da kadir dake tsaye takowa yayi cikin sanyi da nutsuwa ya inda NUAB yake zaune ya sai kawai yakai gwiwowinsa qasa ya zube da karfi gabaki daya yana yin qasa da kansa cikin bayyanarda mafi qasqancin yanayi a gaban dan uwansa akan mahaifiyarsa ya dago ya kalli NUAB din wanda yake kallansa da mamaki me tsanani da shock. Sultan ma dayake kwance cikin wani irin mamakin da karfin hali ya miqawa kadir hannunsa yana son ya tadasa zaune yana son magana daqyar. Shi kansa kadir shock din ya shiga sbd babu wani jinin boyem da duk duniya yake durqusawa wani idan ba ubangijinsa daya haliccesa ba gurin ibada. Hannuwansa biyu yakai yana kokarin dafa kafafun NUAB zai bayyanarda tsantsan rokonsa akan sassauci wa mahaifiyarsa NUAB ya riqd hannunsa cak da karfin gaske yana kallansa shima nasa idanuwan suna ja sosai har hannuwansa suna rawa ya bude baki da yanayi me bayyanarda zafin abinda Asim din yayi yace 'Kada ka yadda ka sake durqusawa kowa duk duniya haka, Kai namiji ne da babu abinda zaka bayyanarda rauninka irin haka harka durqusawa waninka koshi waye' Sakinsa yayi yana cikin zafi me tsanani a bayyane yana jin baqin cikin shedar da hakan ga wanda yake kalla a matsayin wanda zai mulki boyem. Shiru dukkaninsu sukai sultan na kallan Asim din a karo na farko da wata irin tsantsar tausayawa me karfin gaske da kauna yana jin inama zai iya sauya kaddararsa zuwa me kyau da aminci ba irin wannan da mahaifiyarsu ta saka su a ciki ba gashi zata tafi tabarsu da kuncin da zai lalata rayuwarsu shikenan ba har abada. Kadir NUAB ya kalla yace ya karbo masa sako a hannun Aleey. Asim kasa dagowa yayi ya kalli mahaifinsa da NUAB din sbd jikinsa dake wata irin rawa kowace daqiqa dake wucewa ayau da bushewan jinin jikinsa take tafiya,da hankali da tinani da kwakwalwansa suke tafiya duka yana jin yana rasa kansa wanda bazai taba dawowa daidaiba..... Zaunawa NUAB yayi tareda nunawa Asim din guri ya zauna ya dago ya kalli sultan wanda shi yake kalla ya bude baki cikin nutsuwa da sanyi da bayyanarda soft yanayinsa na tsananin kaunar jininsa da bai taba bayyanarwa kowa duniya ba hatta mahaifiyarsa batasan yanada wannan bangaren na tsananin son jininsa zuciyarsa sai ayau gaban mahaifinsa da dan uwansa dake kallansa suna neman alfarma da dukkanin sassauci da rahamarsa. 'Ka tin a ranar farko daka bani kurjeranka dan nayi mulkin qasarka ka roke ni alfarma daya daya akan 'danka Asim na inganta rayuwarsa na basa girma da matsayi da mutuncin daya kamace a karkashin mulki na, Ban baka amsaba sbd ban taba karban kujeran mulkin boyem da riqewa har abada ba, Shine yake da buri da shauqi da nacin mulkinta tin kuruciyar, A baya yana son mulkin ne sbd raayin mahaifiyarsa wanda matiqar yana bin kowace irin rayuwan da zata sakasa har abada bazan bari ya mulki boyem ba nima kaman yanda kaima har abada bazaka basa ba, Ayau sabon mutum ne a gabanmu, Ayau baya tareda kowane raayi na mahaifiyarsa saina kansa, Ya kasance me kishi da sanin darajar kai da fatan kawo sauyin cigaba a rayuwansa wanda hakan na nufin zai kawo cigaba da sauyin da ake nema ga alumma, Mulki da sarauta ba nawa bane, Ba burina bane, Yanci da walwalata nake nema bayan kawo sauyi da cigaban da masarautar ke nema kuma wanda mahaifina yake fatan a kawo boyem na kawosu na sauya su dan haka kaddarata zata tsaya ne daga nan sbd zaman boyem da mulkinta ba nawa bane., Dawo da idanuwansa da sukai jajir yayi akan Asim wanda yake wata jijjiga me sanyi har lokacin sbd duniyarsa kowane second collapsing takeyi da wani sauti daya ratsa kunnuwansu su duka tsigar jikinsu suka miqe ya ajiye takardun daya amsa daga hannun kadir ya ajiye gabansa yace 'Bazan iya janye hukuncin mahaifiyarka ba sbd hukunci ne daya fito daga bangaren sharia da hukunci na saka hannu ne kawai, A yanxu babu wanda zai iya janye hukunta kaf duniya amma idan ka saka hannu anan a yanxu zaka zama sultan Asim Almazz zaka iya daga ranar hukuncin zuwa lokacinda zuciyarka zata iya dauka...... Shock ne me firgicin gaske ya shiga dukkaninsu a lokaci daya da sultan baisan lokacinda ya tashi zaune da kyau ba yana kallan NUAB din hannuwansa na rawa, Kadir ma firgita ya shiga ya juyo gabaki daya yana kallan NUAB din, Asim kuwa rinte idanuwansa yayi ya bude jikinsa bai dena rawa ba saima wata irin tsananta da yayi abin yana yawa kafin kowanensu yayi kowace yunkuri aka buga kofar bedroom din. Aleey ne a tsaye idanuwansa jajir ya kalli kadir daya bude ya sanar dashi mummunan labarin daya zo dashi dan isarwa na rasuwan Haile wadda koda aka isa daukanta Allah ya mata rasuwa sanadin bugawan zuciya suke saka rai. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 173 Kaman saukan aradu haka kadir yaji zancen ya dakesa ya juyo da sauri ya kalli sultan wanda duka kofar suke kalla kuma sultan yaji abinda aka fada sbd hankalinsa da idanuwansa dake kofar dan haka rife idanuwansa da sukai jajir yayi a hankali yana jingina bayansa da gado hannuwansa na fara rawa kadan kadan. Asim kadir ya juya da dukkanin idanuwansa ya kalli wanda ya zubawa takardar gabansa idanuwa yana jin babu komai na kaunar sarauta dayayi saura a zuciyarsa yanxu dan hakanne shima yake da raayin barin boyem yayi rayuwan da babu dauri a cikinta, Takowa kadir yayi ya tsaya gaban sultan NUAB yana qasa da kansa cikin tsananin girmamawa ya bude baki da alhini yace 'Allah ya karbi rayuwar Queen haile koda akaje....... Bai qarasa ba Asim ya dago cikin mugun slow na rashewan da duniyarsa ke yi a take ya kallesa yana miqewa da wani irin sauri ganinsa na daukewa ya juya baya ko ganin gabansa ya fice daga dakin koina nasa na jijjigar rawa me karfi. Yana tinkarar bangaren nata da securities din da aka zuba suka janye sun bar bangaren ana cewa ta rasu sbd babu sauran abinda ya rage musu suyi Wani sautin ihun kukan Meryam ne da nysah ke amsa kuwwa da amo tin daga nesa ya fara jiyowa kafafunsa suka fara neman sarewa daqyar ya iso bangaren yana shigowa a palonta na farko ya tadda gawarta a rufe gaban yan uwansa dake wani irin kuka me ratsa rai da kunnuwa da tashin hankali. Zubewa yayi kan kafafunsa yana rintse idanuwansa hawaye na qafewa daga idanuwanta jikinsa na rawa cira ya rarrafo ya iso gaban gawar ya saka hannu ya bude fuskanta yana budewa ya saki rufar yana sunkuyar da kansa tareda dunqule hannuwansa dake fizga yana kasa dagowa. Gabaki daya yan uwansa su ukun kuka sukeyi mai tsananin gaske kaman rayukansu zasu fita sbd iya su yayanta ne kadai suka sani tukuna dan an hana kowa zuwa bangaren. Jikinsa Nysah ta fada ta qanqamesa tana kukan da sam bayajin komai shi sbd jinsa da ganinsa sun dauke dip na wucin gadi. Babu wanda yayi yunkurin shigowa saida aka basu lokaci suna kukansu da tashin hankalinsu na farko tukuna aka janyesu ana ficewa dasu. Acan ma dakin sultan bayan ficewan Asim kadir ya bude ido ya kalla yana buqatan a kawo wheelchair dinsa a ajiye a kusa sbd dole zaije gurin gawar haile yayi mata addua a matsayinsa na mijinta da harta bar duniya akwai aure a tsakaninsu. NUAB kuwa shiru yayi yana kasa motsawa bare tashi daga zaunen dayake yana kallo Sultan ya saka kadir ya dauke takardar gabansa ya fice da ita dan qonawa sbd maganar saukansa mulki sam bama zata fita daga dakin ba bare wani yaji dan kuwa a yanxu babu sultan din da boyem take tsananin buqata da so kamarsa dan haka ko baya boyem matiqar yana raye NUAB bazai taba sauka mulki ba sai lokacin saukansa yayi hakama dole a yanxu bazaiyi zaman dindindin a anjom ba zai dawo boyem da Ayanah sbd su tsaya a karkashin mulkin 'dansu dan basa cikakkiyar albarkarsu a ko yaushe. ******kaman yanda masarautar take cikin shiru da jimamin halinda Sultan ya shiga haka ta sake daukan wani shirun na rasuwan haile wadda tini akace ayi shirinta dan janaizarta batareda bata lokaci ba dan babu amfanin sake kwananta a duniya ba rufeba akan tsarin musulunci. Fadar irin mummunan halin da Yayanta suke ciki da iyayenta da Asim bame yiyuwa bane dan kuwa a abinda bai wuce awanni ba take suka sauya mummunar kama, Suna ji suna gani akaiwa mahaifiyarsu sutura sai a lokacin aka turo sultan akan kujera baida kuzari ko kadan da lafiya har zuwa bangarenta cikin palonta gaban gawarta da aka gama shiryawa aka fito da ita, Yayanta ne a zagaye da ita koda ya iso dan haka kowa ficewa yayi aka barsa daga shi sai yayan nata sukai mata addua. Sun dan dauki lokaci a ciki kafin sultan ya fito aka turasa zuwa komawa bangarensa sbd bazai iya fita janaizar ba daqyar yake jan numfashinsa daidai ma. Karfe biyar da mintina akai janaizar haile wadda ta tara dubban jamaa dik da anyi janaizar a lokacinda mutane ma basu gama ankarewa da labarin rasuwan tata ba. Ankaita gidanta na gaskia an dawo kowa ya shige bangarensa sbd bazaayi zaman gaisuwan ba a bisa ga umarnin daya fito daga sultan yasar. Shi kansa Asim ba iya matan kadai ba shima bangarensa ya shige ba shiga ba fita baya buqatan fitowa ko ganin kowa. Leylah ce a tareda shi cikin tsananin damuwa da kulawa tana masa addua tana kokarin basa juriya da karfin zuciya da basa addua sbd kada damuwa ta sakasa mantawa da riqe fadan Allah a bakinsa. Haka aka wuni a masarautar tsit kaman ba rasuwa akaiba tin karfe 8 da mintina kowane sahu ya dauke a cikin masarautar gabaki daya babu motsi ko sautin komai. NUAB yana bangaren mahaifinsa tareda shi saida ya tabbatar angama basa dukkanin kulawan daya kamata dasu maganinsa tukuna ya fito ya fice zuwa bangarensa ya nufi bathroom kai tsaye ya cire komai na jikinsa ya sakarwa kansa ruwa yana rufe idanuwansa ahankali yana sauke numfashi me dumi sbd daga karshe Allah me iko yayi yanda yakeso ga duka wanda yaso. Yana fitowa wanka shirin bacci yayi ya haye lafiyayyan gadonsa ya dauki wayarsa dake kan gefen gadonsa ya nemo numbern ghaz princess ya saka kira. Bata shiga ba dan haka bai damuba ya sake saka kiran har so kusan biyar amma sam kiran baya tafiya, Time ya juya ya kalla yaga dare yayi dan haka bazai kira maa sakinah ba yaji ko lafiya baya samunta zai bari sai gobe tukuna duk da a yanzu sun saba babu daren da suke iya bacci batareda sunyi magana ba ko a wannan kwanakin dayake cikin damuwa da tension babu daren da basa waya. Ajiye wayar yayi yana kwantawa ahankali tareda rufe idanuwansa cikin nutsuwa yana sake fidda numfashi da ajiyan zuciyar da tin rana yake saukewa baisan dalili ba. A daidai wannan lokacin kuwa acan anjom likitoci sunyi nasarar tsayar da ciki bahar din dayake kokarin zubewa cikin ikon Allah, Su Ammi dake cikin tashin hankali kashi kashi suna jin an samu tsaida cikin ajiyan zuciya suka ringa jerowa a tare suna godewa Allah musamman Ammin datake jin kaman wani barin jikin nata ne zata sake rasawa idan ta rasa jinin dayake asalin jininta dana Abaas kaman yanda suke fada dan kuwa hada yayansu aure ba shine asalin hada zuriarba abinda zaa haifa dinne. Bacci mai karfi ne ya sauke Bahar din bayan azababbiyar wuyar data sha wanda ta dauka itama mutuwan zatai, Bayan wucewan doctors din da gama fada musu hutu sosai na kwana biyu take buqata cikin ya sake tsayawa daidai ba abinda take buqata sai cire damuwa kwata kwata daga ranta. Suna tafiya shiga dakin Ammi tayi tana isa bakin gadon da bahar din ke kwance tana bacci ta zauna tana dafa goshinta tareda shafawa tana jin tsananin kaunarta da tausayinta na wahalar datasha. Tenya ce ta kwashi kayan jinin da aka lalata sosai ta fita dasu ta bawa su Naima su wanke. Basu iya fadawa NUAB abinda ake ciki ba dan haka suma boyo suka hau sbd hana sabon tashin hankalin da zasu iya gani idan ya sani. Kulawa da wani irin tattali na musamman aka fara nunawa bahar din wadda bata farka ba sai asuba, Maa sakinah ce ta kwana tareda ita dan haka ruwan wanka masu zafi ta hada mata ta shiga ta dan gasa jininta ta jima kafin ta fito ruwan tayi wanka da alwala ta fito tayi sallah tana idarwa tea me zafi da baa saka shuga ba sedai zuma aka kawo mata da naman da aka dafa mata tin dare akai warming taci kadan tasha magani ta koma ta kwanta take wani baccin ya kuma dauketa. Koda garin ya waye har rana Bahar na bacci dan haka suka sake tsayuwa akan kulawa da ita da cikin da yanzu shine hankalinsu ya taallaka akai, Ammi ma hankalinta a rabe biyu yake matiqar gaske sbd bugun zuciyarta ya kasa dawowa daidai idan ba sultan taje ta duba yanda yake ba. Su kansu su maa sakinah da suka fahimci hakan kuma ko babu komai tana tsananin buqatan kasancewa dashi a wannan lokacin da baida kowa a cikin matansa sai ita ga rashin lafiya dan haka maa sakinah ta nuna mata ta wuce boyem din kawai ita zata tsaya da bahar har saita warke sosai dan babu yanda zaayi doguwan tafiya da ita a wannan halin datake ciki. Su zuhrah ma hakan sukaga ya kamata dan haka suka karfafa tafiyan tata, Ita kanta Bahar tana tsananin son Ammin ta tafi sbd sultan da NUAB suna buqatarta. Ganin Bahar din ta samu sauki ba laifi a cikin kwana daya da wuni kuma jinin ya tsaya cak alaman cikin ya tsaya sai kawai ta shirya tafiyar batareda NUAB ya saniba dan kwata kwata ta dena daukan wayansa dan batasan yasan abinda yake faruwa anan din. Washe gari aka gama komai suka bar anjom zuwa Bahanian babban garin qasar da Airport yake dan bin jirgi zuwa boyem. Ammi da tenya da zuhrah ne suka tafi sai bayi biyu aka barsu da tarin sauran duka bayin, Suna wucewa Bahar ta sauke ajiyan zuciya tana jin samun nutsuwa tafiyan Ammin, Wayarta ta saka Naimah ta dauko mata ta kunna take massages dinsa suka fara shigowa a hankali tana kallansu cikin nutsuwa da jiran su gama shigowa. Suna gama shigowa babu wanda ta iya dubawa sbd zuciyarta datai rauni dan haka ta saka kiran numbernsa a natse tana sakawa a speaker ta ajiye gefen gadonta tareda zamewa ta kwanta kan gadon datake zaune ta kwantar da kanta a pillow tana jin wayar na ringing har saida kiran ya kusa yankewa tukuna ya daga a natse sbd yana bacci ne wanda bai samu yi ba tsawon kwanakin. Cikin muryansa da sauran bacci yake cikinta me kauri da wani irin nauyi da bayyanarda zamtowansa cikakke kuma namiji ba kadan ba ya ambaci sunanta da wani irin slow daya sakata bude idanuwanta dake rufe ta zubawa wayar ido. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 174 Jin shiru ya sakasa bude baki a cikin nutsuwa ya sake ambatar sunan dayake kiranta dashi ghaz princess, Ajiyan zuciya ta sake mai sanyi da nutsuwa wadda sautinta ya ratsa wayar ya shiga kunnuwansa ya bude idanuwansa dake da nauyi har lokacin dakyau tareda fidda numfashi me sanyi shima sbd daga karshe ya samu jin abinda ruhinsa yake tsananin buqatan ji wato koda sautin fitar numfashinta ne. Kasa magana tayi tana ji ya fara mata magana a natse da wani irin kamewa da tsantsar soyayyarta data gama dashi yasan tana jinsa duk abinda yake fada. Saida ya gama maganar ta fara fidda hawaye sautin kukanta na fita kadan ta ambaci sunansa sai kawai ta kasa cewa komai ta ringa kukan tana jin gabaki daya ma duk batada lafiya. Shiru yayi sautin kukanta na ratsashi yana tayar da duk wata tsigar jikinsa a hankali zuciyarsa na sosuwa da jin duniyarsa ta tsaya cak ita kadai yake tsananin son gani a gabansa. Sai datai shiru batareda kowannensu yace komaiba kafin ta bude baki da muryanta data sake tsimar da gangar jiki da zuciyarsa tace 'Yaya jikin Sultan?? Yaji sauki sosai yanzu? Kana lafiya? Jinginar da bayansa yayi gabaki daya jikin gadon dayake kai yaji inama baiji muryanta a daidai wannan lokacinba da bazai iya tsallake komaiba ya tafi gareta dan zuciyarsa kawai ta rasa duk wata nutsuwanta yanxu babu wanda zai iya gane kansa matiqar ba saka Sultana dinsa yayi a idanuwansa ba. Bude baki yayi ya amsa bata da cewa 'Sultan Alhmdlh yana samun sauki' 'And you?? Tafada tana daukan wayar a hannunta tana riqewa da tafin hannuwanta duka biyun cikeda sanyi. 