Muwaddat – Chapter Twenty-eight
by Aysha A Bagudo….ahankali ya kai finger’s d’insa Kan belinta yashiga shafawa ahankali ahankali while harshensa na zagaye da kan nipples dinta Yana tsotsa tmkr Wanda yasamu sweet…
wani irin yanayi mai sarkakkiya da wuyar misaltawa ya ziyarci zuciyarta dama gangar jikinta gabad’aya .
yayinda take tashiga jin tsantsar soyayya da kaunar bunayya ke sake ninkuwa a dukkan sansar jikinta , cikin wani irin salo yake shafa gurin ,tamkar ba bunayya ba …….
yaron da take ganin zai yi mata kankanta akan bed, sai gashi yana k’ok’arin cire mata dukkanin shaukkunta akansa, ta hanyar murzata tamkar sitiyarin mota, a halin da take ciki yanzu , ji take tamkar ta zarta dukkanin matan duniya sa’a tunda ta sameshi arayuwarta ,bata tunanin ruwa da iska zasu iya rabata dashi ko nisanta tsakaninta dashi ,tarigada ta zamo shi,haka shima ya zamo ita sun zamo rayuwar junansu ….. …..
yadda take jinsa ajikinta da zuciyarta ..
Shima hakance ta kasance dashi domin Yadda yake ji ajikinsa har ya zarta nata ,ta kowani fanin yake ganin yakamata ya nuna mata menene soyayya da kulawa , ta yadda zai sake dilmiyar daita cikin shaukinsa….
tayi masa so mai zafi fiyye da yadda yake mata ,lallai zai nunkayar daita wata duniya ta musamman Wanda ma’abota so da shauki ne kad’ai suka San zakinta ,yana sonta kamar ransa ,a wasu lokutan ya Kan zauna ya dinga mamakin irin zazzafar soyayyar dayake mata, mai tafiyar da dukkan wani motsi da bugun numfashinsa ,ta yadda baya kaunar ya bud’e idanunsa ya ganta tare da wani ….
ko mace yar’uwarta yaga suna shiri da yawa daita, yanzu ne hankalinsa zai d’aga ya tashi,har sai yasan yadda yayi ya rabamu tsakaninsu sannan hankalinsa zai kwanta ,baya son ta so kowa sai shi kad’ai ,haka zalika baya son yaga ta damu da kowa sai shi……
yana da mugu mugun tsananin kishinta sannan yana da buri akanta ….
Jikinsu ne ya d’auki rawa saboda abinda suke ji a gabad’aya ilahirin ajikinsu ,jikinsu har rawa yake dan tsuma ..
ba ita kad’ai ke jin dadinsa ba ,har shima yana ji koma fiyye da nata ,sakamakon hannunta d’aya daya d’aura Kan joystick dinsa, tana shafawa ,gabadaya zuciyoyinsu sun sake nikaya acikin tafkin kaunar juna sosai suka dinga secunzing junansu a bathroom daga karshe ta maida hannuwansa duka bisa kirjinta yana murza nipples dinta ahankali yana lumshe mata ido.
wani irin zazzafan romancing yake aika mata dashi masu wuyar mantawa, tana meida masa martani ,kafin daga baya ya had’e bakinsu guri guda tare da tura fingers dinsa yasoma fingarin dinta .
Cikin want irin shauki ta manne ajikinsa tana nishi …. “Washhhhhhhhhhhhhh buna..yyyyyyyy…tare da sakin sanyayyen ajiyar zuciya , dadi take ji sosai a sansar jikinta Wanda ke Kaiwa lugu da sako na gangar jikinta farmaki..
mikar daita tsaye yayi sai dai tsayuwa ta nemi gagarata, saboda kafafunta dake rawa .
ya jinginar daita gefen bathtub din tare da tsugunnawa agabanta ya ware kafafunta kad’an ya tsotse kasanta zuwa kan belinta ,kana ya d’ago ya kalle fuskarta ta lumshe Masa ido had’e da cusa hannunta d’aya cikin sumar kansa ……
sake kai bakinsa yayi gurin ya zira harshensa yashiga sucking dinta, wahalallen numfashi ta fitar da karfin gaske tana cakud’a gashin kansa .
babu abinda kasanta ke yi sai tsiyaya , yayinda shi kuma yake aikin lashewa Yana zira Mata harshe , sai daya tsotseta son rashi had’e da rud’ata da salon wasannisa sannan yasoma saduwa daita….
ciki
cikin wata irin kasalalliyar murya ya kira sunanta “mu…waddat dina ………
“Uhmmmm……… “ta bashi amsa da hakan tana lumlumshe idanunta.
