[7:24PM, 19/11/2016] Rahamat Nalele 👯:
XEE tajah numfashi Tace hmm ba tunani na fa’da ba kawai……
Yayi saurin katseta da cewa kar kiyi min musu Aunty inaso kawai naji me yajefaki cikin tunani
Taja numfashi Tace tunani nakeyi yanxu idan Nace kar kaje gunta baxa kabi umarnina ba kuma ni haka kawai Naji bana san kaje gunta wlhi kaje sai nayi kuka. shiyasa kaga nayi shuru
Kuma baxan iya gaya maka dalilin hakan bah
KHAMIS ya lumshe ido tare da gyara kwanciya kallo ‘daya xaka mishi Kasan yana cikin wani hali na tafiya a cikin SO da qauna
Yace yanso ki gyara kwanciyarki
Tace nagyara
Yace haba Aunty. Me xaisa baxan bi umarnin ki bah.
Ki shareta kawai Wlhi ba xanje gareta ba na hakura. Dan da kiyi kuka gwara in hakura da ita gabaki ‘daya dan nasan kukanki xaifi damun xuciyata fiye da soyayyar da nake mata
XEEE taqara qan qame wayan akunnan ta cikin muryar sanyi Tace ina sanka Qanina da xaka ha’kura da ita gabaki ‘daya da sai nafi kowa jin da’di.
Yayi Murmushi yana raina wayo irin nata. Ga wata xaxxafar soyayyarta da take cafkar xuciyarsa
Yace LA
Idan hakan xai saki jin da’di Wlhi xan iya hakura da ita har abada Amma sai dai in xaki…..
Sai ya kasa qara sawa
Cikin murna Tace Amma sai dai me
Yace ina jin tsoran qara sawa ne Aunty.
Tace kafa’da man. Karka damu. Tafa’da da San jin furucin nashi
Yace ki bani minti biyu kacal Xanyi addu’a kafin in fa’da miki. Xakiji shigowar sako yanxu
Tace toh ina jira dan Allah karka wucce 2 minutes ‘din
Yace angama Aunty….
Shuru XEEE tayi tana addu’ar Allah yasa ta mallaki KHAMIS a matsayin mijinta ita ka’dai. Dan yayi mata tako ta’ina. Sai juyi take
KHAMIS ko dariya yayi Yace yes my Luv Allah yasa Ki xama mata agareni
Sannan yayi rubutu kamar haka……
_xan ha’kura da ita gabaki ‘daya idan har xaki mayemin gwurbinta. Xanso Ki xama mata agareni Ki haifamin yara kyawawa kamarki_
Saiya tura mata
XEEE najin shigowar sakwan tayi saurin dubawa….
Wani qara tasake cikin farin ciki ta kwashe da dariya……
Mamah tashigo hankalinta tashe Tace meya faru ne Zainab
XEEE Ta rungume maman tana Tace yau Xanyi kwanan farin mamah nasamu wanda yafimin Surajo
Din gure mata kai mamah tayi tajah tsaki Tace Nina ‘dauka wani abunne Wlhi
Da dariya XEEE Tace aa ba Komai koma gun BABAH kawai
Fitta mamah tayi tana fa’din Allah ya shirya
XEEE ta koma gado tana da’da karanta sakwan nasa.
Kafin ta kashe wayan nata gabaki ‘daya
Qarfe 11:30pm na dare SAILUBAH ta kwanta danyin bacci. Sai kuma tatuna bata tambayi Qanin nata ko yaci abinci ba
Nan tafara Ne mansa a waya. Sai kuma tatuna sunyi fa’da tajah tsaki da dai kiran nasa dan tasaba da hakan in bata kirasa ba hankalinta baxai kwanta bah
Lokacin sun dawo kenan daga wajan ‘yan matansu FAWAS yayi gida shi kuma ya kwanta kenan yaga kiranta
Yayi Murmushi dan yasan abinda xata tambayesa
Sai yaqi ‘daukar wayan yana ji har takira sau uku
Daga qarshema ya kashe wayan gabaki ‘daya yabi lafiyar gado
SAILUBAH tayi kwafah Tace Wlhi in dai akan Alhaji Aminu ne sai dai kata fishinka tajah tsaki takwanta
Can takasa bacci sai juyi takeyi
Ta da’de da sanin idan RAMADAN yayi fushi da ita qaurace mata yakeyi na Wasu kwana Wanda hakan ba qaramin axaba bane agareta
Dan har ciwo takeyi na rashinsa
Salloli tadinga yi tunda baccin yaqi ‘daukarta kamar yanda shima ya kwana Yana lafular
Washe gari Suna breakfast da Abbanta take bashi labarin Alhaji Aminu da kuma bashi qarin bayanai akansa kamar yanda yabata jiya
Da murna Abban nata ya kar6i takaddun gannun nata yana dubawa
Can ya kalleta Yace ai wannan yaran Malam Saluhu ne
Kiga ikwan Allah ban sanshi da wannan ‘dan ba
Kuma yaushe yayi ku’di haka
Hmm Allah me iko
SAILUBAH Tace Abba Waye mahaifin nasa
Yace baxaki sanshi ba
Amma acan baya da nake da ku’di yayi aiki a qarqashina mutumin kirkine
Tace ayya.
Yace Naji da’di Sosai da kika bi umarnina kika kawo min Wanda kikeso. Karki damu xan nemi mahaifin nasa muxanta Tace toh
Abban nata na barin gidan tatashi dan xuwa lalla6o qanin nata
Sai matar Abban nata Tace xan samu dubu ‘daya dan Allah agunki fita nake san nayi Amma ba ishash shan ku’di a hannuna
SAILUBAH Tace eh xaki samu na manta in gaya miki jiya nasamu ku’di ahannun shi Alhaji Aminun da yawa xan baki dubu ‘dari biyu Amma Karki gayama Abba
Da wata irin murna ta rungumi SAILUBAH Tace Allah ya miki albarka kinji ai Wlhi ba Wanda xaiji
SAILUBAH Tace toh Allah yasa
Nan taje ta ibo mata mata tabata
Kana taje gun Kakah Tace Kakah na kawo miki Wasu ku’dine da wani Alhaji Aminu yabani
Tace aa ki barsu suyi miki amfani kinga ni ba abinda xasuyi min tunda na tsufah
SAILUBAH ta dafata Tace Karki damu dubu ashirin yaban shine nace bara na baki dan ba’abinda Xanyi dasu yanxu kuma kinga inna ba Abba baxai kar6aba xaice in mayar masa da ku’dinsa kuma kinga bakyau maida hannun kyauta baya shiyasa nakesan kikar6a dan Allah
Kakah ta waro ido Tace har dubu ashirin gaskiya ku’din yay yawa Karki sake kar6ar ku’dinsa haka
Tace toh. Da miqa mata
XEE na tashi da safe ko breakfast batayi tabu’de wayanta tana san qara karanta sakwan masoyin nata……
Sai kuma ga kiransa ya shigo mata…
Ita kanta batasan ya akayi tayi saurin ‘dauka ba da cewa hello…..
Kin hanani bacci jiya Aunty gashi yanxu yana damuna dan ma yau bani da lectures da abin ya ha’du min biyu. dan Wlhi baxan iya xuwa ba. Xuciyar tacika da tunaninki da fargaba. KHAMIS Yafa’da kamar xaisa ma XEEE kuka…..
Tace toh minene
Yace ina sanki ina qaunarki xaki Aureni
Tayi Murmushi Tace har na haifa maka yara masu kama dani kyawawa
Ina sanka KHAMIS
Yajah numfashi cikin farin ciki Yace na samu nutsuwa Aunty xan ‘danyi bacci kafin naxo ganinki
Tace ina fatan xakayi mafarkina
Yace kwakwalwar tawa babu komai acikinta sai tunaninki. Mafarkin ki shi yadace da ita
Cikin murna Tace me xan ce ne dan Allah
Yayi Murmushi Yace da’dine yayi miki yawa my Luv. kawai ki kwanta kema xanxo miki cikin baccinki na tayaki hira. Kuma xanso Ki canja min Suna daga Qanina xuwa………
Tayi saurin katse shi da cewa xuwa my sweetheart….
Yace yayi Sosai saikin ganni mun ha’du
(Toh ha’duwar XEEE da FAWAS kenan. Rahamat na gaisheku👯)
Shuru SAILUBAH tayi cikin mamakin ganin kofar RAMADAN akulle da’alamar xai hukuntata ne kamar yanda yasa ban
Tayi kwafa xuciyarta nayi mata xafi tana kuma tsoranma kanta ciwo kamar yanda lamarin ya saba xuwan mata.
Da kuka tayi part ‘din momynsa tana tambayarta ina jaye…..
Momy Tayi Murmushi Tace lefin me kikamai haka.
Tace Wlhi Momy bawani abun xafi bane Amma yake san hukuntani kamar yanda ya saba. danya samin ciwo😰
Khairat tayi dariya Tace Aunty LUUVAH wai yaushe xaku dena yin fa’dane ke da Ya RAMADAN ya dena miki haka yana saki kuka
Ta harareta tare da kallan Momy Tace dan Allah Momy ina yake…..
Yace Wlhi Auntyna ban Sani ba
Kawai dai ni bana san kixama mata agareshi ne
Tajah tsaki da sakin fuskarsa Tace nidai ina san shi dan ku’dinsa Amma ban shirya Auransa yanxu ba
Yace pls my Aunty Ki temaken Karki Aure shi.
Takalle shi ka’dan Tace har naji kuma bana san shi tunda baka san shi
Sai kasan yanxu maganar ba a hannuna take bah tana gun Abbana.
Shuru RAMADAN yayi duk ya burkice tunaninsa ‘daya shine Abbanta Sam Baya magana biyu yanada xafi Sosai.
Ba abinda yafi dacewa kamar yata addu’a dan itace mafuta.
Ya kalli Auntyn tashi cikin damuwa Yace kiyi min alqawarin baxaki Soshi aranki ba
Ni kuma xanta jifansu da addu’a har Allah yasa xancan ya wargaje
SAILUBAH ta harareshi Tace wai in tambayeka man
Yace ina jinki Auntyna
Wai meyasa Sam baka san ka ganni da wani ‘da namiji
Yayi murmushi Yace nima ban sani ba. Amma xanyi qoqarin in sani nan gaba
Ta qara harararsa Tace hmm kafin kasani nixan fara sani dan nasan tabbas akwai manufarka akan hakan Yace Auntyna kenan xanso Ki rigani sani. Amma kiyimin alqawari idan har kika sani baxaki qini ba
Tace duk duniya bawanda nake jinshi araina kamar ka.. Ba ranar da xataxo min wacce xatasa in qika.
_Yayi Murmushi da fa’di aranse tana kan layi Amma takasa ganewa_
Afiliko cewa yayi hmm xanso in dauwama dake har qarshen rayuwata
Tayi Murmushi Tace wai wane irin SO kakemin ne Qanina
Yace irin son da masoya Su………
Sai kuma yayi shuru
Tace qarasa mana
Tashi yayi ya ‘dau wayarsa tare da kama hannunta Yace idan na qarasa mummunan mari xansha agunki
Ta kulle ‘kofar tasa suka nufi waje Tace kome yasa
Ya kalleta ka’dan da Murmushi Yace bansan me xance miki ba
Ta kallesa……..
Wani kallo ya sakar mata wanda yake da tabbacin ya kulle maganarta kenan
Aiko tuni jikinta ya mutu mu’dus
Cikin wata wahalalliyar murya Tace bacci yaxo min yanxu
Cikin sanyi murya Yace nasani Auntyna. Ya fa’da da kai hannunshi gefan fuskarta ya qara da cewa xaki iya kaiwa ‘dakin ki koni in kaiki
Tace hmm Ba ‘daukata xakayi ba bare inji damama
Inna ganni a’dakina dole qafatace takaini. Karka damu Qanina xanje da sayyadata
Yayi Murmushi da janye hannunsa Yace in har baxaki iya takawar ba.
Ki fa’damin. Dan Wlhi ‘daukarki baxai ban wahala ba. Kodako xanta yawo dakene ahaka
Tadaki girjinsa ka’dan cikin mutuwar jiki Tace saboda ka rainani danni macece. Inxa’a duba na tabbata saina fika nauyi
Yace hmm toh naji muje in kaiki karki xube min ajiki dan naga baccin ya fara cin qarfinki……
Haka suka jera ya Kaita har ‘dakinta takwanta
Ta kallesa Tace karfa kaje club
Yace toh
Tace imma kaje xanjika ai
Ya rufe mata qafafunta Yace dan Allah kiyi bacci karki dashi yau tsakar daje
Tace dan kar na jiki ko
Yace ko ‘daya inaso yaudai Ki mori baccin ne
Tace kaima Kasan na saba
Yace saida safe
Tace mu tashi lafiya
Yace Allah yasa da fucewa
FAWAS ya harareshi Yace ka shanyani kamar wani kayan wanki
Yace am sorry kasan…….
Bai qarasaba wayanshi tayi qara. Yana dubawa yaga wacce sukaci karo ce a Jifatu
Ya ‘dauka da hello
Tace kana magana shahuda
Yace ayya sunanki kenan
Tace eh RAMADAN naji ‘dakin kar6ar number naka
Dan xan kiraka lokacin da nake so da kuma buqatar kalaman ka
Yace ayya da fatan kinkai gida lafiya
Tace lpy lau
Yace toh Alhamdulillah
naji da’din sunanki Sosai
Tace haka mutane da yawa suke cewa. Nayima tunanin ko qarya suke
Yace bane Su da yima babbar yarinya qarya sun da’di iya gaskiyarsu ne kawai
Tayi murmushi Tace kamar yanda kaji nace maka sunana shahuda. Ni ‘yace ga Alhaji iroro me harkar siyar da mai
Ni ka’daice ‘yarsa muna xama a garin abuja unguwar maitama
Mahaifina cikakken me ku’dine bana wasa ba yana sanmu ni da mahaifiyata Sosai.
Bikin ‘Yar qanwar momyna ce ya kawomu kano
Yanxu haka gobe mukesan kumawa abuja
RAMADAN Yace daga kalamanki nagene ke me gaskiyace. Kuma baki so. ki yaudari mutum a har karki dashi.
naji ina sanki dan inasan mutum mai wannan halin
Tayi dariya Tace Nagode sai mun sake waya ka gayamin kai ko waye gudnyt
Yace ok gudnyt
FAWAS ya kalleshi Yace wacece Yace yarinyar da nake baka labari ce
Yace shegiya taga ‘dan saurayi😆.
RAMADAN yayi dariya Yace kuma yafi karfinta ba
👯: Haka rayuwar tasu tacigaba da tafiya yau da da’di gobe sa6anin haka
Soyayya me qarfice tashiga tsakanin KHAMIS da XEE
Ba Wanda bai sani ba har acikin makarantarsu
Mutum biyu ne basu sani bah. Sune iyayan XEE dana KHAMIS
Sam bata canja xali ba tsakanin SAILUBAH da XEE wajan qin karatu
SAILUBAH da RAMADAN sun shiga tashin hankali ba’dan ka’dan bah
Dan yau saura kwana uku bikin SAILUBAH da Alhaji Aminu
Xa gwan qasa ya dinga mata tawajan Abbanta ya nuna mishi yana bala’in Santa ayi Komai da wuri
Yana xuwa duk sati ya ganta ya kuma bata ku’di me tarin yawa
Ana saura sati biyu bikinne ya bata kyautar wata lafiyayyiyar mota Amma ta biyo ta hannun Abbanta ne wanda daqer ya kar6e a cewarshi ai Auranta xaiyi yabari ayi Auran ya bata
Ya nace dai saida Abbanta ya kar6a
Eh motar tatafi da hankalinta SAILUBAH Sosai
Amma ganin RAMADAN duk ya rikice mata shiyasata qin nuna farin Cikin nata
Dan yanxu ya canja mata gabaki ‘daya…
Ita gani takeyi kamar haushinta yakeji
Yanxu haka xaune take ita da qawayanta wata tana mata gyaran jiki dan ginsu Su dilke
jiya sukayi walima.
XEE Tace ikwan Allah kenan SAILUBAH. Ashe xaki rigani Aure.
Tace hmm Wlhi XEEE xuciyata xafi takemun kwata kwata na tsani Auran nan
Wata khamsa’u Tace meyasa
Tace hmm tunda RAMADAN ya nunamin baya so naji nima bana so
XEEE Tace na lura har ramewa kukayi ke dashi
Wata ummi takalli XEE Tace keko sabon da sukayi da juna na wasa ne
SAILUBAH Tace ni yanxu damuwa ta ya qaurace min kwata kwata
Na ne meshi awaya na rasa
Rabona dashi yau kwana hu’du kenan Wlhi xaxxa6in nan da nakeji duk na rashinsa ne
Nasan ina ganinsa Komai xaixo min da Sauqi
Wata humaira Tace hmm ki kwantar da hankalinki inda RAMADAN ne qila anjima kigansa dan nasan duk inda yake yafiki shiga tashin hankali
SAILUBAH tayi tagumi
Anisa Tace nidai kuna burgeni yanda kuke San junanan nankun nan
XEE Tace ‘dan iska KHAMIS yaqi gayamin inda yake
SAILUBAH Tace hmm xan ha’du da shine shima
Washe gari aka kawo kayan Sa Lalle da akwatuna goma Sha biyu reras
‘Yan unguwa sai xuwa gani suke dan kayane nagani na fa’da
Anan ne fah tsoro ya kama SAILUBAH dan Alhaji Aminu ba qaramin ku’di ya kashe ba
Qarfe goma sha ‘daya na safe SAILUBAH Tatashi hankalin XEE harda kuka ita dai suje sunemo RAMADAN
Cikin marairai cewa XEE takira KHAMIS Tace my sweetheart
Yace na’am my Luv
Tace kayima Allah da Annabi ka gayamin inda kuke
Wlhi SAILUBAH kuka take damuwarta taga RAMADAN. Hankalina ya tashi
KHAMIS ya waro ido Yace pls my Luv kar hankalinki ya tashi dan Allah
ayanxu kam gaskiya baxaku ganmu bah
Dan muna can yanhar xuwa qauyan Takai
Kinsan Aliyu na makarantarmu Wanda ya rasu a qauyan yake. Shine ‘daxo muka shirya xuwa gaisuwa
am sorry my Luv saidai in mun dawo kuganmu
Tace toh ka kulamin da kanka
Yace insha Allah
Tace Sannan kasa ya kunna wayansa Ko tasamu nutsuwa Yace angama my Luv
Tace i Luv u
Yace me 2 my baby
XEE ta kalli SAILUBAH Tace toh kinji
Tace Naji har hankalina ya kwanta. Allah yasa ya bu’de wayansa
Tace AmEEn
Kamar yanda KHAMIS ya fa’dama XEE Suna kan hanyarsu ta xuwa takai. Toh haka abin yake da gaske
FAWAS dake tuqasu ya kalli KHAMIS Yace Gaskiya soyayyarka da Aunty XEE tana tafiya dani
Yace hmm ina Santa da yawa FAWAS
FAWAS yayi dariya Yace naji tana maganar Aunty LUUVAH
Yace eh. Yana me kallan RAMADAN dake karanta wata jarida
KHAMIS ya ‘dora da. Toh ‘dan iska hankalinka ya kwanta tunda ka sakatah kuka akanka
Katemaketa ka bu’de wayanka dan Allah danni ta Masoyiyata nakeyi
Dan nabata tabbacin xan saka ka bu’de wayanka
RAMADAN yajah tsaki Yace karka dameni dan Allah.
Yace Wlhi saika bu’de wayanka ko’dan Aunty XEE ya fa’da da ‘dauko wayar tasa……….
Kan RAMADAN yayi magana FAWAS yajah wani furgitaccan burki Wanda ya basu tsoro
Yana sauke numfashi sama sama idanshi na kan mudubi yana kallan bayansa
Cikin maseefa KHAMIS Yace wai kai wane irin ‘dan iska ne xakaje ka kashemu dan iskanci
Ni ban gaji da rayuwa ba dan ban ajiye ‘ya’yana ba ehee
RAMADAN yayi Murmushin dole dan rabansa da Murmushi yafi sati uku
Yace ka lura man KHAMIS yagano wata xa6in shi ce
FAWAS ko fa’di yake Ya Allah
innalillahi
wayyo kaina
Kunga wata xanka’da xiya
KHAMIS ya juya yana san ganin wacce ta gigita FAWAS haka
Kut😳kut😳kut Yace
Saka makwan ganin wata xanka’daxiiyar budurwa wacce take sheqa gudu tamkar xata tashi sama
Ba gyale ajikinta
Wata fanka ceciyar rigace tasa sai xaninta da kallabi
Sai wani siririn gyale dataci ‘dam mara dashi
Kallo ‘daya xaka mata kagano Abu biyu
Tana da kyau na bam mamaki. tare da kuma matsanancin damuwa.
Yanda take gudun Komai na jikinta na rawa shi yasa FAWAS rufe idansa🙈 da hannu biyu
KHAMIS yajah numfashi Yace eh Lalle yau Allah ya kawo maka xa6inka
Ganin takusa xuwa garesu yasa RAMADAN fitta daga motar yasha gabanta
Ta kallesa da wata muguwar harara Tace da Allah matsamin sauri nake
Yace tayaya ma xa’ayi im matsa miki bayan kina sheqa gudu haka
Tace toh ina ruwanka hakan na saba kuma ba Wanda ya ta6a tareni
Yace ko
Tace gaskiya man
Yace eh ba shakka dama haka kuke rayuwarku Ku ‘yan qauye
HAMEEDA ta qare mishi kallo tun daga sama har qasa tabi motarsu da kallo
Kana ta dawo da kallanta kansa tatabbatar ba ‘yan qauyansu bane
Allah yayota dasan ‘yan burni
Da gaske RAMADAN yayi mata MASEEFAR kyau
Ita duk a iya gane gananta bata ta6a ganin namiji Wanda Komai ya masa dai dai kamar RAMADAN ba
Atake tayi tunanin shi balarabe ne taji tana san shi Amma baxatace ga irin son dataji ba
Ya ‘daga mata gira. Nan tadawo daga tunanin
Tace gaka qaramin yaro Amma sai qarfin halin tare wacce ta girmeka
RAMADAN yaji kamar ya tsinka mata mari dan duk duniya ba wacce xatace mishi qaramin yaro ya share sai Auntynsa
Yayi murmushin yake Cikin ‘daga murya yace FAWAS kafito Wlhi. tunkan na tsinka mata mata mari.
KHAMIS yayi dariya Yace aisai ka fitta Kasan ka’dan da aikinsa ya falleta da marin…
FAWAS ya fito daga motar Yace sannu ko
Ta kallesa ka’dan. Gabanta yafa’di dan ganin wani kyakkyawan kuma
Tace yauwa
Ta maida kallanta ga RAMADAN Tace waxa ka mara
Yiyi mata wani mugun kallo
Yace ban dake akwai wata ne anan
Xatayi magana Yace Kinsan Allah kika qara bina da qaramin yaro Wlhi saina miki mari biyu ajere.
Haba da Allah Daga ganina xaki kirani da qaramin yaro ke ba qaramar yarinyar bace
Tace kut😳 shekarata ashirin da hu’du ko kaffara baxanyi ba na girmeku karka qara kirana da qaramar yarinya
RAMADAN yayi Murmushi dan ganin yarinyar ‘Yar ayice
Yace oho Ashe ba da’di
Tajah tsaki xata wucce…..
Yace ‘dan jini ka’dan mana
Tace lafiya
Yace atunaninki lafiyace xatasa na tsaidake
Yanuna FAWAS Yace sanki yakeyi da Aure dafatan xaki soshi
Tayi dariya da kallan FAWAS Tace gaskiyane kuna da kyau Sosai
KHAMIS ya fitto Yace har dani
Ta qura mishi ido canTace eh harda kai
Amma kunyi min yara sosai
Wai mema kuka sani a Aure da xaka kalleni kace abokinka xai aureni.
Kun san mah me ake kira da Aure
Suka kalli jununsu atare
FAWAS yayi Murmushin yaqe Yace ki bani dama in aureki sai in nuna miki me ake nufi dashi
Tayi dariya Tace toh xan baka dama Amma sai nayi shawara da xuciyata
Tafa’da dasan barin gun
RAMADAN Yace da kata malama
Tace muryarka tana d…….
Kanta qarasa ya wurga mata wani mugun kallon da ya hanata qarasawa
Yace Ki fa’da mana gidanku
Itama harararshi tayi ta wucce shi
FAWAS Yace dan Allah Karki tafi da gudu. Tace naji Qanina tabar gun da sauri
Kuma daidai nan wayar RAMADAN ta fara ringing
RAMADAN ya kalli KHAMIS Yace wayace ka kunna min waya dan Allah
KHAMIS Yace Aunty LUUVAH CE dai
Ahankali ya kar6i wayan da ‘dauka
Da kuka SAILUBAH Tace meyasa kakemin haka RAMADAN
Da sanyin murya Yace menayi Auntyna
Tace so kake ka kasheni
Yace idan na kasheki inyi rayuwa dawa……
Tace hmm ina San ganinka yanxu.
Yace muna qauyan takai fah😳
Tace ko qauyan inane ina San ganinka yanxu nace. Tana fa’din haka ta kashe wayan
KHAMIS Yace yadai
Yace mukoma gida yanxu pls…….
FAWAS Yace kut. Kama isa
Gaskiya kai ‘dan rainin hankaline
Toh bari kaji. Wlhi baxa mubar qauyan nan ba harsai na sace xuciyar yarinyar can
RAMADAN ya 6ata fuska Yace hankalina ya tashi.
Auntyna tana can tana kuka akaina
Bana san kukanta kai kasani. Kabari mah qara xuwa
Yace Wlhi Wlhi ba’inda xamu saina sace xuciyar yarincan
Ta rikitani over baxan iya bacci ba wlhi. Gwara Ku tunda kun saba. Dan wannan ba bakwan abu bane awajanku
Shuru RAMADAN yayi dan yasan tunda FAWAS ya gigice saiya ‘dorata akan hanya xaibar qaunyan
KHAMIS na jinsu yayi shuru yace aransa Allah ya tsallakar dani saura ku
Ahaka sukaje gidan me gari sukayi gaisuwa dake yaran jikan gidanne
Duk da yake agidan mutuwa suke. Hakan bai hana mutanan qauyan xuwa ganinsu ba
Bayan sallar axahar kowa ya Washe suma suka shige mota dan xuwa gidansu HAMEEDA
Wani yaro suka samu me surutun tsiya. KHAMIS Yace Kasan gidansu wata budurwa kyakkyawa haka
Tana da ‘dan shekaru
Yaran ya ‘daga kai yana kallan sama Cikin tunani Yace HAMEEDA wacce tayi bandaro.
RAMADAN Yace miye bandaro
Yaran ya kalli RAMADAN Yace yanxu bakasan miye bandaro ba
KHAMIS Yace eh miye
Yace bandaro shine abinda yaqi siyuwa a kasuwa
FAWAS Yace ita toh ‘Yar tallece da taqi siyuwa
Yaran yayi dariya
Yace aa itafah ba wanda yake Santa ne dan sa’anninta duk sunyi Aure harda yara itako tana gida ba mashin shini
Koda yake tana hannun wata qanwar babanta ne Innah Hansai
Sam bata santa aiki take sata Sosai ba qaramin gana mata axaba take bah……..
