Search
You have no alerts.

    MASU ƁUKATAR A TALLATA MUSU HAJOJINSU ZA SU IYA TUNTUƁARMU TA LAMBOBIN 07045308523 MUN GODE

    “”Cikin gadara da isa yace..”Good,Nasha kin manta ne na kara Tunatar dake…,?

    Yafada yana kallonta ido cikin ido,kafarsa ya dauke akan kafarta,wacce ya take,sai ya dorata bisa gadon,bayan ya saka takalminsa ya take mata hannu,Kara ta saki tana kokarin dauke hannunta,ammh ina ya take da karfi,saboda Mugunta sai ma ya dinja juya Kafar nashi,takalminshi na barazanar cire mata Fata hawaye take tana yarfe hannu,ammh ko digon tsausayinta baiji ba,illah cemata dayayi

    “U better Wipe ur tears yarinya,don kuka yanzu kifara,Bama ki fara shi ba,wlh don Alqawarin dana dauka sama da shekaru biyar,ina jiran ranar da zan Rama Abun da kikamin…”Yafada kafin ya dan dakata yacigaba da cewa”While,bani son batama kaina Suna ne,da kuma sunan Family na,ammh da Tuni na saka an dauko min ke,na yaga miki rigar dan Sauran mutumci data rage miki,domin baki da ita,ammh sai ki kaci darajan ni nasan darajan kaina,Na kuma san yadda Darajan mutumcina dana iyayena yake,dat why na nemi aurenki ba don ina sonki ba,sai don na Nuna miki aikin da kira yan Sanda da suna yi….”

    Yafada yana kallon gefe kafin ya sauke kafarsa yafara taku yana fadin”kin ci sa”a banzo miki abuge ba ko?..Yafada yana kallonta kafin ya tsaya agabanta yana Fadin”Duk da haka Nayi miki da tsaraban dayan Hali kalli kigani..”Yafada daidai yana warware belt din wandonshi yana kuma cigaba da fadin”Yanzu zan miki fyaden da kikace,kuma da kakin yan sanda a jikina,,kinga ko gobe zaki iya bada lbrin Dan sanda Baida aiki sai yima mata fyade,Tunda yafaru akanki ko…?…

    Yafada yana kallonta,gefe daya kuma yana cigaba da Zare belt din dake kugunsa,Malika dake kwance azaban hannunta,da kuma marin datasha bai saketa ba,taji wani tashin hankali baya tafara ja,tana kuka,duk Fuskarta tayi ja,batama iya matswan sosai saboda yadda ko”ina na jikinta ke rawa,Kallonta yayi bayan ya gama cire belt din ya dagashi yana kallonta kai tsaye ya kece dadariya yana Fadin”No.No.not now,plz karki tsorata Tun yanzu,ai bamu fara wasan ba,balle mu karkareshi..”

    Yafada yana cigaba Da dariya karshen gado ta makure tana rawan jiki da baki take Fadin”Plz am srry,am very srry For my mistake,don Allah kada kamin Fyade,i prmise u ko nawa kake bukata zan baka,Nidai juz kayi hakuri…”,Take Fada Tana hada hannu,bai saurareta ba sai ma kara sakamata dariya dayayi yana nunata yace”Ayyah Srrry am very srry ko? yafada yana kwaikwayon Muryanta kafin kuma ya koma ya hade rai yana Fadin”Ki Ada kalamanki Madam Malika,yau Babu Abunda zai hanani ban cika Ramuwana akanki ba,so ur better close ur mouth tunkan na Fusata nayi miki dukan mutuwa kan nayi raping dinki…”