“Are you enjoying ?
Tace “Uhmmm ina jin dadi sosai, cikin zafin nama ya dinga shigarta da iyakacin karfinsa ,ita kuma tana fidda numfashi sama sama tana shafo kirjinsa “zaki iya rayuwa babu ni ?
Ya tmbyeta yana sanya kwayar idanunsa cikin kwayar idanunta , “ta girgiza masa kai kawai dan bazata iya magana ba ko tace zatayi , muryarta bazata fito ba “zaki yarda a rabamu?
Ya sake tambayarta yana murza kan nipples ,kanta still ta girgiza masa alamun bazata iya rabuwa dashi ba …..
“karki bari rabamu plz ,idan hakan ta kasance haukacewa zanyi ,idan babu ke a ina kike tunanin zan samu wannan dadin ?
Kamar yadda na sha gaya miki zaki fi duk matan duniya dadi ,haka nake ji ajikina a yanzu .
Nasha gaya miki duk yadda “nake tunanin matan duniya nada testing din dadi to zaki fisu dadi da komai ,dan hakan nake ji a yanzu, plz karki barini …..
“karki juya min baya…..
“idan kika juya min baya zan iya mutuwa, idan kika barni rayuwa zatayi muni….” aunty’nah ki min alkwarin bazaki barni ba duk runtsi duk wuya kina tare da Muhammed auwal …..
duk maganar da yake mata cikin sanyin murya babu abinda ke shiga cikin kunnuwanta sai dadin zukarsa dayake lasa mata kawai take ji, kwata kwata batasan ma me yake fad’a mata ba ,saboda bata cikin haiyacinta.
d’aukarta yayi cak batare da ya cire joystick dinsa ba ita kuma ta sakalo hannuwanta duka ta zagaye wuyansa , shi kuma ya rike kugunta ya dinga having sex daita daga tsaye tare da had’e bakinsu guri yashiga tsotsa yana cigaba da cinta.
baba mai gadi Wanda yake zaune a mazauninsa yana sauraron radio ya mike tsaye tsam , ya garzayo ta bayan bangaren bunayya saboda tun sanda ta wuce ta shiga d’akin , haka nan ya kasa samun natsuwar zuciya, yana bukatar sanin abinda suke aikata a duk daren duniya ……
ai yana gama k’arasa daidai bakin window bayin , yasoma jiyo sautin nishinsu ….
ya d’an matso kusa sosai da window aiko yaci karo da mugun abu domin yana ganin sanda M.A ya dauke muwaddat tamkar yarinya k’arama ya rungumeta ajikinsa ,yayi sauri runtse idanunsa yana d’aura hannuwansa duka saman kansa “shikenan zarginna ya tabbata akan yaran Nan…….
“,yanzu daman iskanci da yaran Nan ke aikatawa kenan acikin gidan batare da sanin iyayensu ba ?
“Wannan wace irin rayuwace haka mai muni da kazanta ?
‘”Shin ina iyayensu Suke adaidai wannan lokacin da har wannan maseefar ke faruwa acikin gidansu batare da sun sani ba ?
,Da kyar ya iya bud’e idanunsa yana jin tamkar ya kurma ihu, kowa yazo yaga abinda idanunsa suka gani “
“Koda bai gansu turmi da tabarya ba, kmr yadda addini yace, amman wannan ganin da yayi musu tsaye, alama ce dake nuni da suna aikata wata bad’alar ce ….
Banda nishi da sautin sambatunsu kasa kasa baka jin sautin komai acikin bayin …shima dan yayi kusa dasu ne yasa kunnuwaansa ke tsinto Masa abinda suke furtawa, tsawon lokaci ya d’auka a tsaye yana cinta batare da gajiyawa ba, kuma duk mai gadi na tsaye yana kallonsu Wanda tuni yayi mutuwar tsaye yana mamakin wannan ikon Allah, yaron kamar ba d’an shekara ashirin da biyu a duniya ba , yake irin wannan ta’asar ,wani irin ihun dadi muwaddat zata saki, bunayya yayi sauri ya cafkar laulausar harshenta dole tasa tayi shiru ta dinga tsuma tana narke masa ajiki ,shi kuma yana aikin danna mata joystick dinsa, ta kamkameshi sosai ajikinta saboda tana daf da kawowa shi kuma babu abinda yake k’ok’arin yi sai danna mata joystick dinsa da iyakacin karfinsa, har tayi realizing tana fitar da numfashi gajiya .