RAMADAN Yace ya isa haka. Muje karakamu gunta ko itace wacce muke nema
Aiko yaran ya shiga motar tasu yanata murna yau gashi amota har suka iso gidansu HAMEEDA
Yace toh ga gidan
FAWAS Yace jeka kira mana ita
Yace aiko naje innanta baxata bari ta fitoba
RAMADAN ya dafah yaran Yace akwai samari agidan
Yace eh mutum ‘daya ne Alo
Yace OK yanxu dai ga wannan. Ya miqa mishi gudar ‘dari biyu Yace ka sai littattafai na makaranta kaji
Cikin farin ciki da murna Yace Nagode Yaya Allah yasaka da alkairi ya fitta daga motar
Har yayi nisa ya dawo idanshi nakan RAMADAN Yace ko in shiga in yima innan tata wayo sai in gayama HAMEEDAN xuwanku
FAWAS Yace Yauwa yaran kirki maxa jeka
Aiko ya shige gidan da gudu
A tsakar gidan yasamu HAMEEDA tana tanka’dan masara
Cikin farin ciki Yace HAMEEDA kinyi baqi ‘yan gayu ‘yan birrni
Tace suna ina Yace suna ‘kofar gida
Tace bari toh nayi sauri naje kan innah ta dawo
Yace bata nanne
Tace eh taje gidan jummai
Yace kiyi sauri karsuyi xuciya Su tafi
Tace kafiye surutu Ya’u kace ina xuwa
Yace toh
Da murna yake gayama su FAWAS gatanan xuwa sukace toh mungode ko
Yaran yana barin gun HAMEEDA ta fitoh
Dama RAMADAN da KHAMIS Suna cikin mota ya yinda FAWAS ya fitoh ya jingida da motar
Aiko ya xuba mata ido
Taqarasa gareshi Tace wai da gaske kakeyi
Yayi Murmushi Yace eh kai. Ko baxaki soni bane da gaske in qara gaba
Tayi dariya Tace aitunda kai ‘dan birnine baxan qika bah
Sai dai matsalar kai qaramin yaro ne…..
Ya katseta da fa’din. Naji ni qaramin yaro ne Amma xan iya riqe mace ai
Tace kai yanxu kasan me ake kira da Aure
Yace ban sani ba Amma inna aureki saiki sanar dani
Tace aini ba ‘Yar iska bace
Yace oho nine ‘dan iska
Tace nidai bance ba. kawai kashere batun son da kake min
Yace baxan share ba. Dan kinyi min tako ta ina
Tace me kake so kace
Ya wurga mata wani kallo nan take taji yayi mata wani bala’in kwarjini jikinta kuma ya mutu cikin sauri ta sunkuyar da kanta qasa
Yayi murmushi dan ya hango yanayin data shi
Yace inaso ince ke kyakkyawace kuma abin San kowane ‘da namiji
Da sauri ta kallesa Tace da gaske ni kyakkyawace
Kuma abin san kowane ‘da namiji
Yace kwarai ma kuwa
Tace shege Iro ‘dan iska Yace nafi kowa muni a qauyannan namu
FAWAS ya waro ido😳 kamar gaske Yace wanene shi haka in hukuntashi
Tace wani me satan kajin Mutane ne duk qauyannan sun sanshi Sam bashi da hali me kyau
Dawai yana sona toh danace bana san shi shine ya gayamin baqaqen maganganu har dacewa ni mummunace kuma wai ahaka xan dauwama agidan mu ba mashin shini bare inyi Aure.
Ta qarashe da nuna damuwarta
FAWAS yajah numfashi Yace kalleni. Ahankali takallesa
Yaci gaba da fa’din. kina sona.
Ta lumshe da ‘daga mai kai
Yayi Murmushi Yace kin yarda zaki Aunreni Ki nunamin me ake nufi da Aure
Ta rufe fuskarta Tace eh
Yace toh daga yau ko bananan Karki kuskura Ki kula wani saurayi dan ina da kishi xan iya illata duk Wanda naxo nasamu dake
Cikin shagwa6a da daure fuska Tace ni fah banda saurayi😔
Yayi Murmushi da fa’din. Shi Iron fah
Tace ainace maka nace bana sanshi ko.
Yace toh naji
Nan sukayi shuru
Xuwa can kuma Kamar an muntsineta takallesa da Murmushi
Tace in kawo muku ‘dan malele yana da da’di Wlhi
Da sauri FAWAS Yace aa barshi
Ta 6ata fuska kamar xatayi kuka harda juya mishi wai ita adole ranta ya 6aci kuma tayi fushi
FAWAS yayi Murmushi ya dawo gefan data juyamai bayan ya ha’da hannunsa biyu alamun ban ha’kuri Yace yi hakuri YAYATA jeki kawo min Amma ni ‘daya
Da sauri ta kalleshi da dariya Tace da gaske xakaci Yace eh mana. kin san ai baxanqi abin Masoyiyata ba.
Tace naji naqara sanka Yace Allah yasa na mallakeki matsayin matata
Tace AmEEn da shigewa cikin gidan nasu ya bita da kallo
RAMADAN da KHAMIS suka fitoh daga motar suka sakama FAWAS dariya
RAMADAN Yace xakaci ‘dan saluhu ko ‘dan talatu tace maka ne ko Mene
FAWAS yajah tsaki Yace ban sani ba
KHAMIS Yace katemaki kanka da kace takawo maka kai ‘daya.
Kanya bashi amsa harta fitoh da wata tsohuwar robah ta ajiye akan dakalinsu
Kallo ‘daya FAWAS yayima robar gabansa ya fa’da
Dan Wlhi ko karansa na gidansu yafi qarfin cin wani a robar
Haka yaje gareta ya xauna a dakalin
Tace kaganshi ko. Yanxu na gama da xafinshi gashi yaji manja
Arayuwar FAWAS bai ta6a ganin irin wannan abun ba
Yace aikuwa gashi nan sai Qamshi yake ya ake cinsa
Tace kai😳 bakasan ‘dan ‘danlele ba
Ya juya kai Yace tunda yanxu ina tare dake ai Xan sanshi ko
Ta ‘dagamai kai Tace aha. Dake kai ‘dan birni ne kaga harda cokali na kawoma.
FAWAS ya kalli cokalin wani ko ‘dad’de dashi sai dai a tsaftace yake
Ya kar6a da Murmushi Yace Nagode
Nan ya gutsira ya kai bakinsa…….
Aiko cak ya tsaya shi bai ha’diye ba kuma bai xubar bah…..
Yayinda ita kuma ta kafeshi da ido. Ganin haka yasashi ha’diyewa da sakar mata Murmushi
Tayi dariya harda tafah hannu Tace yayi da’di ko
Ya ‘daga mata kai cikin murmushin yaqe Yace Sosai mah
Tace Yauwa saika cinye dukka in qaroma kan Innah tadawo
FAWAS ya waro ido Yace in cinye fah kikace. Tace eh ko wani abune
Ya kalli Su RAMADAN cikin damuwa kamar xaiyi kuka Yace aa
RAMADAN ya kalli KHAMIS suka saki dariya
RAMADAN Yace bala’i. Watoh shidai SOO maseefa ne
KHAMIS yayi dariya Yace haka siddan gari banxa wani yaba FAWAS waccan jagwalgwalan sai mutum yasha mari Amma dake SOO daban yake da Komai kaga ko xaiyi kuka sai yayi yanda takeso
RAMADAN yayi Murmushin mugunta Yace bari mugani koxai cinye idan ya cinye insa ta qaro mishin
KHAMIS ya waro ido Yace haba dan Allah ka tausaya mishi ai😆
Yace ai tunda yaqi yarda naje ga Auntyna Wlhi saina guma masa.
KHAMIS ya qara yin dariya
Da ace HAMEEDA tasan FAWAS toko da tagane yanacin ‘dan malelanta ne tamkar xaiyi kuka….
Cokali hu’du yayi yana tunanin inya qara na biyar toko ba abinda xai hanashi yin amai
Ya kalleta ka’dan. Idanta nakansa. Yayi Murmushi Yace YAYATA…..
Da sauri ta sakar mai murmushi Tace na’am
Yace na koshi
Nan take annurin fuskarta ya ‘dauke Tace meyasa ka koshi bayan…….
Saurin katseta yayi dan ganin annurin nata ya ‘dauke
Yace wasa nake miki. Da xaki ‘daure min fuskar nan taki me kyawun kallo.
Ta saki fuskar tata tare da rufe fuskar da hannu Tace har naji da’di Wlhi.
Ganin da gaske tana Cikin jin da’di shiyasa FAWAS daurewa ya dinga cin ‘dan malelannan har ya cinye
Da sauri Tace in qaro maka
Ya kalleta cikin marairai cewa Yace aa
Tace karka damu akwai da yawa
Ya qura mata ido yana kissima abubuwa da dama aransa akanta
RAMADAN ya kalli KHAMIS Yace Wlhi qiris FAWAS yake jira ya saki amai
KHAMIS Yace wlhi kuwa gashi ta kasa ganewa
Yace bara naje na ‘dora mishi da nawa
Kan KHAMIS yayi magana RAMADAN ya fito daga mota ya nufusu da Murmushi Yace dan Allah ki daure in akwai da yawa Ki qaro masa dan dama baici abincin rana ba
Haka kawai ya tsinci kansa da qinci. Ashe xaixo ne ya tarar dana masoyiyarsa ne. Baki lura da yanda ya cinye bah pls yi sauri ki qaro masa mana
FAWAS ya maida kallansa qasa da dafe kansa.
HAMEEDA Tatashi da murna Tace aikuwa nayi da yawa
Daqar FAWAS Yace ka’dan xaki qaro pls…..
Bata jishi ba tayi Cikin gidan nasu da sauri burinta yayi ya gama kar innah ta dawo
Dama tana barin gun RAMADAN ya koma mota. FAWAS yabishi da kallan ramuko
Haka ko takawo masa kamar na ‘daxo
FAWAS ya rufe ido ya dinga ci batare da yace mata Komai ba. Har yaci rabi
Ya kalleta Cikin wani yanayi Yace da kinada leda da kin sakamin sauran dan anjima incinye.
Taxaro wata leda daga gefan cikinta Tace gashi dama kamar nasan xaka buqata. Dana juye masara naqi yarwa
Yayi Murmushi da kar6a ya juye cikin ledar
Yace toh fa’damin
Tace me fah
Yace kin yarda in dinga xuwa gareki ta’di har Allah yasa Ki xama mata agareni
Tace eh
Yace toh Nagode ga wannan Ki sai abinda kikeso. Ya qarashe da miqa mata dubu biyar
Ta waro ido waje👀 Tace kai kai kai tab😳
Yace wani abune
Tace ko ‘Dari biyar ban ta6a riqewa ba bare sama da ita
Idan aka ganni da wannan Wlhi ba qaramin tashin hankali xan shiga ba
Yayi Murmushi Yace Kinga ko bana san tashin hankalinki Sam
Amma Ki kar6a Ki 6oye xai miki ammafani.
Ba xanji da’di ba in baki kar6a ba
Amma idan kika kar6a xanfi yarda da cewa lalle kin yarda in xama miji agareshi tunda nabaki abu kin kar6a batare da gaddama ba
Tayi shuru. Candai ta kar6a Tace Nagode Allah yasaka. Amma miye sana’arka.
Yace ina skull yanxu ina karantar kasuwanci ma’ana nan da Wasu ‘Yan shekaru xan xama cikakken ‘dan Kasuwa
Tace shima dama kasuwancin karantarsa akeyi Yace eh ai ba abinda ba’a karantarsa
Tace tab ni ban San kasuwancin karantar sa ake ba.
Yace hmm kina karatu kuwa
Tace ban San ilimin boko ba. Nadai sauke alqur’ani da sanin Wasu takaddun musulunci irinsu nahahu kawaqidi adaf hadis da dai sauransu
Yace eh lalle kice da malama nake
Ta kallesa cikin sanyi Tace nasamu wannan iliminne agun BABANA da’ace iyayena sun mutu tun ina yarinya na tabbata baxan samu komai bah
FAWAS Yace ‘dan naji labarinki ka’dan………
Nan tabashi labarin kanta.
Yace yanxu kina nufin duk wani aiki na gidannan ke kikeyi
Tace ba aiki ka’dai ba harda aika xuwa ko ina
Yaqura mata ido tabbas kallo ‘daya yayi mata Komai nashi ya kunce yaji maseefar sonta
Cikin wani yanayi yace yanxu xan iya samun matsala wajan xuwa na gareki
Tace indai bana san matsala ta afku Saidai iyayanka suke wajan me gari da maganarmu
Kasan yana hukunci bisa kan Gaskiya
Xai kirani agaban mutane ya tambayeni ina sanka
Idan Nace eh
Toh saiya sakama Innah Hansai Duka akan karta kuskura ta takura min akanka
Sai kuma Yace ma iyayanka Su gaggauta kawo sadaki ayi Aure
Yayi Murmushi Yace daga nan shikenan kin xama tawa saiki koyar sani yanda Aure yake ko.
Ta dariya da rufe fuska cikin shagwa6a da ta6ara Tace toh yaushe xaka dawo
Ya kwai kwa yi muryarta wajan cewa jibi idan kinaso
Ta qarayin dariya danjin yanda ya kwaikwayeta. Tace kaga banaso
Yace toh nadena ‘dan bu’demin fuskar ka’dan ko na sami bacci cikin nutsuwa yau.
Tunda Allah yasa nayi gamu da kyakkyawa wacce tafi kyawawa kyau
Ta ‘dauke hannunta daga fuskar tata ta kallesa damai fari da ido tana ‘daga mai gira irin tasu salan soyayyar ta qauyawa…….
Amai yakeji saboda ba qaramin cika cikin sa yayi bah. xuciyarshi tashi take sobada bai saba da cimar data bashi ba. Burinshi takauce mata ya amayar da shi ko yasamu kanciyar hankali
Yayi Murmushi dan ba qaramin burgeshi tayi ba. damai fari da idan da tayi
Ya tashi yana cewa wannan fari da ido haka. aisai kisa in sume a axaune
Ta rufe fuskarta Tace Allah
Yace kunyarki na burgeni
Tayimai shuru
Yayi Murmushi da cije le6ansa.
Ni xan tafi saikin ganni jibin
Tace kamar karka tafi Wlhi
Ya ‘daga mata gira Yace idan bakyaso ai sai in tsaya har Innah tadawo immata gaisuwa
Ta waro ido da cewa tab kace tarabani dakai kenan
Yace aini bamai rabumu sai Allah Ki kulamin da kanki pls bana San wani abu ya sameki
Ta ‘dagamai kai cikin Murmushi
Ya shige motar tasu
Ta ‘dagamai hannu alamar bye bye
Shiko ya sakar mata wani kallo me kashe jiki
Nan ta’dauke hannunta cikin sanyi dan kallan ya shigeta
KHAMIS ya tada motar sukabarta nan
Suna fitta daga qauyan. FAWAS Yace pls bani minti biyu KHAMIS
Ba musu KHAMIS ya tsaya da motar agefan titi
Sosai FAWAS yadinga sharara amai kamar xai amayar da hanjin cikinsa
Yana gamawa RAMADAN ya bashi ruwan gora ya wanke bakinsa
Kana KHAMIS yajah motar
Banda dariya ba abinda RAMADAN da KHAMIS sukema FAWAS
RAMADAN Yace kaci da yawa fah
KHAMIS Yace Sosai mah kuwa
RAMADAN yasa dariya Yace daga ganinta xatayi da’din Luv dan tana tare da shagwa6a.
KHAMIS Yace nima na lura da hakan Sosai
FAWAS najinsu yayi musu shuru….
Tunda suka sako kan motar tasu layinsu RAMADAN
Gaban RAMADAN ya dinga fa’diwa. Tuni damuwarsa ta dawo masa sabuwa fill
Haka suka saukeshi sukayi gaba KHAMIS na fa’din yasan Aunty XEE na gidansu Aunty LUUVAH bayasan Su ha’da yanxu sai dare..
👯: Wanka RAMADAN yayi ya canja Kaya da wadata kansa Qamshi
Sannan ya nufi gun Auntyn tashi
Tana kwance a gado XEE na gefanta ga qawayanta nan sai hira suke
RAMADAN ya shigo ‘dakin
XEE ta 6allamai harara Tace ban ta6a ganin qani mesa Auntyn shi cikin damuwa da tashin hankali ba kamarka RAMADAN…….
Da sauri ya katseta da cewa haba Aunty XEE kidena haka. Yanxu xakisa taqara jin haushina bayan KHAMIS ne Babban me lefi dayaqi gaya mata inda nake
Tace eh Gaskiya. dake gaka gata ai dole ka kanemi kare kanka. Karka wani saka KHAMIS dan bashi da lefi
Ya kalleta da Murmushi Yace toh Naji bashi da lefi
Ya maida kallansa ga Auntyn tashi wacce ta kafeshi da ido tun shigowarshi
Yace Barka da yammaci my Aunty
Ta sauke ajiyar xuciya Tace me yasaka ramewa haka
Ya tashi yana cewa tunani da tashin hankali
Tashi itama tayi Tace muje
Ba musu suka jero tare har xuwa gidansu part ‘dinsa
Ta xauna gefan gado shi kuma yana kan kujerar da take fuskantarta
Tace wane tunanine haka da tashin hankali yasaka ramewa
Ya kalleta ka’dan Yace kema ai kin rame Sosai
Tace kaban amsata
Yace hmm tunaninki Auntyna mana….
Wai a tunaninki rabuwa dake xai barni na xauna lafiya ne.
Hmm Sam hakan baxai yuhuba
Dan daga ranar da kika bar gidanku xuwa gidan wani toh Ki tabbatar baxan qara samun kwanciyar hankali arayuwata bah
Saban danayi dake ya kai matsayin da in tunaninki yayimin yawa xan iya rasa rayuwata……..
Kuka SAILUBAH tasamai Sosai…..
Duk da hankalin RAMADAN ya tashi Amma sai ya share dan yanxu burinshi yayi mata abinda xaisa taji xafi fiye da yanda yakeji axuciyarsa
Nan ya hau 6arar mata da kalamai cikin qara kashe mata xuciya da takaici
Fa’di yake narasa me kika gani ajikin wannan mutumin Sam bai dace dake ba
Ina ganin ma ‘dan shan jinine
Dan bashi da fuskar imani
Ki kula dashi Sosai mana
Gashi shi ba wani kyakkyawa bah.
Kawai Kinga ku’di kin yarda yaxama miji agareki
Akan ma wane dalili xaki yanke igiyar shaquwarmu saboda shi
Nayi baqin ciki da takaicin hakan.
Bani da wani buri daya wucce in tayaki neman xabin ranki. Kyakkyawa me aji me ku’di me maseefar kishinki.
Nayi addu’ar istahara nayi Sallah akan Allah ya bani haske akan lamarinki dashi…..
nagani Cikin mafarkina Auran shi nadama ne agareki
Ni fah baxan 6oye miki ba. In bake baxan iya rayuwa sak kamar yanda aka sanni ba
Kuka take Sosai yana qara jefah mata qiyayyar Alhaji Aminu
Can dai dayaga kukan yayi yawa kuma yana maseefar damun xuciyarshi sai ya matso kusa da ita ya kama hannunta
Yace toh kiyi shuru kidena kukan nan tunda kina sanshi baxan qara kushe miki shiba tunda ranki na 6aci kiyi hakuri
Ki dena bana so. inba so kike Ki hanani bacci ba. Yafa’di hakan da leqa fuskarta cikin kusanci dasan qara hargitsa mata kwanya
Aiko ta shaqa
Dan yanda yayi kusanci da ita ka’dan ya rage bakinsu ya ha’du dana juna
Ganin yasami abinda yakeso dan jikinta ya mutu mu’dus. qiris take jira ta xubemai ajiki. Shiyasa ya ‘dan janye kansa ka’dan daga gareta tare da jifanta da wani kallo Wanda atake yasan ya gama kunce mata Komai.
Ta lumshe idanta tare da dafe kanta Tace bana sanshi bana sanshi
Na da’de dasanin Kaine kwanciyar hankalina RAMADAN
Ban San me yake damuna ba.
Kina sanshi tunda kike min kuka akansa. Kuma aida bakya sanshi ko kusa baxaji sha’awar kar6ar abin hannunsa bah. RAMADAN Ya fa’da dasan qara harxuqa xuciyarta
Aiko cikin fusata Tace wai kai wane irin ‘dan iskane
Nace bana sanshi bana sanshi bana sanshi Amma sai qara Sa xuciyata xafi kakeyi tun kwanaki can da suka wucce nayi dana sanin sanin shi
Yariga da ya samu guri gun Abbana ya hanashi kallan ra’ayina
Ya kakeso nayi ne RAMADAN. So kake na haukace
Naji Komai bana jin da’dinsa aduniyar nan saboda qaurace min da kayi.
Sam nalura bakasan farin cikina
To bara kaji na rantse da Allah ka kara min haka sai mun sami mummunan matsala dakai
Dan narigada na auna na garo ba abinda yake tadamin hankali kamar rashinka kusa dani
Da 6acin rai Tatashi da niyar barin ‘dakin…….
Cikin sauri ya Sha gaban da yanayin damuwa……
Yace 6acin ranki tashin hankaline agareni
Ki temaken kisaki ranki ko nasami nutsuwata
Tace matsamin in fitta ko kasha mari…….
Yasan acike take dashi Komai xata iyayi masa
Saidai kash yayima kansa alqawarin baxai barta tatafi awannan yanayin ba
Dan yanasan yau ya bala’in hargitsa mata kwanya
Dan haka cikin yi mata baxata ya rungumeta da kashe murya irinta Wanda yake yin kuka
Yace kimin rai auntyna kiyafemin nasan narabu dake kenan yau har abada. baxan ta6a yafema kaina bah idan har xuciyarki batayi sanyi munyi bankwana cikin farin ciki bah…….
Tundaga tsayar kan SAILUBAH taji wani abu na yawo ajikinta Wanda yasa ta rikice Komai na jikinta ya tsaya cak…..
Cikin wata murya me sanyi Tace toh naji sakeni
Cikin sanyin jiki ya raba kansa daga jikinta idan shi akanta yana San gano wani Abu
Yace kin hakura ta kallesa ka’dan cikin wahalalliyar murya Tace ya xanyi dakai RAMADAN
Pls ina buqatar ka’daita
Ya bu’de ‘kofar suka fitoh tare har ‘dakin Kakah ya kaita dan nanne ba kowa.
Yace toh Ki huta my Aunty.
Ko kulashi batayi ba
Yayi Murmushi dan yana san ta qara harxuqowa dan bai gaji da maseefar taba
Idan tana magana sam bayaso tadena.
dan haka ya leqa fuskarta Yace toh xan tafi fah Auntyna…..
Kamar xatayi kuka tace wai me xan maka
Ba xaka barni nasamu ka’daicin bane.
Yace da naso kitashi mu’danyi hira ta bankwana
Da maseefa tatashi ta kallesa kamar xata falleshi da mari Tace baxan tashi ba. wai hirar dole ce Nace ina buqatar ka’daici kabarni man
Sai yayi kalar sanyi irin na abin tausayin nan Yace toh shikenan Auntyna Allah ya baki hakuri. Ya nufi hanyar futa
Aiko saita fashe da kuka. Bai tsaya ba ya futa abinsa Yana Murmushi fa’di yake aransa Auntyna kenan duk Sallah idan nayi ina ha’daki da Allah ya xa’ayi Ki xauna cikin kwanciyar hankali akaina. Sam hakan baxai yuhuba
XEE tatareshi a farfajiyar gidan Tace shigowarku ‘daxo naga SAILUBAH daga dukkan alamu tayi kuka
Yanxu kuma kafitoh kana Murmushi wai me yasa Sam bakaso kaganta cikin kwanciyar hankaline
Yace Aunty XEE kenan. Wlhi duk duniya bawanda yafini San ganin kwanciyar hankalinta
Kawai batasan Auran wannan shegen ne
Ni kuma dama basan shi nake ba. Saina bata haske akan hakan……..
Ta katseshi da fa’din Ka hargitsata dai
meyasa ka tsani ganinta da kowane ‘da namiji.
Yace saboda duk wa’yanda take ha’duwa dasu basa dacewa da ita Sam
Ke Kinsan burunta
Auran namiji me aji
Kyakkyawa
Me ku’di over
Me kishinta
Me shakarun da suka xarce nata Sosai
Shin tsakaninki da Allah har yanxu ta ha’da me wannan abubuwan gabaki ‘daya
XEE tayi shuru. Can Tace gaskiya aa
Yace hmmm
Kinga Ki share kawai wannan Auran nata ba inda xaije dan xatayi rayuwa ne da Wanda ko kusa bai dace da itaba
Kin santa sarai idan tace ta tsani abu bata sanshi ba tayanda xa’ayi tarayu da wannan abun cikin xaman lafiya
Wlhi ta tsaneshi batasan ha’dinta dashi yanxu
Tayi nadamar saninshi
Ki rubuta Ki ajiye ba’inda Auran sun nan xaije
Idan kin shiga ciki yanxu dan Allah kice tadena kukan ya isa haka
Na barki lafiya. Yana fa’din haka ya wucceta ya ficce daga gidan
XEE tabishi da kallo baki sake
Kana tayi ‘dakin khakha.
Har lokacin ko SAILUBAH kuka take ta kalli XEE cikin kukan Tace yaxanyi da RAMADAN XEE yaxanyi dashi
Tace hakuri SAILUBAH hakuri xakiyi dashi
Tace na rasa me yake damuna akansa….
XEE Tace hmm nihar narasa wane tunani Xanyi akanku…….
Wannan dare duk ya rikita mutane hu’du 4 idan ka cire XEE da KHAMIS Wanda yanxu yake tare da ita kusan qarfe tare da rabi na dare.
*Luv*💔 suke xugawa tamkar xasu ha’diye junansu
Sam XEE manta kanta take idan tana tare da KHAMIS
Ya kalleta cikin wani yanayi Yace my Luv
Tace na’am sweetheart
Yace dama ace yanda muke xaunan nan matsayin ma’aurata muke
Tace lokacin na xuwa MENI
Yace kinga mun kusa gama skull ya kamata iyayanmu Susan da xaman soyayyarmu.
Tace mu qara lokaci ka’dan sweetheart
Yace aa fah. nagaji da mafarkan ganinki da yarana inasan inga hakan axahiri
Ta kallesa Tace xaka fara ko
Yace kona fara yanxu dai baxai tabbata ba. Tunda masu ha’dawan basusan da xaman soyayyarmu bah
( *XEE da KHAMIS kenan*)
*RAMADAN*ko Sallah Na dinga ganinshi yanayi ni Rahamat
Addu’a yaketa xabgawa Amma bansan me yake cewa ba
Can ya kwanta ayanda na lura yana cikin farin ciki
*Sa6anin SAILUBAH*
Data kwana kuka da damuwar aranta
Ko wane juyi idan tayi ganinta take rungume da RAMADAN tana shaqar qamshinsa
Wannan abu shiyafi damun xuciyarta
Sam yau bataji Tatashi tayi lafula ba.