    Jin haka yasa tayi Shuru tana zubar hawaye,bude baki tayi tana kwararon ihun akawo mata dauki,da hanzari ya Zare takalmansa,ya dira bisa gado,ya kara dauketa da wani bahagon mari sai da ta kife bisa gadon,ta dauke Wuta na wasu mintina,gashnta ya damko ya dago kanta yana kallonta Kafin yace”Yau baki da ma cetonki sai Allah….Malik malik sai na rama…”Yafada yana watsar da ita gefe,kan tayi wani yunkuri ya bita ya danne yana Fadin”Nayi alqawarin yadda kika sauyamin rayuwa na rayu cikin Buri da zumar Ramuwa gareki,wlh nima nayi alqawarin adaren nan zan lalata miki dukkan Rayuwarki,daga yanzu an shafe babinki babu wanda zaki kara takawa da sunan tozarci,zan yaga miki mutumci ta hanyar da har Abada bazaki manta dani ba…”Yafada kafin ya damki gashinta kanta ya dago ta yakara makata jikin gado,kamar yasamu yar tsana,Malika naso tayi ihu ammh takasa,bai nemi taba mata ko”ina ba,illah daga rigarta dayayi sama ya rufemata fuska dashi bayan ya sanya hannunshi daya ya rike kanta sosai ta gaza kwacewa,da hannu daya ya ja pant dinta ya yage,dama gashi Wani raga raga,nan da gabanta ya bayyana bai tsaya kallo ba ya Runtse ido lokacin daya saka hannunshi ya zame wandon jikinshi kasa hade da boxers dinshi ammh bai curesu gabadaya ba, Tuni sandar girmanshi ta bayyana waje🙈🙉

    Ware mata kafa yayi kafin ya saita Abun,sai da ya Tusa kai,kafin ya danneta gabadaya,da karfin tsiya yake turamata,duk da gabanta yana tsukene,ammh kuma ya garagara shiga,Kuka da zabure zabure malika keyi tana kokarin kwace kanta,ammh ina Rikon da Saleem yayi mata bana wasa bane.

    Ganin tana batamai lokaci ya sanya ya kara azama ya dake iya karfinsa ya Shiga da karfi,wanda sai da Malika ta saki wata razananniyar kara kamar wacce zata mutu,tare da daukewar Numfashi,gashi ya danneta ya sakamata karfinshi ko yatsanta bata iya dagawa,shiko sanda ya Shigeta ji yayi wani Abu Ya zirgamai Tundaga kwakwalwar kanshi har zuwa Tafin karfarshi,wani sanyi tare da Ni”ima ke saukanmai,cikin lokaci yaji ya jike da zufa,haba Tuni yasa hannu biyu ya rike kanta kawai yana zungurarta kamar babu gobe,caccakanta yake yana Nishi sama sama,cikin Lokaci kalilan Saleem yaji hankalinshi na barin jikinshi yana lulawa wata Duniya wanda baita zaton akwaita ba, bayan wanda muke ciki yanzu.

    Tun Malika na iya motsi da jikinta,ga kanta wanda ya rike tamau bayan kuma ya sanya rigarta ya Rufe mata Fuska,bata iya numfashi sosai,ga azaba saboda ba a hankali yake binta ba hakarta yake kamar ba gobe,Tun tana iya Fizgan Numfashinta harta gagara,tana ji tana gani jikinta ya saki takoma yi lakwas,wanda idanuwanta suka fara Rufe kansu,Tun tana ji da gani har komai ya dauke mata Diff.

    Sai da ya shafe kyakyawan Awa daya cur akanta yana aikin Abu daya,kafin yayi realising,Kamkameta yayi yana sakin mata Naushinshi,lokaci daya zufa tana yankomai,Numfashi yake maidawa daya bayan daya saboda yadda yakejin yanayinshi kamar bashi ba,Yafi minti goma yana jikinta,kamar wanda aka tsikara yayi Firgigit ya mike yana dirowa daga gado,wandonsa ya jawo sama,ko kallon Malika baiyi ba,wacce jini yayi ma faca face,kamar wacce aka sassarata.