gabadaya gashin kanta data d’aure da rebon ya gama wargajewa jikinta ya d’an sake, amman still bunayya bai daina zira mata joystick dinsa ba.
shiiiiiii…shiiiiiiii kawai take iya furtawa ahankali ya dakata , batare da ya cire joystick dinsa ajikinta ba, ya nufi cikin d’akin tana jikinsa,sai lokacin baba mai gadi ya dawo daga mutuwar tsayen da yayi , Yana jin kmr ya afka musu ,sun gashi ya gansu ,ya sake tabbatar da abinda suke aikatawa ,”to Idan ma na shiga bangaren me zan iya ,tunda muslinci sheidu uku kwarara yake bukata ?
” Sheidata kad’ai bazata gamsar ba ,gara nayi tafiyata nayi musu adduar shiriya arayuwarsu , dan wallahi babu tantama zina suke aikatawa ..
ahankali juya da sauri har da dan tuntubensa ya nufi hanyar bangarensa .
Shi kuwa bunayya yana k’arasawa d’akin ya kwantar daita akan gadon, still tana Kan joystick dinsa ,shi kuma yana rike da kugunta suna gama kwanciya ya dinga having sex daita cikin tsuma tamkar wani mayunwacin zaki.. ahankali ta kai hannunta duka kan chest dinsa tana murza Kan nipples cikin wani irin salo Wanda ke sake zaburar dashi ,aiko ya zabure mata har ta tsorata da ganin yanayin daya sake shiga ,tun tana jin dadi har tazo ta soma jin zafi zafi , dadi dadi ,ahankali ya birkitota ta dawo samansa ya koma kasa cikin jin zafi tace “wayyohlly Allah bu..nayya…. gently plz na gaji , wallahi zafi nake ji ,amman ina bai ma San tana yi ba, sai soka Mata joystick dinsa yake …
lokacin da yayi wani yunkuri zai soka mata joystick ,ta zame daga Kan joystick dinsa, ta fita daga kasanta da sauri yasoma k’ok’arin maidata tana kaucekauce tana komai amman haka ya sake shigarta ya dinga hakarta kuma har lokacin bai kawo ba ….
Shi kuwa baba mai gadi har ya isa d’akinsa mamaki wannan Abu yake, har lokacin Yana jin kmr yaje bangaren iyayen ya taso su ,suzo su ganewa idanunsu bad’alar da yaransu keyi, zuciyarsa tayi tai masa gargadi da kada soma aikata ” to yanzu idan yaje sheidawa iyayen kafin suzo sun gama yace me?
” tunda shi bai sheidar komai a hannunsa, sai idanuwansa …sannan bama lallai ne su fahimcesa ba ,a yadda ya lura suna mugun son yaran “shi yanzu ya kenan zaiyi haka zai zauna ana wannan badalar akan idanunsa ?
Yayiwa kansa tambayar take zuciyarsa ta bashi amsa da “gara ka kama bakinka kayi shiru idan zaka iya yi musu addua kayi idan bazaka iya na kayi shiru akwai ranar kin dillacin ……….
Jikinsa a sanyaye ya d’aga kafafunsa da kyar ya kwanta akan katifarsa yana musu adduar neman shirya ..
a can d’akin bunayya kuwa iya azaba muwaddat ta sha ranar , ta dinga jin wani irin zafin a kasanta,tamkar ranar farko daya soma kusantatar, sai kusan assalatu sannan ya barta ta koma d’akinta cikin Santa….
Washegari da zata makaranta ,haka baba mai gadi ya dinga kallonta tmkr yaga wata sabuwar halitta ,har ta tsargu sbd jikinta daya dinga bata cewar kallonta yake , ta juyo bangaren dayake ahankali ta d’an saci kallonsa tare da cewa “lafiya baba naga kana min irin wannan kallon ?
“ko kana bukatar wani abu ne ?