'Ni bana tareda nutsuwa da kwanciyan hankalina,ina tsaye ne kawai but I'm not myself,i miss you to the core My queen and I'm still missing you Ayanah Bahar ghaz' Wasu hawayen ne suka gangaro mata masu sanyi da tsantsar kaunarsa da soyayyarsa dake cinta itama ta bude baki tace 'Naso biyo Ammi dubiyan amma bazaa barniba saina sake samun sauki inji Ammi' 'Bakida lafiya? Meya sameki? Menene yake damunki? Meyasa bansaniba? Meyasa ba wanda ya fadamun? Meyasa aka boyemun?sosai ne? Girgiza masa kai tayi kaman yana ganinta sbd batasan wace tambayan zata amsaba tace 'Naji sauki ba wani ciwo bane kawai yanayi ne' Shiru yayi baice komaiba yace mata ta koma ta kwanta ta huta anjima zai sake kiranta. Gyada kai tayi cikin sanyi tana cewa 'Allah ya qarowa sultan lafiya' 'Amin' yace yana kashe wayar. Itama ajiyewa tayi gefenta tana sake kwantawa daidai tareda rufe idanuwanta tana samun kwanciyan hankali da nutsuwa. **NUAB kuwa yana gama wayar ajiyewa yayi ya ziro kafafunsa qasa yana saukowa gadonsa ya nufi bathroom kai tsaye ya shige. Dukkanin abubuwan daya saba yi yayi yai wanka ya fito daure da towel gashinsa na tsiyayar ruwa ya zari towel qarami yafara gogewa yana nufar gaban dresser. Shirin kusan mintina talatin yayi harma da qari kafin ya fito cikin wasu Navy blue native kaya da hularsu da suka nutsu iya nutsuwa a jikinsa. Aleey yana palon farko inda dining room yake yana jiransa table a cike da breakfast da aka jere a natse. Kallo daya aleey yayi masa ya sauke ajiyan zuciya sbd nutsuwan ubangidan nasa data fara dawowa, Gaidasa yayi a lokacinda ya iso gurin Amsawa yayi yana zaunawa kafin masu serving abincin suka shigo a jere suka fara zuba komai a tsare a natse kansu a qasa dan basuda iko ko daman dagowa daga abinda suke sbd baa buqatan kuskure ko daya a gaban sultan me boyem. Suna gamawa suka fice a natse sukabar gurin sai angama su sake shigowa gyara gurin, Suna ficewa Aleey ya dauki ruwa ya bude ya zuba a glass cup dake gurin ya ajiye a gaban NUAB sbd babu me taba cup din dayake kaiwa a bakinsa matiqar yana zaune idan ba Aleey ko keelah ba sai kuma iyayensa uku dinnan mata sai kuma matarsa da zata karbi ragamar hakan a gaba. Fara breakfast din sukai a tare cikin nutsuwa, Bai wani ci sosai ba sbd har yanxu cikinsa bai gama dawowa nasa ba dan haka tea yasha sosai kafin ya dauki tissue yana goge bakinsa ya dago kyawawan idanuwansa masu haske ya kalli Aleey yace 'Ka bincika su waye likitocin da Sultan ya mayar doctors na ghaz kwata kwata, Iya na cikin masarautar ghaz din nake nufi bana asibitin da aka gina a garinba, Idan ka ganeso ka nema contact nasu kayi magana dasu inason sanin meya samu ghaz princess' Dagowa aleey yayi yana tabbatarda angama. Fitowa Yayi dukkanin tsaro da fadawansa suna bayansa ya nufi bangaren sultan ya dubasa cikin kauna da kulawa. Sultan din yana zaune akan wheelchair cikin dan shirin da Kadir yayi masa. NUAB da kansa ya basa magani bayan yasha tea kadan. Basu guri kadir yayi sukai magana wadda akan bayar da mulkin da NUAB yaso yi ne ga Asim Sultan ya yanke maganar kwata kwata tareda bayyanarda qin amincewansa a bisa hujja me karfin cewan Asim bazai iyaba yanada rauni ke yawa musamman yanxu daya rasa mahaifiyarsa bazai taba zama mai zarrar da zai iya mulkan karagar mulkin boyem datake da karfin gaske a duniya. NUAB a rayuwansa baida raayin dawwama a cikin mulkin amma idan har iyayensa zasu zauna dashi a boyem suyi rayuwa zai rungumi kaddarar da Allah ya haifosa a cikinta a karo na biyu, Zai rungumi kaddarar data saka Allah ya tarwatsa zuriar mahaifiyarsa da jarabawa me karfin data kawo ta boyem ta haifesa sbd kawai Allah yayi zai zamo a cikin tarin jerin sunayen da suka mulki boyem a tarihin duniya. Numfashi ya sauke tareda kallan mahaifinsa yana gyada masa kai cikeda kauna da kulawa. Shima sultan din wani farin ciki da nutsuwa yaji ta shigesa a wannan karan 'dansa LEUL NUAB ALMAZZ BOYEM ya yadda da mulkar boyem akan raayinsa ba akan kowane irin sharadi ko tirsasawaba. Fitowa sukai NUAB din ke tura kujeran Sultan din da tarin securities masu yawa da fadawa masu yawa dake biye dasu zuwa bangaren Asim a karo na farko da dukansu suka taba zuwa. Ko da suka isa an riga an iso an sanar dashi zuwan mahaifinsa da dan uwansa Sultan me boyem dan haka yana xaune babban palonsa na farko shikadai sai matarsa dake tsaye akansa tin jiyan tana hana zuciyarsa shiga mummunan duhu. Gabaki daya tsaron dake biye dasu a wajen bangaren suka tsaya daga NUAB sai sultan da kadir da aleey da keelah ne suka shiga ciki. A palon suka zauna cikin nutsuwa mulki da izza na dukan juna da zallan nutsuwa da kamewa tareda bayyananniya kulawa da bayyanarda alhini. Kallansa sukai a lokaci daya kaman yanda ya dago cikin nutsuwa da kamewa shima ya kallesu sbd tin jiyan Allah ya taimakesa yau ya tashi da karfin zuciya da tawakkali da nutsuwa tareda barwa Allah yana mata fatan saduwa da rahamar ubangiji. Cikin kulawa sukai masa gaisuwan rasuwan gabaki dayansu hadda su aleey cikin girmamawa da mata fatan saduwa da rahamar Allah ya kuma yafe kurakurenta. Amsawa yayi a natse yana miqa godiyansa ga Sultan NUAB da mahaifin nasu bayan shima yai masa gaisuwanta sbd shima matarsa ce ai. Suna gama gaisuwan suka bar bangaren suka isa babban fadar masarautar da tarin dubban jamaa ke cike suna jiran fitowan Sultan NUAB ayi masa gaisuwan rasuwa sbd baa dauka sultan yasar zai iya fitowaba. Tareda Asim suke wanda NUAB ya fara bayyanarda gaisuwansa garesa cikin girmamawa da mutuntawa tareda tausawa dan nunawa duniya matsayinsa da girmansa da dole a basa, Hakan kuwa ya saka aka bayyanarda girmamawa da mutuntawa aka ringa masa gaisuwan mahaifiyarsa tareda adduoi masu kyau. Anan zuka wuni ana gaisuwan ga sultan yasar da Asim harma da NUAB. Sai yamma lis gap da magrib aka watse aka maida sultan bangarensa shima NUAB bangarensa ya nufa. Ana magrib motocin da suka dauko su Ammi daga Airport suka iso masarautar suka fito batareda NUAB ma yasan da isowansuba sbd yana masallaci tareda mutane. Bangarensu suka nufa wanda tin kafin su iso bayi sun isa sun gyarasa tsaf leylah ta sakasu. Zuhrah ma anan bangaren tayi xamanta dan haka kowannesu daki ya shige Wanka da alwala sukai suka fito sukai salloli suna idarwa tini aka cike dining da abinci masu lafiya da yawa. Tenya ce ta sakasu cin abincin dole cikin nutsuwa kafin suna gamawa anyi sallar ishai sukai sallah. Sai a lokacin ne NUAB yasan da isowansu a wayar Ammin data kirasa dan haka ya kira kadir ya sanar dashi isowan Ammin. Kadir take ya saka akaiwa bangaren sultan sabon gyaran da duk yake buqata koina ya dauki tsit kowa yabar bangaren fadawan dake tsaron kofar gurin kadai aka bari shima ficewa yayi daga bangaren ya tafiyarsa dan bawa Ayanaah ghaz daman zuwa duba maigidanta wanda daga shi har itan a cikin tsantsan matsuwa da ganin junansu suke sbd zuciyarta kaman zata dena bugawa haka takejinta shikuma ganinta kadai ne abinda yake ganin yana buqata a yanxu sbd zuciyarsa ta samu karfin halin data rasa. Bangaren Haile dukkaninsu suka dunguma suka tafi dan miqa gaisuwansu akan rasuwanta da babu wanda bata girgiza ba a tsakaninsu. Cikin tausayawa da nuna kulawa sukai gaisuwa a gaban mahaifiyarta dake zaune ta tsufa sosai Su Aslam dukansu suna zaune tareda ita. Dukkaninsu zubawa Ayanah ghaz idanuwansu sukai suna kalla cikeda sanyin jiki sbd daga karshe ubangiji ya nuna musu bazasu iya cutatar da wanda shine da kansa yake bata kariya ba sbd batada haqqin kowannensu kaman yanda kakarsu ta fada musu. Amsawa gaisuwan sukai babu wanda jikinsa baa mace ba dan haka sukai shiru dukkaninsu. A lokacin ne Asim ya shigo tareda leylah sbd kiransu da akai akan ayanah zasu musu gaisuwan. Zaunawa yayi a natse yana dan sauke kansa agaban sirikan nasa duk da iyaye suke a gurinsa tinda basu fara da yar jin nauyiba akwai sakewa a tsakani. Gaisuwa cikin tsananin kulawa su Ammin sikai masa dukansu ya amsa yana miqa godia. Sun dauki lokaci a bangaren dan nuna kulawansu kafin suka fito. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 175 Karfe goma da mintina kadan Ammin ta isa bangaren sultan cikin nutsuwa da sanyin jiki, A lokacin data shiga koina tsit ba haske sanyin ac da qamshin NUAB ne daya dan kama bangaren sbd yanda yake wuni da zama acikinsa na kwanakin ke tashi. Kai tsaye kofar bedroom dinsa ta nufa kowane takunta bugun zuciyarta qaruwa yakeyi yana saka mata tinani kala kala da halinda zata gansa. Hannu ta saka ta kama handle din kofar dakin ta bude tareda saka kafarta ta dama tana takawa sautin sarkan kafarta da bata taba cirewa ba yana bada sautin daya sakasa dagowa ya sauke mata idanuwansa yana zubawa takunta su kowane taku na dawo masa da ranar farko data fara sako kafarta a cikin wannan dakin nasa tirakarsa dan zamowa cikakkiyar mallakinsa wanda sautin sarqar kafarta ne ya fara sakasa dagowa ya kalleta ko a ranar farkon. Ita kanta kallan dayake mata ne ya sakata dakatawa kadan tana tsayuwa a inda take tsayen kaman yanda ranar farkon hakan ta faru bama tareda tasan tayi hakan ba. Daga kan takunta daya tsaya ya dauke idanuwansa yana dawowa dasu akan fuskanta cikeda nutsuwa da kewa da wata irin kauna me tsafta da karfi ya kalli fuskanta dukkanin jikinsa na mutuwa. Takowa taci gaba dayi ta iso har inda yake zaune tsakiyar gadonsa yana kallanta ta zauna a cikin nutsuwa tareda kallansa tana bayyanarda dukkanin kulawa da tausayi da alhininta ta fara yi masa gaisuwan rashin haile kafin ta tambayi jikinsa tana dora hannunta daya akan nasa daya bude mata alaman ta saka nata akai. Hade tafin hannunsu yayi a cikin nutsuwa yana sarqe yatsun hannunsu ya sauke ajiyan zuciya me zafi da radadin abubuwa da dama ciki hadda na rashin uwar yayansa matarsa ta farko. Amsata yayi batareda doguwan hayaniya ko motsiba daganan sukai shiru kafin ya sake tambayansa yanayin yanda yake ji a yanzu yana bata amsa tana dubasa a natse damuwanta na bayyanuwa. Ganin halin datake neman shiga na damuwa me yawa na gani wheelchair a dakin ya sakasa janta jikinsa ahakali ya rumgume batareda yace komaiba sbd shirun yake buqata a yanzu. Lafewa tayi itama tana dauke numfashi dan basa nutsuwa da shirun dayake buqatan. Haka sukai shiru babu motsi ko kalman komai a hakan suka kwana. Washe gari bata bar bangarenba saida tai masa komai da kanta ta basa breakfast ta basa magani tana nan dr yazo ya dubasa ya sake mata bayanan komai wanda hankalinta ya kwanta dan haka ta sake basa kulawa sosai dakyau tukuna saida NUAB yaxo anan bangaren suka gaisa a palon Sultan din itace ta turosa a kujeransa har palon suka gaisa da NUAB daga nan ta fice ta basu guri suna magana akan likitocin da aka gayyato daga wata qasar dan dubasa amma an riga an musu komai na anjom zasu samesa gashi kuma Ammin ta baro anjom tazo dan haka dole dai komawan zaayi acan anjom ayi jinyar inda babu ko yan dubiya ko kadan ya samu yayi jinyar nutsuwa. Sai anyi sati daya da rasuwan haile kowa ya watse tumuna sultan din zai tafi dan haka kulawa dashi kwata kwata ya dawo hannun Ammin wadda a yanxu saita kwana ta wuni batama baro bangarensa ba sedai kullum tana zuwa ta gaida mahaifiyar haile ta sake musu gaisuwa musamman Asim da suke nuna masa wata irin kauna da kulawa sosai dan kuwa ko abincin da zaici daga bangaren Ammin tenya takeyi da kanta tana aika masa acan bangaren wani lokacin ma anan bangaren yake cin abinci da Leylah sun taru sun tsayu akansa sbd kada ya shiga damuwa yana samun kulawan dama bai samu ba a baya rayuwansa dan kuwa kai tsaye kaman NUAB suke jinsa yanzu. Da daddare Aleey ya gama hada bayanan umarnin LEUL din kuma yayi magana da likitocin amma bai buqaci jin komaiba da kansa sbd yana kiyaye huruminda iya na ubangidansa ne kadai dan haka jin menene yake damun queen din boyem iya gurin me boyem dinne. Saida suka gama komai Sun iso palon bangaren NUAB din aleey ya kallesa yana daga gefensa cikin girmamaw ya sanar dashi yayi magana da likitocin kuma dukansu suna jiran kiransa kowane lokaci. Sofa ya nufa yana zaunawa tareda fasa shigewa yana dagowa ya kalli aleey din yace ya kirasu yanzu yaji. Biyosa aleey yayi yana saka kiran dr Ibrahim wanda shine babba yana dauka ya miqawa NUAB din wayar cikin nutsuwa da girmamawa. Amsar wayar yayi yana dorawa akan kunnensa take dr Ibrahim ya bude baki ya fara miqo gaisuwansa cikin zallan girmamawa da nutsuwa. A taqaice NUAB ya amsa yana buqatan bayanin komai a yanda yake na abinda yake damun princess din ghaz. Shiru dr Ibrahim ya danyi sbd Ammin data ce bata son kowa yasan da cikin da zubewan daya tashi yi amma kuma babu ta yanda zaayi ya kasa amsa tambayar sultan din gabaki daya da kansa dan haka numfashi ya sauke yana farawa da neman afuwan Sultan din akan rashin fadarsu da kuma jajanta masa akan abinda ya kusan faruwan tukuna ya fada masa miscarriage Bahar ta kusan samu amma dai cikin ya tsaya yanxu.... Dagowa da idanuwansa da girmansu da haskensu da wani irin kwarjininsu tareda abinda aleey ya gani cikinsu ya kalli aleey din wanda zuciyarsa ta girgiza da karfi sbd kallan yana bayyanarda dukkanin tashin hankalin da ido zai iya bayyanawa. Bude baki yayi cikin sauti me dauke da tsantsar nutsuwa data shigesa ta kai tsaye akan abinda kunnuwansa suke ji masa da yama kasa ganewa yacewa Aleey 'Wat does miscarriage mean?? Kallansa aleey yayi shima yana rikicewa da amsar dazai bada sbd bace masa kalman tayi take a cikin kai dan haka ya fara kokarin daga wayarsa yana kokarin budewa yana son tabbatarda abinda ya tina da maanar kalman. A cikin wayar dr Ibrahim ya sake tattaro nutsuwansa yace 'Ranka ya dade miscarriage na nufin zubewan sabon ciki a jikin mace ko fitarsa' Dawo da hankalinsa yai duka kaf akan dr Ibrahim din yace 'Cikin ne a jikin Ayanaah BAHAR?? And maganar nan da kake fadamun yanzu cikin ya fita kenan daga jikinta?? Are you like for real ko me? Qarasa rikicewa Aleey yake neman yi yana fasa bude wayarsa jin abinda LEUL ke fada, Dr Ibrahim cikin sauri da kokarin qarasa bayaninsa cikin nutsuwa ya sanar dashi cikin bai fita ba allah ya basu ikon tsaidasa dan haka....... Ko gama sauraron kalamansa NUAB baiyiba ya datse wayar yana jefarwa gefensa tareda rufe idanuwansa da suka sauya a take, Su Ammi kuwa sun san me sukai na boye masa Bahar na dauke da cikinsa? Sun san me sukai na hana ya sani? Da cikin ya fita shikenan ya shiga ya fita bai saniba a matsayinsa na ubansa ko me? Gashin jikinsa ne suka miqe gabaki daya cikin wani irin yanayin dayake jin jikinsa duka yana zafi kaman wutar zazzabi ta dokesa a take. A hakan ma suna nufin bazaa sanar dashi ba har sai Bahar din tayi ciwon ta warke, A hakan ana nufin dai yaushe zaa sanar masa? Rintse idanuwansa yayi da har sun dan fara masa radadi ya dauki mintina a hakan zuciyarsa