*FAWAS ko*
Rasa nutsuwarshi yayi gabaki ‘daya
HAMEEDA ta rikitashi
Ta hanashi bacci Sam
Duk juyin da xaiyi hotan fuskarta yake gani tare da jin muryarta tana mishi kurwa akunne
*Ashe itama HAMEEDAN hakan take*
dan har mari tasha agun Innah Hansai dan tafa’da kogin tunanin FAWAS har bata sani bah talgen Innah Hansai ya jinkice daga murhu ya xube bata sani bah
Saida taji saukar mari Tace wayyo FAWAS….
Tace ubanki ne FAWAS ‘din xakibar min talge ya xube
Kan HAMEEDA tayi magana Innah Hansai ta rufeta da Duka
(FAWAS kawo magaji)😰
Haka kawai nima Rahamat na tsinci kaina da fa’duwar gaba Ganin yanda mutane suka cika layinsu SAILUBAH dan ‘daurin Aure
Na kalli RAMADAN Wanda yayi kyau cikin shigar wani yadi me ruwan madara
Yayi kyau sai Qamshi yake
Haka FAWAS da KHAMIS ma dan anko sukayi
Duk inda kakai da hassadarka saikace yes wa’yannan sun dace da’a kirasu da *~“`SAMAREEN BANAH“`~*
HAYATUDDEEN ya kallan Yace mutuminki da annuri a fuskarshi banga wani tashin hankali atare dashi bah
Nace hmm wai RAMADAN
Yace eh shi
Nace daran jiya baiyi bacci ba addu’a ya dinga yi
Kasan me yaroqa.
Yace eh gaskiya da walakin goro amiya
😀😀😀😀😀😀
SAILUBAH na kwance akan cinyar XEE xaxxa6i na cafkarta damuwarta taji ance amfasa ‘daurin Auran
Dan ‘daxo da Asuba tasa Abbanta tayi agaba kan yayi hakuri karya Aura mata Alhaji Aminu
Sai kawai ya kalleta Yace tatashi tabashi guri
Toh shine take cikin wasi-wasi xai Aura mata shine ko aa….
Wasuwasin nata ya katsene lokacin da taji ance an ‘daura Auran
*Alhaji Aminu da *FATEEMA SAILUBAH*
Ai SAILUBAH najin haka tasume
RAMADAN Yace innalillahi
FAWAS Yace wa’inna’ilaihirraji’un
KHAMIS Yace shi kenan
Ni Rahamat nace Allah yayi
SAILUBAH Bata samu kanta bah har wajan qarfe biyar na yamma
Lokacin ‘yan Uwa da abokan axxiqi suke ta shirin kaita gidan mijinta
Fa’di Take XEE ina RAMADAN. XEE Tace ya shigo ‘daxu baki farfa’do ba
Tace xan iya ganinshi yanxu
Tace kai daka mar wiya
Lumshe ido tayi batare da Tace Komai ba
Acikin yamman nan suka ‘dauki hanyar Abujah. Basu sami kansu sai qarfe tara na dare
Wani gida ne a maitama Wanda ya hargitsa duk Wanda ya shigeshi
SAILUBAH najin yanda mutane suke santin gidan wai ita dai me sa’ace arayuwarta wannan gida ai aljannar duniyane
Data ‘daga kanta taga bet room ‘din da take ciki sanda gabanta ya fa’di dan ganin daular da aka narka a ‘dakin
XEE ta kalleta tayi Murmushi Tace aha
Bet room ma kenan kije falanki kisha kallo.
Gaskiya xakiyi farin ciki da irin daular da Aminu ya narka miki
Tace ba’abinda xai sani farin ciki ayanxu kamar inji muryar RAMADAN
XEE tayi dariya Tace RAMADAN dai RAMADAN dai
Karki damu yana tare dake
Ba qarya SAILUBAH taga irin daular da take fatan samu
Saidai ba farin ciki aranta da kwanciyar hankali.
Musamman Washe gari da kowa ya watse ya barta daga ita sai ‘yan aiki masu fuskar rashin imani
👯👯👯👯👯
SAMAREEN BANAH 👯
👯👯👯👯👯
Su XEE sundawo gida sunnata santin gidan SAILUBAH
KHAMIS ya kalli FAWAS Yace munyi missing ‘din Aunty LUUVAH
Tace kadai bari kawai Allah ya kareta ya xaunar da ita lafiya da mijinta
KHAMIS Yace AmEEn
RAMADAN Yace story…….
Muna xaune daku xata dawo gida batare da sun huta da juna bah
Wai meyasa tunda aka ‘daura Auran nan nata baka mata fatan alkairi ne. Cewar FAWAS
KHAMIS Yace bar ‘dan iska insha Allah baxata fitto ba
RAMADAN yayi dariya Yace kamar yanda nasaba gaya muku xance ya tabbata haka wannan mah baxai Sha ruwa bah
FAWAS Yace hmm ni inata nemanta awaya na rasata
KHAMIS Yace Wlhi nima ‘daxuma Aunty XEE take gayamin itama ta rasata a waya.
RAMADAN yayi shuru can ya ta6e baki Yace Allah yasa ba aiki ya fara mata yanxu ba
KHAMIS Yace me kake nufi. Khana nufin dan xaiyi…..
RAMADAN bai barshi ya qarasa ba Yace ‘dan iska ba haka nake nufi ba. Ina tabbatar maka Wlhi ko kissing ‘dinta baxai samu damar yiba
Ya maida kallanshi ga FAWAS daya saki baki yana kallansa Yace HAMEEDA na jiran xuwanka fah. Kuma lokaci na wuccewa pls muje banaso dare yayi mana scan
FAWAS yajah numfashi Yace Wlhi RAMADAN kana bani tsoro wani xubin
KHAMIS Yace aha
Na xata baxa kace bah…..
Ta hanaka bacci na kwana ‘daya idan kabari yauma ta hanaka Wlhi gobe da Asuba xakayi qauyan takai
RAMADAN ya fa’da hakan dasan kawar da hiran da Murmushi akan fuskarsa
FAWAS Yace kamar ko kasani. Yarinya kamar Aljana tabi ta rikitani ta hanani sukuni
KHAMIS yayi murmushi dan tuno da ‘dan malelan data bashi Yace kace yauma xaka qara cin wannan abun
Gaban FAWAS ya fa’di cikin sanyi Yace eh. in har tace sainaci Kasan ba abinda xai hanani ci
RAMADAN ya tada mota suka nufi supermarket siyayya Sosai FAWAS yayi mata
Sukayi biotic ananma yasiya mata Kaya danginsu dogayan riguna da riga da siket
Ya siya mata qaramar waya dasa mata layi
Kana suka nufi qauyan takai
HAMEEDA na ixa wutta tana hawaye wani yaro yashigo gidan nasu cikin ra’da yake CE mata tayi ba’ki Wasu kyawawa masu ku’di
Da sauri tasaki Murmushi Tace kaje kace FAWAS ne
Cikin san’da yaran yaje gasu RAMADAN Yace wai FAWAS ne
FAWAS ya fitoh daga motar Yace kace mata eh shine
Yaran yadawo ya gaya mata
Tacije yatsa takalli kofar innah Hansai taga a wangale take taje ahankali ta ‘dauko gyalanta dan Innan bacci take ta hangame baki…
Usaina da rabi ‘yayanta kuma sunfita gantali
Dan haka da murna tafitoh wajan
FAWAS yaba yaran ku’di ya maida kallansa kanta Yace naxata baxaki fito ba gabana yanata fa’duwa sai kuma gaki
Tayi Murmushi Tace Barka da ranah
Yace Barka dai ya gida.
Tace lafiya lau
Yace toh Madallah
Tace ai baxanqi fitowa bah
Yanxu hakama innah bacci takeyi shine na lalla6a na fitoh naganka kona sami sanyi araina
Da Murmushi FAWAS ya kalleta Yace na ‘dauka ni ka’dai na rasa nutsuwata Ashe harda ke
Tace kai😳
Hmm dama haka masoya sukeji idan sun fa’da soyayya
Yace wani abu ne YAYATA…….
KHAMIS da suke Cikin mota shida RAMADAN Yace wannan ‘Yar surutu CE
RAMADAN Yace nalura kam. idan suka cigaba ko kisa tayi xata gaya masa Komai. Saurara kaji cewa xatayi takasa bacci ranar daya tafi ya barta
KHAMIS yayi dariya Yace da tayi hakuri shi xai fara gaya mata
RAMADAN Yace kaidai jisu ka’dan kaji
Tace daka tafi ban shiga gida ba har sanda Innah tadawo
Har mari nasha wajan shagalewa da tunaninka
Ata qaice wannan ranar ban iyayin bacci bah. Tunaninka yadami xuciyata
FAWAS ya qura mata ido Yace yayi daidai hakan dan nima hakance ta faru dani
Yakai hannun shi faskarta yana shafawa ahankali yaciga da fa’din Wlhi da badan Innah bace ta mareki da anyi ‘dan qaramin yaqi akan hakan
Kanta tayi magana Innah ta leqo idanta ko ya sauke a fuskar HAMEEDA Wanda har lokacin FAWAS bai cire hannunsa bah
Innah ta doka salati tana fa’din mexan gani haka ni Hansai
FAWAS ya janye hannunsu
Cikin tsoro da tashin hankali HAMEEDA Tace Wlhi innah baiyi min komai bah
Kuraje yagani afuskar tawa shine yake ta6awa dan yaban magani
FAWAS yabi HAMEEDA da kallo dan jin yanda ta tsara magana cikin sakwanni qalilan
Ta kallesa cikin shagwa6e fuska tacigaba da fa’din. Ina hakane….
Da sauri FAWAS ‘daga mata
Taqara shagwa6e fuskar hawaye nasan xubo mata Tace kayi magana mana
Cikin wani yanayi FAWAS ya kalli Innah Yace xan iya rantse miki da Allah abinda tafa’da hakane
Innah ta gyara tsayuwa
Tace Naji
Ku suwaye
RAMADAN yafitoh Yace aikomu akayi
Tace Waye ya aiko ku
Yace gwamnati CE
Innah tawaro ido😳 Tace miye ha’dinmu da gwamnati
Yace kayane taturo mu mu rabama mutane. Toh acikin wa’yanda xamu rabawa hadda HAMEEDA aciki
Yanuna FAWAS
Wannan yanada sani akan quraje shine yake tambayarta ya akayi quraje suka 6ata mata fuska
Innah tasaki ranta Tace aiho toh ina kayan
FAWAS yabu’de motar suka ibo kayan da suka siyama HAMEEDA suka dire mata agaba
Tabi kayan da kallo Tace Naga harda kayan ‘yan iska
KHAMIS ya fito yana cewa eh haka oganmu na ‘yan sanda yace tasasu haka ba’a yarda wani yasa mata ba. Duk Wanda yasa mata xai turo ‘yan sanda Su kamashi
Cikin Innah Hansai ya ‘doru ruwa cikin sanyi da tsoro Tace insha Allahu bamai Sa mata
Ganin tsoran data shiga yasa RAMADAN qarawa da cewa yana nuna FAWAS yace wannan ‘dan shugaban ‘yan sanda ne
Yana San HAMEEDA dafatan Allah yasa Ki amince ta aureshi
Da sauri Innah Tace Xanyi magana da ita wannan aiba matsala bane
Yanda jikinta yake rawa shiyasa KHAMIS yin dariya cikin ransa yake fa’din ‘dan qauye da tsoran ‘dan sanda
Har cikin gidan RAMADAN ya rakata da kayan suka fitoh
HAMEEDA ta kafe FAWAS da ido jikinta na ‘dan rawa
Tace yanxu babanka ‘dan sanda ne
Ya kalleta ka’dan yayi Murmushi Yace Ki nutsu YAYATA idan kinasan kwanciyar hankalina
Tace toh gayamin
Yace aa
Tace har hankalina ya kwanta
Yace kema kina tsoran ‘Yan sandan ne
Tace Sosai mah
Yace toh kidena dan ina tare dake
Tace toh
Inje in ha’dama ‘dan malele Yace yau naci abinci basai kin wahalar da kanki ba
Tace toh yaushe xaka dawo
Yace ko yaushe kikeso
Tace toh da daddarema kadawo
Ya waro ido Yace ‘dan qaramin ka’dan mana
Tace toh gobe
Yace Yauwa YAYATA bara mutafi Kinga dare nayi
Amma kafin nan bara in ‘daukeki a photo ko yau na sami cikakken bacci me da’di
Tayi dariya ya ‘dauketa.
Kana ya bata wayar daya siya mata tadinga murna yana binta da kallan jin da’di da Murmushi
Haka ya dinga nuna mata yanda wayan take da yanda in aka kirata xata amsa da kuma yanda ita xata kira da saka waqa da kashewa da kunnawa
Ta kalleshi da murna Tace toh samin hotanka nima indinga ganinka
Yace toh
Nan yatura mata hotunan shi
Tace Yauwa shi kenan
Yace bashi kenan bah
Tace toh miye
Yace kidinga saka wannan kayan
Tace toh Amma fah idan ya matseni baxan saba dan xa’acemin ‘Yar iska
FAWAS yayi shuru. can Yace toh muntafi
Tace xansa toh karka tafi
Yace Karki damu YAYATA dare ne yakeyi kinga fah kamar ruwama xa’ayi
Tace toh sai goban in kaxo
Yace Allah ya kaimu
Amma gayamin kalma me da’di wacce xata sani farin ciki
Tarufe fuskarta Tace ina sanka
Ahankali ya ra’da mata akulle bai isheni bah
Da ta6ara Tace toh xan gayama idan kakirani a waya anjima
Yace yayi saikin jini bye bye
Yashige motar ta’daga mai hannu tana fa’din karka kalli wata mace fah
Yace ke ka’dai ce☝🏻
RAMADAN yajah motar yana qaryane yanada Aymana
Bata jishi ba ta shege gidansu da murna
👯👯
Qarfe Tara FAWAS ya kirata
Lokacin tana ‘dakinta Wanda ya kasance daga kayanta sai taburmar kunciyarta
Jiran kiranshi takeyi tun bayan isha
Tana ganin kiran ta’dauka da sauri tana fa’din salamu alaikum
Yace AmEEn wa’alekis-salam
Tace ka sauka lpy
Yace lpy lau lau
Tace toh Nagode Allah
Yace gayamin meya faru Bayan tafiyata
Tace ina shigowa gida nanuma innah wayar da kaban saitaja tsaki tace in bata guri
Can Tace min wai ina sanka Nace eh
Tace toh ai shi kenan
Na San ta tsorata ne daku tunda kuka ambaci ‘dan ‘yan sanda
Yace toh tabar miki kayan nan
Tace ba’abinda tata6a dan ta tsorata Sosai
Yace toh yanxu gayamin Kalmar da kikace saina kira xaki gayamin
Tace toh ka rufe idanka 🙈
FAWAS ya gyara kwanciyar shi kan gadan RAMADAN
Yayi Murmushi Yace na rufe
Tace toh kaine farin cikin na Kaine me sani nisha’di
A kwana biyu ka hargitsa min tunanina. Bana fatan kabarni ko da wasa
Ina sanka Sosai🙈
Ta qarashe da rufe fuskarta kamar yana gabanta
FAWAS yayi Murmushi yama rasa mexaice mata. Wlhi shi mamaki ma take bashi
Yace nima ina sanki Sosai da ace kina tare dani yanxu dana nuna miki *WATA RAYUWA*.
RAMADAN ya kalleshi Yace ‘dan iska duk abinka saika ‘daga mah wannan qafa
FAWAS ya shareshi yaci gaba da fa’da mata kalamai masu kashe jiki
Tace toh Xanyi bacci Yace toh kiyi mafarkina
Tace toh
Ya kashe wayan Yana kallan RAMADAN Yace basai ka fa’da ba wannan nata na cikin gidana ne
Kasan Allah xan gayama Dady Aure nakeso dan inasan in wayar da ita da wurri
RAMADAN Yace dayafi kam
Kafin ka lalatata mata tunani.
KHAMIS Yace nayi gun Aunty XEE sai jini
Suka bishi da kallo
FAWAS Yace yau inasan mukai uku a club
RAMADAN Yace imma biyar ne mukai ya rage min qewarta Sosai.
FAWAS Yace wah
RAMADAN ya kallesa ka’dan Yace farin Cikin ruhina
FAWAS yayi dariya Asma’u ko Amina
RAMADAN ya waro ido Yace wama naba hutu a cikinsu.
FAWAS ya harareshi yace ban sani bah
Kan yayi magana wayarsa ta’dau qara
Yana dubawa yaga shahuda ce
Tsaki yajah Yace Wlhi baxan ‘dauka bah
FAWAS ya leqa wayan ganin shahuda yasa ya fashe da dariya Yace kai wannan ‘yar naci ce
RAMADAN Yace bar shegiya kullun ni kenan a tsarata tamayar dani me magana kamar aku………
👯👯 Jama’a mulequuuu SAILUBAH…
SAILUBAH tanemi wayanta sama ko qasa ta rasa. Ita kuma da kanta ta ajiyeta Bayan tafiyarsu XEE
Tafitoh falan nata taga wata ‘yar budurwa kyakkyawa haka tana kwashe kayan abincin dasu XEE suka 6ata Tace ke bakiga waya ba da Allah anan gun
Tace aa Saidai yanxu Alhaji ya ‘dauki wata akan kujera ya futa
SAILUBAH tayi shuru wato ya shigo ya fitta bai nemeta ba Tace Samsung ko
Tace tabbas ita nagani ahannunsa
Tace ke miye aikinki agidannan Tace jiya aka kawoni wai xandinga temaka miki da aiki
A ina kike
Tace suleja
Owkie SAILUBAH Tace tashige bet room.
Dare yayi SAILUBAH taji ango baixo gareta ba. Har safiya
Abin fah yabata mamaki yanda taga ta’dau sati ba Ango ba alamarsa
Saidai taci abinci tayi wanka tayi kallo damuwa da kewar gida da RAMADAN ‘dinta ya dameta
Yau dai ta’dau alqawarin saitayi waya da RAMADAN ko XEE da Abbanta
Amma me duk tanemi waya agun ‘yan aikin sunce basu da waya
Hankalin SAILUBAH yatashi taxauna gun shaqatawa tana tunanin me Alhaji Aminu yake nufi da ita ya ‘dauke mata waya bata ganinsa me yake nufi da hakan
Kamar ance takalli can ta hango shigo yana fitowa daga motarsa
Wani shashi taga yayi shida Wasu yara uku biyu Maza ‘daya mace
Aiko Tatashi tanufi shashin fatanta taga dama anan yake kwana kuma me ya ha’dashi da Yara
Taxo daf da shiga falan gun wani murtuqeqen mutum Yace sannu Hajjiya wani abu kike buqata…….
Kan tayi magana sai taga wani qatan mutumin baqi qirin dashi yaxo ya wucce da sauri da kan yarinyar da taga Alhaji Aminun ya shigo da ita. Wato anfille mata kai ga jini nan kaca kaca ahannun mutumin Sam bai lura da itaba yashigesu ya shiga wani ‘daki da kan yarinyar ba gangar jiki………
Kan SAILUBAH yajuya hankalinta ya bala’in tashi
Tayi mutuqar shiga furgici.
Ainan take taxube sumammiya……..
Wannan qatan mutumin ya’dauketa kamar wata baby ya kaita shashinta. Kana yaje yagama ogansu Alhaji Aminun Hajjiya fah taga kisan da yayi
Cikin maseefa Alhaji Aminun yace ya’ayi kabarta taxo tagani
Yace nima ganinta kawai nayi
Yace yanxu tana ina
Yace nakaita shashinta
Ya tashi ya nufi gunta cikin xafin rai
Wanene Alhaji Aminu
Alhaji Aminu wanine Wanda ya taso agidan marayu
Bashi da komai bashi da kowa
Daya mallaki hankalin kan saiya tsere daga gidan marayun
Ya fantama garin Abujah
Anan yasamu wani ogansa meyin harkar ma’digo da qananan yara da manya kuma ‘dan ungiya Wanda duk sati saika kawo jinin yarinya qarama wannan xaunanne ne
Aminu ganin irin ku’din da ogan nasa yake sake masa shi yasashi cemai yanaso ya xama kamarshi
Ogan yayi Murmushi Yace xaka iya kisa kuma kasha jini kuma kullun akayi amfani da yara da manya ishirin arana
Aminu Yace eh kai. inhar xan xama me ku’di kamarka
Ogan yayi Murmushi Yace toh daga yau kaxama Alhaji Aminu
A sati ‘daya kacal Alhaji Aminu yaxama cikakken me ku’di
Yaga SAILUBAH ne abikin Saudat da yaxoma abokinsa taya murna
Sai hankalinsa ya tashi akanta yaji yana San ya mallaketa a matsayin mata
Gashi shi ba iyayene dashi bah
Nan yasa amasa bincike akanta da kuma Abbanta
Nan aka bashi tabbacin Abbanta yayi ku’da kuma ita tana da burin Auran me ku’di
Yace toh acikin wa’yanda sukayi aiki a qarqashin Abban nata da can’din anemo masa ‘daya☝🏻wanda yake cikin talauci yaxama uba agaresa dan maganar gaskiya xai Auri SAILUBAH dan tayi mishi tako ta’ina
Nan suka samo masa Malam saluhu Wanda Abban SAILUBAH yayarda da gaskiyanshi da Amanarsa
Alhaji Aminu ya cikasa da ku’di da siya mishi qaramin gida da xuba mishi ‘danyakun abinci kala kala
Sannan ya gabatar mishi da ‘kudirinshi nasan mallakar SAILUBAH gashi bashi da iyaye yanaso ya xama uba agareshi
Sam Malam Saluhu bai wani yi mishi gaddama ba. ya amince da ‘kudirinsa tunda yanxu rayuwar taxama babu🙅🏼. marasa tsoran Allah komai akace suyi yi suke dan kare kansu daga yunwa.
To yanda akayi kenan Alhaji Aminu yasamu SAILUBAH batare da wata matsala ba
_______________
Da xafin rai yashiga falan SAILUBAN……
Saidai ganinta kwance kan kujera asume shiyasa shi ‘dauke fushin nashi ya xauna daf da ita yana qare mata kallo musamman kyakkyawar fuskarta.
Ya xubama breast ‘dinta ido ya lumshe idon dan bashi da damar amfani da mace wannan dokace a kwungiyarsa
Ya dinga bin kowane lungu da saqo na jikinta da kallo
Maseefar sonta na qara mamaye masa xuciyarsa. Yaji aduniya ba abinda yake so kamarta.
Yayi murmushi Yace abayyane shegiya kintara abubuwan more rayuwa da yawa. Wannan duk Wanda yanemi hutawa dake xai more Sosai 😍
.
[6:43PM, 27/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Ya ‘dauki ruwa ya watsa mata…
Ta farfa’do ta xubamai ido
Nan take ta tuno meya faru
Da sauri tatashi ta kallesa sama da qasa xatayi magana.Yace dakata. Nasan me xakice bara nabaki haske
Ni ‘dan ma’digo ne kuma ‘dan kwungiya me kisa nasan Kinga kisan da nayi
Karki tada hankalinki akan hakan pls
Tace kutumai uba….
Me kace…
Karna tada hankalina
Wlhi qarya kake mugun axxalimi…
Narantse da Allah saika sakeni
Ya tashi da waro ido Yace saina sakeki fah kikace.
Tace kwarai
Yayi dariya Yace canja tunaninki dan Wlhi baxan sakeki bah
Karki damu xan sama miki ramari masu lafiya kamar goma kixa6i ‘daya a cikinsu Wanda xaki dinga hutawa dashi
Ina sanki SAILUBAH
Na aureki ne kawai dan in dinga ganin kyakkyawar fuskarki da surarki
Ina San ki saki ranki dan xan mallaka miki duk wani Abu da kike buri arayuwarki
Cukumeshi SAILUBAH tayi cikin maseefa Tace kai ka Isa ka rainamin hankali Wlhi kayi nadamar sanina dan saina tona asirinka ‘dan iska mugu axxalimi mara imali
‘Yar yarinyar nan me tasani meta sani daxaka fille maka kai
Saika sakeni
Yace ke kina da hankali kuwa
Taqara cukumeshi Tace bandashi
Xanci uwarka im baka sakeni ba
Nafika maseefa da tashin hankali kwanciyar hankalinka ‘daya ka sakeni
Yace ni kuma baxan sakeki bah
Bari kiji Wlhi inxaki ihun duniya ba Wanda xai jiki agidan
Ba kuma Wanda xai barki Ki fita daga gidan.
Sannan xanja miki kinne Karki qara gangancin cukumeni danni……
Aikan ya qarasa SAILUBAH ta falleshi da mari ji kake tassss
Taqara cukumeshi Tace natsane ka bana qaunarka
Wlhi in kana nema xaman lafiya karabu daniii👈🏻
Da matuqar mamaki Alhaji Aminu yake kallan SAILUBAH
Yace ni kika Mara
Tana niyar bashi amsa ta hango wayarshi na shirin fa’diwa daga ajjiwun wandansa
Aiko tayi saurin xarota ta sakeshi da fallewa da gudu xuwa bet room ‘dinta ya bita da nashi gudun
Aikan yakai tasaka key ta xareee
Cikin kuka ta fara saka numbar Abbanta bai shiga ba
Aiko tayi saurin saka numbar RAMADAN tana kuka duk hankalinta atashe
Lokacin RAMADAN Suna shirin xuwa qauyan takai shika’dai FAWAS da KHAMIS suke jira amota ya tsaya saka wani takalminsa
Kwana hu’du kenan suna jelan xuwa qauyan dan FAWAS ya Riqe wutta Sam baya wasa da xuwa gun HAMEEDAN sa…..
RAMADAN Ya picking da Aloo
Cikin kukan SAILUBAH
Tace RAMADAN
RAMADAN
RAMADAN na mutu na lalace
Gaskiyanka ne meshan jinine
me kashe mutane ne ‘dan ma’digo ne
‘dan ungiyane xai kasheni Wlhi kasheni xaiyi RAMADAN…..
Da tashin hankali RAMADAN Yace Ki nutsu Auntyna kidena kukan nan kimin magana Cikin nutsuwarki pls
Taqara fashewa da wani kukan……
Da sauri RAMADAN ya xauna yana cewa Naji
Tace ka fahimta
Yace eh
Tace xai kasheni im baka xo bah.
Yace addu’ata akanki baxata barshi ya ta6amin lafiyarki bah
Tace RAMADAN
Yace Auntyna
Tace wannan wayarshi CE yanxu nasan Komai akansa Bayan tunda akayi Auran banga idanshi ba.
Yace Karki damu ba abinda xai miki
Tace kaxo yanxu katafi dani dan Allah
Ya kalli agogo yaga kusan uku
Yace xanxo gareki Auntyna Amma kidena kukan nan kuma Karki nuna mishi munyi waya…….
Bu’de ‘kofar taji anaji
Ta qara fashewa da kuka Tace ni Wlhi kaxo yanxu kaga yana qoqarin xuwa gareni
Yace toh kashe wayan Ki goge numbar tawa saiki qara kirana
Tace baxan katse ba.