    Agogon Fatan dake daure A hannunshi ta kalla yaga 1 oclock na dare,zaro ido yayi yana bin Malika da kallo,Yana shafa dan sajensa,wanda yafara Tsiro da gemu,yana bin kafafunta inda jini ya gangaro,duk ya bata Farin bedsheet din,Wani Nishadi yake ji ganin da alamun ma bata motsi,hannunsa ya daka,adayan yana Fadin”Wow..Ni bravo Dole na jinjina ma kaina,Dat great dama haka nake so,Na ci ubanki dakyau…”

    Yafada yana Daga hannunta yaga ya biyoshi sharaf,ya Fadi,wani mirmishi ya saki yana fadin”Good…Ashe ina da lafiya sosai…? Yake Fada yana yar dariya,baya yaja yakallon agogon hannunsa again kafin yayi azama ya fada Tiolet din dake dakin,agurguje yayi wanka ya Fito,kai tsaye ya gyara zaman kayan jikinshi,yana daura belt din wandonsa,sai da yagama ya sanya Takalminsa,kafin ya karisa gareta,.

    Fuskarta ya bude yaga yadda hawaye suka bushemata bayan bakinta ya kumbura,hancinta ko jini ya zubo duk ya bushe,Fuskarta kuwa shaidan tafinsa ne,sukayi male male,Dariyar jin dadi yayi kafin ya daki kumatunta yana Fadin”Ke tashi,tashi mana ki karbi takardan *SAKIN KI* ai bana afi na barki da Nauyi na ba..”Yafada yana bubbuga kumatunta,ammh ko motsi batayi ba,bai damu ba illah Dube dube da farayi yana neman Abun Rubutu,Side drower din gadon ya bude sai ga tarin takardu,da hanzari ya zari wata farar Paper ya dorashi Fuskarta yana kallonta yana wani mirmishi mai kama da mugunta,Ya fara Rubutu kamar haka..

    _*NI SALEEM KABIR KUMO NA SAKI EX-WIFE DINA WATO MALIKA MALIK,SAKI DAYA BISA DALILIN CEWA BANTA SONTA BA,ASALIMA NA AURETA NE DON NAYI ALQAWARIN SAI NA RAMA,TOH SHINE BAYAN NAGAMA RAMAWA,NA BATA TAKARDANTA KADA TA DINGA GANTALI DA AURENA AKANTA,ANA ZAGINA,TUNDA TAGAMA MIN AMFANI GWARA NA SAUWAKE MATA,DAGA KARSHE INA MAI NEMAN AFUWARKA DADDY,DAKAI DA IYAYENA BA LAIFIN KOWA BANE SAI MAHAIFINTA DOMIN SHI YA BATA TARBIYAR YARSHI DA KANSHI,DAGA KARSHE INA MAI SANAR DAKU SAI TAYIMIN IDDA,DOMIN NASAN KO BAN FADA BA ZAKU GA ALAMUN NA DORA MATA NAUYINA,GA KEYS DIN GIDANKA DANA MOTARKA NAN BANA BUKATA DAMA ABUNDA NAKE BUKATA KENAN,KUMA NAGAMA AIWATAR DA GUDURINA SO YANZU D GAME IS OVER NOW*_

    _Ex huband din yarka Saleem kabir kumo_

    Haka ya rattaba kafin ya Kamo hannunta ya sakamata cikin tafinta ya damkematashi na tsawon lokacin kafin ya saki,duk da hannu yayi taushi,ammh takardan ta samu matsugguni,mikewa yayi yana gyara tsayuwarshi kallonta yake kafin koma yakoma ya duka ya saka kanshi saitin zuciyarta,sai yaji yana harbawa ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ciro makullin gidan dana motocin guda biyu ya Zubesu bisa jikinta,ko kara kallonta baiyi ba ya saka kai ya fice ransa fayau yana Fadin *D game is over Now…*..” Yafada yana Ficewa da sauri.