na shiga fargaban da bai taba samun kansa a cikinta ba sai a lokacinda yaga sultan a kwance cikin halin mutuwa ko rai a gabansa sai yanzu dayake jin fargaban me yawa tana shigarsa na abinda yaji. Bude idanuwansa yayi ya kalli Aleey da Yake tsaye cikin shirin jiran kowane irin umarninsa, Kallonsa yayi ya dauke kai yana bude baki yace 'Ina buqatan ganinta da kaina tareda likitocin dana yadda dasu akan wannan' 'Aiit Sir' Aleey ya fada kai tsaye yana juyawa yabar palon shima yanajin wani irin karfi da zimmar dole ya hada kan manyan likitocinsu dan zuwa duba cikakkiyar lafiyan Magajin boyem,Moscow da ghaz. Yana ficewa shima miqewa yayi kai tsaye yana wucewa ciki tareda saka kiran wayarta tana dauka saukan sautin muryanta kadai yaji a kunnuwansa yaji ya qarasa rasa nutsuwansa idan ba isa yayi gareta ba ya duba lafiyanta data jininsa dabai san dashiba dayake cikinta yana rasa yama yakeji a zuciyarsa. Aleey kuwa kai tsaye tin a cikin daren ya fara shirin tafiyan likitan dazasu dashi sbd ba buqatan jiran komai bayan tafiyar. Washe gari babu wanda ma ya samu ganinsa kaf har iyayensa kuwa dan sedai ta waya yayi magana dasu yaji ya jikin Sultan din, Baicewa Ammi komaiba hatta ita Bahar din baice mata komai ba akan cikin kawai ganinta yake mutuwan son yi. Cikin nutsuwa da kulawa sukai wayarsu suka gama bai nuna mata komaiba sbd kadama ta shiga damuwan dazata sake taba lafiyansu. A cikin kwanaki biyu Aleey ya gama hada tafiyarsu wadda ba wanda ya sani bayan likita da aka sanar, Ammi sosai take kulawa da sultan itama duk da hankalinta yana rabuwa sosai rabi akan Bahar da cikinta datake jin kaman ta daukota ta dawo da ita nan gabanta amma kuma bazata iya daukan risk na doguwar tafiya ga Bahar din ba ya sakata ta daure kawai tinda Sakinah kaman itace tana can tana kulawa da bahar kaman zata tayata renan cikin a jikinta. Ana adduar kwana biyar iyayen haile zuka wucewansa tareda duka sauran yayan Nysah aka bar Nysah din kawai sai daga baya sbd baa zaman gaisuwan komai iya sune kadai a zaune koyaushe cikin kunci da damuwa bama kaman Aslam da meryam da zaa bari su kadai gwanin tausayi ba kowa a tareda su sai bayinsu da zasuyi rayu dasu, Ga dukiya da daula da dukkanin jin dadin duniya da tarin arziki me yawa gaba da baya amma ba farin ciki ko kadan ba uwa ba miji ba uba sbd har lokacin babu kauna ko kulawa sosai a tsakanin sultan dasu duk da kullum suna bin Nysah da Asim gurin dubasa da gaidasa amma kulawansa da tsantsar kaunarsa tana bayyane ne akan Asim da nysah dan haka duk suka sake shiga damuwa da zama kalan tausayi. Ranar da akai sati da rasuwan a ranar bayan addua da yamma da daddare Jirgin NUAB zai tashi dan haka a daren yayi bankwana da iyayensa yayi tafiya me mahimmanci abinda kawai ya fada musu. Bayan tafiyarsa masarautar ta sake sanyi sbd me ita baya nan yayi tafiya sai kuma ya dawo. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 176 Bayan tafiyar NUAB washe gari itama Nysah ta tattara ta koma bayan da ita da Asim harma da Ayanah sun taru sun rokarwa su Aslam yafiya da afuwan Sultan ya kuma sauko ya yafe musu. Nysah na wucewa shirin tafiya umrah suma suka fara su biyun dan suna buqatan dan tafiya kansu ya sake warwarewa ko zasu dawo ma sai angama bikin kadir da sakinah da aka daga dole sai nan da wani watan sati hudu dai masu zuwa kenan. Asim ya san da cikinsa da leylah shima take dauke dashi bayan datai rashin lafiyan wuni daya na rashin hutu da kwanciyan hankalin da sukaita fama dashi a kwanakin. Farin cikin farko kenan daya iya shigarsa bayan rasuwan mahaifiyarsa dan kuwa ya tabbatarda data raye zatafi kowa farin cikin ganin 'dansa. Su kansu su Aslam yana fada musu murnan jin hakan sukai tareda sakawa cikin wata irin kauna da soyayya me karfi da tsafta sbd sanin hakan na daya daga cikin burin mahaifiyarsu ganin zuriar Asim dinta a duniya sbd soyayyarsa daban take a duka cikin yayanta. Irin yanda suke nunawa Leylah kulawa ya saka su ayanah sake jin nutsuwa dasu dan haka sai suka basu daman kulawa da leylah din yanda ya kamata hakanne ma ya saka koyaushe idan bata bangarem mijinta tana bangarensu tareda su ana hidima da ita rayuwansu na dan sauyawa daga kadaici da jinsu kaman mujiyoyin da aka ware daga cikin mutane. ***Tinda tayi sallan asuba maa sakinah ta shigo dakinta ta kawo mata tea me kauri sosai da dan cake taci ta koshi ta koma ta kwanta bata farka ba ayau din bacci takeyi sosai sbd ta samu sauki sosai tama warware sbd daman zuba ne cikin yayi kuma tinda ya zuba din bai sake komaiba itama tinda ta gama jinyar kwana biyun ta warware amma sam duk da hakan babu abinda ake barinta yi ko doguwan motsiba bare tafiyan datake son suyi zuwa boyem suma su duba sultan. Karfe kusan goma na safe ta motsa kadan ahankali tana jan numfashi me sanyi da mutuwan jikin bacci sbd qamshin dataji ya shiga hancinta wanda ya saka jikint sake macewa daga kwancen. Cigaba tayi da baccin dayake neman yankewa sbd qamshin dayake shigarta har lokacin, Kai tsaye kamshin ya sake shigarta yana isa ga kwakwalwanta da zuciyarta dan haka ta bude idanuwanta ahankali cikin sanyi batareda ta motsaba. Zaune yake a gefen gadon dataken kwanci ya zubawa kyakkyawar fuskanta idanuwansa dake wani irin zafi zafi ma sbd samun ganinta bayan tsawon lokaci. Black Armanis ne a jikinsa da suka maidasa asalin baturen Moscow da kuma bayyanarda tsantsan jinin mulkin dake yawo a jikinsa. Bata motsaba idanuwanta kadai ta zuba masa tana masa wani sanyayyan kallo sbd kasa yadda datai shi dinne a gabanta a cikin dakinta a gefenta yana kallanta. Hannnunsa daya ya daga ya miqa akan nata ya dafa cikin nutsuwa ya bude baki zai ambaci sunanta ta motsa da wani irin mamaki tana tashi zaune sbd jin hannunsa akan nata haduwan fatarsu ya sakata tabbatarda shine a gabanta.. Shine ya qarasa tadata zaune sai kawai ta fada jikinsa ta zagayesa da hannuwanta biyu ta qanqame tana rufe ido tace 'Kaine?? LEUL ALMAZZ.... Kasa sauke numfashinsa dayake tokare da kirjinsa yayi tinda ya samu labarin yanayinta sai daya saka hannuwansa duka biyun ya rungumeta gabaki daya yana qanqameta cikin sanyi a jikin jikinsa tukuna ya sake numfashin me zafin daya sauka akan fatar bayanta dake bayyane sbd rigar jikinta vest ce da iyakacinta cinyoyinta. Rungumar mintina kusan goma yayi mata bai saketa ba yana jin bugun zuciyarta a kirjinsa yana hawa da sauka hakana dumin jikinta yana shigarsa kafin ya saketa a hankali tareda dagota a natse daga jikinsa yana kallan fuskanta ya ambaci sunanta yana kallan cikin idanuwanta yaga alaman da gasken bata cikin wani yanayi na ciwo ya sauke ajiyan zuciya me sanyi yana cewa 'Wane irin bacci ne yar Ammi takeyi haka har pass ten? Hannunta ya hade da nasa yana sarqewa a hankali tareda kallan cikin idanuwanta da suke tattare da nauyin baccin data farka yace 'Kin tabbata a hakan kina missing na mijinki kuwa? Dauke idanuwanta daga kansa tayi murmushi me kyau yana taho mata ta bude baki tace 'Yaushe ka taho? Ka dade da isowa? Ya akai ka taho ka baro su Ammi acan? Meyasa kazo yanxu baka jira su ba? Yaya jikin Sultan? Hannuwansa biyu ya saka ya cirota gabaki daya daga cikin gadon da bargon dayake rufe da rabin jikinta ya zaunar da ita akan kafafunsa yana kallanta da kyau yana bin kowane sauyin datai da ido sbd tayi wani irin haske sosai da wata irin cikowa da glowing na daukan ya miqa hannunsa akan fuskanta ya shafi hancinta dayake wani kyalli ya maida idonsa cikin nata yace 'Bana buqatan jiran kowa idan zan taho ga iyalina shiyasa ban jira su Ammin ba okay? Hannunta daya ta daga tana dafe nasa daga shafan dayake wa hancinta tace 'Meyasa baka fadamun zaka taho ba to?? Motsata yayi da dan karfi ta sake matsewa da jikinsa a zaunen ya saka hannunsa daya a wuyanta yayi mata shafar data saka tsigar jikinta gabaki daya miqewa yayi qasa da murya sosai yace 'Idan na fada miki akwai tarban da shiryawa miji ne bayan wannan dana samu na samunki kina bacci in a very very sexy way....... ya qarasa fada da wata muryan dake qasa qasa sosai yana saka kansa a wuyanta yai kissing hankaki yana sake matse hannunta da nasa. Lumshe ido tayi tana jin wani yarrrr sbd ba zato taji saukan lips din nasa a wuyanta. Janyewa tayi kadan tana dago idanuwa ta kalli fuskansa da shima ita yake kalla yana jin ya rasa yaya zaiyi da ita sbd tsananin soyayyarta me karfin gaske da kuma kewanta da shauqinta... Miqewa tayi da sauri zatabar jikinsa ya sake dawo da ita ahankali yana sake zagayeta da hannuwansa yana shinshinanta kaman wanda yake a buge yana jan qamshinta a cikin hancinsa yana jin cikinsa da ruhinsa na cika da duk abinda suke buqata. Shaqarta yayi da kyau kaman oxygen din rayuwansa kafin ta rokesa ya saketa ta nufi bathroom tana waiwayensa. Wanka tayi kaman yanda ta saba ko data fito baya daki dan haka hakan yafi mata ma, Cikin nutsuwa da farin cikin ganinsa ta shirya tana gamawa aka shigo da breakfast dinta ta zauna tafara ci a natse tana duba wayarta da chats dinta dan tasan shima a yanzu yana can yana hutawan doguwan tafiyar da sukayo. Tana cikin cin abincin Maa sakinah ta shigo dauke da madarar data dafo mata ta kawo ta miqa mata ta zauna gefenta tana fada mata isowan NUAB din duk da tasan yazo har dakin ya duba bahar din yana isowa. Fira suka fara kaman yanda suka saba Bahar din nayi tana chatting dinta hankali kwance cikin nutsuwa kaman yanda suke zamansu kullum. Maa sakinah tayita kiran wayarsa taji ko ya tashi daga hutun a kawo abinci a jera a dining amma bata samu Aleey ma data kira baccin yakeyi dan haka sai ta kyalesu su huta kawai har zuwa lokacin da NUAB din zai tashi. Kwata kwata bai fito ba basu gansa ba sai bayan sallar magrib, Ko daya shigo bahar na bedroom dinta maa sakinah ce kadai a palon tana waya. Cikin nutsuwa ya zauna tana ajiye wayar itama suka gaisa daidai nan bahar ta fito tana wayar itama da Ammi data kasa fadawa NUAB din yana nan sbd kunyar fada takeji. Tinda ta taho tana wayar idanuwansa sukai mata wani natsatsen mayen kallo so daya ya dauke idanuwansa akanta sbd Maa dake zaune zai iya rasa kansa. Likitan dazai dubata ne ya buqaci komai ya zama ready ta taho dan haka Maa ce ta rakata har private dakin ganin likitan dake cikin masarautar me tsari da komai da zaa buqata. Babu bata lokaci kuwa suna zuw likitan ya fara dubata cikin qwarewa da nutsuwa tareda scanning daban daban wanda babu abinda bai fidda kwarrwansa ya duba ba gameda lafiyanta dana cikin. Har ishai baa gama ba yaje yayi sallah batareda anbari kowa yasan sarkin boyem yana anjom dinba. Suna dawowa dukkanin bayanin daya shafi lafiyar cikin kai tsaye Dr fuat yayi masa akan komai a yanzu is normal hakama satikan cikin bakwai. Maa bata tsayaba likita na gama bayani ta wuce, Tana isa dining room dayake babbar palon masaukinsa dake cike da lafiyayyan duniyar dauka ta shirya masa da kanta ta kira aleey ta sanar masa tukuna ta shigewanta. Aleey har palon ya sakasu bai shiga ba ya dakata daga kofa yana juyawa sbd a nasa dakin zaici abincinsa. Itama abincin kawai zata tayasa ci kaman yanda ya buqata shiyasa ta biyosa suna nufar dining room din komai shiru qamshinsa ne kadai daya fara gauraye gurin yake tashi. Zaunawa sukai a dining yana waya da Mahaifinsa cikin nutsuwa yana kallan yanda take zuba masa abincin cikin nutsuwa da sanyin jiki. Tana gamawa zata zauna ya kamo hannunta yana zaunar da ita akan kafafunsa yana kallan hannunta datai aikin dasu yakai bakinsa yayi kissing yana kashe wayarsa ya ajiye yana kallan bayanta inda abincin data zuba masa. #MAMUH 09033181070 HAYATEEM Mamuhgee 177 Abincin itama ta juya ta kalla a natse kafin ta juyo da kallanta akansa zatai magana taji saukan hannunsa cikin rigarta yana dorawa akan fatar cikinta data sakata jan numfashi da karfi ahankali sbd wani sanyin hannunsa daya ratsa fatarta. Rufe idanuwanta tayi ahakali tana dan motsawa kadan kafin ta bude idanuwanta ta kallesa jikinta na mutuwa da kallan dayake mata me tsananin sanyin dake bayyanarda kaunarsa da batada iyakar da baki zai furta akan abinda yake cikinta yanajin jikinsa na mutuwa da dumin fatar cikin nata dake shiga tafin hannunsa dayake kai. Shiru sukai bata iya cewa komaiba bare motsawa tana sauraran yanda yake fidda numfashi me sanyi da nutsuwa, Da sanyi da nutsuwa ya bude baki ya furta 'Thank you Ayanah Bahar' Kallansa tayi tana kasa cewa komai har lokacin sbd batasan me zata fada ba. Hannunsa ya janye cikin sanyi yana cirowa daga cikin rigarta yana zagayeta da hannuwansa ya janyota cikin jikinsa sosai suka hade ya shaqi qamshinta me sanyi da kashe jiki yana cewa 'Tin yaushe kikasan da babyn NUAB ALMAZZ a tareda ke?? Kallansa tayi tana dan yin baya kadan tace 'Ammi fa?? Murmushi ya sake me shegen kyau da sauti yana sake dawo da ita jikinsa sosai yana rungumeta da kyau yace 'Ok yaushe kikasan da jikan Ammi ko 'dan yar Ammi zance?? Sake janyewa zatai tana masa wani kallo tana murmushinta fita ya matseta yana ciro hannunsa daya daga zagaye qugunta ya baro dayan yana sakawa a cikin wuyan zuwa bayan wuyan ya matso da fuskanta gap da tasa yana saka fuskansa ciki wuyan nata yafa shaqar qamshinta da kyau ya rufe ido cikin sanyi ya bude yana kallan fatar wuyanta datai wani haske da fresh tana daukan hankalinsa, Wuyanta daya motsa data hadiye yawun bakinta kadan ne yabi da kallo yana sake jin qamshinta da yayi mugun missing yana shigarsa dakyau. Ba tsammani taji saukan lips dinsa a wuyanta daidai maqoshinta daya motsa ya sauke mata wani lafiyayyan kiss me tsananin sanyin daya sakata sake hade wani yawun ba shiri. Sake kissing gurin yayi yana maida kansa gefen wuyanta ya cusa cikin sanyi yana sake zagayeta da hannunsa daya ya matsota sosai ya sake hadesu da dan karfi yana fitar mata da numfashi me zafi akan fatar gefen wuyanta zuwa kafarta daya sakata sauke ajiyan zuciya me sanyi tana dan dora hannunta akan nasa hannun dayake wuyanta yana shafawa suka kalli juna cikin sanyi da kauna me sanyi. Bakinsa yakai akan idonta na dama yayi kissing kafin yayi na hagun yana dawowa akan hancinta shima yayi kissing tukuna ya sauko akan bakinta ya tsaya cak daidai bakin nata yana kallan lips dinta da kaf duniya shine kadai yasan taushinsu da wani irin dandanon dasuke dashi dan haka ya dora nasa a natse ya mannesu guri daya batareda ta zira harshensa cikin bakinta ba hakama bai tsotsa lips dinba kawai hadesu yayi yana fara jin taushinsu akan nasa lips dinta yana kallan idanuwanta da sukai qasa yana jin bugun zuciyarta a kirjinsa yana sauyawa dan haka ya dan sake mannota yana jin kirjinta da suka qara cika suna tokale shi. Goga lips dinsu da juna yafara yi ahankali yana lumshe idanuwa tareda jin saukan bugawan zuciyarta ta kowace daqiqa kafin ya fiddo harshensa cikin sanyin dayake kame da dukansu zuwa cikin bakinta yana fara laso dandanon bakinta da baya rabo da yaji yajin mint a duk lokacinda tasan suna guri daya dan kuwa tasan kowane lokacin zai iya hada bakinsa da nata dan hana nata taba nesanta bakinta da kowace irin qamshin dazai qara masa lafiya. Zagayawa yayi da harshensa cikin bakin nata kafin ya zarosa har lokacin bata motsaba ya lashesa yana jin dandanonta da har abada bazai iya mantasa kafin ya maida bakin ya sake hadewa da nata wannan karan budesa yayi yana fara