Cikin maseefa Yace ke wai wacce irin wawiyace Nace Ki kashe kigoge numbar tawa Sannan Ki qara kira
Nan take ta kashe tayi yanda Yace mata Amma sai yaqi ‘dauka……..
Daidai nan Alhaji Aminu yayi nasarar bu’de ‘dakin
Yana shigowa ta cilla mishi wayan tasa
Ya ‘dauka yafara duba wa takira
Nan yaga numbar Abbanta yakira yaga bata shiga
Sai yakira RAMADAN nan ya ‘dauka
Yace Waye kai.
RAMADAN Yace RAMADAN ne
Alhaji Aminu Yaja numfashi Yace Qanin SAILUBAH
Yace eh kai Waye
Yace mijinta ne
RAMADAN Yace ayya yanxu nake shirin kiranka Allah yasa lafiya dan naga miss call har uku
Alhaji Aminu Yace ita takira Ashe baka ‘daka bah
Yace eh ban ‘dauka ba dan ina toilet lokacin
Yace toh yanxu na fita idan nashiga gidan anjima xan kiraka kugaisa
Yace toh nagode
Aminu ya kashe wayan yana kallan SAILUBAH da murmushin mugunta Yace kinci sa’a ina sanki…
Yana fa’din haka ya ficce daga ‘dakin
SAILUBAH ta rushe da kuka wiwi
RAMADAN ya tashi yana safa da marwa fa’di yake am sorry Auntyna……..
Abin da RAMADAN yake ta fa’di kenan yana ciga da safa-marwa
FAWAS yashigo yana fa’din ka shanyamu fah
Ya kallesa Yace baxan iya xuwa ba kuje kawai
FAWAS Yace me yasa Yace yanxu Auntyna ta kirani……..
Da sauri FAWAS ya katseshi da kar6i wayan nashi da murna yake cewa Aunty LUUVAH
Yace eh
Yace nayi missing ‘dinta ina number na kirata pls.
RAMADAN ya dafa FAWAS Yace akwai matsala
Jikin FAWAS a sanyaye Yace wacce irin matsala. Kar dai fatanka ya bita
Yace nasan xai bita Amma ba kamar yanda na xata ba
Kashare kawai xan gyarota…..
FAWAS yayi shuru Yace Allah Sarki Auntynmu……
KHAMIS ya shigo ganin yana yinsu Yace lpy
FAWAS Yace hmmm fatanshi ne yake san bin Aunty LUUVAH
KHAMIS ya waro ido Yace what
Tana ina yanxu
RAMADAN yayi Murmushi Yace tana gidanta mana
Fahimtar dani pls Naji gabana ya fa’di am serious.
RAMADAN Yace kirana tayi yanxu muka gaisa daga yanayin muryarta ya nuna min akwai matsala.
KHAMIS ya xauna kan kujera cikin sanyi Yace wayyo Allah Aunty LUUVAH Allah ya kareki
Amiien FAWAS Yace
RAMADAN Yace karku damu xan gyarota cikin sauqi. Inaga mah gobe xanje Abujan in ban ganta bah hankalina baxai kwanta ba
FAWAS Yace amma tare xamu ko
RAMADAN yayi Murmushi Yace kadinga cika alqawari a rayuwarka hakan xai qara maka daraja da kima ako kake
Nasan yau ka fasa xuwa ga HAMEEDA inaso gobe kaje gareta pls
KHAMIS Yace saimu tafi tare
RAMADAN ya qara yin Murmushi Yace kaima kagare man.
Kasan Aunty XEE da ru’dewa bana San tasan wani abu pls
Kubarni naje. akwai waya ai nadinga muku bayani
Yanxu dai muje ga Aunty XEE tayi min bayanin inda gidan nata yake……
Sun sami XEE a harabar gidan tana wanke gyalinlikanta sai surutu takeyi ita ‘daya cikin damuwa
Duk suka fito daga motar ta sakar musu Murmushi Tace kaga *SAMAREEN BANAH* Na Aunty Rahamat daga ina haka kuma xuwa ina
KHAMIS ya saka hannunshi cikin wankin yana tayata da jefah mata wani kallo irin na tuhuman nan
FAWAS Yace daga gida Aunty…
RAMADAN ya xauna kusa da ita Yace Aunty XEE bayani xakimin akan inda gidan Auntyna yake
Ta kallesa da sauri tace aha…..
Yanxu kuma kana buqata ne
Yace Sosai mah dan xuwa xanyi gobe
Tace hmm yanxu nake magana kamar wata ta6a66iya akan na rasata awaya kuma gabana sai fa’duwa yake Sosai akanta. Tafa’da da damuwa akan fuskarta…
RAMADAN Yace hmm Karki damu insha Allah ba wani Abu.
Tace Allah yasa
Yace AmEEn
Nan tayi mishi bayanin gidan. Yako fahimceta Sosai dan bayau yasaba xuwa Abujah ba dan Qanin Dadyn shi acan yake
Tace kushiga falo mana
RAMADAN ya tashi Yana cewa aa
Ya maida kallansa ga KHAMIS daya xage yana tayata wankin. Yace muna jiranka a waje
Yace OK. Suka fitta
XEE takalli KHAMIS Tace my Luv baka iya wankin nan ba pls bar shin kawai
Ya kalleta yayi Murmushi Yace dama ke kike wanki ina injin ‘dinku
Tace aa yau dai nayi niya ne bakaga bashi da yawa ba kuma dan ba wutta ne
Yace toh kidena bana so
Me yasa
Hakka dai
Fa’di dai dalilinka
Jiya na barki kina mura. Har yau bata canja xani ba. Kin wani kama wanki da yamman nan. Kalan Ki jaxa min tashin hankali ciwan yafi haka muni ko.
Tayi Murmushi da kallansa yanda ya ‘daure fuska shine abunda ya burgeta
Tace nayi lefi
Ya harareta
Tace toh am Sowie
Yace daga yau……
Tayi saurin katse shi da cewa. Baxan sake bah
Yace Promise…..
Tace Aha promise
Yace gashi mun gama a ina Xan shanya miki
Tace xan busar a injin naga sun kawo wutta kalli
Yace basu burge bah
Tace yanxu ina xaku Yace da wai qauye Amman mun fasa Tace mexa kujeyi can
Yace xance
Wajan wah
Wajan wata kyakkyawa
Miye ha’dinka da ita
Yace ha’a
SO mana
Tatashi cikin maseefa Tace toh tashi kaje sai ka dawo
Shima tashin yayi yana murmushi Yace ki temaken Ki Kawar da wannan fushin naki ko nasamu nutsuwa
Ta gallamai harara fuska ‘daure Tace kafita kafin raina yafi hakan 6aci
Yace kwantar da hankalinki my luv Ki sakarmin mara dan da gaske kin sani jin futsari…
Na rantse miki da Allah ba budurwata bace
Tayi Murmushi da cewa ban yarda ba
Yace ki yarda pls
ina tare dake baxan ta6a ganin kyawun wata ‘ya mace bah
Tace har kasa hankalina ya kwanta. Je kayi futsarin karya dameka
Ya harareta da cewa hmm gidan surukai fa nake rufamin asiri kar wani yaji
Tace dan kayi futsari
Ya shafi gefan fuskarta da murmushi Yace Ki kulamin da kanki bye
Tayi Murmushi Tace bah bye my baby
Yafita yana Murmushi da ‘daga mata hannu
XEE ta ‘dauki butikin wankinta tayi ciki xuciyata cike da qaunar masoyin nata
.
[2:08PM, 29/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Misalin qarfe takwas ne 8:00pm ne na dare RAMADAN yasami mahaifan nasa a falo Suna hira cikin kwanciyar hankali
Ya xauna kusa da Dadyn nashi bayan ya gaidasu Yace ina San xuwa Abujah dad
Dadyn nashi ya waro ido Yace me yasa
Yace xanga Auntyna Sannan na da’de banga Dadyn Yusra ba
Dadyn shi yayi shuru Yace skull fah
Yace akwai sauran lokaci ba damuwa
Dadyn ya gyara xama cikin damuwa Yace yaxo garin Abujah yau kwanansa uku bana San Su ha’du
Momy tayi saurin cewa bafah ni ka’dai bace
Cikin sauri Dadyn yanemi gyara kansa da cewa Nace wani abu ko
RAMADAN ya kallesa da mamaki Yace kace mana dad
Waye shi da bakasan na ha’du dashi
Dadyn Yace ba dakai nake nufi ba
RAMADAN ya ta6e baki Yace Owkie yanxu dai afara min shiri dad
Dadyn ya kalli momy Yace afara mishi shiri
Cikin damuwa Momy Tace toh
RAMADAN Yace ina buqatan ku’di dad na hannuna sun qare Yace kaje ‘dakina ka ‘dauka
RAMADAN ya manna mishi kiss a goshi Yace tnx my Dady. Yayi shashin Dadyn da murna
Momy ta gya’da kai Tace akwai matsala Dadyn RAMADAN
Yace babbama kuwa
Washe gari RAMADAN ya cale garin na Abujah dake jirgi yabi
Baiyi mamakin ganin direban Su Yusra yana xaune xaman saukar shi ba
Dan haka suka tafah da Adam direba Yace mutumina ka ha’du fah. Kaga yanda ka girma
RAMADAN yayi Murmushi Yace Yaya Adam kenan har yanxu kananan da barkwancin ka
Yace toh yaxanyi RAMADAN bayan gaskiya nake fa’da
RAMADAN Yace kaga Malam muje daga nan ka ‘dorani akan inda katsaya
Da dariya Adam ya tada motar
Ayanda RAMADAN ya fuskanta gidan Auntyn nashi bayi da wani nisa da gidan kawun nasa
Sun isa gidan babban gida murna ta cika gidan Wlcm Ya RAMADAN Wlcm
Baiyi mamakin farin cikinsu ba dan yasan masu qaunarsa ne
Su uku ne yaran gidan
Amar shine saran RAMADAN watanni RAMADAN ya bashi
Sai Yusra wacce take maseefar son RAMADAN tun tana qarama take sanshi sai Ameer qaraminsu yaro me hankali
Cikin Murmushi Amar Yace sannu dai brother.
RAMADAN yayi Murmushi Yace Yauwa na sameku lafiya
Yace lpy lau Wlhi
Toh Madallah. RAMADAN ya fa’da da maida kallansa ga Yusra Yace qanwata yadai rufe bakin mana Tace Ya RAMADAN kenan nayi farin ciki Sosai da wannan xuwan baxatan da kamana
Yace naji da’di da kika ji da’din hakan
Dady da momynsu sai Murmushi suke dan Allah ya ‘dora musu san RAMADAN Suna sanshi Sosai
Dady Yace jiya ai Dadyn naka yake gayamin wai haka kawai kace kanasan xuwa garemu
Yace eh Dady kuma inasan Ganin Auntyna mah
Momy Tace SAILUBAH ko
Yace eh Momy ita
Yusra Tace xan rakaka in xakaje gareta
Yayi Murmushi Yace ai kuma tunda naxo shikenan fah na shiga uku agunki
Duk sukayi dariya ya tashi yana kallan Amar Yace toh brother muje inyi wanka in huta…
Dady Yace badai har ka qoshi ba
Yace ai naci da yawa
Yusra tayi dariya Tace nifah na dafa maka
Yace hmm ban yarda ba dan nasan baki iya girki bah
Tace Allah nice nayi Yace na yarda dama nasan qanwar tawa ta iya girki wasa nakeyi
tayi dariya….
Ya tasa Amar agaba sukayi shashinsa
Bayan RAMADAN yayi wanka ya miqe a gado yana san yin tunanin Auntyn tashi da yanda xaije gareta gobe. Kiran wayan shi ya katseshi
Yana dubawa yaga shahuda…..
Da jan tsaki ya picking da Alo
Tace haba RAMADAN lefin menayi kadena ‘daukar wayata
Yace wane ke da lefi ai bakya lefi
‘Dan jini ka’dan kiji
Tace ina ji
Yace kwana biyu ban riqe wayar bane shi yasa naketa kar6ar hukunci agun mutane pls kar kema Ki hukuntani dan Allah
Tace wane ni
Kana ina ne yanxu
Yace bu’de kunanki kiji dakyau
Tace aha na bu’de
Yace ina garinku kuma inda yake shashinku
Tace dan Allah fah
Yace fa’di abinda xan miki ya tabbatar miki da hakan
Tace yanxu naganka
Yace wa’yanda nake gidansu baxa su barni fitta yau ba
Tace toh gobe na ganka Yace Allah ya karmu
Tace bara na barka ka huta gajiya ko
Yace Saidai ban gaji da jin dad’dar muryarki bah
Tace hmm baka da dama Wlhi
Yace Gaskiya
👯 wata sabowa inji ‘yan caca👯
Al’amarin tafaru ne a ranar
Misalin qarfe goma na dare
‘Yan fashin suka shiga gidansu shahuda bayan sun buge kawukan masu tsaran gidan da ma’aikata suka shiga cikin babban falan gidan.
Duk Suna falan Suna hira
Shahuda. Dadynta da momynta sai wani ‘dan uwanta ‘dan Qanin Dadyn nata
‘Yan Fashin nan suka musu dirar makiya Su biyar
Nan suka kwanta da tashin hankali
‘Daya daga cikinsu Yace ku’di ko rai
Shahuda ta kalli Wanda yayi maganar cikin sauri jikinta na rawa Tace RAMADAN😳
Saurayin ya kalleta da mamaki Yace a ina kika sanni
Tace nice shahuda da mukayi magana ‘daxo dakai
Ya ‘dauke kallansa daga kanta xuwa ga mahaifinta cikin 6acin rai Yace bakaji me Nace bah
Yace Naji samarii ku’din Suna cikin ‘daki. Yafa’da cikin matuqar tsoro..
Saurayin da shahuda takira da RAMADAN ya kalli Wasu maxaje biyu yayi musu nuni da ‘dakin
Nan suka shiga cikin gaggawa suka binkico ku’din suka fitoh da direwa a gabansa
Saurayin yayi Murmushi Yace ba wa’yannan bane
Cikin tashin hankali Dadyn shahuda yanuna wani ‘daki Yace Suna can
Saurayin Yace kaqara yin kuskuran nan Wlhi saina ‘dauke ka
Cikin sauri mutane Biyun nan sukayi ‘dakin da yayi nuni
Aiko saigasu da kinki memiyar jaka
Saurayin Yace dakyau Alhaji. Katara da yawa ka qara Tarawa sufi haka xai qara turomu muqara amshewa mun barka lpy
Har sun kai qofa…..
Shahuda Tace Allah ya isa tsakanina dakai RAMADAN
Duk samarin suka juyo da sauri
Saurayin ya dawo kusa da ita Yace mai maita abinda kikace…..
Xatayi magana Dadyn nata Yace ina neman mata afuwa
Saurayin ya ‘daga mishi hannu Yace ke agidan uban wah ma kika san sunana
Shahuda tayi shuru…..
Yako daka mata tsawa.
Cikin rikicewa Tace a supermarket ‘din jifatu na garin Kano mana. Har kayimin 6ari kaban hakuri nabaka number na kaban taka.
Ko ‘daxo ma ai munyi waya kacemin kana cikin garin nan xakaxo gareni gobe Ashe kaxo yashe mahaifina ne.
Ya durqusa ya kama fuskarta yakai bakinsa cikin nata yabata wani make✔ kiss me tsayawa arai
Yace shegiya Kinga ‘dan saurayi ko.
Nafi qarfinki Wlhi
Haka kawai kin shirya magana dan kinaso nayi kissing ‘dinki ko
Ta girgixa kai cikin matuqar 6acin ran abunda yayi mata
Yace sunana RAMADAN kamar yanda kika fa’da Amma ni ban ha’du dake bah. Dan ban ta6a xuwa wani gari waishi Kano ba
Dan haka ki kula idan muka sake ha’duwa kika nuna kin sanni Wlhi saina bundige kanki
Yana fa’din haka suka bar falan. Iyayanta suka fashe da kuka danjin tashin motar SAMAREEN……
Tofah😳.
Fa’di shahuda take Wlhi na sanshi Dady Wlhi na sanshi
Ya daka mata tsawa da cewa in baki rufemin baki ba saina dan daqaki Wlhi
Tayi shuru
Shima shurun yayi ya tashi yana safah da Marwa……
Can Yace nasan Wanda ya turoshi hmmm xamu ha’du dan ba abin da xai hanani ramawa
Momynta Tace wai har yaushe zaku dena irin wannan abinne
Cikin fusata yace ban sani bah.
Kina kallan uban dukiyar da suka tafi da ita Amma kina San cewa in bari
Tace hmm Allah ya baka hakuri ya kuma ganar daku Yace Amiien
Shahuda tabisu da kallo tanasan fahimtar wani………
Yusra CE ta shigo ‘dakin da RAMADAN yake tana tafiya ahankali ahankali har taxo gareshi
Dake ya juya mata baya Sam baisan da shigowarta ba
Sanda yaji qashin turare ya doki hancinsa yayi Murmushi dan yasan Yusran CE
Yace Wlcm my qanwa
Tayi dariya Tace naso na baka tsoro Yace ahaa
Me ya kawoki da wannan lokacin 10:37pm
Tace gani nayi Ya Amar yana can ga budurwarshi kai kuma ya barka kanata aikin tunani. Shine Nace bara naxo na tayaka hira
Yayi Murmushi Yace hmm qanwata kenan
Ai baije ko ina ba yana toilet
Yama xa’ayi yabarni ni ‘daya haka…
Tayi saurin rufe bakinta tana dariya Tace Allah naxata ya tafi garetane Kasan fah ba qaramin Santa yake ba
Banyi tunanin xai iya in xuwa gareta yau ba.
Kan RAMADAN yayi magana Amar ya fitoh daga toilet Yace toh munafuka brother yafimin ita….
Xan iya hakurin ganin har tsawan lokacin daxai tafi
Tace La……
Ya katseta da fa’din. Jeki pls kafin im mangareki
Yusra sanin halin yayan nata yatasa kallan RAMADAN Tace sai da safe
Da murmushi Yace mutashi lpy my qanwa
Nanfa ta fucce
Amar ya kalli RAMADAN Yace brother naga kamar kanada damuwa
Yace kabari kawai. Ina neman wata mafutace tun ‘daxo
Yace koxan iya sanin matsalar
Yace gidan Auntyna nakesan shiga Saidai megidan nata ‘dan group ne
Tunda akayi Auran ya rabata da wayanta bayasan kowa yaje gareta dan yasan tasan sirrinsa meyake yi
Ina fatan kagane yaran nawa ka fahimceni
Amar yayi Murmushi Yace hmm na fahimceka man. Ina garin nan ban fahimci wannan yaranba ai banyi ba
tashiga hannun ‘dan iska
Dan agarin nan kam irinsu Su kukafi Yawa
Ko ina kashiga Wlhi sune.
Sunfi masu gaskiyan yawa
RAMADAN Yace mafuta…..
Amar ya tashi Yace ‘daya CE
Shine kafara siye me gadin gidan da maqudan ku’da’de
RAMADAN yatashi Yace eh nima nayi tunanin hakan
Shiyasa dana tashi xuwa ban dawo da ku’di ka’dan ba
Amar Yace idan basuyi ba akwaisu guna
RAMADAN yayi Murmushi Yace xama suyi……..
😰😰😰
Washe gari?
SAILUBAH tana kwance afalanta sai saqa da warwara take tasan tunda RAMADAN Yace mata xaixo toko insha Allah xata gansa ko dako xata qara kwana ‘Dari tasan duk inda hankalinsa yake yana kanta
Sai dai gabanta na fa’duwa idan ta’daga kanta takalli makeken gidan nata da kuma masu tsaran nasa.
sai taji gabanta ya fa’di. Takuma shiga tunanin ta’ina xai shigo har tafi da ita batare da an’ankare dasu ba.
Tun shekaran jiya rabanta da wanka. Dan afurgice take da Komai.
Tayi nadamar burinta nasan Auran Alhazawan garin Abujah. Masu ku’di meyawan gaske
Ashe kallansu kawai takeyi dan yanke kan mutane suke susha jini. Ku’din bana Allah da Annabi bane
Duk saitaji tatsani kanta da duk wani ‘dan garin Abujah
(SAILUBAH kenan ba dukka bane aka ha’du aka xama)
Da qar dai yanxu Tatashi tayi wanka tagyara kanta
Jirine yake ibanta dan tamanta rabanta da abinci
Duk Komai na gidan tsanarsu ta dirshi aranta
Da kanta tashiga kitchen tayi farfesun kifi ha’de da indomie
Tabaje taci taqoshi kana tadinga kiran sunan Allah da salati ga manxansa manxanmu…..
Da qarfe biyu RAMADAN yanufi gidan Auntyn tashi batare da ‘dan rakiya bah
Cikin sa’a yaga megadin gidan ya fitoh yana Alwala akofar gidan
Cikin girmamawa RAMADAN ya gaisheshi dayin yunqurin shiga gidan…
Amma sai megadin ya katseshi da fa’din samaree wa kake nema
RAMADAN ya dawo gareshi Yace gun YAYATA naxo
Yace me sunanta Yace SAILUBAH
Shuru me gadin yayi da tsaida Alwalar tasa can Yace kayi hakuri samaree banan bane
Cikin damuwa RAMADAN ya kalli gidan xuciyarshi tana gaya mishi Wlhi gidan ne kuma Auntyn shi na ciki
Yace dan Allah BABAH kamin rai inganta….
Da sauri me gadin ya katseshi da fa’din baxan maka qaryaba samaree kaje gidan gaba qila shine
RAMADAN ya rausayar da kai yanemi guri kusa dame gadin ya xauna Yace xan baka tsabar ku’di daga naira ‘daya har million indai xakamin hanyar daxan ganta
Megadin ya waro ido Yace million 😳
RAMADAN ya gya’da mishi kai
Cikin sanyin yanayi Yace axahirin Gaskiya samaree nan ne gidan. Saidai baxan iya temakwanka ba. Gashi naji kwa’dayin ku’din daka ambata baxan 6oye maka ba
RAMADAN Yace me yasa baxaka iya temako na ba
Megadin ya numfasa Yace xan gaya maka ne dan naji qaunarka araina
RAMADAN ya gyara xama Yace ina jinka baba
Megadin Yace megidan nan Alhaji Aminu ya garga’di duk Wanda yake cikin wannan gidan akan duk wanda yaxo akan dangin Matarsa ne SAILUBAH kar’a barshi ya shiga dan tagano koshi Waye
Duk wanda ko yayi gangancin barin wani nata yashigar masa gida toko Wlhi saiya kashe shi
In yana da iyali takansu xai fara
Kagako samaree ni inada mata da yara aqauye inajin da’din aiki dashi dan baya tauyemin hakkina. Kaga ya dace in barka kashiga
RAMADAN ya girgixa kai
Yace Gaskiya bai dace kabarni ba
Amma inaso kamin temako ‘daya shine ga wannan…..
Ya miqa mishi wata takadda yaci gaba da fa’din
kasan yanda xakayi ka bata dan Allah
Cikin tsoro megadin Yace baxan kar6aba samaree dan duk abinda xai jawomin matsala da me gidana bana san kusantarshi
RAMADAN ya karkace ya xaro mishi bandin ‘din ‘yan dubu dubu guda ‘daya ya dire mishi kan cinyarsa Yace kamin rai babah itace farin ciki na
Cikin sauri me gadin ya saka ku’din a ajjihu da kar6ar takaddar ya saka ta a ajjihun itama Yace jirani yanxu xan kai mata in dawo….
Bai jira cewar RAMADAN ba yashige cikin gidan da turo qofar da qarfi
RAMADAN yayi Murmushi abayyane Yace shegu masu gadi….
Wata motace tayi parking a gaban RAMADAN
Wani saurayi ya fito yana Sosa qeya Cikin girmamawa Yace Allah yajah da xamaninka oga👏🏻
Me kakeyi anan
Abin yaba RAMADAN mamaki dan baisan saurayin bah
Cikin tuhuma Yace kai Waye a ina kasanni
Saurayin ya kallesa da sauri Yace nine isma’il fah😳
Cikin raini RAMADAN Yace da xaka shiga motarka kaqara gaba da kayima kanka gata.
Ba musu saurayin yashige motar tasa yanata kallan RAMADAN harya tada motar ya tafi
Acikin gidan ko
Megadi yayi nasarar yin shashin SAILUBAH batare da wani ya gansa ba
Yayi mamakin hakan dan yasan mutum sunfi goma wa’yanda suke tsaranta
Ahankali ya bu’de kofar falan yashiga
ananko ya tarar da ita tayi cikin tagumi tabishi da kallo
Yayi saurin durqusawa Yace Allah ya temakeki wani ne ya bani wannan nabaki yana….
Kan ya qarasa SAILUBAH ta kar6i takaddan. Cikin sauri tabu’de kuwa
_Ameenci ya tabbata agareki ya Auntyna. Da fatan kinci abinci dan shine abinda yafi damuna_
_Nasan bai ta6amin lafiyarki bah_
_Dan haka kicire damuwa dan har’abada bawanda xai ta6amin lafiyarki_
_ina tabbatar miki xan fitoh dake daga wannan qaxamin gidan_
_Ki sake kiyi warwalarki dan banaso nayi toxali dake arame cikin damuwa. *Den I Luv u my Aunty*_
Cikin murna SAILUBAH Tace a’ina xan samu bairo megadi
Yace kifa’di Komai da baki dan xuciyata tafara bugawa kar aganoni
SAILUBAH tayi Murmushi Tace toh kace mai inyana Son ya ganni cikin walwala batare da na rame ba. toya gaggauta yin duk yanda xaiyi ya fuddani
Kuma ya dinga turomin kai.
Sannan kace ina son shi ya kulamin da kansa. kuma ya daure ya dinga cin abinci bana San nima nayi toxali dashi arame.
Megadin Yace toh. Ya fitta
SAILUBAH tabishi da kallan jin da’di
Yanda yabar RAMADAN haka yasame shi. Ya gayamai duk abinda SAILUBAH Tace mai
Murmushi kawai RAMADAN yayi Yace toh sai gobe babah
Megadin Yace toh Amma in xakaxo ka qaramin farashi
RAMADAN yayi Murmushi Yace karka damu fatana in sameka daidai wannan lokacin
Yace kan lokacin ma yayi xan xauna jiranka
RAMADAN dai ya shige mota ya tadata yana murmushi….
Megadin ya koma gidan da farin ciki
Daga nan RAMADAN direct gidansu shahuda ya wucce
Sanda ya shiga gidan cikin harabar gidan ya kirata awaya
Lokacin ko tana kwance tana tunanin abin da yafaru jiya
Sai taji wayanta na ringing
Gabanta yafa’di ganin RAMADAN ne
Ta’dauka a tsorace
Cikin san wasa RAMADAN Yace toh shahuda Allah ya kawoni ina cikin gidanku yanxu
Ki sani in kika wucce minti biyu xan 6ace 6at in koma gidanmu
Cikin mamaki shahuda ta kalli wayan nata taqara karawa akunne Tace hmm kana nufin kaine wanda naji shigowar shi yanxu Yace eh
Da sauri tayi cilli da wayan tanufi ‘dakin Dadynta tana kwala mishi kira
Fa’di Tace Dady gasu nan sun dawo suna harabar gidan nan fitoh da bindiganka
Cikin tashin hankali Dadyn nata ya waro ido shida momynta Yace da gaske tace Wlhi
Cikin burkicewa ko bindigar bai ‘dauka bah. tunaninshi ya ‘dauka suka nufu harabar gidan ita dashi da momynta
Lokacin RAMADAN ya fitto daga motar yana jingine ajikinta…..