    Abun da ya bashi mamaki su merry na Zaune basuyi barci ba,suna ganin Fitowarshi suka mike suna zaro ido,wani banzan kallo ya watsa musu kafin ya wucesu da sassarfa har ya kusa Ficewa Daga Falon ya waiwayo yana kallonsu,Suko suna ganin ya juyo suka kamkame juna jikinsu na rawa,saboda yadda idanuwansa da Fuskarsa suka basu tsoro,tsaki yaja yana Fadin”Oya…”

    Yafada yana nuna musu saman Dakin Malika Baima kai ga mgana ba,suka Rumtuma saman da gudu,domin duk ihun da Malika tayi akunnensu,suma tsoro ne yakamasu suka kasa komai,Yana ganin sun nufi sama ya Fice daga falon da gaggawa,Yana zuwa yayi ma motarsa key bai ga kowa ba,kila su gardawan nata sun gaji ne sun kwanta,ya Shiga motarsa hon ya zubama megadi wanda yazo da hanzari ya wangalemai get ya Fice yana kokarin daurama kanshi Seat belt,daidai lokacin daya duba agogon ahannunshi 1:30pm na dare, kawai sai ya karama motar speend,nan da nan ya Fice Daga garin katsina.

    Hanyar garin kano ya nufa adaren Ransa Fes sai zuga gudu yake yi Abunshi hankalinshi kwance,cikin awa daya da rabi sai gashi ya isa cikin babban filin jirgin *MALLAM AMINU INTERNATIONAL AIRPORT* Yana kokarin fakin din motarsa ne,naga wani wanda ke sanye da bakaken kaya ya, kariso wajen motan,da hanzari ya Fito,bayan ya leka baya ya dauko jakarsa ta brief case dinsa ya sagala akafadansa hannu ya bashi sukayi musabaha,kafin ya mikamai pasport dinshi tare da Visarshi yana Fadin”Yallabai saura minti Talatin ne jirgin naku ya tashi,so zaka jira wajen da masinjoji suke jiran tashin jirgi..”…

    Jinjina kai yayi kafin yace”Tanque So much Inspector,aikin ka na farko ya kammallah,saura na karshe plz kafin safe ka tabbatar ka yada wannan lbrin akafafen yada lbrai,kaji ko..”Amsa mai yayi da Fadin”Insha Allahu yallabai da zarar jirginku ya tashi zanyi yadda muka tsara,Allah ya kaiku lafiya.”Hannu suka kara rikewa kafin Saleem ya damkamai key din motarshi yana Fadin”Sai kajini…”daga haka suka rabu,shi yafada motar Saleem din,shiko saleem ya nufi cikin Aiport din, da sassarfa,daga ganin yadda yake tafiyan zaka san yana cikin niahadi ba kadan ba.

    _________________

    Dose da Merry,suna bugan kafadan Juna wajen Shiga dakin,Suna shiga suka tsaya agabanta,suna jiran Umarni Tunda sun saba haka take musu,ammh sukaji Shuru,Dose ce ta lura da halin da madam ke ciki afirgice ta nunama Merry jinin data gani ya bata ko”ina.

    Tsorata sukayi suka nufeta atare,suna Fadin’Madam..Madam…”Shuru ba mgana,hannunta suka daga yakoma ya kwanta baya Dose taja baya tana FAdin”,Jesus….” Tafada a firgice kamar zata Shide,Kafin ta kalli Merry bakinta na rawa tana Fadin”She is death..”Girigiza kai merry tayi Hankalinta amatukar tashe ta Rumtuma tafito daga dakin Dose ta mara mata baya,suka fito har haraban gidan suna ihu da kuka,sai gasu peter sun Fito suna mazurai.