Girgiza mata kai kawai yayi yana kwa’be fuska saboda idan yace zai yi magana to zai iya fallasa komai ,shi kuma abinda bai so kennan kar azo daga sauke kayanka yazamo, sauke mu raba, yana zaman zamansa ya tsunduma kansa cikin maseefar masu kudi…
yana cigaba da kallonta har sanda tashiga bayan mota ta zauna can bayan kamar minti goma sai ga ummi ta fito itama tashiga bangaren da take zaune ta zauna direban ya tadda mota suka soma k’ok’arin barin gidan.
Adaidai bakin kofar get direban ya tsaya yana jiran baba mai gadi ya k’arasa bud’e get , bayan yagama bud’ewa baba mai gadi yayi sauri ya k’araso jikin kofar inda ummi ke zaune suka gaisa da ummi direba yaja yana musu a sauka lafiya ,muwaddat kuwa ko kallon inda yake batayi ba, dan gabadaya irin kallon daya dinga binta dashi ya tsorata.. dan bata ta’ba fuskantar haka daga garesa ba ,haka ma yanayin d’aure fuskar da yayi mata yau ya bambata da sauran lokutan baya.. tunanin wannan sauyi tashiga yi acikin zuciyarta can ta ciro wayarta tasoma rubutu text kamar haka .
_bunayya da fatan ka tashi lafiya ,gani akan hanyar zuwa makaranta sai dai zuciyata na cikin tsaiko ,ina cikin tsoro da matsanancin firgici ,ina zargin kamar baba mai gadi yasan abinda muke aikatawa ,saboda kallon daya dinga bina dashi a yanzu, ya mugun kad’a min ciki da firgitani ,domin kuwa kallo ne mai tattare da tuhuma da zargi_
tana gama turawa bunayya sakon , ta koma ta jingine bayanta da kujerar da take zaune “ummi ta d’an dubeta kad’an tace “muwaddat..”na’am ummi “ina son zanyi tafiya zuwa minna bikin diyar hajiya saratu abokiyar aikina daza’a yi sabon wata ,zan so kwarai mu tafi tare dake amman karatunki nake ji, ba zan wuce kwana biyu zuwa uku ba , idan na tafi Friday sai Tuesday zan dawo.
Muwaddat nagama jin abinda ummi ta fad’a ,ta shagwa’be fuska sosai tare da cewa “ummi kije dani kawai ..
“ai zan so haka baby, kafata kafarki sai dai karatunki ne matsala banason kina missing lecture’s.
shiru muwaddat tayi na second biyu can tace ” ummi wallahi zan so na biki duk dai ranar Monday muna da test kuma mai mahimmanci ne.. idan nayi kuskuren rasa shi akwai matsala “kinji ba ,shi yasa nima Kika ga zan barki, amman banso barinki ke kad’ai a gidan ba kodayake ai binta na nan, nasan zata kularmin dake yadda yakamata saboda tana sonki ..
muwaddat tayi murmushin tace “gaskiya ne ummi ai nima ina sonta kirkita yayi yawa,ummi tace” shiyasa nake son wannan shekarar ayi aikin hajjin …
“Gaskiya ummi kin kyauta kuwa , kice tun yanzu na fara kiranta da hajiya Fatima… ?
” Ummi tayi murmushinsu irin na manya kana tace”bance ki fad’a mata ba ,sai nabi mata tukunna kece da kanki zaki yi mata albishiri, nasan zataji dadi sosai sukayi ta hirar su haka sukayita hirarsu har direba ya k’araso bakin get din makarantar suka sauketa suka Kara gaba..
Fitar motar su muwaddat bai wuce 30 minti ba sai ga bunayya ya fito cikin sauri batare da ya kalli inda baba mai gadi yake zaune ba ,sabanin sauran lokutan baya , sanye yake cikin kanana kaya riga baki da wando baki na suit ,sai farar rida daga cikinta ,hannunsa d’aure da agogon fata mai shegen kyau da tsada ,kafad’arsa rataye da karamar jaka baka, sai kamshi eau de parfum yake fitarwa yana taking ahankali cikin izza ya nufi inda aka tanada domin ajiye motoci, tunda ya fito baba mai gadi ke binsa da kallon kurrulla. ..