Sai ganinsu yayi a burkice
Dad ‘din nata ya ‘daga hannu wai shi xaiyi harbi sai yaga ba bundigar
Shahuda tafashe da kuka tace Ashe baka ‘dauko ba Dady
Yace na burkice da yawa ne
Sannan ya kalli RAMADAN Yace kadawo ka kashemu ne
Cikin mamaki RAMADAN Yace ban gane bah
Nan Dadyn nata ya qare mishi kallo yaga ba wani makami ajikinsa
Cikin sauri ya kwallama masu tsaransa kira….
Nanko sukayo kanshi da gaggawa
Ya nuna musu RAMADAN Yace Ku nanna mishi bindiga idan ya motsa Ku harbeshi
Aiko nan suka sassakama RAMADAN bindiga tako ta ina
Dad ‘din nata yajah numfashi Yace Alhamdulillah yau xakaci ubanka kai da uban naka
Dan Wlhi in ba’a dawomin da ku’dina ba saina kashe ka
Shegen yaro da aikin manya yau qaryarka ta qare. Bara na ‘daukeka video sai in kira uban naka in turama masa.
👯〰👯
*New RAMADAN*
Wani Babban gidane wanda ya amsa sunansa
A cikin gidan cikin babban falan gidan Alhaji Jibiril ne da New RAMADAN da yaran aikinsa Suna ta6a hira cikin farin ciki
New RAMADAN ya kalli Alhaji Jibiril Yace Dad yarinyarsa shahuda cewa tayi ta sanni wai agarin Kano harda ambatan sunana……..
Agigice Dad ‘din ya kallesa Cikin tsoro Yace tace tasanka kuma ta ambaci sunanka
Shuru New RAMADAN yayi
Can Yace eh
Amma me yasa hankalinka yatashi haka
Cikin San gyara kansa Dad ‘din yayi yunkurin yin magana Saidai wayanshi ta katse shi dan kira daya shigo
[9:50PM, 01/12/2016] Rahamat Nalele 👯: Ya kafe wayan da ido dan ganin Dadyn shahuda ne
Sai yaqi ‘dauka
Junior RAMADAN ya danna wajan ‘dauka ya qara volume dan yaga kamar Dad ‘din nasa yana jin qiwar ‘dauka ne
Aiko Dadyn shahuda ya fashe da dariya Yace Alhaji Jibiril kenan
Kaga kamun Allah ko
Saiya dawo min da ‘danka ba makami ba komai
Yanxu haka gashi a hannuna.
Alhaji Jibiril Yace wane yaran nawa
Yace kanada wani ‘dane banda RAMADAN
Shinake nufi
Yanxu xan turo maka da video nasa narantse da Allah in baka dawomin da ku’dina yanxu ba Wlhi saina kasheshi kuma nasa akawo maka gawarsa…
Yana fa’din haka ya kashe wayan
Iya gigicewa Alhaji Jibiril ya gigice ya kalli ‘dan nasa RAMADAN ya maida kallansa ga wayan yana addu’a axuciyarsa Allah yasa kar asirinsa ya tonu yau…..
Kanya tattaro tunaninsa videon ya shigo
Aiko da sauri junior RAMADAN ya ‘dauki wayan ya duba videon
Abin mamaki sai yaga saurayi kamarsa ba abunda ya rabashi da wannan saurayin an sassaka mishi bindiga yana yin motsi Komai xai iya faruwa
Cikin tsoro da mamaki yaba Dad ‘din nasa waya Yace Waye shi Dad
Alhaji Jibiril ya murgina kai ya kalli videon Yace bansan Waye shiba
Qare ma mahaifin nashi kallo yayi junior RAMADAN na’dan wani lokaci yana naxarinsa
Kana ya tashi yana Murmushi yaxuba drink a cup Yace ko Dad
Amma da mamaki
Dan Kallo ‘dayan nan dana masa na gane ‘dan uwa nane fa’damin ya abin yake dan naji qaunarshi Sosai araina
Cikin wani hali Alhaji Jibiril Yace ban San ko Waye shiba kashare kawai……
Yayi saurin katseshi da cewa baxan iya sharewa ba
Ina San inji Waye shi
Kafa’damin Dad. Idan har nayi bincike da kaina nagano Gaskiya Komai baxaiyi da’di ba
Cikin tsoron shi dan yafi kowa sanin ‘dan nasa
Alhaji Jibiril Yace eh ‘dan uwanka ne
Ku ‘yan biyu ne
Kaine kuma ka haifemu. Jinior RAMADAN ya fa’da da San abashi amsa da sauri
Yace bani bane mahaifinku…..
Junior RAMADAN ya saki cup ‘din hannunsa da wani murmushi wanda yaqara Alhaji Jibiril tsoro
Yace hmm ai dama nasan qarshen furucinka gareni kenan kace ni ba ‘danka bane.
Alhaji Jibiril ya kallesa da sauri
Junior RAMADAN ya juya kai Yace eh
Ba Uba na gari da xaisa ‘dansa akan haiyar daka ‘dorani akai
Wane ubane nagari ne xaisa ‘dan yin fashi da makami.
Ko kana tunanin banajin ciwan abinda nakeyi
To ina ji
Alhaji Jibiril Yace ka saurareni
Yace bana buqatar jinta bakinka. Dan ban hango gaskiya a tattare dakai bah.
Ya fa’da dasan barin falan xuwa part ‘dinsa
Alhaji Jibiril Yace RAMADAN…..
Cikin wani yanayi junior RAMADAN yajuyo Yace karka qara kirana haka daga yau…..
‘dan iskan mutum kawai
Cikin fusata Alhaji Jibiril ya tashi yana nunasa da yatsa Yace ni wan Mahaifinka ne
Da 6acin rai junior RAMADAN ya kallesa Yace narantse da Allah kabari mahaifin yarinyar can ya ta6a min lafiyar ‘dan Uwa Wlhi ba abinda xai hanani ‘daukar mummunar mataki akanka…..
Cikin tsoranaa Alhaji Jibiril ya xauna jagwab kan kujera
Yayinda junior RAMADAN ya kalli abokanayan aikin nasa yace ina san sanin meya kawoshi garin Abujah miye tushanshi ayau nakesan jin Komai…
Cikin girmamawa sukace toh
Kana yayi tafiyarsa part ‘dinsa cikin halin ko in kula
Goge xufah Alhaji Jibiril yahau yi Cikin tashin hankali shima ya kallesu Yace dole Ku kashe min shi
Atare sukace wah😳
Yace RAMADAN…..
Sukace wannan na nan gidan ko nacan hannun Babban yarinyar can
Yace nanan gidan.
Suka kalli junansu a hargitse…..
Kuma daidai nan junior RAMADAN ya dawo falan
Duk sai suka bishi da kallo
Yayi Murmushi da ‘daukar wayarsa Yace lokaci na tafiya kasan fah yanda xakayi ka ku6utarmin da ‘dan uwana
Sai ya qara barin falan
Direct part ‘din shi Alhaji Jibiril ‘din yayi ya ‘dauki Wasu diaries biyu da duk lokacin dayaxo ‘daukar su dan karantawa Dadyn nashi yake hanashi gashi xuciyarshi nasan yaji me suka ‘kunsa
Cikin sauri yayi shashinsa yana murmushin mugunta
Senior RAMADAN ko mamaki ne fal Cikin ransa.
Me yayima shahuda da Dadynta da xaisa Su qaqaba mishi bindigogi haka
Ya kalli shahuda Cikin wani hali Yace wai me nayima Dad ‘dinki ne daxai qaqabamin bindigogi haka
Ta qura mishi ido takasa bashi amsa dan rasama me xatace mishi tayi….
Bata idda tunaninta ba taji Dadyn nata yana bashi amsa
Yace Lalle kacika ‘dan iska xahiri
Ko Mantawa kayi in tuna maka
Kuxo jiya kumin fashi yanxu kafara tambayar me kayi
RAMADAN Yace fashi😳…..
Wlhi bani bane. Yafa’da cike da tsoro da kallan shahuda
Tayaya Xanyi fashi
Me nake nema haka dana rasa dahar xanyi fashi…..
Cikin fusata shahuda Tace Amma kai dai kacika ‘dan rainin hankali….
Dadynta ya amshe da cewa bar ‘dan iska yaudai qaryarka taqare kai da uban naka
Wlhi kaji narantse indan har uban naka bai dawomin da ku’dina ba na rantse saina kasheka natura mishi da gawarka kuma……..
Bai qarasa furucinsa ba
Saiga wasu samari biyu sun shigo gidan da manya manyan jakunkuna sun dire agabansa da fa’din wai xaka iya qirgawa ko daidai suke
Dadyn shahuda ya washare baki da murmushin jin da’di Ganin ku’dinsa sun dawo
Yace shege Jibiril yaji anta6o farin cikinsa
Ya fa’da yana mai bu’de jakunkunan. Aiko saiga ku’dinsa nan muraran
Ayanda yalura ko ‘daya baiyi ciwan kai ba.
Ya kalli wa’yanda suka takura RAMADAN da bindigogi Yace kusake shi ya tafi.
Nan ko suka bar gun.
RAMADAN yajah numfashi yana kallan ikwan Allah da mamakin abin….
Cikin sanyin yanayi ya shige motarsa shahuda tabishi da kallan harara
Shidai ya fitta yana hamdala ga Allah daya ku6urar dashi
Da wannan tunanin ya iso gidan kawun nasa
Wanka yayi yayo alwala yayi sallah dake lokacin La’asar ta gabatoh
Saiya kwanta yana tuna lamarin
Har bacci ya ‘dauke shi bai gane me lamarin yake nufi ba.
Junior RAMADAN ko bajewa yayi agadansa da niyar karantawa
Sai kuma ya tsaya tunanin ‘dan uwan nasa. dan tunda yagansa yaji qaunarsa aransa Sosai
Yaji yanasan ya qara ganinsa
Yasan tunda yacema Dad ‘din nasa yasan yanda xaiyi tabbas xaisan yanda xaiyin ya ku6utar mai da ‘dan uwan nasa.
Yin tunanin nan dayayi shine yabashi qarfin gwiwar fara karanta diaries ‘din……
*Asaninsu*
Malam habibu wani shahararran malamine acikin garin kano awata unguwa da ake kira bacirawa
Yana da mata biyu Hauwa da Asabe.
Hauwa itace wacce ta Haifa mishi yara uku wato Jibiril da Naziru da Auwal
Sai Asabe ta Haifa mishi Jabiru
Yaransa sun kama hu’du kenan
Jibiril shine Babba sai Naziru sai Auwal sai autansu Jabiru
Bayan sun girma sun mallaki hankalin kansu Allah yayima iyayan nasu rasuwa
Farko Asabe mahaifitar Jabiru CE tafara rasuwa sai Hauwa tabi bayanta sai megidan nasu Malam Habibu
Haka suka taso gurin kawunsu wato qanin mahaifinsu Wanda yayi musu rikwan tsakani da Allah yabasu tarbiya da ilimi
Duk cikinsu jabiru yafisu ku’di nesa ba kusa ba
Ga shi yanada NASIBI dan duk abinda ya ta6a daniyar kasuwanci sai kaga Allah yasamai albarka aciki
Mahaifinsu Malam Habibu ya mutu yabar musu dukiya me tarin yawa
Dan haka aka raba musu gado dan kowa yaje ya juya kayansa dan sun mallaki hankalin kansu
Jabiru yana ma Yayun nasa ladabi da biyayya Sosai
Kowa ya shaida hakan
Sam jabiru bayasan 6acin ran ‘yan uwansa Sam
Lamarin yafarune lokacin daya farayin ku’di duk saiya doke yayun nasa aku’di
Abinda yasa Jibiril kenan yafara mishi hassada da Baqin ciki
Tun baya ganewa har yaxo yafara ganewa
Yaje ga sauran yayun nasa yana nuna musu baidace yaya Jibiril yadinga nuna masa Hakka ba
Ha’kuri suka bashi dan dukkansu tsoran shi Jibiril ‘din suke
Ahaka Naziru yayi Aure yatare da amaryarsa nan cikin Fage
Haka ma Auwalu shima yayi Auransa yatare da matarsa a garin Abujah dake shi yana ha’dawa da aikin gwannati
Jibiril ko San mata yasa agaba damuwar shi ya aikata xina da ‘Yar mutane ya biyata
Anan duk ku’din da yake samu suke qarewa yaqiyin Aure sam
Jabiru ko neman ku’di kawai yasa agaba
Shine siyan filaye gidaje da dai sauransu gashi dasan yasaka hannun jari a garuruwa
Ananan ananan wata rana yaje saudiya dan sauke farali
Anan ya ha’du da Khamsa’u balarabiyar qasar Harif
Kallo ‘daya sukama juna sukasan sun kamu da qaunar juna
Dake wayayyune anan kowa yabaiyana kansa ga ‘dan uwansa
Khamsa’u dai ‘yar Sarkin garin harif ce
Ita ka’dai Allah ya bashi
Baqamin so mahaifinta yake mata ba
Saidai yanada burin samun ‘da namiji
Mahaifiyarta mah ‘yar sarauta CE kuma itama ita ka’dai agun iyayanta
Lokacin da tasamu Cikin Khamsa’u alokacin ne iyayanta suka mutu sakamakwan wata cuta da tashiga garin iyayan nata wanda takashe rayuka da dama
Hakan yasa dukkan wata dukiyar mahaifanta tadawo hannunta
Ta haifi ‘yarta Khamsa’u suka raini abinsu har girmanta Wanda ayanxu take shekara ishirin da uku
Sunxo sauke faraline saudiya shine Jabiru yaga Khamsa’u suka fa’da qaunar juna
Tun aranar iyayan Khamsa’u suka San da Jabiru
Da sun qita dashi Amma ta bijiremusu Sam
Haka suka rabu da ita bayanda suka iya
Soyayya tayi qarfi tsakaninta da jabiru har magana tayi xafi iyaye suka shiga xancan
Dan koyaushe Jabiru yana hanyar garinsu Harif
Daqar magana tayi qarfi har Allah yasa Khamsa’u taxama mata ga Jabiru
Iyayanta sukace baxai kawo musu ‘ya Nigeria ba Saidai ya xauna da ita a qasar Saudi dan tafi kusa da qasarsu
Dake Jabiru ya mutu kan Santa haka ya yarda yasai gida aqasar saudiya suka tare da Amaryar tasa.
Tunda Jibiril yaje yaga maxaunin qanin nasa Jabiru yaga sai hankalinsa ya tashi maqin cikinsa yaci karfinsa nan yafara tunanin Hanyar da xaiyi ya kashe Jabiru danya mallaki dukiyarsa
Lokacin ko idan Jabiru yaqara wayewa dan shiga qasashe da yakeyi shida matarsa Khamsa’u
Nan yasa hannun jarinsa a qasar Kuwait yasaka a England yasaka a American
Wa’yannan qasashe uku dayasa hannun jarinsa sune silar qara ha66akar axxiqinsa
Mutum ne me San temako me ibada da San Allah da Manzansa
Hakance tasa yaware kasu mafi tsoka daga dukiyarsa yaba yayun nasa
Naziru da Auwal ne kawai sukayi farin ciki da kyautar suka dinga murna dasama qanin nasu albarka
Jibiril najinsu yajah tsaki Yace wai murnar mesukeyi dan yabasu ‘yan ku’din dabai taka kara ya karya bah
Duk da kallan mamaki suka bishi dashi kana suka hango tarin baqin ciki da hassadace take damun yayan nasu
Wata rana iyayan Khamsa’u suka shirya kawo mata xiyara.
Sai dai basuxo gareta ba jinginsu yasami matsala sukayi mummunan hatsari Wanda duk nacikin jirgin yarasa ransa dan babbakewa sukayi
Sanda Khamsa’u tayi shekara kafin mutuwar tasaketa
Alokacin ne kuma tasamu ciki…..
Wai xokuga murna gun Jabiru
Kowa ya tayashi murna da samun wannan cikin musamman da akayi scanning aka gano ‘yan biyu kuma Dukka maxa
Lokacin Naziru yana da ‘yarsa Saudat
Auwal kuwa Saida cikin Khamsa’u yakai wata hu’du Matarsa tasamu ciki
Hmmmm
Jibiril yasamu qannansa Naziru da Auwal Yace yanaso subashi ha’din kai su kashe Jabiru da matarsa Khamsa’u dan Su mallaki dukiyarsu
Idan suka mallaki dukiyarsu ya tabbatar wani ikwan Allah ne xaisa suyi talauci arayuwarsu
Sam Naziru da Auwal sukaqi yarda da hakan dan sunasan Jabiru abin duniyarsa bai rufe musu ido bah
Yace toh shikenan shi xai aikata kuma Wlhi suka fidda wannan xance saiya hallakasu suma
Naziru Yace ai Yaya bame harnakawa sai Allah haka kuma baxai baka damar cin galaba akansu ba
Auwal Yace hakane kam
Murmushin mugunta Jibiril yayi Yace xaku gani
Da ido suka bishi Suna mai addu’ar Allah yayaye mishi Baqin ciki
Ana saura wata ‘daya Khamsa’u ta aihu tadanqama mijinta Jabiru dukiyarta me tarin yawa Tace yajuya mata
Wata qanwar babanta Amme Salima wacce take Aure anan qasar saudiya da Naziru da Auwal Yayun shi jabiru sune suke da shaida akan mallaka mishi dukiyar tata da tayi
Nan yasa mata Su a hannun jari na qasashen da yake harda
Kuma duk dukiyar tashi da tata yasaka musu Suna ‘daya dashi ne mutum yake da damar mallakar wannan dukiyoyin ko bayan ransu
Wato wannan sunan shine sunanta Wato ( *Khamsa’u* )
Indai bada wannan sunan kayi amfani ba kaje kar6ar wani ku’di a American England Kuwait toko in aka kamaka ‘daurin rai-rai ne dan ansan ba naka bane
Toh Jabiru ya ke6e da ‘yan uwansa biyu wa’yanda ya da’de da sanin SOYAYYAR gaskiya suke masa Wato Naziru da Auwal
Dan haka yagaya Komai akan dukiyarsa data matarsa
Sun jinjina masa kuma suntabbatar masa bamaijin wannan sirrin nasa
.
Ranar ta kasance Asabar mummunar ranah ga masoyan Khamsa’u da Jabiru
Dan Jibiril ya samu nasarar harbe Jabiru qiri qiri acikin gidansa lokacin Khamsa’u tafuta tirenin ‘din masu cika nan kusa da gidanta
Aiko tana dawowa taga gawar mijinta alamar kasheshi akayi.
Nan tashin hankali ya sata na’kudar dole
‘Yan aikin gidannane suka kaita asibiti
Annan ta haifi RAMADAN da RAMADAN junior
Bayan aihuwarsu da tayi da minti biyu tace ga garinmu nan. Rai yayi halinsa
Kuka Sosai Naziru da Auwal sukayi ganin gawar ‘dan uwan nasu da matarsa
Abin takaici Jibiril ya tabbatar musu da cewa shiya kashe Jabiru
Basuyi mamaki ba dan sunsan dama tunda Yace saiya kasheshi ikwan Allah ne xai hanashi aikatawa
Amme Salima tanemi da Jibiril da Auwal Naziru subata ‘yan biyun nan Amma sukaqi musamman Auwal dayace shixai ‘dau ‘daya shi kuma Naziru ya ‘dau ‘daya
Haka tanaji tana gani suka qi batasu Amma sun bata tabbacin xasu dinga kawo mata Su tana Ganinsu
Tayarda da hakan
Bayan sun rabu ne akan hakan Jibiril ya bu’de musu wutta akan Saidai subashi yaran
Sukuma suka mishi Jan wiya akan baxasu bashi suba ya kashesu
Daqar yasamu kansu suka bashi ‘daya bayan yayi musu rantsuwa akan baixai cutar da yaran ba
Su temaka mishi xaisamu me shayarwa ta shayar dasu
Sam sukaqi
Daga baya dai suka bashi ‘daya Wato junior RAMADAN qaramin ciki kenan
Yaran sunci suna kamar haka
Muhammad da Sadeeq
Muhammad shine RAMADAN ‘din SAILUBAH
Sadeeq kuma shine RAMADAN junior
Sai Naziru ya ‘dauki RAMADAN nasa ya ha’da shi da ‘yarsa Saudat
Daga baya yasamu khairat
Jibiril dama bashi da niyar kuma kashe junior RAMADAN dan Hakka kawai Allah ya jarrabeshi dasan yaran
Abinda yakeso dai yasamu
Danya samu dukiyar Jabiru
Dangin Su gidajan da filiyan da yasiya a nan gida Nigeria sudai ya samu
Dan baisan da wancan hannun jarin da Jabiru yake dashi a American England Kuwait ba
Tafiya tai tafiya har ya cinye komai. To dama hakkin marayuu ina xai kaisa
Ganin haka yasa yayi wani rikakken ‘dan fashi
Anan ya shige harkar
Aikowa yaxama wani Babba a harkar
Tunda ya kar6i junior RAMADAN bai ta6a kawoshi kano ba
Haka ‘yan uwansa Auwal da Naziru suke mishi nacin ya kawo musu shi Kullun saidai yadinga turo musu da hotansa
Wata ranah Amme Salima taje gidan Jabiru dan tunawa da ‘Yar ‘dan uwan nata
Tana binciken kayanta sai kawai taga diarys biyu nan ta karanta na farko taga na Khamsa’u ne
Ta karanta nabiyu saitaga na Jabiru ne
Dan haka saita kaima Alhaji Jibiril har garin Abujah Tace ya ajiyema Su RAMADAN xai musu amfani wata ranah
Toh tunda ya kar6a ya bai ta6a tsayawa ya dubawa ya karanta bah
Saidai yana ankare dasu dan yalura junior RAMADAN ‘din yanasan karantawa
Gashi kuma yanasan rigashi karantawa shiyasa Sam yake hanashi ‘dauko idan yaxo ‘dauka
Shima yana mamakin yanda akayi yakasa tsayawa ya karanta kuma xuciyarshi tahanashi barin junior RAMADAN ya karanta
Alhaji Jibiril ya sakama junior RAMADAN sunan RAMADAN ‘din SAILUBAH ne dan in rana ta6aci masa a Nigeria aka gano fashin ‘dan nasa yabar garin Abujah Sannan ya rubuta leta mah jami’an tsoro ajan suje garin kano wanda suke nema yanacan
Toh sai Allah ya 6abunta al’amarin
Yabama junior RAMADAN ilimi da kulawa shiyasa Sam junior RAMADAN yataso a shagwa6e saidai akwai aiki da hankali da ilimi
Yana karatu a qasar England inda yakesan xama cikakken doctor
Duk lokacin dayaxo hutune Alhaji Jibiril yake turashi yin fashi da makami
Dan ayanxu mah hutune ya kawoshi Abujah shine Alhaji Jibiril “din ya turashi fashi gidan Dadyn shahuda.
👯👯👯👯👯
*SAMAREEN BANAH*
👯👯👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR*
Junior RAMADAN yaja numfashi dan kammala karanta diaries ‘din da yayi
Kanshi ya ‘dau caji yagano tabbas mahaifinsu ba mutuwar Allah da Annabi yayi Bah.
Kasheshi akayi…..
Kuma yana xargin Alhaji Jibiril da kisan
Dan rubutun mahaifin nasu yatsaya mai a inda ya gayama yayunsa biyu akan hannun jarin da yasa a qasashe uku
sukace bawanda xaiji wannan sirri nasa
Ya qara jan numfashi yana San sanin ya akayi mahaifunsu ya mutu da mahaifiyarsu
Dole yaje ga Dadyn brother ‘dinnan nasa yaji ya abin ya kasance
Wanka yayi yayi. Sallah kana yabi lafiyar gado da tunanin Yayan nasa RAMADAN ko yanxu an sake shi ko ba’a sakeshi ba oho
Koma miye yabarma awa ‘daya kacal…👌🏻
Idan yatashi yaji komai…..
Yusra CE take yunqurin shiga gidansu
Wani saurari ya tareta yana fa’din sannu ‘Yan mata Tace Yauwa
Yace dan Allah dama RAMADAN anan gidan yake
Tayi Murmushi kun san Yusra da surutu nan tafara mai xuba kamar kanya Tace ayya Ya RAMADAN ai ‘dan kano ne ya kawoma Momyna da Dadyna da kuma wata Auntynsa SAILUBAH xirayane
Ina sanshi Sosai
Yace ayya haka kawai naji ina sanshi nima inasan inyi abota dashi ko xakiban adireshin Sa na garin kano
Tayi dariya Tace Sosai mah. Ina lefin me sanka
Nan taxage tagaya mai Komai akan RAMADAN Wanda ta’dan sani
Tana cewa Wlhi xakaji da’din abota dashi dan yanada hali mekyau
Yace Allah qanwata
Tace Wlhi da gaske
Yayi Murmushi dayi mata godiya har yana cewa in tashiga tagai sheshi kuma tace mishi zaixo anjima
Ta gya’da kai Tace toh ta shige ciki
Kana ya tafi yana mamakin magana irin nata
Senior RAMADAN na bacci Yusra ta tadashi
Yace matsala ya akayi
Tace hmm wani ne ya tareni daxan shigo gida wai Yana sanka yana San yayi abota dakai
Na bashi bayanai akanka Sosai
Yace me kika sani akaina
Tace abubuwa da yawa😀
Yayi Murmushi Yace ko
Tace Sosai mana
Yace angaisheki jeki ha’damin Lipton
Tace aha Yayana
Tafita. Yabita da kallo
Batafi minti uku ba saigata da Lipton ‘din
Yace nagode Tace dame fah
Yace haka dai
Tace Allah bana so ka dinga min godiya idan na maka abu
Yace dalili
Tace nima hakka dai
Ya mata Murmushi kawai batare da Yace Komai ba
Junior RAMADAN ko yana tsaka da baccinsa yaransa suka tasheshi
Yace dafatan kun gano min shi
‘Daya daga cikinsu Yace eh Amma ba dukkan labaran ba dan wasu sai sunkai gobe
Ayau Inuwa ya tafi garin da yake Kano
Dan ya sami bayanai agun wata yarinyar gidan daya sauka anan Yusra
Ta tabbatar mishi sunansa RAMADAN kuma agarin kano yake da xama awata unguwa Fage
Na tabbatar maka xai gano maka ko shi Waye
Yace gud… Hakka nakesan jiii……
Wani acikinsu Isma’il Yace oga naganshi ‘daxu akofar gidan Alhaji Aminu
Junior RAMADAN Yace Waye kuma shi
Yace wani ‘dan kwungiya ne ba abinda bayayi
Cikin mamaki junior ya tashi Yace toh meya ha’da ‘dan uwana dashi
Yace eh toh. Idan kana buqatar sani yanxu xan binkicuma
Yace dako naji da’di
Haka Isma’il yaje ga megadin gidan Alhaji Aminu
Yacika shi da ku’di akan yanasan yasan me yakawo RAMADAN gunsa ‘daxu
Yace aidama sunansa RAMADAN
Isma’il Yace eh
Nan ko megadin ya gayamai Komai akan ‘Yar uwarsa Alhaji Aminun yake Aure kuma ya hanata jin kowa nata
Nan dai da Isma’il ya samu abinda yakeso yayima megadin sallama ya tafi
Shiko yanata murna yau sai samun ku’di yake
Direct Isma’il ga junior RAMADAN yaje
Anan yagaya mai Komai
Junior RAMADAN yayi Murmushi Yace aha
Yana San ya futar da ita daga gidan ne
Dan shi da ita sungano ko shi Alhaji Aminun Waye
Isma’il Yace idanko haka ne ya kamata kasa mishi hannu oga dan baxai iya fidda ita daga wannan gidan bah
Yace Hakka Amma ya xanyi in gansa shi Alhaji Aminun
Isma’in yace nasan wani hotel da yake xuwa cin abinci qarfe takwas na dare
Junior Yace gud…✔
Ina san gobe da qarfe takwas ‘din muyi ram dashi dan wlhi saiya saketa dan ubansa…..