kama lips dinta ya fara tsotsansu a hankali yana sauke ajiyan zuciya akan fuskanta da hancinta direct kafin ya shiga cikin bakinta da wani sanyayyan salon daya sakata dan qanqamesa tana sauke ajiyan daya sauka a fuskansa shima yana saka jikinsa kamuwa da wani dumi. Harshenta ya fara kamawa cikin nutsuwa yafara tsotsansa yana saka dayan hannunsa a wuyanta ya kamo fuskanta da duka hannuwansa biyun yana mannesu da kyau daga nan ne itama tafara tsotsansa kaman yanda yake tsotsan nata suka fara kissing juna sosai da sosai cikin sanyi da zurfafawa. Numfashi me sauti yake fitarwa yana jin abinda yake ji a cikin kirjinsa da jininsa da 'bargon jikinsa akanta yayi masa yawan da yakejin babu kowace DAQIQA ta rayuwarsa da zata wuce batareda sonta ya ninka ya kuma ninkawa a rayuwa da jininsa ba, Tsotsanta yakeyi yana sake manne fuskansu guri daya yana sake kutsawa cikin bakinta da nasa yana zuqar kowane yawun bakinta yana tsotsewa tareda zagayeta ta sama data baya da hannuwansa suna fesowa juna wasu numfashi masu zafi. Bai saki bakinta ba yana cigaba da mata kyakkyawar tsotsa ya gyara mata zama a jikinsa suna fuskantar juna da kyau kafafunta ware a kansa ya mata wata irin mannuwan da saida wani yarrrr ya shigega taja numfashi me karfi tana fesowa take ya qara shiga tsananin shauqinta da kewanta da baisa ya zaiyi da itaba sbd rabonsu da juna sun jima sosai tinda tin kafin ta baro boyem aka haramta musu ganin juna gabaki daya jin yakeyi kaman zai hadiyeta cikin sanyi itada abinda yake cikinta. Ziro bakinsa yayi daga nata yana saukowa da fuskansa cikin sanyi zuwa wuyanta tin daga karkashin fuskanta yake jero kisses masu balain sanyi da tada tsigar jiki yana gangarowa da lips din nasa zuwa wuyanta inda ya tsaya daidai setin maqogoronta ya bude bakinsa ya dora ya tsotsi fatar gurin cikin slow yana sake matseta jikinsa kirjinsu na mannuwa da kyau yana jin kirjinta na saka numfashinsa yankewa. Sake tsotsan maqoshin nata yayi da harshensa da bakinsa tai saurin qanqamesa sbd wani zirr dataji a cikin kanta da gangar jikinta... Dagowa yayi ya kalli fuskanta idanuwanta na rife qam ya maida kansa yana cigaba da tafiya da lips dinsa zuwa kirjinta yana baya da kanta wuyanta yayi baya ta bangare a gaban fuskansa ya saka bakinsa ya ringa cinye botiran gaban doguwan rigarta daya bayan daya yana feso su waje take gaban rigar ya bude farar half vest din dake jikinta qal ta bayyana akan idanuwansa ko bra babu a jikinta sbd yanxu bata wani son bra vest kadai take sakwa. Kafe half vest din yayi da idanuwansa da suka sauya yana mata wani mayen kallo sbd yanda take zaune daidai kirjin nata ta fidda shape dinsu tsaf akan idanuwansa yana iya ganin yanda suka ciko suka kara karfi. Mutuwan zaune yayi koina jikinsa na daukan zafi da sanyi a lokaci daya hakama idanuwansa ciki ciki sikai suna bada wani mayen kallo, Hannunsa daya ya saka bayanta ya ture gabaki daya kayan dake gabansu akan table din sukai gefe gabaki daya wasu ma qasa suka zube suna fidda wata qarar fashewan glasses na glass cups fa plates da jugs Qugunta ya kama ya dagata cak daga jikinsa ya zaunar akan table gabansa suna fuskantar juna da kyau ya dauko kafarya daya yakawo bakinsa cikin fitina me sanyi yayi kissing din babbar yatsar kafarta kafin ya saka hannunsa daya batareda ya sake kafarta ba ya yaye long cotton skinny skirt din dake jikinta cinyoyinta farare tas na bayyana ya fara kallansu ya fidda harshensa ya lashi lips dinsa da suka bushe a take yakai bakinsa a tsakiyar cinyarta ya kama yayi wata tsotsa ya sauke numfashi me sanyin gaske da sauti me karfi kafin ya sake matsawa gaba ya tsotsa yana cigaba da tafiya zuwa cikin skirt din. Rinqe gashin kansa tayi da hannuwanta duka biyu tana fidda numfashi me karfi tareda riqe numfashin nata sbd kaman zai bar kirjinta kwata kwata taji. Bakinsa ya saka ya kamo gefen undie din dake jikinta da hakoransa biyu ya fito da kansa cikin skirt din dashi a bakinsa ya dago yanawa kowace bangaren jikinta mayetaccen kallon da baida control kafin ya saka hannunsa daya kaman a buge sosai ya ciresa daga bakinsa ya saka a aljihun gaban rigarsa dake dan bude kadan ya saka hannunsa ya qarasa bude gaban rigar gabaki daya yana sake banqareta da nutsuwa sai kawai taji saukan bakinsa a cibiyarta yayi saukewa cikinta kisses kusan guda goma a jere kafin ya bude bakinsa da wani shaqaqqen sautin dake bayyanarda macensa yake tsantsar buqata ya furta 'KALBIM' daidai kan fatar cikin saida iskan fitar kalmar me dumi ya sauka akan fatar cikinta ta yunkuro zata dawo ya sake maidata ahankali yana dora bakinsa akan kirjinta daya saka hannu ya zare mata vest din gabaki daya yana dawowa da ita gabaki daya sbd bakinsa ya zauna dakyau. Kuka kawai ta sake me sautin daya kama dakin cin abincin gabaki daya jikinta na daukan rawa sbd jin wani irin abu kaman an fizge kwakwalwanta cak lokaci daya. Qanqameta yayi yana binta da tsotsa me kyau da shafa tareda qanqamewa yana sako numfashi kala kala masu zafi da sautin da suka cike gurin dining din. Ita kanta hawaye da rawar jiki takeyi tana jin kaman bazata iya daukan yanayinsa musamman ganin yanda yake a zafafe da wasu zafafan shauqi da binta da manyan romance dake gigita qaramar kwakwalwanta. Lokaci me tsayi suka dauka a cikin yanayin da daqyar ya isa samun yar gamsuwa da iya riqe kansa ya dawo daidai yana sauke numfashi me zafi a kirjinta sbd rungumeta da yayi tsamtsam yana kwantar da kansa a kirjinta idanuwansa a lumshe. Itama lafewa tayi a jikin nasa kanta na kwance a nasa kan dake kirjinta qamshin gashinsa me dadi da tsada yana shiga hancinta ta lumshe ido tana jin tsantsar kaunar qamshin da jinsa har cikin ranta. Sun dauki lokaci a hakan kafin suka dawo daidai ya miqe tsaye da kansa ya mayar mata da vest dinta ya gyara mata zama akan kujeran dake kusa dashi yana sake matso da ita kusa dashi sosai tukuna ya fara duba abincin dake dining din. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 178 Itama dining din ta kalla dariya na zuwan mata mara sauti shima dariyan yayi yana cewa ta zauna ta kallesa kawai. Gyara zama tayi tana kallansa yafara kokarin tattara gurin da kansa batareda yasan ma yaya zaiyiba. Dariya take masa tana dafa cikinta da hannunta daya cikeda soyayyar koma mene a cikinta sbd jinin NUAB ALMAZZ ne kaman yanda ya fada ita kuwa son datakewa NUAB din ya saka takejin tsananin soyayyar cikin tin daga ranar data san dashi. Glass ne ya yankesa kadan kafinma ya motsa ta taso ta iso inda yake ta riqe hannunsa tareda kai yatsar bakinta ta tsotse tas tana hana jinin fitowa ya tsaya yana kallanta da mutuwan tsaye komai nasa jinta yake da komai nata. Kamasa tayi suka koma suka zauna a dining din. Sabbin plates taje kitchen dake palon nasa ta dauko bayan wankesu. Abincin ya zuba musu da kansa tana nuna masa yanda zaiyi suna dariya yana jin nutsuwa da hakan dan bai taba hangosa a rayuwa yana irin wannan aikin ba sai ayanzu daya samu kansa da yi dan haka abin yake basa dariya kawai. Shine da kansa ya bata a baki taci ta koshi a tare suka basa shima yaci yana gamawa suka baro dining din zuwa bedroom dinsa anan masu gyara gurin suka shigo bayan ya kira aleey yace ya turo su. Bata kwana a dakinsa ba sbd warning din Maa sakinah sbd tsoron cikin dayake jikinta hakama shima bai takura ta kwana a dakin nasa ba sbd yasan bazai iya barinta ba matiqar suka kwana tare gashi yana son sake bata kwanakin hutawa tukuna sbd babynsa dan haka cikin daren sosai daya tsala ya rakota har dakinta ya tayata saka kayan bacci ta gama ta kwanta yayi kissing lips dinta tukunaya fice. Maa sakinah data kasa nutsuwa da rashin dawowan bahar din batai bacci ba sai dataji sun dawo ya fice tukuna ta samu nutsuwa ta kwanta tana fatar ma ayi bikin da zaayi idan su Ammi sun dawo bahar din ta tare kowama ya huta. Washe gari bata tashi da wuri ba kaman yanda shima bai tashin da wuri ba sai guraren 10 suka hadu a gurin cin abincinsa dayaxo da kansa ya dauketa suka tafi acan sukai breakfast sbd daman maa sakinah ba kunyarta suke ji ba kuma itace bata saka musu ido ko saka musu iyaka dan haka tinda suka gaidata da safen suna bangarensa bata sake ganin kowannesu ba sai dare da bahar ta dawo ta kwanta. Kulawa ma da komai na tattalin datake mata komawa yayi hannunsa dan haka maa ta kama kanta ko doguwan fitowa batayi dan kadama tsautsayi ya sakata ganinsu tinda so daya idanuwanta suka ganar ma da dawowa da bahar dinma a hannuwansa yake daukota yakaita har dakinta ya gama shiriricewa acan kafin yafita ya fice. Bayin masarautar kaf gabaki daya tinda yazo suka dena fitowa koina idan ba aiki zasuyiba suna gamawa suke bacewa bame sake fitowa sai an nemesu wani aiki dan haka masarautar tayi tsit iya su kadaine ke shaaninsu a bangarensa cikin wata fitinanniyar soyayyar dake neman kashesu amma har lokacin ya kasa saduwa da ita sbd bayason abinda zai taba lafiyar cikinsa ko daya duk da kusan likitocin duniya sunfi goma daya tintiba sun tabbatar masa da babu komai dazai faru insha Allah. Wata fitinanniyar soyayya suke zubawa ako yaushe bangarensa cikin zafafan yanayi da shauqi su wuni suna abubuwansu kafin dare yayi ta koma. A wannan yanayin da suke ciki ya share kusan sati daya harda qarin kwana dan haka gabaki daya hakurinsa da juriyarsa neman qarewa takeyi gashi bayason mata komai sai angama bikin da akace zaayi an basa ita zai tafi da ita Moscow inda yakeda likitocinsa a villa dinsa ta yanda kome zai biyo baya zasu duba masa ita batareda sanin kowaba dam bayason duniya tasan da 'dansa sai haihuwansa saiya gama tabbatarda tsayuwan cikin nasa ko bayan yana nunawa mamansa soyayyarsa tukuna zai koma da ita. Ita kanta zuwa lokacin yafara bata tausayi sbd ba qaramin hali yake shiga ba amma ya hana kasa kasancewa da ita dan haka ya fara shirin komawa dan shi su Ammi suke jiran komawansa su taho gabaki dayansu da sultan kansa. Tinda ya fara maganar komawa ita kuma taji kaman zata kwanta ciwo sbd mutuwan da jikinta da fara kewansa tin bai tafi ba. Shi kansa yanajin yanayin nata amma dole daman zai koma yana tabbatar mata tareda mata alkwarin daga ranar da aka daura auren Maa sakinah a ranar zai dauketa su tafi dan fara nasu zaman auren na har abada. Rungumeta yayi a jikinsa yana kissing tsakiyar kanta da babu komai kamshin cikin gashinta na bugo masa ya lumshe ido tareda kama fuskanta ya dago ya kalla kafin yakai bakinsa akan nata ya tsotsa tukuna ya sake rungumeta yana cewa 'I love you Ayanah Bahar Ghaz' Tashi tsigar jikinta sukai gabaki daya suna miqewa sbd yanda ya fada kalman da wani sauti mara hayaniya da zallan taushi da ratsawa tareda qarashi yana dora bakinsa akan fatar kunnenta kalmomin na shiga kunnenta direct. Dagowa tayi cikin slow ta kalli fuskansa ya lumshe mata kyawawan idanuwansa masu haske da zafin kwarjini yana sake rungumeta itama ta rungumesa tana lafewa sosai a jikinsa. A gurinsa ta kwana a ranar kuma maa batama bi ta kansu ba bare ta gane hakan hakan. Da safe bayan sun gama komai sun fito hannunta yana cikin nasa suka fito fuskansa sanye da wani tsadadden black versace shades fuskansa a kame da wani irin zallan iko da isa da mulki. Har palo suka isa gurin maa sakinah tayi saurin dan zare hannunta tana tahowa gurin maa din ta zauna gefenta duk jikinta a sanyaye kaman ma zatai zazzabi. Gaidata yayi sukai magana sosai kafin yayi mata sallama ya miqe ya fice. Bata iya rakasa ba shima cewa yayi kada ta fito suka wuce tareda securities dinsa suka bar anjom. Maa sakinah dataga tayi wani sanyi bata ce mata komaiba saima gyaran da tenya ta bari data fara yi mata dan kuwa alamu sun sake tabbatarda ana gama bikin tarewa zatai shikenan. ******Su Ammi ma dik wani shirin tafiya sun kammala dan haka shi din kadai suk jira gashi sultan yana samun sauki sosai ga kulawan dayake samu daga matarsa ta musamman, Ba shi kadai ba hatta Asim sun tsayu akansa da nuna kulawa me yawa da kauna sun saka ya sake sosai ba laifi musamman da Ammin ta tsaya a tsakiya ta sake shigar da kauna da shakuwa sosai harma da tausayi a tsakaninsa da sultan. Sosai yake samun nutsuwa da kwanciyan hankali tareda rayuwan dabai taba samu a baya ba duk da ciwon rashin mahaifiyarsa daban yake har abada bazai goge ba amma ya samu nutsuwa sosai fiyeda yanda bai tsammanata ba daga mutanen dabaiyi tsammani ba. A cikin qanqanin lokacin har yan uwansa yayi kokarin jansu a jiki yana shigowa mutane dasu da sake bude rayuwansu da idanuwansu ga rayuwa da mutane da zuciya daya ba kaman baya ba da sukaita fama da lalurar wahala. Maraki ko sultan bata iya kira tai masa gaisuwaba bare jajanta masa da jin lafiyarsa sbd sanin yanzu ayanah ghaz ce dashi tako ina dan haka ya sake ficewa daga ranta tanajin ta sake tsanar jin ko sunansa bare sake rayuwar aure dashi ta hakura kwata kwata bazata yadda ta qare irin yanda haile ta qareba. Mai girma yunar shima ya iso da nasa iyalan duka tsaf dama wasu manyan jinin boyem haka suka ringa isowa daya bayan daya dan abubuwa da yawa,dagaisuwa da dubiya da kuma daurin auren da akaiwa manyan gayyata zuwa anjom ghaz. Manyan boyem ne suketa dira suna sake saka qasar daukan manyan qasa da tsaro sbd hidimar bikin kusan tanata matsowa. Tenya ce da zuhrah suka fara wucewa da zuriar Tenya da suma suna nan sun iso suka fara isa dan fara shirin daya dakata sbd rasuwan. Cikin saa tafiyar su Aslam suma ta kammalu zuwa umrah dan haka cikin kwanciyan hankali suka shirya mahaifinsu ya basu kudi masu yawa duk da dukkaninsu sunada dukiyar, Asim ma kudi ya basu masu yawa hakama Ammi da kanta ma sai data basu tana musu fatar dawowa lafiya sbd kusan saaninta ba wani girmansu tayi ba sosai. NUAB dukkanin wannan hidimar da akeyi nasu ayyukan sarauta sunyi masa yawan dayake son clearing nasu kafin lokacin daurin auren sbd daga can tafi zaiyi zai kuma kwana biyu baya nan. Asim zai barwa ayyukan daya gama yadda dashi akansu sbd yana son fara cire masa kowane rauni da saka masa karfin hali tsayayyar zuciyar da babu rauni ko girgiza ko daya a cikinta hakama shine wanda zai bawa mataimakinsa da har lokacin baa nada ba na baya ne tin lokacin sultan akai har yanzu bai fidda takardar hakan ba sai bayan dasu Sultan suka tattara suka wuce Anjom tukuna. Hakan ya saka duniya ta sheda baa bawa Asim din matsayinba sbd mahaifinsa dan uwansa yaga cancantarsa ya basa dan haka take aka fidda labarai da jaridu ana yadawa cikeda mamaki da farin ciki harma da fara manta abinda ake neman riqewa akansu sbd mahaifiyarsu. Asim ba qaramin mamaki da shock ya shigaba daya samu takardar daga sultan LEUL NUAB dan abune da bai taba tsammani ba a daidai lokacinda yake kokarin barin qasar gabaki daya musamman da ayanzu baida mahaifiya. Leylah kanta zubewa qasa tayi tana yiwa Allah sujjada sbd farin cikin ganin wannan ranar dan kuwa a matsayin da Sultan LEUL ya basa kusan cika masa burinsa akai na zama me mulkan boyem dan kuwa a duk lokacinda NUAB baya nan shine me ikon da mulkin boyem dan haka kasa riqe farin cikinta tayi ta rungumesa tana fidda hawayen farin ciki. Mai girma yunar ma yayi farin wanan lamarin sosai take ya fara shirin qaddamar da taron nadin Asim din da zaayi kafin ranar Bikin Sultan LEUL NUAB din da matarsa da zaayi acan anjom dan kusan shine yafi yada duniya ba asalin auren da zaa daura ba na kadir. Bayan isarsu sultan anjom lafiya labarin ya samesa shine da kansa ya kira NUAB ya miqa masa dukkanin godiyansa ga abinda yayiwa Asim din kafin Asim din shima yaje da kansa yasaka hannun karban matsayin wanda akai agaban dukkanin manyan fadar masarautar boyem ana farin ciki da tayasa murna. Dole leylah ta jira daga tafiyanta anjom sai idan ya tashi su tafi tare sbd hidimar bikin da zaayi na nadin. Su aslam suna can suka ji dan haka suka shiga farin ciki da murna amma basa nan dole nysah ne ta tattaro ta dawo da yayanta duka sbd hidimar. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 179 Securities masu zaman kansa aka ware masa na masarauta sbd sabon matsayinsa da kuma ba musamman da NUAB ya basa a matsayin kyautar sabon matsayinsa dan haka take rayuwar ta sauya masa dan kuwa babban bangarensa da bayi ne suke gadinsa take ya samu sauyi securities masu karfi suka maye gurbin bayin. Ita kanta leylah take tafara jin kanta da matsayinta ya sauya dan kuwa hadda securities mata itama guda biyu aka ware baya dan haka hidima sukeyi sosai itada nysah da sauran zuriar haile da suka taho. A ranar da akai nadin sarautar a ranar duniya ta sake tabbatarda karfin da LEUL NUAB yake dashi dan kuwa fitowansa da tsakanin tsaronsa daban yake hakama aura dinsa daban take ko acikin dubbannin mutane sbd kwarjinsa kadai sai daya saka gurin da duniyar cikin boyem din daukan tsit daya bayyana. ****Anyi hidimar bikin nadin matsayin Li'uli Asim Almazz cikin farin ciki da babban taro da miliyoyan jamaa da zubar da dukiya kaman baa san zafinta angama lafiya kalau masu tafiya sun tafi masu shirin tafiya ma sunata yi kafin kuma a sake tafiya bikin Sultan me boyem da kansa. Tinda aka gama hidimar bikin Asim din babu wanda ya sake ganin Sultan LEUL saida aka kwana biyu yana hutawa sbd yana buqatan cikakkiyar nutsuwa da hutunsa ya dawo daidai kafin tafiya haduwansa da Sultanah dinsa. Ko Aleey hutawa sukai abinsu hankali kwance da jiran ranar tafiya tazo musamman komai na wucewansu Moscow daga can daya gama musu shirin komai kaman yanda LEUL ya bada umarni. Shi kansa Asim hutu yake buqata sosai dan haka shima babu wanda ya sake ganinsa nysah ma da zasu wuce sedai suka zo bangarensa cikin basa girman matsayinsa da ayanzu ganinsa ma sai ansanar masa sukai masa bankwana yayiwa yayanta kyautar zinari me kyau ya bada motoci daga bangarensa aka kaisu har airport. Bayan ya samu damar hutawa dakyau komai ya fara tafiya daidai likitocin da zasu fara duba matarsa da cikinsa akai akai a matsayin antenatal ya nema dan su fara bi masa lafiyan babynsa ana kiyaye girmansa cikin koshin lafiya har zuwa lokacin haihuwansa. Leylah farin cikinta haka kawai take jinsa,kome take a yanxu farin ciki takeji batajin damuwan komai ko shakka bare fargaba sbd babu abinda a yanxu ubangijinta bai bata ba bayan jiran haihuwa lafiya musamman yanda Asim yake bayyanarda soyayyarsa me tsafta akanta da cikinsa dake jikinta. ******Acan Anjom suma hankalinsu a kwance yake da sabuwar rayuwar da kusan kowa ayanzu ya samu, Sultan yana samun sauki sosai sosai sbd likitocin dake bibiyan lafiyarsa cikin kwarewa da kulawa, Ita kanta Ammi wata irin kulawa take basa dakyau kaman qaramin yaro gashi anan babu kowace takurawa ko rashin sakewan tarin bayi da jamaar masarauta hankali kwance suke rayuwa ba kowane shamaki ko kiyayewa kauna ce a bayyane da soyayya me zafi da basumasan suna bayyanawa ba, Su maa sakinah sosai suke tayata bayyanawa da bawa sultan dukkanin kulawanta da soyayyarta dan hakanne ma yake samun saukin sosai sosai sbd har takawa yafara yi da kansa sedai da yar sanda me kyau da aka tanadar masa hakama a cikin bedroom dinsa zuwa palo da bathroom da dining duka yana iya tafiya zuwa da kansa batareda komai ko sandar ba idan zai fito ne gurin jamaar gari da mutanen fadar masarautar anjom din daya sake musu sosai da kulawa zaman majalisa sukeyi suyi firarsu sosai da labaran tarihin anjom dayake duk sun manyanta kamansa dan haka suka zama abokan firarsa tinda bawai zuba mulkin akeyiba kawai rayuwar kwanciyan hankali da nutsuwa tareda kaicewa daga hayaniya da nauyin mulki da sarauta ya sakasu dawowa nan dan haka anan din ma bawai mulkin zasuyiba kawai dai duk wani abin dazai taso dayake buqatan mulkin sarauta zasuyi fuskancesa aji dashi a wuce gurin batareda ana zaman fada ba irin sosai tinda Ayanah ce a matsayin me mulkin Anjom din shi kuwa bazai iya barinta daukan wannan nauyinba zai tayata ji da komai a cikin nutsuwa da sanyi ba hayaniyar mulki tinda an zuba hukumomin zartar da hukunci da adalci wa kowa a garin hakan ya dauke nauyi sosai na sarautar anjom din. A bangare daya tattali da kulawa sukeyi wa Bahar da cikinta sosai musamman da tafiya zatai daga hannunsu ta tafi gidan miji sai kuma haihuwa idan ya aminta da barinta dawowa haihuwan kenan. Ita kanta Bahar din tinda Amminta ta dawo ta warware sosai ta koma kaman ba ita dinba laulayin duka ya saketa lafiya kalau take jinta kaman batada komai duk da masifar son cikinta takeyi kaman yanda kowa yakesonsa sbd tana son ganin jininta dana NUAB hakama jinin da shine kadai yake nata jinin na asali wanda take fatan yaxo lafiya ya rayu lafiya. Maa sakinah ma hakanan take jin jikinta na sanyi itama kuma a kwanakin sbd kwanakin auren da suketa qarasa tahowa tanajin kaman ba ita din bace zatai auren data gama fidda rai da tsammanin yinsa tin a kuruciya ta cire rai kuma Allah bai bata iko da damar ba sai ayanzu data manyanta dan haka sai tana jin fargaba ma dayin auren da tsoro. Ga Kadir haryanzu basu taba kebewa sunyi ko gaisuwa ba sedai su gaisa a cikin mutane kaman koyaushe batareda ta iya kallansa ba dan jin takeyi kaman bazata iyaba. Maleketenya kuwa ba abinda ya dameta shirin Amare takeyi back to back har saida ana saura kwana uku cif bikin ta gama komai datake musu tsaf daga nan aka fara shirin gagaruman walimar da zaayi ta Bahar da Maa din amma dai ita maa bata cikin kowane shiri na amare Bahar ce kawai akaiwa shirin Amaren Ghaz a ranar da zaayi walimar kenan. Dukkanin masu ado da kwalliyan dazasu shirya bahar daga Boyem aka daukosu musamman hakama kusan garin anjom a cike yake da 'yan jarida da media da baqi da qarin tsaro tako ina a hakan ma cikin mai boyem bai isoba sbd a wannan karan duniya tasan bikin aurensa akeyi hakama ansan yana tafe anjom kowane lokaci. Leylah data matsu ta isa Anjom din jin tayi kaman ta riga su Asim din isa sbd su saima daren ranar zasu isa Amma sam yaqi barinta tafiyar dan baiga abinda zai sakasa barinta tafiya ita dayaba da ciki a jikinta duk da yasan tareda tsaro zata isa amma bayajin nutsuwar hakan gwara kawai ta jira su isa tare. *******Baccin Safen data saba A ranar walimar wadda daga ita sai daurin auren gobe shi takeyi hankali kwance abinta su kuwa masu shirinta suna babban dakin da aka ware dan shirinta acan sun jere komai tinda safe suna jiran ta gama baccinta koda kuwa ze kai rana ko wuce nan ma to zasu jira sai tagama ta tashi tukuna ayi mata komai sbd asalin ikon da a yanzu itace zata ringa bugasa a qasar boyem kaf da sbd a yanzu datake Queen Bahar mata guda daya tak ga Sultan NUAB ALMAZZ itace macen datafi kowace mace daraja a boyem din da kewayenta sbd matsayinta, Sbd kasancewanta a anjom yanxu da kowa yasani ana fara bikin ya saka ba iya daga boyem ba masarautu da dama sun aiko gudunmawar bada tsaronsu ga Anjom da tarin dukiya mai yawa da bayi masu yawa tako ina wanda ya saka gabaki daya garin ya sake rikicewa da harkar mulki da dukiya kawai tareda arziki. Tin ana saura kwana uku da bikin babu wanda ya sake saka bahar a idanuwansa sbd hana kowane ido sauka akanta da cikinta sbd sauyawanta gabaki daya zai saka duk wanda ya dora idanuwansa akanta ya kasa daukewa hakama ta shiga matakin da babu wanda zai sake dora idanuwansa akanta sbd zamanta cikakkiyar matar Sultan me boyem a duniya yanzu dan haka kallanta ya zama kusan haramun ga kowa bayan shi sai dolenta maana iyayenta dana mijinta sai kuma bayinta na kusa da ita sosai masu hidimarta wainda suke wainda Amminta ta zabesu tin yanzu su naimah ne tin na baya. Ayau din da wani irin yanayi me wuyan fassarawa ta tashi musamman da Ammi itama tin jiya take jin sanyin jiki sbd rabuwa da Bahar din shikenan kuma sai dai ziyara, Hatta maa sakinah sanyi jikinta yayi na rabuwa da bahar tinda ita da Ayanah suna tare zasu qarasa rayuwa tare insha Allah tinda duk inda mazajensu suke basu taba rabuwaba suna tare. Kafafunta ta ziro qasa tana miqewa tsaye tashinta bacci kenan karfe goma da rabi harma da mintina. Wayarta tafara juyawa ta kalla a natse tana sauke numfashi me hade da ajiyan zuciya me sanyi sbd yau kwanansu uku kenan cif basuyi magana da juna ba sbd zuciyarsa data kasa riqe jinta batareda yana ganinta a gabansa ba kuntar da duka kwanciyan hankali da nutsuwansa hakan yakeyi dan haka suka dena waya kwata kwata sedai text wanda shima sai so daya a wuni ranar gobe yake jira ranar da zai kalleta a zahirance ya karbeta a matsayin matar daya karba kenan har abada sai mutuwa ta riga ta shiga hannunsa da gidansa kenan. Bathroom ta nufa tana zare rigar sama ta kan kayan baccinta tana isa ta shige tana rufo kofar. Brush tayi tana gamawa ta qarasa zare komai nata ta isa ga ruwan wankanta da baa jima da hadawaba ta farka ta saka kafafunta ta shige ahankali tana rufe idanuwanta sbd wani dumi da qamshi da suka ratsata lokaci daya. Ta jima sosai tana wankan kafin ta fito daure da towel me dan girma a jikinta tana goge gashinta da wani ta iso gaban mirror ta zauna tana kallan kanta tana goge jikinta cikin sanyi da nutswa tana jin kowace gabar jikinta na fidda wani sirrin qamshin daya kama fatarta dakyau dakyau. Shiryawa tayi tana saka wata doguwan riga mara nauyi ta yafo mayafi mara nauyi shima ta fito ta nufi dakin Ammi wadda taketa waya da mutanenta dake mutunci sosai da hulda dasu wainda suka hadu a nadin sarautar 'danta kuma suke shige mata sosai a yanzu kowa hulda yakeson yayi da ita sbd ya samu shiga gurinta dan matsayinta. Mutane da yawa ta gayyata kuma a ranar suketa sauka a qasar suna isowa anjom da securities dinsu cikin farin cikin kasancewa a gurin hidimar bikin auren Sultan LEUL NUAB. Ammi na gama waya kallanta tayi tana cewa 'Kiyi breakfast ki tafi masu shirinki suna jira sbd zaa dauki time kafin gamawa gashi mutane nata isowa kuma Kinsan ba wanda zai iya ganinki' Dan lafewa tayi gefen Ammin tana jin itama kaman bazata iya barin Ammin ba shikenan gwara a yanzu suke yanzu yafi mata tana gaban Amminta shima yana matsayin mijinta din tafison hakan. Maa tenya ce ta shigo ta kawo mata abinci da kanta tana zaunawa gefe ta tafara bude mata komai tana cewa taci ta shanye maganin dayake cup gashinan ta ajiye mata. Miqewa tayi ta fice sbd tanada ayyuka da yawa a gaban, Tana fita maa sakinah wadda itama gyara ya saka ta sauya gabaki daya ta koma tamkar ba itaba ta qara wani irin haske sosai tayi fresh tana daukan ido ta iso ta zauna gefenta tana waya da mahaifiyar Haile data kira tana mata Allah ya sanya alkhairi da fatar zaman lafiya da farin ciki me dorewa har mutuwa. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 180 Abincin taci a natse da kwanciyan hankali tana dan duba chats dinta datake yi da Neesah wadda ta isa boyem din da asubar yau jirginsu ya sauka Aleey ne yaje da kansa ya daukota ya kawota gurin leylah kafin su tashi wucewa a gobe da ita zasu iso. Gulma take mata tana fada mata Tinda tazo bataga Sultan LEUL ba ance andena ganinsa kwata kwata kaman yana mata tanadin kansa ne. Murmushi ne ya kubuce mata ta sake tana bawa Neesah reply da cewa "you're crazy girl" Neesah data matsu ta iso ga Bahar din sake rubuto mata abinda yasakata dariya sosai tayi tana kasa cewa komai tausayinsa da tsananin son ganinsa na sake mamayeta. Gama cin abincin tayi tasha ruwa da maganin da aka ajiye mata ta miqe ta fice daga dakin tana komawa sakinta ta sake wanke bakinta da mouthwash me qamshi sosai ta fito Ammi na shigowa dakin hannunta ta kama takaita inda zaa fara shiryarta. Tana kaita ta fito sbd baqin datake dasu koina. Shirin amarya kuma sarauniyar qasar boyem aka fara cikin wata irin nutsuwa da kulawa da kiyayewa kaman baason tabata ko tsoron yaga fatarta sbd yanda ake nuna tsantsar kulawa da kiyayewa da nuna qwarewa. Kusan masu shirinta mutum goma ne a kanta bayan masu jiran ace su miqo wannan su miqo wancan, Kayan da zata saka kansu dake jere a tsaye sai da aka saka masu gadinsu a tsaye kansu a qasa. Hannuwanta da sukaji wani jan lallen daya sakata ita kanta shiga mamaki da kaunarsa a hannuwanta da kafarta da baa taba mata lalle ba tinda take a duniya kaf rayuwanta sai ayanzu ta daga hannnunta daya ta dora akan saman wuyanta ta dauki hoton hannun tareda fatar wuyan iya nan banda fuskanta ko kirjinta ta tura masa mai tsaye tana sake murmushi me kyau ta ajiye wayar. Yana zaune a palonsa yana waya a natse sanye cikin fararen gucci marasa tsayi da suka dauke kammninsa na sultan zuwa asalin Leul dinsa na Moscow sbd ko gashin kansa a sake yake. Shigowan sakon ya sakasa dago wayarsa daga kunnensa ya kalli screen din wayar yaga sakonta ne ya shigo dan haka ya maida wayar kunnensa a natse ya qarasa maganar da yakeyi yana taqaitawa da sallama yana katse kiran. Cup din dayake hannunsa yafara ajiyewa a natse yana dawowa da bayansa ya jingina a natse yana bude sakon wanda yaga hoto ne. Dannawa yayi ya bude hoton kai tsaye idanuwansa na sauka akan abinda shima bai taba tsammanin gani ba sbd baitaba ganin irin hakan ba shima dan baya hulda ko kallan komai daya danganci harkar mata shiyasa bai wani san lalle sosai ba duk da yanda dan ganinsa sama sama haka amma a tsaf haka bai taba kallansa ba. Tsurawa hoton fararen idanuwansa yayi yanawa komai dake cikin hoton kallan tsafta da nutsuwan da babu abinda bai gani ba tsaf. Wanu numfashi me sanyi mara sauti ko kadan ya hadiye ta cikin hancinsa zuwa maqoshinsa zuwa cikinsa yana jin dan dauke idanuwansa kadan daga kan wayar ya rintse idanuwansa ya bude a wani slow harma sun dan sauya kala zuwa wani shauqin soyayyar macen dayake fatar ya iya control kansa akanta idan ya hadu da ita da kuma rayuwan da zasuyi tare daga yanzu har tsufa da mutuwa. Yatsun hannunta da suka sauka akan fatar wuyanta dake daukan idanuwa sbd haske da lafiya da glowing ya kalla yana gangaro da idanuwansa zuwa wuyan dana da dauka da gangan ta turo masa sbd sanin yana daya daga cikin gurin dake kunnasa. Dauke idanuwansa yayi daga wayar tsawon seconds kafin ya rubuta mata kalmomin da itama suna isa wayarta dakatar da masu kwalliyan tayi tana daukan wayarta a natse ta bude tana duba abinda ya rubuto. "Ths is murder,you know??? Duk abinda zai biyo baya karki manta kece kika turo wannan sakon da hannunki Queen Ayanah Bahar." Murmushi me tsananin kyau da sauti ta sake tana tura masa wani hoton da dayan hannunta me lallan yake akan Wuyanta gurin kirjinta ta sama da sama saman yadan fito. Tana tura sakon ta kashe wayarta gabaki daya tana ajiyewa fuskanta cikeda murmushi dan bazata bude wayarta ba sai kuma goben. Baa gama shirinta bai kusan kusan yamma liss Kafin qarasa saka mata kayan da zata saka saida tayi sallolinta tukuna aka qarasa