Nan take jikinsa ya bashi kallonsa yake yi Dan haka ya juyo ahankali suka had’a ido da baba mai gadi, da sauri baba mai gadi ya d’auke idanunsa akansa saboda tsoron da idanun bunayya ya bashi ,yaro ne karami amman yana da wani irin halitta mai tattare da kwarjini acikin tarin jama’a, idanunsa kad’ai kan tsorotar da mutun, baba mai gadi ya sake d’agowa yana dubansa kasa kasa bunayya ya watsa masa wani irin kallo cikin yanayi na izza yasoma takowa zuwa gurinsa shi kuwa baba mai gadi na ganin haka yayi zumbur ya mike ya nufi bakin get ….
Cak bunayya ya tsaya yana dubansa yana nazarinsa sannan ya juya a sukwane ya bud’e motarsa ya shiga ya tayar ya bar gidan yana kudarta aniyyar lokacin barin aikinsa yazo a gidan, tunda takamarsa sakawa mutane ido akan harkarsu ..
A round 4:00pm ya dawo gidan kai tsaye yaje yayi parking din motarsa ya nufi bangaren ummi babu kowa a parlour’n sai muwaddat kwance akan kujera tana kallon zeeyword binta mai aiki na kitchen.
Wani irin shu’umin kallo yayi mata sannan ya zauna a gefenta ya shafa gefen fuskarta .
Ta Mike da kyar ta zauna still idanunta na Kan kallon TV muryarsa a kasalance yace “ki fuskanceni zamuyi magana dake “ta juyo ahankali ,ta fuskanceshi kamar yadda ya bukata “kince baba mai gadi nayi miki kallon tunhuma da zargi ?
“Wallahi ni dai kmr haka nagani , “ba kamar bane domin nima lokacin dana fito da safe haka yayi min .. but yanzu me kike expecting zamu iya yi ?
“i dont know ta fad’i haka tana had’e hannuwanta guri d’aya ta tsura masa ido “ina ganin lokacin barin aikinsa yayi”
Muwaddat tayi saurin cewa “no ba sai ka Koresa ba, ina ganin kawai mu hakura mu daina tunda daman hakan da muke bashi da kyau…
“what ya furta da karfi it can be possible sai dai shi ya bar gidan nan.. amman bazan iya hakura dake ba, ki dai nemo mana mafuta kawai ,tayi shiru tana kallonsa batare da tace komai ba.
“kinyi shiru kina kallona “me kake son nace ?
“Kice komai ma ciki kuwa har da sallamar wancan tsohon “a’a bunayya kabarshi kawai, ni dai na tsorota da yanayin kallonsa gareni, saboda lokacin da zan shiga part dinka tabbas naganshi zaune har ma mun so had’a ido da shi, amman ban sani ba ko shi ya gani ..
“zan koreshi na kawo wani ya maye gurbinsa shine kawai abinda zan iya yi, yana fama fad’ar hk, ya mike tsaye..ai bata san lokacin data kamo hannunsa ba “plz bunayya karmu yi haka da kai, yanzu idan ka koresa me zakacewa ummi da abi ?
“Ki bar komai a hannuna ni nasan yadda zanyi “ni dai gaskiya banason akaresa ,ka barshi kawai kwana nawa ma ya rage maka ka bar kasa ?
Lallashinsa tayi sosai sannan ya hakura zai bar baba mai gadi nan bai barta haka ba sai daya lallatsa mata jiki da salonsa, yana fita daga parlour’n ummi kai tsaye part dinsa ya nufa ya zauna daya daga cikin kujerun parlour’n yana sauke ajiyar zuciya gabad’aya ya kasa hakuri dan ko yanzu ya lura da irin kallon tsohon yake sama da yaga ya fito daga cikin part din ummi, hannuwansa duka ya had’e ya rufe fuskarshi dashi na second biyu sannan ya cire yana furzar da iska ya mike yashiga d’akinsa yayi wanka ya fito ya sauya wasu kayan ,ya fito ya nufi gurin baba mai gadi ,tunda ya doso gurin baba mai gadi ke kallonsa har sanda ya k’araso ya zauna akan farar kujerar dake ajiye a gefensa ,baba mai gadi ya bud’e bakinsa da kyar ya gaishe shi “barka da war….. “ba wannan ne dalilin dayasa kaga nazo gurinka ba tunda kasan hakan bai ta’ba kasance atsakaninmu ba, a tun aikinka gidan ,nine nake soma gaida Kai ,me yasa yau zaka gaida ni?
“To Muhammed meke tafe da Kai , Allah dai yasa alkhari ne ?
” abinda ya kawoni gurinka shine da fari dai kana bukatar cigaba da aikinka acikin gidan ko a’a ?