Isma’il Yace angama oga..
Washe gari ko kusan qarfe biyu RAMADAN yayi parking ‘din motarsa a ‘kofar gidan Auntyn tasa…..
Kamar yanda megadi yace mai xai jira xuwansa hakance ta kasance
Yace Barka da ranah me baba
Yace barka dai samari
RAMADAN yamiqa masa ku’di da wani abu acikin Leda Yace wannan xaka bata Yace Amma ku’din yau yafi na jiya
RAMADAN yayi Murmushi Yace aikai ka buqaci aqara maka farashi
Ya washare baki Yace ashe baka manta ba samari
Yace ai dama bai dace na manta da hakan ba dan ayanxu ba abinda yafika mahimmanci arayuwata kamarka
Dan kaine kake sadani da abinda yafi min Komai arayuwata
Megadi yayi Murmushi Yace kanasan yayarnan taka
Yace fiye da Komai mah
Nan dai megadin ya shige……
SAILUBAH na xaune tana kallo lokaci lokaci tana kallan agogo addu’arta Allah yasa taji qanin nata yanxu
Kamar yanda take fata ko sai ganin megadi tayi
Tace yanxu naketa sake saken xuwanka
Yamiqa mata ledar hannun nasa cikin ladabi
Ta kar6a jiki na rawa
Tana bu’de ledan taga wata qaramar wayar RAMADAN ce
Farin ciki kamar ya kasheta Tace shikenan babah megadi jeka
Yatafi yana Murmushi har yaxo ga RAMADAN.
Yace nabata samari
Yace Yauwa toh sai anjima
Yace gobema xaka dawo
Yace eh toh bandai saniba amman karka damu
Yace toh nidai ina saurare
Murmushi RAMADAN yayi yaja motarsa
Yana tuqi yanata ganin kiran Auntyn tashi
Amma yaqi ‘dauka dan yana san sai yakai gidan kawun nasa ya ‘dauka yafi jin da’din magana da ita
Yana kaiwa ko ya shige bet room ya baje agado.
Xai kirata kenan Amar ya shigo ‘dakin Yace brother ya kamata yau mu ‘dan xaga gari
Yace toh bara inji nutsuwata sai muje
Amar yayi dariya Yace toh kafito lafiya
Yace Allah yasa
Kiranta yayi Yace Auntyna
Tace naji dadi Sosai Wlhi
Yace nasan xakiji da’din yanxu bani labari
Tace farkwan labarin shine kaci abinci
Yace eh toh bandaici na yanxu ba Amma naci na safe
Cikin sanyi Tace kaci pls
Yace Wlhi Auntyna konasaka agaba inna tunoki kasaci nake
Tace wayyo Qanina kaci dan Allah kasanfa bana san xamanka da yunwa
Yace nasani
Kinga nasami wata mafuta guda ‘daya….
Tace toh fa’di inaji
Yace mexai hana ki’dan roqeshi ya kaiki ko gidan matar abokinsa ne
Kinga daga nan sai musan yanda xamuyi yanda bazaki koma gareshi ba
Tace Yauwa kakawo shawara. Amma matsalar ‘dayace ko ganinsa bana san yi natsaneshi bana qaunarsa.
RAMADAN yaja numfashi Yace kidaure my Aunty Wlhi nayi missing ‘dinki sosai ina buqatarki kusa dani
Tace nice nake buqatarka RAMADAN. Ka shagwa6a ganina da ganinka. Ba abinda nakeso ayanxu kamar in ganni gani gaka Qanina
Dan Kullun sai nayi mafarkinka.
Yace Allah Auntyna
Tace Wlhi Qanina
Yace toh kiyi abinda nasaki
Tace toh kaci abinci pls
Indai kanaso nasami nutsuwata
Yace angama my Aunty bye-bye den luv u
Tace love you more my futuna…..
Da Murmushi ya waro ido😳 Yace nine futuna ko
Tayi Murmushi cikin sanyi Tace ko yanzu ganin bani kusa ka dena ne
Yace idan kika dawo xan ‘dora akan inda natsaya
Tace aha.
Bana gajiya da hira dakai Qanina
Yace nima haka Auntyna
Tace kaci abinci yanxu bayan ka gama muci gaba
Yace Owkie
Da misalin qarfe biyar inuwa ya kawoma junior RAMADAN rahotan Komai na RAMADAN
Da yanda yake dasu KHAMIS da FAWAS da yanda ya shaqu da Auntynsa SAILUBAH
Komai dai sanda junior RAMADAN yaji
Yayi Murmushi kawai
Qarfe takwas ko nayi na dare junior RAMADAN sukama Alhaji Aminu dirar makiya
Yana Cikin ‘dakin da Yakama a hotel ‘din
Junior RAMADAN da Isma’il suka buqaci ma’aikacin wajan daya gaya musu wane ‘daki yake
Da farko Yace dokace ba’a fa’din inda mutum yake a hotel
Amma dayaga ku’di ai bashiri Yace musu yana ‘daki mai number goma Sha shidda
Haka ko sukaje gareshi
Kofarma abu’de take
Sai kawai suka shiga suka dannama “kofar key
Alhaji Aminu Wanda yake cin abinci ga wani saurayi najiranshi yagama sufa’da masha’a. Sai kawai yabi junior RAMADAN da kallo
Cikin mamaki Yace RAMADAN meya kawoka nan
Junior RAMADAN yayi Murmushi ya ‘dora qafarshi ‘daya a table ‘din da yake cin abincin yana juya bindiga Yace abu ‘daya ne ya kawoni
Cikin tsoran yanda yake juya bindiga Alhaji Aminu Yace miye shi kuma meyasa naganka cikin wannan yanayin bayan nasan kaime nutsuwa ne gashi kamar ba imani atattare dakai
Junior RAMADAN Yace au haba
shege Alhaji dama kasan imani kake kashe qananan yara kake 6ata maxaje da ma’digo
Kake cikin kwingiya shan jini
Alhaji Aminu yayi shuru ya bishi da ido da mamakinsa da kuma tsoran yanayinsa
Junior yaci gaba da fa’din. Toh dan ubanka idan kana iskanci mu asamanka muke
Duk da bama ko ‘daya acikin abinda kakeyi Amma nafika iskanci Wlhi
So nake kasaki SAILUUVAH…….
Sai kuma ya kalli Isma’il Yace Hakka sunan yake ko
Da Murmushi Isma’il Yace eh haka yake oga Saidai naji da’din yanda a ambaci sunan da alama kafi kowa iya fa’dar sunan
Ya tabe baki da maida kallan ga Alhaji Aminu Yace nima haka kawai naji sunan yayimin idan na ambaceshi inajin da’dinsa abakina Sosai
Alhaji Aminu Yace baxan iya sakinta ba………….
Aikam ya qarasa furucinsa junior RAMADAN ya sakar masa harsashi ‘daya a kafa’da
Nan Alhaji Aminu yasaki wata furgitacciyar qara yadafe gun tare da tashi yajah baya cikin tashin hankali da tsoro
Junior Yace Shege angayama ana yimin musu ne acikin wannan yanayin da nake ciki
Kayi kuskure
Tayaya xa’ayi ka Auri yarinya ka ajiyeta batare da kana mata amfanin Komai ba
Ko An gayama ita ‘din bishiyace da xata rayu haka bajin ‘dimin mijinta kusa da ita.
Cikin maseefar tsoro Alhaji Aminu Yace na roqeka da Allah karka kasheni inasan rayuwa ban gaji da ita ba.
Yace toh naji
Yanxu so nake kasaketa Cikin daran nan
Gobe kuma kinji barinta gidanka da misalin qarfe goma
Idan ba haka ba Wlhi kaji na rantse yanda nabaka wutta a kafa’darka haka xan qara baka a cikin xuciyarka
Ya fa’din haka ya fitta daga ‘dakin Isma’il yabi bayansa
Iya tsorata Alhaji Aminu ya tsorata da junior RAMADAN
Jikinsa na rawa ya sallami wannan saurayin dan badamar aikata abun nasu yana cikin jini.
kana ya ‘dora suwaita akan rigarsa shima ya fitoh dan xuwa ga doctor ya cire mashi harsashin
Bayan angama mishi Komai ya xauna hutawa kafin ya nufu gidan nasa.
Junior RAMADAN ko da qarfe goma Sha ‘daya ya kwanta dan jiyayi kansa nayi masa ciwo
Baiyi nisa a baccin bah yaran nasa suka tashe shi
Ya qare musu kallo ba Isma’il aciki
Yace kunxo kashe ninne kamar yanda yasaku ranar
Suka kalli junansu
Kana sukace ka yafe mana oga mun amsa mishi da xamu aikata hakan
Saidai baxa mu iyaba musamman idan muka tuna halaccinka garemu
Yace gud ashe Ku ‘ya’yan halak ne.
Kunyi kyan tunani
duk da ban ta6a kisa ba. Da ace bakuyi wanna tunanin ba dako nafara kisan akanku
Kuje gareshi kuce mishi baxaku iyaba shi yaxo da kansa ya kashenin
Haka ko suka juya suka fitta
Yabisu da kallo
Alhaji Jibiril ‘din yana falansa suka gayamai baxasu iyaba
Yajah numfashi Yace hmm nasani baxaku iyaba. musamman idan kuka tuna alkairan da yakema iyayanku.
Kuje karku damu xansan yanda Xanyi dashi.
Alhaji Aminu Lokacin da ya’isa gidansa qarfe ‘daya ne na dare
A bet room yaga SAILUBAH tana Sallah
Ya xauna harta idar
Tabishi da mugun kallo Tace lafiya
Yace itace takawoni
Dama ‘dan uwanki Shegen Yaro ne
Tace duk da bansan wa kake nufiba nasan ko kusa bashi da kwatankwacin hali irin naka. Karka qara kiran wani nawa da shege. dan kaine shegen. ‘dan iska. Fasiqi. mugu axxalimi. Mara imani me kashe qananun yara batare da tausayawa ba…..
Yace na sakeki saki uku
Da sauri SAILUBAH Tace Alhamdulillah
Nan Tatashi da sauri Tace muje ka fuddani daga wannan qaxamin gidan naka
Ya tashi Yace xaki fitta Amma sai gobe da qarfe goma
Yana fa’din haka ya fitta
SAILUBAH tajah numfashi taxauna takira RAMADAN dan bashi labari
Saidai taji wayan akashe bayan yanxu suka gama waya tata6e baki da tura masa message
Kana takwanta bayan tatufe ko ina da addu’a
Washe gari ko tun qarfe 6:00pm tayi wanka taxauna xaman jiran qarfe gomah
Alokacin ne RAMADAN yaga sakwanta
Cikin farin ciki ya kirata ta’dauka
Yace Auntyna da gaske
Tace Wlhi har yana cewa qarfe goma xai barni na tafi.
Yace alhamdunillah
Yanxu kinga bara nafara shiri sai na musu sallama daga nan sai naxo kawai mu wucce
Tace toh ina jiranka Qanina
Yace Aha my Aunty
Kana ajiye wayan ya kalli Amar Yace yau xantafi fah
Da mamaki Yace mai yau
Yace yah. Da barin ‘dakin
Amar ya bishi da kallo
Anan falan ya tarar da Momy da kawun nasa Yace dad mum kumin afuwa yau xan koma gida
Suka CE lafiya Yace Wlhi qalau😀
Auntyna CE xata gida yau shine naga dacewar mutafi tare
Sukace Amma bamuji da’di
Yace hmm aixan qara dawowa ne
Dad Yace kan kadawon ai saika ibi shakaru
Mum Tace qilama sai Auransa in munje ma gansa kawai
Yayi Murmushi Yace kai mum
Tace eh ai gaskiya ne
Yace toh bara naje in sharya xuwa 9:30am nakesan tafiya
Mum Tace toh Allah ya nuna mana lokacin
AmEEn dad Yace
Yusra Tace gaskiya banji da’di
Yace Karki damu qanwata ina tare dake ai
Junior RAMADAN da Isma’il ko qarfe 9:00am dai-dai tayi musu ne qofar gidan Alhaji Aminu
junior ya matsar da motar tashi can gaba yanda xaiga fitowar SAILUBAH da xuwan Yayan nasa
Yace naxa’ku naqara ganinsa
Isma’il Yace ai yanxu haka ma qila yana hanya
Yace Wato Isma’il Wlhi kallo ‘daya namishi Naji qaunarsa cikin raina
Yace sai shima ya ganka na tabbata saiyaji sanka fiye da yanda kaji nasa
Yace Allah yasa
Haka suka dinga hira har xuwa lokacin da Senior RAMADAN ya iso
Ya fitoh daga motar tashi yana kallan agogo
Junior RAMADAN ya qura masa ido tabbas ya ha’du sai kace ba tashin Nigeria ba ya iya wanka
Isma’il Yace hakane.
Kiran Auntyn tasa senior RAMADAN ya hauyi
SAILUBAH da take xaune xaman jiran lokaci ta’dauka ashagwa6e Tace kaga goman batayi ba ko
Yace xatayi Auntyna fatana kina cikin shiri Tace eh Amma……
Bata qarasa furucin nata bah Alhaji Aminu ya shigo falan ya wulga mata takaddarta Yace asauka lafiya
Tatashi da sauri ta’dauka tabi bayansa. Har xuwa wajan megadi
Inda Alhaji Aminun ya bashi umarnin ya bu’de mata kofa tafitta.
Tana fitowa tayi ido hu’du da qanin nata
Aiko taje da gudu ta rungumeshi……….
Yace Auntyna atiti nefah😳
Tadaki qirjinsa ka’dan da dariya Tace ko a inane yanda nake cikin farin cikin nan Wlhi rungumarka Xanyi
Tace toh sakeji dan najiki da yawa karna shiga wani hali in ‘dauka budurwata CE
Ta sake shi da harararsa Tace xamfah jimaka
Yace idan kika jimin sai kiyi jinyata
Tata6e fuska Tace yunwa nakeji Qanina
Yace idan kikamin kuka xaki jefani atashin hankali
pls👏🏻 ‘dan rage ragwa6ar ka’dan👌🏻
Ya fa’da da ha’de hannunsa biyu alamar roqo da kuma rage mata ido ‘daya
Tayi Murmushi Tace kai👈🏻 xaka fara kashemin jiki ko
Yayi Murmushi da bu’de mata mota yana cewa abinda ya dace ne my Aunty
Tashiga tana fa’din xanko hukuntaka
Ya tada motan yana cewa ba damuwa ai indai hukuncinki ne nafi kowa buqatarsa
Tace kaji dani pls
Yace ina ji dake Auntyna.
Ga wani dambun nama nan da mum tabani ha’de da cake kamar nasani nafitoh da drink ‘daya
Tace yauwa Qanina…
Yanxu can muka nufah ko
Yace eh Kanon dabo timbin giwa ba……
Ta kalleshi da Murmushi tanajin da’di Tace wannan motar fah
Yace Kinsan jirgi nabiyo. Yanxu kuma nace Amar yaban motarsa kawai
Dad Yace na’dau ‘daya daga cikin tashi
Tace lallekam motar tayi kyau…..
Ya katseta da fa’din karkisa na riqe fah
Tace ni bance bah
Yace watoh har sake baki kikayi kika qara kyau acanko
Tace toh yaxanyi dakai kaifa kabini qardin gwiwar hakan…..
Dan Allah Auntyna kinutsu kigayamin komai cikin nutsuwarki.
Ba haka kace ba.
Ta qarashe da kallansa tana dariya
Yabita da kallan jin da’di
Yace kin manta da kuka kike cemin dan Allah kaxo ka’daukeni Wlhi kasheni xaiyi dan Allah Ni dai kaxo kawai ka ‘daukeni…..
Ya qarashe da kwaikwayan muryanta
Ta kallesa ka’dan suka sheqe da dariya a lokaci ‘daya☝🏻
Dai-dai nan suka wucce inda Su junior RAMADAN suke
Innalillahi’wa’inna’ilaihirraji’un
Shine abinda junior RAMADAN yafurta hannunsa dafe da qirjinsa
Nishi yake sama sama can jadawo normal ‘dinsa cikin wani hali Yace bala’i……
Isma’il Yace karo na farko kenan da wata yarinya taburkitaka arayuwarka
Yace tayi tayi tayi… Ta ha’du. Kuma tayimin
Kamar yanda kifiya take xuwa da gudu take cakar mutum wlhi haka naji maseefar sonta ya caki xuciyata.
Isma’il Yace ai kashiga kawai. Naga kamar bata da matsala…..
Cikin tsawa junior ya katseshi da fa’din akwai matsala
Yace wacce iri oga
Yace na hango soyayyarta da qaunarta acikin idan ‘dan uwana
Da alama itama tana ciki
Allah na roqeka dan San da kakema shugaban halitta tsaftatacce kayayemin abin da naji araina yanxu. Karka barni nafa’da *MASEEFAR SOO* kamar yanda XARAH tafa’da ta aiwatar da qurorinta
AmEEn Amiien my RAMADAN😭
Isma’il Yace Amiien. Kana sukaja motarsu junior bai dena ganin fuskar SAILUBAH a idanshi bah
Direct gida sukayi. Anan falan junior yaga Dad ‘dinsa
Batare da Yace mishi Komai ba yayi yunqurin barin falan xuwa ga shashinsa
RAMADAN……
Yaji Dad ‘din nasa ya kirasa
Cikin ‘daure fuska Yace na’am
Yace kayimin afuwa duk abinda xakayimin karka nisanta kanka dani
Hakan xaisa nashiga cikin wani hali
Cikin nuna halin ko in kula Yace inasan xuwa ga Dady Naziru
Da sauri Alhaji Aminu ya waro ido Yace a ina Kasan shi
Kai tsaye Yace a diaryn daka hanani karantawa
Ina San ‘dan uwana ya ganni inaso kuma inji Wasu bayanai
Cikin tashin hankali ya miqe Yana fa’din. Daka bar xuwan kawai
Sabo dame…..
Ya tambaya cikin San sanin amsa cikin sauri
Yace saboda na isa dakai
Yace daba. Amma banda yanxu
Yana fa’din haka yabar falan yayi part ‘dinsa
Tunanin dukiyar daya samu gurin Dadyn nasa yakeyi
Yasan yanada maqudai ku’da’de a banki banker
Cikin sauri yanemi yaran nasa awaya
Ko cikakken minti biyu basuyi ba saigasu
RAMADAN ya miqa musu ATM dinsa Yace inaso kuje Ku fitomin duk ku’din da yake ciki
Da mamaki sukace toh.
Dan dai sunsan ba qaramin ku’dine a ciki ba
Bayan sun tafi ne ya fa’da tunanin SAILUBAH da Yayan nasa
Sintiri yake tayi dan xuciyarsa cakarsa take tana qara cusa mishi soyayyarta
Shi kuma yana quqarin yakiceta
Saidai so baisan haka bah
Bai San adadin lokacin daya ‘dauka yana tunanin ba. Saida yaji xuciyarsa nayi masa xafi Sannan yayima kansa gata wajan yin Alwala ya gabatar da sallar axahar
Alokacin ne yaransa suka shigo garesa
Suka miqa masa maqudan ku’da’dan dashi kansa sanda yayi mamaki dan dama baisan yawansu bah
Yace no ku kasashi kashi hu’du
Sukayi yanda Yace
Yatashi yana ha’da kayansa cikin lokaci qanqani yagama ha’dawa Yace ‘daya daga Cikinsu yakai masa motarsa……
Bayan yaran ya dawo ne
Yace Ku hu’du ne cif….
Ina so kowannanku ya ‘dauki kaso ‘daya
Cikin tsananin mamaki kowa ya ‘dauka
Yaciga gaba da fa’din
Na dena daga yau
Nadena fashi
Kuma inaso ne kudena
Shiyasa nabaku wannan ku’din dan nasan xai tamaka muku kwarai da gaske wajan riqe kanku
Kuyimin alqawarin kundena dan Allah
Wlhi xuciyata tafasa takeyi idan natuna abin da mukayi arayuwa
Duk da banta6ayin kisa ba Amma mutane bila adadin sunsha harbi a danginsu qafa. Hannu. Kafa’da
Nayi nadama inaso kubari pls
Cikin sanyin yanayi sukace Wlhi oga mundena
Dama kaine uban tafiyan. Tunda bakayi ai ba harkar.
ko munyi yunqurin yi abin baxai mana dakyau ba
Yayi Murmushi Yace kuje karku qara tunawa dani arayuwarku
Kusa aranku kun barni kenan har abada. Kun rabu dani kamar baku ta6a sanina ba….
Da sanyi suka fitta Suna waiwayansa. Yayinda Isma’il yaqi tafiya ya tsaya da kasan sa ahannu
Da mamakinsa junior RAMADAN Yace me katsaya yi kai
Cikin xubar hawaye Yace Wlhi oga nafisan kasancewata dakai akan in kar6i ku’dinnan na barka
Junior yayi Murmushi ya da’de da sanin Isma’il masoyinsa ne na Gaskiya yana hango soyayyarsa acikin kwayar idansa
Yace karka damu kana da number na. Xaka iya jina akowane lokaci kakeso
Yace yanxu bakamin katanka da kanka ba
Ya ‘daga mai kai da fa’din eh
Isma’il yayi Murmushi da ‘daga mai hannu Yace bye Allah ya dubeka ya baka nasara akan duk abinda kakesan aiwatarwa
Da farin ciki Sosai Yace AmEEn nafah goge
Yace karka damu
Kana ya ficce. Junior ya bishi da kallan qauna
Senior RAMADAN ko
Tafiyarsu suke ahankali. Sam basu damu da sukai da wurri ba
Hira suke cikin jin da’di dan kallo ‘daya xaka musu subaka sha’awa.
Basu suka iso igadaba sai bayan isha’di
Da gajiya lis suka rabu da juna
Sai dai ‘yan unguwar sunyi mamakin ganin SAILUBAH…
Acewarsu bai kamata taxo ganin gida yanxu ba.
(Kunji saka ido irin na Mutane)
Ba qaramin mamaki Abban da Kakah sukayi ba.
Wajan ganin SAILUBAH tsulum a falan nasu.
Ta xube jikin khakah Tace wash nagaji munsha hanya
Cikin sarqewar murya Abban nata Yace ya haka
meya kawoki gida yanxu
Tace Abba ‘dan shan jini kuka auramin Wanda yake kashe qananun yara yake yin ma’digo. Bayan da ya fahimci nagano shi shine yayimin saki uku…….
Da fusata Abban Yace qarya kike mutuniyar banxa kawai
Ai dama basan Auran kike ba. Nasan sai kinyi duk yanda xakiyi dan kirabu dashi
Cikin sanyi Tace Wlhi Abba da gaske nakeyi
Ya daka mata tsawa da fa’din xaki rufimin bakine ko saina mammakeki anan
SAILUBAH tayi shuru tana turo baki
Ya ‘daga wayansa Cikin 6acin rai yakira Alhaji Aminu
Lokacin yana cikin aikata masha’arsa a hotel
Cikin isa da gadara ya ‘dan tsaida sha’anin nashi ya ‘dauki wayan Ganin sirikin nasa. Ya ‘dauka da fa’din hello….
Abban SAILUBAH Yace ganinta nayi yanxu tana gayamin abinda hankali baxai iya ‘dauka ba
Nasani xata iyayima Komai dan tarabu dakai. Tunda daga baya tanuna bataso.
Inaso naji daga gareka ya abin yake
Alhaji Aminu yayi Murmushi ganin Abban nata bai yarda da abinda taceba tunda har yana neman jin ta bakinsa
Yace Wlhi Abba kamar kasani. Haka kawai tasani agaba wai saina saketa harda nunamin wuqa. Ni kuma na tsorata da yanayinta har ban san lokacin dana mata saki uku bah.
Sannan naji tana fa’din wai saita kwullamin sharri agunka bansan me tace maka ba.
Cikin 6acin rai Abban Yace hmmm toh shi kenan tunda Komai ya abku
Yace kayi hakuri Abba dan Allah
Yace aa karka damu Allah yabaka wacce tafita
Yace AmEEn sukayi sallama
Da 6acin rai Abban nata ya kalli kakah Yace hmm aidama nasani kin dai ji abinda yace da kunnanki
Kantayi magana SAILUBAH ta cafke cikin sauri da fa’din Wlhi qarya ya gaya maka Abba na rantse maka
Ya kalleta da Takaici yanaji aransa kamar yatashi ya na’da mata dukan tsiya Amma ya ‘daure Yace tunda ban isa dake ba ai shikenan kije xan nemeki Amma kisani nabaki watanni takwas kifitoh min da Wanda kikeso.
Na rantse da Allah kika xarce haka da Almajiri xan ha’daki dashi
Kuma kika qara kasowa Saidai kinemi wani uban ba niba.
Tashi kiban waje
Oho dai SAILUBAH Tace aranta dan ta’dauka wani mummunar hukunci xai ‘dauka akanta sai taga sa6anin haka. Dan wannan mesauqine xata tsaida wani
Nan tatashi sumi sumi tayi ‘dakinta……
Kanta shiga kakah Tace ya ‘dora miki idda ne
Da sauri SAILUBAH Tace aa
Da saurin fa’dawa ‘dakin nata
Tanajin Kakah na fa’din aigwara haka danni Sam dama bai kwantamin arai bah
Abba yatashi yayi ‘dakin matarsa batare dayace mata Komai dan Takaici
SAILUBAH tajah numfashi dan ganin ‘dakin nata Yana nan yanda yake harda kayanta dan ba’a kyautar ba kamar yanda tace
Tayi Murmushi da fara tsaftace ‘dakin cikin rera waqar *M shariff*
Senior RAMADAN ko Bayan ya leqa ga mahaifan nasa na xahiri sungansa da mamakin rashin sanar dasu dabaiyi ba. Sai kawun nasa
Sai yayi part ‘dinsa yayi wanka Momy ta kawo mishi abinci
Da qar yaci
Yayi salla kana ya kwanta cikin farin ciki
Anan ne yakira FAWAS Yace ‘dan iska👯 na HAMEEDA dawo fah😀
Yana fa’din hakan ya kashe ya kira KHAMIS Yace na Aunty XEE na dawo toh😀
KHAMIS Yace da gaske Yace Sa wasa. Am inajij bacci sai gobe
Ya kashe wayan.