shiryata cikin shirin da babu wanda bazai iya kasa dauke idanuwansa akanta ba sbd shigar maroon da golden akai mata ta wata fitinanniyar doguwan rigar da kudin da aka zubar gurin bada yinta ya wuce lisaafi dan kuwa dukiyar gasken gaske aka kashe gurin iya suturar kafin asalin adon zinari da diamonds din dake jikin dan kuwa hatta sarkar kafafunta adon zinarin daban yake komai nata a daban da tarihin baya yake zuwa dan kuwa al'adun masarauta biyu qasa biyu aka hade mata sai adon ya fiddota a wata kyakkyawar halittar daban da a lokacinda ta fito tsaron da aka ware sbd ita kadai ko ita sai dataji tana tsoron kanta da jin sanyin jikin itace yau a wannan rayuwan da daga ita hai mahaifinta basu taba hangowa ko kwatantawa kansu ba. A babban hall din taron dayakeda hawa biyu na cikin babbar masarautar anjom ghaz din da akaiwa wani decoration da shima masu aikinsa daga boyem aka aikosu zaayi taron dan haka dukkanin yan media da gidajen television suna ciki da wajen gurin a jere a tsare ana jiran fitowan queen Ayanah Bahar kaman yanda mijinta yake ambatarta da cikakken sunanta. Ko data fito su Ammi da maa dukansu sun shirya sun fito cikin nasu shirin da kowa koina ka duba gold ne me tsayi da fadi da mara tsayi ke haskawa a wuya da hannuwa da kan mutane da jikinsu musamman sauran yan Al'ardarsu da basa rufe kai gabaki daya sarkokin zinarin ne akan gashinsu anyi ado dashi a cikin gashinsu me tsayi da daukan ido. Ammi da maa sakinah na sauke idanuwansu akanta hawaye ne suka zubo musu a lokaci daya da basusan ma hakan ya faru ba itama hawayen ne suka taho mata ta qaraso cikin wasu original jimmy choo heels da suke cikin kafafunta da riga ta rufe gabaki daya tana ja da qasa ta rungumesu su biyun a tare tana jin tamkar ta rungume mahaifinta datake jin kaman yana tareda ita matiqar tana tareda su biyun nan. Flashers ne tako ina ke tashi kowa na jin kaman zai zube qasa gabanta sbd rawan jiki da wani irin kwarjini da yabawa tareda tsantsar jin girma da daraja gareta sbd ta tabbata dai itace mace mafi darajar a tsakanin boyem da anjom sbd anan dinma anjom itace asalin wadda take da karagar mulkin Anjom a yanxu sedai auren daya kaita wata qasar ya saka ayanah ghaz ce takeda ikon karagar a yanzu. Walimar dare ce dan haka ko kafin a gama photoshoot da saura su daren yayi take aka fara hidimar wadda ta saka anjom dukan tsit sbd ana can ana bikin da baa taba kamarsa ba a qasar. Tarin tsaro da jamian tsaro dake garin ranar basada iyaka sbd matan manyan qasashen duniya dake garin gurin halartar wannan gagaruman walimar. Koda aka kammala walimar dare ta tsala sosai dan haka kai tsaye dakinta ta wuce bayinta su uku na baiye da ita sai babba shugabar makeup artist din da suka shiryata wadda zata rabata da komai na jikinta. Zaunawa tayi a matiqar gajiye tana dan rufe ido da fidda numfashi me dumi tana jin hatta yunwa na damun babyn dake cikinta. Fara zare mata komai akai daya bayan daya har aka kammala ta saka wipes cikin nutsuwa da kulawa tana goge mata fuskanta. Koda aka gama komai salmah ta gama hada mata komai na ruwan wankanta ta fito daga bathroom din. Miqewa tayi ta nufa tashige tana gajiyarta na qaruwa. Ruwan zafi ne da qamshi suna fidda hayaqi me qamshi ta isa ta shige tana sauke ajiyan zuciya. Kafin ta fito wankan sun sake gyara dakin da komai da aka cire harma sun fidda mata kayan baccin da zata saka da komai sun ajiye a jere inda ake aje mata sun fice. Naimah ce ta dawo dauke da abinci marasa nauyi da tea da fruits da ruwa ta jere mata akan table na dakin ta fice. Shiryawa tayi tana zuwa ta zauna taci ta koshi tukuna tayi sallah ta koma toilet tayo brush ta dawo ta sake tada sallar nafila sbd neman dukkanin alkhairi da kasancewa cikin farin da rayuwa me albarka ga rayuwar da zata shiga daga goben a gidan aurenta tareda fata da adduar samun zuria me albarka. Sai gap da asuba ta gama ta dan kwanta sbd baccin dayake cin idanuwanta sosai kaman zasu kone sbd yajin bacci. A cikin tsakiyar daren jirgin da sultan NUAB LEUL boyem yake ciki ya sauka a qasar tareda dukkanin tawagarsa da wazirinsa shim da tasa tawagar securities din dan haka manyan motocin da suka amsa sunansu motoci ne suke a jere suna jiran saukansa kodaya sauka ba bata lokaci suka bar airport din ba maganar tsayawa masauki kai tsaye hanyar zuwa garin anjom dake da nisa suka dauka a jere kaman duniyar zasu bari sbd wani irin gudu me lafiya da ake shimfidawa. Koda gari ya waye da wuri a ranar kowa dake masarautar da wajenta ya tashi dan daurin auren da zaayi a ranar karfe goma sha biyun rana hakama baqi kashi kashi sun sauka qasar suna kan hanyar isowa anjom. Bahar ce kadai bata farkaba hakama ba wanda ya isa ya tadata musamman sbd juna biyun dake jikinta kwata kwata ma ta guraren dakinta hayaniya ta dauke tsaf dan kada ma dameta. Bata farka ba sai guraren goma da rabi wanda yayi daidai da isowan Motocin Sultan LEUL NUAB da kaf yan gari suka fito dan tarbansa da wata irin bada girmamawa. Tin daga farkon garin har zuwa masaurautar anjom ghaz aka zuba masa securities masu karfin gaske. Isowansa tare take da qasu manyan manyan bakin da suka iso daga wata qasar hakama shima tareda kusan dukkanin manyan fada tsoffi ya iso. Dan haka kafin ya iso asalin cikin garin tini sha daya harta buga dan haka gurin daurin auren ya gama cika batsil. Tin daga nesa securities suka miqe gabaki daya suna sake bawa koina tsaro tareda wangale gate motocinsa suka ringa zuwa da gudu suna shigewa gate din daya bayan daya suna gama shigewa aka rufe gate din ruf. Mahaifinsa ne kansa da ango kadir da sauran manyan mutanen dake nan suka tarbesa shi da waxiri cikin farin cikin isowansu kafin suka dunguma ciki. Bai wani bata lokaci a cikinsu ya wuce ciki bangarensa wanda tini aleey ya isa aka gyra komai. Hutawan da batafi ta minti ashirin ba yayi yayi wanka cikin nutsuwa da kwanciyan hankali kafin ya fito ya shirya cikin shigar daurin auren da take ya fito asalin Sultan me mulkin qasashe ba guda ba a hannunsa ya fito shima aleey tini ya shirya hakama su keelah suka wuce gurin daurin auren da kowa ya gama kammala shi kadai ake jiran fitowansa a daura. Yana isowa yan jaridu da media suka fara fesho flashers nasu ana wata irin busa da kirarin da ko masu sauraro tashi tsigar jikinsu tafara yi suna zube masa kowa yayi qasa da kansa. Zaunawa yayi wanda take aka fara kokarin daura auren da baa dauki mintina ba take aka daurasa cikin yarda da amincin Allah. #MAMUH 09033181070 HAYATEEM Mamuhgee 181 Ana gama daurin auren nan ma wata hidimar aka sake shiga ta manya anata taya juna murna da taya NUAB din murna sai kuma ango Kadir da shima yake ciki tsananin farin cikin ranar dan kuwa baida wata matar ko daya tinda mahaifiyar keelah ta rasu bai sake wani auren ba sai yanzu. Taron daurin auren bai watse ba sai kusan karfe hudu dan haka ana yin sallar laasar a babban masalaccin masarautar manyan baqi suka fara barin anjom suna wucewa da motoci da securities dinsu sbd isa babban birnin qasar su kwana acan tukuna su sake bin jirgi su koma. Acan cikin gida babu wanda ya samu ganin sultan NUAB daya iso ranar bare sultan yasar shima dan kuwa basu gama sallama da baqi ba kwata kwata tsaf sai bayan ishai sbd hatta manyan boyem duka juyawa akai dasu a ranar zuwa babban birnin qasar washe gari zasu bi jirgi su koma sbd komawa boyem da aka baro babu manya duka an kwashe ana nan anjom. Bangarensa ya nufa kai tsaye sbd hutawa yake buqata dakyau gashi dare yayi a ciki akwai mata da yawa har lokacin sunata shirin kai Maa sakinah bangarenta a daren wadda Su Ammi suka zaunar da ita itada Bahar akai musu hudubar aure daidai gwargwado kafin aka bawa Anty Indo Batik dama itada Anty maryam suka musu huduba sosai musamman Bahar tsawon lokaci kafin daga nan tenya tayi aikinta data rayu a cikinsa na kai matan sarauta tiraka wannan karan itada Zuhrah ne suka kai sakinah har bangarenta da mijinta dayake tamkar wata aljannar duniya da bayinta guda goma. Suna baro bangaren ba jimawa karfe goma sha dayan dare ta buga ango kadir ya shigo bangaren yana waya cikin nutsuwa harya shigo tukuna ya kashe yana shaqar wani qamshi me sanyin gaske da ratsa zuciyar datai shekaru babu komai a cikinta. Numfashi da ajiyan zuciya ya sauke lokaci daya yana qarasa takowa tsakiyar palon inda Sakinah din ke zaune cikin adon daya dauki idanuwansa ya sake sauke ajiyan zuciya me sanyi yana zaunawa gefenta a natse ya dago idanuwansa ya kalleta yana bude baki da kamala ya ambaci sunanta da sautin muryansa ya ratsa kunnuwanta sbd kusa da itan daya zauna ta dago idanuwanta da suka ji kyakkyawar gazal na ido ta saukesu akansa ta kallesa a hankali take ya sake sauke ajiyan zuciya a karo na kusan biyar ko shida ma daga shigowansa yana miqawa Allah dukkanin godiyansa ga wannan kyakkyawan tanadin da akai masa zuwa yanzu. Hannunsa ya daga ahankali ya dora akan nata fatarsu ta hadu take taji yarr sbd abu ne dabai taba faruwa da itaba haduwan jikin kowane da namiji da nata dan haka dan janyewa tayi tana gyara zamanta shima sake dora hannunsa yayi akan bayan hannunta zata sake janyewa ya riqe hannun gabaki daya cikin nutsuwa da kulawa tareda bude baki yana cewa suna buqatan yin nafilar neman alkhairi da albarka a cikin wannan auren. Miqewa yayi yana riqe da hannunta ya jata zuwa hanyar dakinsa dan yi acan. ****Bahar da Neesah kuwa suna daki suma tana sake kwantar mata da hankali sbd jikinta da yayi sanyi sosai itama dan da sassafe zasu tafi a yanda taji Ammi tana fada. Jin tayi kaman bazata iya tafiyar ba ayau tana son ya sake qara mata kwanaki amma gashi ko ganinsa bataiba hakama takasa kiransa a waya jin takeyi ma fargaban haduwa dashi takeyi dan haka tayi sanyi sosai taxo daki ta kwanta shiru. Ammi sanyin jikin rabuwa da yarta takeyi amma kuma tana farin cikin shedar da wannan ranar da Allah ita kadai yace zata gani banda Abaas da mahaifiyar Bahar din wadda basu taba saninta ba. Washe gari karfe 7 na safe dukkanin shirin tafiyarsu Aleey yayi no delay sbd jirginsu na Russia karfe taran dare zai tashi daga qasar dan haka dole suna buqatan isa kafin time din da a qalla ko zasu isa sai ana magrib. Shi kansa NUAB din bai fitoba sai daya gama baccinsa ya samu dukkanin isashen hutun dayake buqata tukuna ya fito yayi breakfast dinsa da aka jere su akan table fiyeda kala uku tukuna ya fito a natse sanye da black qananun kayan original Dior da black D&G shades ya nufi cikin gidan inda tini kowa ya watse sbd shigowan da zaiyi. A babban palon Ammin ya sameta zaune itada tenya da zuhrah dan haka zaunawa yayi a natse suka gaisa yana musu barka gama taro lfy. Babu wani dogon bata lokaci nasiha akan Amanar yarsu da suka taru suka basu sukai masa kafin yayi godiya da yar tasu da suka basa yai tukuna yayi sallama ya fice zuwa ganawa da sultan tukuna kafin a fito da bahar din wadda zuwa lokacin ta fara kuka sosai na rabuwa da Amminta da maa sakinarta. Rungumeta Ammi tayi tana sake rarrashinta da fada mata magana me saka nutsuwa da kwantar da hankali a kunne kafin zuhrah ma ta rungumeta tana sumbatar gefen fuskanta tukuna da kanta ta sakata a hannun sbd yin aikinta na kaita. Neesah ce da leylah a biye da ita hannunta n cikin na tenya aka fice da ita tana kuka mara sauti sosai. Bangaren maa sakinah aka kaita itama rungumeta tayi daqyar aka cireta daga jikin sakinar aka fito da ita daga nan gurin sulta aka kaita ta gaidasa shima yayi mata nasihar tukuna suka fito. Motocin tafiyarsu suna jere ras a harabar gidan ita kadai ake jira dan kuwa bar mai boyem din yana zaune yana jiranta a cikin motar hankali kwance. Sanye take da daguwar rigar Turkish abaya Mai tsananin tsada sbd yanda har rawa takeyi a jikinta Maroon kala sai iya mayafinta data nado a kanta sai tsadaddiyar designer handbag dinta ta Lv dake hannunta da wayarta sai shades itama dake fuskanta na cartier dan boye idanuwanta da suka dan sauya kadan sbd kuka. Aleey ne dayake jin kaman komai da suka buqata sun gama cimmasa jiran zuwa dansu duniya kawai sukeyi tinda ta shigo hannun mai ita ya bube mata kofar motar da sultan din yake ciki zaune yana jira. Tana isowa tenya ta taimaka mata ta shiga a natse tareda kama hannunta tayi kissing itama tana mata addua me kyau tukuna ta rufe mata motar. Aleey zagayawa yayi ya budewa neesah gaban motar itama ta shiga sbd tareda ita zasu wuce daga can zata koma uk. Aleey ne zaija motar da suke ciki din dan haka zagayawa yayi ya shiga yana sauke ajiyan zuciya tukuna yayi addua ya tada motar take aka wangale gate mota biyun farko suka fara cita na securities kafin ya ja suka fice sauyan motocin na biyo bayansu suka fice daga garin kai tsaye suna hawa hanya da kyau. Tinda suka shigo motar qamshinta ya dauke niimar motar yana shigar kowane irin sako da lungu na kwakwalwa da nutsuwansa. Ajiye wayarsa dayake ta yi tin dazu cikin nutsuwa da kamewa yayi yana juyowa ya kalleta da dukkanin nutsuwansa. Dagowa tayi daidai lokacin itama sbd jin ya gama wayar komai da kowa yayi tsit bame motsi. A tare suka kalli juna idanuwansu na haduwa cikin na juna, Jin tayi bugun zuciyarta ya tsaya cak ta dauke idanuwanta cikin sanyi tana sauke kanta tareda daukewa daga gefen. Kasa dauke nasa idanuwan yayi daga kallanta duk da ta dan juya sbd jin da yayi yawun bakinsa sun dauke tsaf babu su a cikin baki da maqoshinsa. Dan dauke idanuwan nasa yayi daga kallanta yana lashe lips dinsa da bakinsa da suka bushe masa a take yana dan hadiye yawu kadan dan jiqa maqoshinsa daya bushe. Bai iya cewa komaiba sbd gabaki daya bayajin komai nasa a zuciya da gangar jikinsa idan ba ita ba, Sakata a cikin qwayar idanuwansa ya warware duk wani hakuri,karfin hali,dauriya da nutsuwarsa harma da kamewansa, Qamshinta kunnasa yakeyi akowace daqiqar dayake yi a cikin motar dan haka idanuwansa suka fara sauyawa ahankali yanajin komai nasa ya warware ya watse. #MAMUH 09033181070 HAYATEEM Mamuhgee 182 Doguwar tafiya me tsayi sukai wadda har suka isa idan ba kiran daya daga cikinsu akai ya dauka ba babu kowace magana a tsakaninsu sbd mai gayya dake motar a kame cikin hali na galabaituwa da tsananin soyayyar dake cinsa. Koda suka isa ana kokarin kiran magrib dan baka a masauki suka sauka inda anan dinma kawai daki daya ta dauka tareda Neesah. Wanka da salloli sukai tareda cin abinci suka dan kwanta hutawar da bazata wuce awa daya da rabi ba zuwa biyu su wuce airport kuma. Waya tayi dasu Ammi tana gamawa ta kwanta tana son yin bacci kafin lokacin wucewa. Dukkaninsu sun huta yanda ya kamata kafin lolacin tafiya yayi sai a lokacin itada neesah sukai sallar ishai ta sake watsa ruwan zafi sosai sbd baccinta ya saket dakya tana fitowa ta shirya cikin riga da skirt na chiffon masu tsadan gaske skirt din mai fadi sosai sai rigar itama longsleeve tanada fadi da zip me kyau a gaba sai scarf kawai daure a kanta da showel data yafo sbd sanyi tayi kyau ta fito asalin balarabarta ta qasar mahaifiyarta. Babu komai a hannunta bayan wayarta dan ko handbag dinta wannan karan bata hannunta tana hannun Neesah da a dole ta koma tamkar itace baiwarta sbd ba bawa ko daya a tareda su. Koda suka fito aleey yana tsaye jikin motar wadda yake jiran fitowan mai boyem ya bude masa Daidai lokacinda suka fito daga dakinsu a