Gaban baba mai gadi ya fad’i da sauri yashiga girgiza masa kai ” no bud’e baki zakayi baba.
“ina so mana muhammadu tunda wannan aikin shine rufin asirina “
Bunayya yace” very gud ,baba ina ganin mutuncinka sosai fiyye da tunaninka ,tunda kazo gidan nan ka ta’ba ganin nayi maka rashin kunya ko wani abu makamancin haka ?
“Ko daya ya fad’i bakinsa na rawa take km yasoma zargin ko shima ya kamashi yana yi musu leke ne ?
da safe da zan fita na lura kana min wani irin kallo da Sam zuciyata bata yarda dashi ba, Wanda sanadiyyar haka naji ina iya dakatar da kai Aiki gabadaya a gidan nan.
“Dan girman Allah muhammadu karkayi haka ,sannan babu wani kallo Dana maka ranka ya dade ,kyawu ka min da safen nan, shiyasa kaga nayi maka hk , amman babu komai ,amman dai kayi hakuri baza’a sake ba, ka gafarceni ,gabadaya sai kuma yabawa bunayya tausayi ,sai lokacin hankalinsa ya kwanta, ya kuma tabbatarwa zuciyarsa zargi ne kawai muwaddat tayi ..hakuri sosai baba mai gadi yashiga bashi ,shi dai bai ce komai ya mike yana cewa “wallahi kaci darajar tsufanka da yanzu na sallameka ka kama gabanka dan na tsani sa ido acikin rayuwata ya juya ”
“Ai ko nagode da kaga darajar tsufana Allah dai yayi maka albarka azuciyarsa kuma yace “Allah ya shiryeka Kai da yar’uwarka, yasa ku daina taasar da kukeyi . ..
Tun daga lokacin mai gadi ya cire idanunsa akansu muwaddat,yayinda ita Kuma kiri da muzu ta daina zuwa dakin bunayya, yayi juyin duniya taki, tace “bata sake zuwa d’akinsa ita tsoro take ji ,dan haka shi ke satar hanya ya bi ta kofar kitchen ya kirata tazo ta bud’e masa kofar yashigo su nufi d’akinta ..
*********
Wasa wasa shakuwa mai tsananin karfi ta sake tashiga tsakanin Muhammad Auwal da muwaddat ,a bangaren bunayya yana jin dadin akan yadda take bashi hadin kai ,yanzu har agaban su ummi soyayyarsu suke barjewa batare da sun hankalta ba ,duk yadda ummi ta kai da sa ido akansu, da duk wani motsinsu haka ta gaji ta hakura saboda ta kasa fahimtar komai ,hatta dan had’a jikin da bunayya ke son yi da muwaddat ada ,yanzu babu ya daina baya kwata kwata baya shiga harkarta..
A yau ne aka wayi gari ummi zata tafi bikin diyar aminiyarta da za’ayi kamar yadda tayi niyya, sam bata so tafiyar tabar muwaddat ba, amman babu yadda zatayi ,kirkin hajiya saratu daban ne acikin mutane, tana da matukar kirki da kima a idanunta shiyasa ta kudirci aniyar haltar bikin .
jirgin yamma ummi zatabi zuwa minna ,muwaddat da bunayya ne ‘yan rakiya ,yana zaune gidan gaba gefen direba ummi da muwaddat na gida baya ,muwaddat sai wani shagwa’ba take wa ummi” wai zatayi kewarta “kiyi hakuri bby naso zuwa dake wallahi kodan kije kiga binki nufawa ‘amman karki damu idan zan koma binki sadear InshaAllahu tare zamu ,bayan jirgin ummi ya tashi suka dawo gida bunayya sai faman murna yake zai ci karensa babu babbaka .
Gidan zai saura daga su sai binta mai aiki gashi ita binta Sam bata da saka ido irin na baba mai gadi, itama dai ji yayi da yana da inda zai aikata daya turata Kafin ummi ta dawo domin yasamu damar watayawa ,amman dai duk da haka zamanta ba zaizo da wata matsala ba, dan bazai hanasa abinda yake so ba, tunda masoyiyarsa zata bashi had’in kai a duk sanda yaso ….
Ummi na barin gidan ko cikakken awa biyu ba’ayi ba bunayya ya nufi d’akin muwaddat ..
Mmn sudais ce
bismillahirrahmanirrahim