SAILUBAH mah da tayi wanka kiran XEE tayi Tace shegiya ta KHAMIS kina cikin kwanciyar hankali kin cafke yaro kin hanashi saqat😀
XEE da take kwance kanta na mata ciwo dan sun sami sa6ani KHAMIS jiya shine har yau abin yake damun xuciyarta.
Ai tuni Tatashi xuciyarta cike da San jin qawartata Tace haba Qawa me yayi xafi xaki tadamin hankali haka
Kinsan Allah gobe nake cewa Xan biyo RAMADAN
SAILUBAH tayi dariya Tace basai kin biyo shi ba. Dan yanxu haka ina gida
XEE tawaro ido😳 kana kuma tayi dariya😀 Tace anyi ‘Yar iska anan. wannan ai story ne
Cikin San tabbatar mata SAILUBAH tagyara kwanciya Tace Wlhi da gaske
XEE Tace kin rantse fah😳
Kar kisa inxo yanxu dan tabbatarwa
Tace Allah ya kaimu gobe kixo kisha mamaki Amma yanxu ko kinxu a gajiye nake
XEE Tace ai ba’a qarya kusa da gida. Bani labari pls
SAILUBAH tayi dariya Tace Allah sai mun ha’du gobe
Kinga bacci nake ji……
Ta katse wayan da dariya
Tagyara kwanciyarta
Sai kuma tafara kiran RAMADAN
Yace yane my Aunty
Tace lau kaci abinci Yace eh
Tace tsakani da Allah
Yayi Murmushi Yace Abba yayi fa’da ko
Tace hmmm kadai bari Ashe maxa ma sun’iya yanko qarya
Yace Sosai mah
Ban labari plx
Tace bacci fah nakeji
Yace nasani pls bani ka’dan👌🏻 mana my Aunty
Tayi Murmushi da kwashe yanda sukayi ta gayamai
Yace tab yanxu waxaki fidda
Tace ina xan sani. Amma ai Kasan baxan rasa bah
Yayi Murmushi Yace Hakka ne. Musamman idan na tayaki xa6e
Tace hmm pls karka dawomin da halin ka fah
Yace Auntyna kenan. Karki damu da wannan kinji
Tace yauwa ‘dan Qanina kaci abinci pls
Yace Allah naci
Tace toh gudnyt
Tace Yah nyt my Aunty……
Haka sukayi baccinsu cikin kwaciyar hankali
Xuciyoyinsu cike da farin ciki
Washe gariko a Abujah junior ne ya fitoh cikin shiri Yace toh Dad ni natafi Kano…..
Alhaji Aminu Yace katenaken karkaje
Yace Wlhi Dad ba abinda xai hanani tafiyar nan sai mutuwa.
Alhaji Aminu yayi shuru cikin wani hali
Ganin haka junior yayi Murmushi Yace Nagode da ilimin da kabani sasai kuma yanxu na canja shawara xanci gaba da kiranka Dad ‘dina dan soyayyata da nake hangowa a kwayar idanka…..
Yanxu sauramin sati uku hutuna ya qare. Xan qarasa shi acan. daga nan xan wucce skull akwai Wasu ku’dade a hannuna.
Na barka lafiya my Dad
Yana fa’din haka ya ficce daga falan
Wani mashin ‘dinsa yagani roba-roba wanda yake matuqar yimasa kyau idan ya haushi
Shegen mashinne dan ya ha’du
Arayuqar junior Sam bai damu dasan hawa mota bah yafisan ‘dalewa mashin ‘dinsa. Amma yanxu ya xaiyi dole ya hau mota dan tarkacan kayansa
Hakan ya tada motarsa tagani tafa’da ya bar harabar gidan yana yimata kallan qarshe dan yasa aransa baxai qara dawowa qaxamin gida irin wannan ba
Xan nemi nashi na kansa
( RAMADAN junior kenan. Idanshi ya rigada ya bu’de da lera shiyasa Sam bai maida Komai komai ba. )
Haka Yana motar nan wutta yana san isa cikin sauri
Qarfe 1:30pm na rana SAILUBAH ce me cin abinci cikin nutsuwa saiga XEE
Tace ‘Yar Uwa ya haka
SAILUBAH Tace xauna kisha labari
Aiko XEE tabaje tana fuskantarta
SAILUBAH takwashe Komai ta gayama XEEE
Taqara dacewa naga maseefa ganin idona.
Kan yarinya nagani ancire mata fah😳
XEE ta doka salati Tace Allah ne ya temakeki daya cinye mana ke😟
Tace kedai bari. Aini yanxu ni da alhazawan garin Abujah sai ido
XEE tayi dariya 😀 Tace naso ganin idanki lokacin da kika gano Gaskiyar shi Waye
Tace ai kika ganni alokacin tausayina xakiji
Tace hmm naji SAILUBAH dan Allah ya ku6utar dake hankali ya kwanta ta 6angaranki
Kishi ne yake damuna SAILUBAH yaxanyi da KHAMIS
Quruciya na damin shi
😂😂😂😂
Me SAILUBAH xatayi imba dariya Tace ke tsinannan kishinki baxai barki kixauna lafiya ba
KHAMIS ko idansu ya da’de da bu’dewa akan mata
Kigafah yanda matan suke binsu suke sharesu
Sannan kice baxai ta6aki ba baxai kuma ta6a wata ba.
XEE tajah numfashi Tace Kinsan abinda yafaru ne jiya
SAILUBAH Tace saikin fa’da
Tace ganinsa nayi da wata budurwarshi alayinsu Saudat
Ban lura ba da Farko sanda naga motarshi
Na qurama matar ido ina naxarinta
Ashe Xanyi mummunan gani
Dan kamashi nayi yana kissing ‘din buduwar tashi a motar.
Kinsan ni da kishi nan take ko hankalina ya tashi. Narasa ma me xan musu
Sai kawai na wuccesu nashige gidan Saudat
Ashe yaga wuccewar tawa
Dan haka bansan yanda akayi ba
Ina xama sai gashi ya shigo
Hankalinsa a ‘dan tashe yana wani Sosa qeya
Yace am so sorry my…..
Nayi saurin katseshi da fa’din. Karma ka yaudari kanka dan Wlhi ba saurararka Xanyi ba….
Kamar xaiyi kuka yafara cewa na rantse da Allah sharrin she’dan ban ta6a kissing ‘dinta ba
Nayi banxa dashi dan gani nayi yana san raina min hankali
Ya kalli Saudat dake tafitoh daga betroom ya durqusa a gabanta yace dan Allah dan Annabi Aunty ki temaken kibata hakuri wlhi sharrin she’dan kuma wlhi banxan qara ba
Saudat tace ni basan kan xancan ba faroshi daga Farko
Kamar xai gaya mata sai kuma Yace hmm ina San im mayar da ita gidane kuma taqi
Tace toh kabarta man
Bayan yanxu taxo
Xaiyi magana….
Ta ta katseshi da fa’din kamin rai KHAMIS kabarta ina cikin wani hali Wlhi. Shawara nake nema kaga ba SAILUBAH
Ya kallan na gallamai harara
Cikin tsoro Yace in jiraki
Na bishi da mugun kallo da cewa Wlhi baxan bika bah. Katafi kawai idan nadawo xan nemeka
Daqar ya tashi ya tafi
Wlhi tun jiya haryau naqi saura ransa
Da xaran nagansa sai inji raina ya qara min xafi dashi
Sam narasa nutsuwa kwatakwata
Dan daurewa kawai nakeyi idan yakira nake qin ‘dauka
Plx ya xanyi dan Allah
Wlhi ji nake kamar in sami yarinyar inja mata kunne akansa. Ke koma inci ubanta inhuta
SAILUBAH tayi dariya har sanda XEE ta qulu Tace Kinsan me xakiyi yanxu kisami nutsuwa.
Cikin 6acin rai Tace dana sani koji xakiyi ne
Sarai SAILUBAH tasan ta qulu dan haka Tace toh kiyi hakuri naga ranki ya 6aci
Abu ‘daya xakiyi kisaman muku nutsuwa da tabbatacciyar rayuwa
Shine Karki saurareshi yanxu.
Dan natabbata damuwar da yake ciki tafi taki
KHAMIS yana maseefar sonki
Kece xaki juyashi yanda kikeso idan kinso
Naji da’din yanda kika nunamai fushinki gaba baxai qaraba
Inko xai qara baxaiyi kusa da inda kike ba.
Ki shareshi na tsawan sati ‘daya na tabbata lokacin yagama gasuwa
Kin nemamma kanki mafuta mutunci dan xaiji shakkar qara aikatawa ko abayan idan nakine. Dan gani xaiyi kamar xaki gansa
XEE tajah numfashi Tace gaskiya baxan iya shareshi na tsawan sati ‘daya ba. Gaskiya yayi yawa
SAILUBAH tajah tsaki Tace toh ai shikenan kije kiyi abinda yadace miki
Dan gaskiya shawarar daxan iya baki kenan……
Kan XEE tayi magana wayarta ta’dau ruri
Tana dubawa taga KHAMIS ‘din ne
Tayi shuru tana naxari
SAILUBAH Tace ki’dauka kawai horan da kika masa jiyama ya isa…
Cikin sanyi ko ta’dauka. SAILUBAH taji kamar tashaqeta dan gatse tamata Amma sai ta’dauka.
Cikin sauri Yace Wlhi da baki ‘dauka ba dasai dai kijini a gadan asibiti
Tace naji da Allah miye Yace kiyi hakuri Wlhi baxan qara ba
Tace toh naji
Yace inxo in ganki yanxu
Tace aa
Yace dan Allah
Tace aa
Yace xan miki kuka fah Tace toh ina gidansu SAILUBAH
Yace toh ganinan
Tace ka nutsu kayi breakfast da wanka fah
Yace kamar Kinsan banyi ko ‘daya daga ciki ba
Tace toh kayi pls
Yace angama my Luv I Luv u
Tace me 2
Suka ajiye waya…..
XEE tabi wayan da kallo tana raya Gaskiya so maseefa ne
SAILUBAH Tace kin samu nutsuwa ko
Tace Sosai mah.
Agidansu RAMADAN ko Dad ‘dinsa ne ya sami momy cikin farin ciki yake CE mata Yayah Jibiril ne yakirani yanxu wai ‘dan namu xai kawo mana xiyara yau yana kan hanya
Momy ta waro ido Tace da gaske
Yace sharrin ku kenan wasu matan ba dama megida ya fa’di xance sai kunsashi rantsewa
Tayi Murmushi Tace ayya kayi hakuri abinne yaban mamaki yau RAMADAN xaiga ‘dan uwansa
Yace aikuwa dai
Dan haka a shiryamai abubuwa masu da’di dan ya tabbatarmin baya wasa da cikinsa
Tace toh angama dadynsu
Yayi dariya Yace harnatashi daga Dadyn RAMADAN nakoma Dadynsu
Tace eh mana. Dan ga ‘dayan yana San bayyana
Yace yama bayya
Kinsan farin cikin da nake ciki kuwa
Tace aibasai kace bah.
Dan Komai naka ya bayyana hakan
Yace bari nakira Auwal na gaya mai
Tace ya dace kam
RAMADAN ko Tambayar wani ‘dan department ‘dinsu yayi qarfe nawa yau suke da lectures Yace biyu
Yace Owkie.
Hakan ne ya bashi damar sakankan cewa yaci gaba da baccinsa
Yana cikin baccinne FAWAS ya shigo ‘dakin nasa ya tasheshi da cewa ‘dan is ya Abujah
RAMADAN ya tashi yana fa’din Kasan da Auntyna nadawo
FAWAS ya waro ido Yace ban gajine bah
Yace mijinne ya saketa FAWAS yace bani labari pls naji xuciyata na bugawa
RAMADAN yayi dariya Yace tadena toh dan Allah
Nan dai ya gayamai abinda yaga xai iya fa’damai
FAWAS yacika da mamaki Yace hankalinka ya kwanta
Yace Sosai mah
FAWAS ya gyara xama yace mungano San Aunty LUUVAH ne yake damunka
Yace wai sai yanxu kuka Ankare da hakan
Yace eh mana
Yace hmmmm FAWAS ina maseefar sonta Wlhi
FAWAS Yace bama saika rantse ba….
KHAMIS ne ya shigo cikin gayu yana wani murmurxa hannu alamun sanyi na damunsa duk dako yasaka suwaita
RAMADAN Yace baka xagi sanyin da yawa bane. Shi yasa yake damunka
Yace kadai bari
Ya kadawo lafiya lau yace eh na sameku lafiya kuma
Yace aini bana lafiya sai yanxu da safennan na samu nutsuwa
FAWAS Yace ta hucce kenan
KHAMIS yayi dariya Yace ba dole ba. Dabata hucceba narantse da Allah kuka xansa mata
RAMADAN Yace bani haske pls kun barni a duhu
Yace FAWAS ya baka bara na ganta cikin gidansu Auntynmu. Yama ka barota
FAWAS Yace xama ka ganta
Yace ban gane ba
Cikin lokaci qanqani FAWAS ya bashi haske
Yaja da baya cikin tsoro Yace wayyo Auntynmu Amma wannan akwai ‘dan iska tsinanne me fuska biyu
FAWAS Yace jeka dawo KHAMIS ya fitto yana mamaki
Amma me😳
Yana futuwa sai ganin junior RAMADAN yayi ya tsaya da mota yafitoh yana qarema unguwar kallo
KHAMIS ya kallesa dakyau Cikin bala’in tsoro Yace RAMADAN yaushe kafitoh
Junior ya kallesa Cikin San basar da xancan nasa Yace dan Allah ina tambayar gidan Alhaji Naziru ne
Cikin qara ru’dewa KHAMIS yajah da baya ya shige cikin gidansu SAILUBAH da gudu yana fa’din innalillahi…..
Junior ya ta6e baki idanshi ya sauka kan wata budurwa.
Yace ‘dan jini ka’dan ‘yan mata
Jamila wacce yakira da ‘yan mata tamai fari da ido Tace hmmm RAMADAN kenan yau kayi ra’ayin kulanine
Yayi Murmushi Yace kiyi hakuri ba nakin bane wannan
Pls xaki iya nunamin gidansu
Tace Gaskiya kana da rainin hankali gidan nakunne ka manta gaka gashi
Junior yabi gidan da tanuna mai da kallo cikin takaicinsa
Bai qara kulata ba ya shige motarsa da juya kanta xuwa cikin gidan Yana danna alama…..
Megadi naji ya bu’demai
Jamila tabishi da kallan mamaki da kuma sawa arai ya gama rainata
Aiko yanayin parking saiga Dad yafito kamar ance ya fitoh
Junior yafito Cikin San qarema gidan kallo. Amma sai idanshi ya sauka akan Dady
Kallo ‘daya Alhaji Naziru yayi masa ya ganeshi duk dako ba abinda ya rabashi da senior RAMADAN
Da sauri yaje ya rungumeshi yana fa’din Allah nagode mah daka dawo min da ‘dayan ‘dana
Junior qara rungumeshi yayi cikin farin ciki da jin da’di. Dan kallo ‘daya yayi masa yaji qaunar tsowan aransa…..
Momy CE ta katsesu daga xancan xucinsu wajan fa’din
Toh Dadynsu ka qanqameshi ka hanani ganinsa
Jin haka yasasu raba jikinsu da juna Suna Murmushi
Kama hannunshi tayi sukayi falo
Sanda tatabbatar ya xauna tace nayi farin ciki Sosai da ganinka ‘dana
Yace nagode Momy nine nake farin Cikin kasan cewata daku Gaskiya Naji da’din hakan Dadyna
Ya qare xancan da kallan Dady
Sai Dady yayi Murmushi ya xauna kusa dashi Yace Allah yaci gaba da albarkar rayuwarku
Yace AmEEn…….
Khairat ce tashigo falan tana fa’din Dady kaga ankwan bikin Qawata Amina
Ya kama hannunta Yace ga ‘dayan yayanki ya dawo
Ta kalli junior tace Ya RAMADAN ne fah Dady
Dadyn yayi Murmushi Yace aa wannan ‘dayan ne
Ta qurama mishi ido sai tayi Murmushi Tace Wlhi Ya RAMADAN ne😀
Momy Tace shegen musu yayi miki yawa jeki kira RAMADAN ‘din a ‘dakinsa
Da mamaki Khairat tanufu shashin RAMADAN tana shiga sai taga RAMADAN da FAWAS…….
Tace 😳 lah lah lah
FAWAS Yace lpy qanwata
Tace Ya RAMADAN yaxama biyu
FAWAS Yace kamar ya fah
Tace gawani anan gawani acan falansu Dady
RAMADAN yaji gabansa ya fa’di Yace ke me kike nuqunuqun cewa
Tace toh Momy na kiranka
Da sauri ya tashi yabi bayanta har xuwa falan……….
Yana ido biyu da junior gabansa ya fa’da cikin wani yanayi na mamaki da Al’ajabi ya nuna junior da hannu Yace innalillahi
Dady yatashi yaxo gareshi ya kama hannunshi ya xaunar dashi Yace ga ‘dan uwanka RAMADAN
Senior ya kasa ‘dauke idanshi akansa
Yace ko bakace bah Dady kallan dana masa naji gabana ya fa’da tabbas wannan ‘dan uwana ne
Dady Yace haka abin yake Ku ‘yan biyune
Ahankali RAMADAN yakai hannunsa jikin junior ya ta6a kafa’darsa…..
Momy da Dady suka fashe da dariya. Junior yayi Murmushi Yace kanutsu brother nine dai ‘dan uwanka
Momy Tace kai shi yayi wanka anshirya mishi abinci
Senior RAMADAN Yace toh Amma….. sai kuma yayi shuru
Suka tashi atare senior sai kallanshi yakeyi. Candai ya kasa jurewa sai kawai ya ware hannunshi alamar ya rungumeshi
Aiko nan take junior ya rungumeshi Yace I miss u my brother
Senior Yace miss 2 den I Luv u
Me 2 junior Yace
Momy da Dady da suke bakin ‘kofah suke kallansu sai xuciyoyinsu suka cika da tausayinsu musamman ma Dady
FAWAS sai ganinsu kawai yayi
Abinda yasa yagane senior RAMADAN abu ‘daya ne
Shine kayansa
Yace FAWAS ga ‘dan uwana yaxo garemu
FAWAS Yace kut😳 wannan naganshi ahanya aisai dai inta mishi xubah. Dan ‘dauka xanyi Kaine
RAMADAN Yace mu ‘yan biyu ne
FAWAS Yace Waye babba acikinku
Senior ya kalli junior Yace koka sani
Yace Sosai mah in gaya mai ne
Yace ya kamata
Yace toh Kaine Babban nine qaramin
Senior yayi dariya Yace aha Naji da’din hakan Sosai. Kaga idan kamin lefi xan hukuntaka da tushe
Yace bama xanyi ba bare ka hukuntani
Yace ga toilet shige kayi wanka dan dama ban da’de da tara ruwa ba
Yace Nagode brother
Senior RAMADAN Yace karka sake
Junior yayi Murmushi Yace wai godiyar
Yace eh
Yace toh brother
Yana fa’din hakan ya shige toilet ‘din
FAWAS ya dafah RAMADAN Yace abin sha’awa dama nine nake da qani haka
Yace xaka samu
Yace kai haba Saidai ‘dana Momy ai ta tsufah kaifah ‘dan iska ne
RAMADAN Yace Naji qaunarshi Sosai Cikin raina
FAWAS Yace aidole ne
Amma meyasa tunta muke dakai baka ta6a bamu labarinsa bah
RAMADAN yayi Murmushi Yace toh Amin afuwa pls. dan naga gaya muku bashi da amfanine tunda baya tare damu……
KHAMIS ko yana shiga gidansu SAILUBAH jingina yayi da bango yanata nanata inna’lillahi
Ya ‘dauki lokaci kafin ya leqo…..
Baiga kowa bah. Dan lokacin har junior ya shige gidansu Yayansa RAMADAN
Ganin hakan KHAMIS yayi tunanin kodai idanshine ya nuna mai haka
Ko kuma aljani ya gani ne
Haka dai ya dinga tsaqar xuci har ya kai falansu SAILUBAH
Anan yaga tauraruwarsa XEE
Yace Barka da ranah Aunty LUUVAH
Tace barka KHAMIS nasa meku lafiya
Yace lafiya lau
Tace sai kawai kaganni…..
Yace eh Wlhi ya abin yake
SAILUBAH takama baki Tace ni dana Aure ‘dan shan jini me kisa kuma ‘dan luwa’du
Yace dama fah ni ban wani yarda dashi bah
Tace hmm kaidai bari kawai
Yace nabari tunda bai ta6a mana lafiyarki ba. Dan da yayi gangancin yin haka da sai yayi tuntu6e da Babban maseefar da baxata barshi ba har qarshen rayuwarsa
SAILUBAH Tatashi tana Murmushi Tace hmm kunaji dani qannena
Yace Sosai my Aunty.
Ta qarayin Murmushi tanufi ‘dakin Kakah tana fa’din kuji da’dinku masoya
Duk Murmushi sukayi
KHAMIS na ganin tashige ‘dakin Kakah yayi saurin durqusawa agaban XEE idan shi cikin nata Yace kiqara yafemin my Luv dan Allah
Tace nace ya wucce ko.
Yajah numfashi Yace Nagode my wife insha Allah baxan qara bah
Tace kama qara bani ba kai
Yace toh ya xakiyi da Sonah
Tace saidai san nakan ya kasheni. Tafa’da da wurga mishi harara
Yayi Murmushi Yace kika mutu ainima binki Xanyi
Taqara harararsa da cewa bawani nan
Kama huta. saikaci gaba daga inda ka tsaya
Yace Wlhi my Luv na rasaki binki xanyi ina miki wani so Wanda yafi qarfin akirashi da MASEEFAR SOO
Tace toh naji gayamin
Yace mefah
Tace gayamin ‘yan matanka nawa kuma bayan ni wacece kakeji aranka
Qura mata ido yayi kafin yayi Murmushi dan ya hango kishin natane yau yatashi. Abin takaicin wai dan tagirmeshi shine take neman mishi wayo
Ya qarayin Murmushi aqaro nabiyu
Yace ni bani da ‘yan mata yanxu dan tunda nasameki kika shafe Komai na jikin wata bana ganin kyansu sai naki bana jinsu sai jinki bana ganinsu sai ganinki
Tace hmmm toh ita wacce nagunku fah
Yace pls my Luv ki barni haka dan Allah mana
Tunda kika ganmu naji na tsaneta Sam. Kuma nagaya mata bani ba ita
Xatayi magana yayi saurin rufe bakinta da hannunshi Yace sanyi nakeji my Luv dama mun xama masoyan gaskiyan inji ‘dumin ko nasamu nutsuwa. Yafa’da da janye hannunsa yana jifanta da wani irin kallo
Aiko nan take jikinta ya mutu dan kallan daya aika mata dashi
Tace hmmm
Yasan dama hmm ‘din xatace dan haka ya tashi yana cewa yau kin hanani xuwa skull.
Tace ni.
Yace eh mana. Dan ko naje ba abinda xan ‘dauka a kwakwal wata
Tayi Murmushi Tace gobe saimuje tare
Yace tarayo miki kenan
Tace eh
Yace hmm in xaki tsaya kiyi karatu kitsaya kiyi inba haka ba Wlhi na mallakeki ba qaramin mamaki xan baki ba
Tace ko
Yace Sa wasa kiganshi gabanki
Tace Allah ya kaimu lokacin Yace AmEEn my Luv
Ni xan tafi sai Allah ya kaimu anjima ko Auntyna
Tace hmm saura ka fara xuwa gunta……
Yayi Murmushi da ficcewa daga falan yana cewa nidai bance ba kuma ba ruwana…..
‘Dankin RAMADAN ya koma
Yana shiga yaga RAMADAN junior da senior da FAWAS
Junior yana yana canjah Kaya dan har Dady ya shigomai da kayansa
Ganin yanda ya qame shi yasa RAMADAN senior ya dafa kafa’dar shi Yace ‘dan Uwa nane mu ‘yan biyu ne.
KHAMIS Yace bar fa’damin dan Allah
Tunanina nayi gamo ne😳
RAMADAN yayi dariya yana qara mishi haske akan lamarin
Nan hankalin KHAMIS ya kwanta yace Koda Naji. Nayi farin cikin kasan cewarshi garemu dafatan mun xama ‘yan uwa
Junior yayi Murmushi Yace Sosai mah
Yace amma kamanninku yayi yawa. Bafah Wanda xai gareku
Junior qara kallansa yayi Yace xaku dinga ganemu mana.
FAWAS Yace ta ina Komai naku ‘daya
Yaqara yin murmushi yayi Yace nan gaba ka’dan xakuce na gaya muku
KHAMIS Yace toh kai me sunanka
Yace RAMADAN…..
Suka kallesa dukkansu har senior…
FAWAS Yace RAMADAN kuma
Har sunan naku ‘dayane
Yace eh kai
Sai dai shi Senior ne nikuma Junior
KHAMIS Yace Yauwa gwara daka babbance mana
FAWAS ya tashi yana fa’din bara inje office ‘din Dady na dawo
KHAMIS Yace nima Momy ta ha’dani da wani aiki wai inje in gaida wata yarinyar qawarta Ameera batajin da’di an sallamora daga asibiti. koni ina ruwana dasai naje gaisheta oho
Senior yayi Murmushi Yace kaje dai kaga matar da sukesan baka
KHAMIS yawaro ido 😳 cikin tsoro Yace what
FAWAS ya shege da dariya Yace wai kai nan baka gane manufar xuwan naka ba.
Yace Wlhi ban gano ba😳
Junior yayi Murmushi Yace ya toh xakayi da Aunty XEE
Duk suka kalleshi atare sukace kasanta ne
Yace na santa mana sanadinku
Suka cika da mamaki dan basusan yasan rahotan kowa a cikinsu ba
KHAMIS Yace na rantse da Allah akarabani da Aunty XEE mutuwa Xanyi
Bansan yaushe Santa yayimin mugun kamu bah
Senior Yace kata addu’a ba abinda xai faru
FAWAS Yace hmm Allah yasa
KHAMIS Yace kai barama naje yanxu dan tabbatar da maganarku
Atare FAWAS da KHAMIS suka fitta
Senior RAMADAN ya xauna daf da ‘dan uwan nasa Yace xanso kaban labarinka
Junior yayi Murmushi Yace ahannun Dady Jibiril nataso
Saidai duk Wasu abubuwana a waje nake yinsu
Senior Yace kana nufin Kaine ‘dan uwan da momyna take gayamin yana wajan Dady Jibiril
Junior ya gya’da mishi kai
Yace watoh ‘dan Uwa akwai cakwakiya acikin tarihin rayuwarsu
Xakaji Komai Amma lefin nan bara naci abinci muyi Sallah idan na hutta na baka labari ko da dare ne
Senior Yace Owkie
Suna xaune kan dining Suna cin abinci Amma banda Senior RAMADAN
Dan danne dannansa kawai yakeyi awaya
Junior ya kalli kwayar idan Dady Yace ba da’dewa Xanyi ba.