daidai nan shima ya fito nasa dakin sanye da fararen kaya marasa nauyi batareda damuwa da sanyin dake akwai ya doro qatuwar coat a kai milk kala sai milk fcap ta balenciaga akansa gashinsa na sake yana daukan ido. Qamshinsa kadai da tsantsan kwarjininsa ya saka neesah yin gaba tana shiga motar da aleey ya nuna mata wadda wannan karan daban zasu shiga tasu su kadai batareda kowaba. Kallo daya tayi masa ta dauke sbd jin ko yanzu zuciyarta ta kasa daukan kallansa dan duk inda sonsa yake zuciyarta ya gaba harbawa zuwa jininta da bargon jikinta ya kame a cikin sanyi batareda ta ankare da hakan ba shiyasa kallansa kadai narkar da zuciyarta da gangar jikinta yakeyi shiyasa ako wace daqiqa take qara tsananin son Babynsa dake cikinta. Wani lafiyayyan mayen kallo me nutsuwa ya sakar mata yana dan kamewa sbd qamshinshinta daya ratse nasa ya shiga hancinsa ya shigesa dakyau. Hannu ya miqa mata batareda yace komaiba cikin nutsuwa yana kallan fuskanta a natse. Hannunta ta miqa ta kama nasa din tana kasa kallansa sbd jin idanuwansa a kafe akanta tana kama hannunsa ya kame natan yana sarqe yatsun hannunsu tareda sauke numfashi mai hade da ajiyan zuciya me sanyi tukuna suka fito yana duba sakon wayarsa kafin ya kashe. Aleey na ganin fitowansu ya bude musu motar a natse Suna qarasowa shigewa kawai sukai aka rufe take motocin suka tashi suna barin gurin dan nufar airport Aleey na duba time cikin nutsuwa. Suna isa airport babu abinda aka tsaya yi aka wuce da kayansu a natse cikin tsaro da wayewa. Riqe da hannun matarsa ya fito motar da fcap dinsa da babu wanda zai taba ganesa hannunsu na sarke da juna suna tafiya cikin nutsuwa da dukkanin ikonsa da izzarsa suka wuce arrivals. Basu mintina da suka wuce qalilan ba anan suka wuce ciki kai tsaye nuna shiga jirgi. A first class suke kuma can dinne private Q suite din da NUAB zai huta yake sbd doguwan tafiya ce da zasu iya buqatar hutu musamman sbd cikin da Matarsa take dauke dashi na dansa tana buqatan hutawa daga zama idan ta gaji. Dukkaninsu suna shiga aka rufe first class din cikin girmamawa daga nan dukkaninsu suka saka wayoyinsu flight mood suna ajewa shi kuwa kashewa yayi gabaki daya ya miqawa Aleey dake can gabansu shi da neesah da keelah sauran securities din boyem zasu wuce gabaki dayansu baya buqatan tafiya dasu sbd acan akwai tarin securities dinsa kaca kaca. Tashi jirginsu yayi suka kutsa sararin samaniya suna kama hanyar barin qasar. Sai a lokacin ya sauke wata sanyayyar ajiyan zuciya mara sauti yana dan jinginar da bayansa tareda crossing legs nasa yana rufe idanuwansa a hankali cikin nutsuwa qamshin dayake fita a jikinta yana ratsashi. Bai bude idanuwansa ba qamshin ya ringa shaqa yana samun sanyi da nutsuwan zuciya datake shigarsa na samunta da mallakarta a hannuwansa da rayuwansa dan kuwa a yanxu data shigo hannunsane ta sake zama cikakkiyar tasa mallakinsa. Bude idanuwansa yayi cikin wani sanyi yana dorasu akanta tan kusa dashi azaune ta kwantar da kanta a kafadarsa idanuwanta a lumshe itama bacci ne zatai sbd shi takeji. Dauke idanuwan yayi daga kanta yana daukan jaridar da aka jere a gefensa yafara karanta a natse. Ba jimawa bacci me dadi da nauyi ya dauketa a hakan cikeda kwanciyan hankali. Numfashinta ne me zafi dayake fitowa na bacci yafara dauka wuyansa yana sauka akan fatarsa ya sakasa jin kasa gane abinda yake karantawa ya juyo a natse ya kalleta yaga baccin takeyi, Innocent face dinta ya zubawa ido yana jin numfashin nata naci gaba da sauka akan fatar wuyansa yana dafa jininsa ahankali. Rufarta ya saka hannu ya gyara mata tareda gyara mata kwanciyan a jikinsa yana kokarin sake rufeta da showel din dinta ta bude idanuwanta ahankali ta dago su cikeda bacci ta kallesa kallan daya sakasa hadiye wani mayen yawu a cikin sanyi da wata irin slow yana kallan cikin idanuwanta da suka sauya sbd bacci suna sauyata gabaki daya. Dauke idanuwansa yayi a natse daga kanta yana bude baki a Natse da wata irin kulawa me sanyi yace 'Yaya? Kin gaji da zaman ne?kina buqatan ki kwanta?? Kallansa tayi dakyau tana sake narkewa a jikin nasa cikin sanyi kafin ta daga hannunta daya takai fuskansa ta dora a gefen fuskansa tana dan juyo da fuskar setinta tana kallansa shima ita ya zubawa idanuwansa ta bude baki da sauran bacci a tattar da ita qasa sosai da muryanta tace "My legs" Bakinta da yayi maganar ya fara kalla kafin ya kalli cikin tsakiyar idanuwanta data qi barin ya kalli kwayar idonta ya dago idanuwansa ya kalli su aleey dake gaba sosai dasu suna duba wani abu a waya shi da Neesah. Numfashi ya sauke mata a fuskanta me dumi kafin ya saka hannunsa a kan kafafunta daidai kan cinyarta ya dan matsa kadan ta dago ta kallesa tana dan bude idanuwanta daga rufewan da suke kokarin yi. Hannunta ta dora akan nasa din tana kallan cikin idanuwansa dayake tsananin son kallan qwayar idonta dataki bari. Miqewa yi a natse yana miqa mata hannu yana cewa "Bismillah Mss" Kallansa ta dago tayi a kasalance kafin ta motsa a natse tana dago hannunta daya ta miqa masa dan dagaske miqewa takeson yi tayi bacci. Tsaye ya miqar da ita a natse da kulawa kafin ya wuce da ita hannunta a cikin nasa tana kusa dashi sosai ya juyo ya dan kalli fuskarta datake sake bayyanarda kasalarta. Private Qsuite dake first class din suka nufa cikin girmamawa wadda ta isa dauke da ruwa da fresh juice da snacks zata kawo musu ta iso gurin da sauri tana bude masa kofar cikin girmamawa tana fara shiga ta ajiye masa komai ta juya ta fice tareda jan kofar ta rufe musu tana barin gurin gabaki daya. Zaunar da ita yayi bakin Qbed din dake gurin yana zaunawa akan kujeran dake gap da bakin gadon yana kamo kafafunta ya dora akan gadon ya zare mata takarminta yana juyawa ya dauki juice din da aka ajiye dan bata tasha zatafi jin dadin baccin. Kallan cikin idanuwanta yayi yana kai glass cup din bakinta Kallo daya tayi masa ta dauke idanuwanta tana bude bakinta a hankali tana fara shan juice wanda yayi mata dadi yanda takeso. Sha takeyi a hankali ahankali kafin ta dago ta kallesa tana saka tafin hannuwanta duka biyu akan nasa dayake bata ta janye hannunsa daga bakin nata a natse idanuwanta akansa. Shima ita yake kalla kafin ya dawo da idanuwansa akan bakinta data lasa a hankali tana kallansa batareda tasan me tayi hakanba. Maqoshinta da abinda ta lasa ya wuce ahankali yabi da kallo yana jin dukkanin iyakarsa tana farkewa dan kuwa kisansa take kokarin yi tin daga ranar data fara tura masa hoton wuyanta da lallenta dan kunnasa, Tai masa kunnawan da tin daga ranar har yau wutar bata mutu ba gashi yanxu tana masa slow kisa da duk abinda take yi. Kafarta yakai hannunsa ya shafa a hankali tareda kamowa ya dora akan kafafunsa tareda dagota gabaki daya tana dawowa cak kan kafafunsa zaune suna fuskantar juna. Da mamaki ta kallesa baccinta na sakinta gabaki daya tana dan fidda murmushi me kyau sbd sanin babu abinda zai iya faruwa suna cikin jirgi dan haka bata ji tsoro ba ta bude baki cikin sake narkar da muryanta tace "Yaya dai King NUAB" Wani mayen kallo ya sake jefa mata yana tinanin tana wasa da hankalinsa ne sbd sanin ba abinda zai iya kenan. Wuyanta zuwa rigar jikinta yabi da kallo yana zagayota da hannuwansa ya matsota jikinsa sosai yana mannota da karfi cikin wani salo kirjinsu yai wata irin haduwan da a tare suka sauke ajiyan zuciya me sauti tana rintse idanuwanta sbd ajiyan zuciyar daya sauke tafe take da wani numfashi me zafin gaske daya sauka a fatar fuskanta taji zazzabi kaman zai kamata. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 183 Shi kansa haduwan kirjin nasu wani irin fizga yayiwa numfashinsa ya rintse idanuwansa ya budesu akan gefen fuskarta da itama rintse idanuwan tayi, Cikin wuyanta ya saka fuskansa yana goge mata gefen fuskarsa a wuyanta ahankali cikin wani slow daya fara tada tsigar jikinta ta dan qanqamesa kadan tana kokarin riqe numfashinta da fitarsa take neman sauyawa sbd hannuwansa da suka shiga rigarta kai tsaye ta bayanta yayi dama dasu ya shafo tin daga saman farkon bayanta zuwa qasa yana mata shafar data saka numfashinta yin sama tana riqosa da karfi sbd kaman zai fice daga kirjinta numfashin, Soyayyarta iya ita kadai tayi masa illan da baisaniba ko zai iya riqe control na kansa akanta sbd babu abinda nata baida effect akansa. Qamshinta ya shaqa da kyau a cikin hancinsa yajasa har zuwa cikin kansa yana sake lumshe idanuwansa da sukai ciki gabaki daya ya sake hada kirjinta da nasa da karfi yana fidda harshensa har lokacin kansa na cikin wuyanta ya dora harshensa akan fatar wuyanta yayi mata wata lasar data sakata sake yin sama da kirjinta sbd numfashinta dayaso ficewa gabaki daya tana sake qanqamesa. Sake lasar fatar wuyan yayi da wani sabon salon kafin ya tsotsa hoton data tura masa yana dawowa fes a cikin kwakwalwansa yaja wani numfashi me zafi yana sake tsotsan fatar wuyanta a natse jikinsa na sake daukan dumi ya tsaida hannuwansa a tsakiyar bayanta daidai hook na bra dinta zai zare take ta bude idanuwanta zata motsa ya dakatar da ita ta hanyar yi mata wata tsotsan data sakata fidda numfashi me sautinda kafin ya gama fida harya balle bra din tata yana zareta gabaki daya ya jefar gefe yana banqaro kirjinta a fuskarsa tareda motsi daya ya zare zip din gaban rigar jikinta gabaki daya datake da fadi sosai ainihin siffar kirjinta na bayyana akan idanuwansa babu kowane shamaki... Wani iska me zafin gaske ya fitar yana bude gaban rigarsa da shima babu komai a ciki dan kuwa ko vest bai sakaba sbd yanayin rigarsa bata buqatar hakan, Bude gaban rigar tasa tayi dakyau tareda qara bude tata gaban rigar gabaki daya yana zagayota da hannuwansa ya dannota jikinsa kirjinsu yayi haduwan da suka kusan somewa dukansu taja wani gajiyayyan numfashi me karfi kafin ta saukesa ya kamo fuskanta da hannunsa daya ya hade fuskansu yana sake manneta kirjinsa da dayan hannun tareda bude bakinsa ya kama nata yana zira harshensa da wani irin mayen slow ya kamo nata yayi mata wata fitinanniyar tsotsan da saida gashin jikinta suka sake miqewa ta kama gefen cikinsa da tafin hannuwanta tana bude idanuwa a wahalce tana jin tsotsar har cikin kwakwalwanta. Hadiye wani dandano yayi wanda sauda maqoshinsa ya amsa kafin ya sake kama bakin nata dakyau yafara kissing nata yana fidda numfashi me wata irin sautin dake shiga kunnuwanta direct yana sake matsesu yana goga kirjinta a nasa yana fidda numfashi me karfi da jin komai da komai dan kuwa ita kanta rawa jikinta ya fara yanda yake goga kirjinta a nasa asalin kirjinta da babu komai a nasa suna wata irin haduwan data fara fidda numfashi yana son bude idanuwanta amma sun manne sun kasa buduwa sbd abinda yake sakata ji ga kissing dinsa mai tsananin shiga kai dayake mata. Zuqo bakinta yakeyi yana masa wata irin tsotsa yana sakewa cikeda kewa da tsananin shauqin dayake jin kaman bai taba saninta a mace ba dan kuwa komai sabo yake jinsa ayau din. Ficewa hayyacinta tafara yi itama ta fara maida masa martanin tsotsar dayake mata tana tsotsar bakinsa cikin koyarwan da yayi mata tana zagayesa da hannuwanta tana sake jijjiguwa da abinda yake mata. Cikin zazzafan yanayi suke kissing juna kaman zasu cinye juna da tsananin so da kauna tareda sanyayyar kewan juna. Gashinta ya kama yayi baya da kanta ta banqare a gaban fuskarsa take yakai fuskarsa ya fidda harshensa ya lashi tin data qasan fuskanta zuwa wuyanta bai tsaya ba sai a tsakiyar kirinta ya fidda harshe ya sake lasar tsakiyar taji tana neman shidewa sbd abinda taji kafin ta sake dawowa da numfashin saukan bakinsa taji akan kirjinta yarufe ruf tareda mata wata irin zuqar data sakata sake ihun da iya inda suke din ya amsa Sake zaunar da ita yayi dakyau akan kafafunsa yana raba kafafunta akansa yaci gaba da zuqarta. Rawa jikinta ke yi sosai tana neman rasa kanta duka ta ciro kansa daga kirjinta tana hade bakinsu da kanta take ya karba yana bata zafaffen kiss din dayake sake rikitar da kanta. Hannunsa daya ya saka a cikin skirt dinta daya baje kan kafafunsa yayiwa cinyarta wata shafa yana jan numfashi me karfi yana sake bata wata deep deep tsotsa a baki suna fitarda numfashi a tare masu zafi da zallan shauqi hankali kwance. Irin kissing din dayake wa bakinta yana dake goga kirjinsa a nata yasaka ya zare undie din dayake jikinta batareda ta sanina sedai tagansa a hannunsa ya daga sama ya saka a hancinsa yayi masa wata irin shaqar data shiga har kwakwalwansa ta rikitar dashi gabaki daya ya gama kaiwa limit din da bazai taba iya riqe kansa ba. Kunnenta ya maida bakinsa ya kama ya tsotsa yana shafar cinyoyinta duka biyun da hannuwansa har zuwa kuryansu yana bude idanuwansa da sukai jajir ya kalli fuskanta data kasa bude ido ta kallesa tana jan numfashi daqyar sbd shafar dayake mata din... Lips dinta da sukai ja sukai tas sbd tsotsa ya saka harshe ya lasa ya kuma lasa kafin ya bude baki yana sake shigar da bakinsa cikin nata kafin ta ankara jin tauiya dagata sama kadan ya sake mayarwa take ta kusan somewa tana qanqamesa zatai baya ya tarota yana mannesu tareda sake hade bakinsu take ya fara bata babban lamarinda ya sakata neman zarewa sbd jin kaman yaune suke fara haduwa. Shi kansa jin yayi kaman ransa ya fita ya dawo ya damqi kugunta da karfi yana fidda numfashi me karfin gaske yana qanqameta kaman zai ballata biyu batareda ya saniba yana cigaba da bata zafinsa suna tsananta kissing juna wanda ta fara gazawa sbd abinda yake faruwa da ita yafara fin karfinta. Gaurayewa dakin yayi da wani zazzafan numfashin dayake fitarwa yana maidata cikakkiyar macensa a karo na biyu dan kuwa jin yakeyi komai nata ya sauya daga yanda ya sansa yana sake taba kwakwalwa da kunce duka notikan kansa yana qara bin kirjinta da abubuwan da suke sake fin karfinta ta tsananta rawan jiki da neman sassauci amma babu sam saima tsananta da komai nasa keyi yana tarwatsa komai nasu yana samun dukkanin abinda yakeso yake buqata daga gareta cikeda da zallan gamsuwa da tsanantar buqatar dayake zaukewa amma qaruwa takeyi duka a lokaci daya. Abubuwa yafara fada mata wainda kunnuwanta sun toshe sam batajin komai bayan irin zazzafan yanayin dayake bata dayake neman rabata da qwankwasonta. Lokaci me tsayi suka dauka a cikin yanayin gudanar da love din wanda ya basa cikakkiyar gamsuwa da qarin shauqinsa akanta kafin ya rungumeta yana sauke mata numfashi me sanyi da nutsuwa. Ita ahankali take fidda numfashin cikin kasala me yawa da jin komai nata ya sake. Washing room ya shigar dasu suka gyaro jikinsu ya dawo da ita haka ya maida mata kayanta daya bayan daya cif kaman babu abinda ya faru kafin ya sake bata juice kadan tashi ya kwantar da ita taqi kwanciyan dole tare suka fito bayan bata awa kusan biyu da rabi a ciki. Gurin zamansu suka dawo yana dauke da ita da kansa ya zaunar da ita ya zauna tareda gyara mata zaman yanda zataji dadinsa ya kwanto da ita jikinsa tareda rufe jikinta da showel ya saka aka rage musu hasken gurin sosai ta lafe a jikinsa take ba jimawa baccin gajiya da kasala me yawan gaske ya dauketa tana fitarda numfashi me sanyi. Zuba mata ido yayi yana jin duniyarsa a yanzu ta gama cika insha Allah, Shafa fuskarta yayi tareda kissing forehead nata yana gyara zamansa dakyau ya lumshe kyawawan idanuwansa da basu qarasa