    Suna tambayansu Lafiya,ammh sun kasa mgana sai nuna cikin gida suke suna kiran Sunan Madam,Suma kansu Firgita sukayi Joy keda Nombar Alhaji da hanzari ya latsashi ya kirashi,shiko Daddy yana kwance baisan dalili ba yakasa barci saboda yadda gabanshi yake fadi,sai ga wayar joy,Tunda yaga nombarsa hankalinsa ya tashi da azama yadaga kiran tun kafin yayi mgana joy yace”Alhaji come now,Something bad is happen wit madam oo…”Yake Fada Shima cikin rawan jiki,ko kafin Daddy ya samu zarafin mgana ya yanke wayar.

    Agaggauce ya sauko daga kan gadon jkinsa babu inda baya rawa,Hajiya binta ya bubbuga yana Fadin”Hajiya.Hajiya…”Da Sauri tatashi tana mutsike ido take Fadin”Lafiya Alhaji…? Jallabiyansa yake zurawa yana Fadin”Ina fa lafiya,yanxu nan masu tsaron malika suka kirani,wai babu lafiya wani Abu mara kyau yafaru da madam..”

    Da wani hautsinawa Hajiya ta diro daga kan gadon tana kokarin yayiman Mayafinta ta aza bisa rigar barcinta tana Fadin”Innalillah..Toh meya faru ne..? Take Fada ammh kafin ma takara cewa wani Abu,Alhaji ya fice da hanzari,Hajiya binta tabishi da hanzari bayan ta dauki Makullin motar dake kan Side drower saboda Rudewa bai tsaya dauka ba.

    Ba wanda yasan Fitarsu domin lokacin 4 saura ne na Asuba,hankalinsu tashe suka isa gidan,ko da suka isa sun iskesu duka aharaban gidan,ganin yadda su merry ke kuka ne,yasa daga Daddy har hajiya suka Rumtuma zuwa cikin gidan kamar zasu Ture juna,Daddy shi yafara shiga dakin na Malika halin daya gantane,yasa ya tsaya cak,jikinsa na kyarma,hajiya binta ne takarisa gareta tana karemata kallo daga sama har kasa kafin ta dago hannunta tana Fadin”Malika..Ke malika…”Taji Shuru baya taja ta goge zufan jikinta take Fadin”Allah sa badai kasheta akayi ba…

    Fadar haka yayi daidai Da Daddy ya zube kan kafafunshi yana kiran Sunan Allah,Hajiya binta ma Salatin dake,sai alokacin idonta yakai kan jinin dake gefen kafafun Malika da hanzari ta jaye rigar jikinta,Salati ta saka tana Fadin”mun Shiga uku Alhaji Wlh Fyde akayi ma Malika…”,

    Jin haka yasa ya mike yana Fadin”Fyade kuma? ya maimata cikin Fitan hayyaci,Gyadamai kai tayi hawaye na zubomata,Hannun Malika ta gani yana matso tayi saurin zama kusa da ita tana dagota tace”Alhaji da Ranta duba kagani hannunta na motsi…”Shiko hankalinshi baya wajenta yanaga makullayan gida dana motar daya damkama Saleem su dazu da rana,mai yakawo su zube kan gadon Malika, Bai gama mamaki ba,ya hangi wata Farar takarda tana kokarin Fadowa daga hannunta lokacin Da hajiya binta ke kokarin dagata tana Fadin”Alhaji tsayuwa ba namu bane,kamata muje asibiti…”…

    Kamar wani yajashi sai gashi gabanta ya saka hannu ya dauko takardan Jikinsa na rawa ya warware yafara karantawa a bayyane,ko kafin ya gama hawaye sun gama jikamai Jiki,ga wani jiri dake dibanshi sai daya Dafa bango yana kiran sunan Allah,Hajiya binta ta fashe da kuka tana Rumgume da Malika take Fadin”Kagani ko Alhaji,dama wannan Ranar nake jiyemaka Ranar dakai Da malika zaku fara girban Abunda kuka Shuka,meyafi wannan Cin zarafi,ace aci mutumcinka adaren aurenka,kuma abaka takardan saki adaren…? take Fada tana kuka harda majina,Shiko Alhaji Abdulmalik zaman dirshan yayi yana kuka Wiwi kamar karamin yaro.