dawowa daidai ba. Aleey da neesah babu wanda ya isa juyowa har lolacin kanzu na gaba sun ma gama fira da dube dubensu neesah tayi bacci Shi kuwa yana karatun wasu takardu saida aka rage hasken sosai tukuna ya ajiye yana jinginawa da lumshe ido dan sanin hutawa Sultan zaiyi. #MAMUH 09033181070 HAYATEEM Mamuhgee 184 Bacci suka samu a natse dukkaninsu har zuwa lokacinda jirginsu ya sauka, Motocin da zasu daukesu ne suka iso tareda securities kadan sbd baya buqatan hayaniya da yawa. Kai tsaye Motocin suka shiga yana riqe da hannunta tana rufe da showel har lokacin haka kawai ta sake yin fresh sbd batajin wata doguwan gajiyar tafiyar kaman yanda shi bayama jin gajiyar kwata kwata. Suna isa gidansa dake rubuce da GhazV da tarba ta musamman da tsantsan girmamawa da farin cikin isowansu aka tarbesu duka securities da maids na gidan da cooks dika sun fito sun tarbesu musamman dan gani da tarban uwargidansu maana queen din boyem kuma macen ubangidansu. Hannunsa riqe da nata suka fito motar da aka parka har bakin kofar shigewansa dan haka suna fitowa kowa ya musu barka da sauka cikin girmamawa da kulawa da yar sakewan dake akwai a tsakaninsu. Amsawa tayi tana bayyanarda sakewa kadan da mutuntawa kafin shima ya amsa yana kallanta fuskansa na bayyanarda wani sanyayyan murmushi akan ganin yanda tai kokarin amsawa a sake kaman wata baby. Ciki sikai kai tsaye ana jan kayansu zuwa ciki din. Kai tsaye hanyar hayewa samansa suka nufa neesah kuwa lafiyayyan dakin dayake qasa a can palon dazai kasamce na matar gidan da dakuna uku a cikinsa aka nufa da ita da kayan Ma'am din aka fara jere su kai tsaye da sake gyara komai aka kunna ac dasu humidifier qatuwa dake dakin aka kai neesah dayan dakin. Suna shiga babban palonsa na farko ta lumshe ido sbd asalin dadadden kamshinsa daya shigeta basu tsayaba suka wuce palon kurya shima anan babu abinda yake tashi bayan qamshinsa da sanyi dan haka kai tsaye master bedroom dinsa suka nufa anan ne ta janye hannunta tana zaunawa tana sauke ajiyan zuciya. Bai wani zauna ba bathroom ya nufa yana zare kayan jikinsa kai tsaye ya fada yana sakarwa kansa ruwan zafi tareda lumshe idanuwansa. Bai wani jima sosaiba a ciki ya fito daure da towel da wani yana goge kansa fatar jikinsa dake bayyane tana daukan ido sbd hutu da lafiya. Itama cikin kasala ta miqe ta fada toilet din. Ko data fito ya shirya yana sallah cikin doguwan rigar jallabiya da bata taba ganinsa a ciki ba harma da hula. Itama shiryawa tayi ta busar da gashinta tana saka kayansa da sukai mata yawa sosai tareda nada rufa akai ta tada sallar. Suna gama sallah palonsa na farko ya jata suka tafi ya zaunar da ita akan dining din suka ci abinci suka koshi tukuna suka koma daki sai a lokacin suka kwanta bacci me nutsuwa da miqewa. Bacci sukai na kusan wuni guda kafin sai dare suka sauko. A dining sukaci abinci gabaki dayansu da neesah da aleey kafin itada neesah suka tafi bedroom dinta da aka gama gyara mata komai kaman daman sunsan yanda takesonsa. Fira da abubuwansu suka tsaya yi har dare sosai tukuna neesah ta sakata komawa gurin mijinta sbd taso ta kwana tareda ita tinda gobe zata wuce kuma aleey ne zai rakata har uk a karan farko da zaiyi tafiya shi daya batareda ubangidansa ba. Tin anan tayi wankanta tai shirin baccinta tukuna ta fito ta nufi saman tana waya da Ammi tana kokarin hana Ammin ta gane tafiya takeyi harta samu suka gama bata gane ba ta shiga bedroom din tana kallan wayarta ta isa bakin gado tana kokarin zama ya rungumota ta bayanta da ruwan wankan daya fito a jikinsa. Da karfi kadan ta sake ajiyan zuciya tana qin juyowa sbd kansa daya saka a kafadarta yana shaqar qamshinta dayake fitowa daga gashinta daga wuyanta daga kirjinta daga kowane lungu na jikinta. Murmushi ya sake yana juyowa da ita a hankali yana sake zagayeta da hannunsa daya dayan kuma yana gyara zaman siririn hannun rigarta daya zame ya sauka gurin juyowa da ita. Yana dauke hannunsa ya sake zamewa ya kalli hannun ya kaffi fatarta da santsinta yake fes a bayyane ya saki murmushi yana kai bakinsa kunnenta ya fara kissing fatar kunnen tukuna yace 'Like ths your nighty is sending me red signal' Turesa ta dora hannunta akan kirjinsa zatai amma ya dafe hannun a inda ya sauka kan fatar tsakiyar cikinsa daidai gurin mararsa ya kalli cikin idanuwanta data dago ta kallesa ya motsa bakinsa da wani lazy kallo zaiyi magana ta dora hannunta daya akan bakinsa sbd tasan abinda zai fada zaiwa kunnen ta nauyi. Bude bakinsa yayi yaja yatsarta daya da harshensa cikin bakin nasa yai masa kiss din dayake kama tsotsan daya sakata kokarin janyewa daga jikinsa gabaki daya sedai tana janyewa towel dinsa ya zame ya fadi da gudu juya zata bar gurin ya kamota yana dagata sama cak ya zaunar a gaban mirror yana kama hannuwanta duka biyu ya daga sama yana dannewa da mirror cikin wani slow yakai bakinsa akan hannun rigar dayake siriri sosai kaman zai tsinke da kansa ya saka hakorinsa ya tsinka sa ya maida bakin akan dayan hannun shima ya tsinkasa take rigar me santsin ta zame tana sauka qugunta sbd tana zaune. Bakinsa yakawo gap da nata zai hadesu ta dora yatsarta a tsakiyarsu lips dinsa suka saika akai maimakon nata lips. Bai dagoba ya sauke idanuwansa akanta ta saki murmushi me daukan hankalinsa da sake kunnasa ta bude baki qasa qasa tace "Yaya dai mister?" Arnen murmushi me sanyi ya sake yana kallan cikin idanuwanta yace "Kina kokarin gwadani ne?? Girgiza kai tayi tace "Ina tambaya ne kawai.... Yatsarta dake tsakanin lips dinsu ya sakarwa wani kiss daya sakata janye yatsar zatai magana bakinta na budewa ya saka nasa a ciki yana manneta jikin madubin daga zaune shikuma yana manneta daga tsayen yana kissing bakinta zuwa wajen bakin zuwa kirjinta daya sake fara bi da tsotsa da wata irin lasan d batasan ta fara kakkarwa tana kokarin saukowa daga kan mirror din wanda tana yowa gaba gurin sauka ta basa damar ratseta da kyau take ya sake nishi me karfin gaske yana maidata dakyau a zaunen yana maida bakinsa cikin nata hannuwansa akan kirjinta yana sake mata numfashi masu zafi a wuyanta tana sake rikicewa. Kusan duka kayan dake gaban mirror din sun watsosu qasa kafin ya dauketa a yanda suke ya lume gado dasu yana shigewa jikinta dakyau. Zafafan numfashi masu tada tsigar jiki suke fitarwa dukansu dakin na dauka yana tabbatarda zazzafan love da ake gudanarwa a dakin. Suna gamawa anan gurin bacci da kasala suka bugar da ita sedai shine ya kintsa ya dawo ya shige jikinta bacci me nauyi ya sake daukesu. #MAMUH 09033181070HAYATEEM Mamuhgee 185 washe gari karfe 10 suka sauko a tareda su neesah sukai breakfast daganan suna gamawa suka koma daki tayiwa Neesah kyauta me kyau shima NUAB din kyautar zinari yayi mata kafin yabar bahar din ta rakata har airport ta dawo da driver. Bayan tafiyar neesah da aleey babu wani wanda ya rage dayake tareda su bayan masu aiki wainda sam kafin su sauko sun gama komai sun koma bangarensu dan haka iya su kadai suka fara zuba wata irin rayuwar da batada limits dan kuwa babu inda basa zuba love a cikin gidan nasu, Koina koyaushe shaawan hakan ta taso musu zuba abarsu sukeyi musamman a dining kusan duk lokacin cin abinci ko basuyi sex ba zasu zuba romance dinsu me dadi batareda sun taba gajiya ko gundura da juna ba. Sati biyu aleey yayi a uk ya dawo kuma ko bayan dawowansa haka yake shaqatawansa baya zama gida sbd hutun gaske sukeyi ba kowane irin aiki an ajiye komai. Ta sauya iya sauyawa musamman sbd cikinta daya fara bayyana hakama shi kansa ya wata irin sauyawan da suka tashi daga sarauta sun koma tamkar ba masu jinin larabawa zuwa turawan Russia, Duk wani shirin dawo da karatunta Moscow anyi amma saima ta haihu zata fara dan haka a yanzu an aje karatun ana jiran haihuwan tukuna. Cikin kwanciyan hankali da rayuwar da babu wanda a cikinsu yayi tinanin yi suka share lokaci me tsayi a Moscow kafin lokacin bikin karban bayin karshe na boyem yazo dan haka dole suka tattaro sika dawo boyem. Tarban kusan qasa gabaki daya akai masa da Queens bahar wadda a yanzu data dawo itace me qasar dan itace takeda me qasar. Leylah da cikinta yake gaban na bahar din ya tsufa sosai dan haka itama Asim baida nutsuwan datake wuce ganin ta haihu lafiya. Bikin da zaayi din baa wani dabbaka sa ba sbd biki ne na buqatan shigowan kusrawa kuma cikin saa sai gasu sun kawo jiki sedai babu khams a cikinsu ko yaransa sbd duk sun manyanta wasu ma sun mutu gabaki daya basuda wani yawa yanzu sunyi ta haduwa da kaddarorinda shi kansa khams din baida hannu daya a yanxu. A hakan ana gama bikin aka tattara duka wani kusra da wainda ma basu zo ba kaman khams kenan aka yankewa duk wani jinin kusrawa hukuncin bauta ta rai da rai maana zama bayi har qarshen rayuwarsu da karshen jininsu a duk inda suke na qasar boyem da zagayenta. Wannan hukuncin ya saka da yawansu rasa ransu sakamakon neman guduwa daga asalin garinsu da NUAB ya bada umarnin duk wanda ya nemi guduwa ko gardawa a cire kansa daga wuyansa. A cikin manyan askarawan da aka tura kusrawa haka suka rikita garin gaba daya suka ringa yiwa maza fyade sbd basa buqatar matan. Yayan khams su hudu maza haka aka kwantar dasu a gabansa akai musu mummunan fyaden da dayan a take a gurin ya rasu yana kallan mahaifinsa da bai iya motsawaba sbd zuciyarsa data buga take a gurin ya mutu a zaune baa saniba. Mutuwan shugaba khams ya saka duk wani kusra yayi surrender suka karbi kaddararsu da hukuncinsu akan zama bayin boyem har qarshen zuriarsu. *****Bayan gama duka wannan abubuwan komai ya lafa duniya ta sake samun lafiya take Mai girma SULTAN LEUL NUAB ALMAZZ BOYEM ya sake bude kofofin gudanar da lafiyayyan mulkin kwanciyan hankali da cigaban qasarsa da koina ake tsananin alfahari da farin cikin samunsa a matsayin sultan na qasar. Duka yanda yake a matsayin sarkin dake mulkin qasa guda bai taba rasa damar zuba zazzafar soyayya da queen dinsa ba wadda gabaki daya zarewansu sukeyi suna mantawa da mulkin dayake kansu idan dai suna tare. Rayuwar aurenta takeyi kaman kowace mace itace take girkinda mijinta xaici da kanta duk kuwa da tarin bayin da suke dashi a bangaren nasu. Yanzu da iyayensu basa tareda su itada leylah tsananin kaunar junansu sukeyi da zama aminan juna kaman yanda shi kansa NUAB Asim ne ya zama amininsa na farko bayan Aleey da keelah wainda suke ba iya yaransa ba kadai Aminansa ne abokansa da suke family dinsa. ******cikin leylah ne ya fara isa haihuwa dan haka ta tattara ta koma anjom haihuwan dan ko zuhrah na can ta koma da zama sbd yunar ma ya koma kuwait bayan angama hidimar komai amma idan zai dawo dole zata tattara ta koma boyem tinda itama ta dawo boyem din kenan tinda yana can yana kuwait yanzu sbd dansa shuraim daya shiga sarautar shima gadan gadan. Bayan tafiyar leylah da wata daya ta haifi baby girl da masarautar boyem kaf ta dauki murna da farin ciki musamman su Aslam dake gap da aure ansamu dai sultan NUAB ya bada aurensu ga manyan fada biyu manya. Bahar ba irin yanda taso tafiya amma NUAB kai tsaye ya hana hakama su Ammi ma sunata son daman kada taxo din tana fama da tsohom cikin. Gagarumin suna akai na HAILE ASIM ALMAZZ BOYEM wadda ake kira da NURAT wadda mahaifinta ke tsananin sonta fiyeda kowa da kansa da duka abinda ya mallaka. NUAB da kansa ya taka har Anjom da muqarabansa ya dubo Nurat tareda zube mata kyautar zinari me yawan gaske. Yana dawowa daga anjom haka ya dauke matarsa suka tafi Moscow sbd tata haihuwan. Sun isa suka bude babin sabuwan soyayya da rayuwanda suke so ko sati uku basuyiba nakuda ta taso mata suna cikin love dan haka a rikice sukai asibiti yana riqe da hannunta yana zuba mata kiss motsi kadan. Kusan dashi akai labour din bayan isarsu asibiti sbd shine yake bata karfin gwiwa yana kissin duk inda ya samu a fuska da lips dinta har aka samu ta haihu bayan doguwan naquda ta wuni daya. MUHAMMAD ABAAS NUAB ALMAZZ shime sunan da mahaifinsa ya ambacesa dashi bayan an miqo masa shi bayan fitowansa duniya yana jin kaman duka can baya duniyarsa bata cika ba sai yanzu da hannuwansa suka dauki gudan jininsa a jikinsa wanda babu abinda ya baro nasa na kamanni. Ita kanta bahar bayan ta dawo daidai data daukesa kasa dauke idanuwanta tayi daga kansa tana kai bakinta tayi kissing din goshinsa tana dagowa daddynsa ya sauke mata kiss me nutsuwa itama a nata goshin yana rugumesu gabaki dayansu yana tabbatarda sune rayuwa,bugun zuciya,ruhi da hasken kalbim dinsa. Sati biyu sukai a Moscow likitoci suka gama tabbatar masa da lafiyarta data 'dansa kafin suka tattaro suka dawo wanda tini su Ammi dukansu sun tattaro sun dawo boyem din suma kenan. A tsakanin Ammi da maa sakinah rasa waye yafi jin kaman zuciyarsa ma bazata iya daukan farin ciki ba akai a cikinsu. Sultan yasar aka kaiwa shi ya dagasa ya rungume a jikinsa ya sumbacesa yayi masa adduoin da yayiwa mahaifinsa ranar da aka haifesa shima aka kawo masa shi kaman irin hakan. Tarin zafafan danyan zinari aka fara kawowa daga koina da duniya daban daban ga LEUL MUHAMMAD ABAAS wanda duniya ta dauki haihuwan da tabbatar dashi a matsayin da mafi daraja a qasar boyem yanxu da mahaifinsa yake sultan. Anyi taro da hidimar bikin sunan MUHAMMAD ABAAS an zubar da dukiya anyi barin zinari da hatta Aleey kadai dukiyar daya zubar ya ringa bayarwa tukuicin wannan haihuwan da shine akaiwa bazata fadu ba gashi shima anata kokarin fara hidimar bikinsa da zaaje uk ayo da neesah a kawo masa ita nan boyem a babban bangaren da ubangidansa ya gina masa a kusa da nasa. Bayan gama sunan Muhammad da wata biyu cif suka tattara uk dukansu hadda su Ammi da sultan da kusan kowa bikin aleey da amaryarsa neesah wadda suke tsananin farin cikin kasancewa gidan aure daya itada aminiyarta. Ana gama bikin kowa ya dawo banda uban gayya me boyem daya wuce Moscow da matarsa da tinda ta haihu baa basa itaba tana bangaren Ammi sai yanzu iyalinsa suka dawo hannunsa. Wannan karan kaman yanda suke cin wani lafiyayyan amarci da zuba rayuwa haka aleey yake zubata da tasa. Basu koma boyem ba saida sabon cikin neesah dan haka suna komawa dole da bahar da neesah din aka dawo da karatunsu a qasar boyem din sbd sultan NUAB dai bazai iya zama a qasar da babu matarsa da 'dansa ba. Daganan sai muce ALHAMDULLH. #MAMUGEE 09033181070 HAYATEEM NA KUDI NE ALHAMDLLH ALHAMDLLAH ALHAMDLLAH MUN GAMA LAFIYA INSHA ALLAH KAMAN YANDA MUKA FARA LAFIYA INA ROKON ALLAH YA YAFE KURAKUREN DAKE CIKI DA MUKA AIKATA,LADAR KUMA IDAN AKWAI ALLAH YA RABA MANA GABAKI DAYA AMIN. KAMAN KOYAUSHE INA FATAR BAZAKU CE KOMAI GAMEDA KAMMALAWAN BA SBD BAYAN HAKAN BANSAN ME ZAMU CIGABA DA RUBUTAWA BA TINDA LABARIN DAI DA KANSA YA QARE SO PLS KADA KUCE ANGAMA DA WURI KOKUMA BAKUSO AKA TSAYA BA ANAN, INA MIQA GODIYA DA KAUNA A GAREKU DA KUKA KASANCE DANI HAR KARSHENSA ALLAH YA SAKA MUKU DA MAFIFICIN ALKHAIRINSA, ALLAH YABAR KAUNA YA SAKE BAMU IKON KASANCEWA TARE A CIKIN SABON NOVEL DA ZAMU FARA BAYAN SALLAH INSHA ALLAH IDAN ALLAH YA BAMU IKON KAIWA CIKIN LAFIYA DA ABINCINSA. MY ECHOES PEOPLE ALLAH YABAR TARE INA MUKU SON SO,LOVE YOU OVER, MY AREWABOOK/AREWAPEN ALLAH YA BIYAKU KUMA LOVE YOU LODI LODI, YAN BATI MA ALLAH YABAR KAUNA YASA KU SIYA NEXT DA KUDINKU KU DENA WAHALA KUNA WAHALAR DANI LOL. THANKS MAMUHGEE 09033181070