    Itako Malika saukan hawayen hajiya bisa Fuskarta,yasa ta farka daga Suman datayi,idanuwanta take kokarin budewa jinta tana jikin wani,Zabura tafarayi tana wani kame jikinta,kamar wacce wanI shoking ke janta,Da hanzari hajiya ta mike tana Fadin”Alhaji kalli kaga Abunda Malika keyi..? mu dauketa zuwa asibiti…”Ganin bayama cikin Hayyacinsa,yasa tayi waje da gudu ta kira su Dose sukazo suka kama mata Malika,suka dauketa zuwa mota,shiko Alhaji sai da Hajiya tazo ta kamashi ya iya mikewa,Ko driving din bashi yayi ba,Deraban Malika ya tukasu zuwa General hopital.

    Suna zuwa aka amsheta da gaggawa zuwa emargency,wanda Tunda suka Shiga da ita,har wajen Shida na safe Shuru basu Fito,shiko Alhaji, Abdulmalik kamar wani Mutum Mutun baya mgana sai kuka da sharan kwallah,Tun hajiya na lallashinsa hartazo ta zuramai ido,domin kuka fa yazama dole…

    Chan gida kuwa anata cigiyarsu ba”a gansu ba gashi duka wayoyinsu sun barsu gida hankali fa yatashi balle da Joda ta ci karo da lbrin asocial media yana yawo cewa *LABARI DA DUMI DUMINSA,AUREN DA”AKA DAURA NA DIYAR SHAHARARRAN DAN KASUWAN NAN DA YARON IGP,TO KUMA AJIYAN MUKA SAMU LBRIN YA DANKARAMATA SAKI,WAI SHIN JAMA”A YA KUKA KALLI WANNAN AL”AMARIN? TABBAS AKWAI ZENCE CIKIN DUHU*Hankalinta tashe take sanar da mutane Abunda ke Faruwa nan fa gida ya rude da hayaniya ga wayoyonsu duk suna gida,ita kanta malikar wayarta na shiga ammh ba”a dauka,cikin wannan Halin wasu mazan suka tashi suka tafi gidan Malika chan sukejin lbrin Abunda ya faru da kuma asibitin da suke,basai kai ga komawa gida bama,suka rankaya sai asibitin koda sukaje har zuwa lokacin likitoci basu ce komai akan Malikar ba kuma tana cikin emargencyn basu Fito da ita ba.

    Achan gidansu Saleem da Abun suka tashi Domin Tun asubayin Fari Ya marwan da Sadiq suka ci karo da Abunda ke yawo hankalinsu tashe suka sanarma Abbi,nan fa cike da mamaki sukayi ta gwada kiran lambar Saleem,ammh akashe sai suka koma kiran Na Alhaji Abdulmalik ammh shima still tana ringing no answer hankala fa sun Tashi nan da nan Abbi ya sanya aka kira chan headquater nasu Saleem ana tambayansu nan take suka sanar dasu cewa jiya jirginsa yatashi zuwa kasar chicago,domin karo cos din da ma”aikata ta turashi na wata uku.

    Jin haka yasa gabadaya jikinsu yayi sanyi,domin ga duk alamun akwai kamshin gaskiya,don su basu san da lbrin Tafiyar saleem ko”ina ba,Nan da Abbi yace su marwan su Shirya su tafi katsina suga meke Faruwa,Hajiya babba ko Hannu ta aza bisa kai tana salati tare da kunduma Saleem Allah ya isa,Itako Ummu Zuru tayi tana mamakin ace Dansu da suka haifane ya saki matarsa tun daren Biki,to Abun tambaya bashi yace yana sonta ba ,aka daura mai ba..? bata da me amsa mata wadannan Tambayoyin dole ta hakura,Tuni gidan biki yakoma gidan jimami da takaichi.

    Karfe 10:30am na safe su Abbi suka isa gidansu Malika nan sukejin mugun lbrin cewa Tun daren jiya suna asibiti da ita,Basu tsaya ba,Tunda suka ji sunan Asibitin suka rankaya zuwa chan,Wani Abun tashin hankalin da sukaje suka tarar shine bayan Malika dake kwance cikin halin ciwo,Shima Alhaji Abdulmalik tun bayan bayanin da likita yayi misu na irin illar da Saleem yayima Malika,don yayimata raga raga ne,bai shigeta da sauki ba,domin sai da suka dinketa sosai bisa yadda ya lalata wajen sosai,kuka yakasa zuwarmai saboda Takaichi da Nadama,Illah jin Likitan kawai yake sanda suke Fadin yakamata su Shigar da karar duk wanda ya aikata musu haka.

    Ya Fito daga office din kenan Yaji joda na fadin Irin yadda mganar Sakin na Malika ya zaga Duniya,babu inda lbrin baije ba,Jiri ne ya kwasheshi ya zube kasa babu Numfashi,Shima haka aka kwashe zuwa ciki domin bashi taimakon gaggawa,Koda su Abbi suka kariso babu wanda yayi musu mgana banda Hajiya Binta wacce ta mika musu takardan da Saleem ya Rubutu,Abbi da hannunsa ya karba ya karanta,yana jin kunyar Duniya duk ta lullubesa,tun takardan na hannun Abbi marwan da Sadiq suka karanta Abunda ke ciki,sunma kasa mgana saboda Shiga Rudani da mamaki ko amafarki babu wanda yayi zaton Saleem zai aikata hakan.

    Abbi saboda bakincikin kunyar da kuma Yadda Saleem ya bata mishi suna aduniya sai da yayi kwallah,Wani Abun tashin hankali kuma da sanya Raunin zuciya bayanin likitoci kan Fadauwar Alhaji Abdulmalik,wanda sukace zuciyarsa ta harba jininsa yayi bala”in hawa yanzu haka sanadiyar Faduwar dayayi yasamu Shanyewar barin jikinsa na dama.

    Gabadaya yan”uwansa haka suke kuka suna tsinema Saleem,da irin cin Amanar dayayi musu,itako Hajiya binta Faduwa kasa tayi hannu bisa kai tana karanta Hasbunallahi wani”imal wakil,Lalle bawa bai isa ya Wucema kaddaransa,ammh wannan Abunda ya faru tasan hakkine da kuma alhakin irin Abubuwan da Malika take aikatawa,wanda mahaifinta Shine silan komai…

    Abbi shima banda salatin Babu Abunda yake Furtawa,sai gashi an gunguro Alhaji Abdulmalik zuwa wani daki na musaaman,yayinda ita Malika itama take wani killataccen daki domin samun hutu,,Abbi ko yana share kwallah ya Fito daga Asibitin su Marwan suka Rufamai baya sun Shiga mota kenan Abbi ya kalli marwan yana Fadin”Ka Turama saleem sako ta E-Mail dinshi ka sanar dashi nace Wlh tallahi matukar bai janye sakin dayayima Malika ba,Toh ni Kabir kumo na cireshi har abada daga cikin ya”yana…”Yafada yana jin kamar ya kurma ihu saboda Nadama.

    gyada kai Marwan yayi yana Fadin”Toh Abbi…”Daga haka motar tayi Shuru suka Fice daga asibitin suka dauki hanyar Abuja,Shiko Sadiq kara gwada nombar Saleem yake,ammh bata aiki sam,sai kawai ya hakura,ammh shima yayi alqawarin Turamai sakon Abunda ya aikata ta E-mail dinshi..

    Kuyi hakuri da Typing errors,ban samu lokacin Editing ba.

    MASU ƁUKATAR A TALLATA MUSU HAJOJINSU ZA SU IYA TUNTUƁARMU TA LAMBOBIN 07045308523 MUN GODE

    Note
    error: Content is protected !!