Kwata kwata sati uku ne ya ragemin in koma skull
Senior RAMADAN Yace nayi tunanin kadawo garenine gabaki ‘daya
Yace eh haka ne
Dan nabar hannun Dady Jibiril kenan ko Baku
Dady ya ajiye cokalin hannunsa Yace da gaske kakeyi
Yace gaskiyar kenan dad
Tunda nagane akwai wani abu aqasa Wanda kuka da’de da 6oyewa shikenan fah naji banisan qara xama kusa dashi
Cikin sanyi Dady ya kalli Momy alamar ya shiga damuwa
Daidai nan ‘din junior ya tashi yana yana goge baki da tishu ya ficce daga falan xuwa part ‘din senior RAMADAN
Momy Tace akwai matsala
Dady Yace damuwata kaddai ya gano Komai
Senior RAMADAN Yace Dad kaban haske bai kamata ka6oyemin abubuwa haka ba
Ace inada ‘dan Uwa Amma sai yanxu naganshi.
Me yake faruwa ne
Dady yajah numfashi Yace kayi hakuri my son banyi maka hakan daniya bah
Tashi RAMADAN yayi ya bar falan xuwa ga Qanin nasa
Shida da Momy suka bishi da kallo
Momy Tace lokaci yayi daxaku fayyace musu Komai dansu fuskanci rayuwa
Dady ya kalli Momy Yace Wlhi yanda nake san yarannan ko ‘ya’yana bana jinsu kamarsu
Momy tayi Murmushi Sam mijin nata bai iya 6oye gaskiyarsa ba
Shiyasa take qara sanshi
Idan abu ya kasance gaskiyar shine baya damuwa da ranta ya sosu ko karya sosu fa’da mata kawai xaiyi
Tace nima ina matuqar sansu Allah ya dubesu ya rayasu
Yace AmEEn
Senior Yace pls ‘dan uwana gaya min Komai
Junior ya tashi ya bashi diarys ‘dinnan biyu Yace ka karanta nidai hutu nake nema brother
Da sauri senior ya kar6a yana cewa tnx…..
Sosai junior yake bacci hankali kwance yayinda senior yagama karance diarys ‘din nan tsaf
Hawaye ne kawai yake sauka afuskarshi
Na Farko abinda ya sashi kuka na mutuwar iyayan nasu dan yasan da mahaifinsu yana nan dole ya bayyana garesu
Toh ya akayi ya mutu kasheshi akayi ko haka kawai ya mutu
Tabbas xaiso yaji wannan
Na biyu kuma yanda Dadyn shi Alhaji Naziru yanunamai qauna fiye da ‘ya’yansa
Baya ha’da soyayyar da yake masa da kowa agidan
Tabbas yanuna mishi qauna ta qarshe
Yana nuna mishi SOYAYYAR DA BATA DA QARSHE 😀
Ya maida kallansa ga junior da yake baccinsa hankali kwance.
Sai yaji wata masifaffiyar qaunarsa takamashi
Nan yaci gaba da kukan nasa Sosai.
Awannan yanayin ne junior ya tashi ya gansa
Ya kalli agogo yaga kusan shidda da rabi Yace Ya Allah banyi sallar La’asar ba
Senior yaqi kulashi
Junior yayi Murmushi ya matso kusa dashi
Yace yane brother
Kuka haka
Kamar wanda xai rasa dukkanin farin cikinsa
Kar damu in haka ne kana dani
Ni kadai na isheka
Hmmm nasan xaka fini shiga Baqin ciki idan ka karanta
Soboda koda wasa Dady bai ta6a nuna maka cewa bashine ya haifeka ba.
Saidai nafika shiga baqin ciki ayanxu dan nagano na rayune ahannun Wanda ya kashemin mahaifina
Senior ya kallesa da sauri Yace katabbatar Dady Jibiril ne ya kashe mahaifinmu
Yace ko shakka babu dan bashi da imani
Na sanshi fiye da tunanin me tunani
Allah ya jarrabeshi da sona ne danya nuna mishi qarshansa
Karka damu brother xansan yanda xanyi dashi
Senior yayi saurin cewa aa banasan kayi yunqurin yin Komai idan na isa dakai
Junior yayi murmushi Yace duk abinda kasani Xanyi
haka dukkan abinda ka hanani xanqi yinshi
Yace Yauwa ‘dan uwana naji da’din wannan furucin naka
Yace kai ka’dai nake dashi in banyima ladabi ba. baxan ta6a yafema kaina ba.
RAMADAN ya rungumeshi Yace kasoni pls inajin maseefar sanka araina
Junior yayi Murmushi hawaye yaxubo mishi Yace nasoka tun kan ka ganni…..
(Wato shidai “dan uwa da’dine dashi)
bayan sunsami nutsuwa
Toilet senior yashiga yana cewa ai nima banyi sallar ba. Dan haka saina rigaka Alwala
Junior yayi Murmushi Yace idan kada’de Saidai kasameni akan sallaya dan swn yanxu in rigaka……
Bai qarasa furucin nasa ba tashigo kamar an jefuta
SAILUBAH kenan
Junior yayi mata kallo ‘daya xuciyarsa na bugawa fat fat fat
Ai bai ankareba yajita kusa dashi. Qamshinta ya bigeshi ya lumshe ido cikin basarwa
Tabishi da kallan shagwa6a ta kama hannunsa Tace Abban nan nawa kamar mai aljanu kaga yacanja tsarin nasa yanxu wai wata biyu yaban nafito da Wanda nake so. Tunda wancan bai ‘doramin idda ba.
Nufinshi yajanye wata takwas ‘din da Yace kenan
Wai inda nafitoh da Wanda nakeso hankalinshi xaifi kwanciya Koda baxa’ayi bikin nan kusa bah
Pls ka temaken Qanina ya xanyi.
Taqarashe kamar xatayi kuka
Yanda take mishi maganar ba qaramin hargitsa mai kwanya takeyi ba
Dan haka ya xare hannunshi daga nata ya tashi
Tace kaji dani mana
Cikin rashin kunya da raini ya watsa mata harara Yace Karki qara ta6amin hannu malama
Kantayi magana senior ya fitoh daga toilet.
Yace Auntyna😁
Tawaro ido 😳 Tace me nake gani
RAMADAN Yace ‘dan uwana ne. Mu ‘yan biyu ne. ‘Daxu yaxo
Tace kut😳
Amma shine Komai naku ‘daya
Xama yayi kusa da ita lokacin junior ya shige toilet
Yace kema kin tabbatar ba abinda ya rabamu ko.
Tace eh
Amma wannan bashi da kunya
Yace me yayi miki
Tace sanda nagama mai xuba yawani yimin rashin kunya
RAMADAN yayi Murmushi Yace toh kiyi hakuri
Tace kai dashi Waye Babba Yace nine
Tace toh kaja mishi kunne ni Auntynka CE
Yace toh my Aunty
Tace naga xakayi Sallah bara inje. In ka idar kanemeni ko awaya ne
Yace angama my Auty
Har xata tashi sai kuma taxauna Tace toh meyasa baka ta6a gayamin cewa Ku ‘yan biyu bane
Yace kiyi hakuri dama inasan yimiki baxata ne
Kamar yau da kika gansa kika xata nine
Ta 6ata rai Tace karka sake
Yace shi ka’daine nawa kinga sakewa bada niba…
Tace Yauwa baka gayama momy tare muka dawo bane
Yace eh
Tace kamar nasani nafara xuwa gareta anan naga Dady mah
Ta kallan da mamaki da San jin ya taganni
Shine nake gaya mata Komai
Dady Yace aiya mantane bai gaya mata ba Amma sunyi xancan da Abbana da safe.
Yayi min Nasiha Sosai
RAMADAN Yayi Murmushi Cikin wani yanayi ya qare mata kallo Yace kinyi kyau Auntyna
Takalli kanta. Wata rigace dogowa tasa sai qaramin gyane data yane kanta
Tace banyi fah wankan yamma bafah.
Yace aiko bakiyi wanka ba kyau kike
Xatayi magana junior ya fitto bai kallesu ba ya shinfi’da sallaya zai hauyin Sallah senior Tace am ‘dan uwa gafah Auntyna ta Kaina inaji da ita over kaso pls dan zanji da’din hakan….
Cikin maseefa SAILUBAH Tace karma yasoni mana
Junior ya kalleta araini Yace gaskiya brother na rainata. Ma’ana baxan sota ba
Dan banga abin San bah
Cikin sauri senior RAMADAN Yace bafah wancan san ba.
Junior yayi Murmushi Yace ai in wancanne tayimin yarinya
Ina nufin baxan sota bane kwata kwata dan bakai nabata kowane irin matsayi na so ba……
Ya qarashe da tada abbara cikin halin ko in kula.
Kut😳 SAILUBAH Tace ta kalli senior. Yayi saurin marairaice murya cikin kunya da nadamar gabatar da ita gareshi
Yace am sorry my Aunty karkiji Komai aranki dan furucinsa Wlhi qarya yakeyi ke abar San kowa ne
Tace Amma wannan akwai ‘dan iska mara mutunci shege
Nixai kalla Yace baiga abin so ba
Ni sa’arsace
Shuru senior ya mata dan yasan ta shaqa kuma baisan me xai kuma CE mata bah
Itama shurun tayi tana jiran ya idar ta tsefeshi tamkar senior yasan me take saqawa saiya kama hannuta Yace kanya idar xo in nuna miki wani abu da Dady ya siyamin
Batayi musu ba tabishi har harabar gidan
Yace am sorry my aunty Ki yafe mishi banasan tashin hankalinki
Xan mishi magana Sosai akanki
Yasan girmanki daatsayinki
Tace dama wayo kamin dankar in tsefeshi
Yace aa ni na’isa in miki wayo. Fatana dai Kiyi hakuri dan Allah
Tace toh naji
Wlhi saina mishi rashin mutunci baxan hakura ba
Dafe kai RAMADAN yayi. Yayi shuru dan ya hango rashin hakurin nata axahiri
Ita ko ganin shurun da yayi yasata cemai
Meya samu idanka kamar kayi kuka. Tun ‘daxo nakesan tambatarka.
Tafa’da dasan kawar da damuwar da tagani a fuskarsa
Yace kuka nayi Auntyna
Tace waya samin kai
Yace nayine dan ganin ‘dan uwannan nawa
SAILUBAH tata6e baki da gallamai harara Tace hmm toh karka sake dan ba irinsu akeyima kuka ba……
Kai bakaga idanshi tsaf na marasa kunya bane da tarbi…….
Da sauri senior ya tufe mata baki Yace kibar shi haka mana Aunty baxai qara yimiki rashin kunya ba promise
Tace hmm imma xaiyi ina daidai dashi
Nan dai RAMADAN ya rakata gida yana lallashinta ya dawo
Sanda yayi Sallah ya fuskanci junior Yace ‘dan Uwa ka….
Katseshi junior yayi Yace baxan qara yimata Komai ba…
Senior yayi Murmushi Yace Yauwa ‘dan Uwa ka lura pls
Yace karka damu……
Wannan dare Sam RAMADAN bai bar qanin nasa ba yana tare dashi yana nuna mishi tsantsar qauna
FAWAS ko sha’awa suka dinga bashi
KHAMIS ko damuwa da tashin hankaline yayi mishi yawa dan ya tabbatar da xancan senior RAMADAN akan Ameeran da Momyn shi Tace yaje dubata
Shegiyar yarinya qiri qiri tafitoh tace tana sanshi
Yanxu haka bayan Isha’ine
xaune yake a ‘dakinsa sai saqa yake yana kwancewa
Shidai Aunty XEE ce aransa ba wata mace Sam agabansa……..
Momy da Dadyn shi suka shigo ‘dakin
Aiko ya ‘daure fuska
Dady Yace me yake damunka
Yace haba Dad meyasa mum xatayi min haka
Ni fah nayi qarami a Aure
Yace ko
Yace Wlhi
Yace toh saurareni dakyau kaji Wlhi Aure xan maka da ita Ameeran
Ko kana tunanin bansan me kakeyi bane na futan dare
Kuna yawan xuwa club Kullun dare
Me kukeyi acan iye
Hakanne yasa nagane Aure kakeso dan haka acikin satinnan xancan sadakinka gidansu Ameeran
Ko kanaso ko baka so mutumin banxa kawai………
Wani ihu KHAMIS ya kwalla🙆🏼 ha’de da wani tsalle ya dire agaban Dadyn nashi Yace Dady kamin rai Wlhi bana santa.
Ina skull Dady pls karkamin haka
Dadyn yayi murmushi irin nasu na manya
Yace Wlhi baxaka jawomin abin kunya ba saina maka Aure tunda kanuna shi kakeso
Yace wayyo Dady ina da wacce nakeso Wlhi.
Momy Tace wacece ita
Da sauri Yace Aunty XEE
Momy da Dady suka waro ido😳 cikin mamaki har Suna ha’da baki wanjan cewa Zainab….
Dan sunsanta Sosai.
Ya ‘daga musu kai cikin tsoro Yace Wlhi ita kawai nakeso kuka rabani da ita mutuwa Xanyi
Gauuuuu Momy ta falleshi da mari…..
Atarihin KHAMIS tunda yataso da wayansa bai ta6a ginin ranar da iyayan nasa suka dakesa ba
Amma yau sanadin masoyiyarsa yasha mari agun momynsa
Ya kalli Dadyn nashi cikin sanyin yanayi.
Dadyn ya 6alla mishi harara Yace kamin magana saina qara maka wani Marin
Shashashan yaro kawai
Ina xaka kaita yarinyar data girme maka da shekaru kusan biyar ko shidda
Toh kasani ko xaka mutu baxan Aura maka ita ba
Yana fa’din hakan ya ficce daga ‘dakin cikin 6acin rai
Momy Tace Wlhi idan ina raye baxaka ta6a Auranta ba. Sakarai kawai
Ina xaka kaita yaxakayi da ita kana ‘dan qaraminka….
Aikan tafuta KHAMIS yasa mata kuka fa’di yake mum ina Santa Wlhi kuka rabani da ita mutuwa Xanyi
Tace toh ka mutun mana….
Taficce
Kuka Sosai KHAMIS yasa
Toh yatake ne XEE
👯 matsala kenan👯
Haka yaci kukansa ya share hawayansa
Kuma kamar ance mai karya kira ‘daya daga cikin munanan nasa
Sam bai kira kowa acikinsu bah
Toh ga FAWAS ma hakan take
Dan Ashe Dadyn KHAMIS ne yasami Dadyn FAWAS Dana RAMADAN suka tattauna akan matsalar yaran
Toh FAWAS bayan ya rabu da RAMADAN senior da junior gida ya nufu
A falo yaga iyayan nasa
Momyn shi Tace xonan FAWAS yaje cikin ladabi
Dady ya bashi wasu pix hotuna Yace kallesu dukka
Cikin sanyin yanayi FAWAS yafara duba hotunan
Kyawawan mata ne agani na fa’da Su goma cif
FAWAS Yace Dady nagama gani
Yace toh xa6i ‘daya acikinsu
Da sauri FAWAS ya kalleshi dan ya gane abinda yake shirin San faruwa
Bakinsa na rawa Yace Dady ba wacce xan iya xa6a aciki
Momyn shi ta harareshi cikin 6acin rai tace kafita daga idona tunkan raina ya6aci dakai kaxa6i ‘daya acikinsu
Yace toh momy miye ma’anar hakan
Dadyn nashi ya fusata cikin tsawa yace Aure xan maka tunda kaxama ‘dan iska ashe kullun yawan xuwa club kukeyi
So kake kajawomin abin kunya agari ko
Toh baka isa ba Wlhi
Maxa xa6i ‘daya acikinsu ko ranka ya 6aci
Turo baki FAWAS yayi Yace ina fah da wacce nakeso fah Dady…..
Gaskiya acikinsu ba wacce tamin. Ni HAMEEDA kawai nakeso
Cikin sanyi Dadyn nasa Yace wacece HAMEEDA
Yace a qauyan takai take ina Santa Sosai……
Cikin fusata momyn nashi Tace HAMEEDA a qauyan takai
Yace eh
Tace kana da hankali kuwa😳
FAWAS ya lalleta cikin sanyi Yace Wlhi ita nakeso kuma tama girmeni da kusan shekara hu’du
Tana sona Sosai kamar yanda nake Santa
Dan Allah Momy Dady karkuyi yunqurin rabani da ita
Gauuuu Momy ta falleshi da mari Tace Lalle Dadynka ya shagwa6aka da yawa
Toh bari kaji kayi gaggawan cireta aranka
Dan Wlhi ba wanda xaije nema maka Aure a qauye
Shashasha mara hankaki
karasa wacce xaka nema sai ‘yar qauye wacce ta girmemaka mah. Mara hankalin Yaro kawai
Hawaye ne ya xuboma FAWAS
Ya kalli Dadyn shi yaje ya kwantar da kansa akan cinyarsa cikin muryar rauni Yace dan Allah Dady karka bari momy ta rabani da ita
Wlhi na rasata mutuwa Xanyi
Dadyn da mamakin ‘dan nasa ya hanashi motsi shafah kansa yayi Yace karabu da ita my son
Yace ina Santa Dady
Shuru Dadyn yayi
Can Yace toh tashi kaje kayi wanka kaci abinci ka kwanta
Ya ‘dago da kansa Yace toh Dady baxaka rabani da itaba ko
Yace sai nayi tunani. Yafa’da da shafa fuskarsa cikin kulawa…….
Wani dogwan tsaki Momy tajah Tace Wlhi baxaka Aureta ba.
FAWAS ya marairaice fuska Yace Dady kajita ko
Dadyn yayi Murmushi Yace jekayi abinda nace ko
Tashi FAWAS yayi yana bin Momy da kallo tana banka mishi harara
Ahaka yayi part ‘dinshi
Daqar yayi wankan dan yasan Momyn tashi sarai bata fa’din abinda baya yuhuwa
Gwara dadynshi yana da ‘dan sanyi
Abincinma daqar yaci
Sanda yakira HAMEEDAN tagama mai shirmen soyayyarta yana jin da’di Sannan ya sami nutsuwarshi ka’dan😟
Senior RAMADAN ko sai kusan sha’daya yasami kiran Auntyn tasa
Lokacin junior yana waya da wata wai Shakira yanayin maganar da ita tamkar yana mata ra’da dan sanyin murya
Senior yayi Murmushi Bayan ya fuskanci qanin nasa yayi nisa a tafiya da kalamai
Ya ta6e baki da fa’din nima bari naji da Auntyna aransa
Lokacin SAILUBAH na chat awata sabuwar wayarta da XEE tasiyo mata ‘daxu
Tace yane Qanina
Yace qalau my Aunty
Da fatan ba abinda yake damunki kamar yanda nakeji araina yanxu
Tace nifa Komai damuna yakeyi
Ai kasani
Yace toh gayamin menene
Tace ya rage yawan watannin daya ban
Kana tunanin xan iya rasa damuwa ne atare dani
RAMADAN ya waro ido Yace da gaske Aunty ya rage😳
Tace da gaske mana
Yace wayyo toh yanxu ya xamuyi
Tace shine abinda ya kawoni ‘daxu kenan mu tattauna
Yace toh mubarma gobe ko
Tace aidole
Yace toh kihuta my Aunty
Tace hmm kaci abinci Yace naci da ‘dan uwana
Tajah tsaki Tace kace da ‘dan iskannan mara kunya
Shuru RAMADAN yayi
Tace kayi shuru
Yace sai da safe Auntyna kiyi bacci me da’di da mafarkai….
Sai kuma yayi shuru
Tace da mafarkai masu da’di ko
Yace yes my Aunty bye bye. Ya kashe wayan
SAILUBAH tajah numfashi fuskarta cike da annuri ta gyara kwanciya da cigaba da chat ‘dinta
RAMADAN mah gyara kwanciyarsa yayi. Yana sauraran junior Wanda har lokacin bai gama wayan nasa bah
Can yagama ya kalli senior Yace brother dawa kayi waya
Yace Auntyna SAILUBAH
Yace naga alama kam
Senior Yace alamar me kagani Yace nalura da farin cikin da nagani a fuskarka ne
Yace Hakkane ‘dan Uwa
Idan ina tare da ita ina samun kaina Cikin nutsuwata
Idan kuma ina waya da ita ina tsintar kaina cikin farin ciki
Junior ya ta6e baki Yace kana Santa kenan Yace Sosai mah.
Yace toh Allah yabarku tare😊
AmEEn Senior Yace kana ya’dora da fa’din wacece shakiran da kaketa wani amsa wayarta kamar bakaso
Junior yayi Murmushi Yace kai brother har kariqe sunanta daga furtawa so ‘daya
Senior yayi Murmushi Yace sunan nata ne so sweet
Junior Yace tnx
Sunanta kenan
Ban ta6a Santa bah
Saidai ina more rayuwa da ita Sosai
Dan tasan darajata
Karuwace ada
Amma ayanxu tawace ni ‘daya
Tana xama a Dubai balarabiyace ta gaske gata ‘yar babba haka
Dan ayanxu xata kai 26 years
Senior yajah numfashi Yace idan na fahimceka kana harkar xinah kenan……
Junior ya katseshi da fa’din no no no no brother.
ba Hakka bane .banayi da kowa sai da ita
Kuma ban ‘dauki hakan atsayin xina bah
Tunda da ita kawai nake harka….
Senior ya katseshi da cewa xinah kake aikatawa ‘dan uwana
Dan duk mutumin da xaiyi harka da mace irin yanta ma’aurata sukeyi. Batare daya mallake ba. Ma’ana ya Aureta ba. Toh ba shakka xina yake aikatawa daga shi har ita
Barama kaji ‘dan akwai xinar ido ta kallo
Akwai ta hanci ta wajan shaqar qamshi
Akwai ta baki tawajan kalamai
Xinar ido itace wacce……..
junior yayi saurin katseshi da cewa karka damu brother
Nasan xakamin wa’axinnan ne dan indena toh nadena
shikenan😊
Senior yayi Murmushi Yace kamarko kasani shikenan kuwa
Da tsakar dare junior na kallan senior RAMADAN yanata Sallah
Abin yadinga bashi mamaki da sha’awa
Harya kasa hakuri Santa ya tambayeshi da safe
Yace brother
Senior Yace na’am
Yace kuma kullun kake tashi yin Sallah cikin dare
Yace eh Sosai mah
Yace Amma kana qoqari .
Senior ya kallesa da kyau Yace kai bakayi ne
Yace ko sau ‘daya ban ta6ayi ba
Amma ina lura da farillata Sosai. Bani barin ta wucce lokacinta
Yace da kyau
Amma Saidai da xaka daure kadinga yi xaiyi kyau Sosai
Dan nafula tana tsare mutum daga dukkan kowane sharri
Tanasa mutum ya samu kwarjini
Tanasa mutum ya kasance Cikin nutsuwa.
Tana hana baqin ciki yin tasiri a xuciyar mutum
Tana ‘daukaka darajar mutum
Ata’kaice dai ‘dan uwa yana dakyau mutum ya gyara lahirarsa kada yabari duniya ta ru’desa
Inaso kaxamo ‘daya daga cikin masu leman lahirarsu
Junior yayi shiru
Can Yace toh Allah yabani iko
Kallansa kawai senior yayi
Yace yau inada lectures qarfe tara Amma baxan jeba dan inasan baka lokacina
Junior yayi Murmushi Yace bana wasa da karatu my brother ko ka’dan
Idan lokacina yayi tafiya xanyi in Barka
Inada wani aboki Abbas wanda mukaxo hutu tare
Kanaji ‘daxo da mukayi waya dashi yake gayamin yana Cikin garin nan a Nasarawa J:R:A. Kaji dai xaixo ya ‘daukeni
Banaso kayi missing wani abu daga karatunka
Senior yayi Murmushi Yace toh Amma kace mishi yalura min dakai da kyau
Junior yayi Murmushi Yace toh. Da kallan agogo Yace kaga taran ta kusa
sukayi falan gidan
Anan Momy taha’da musu breakfast bayan sun gaishesu
Dady ya kalli senior Yace my son
Yace yes Dady
Yace inaso in maka Aure acikin shekarar nan…….
Cikin sauri senior ya furxar da tia ‘din da yake bakinsa
Ya waro ido Yace Aure Dady
Murmushi Dadyn yayi Yace eh. Naga kana so ne
Yace Wlhi Dady bankai Aure ba
Yace shine kuke yawan xuwa club
Yace Wlhi ba abinda muka ta6ayi narantsema
Yace hmm naji
Amma baxan canja wannan tsarin nawa ba
Adalci ‘daya nayi maka shine kakawo min wacce kakeso acikin watannin nan
Yace Dady😳
Yace my son
Shiru senior yayi
Can yatashi ba tare daya gaba breakfast ‘dinba xai fita
Momy tariqe hannunsa Tace katemaken kayi break ‘dinnan. Kafah dena wasa da cikinka
Yace hmm xanje gun Auntyna naci ne
Tace toh me Aunty daga can xaka wucce ne
Ya turo baki dacewa eh
Tasaki hannunshi ya fitta….
Junior ya bishi da kallo da ‘Yar dariya ka’dan
Dady Yace kaima ina xuwa gareka
Shuru junior yayi
Can Yace Nagano Dady Jibiril ne ya kashe mana mahaifinmu…….
Waro ido Dady yayi Cikin shaqewa Yace bashi bane my son
Junior yayi Murmushi Yace Wlhi shine
Ni naji da kunnena yana gayama wani
Shuru Dady yayi
Can Yace banasan kace xakayi wani abu akai
Yace naso kasheshi nadai fasa dan bansan abinda Allah yake nufi ba da har yabari narayu ahannunsa ya kuma tusa masa qaunata
Momy Tace kayi kyan tunani
Allah yayi muku albarka
Yace Amiien
Dady Yace toh yanxu xansa a binciko muku dukiyarku ta Dubai da Kuwait da America
Muji ya suke
Junior ya tashi yana cewa toh ni bara naje ‘daki nayi wanka kafin wani abokina yaxo
Momy Tace toh
RAMADAN senior ko saka SAILUBAH yayi agaba yanata mata shagwa6a da kashe mata jiki
Ya kama hannunta Yace my Aunty kinji wai Dady Aure xaiyi min a this year ko
SAILUBAH tayi dariya Tace toh miye ‘dan Qanina ai gwara ayi maka dan kadena xuwa yawon club
Kasan har kuka nakeyi idan nasan katafi can
Ya sakar mata wani kallo da cewa Allah
Ta lumshe ido tabu’de ahankali Tace Allah
Yace toh kidena dan nadena xuwa
Tace da gaske Yace eh.
Tace toh gayamin
Yace miye Auntyna
Tace Kasan fah Abbana yasani agaba
Yace eh
Tace toh yaxanyi
Ya shafah gefan fuskarta Yace bayanda xakiyi Auntyna kibar Komai agun Allah
Saiya dubeki ya fitoh miki da miji cikin sauri batare da kinsha wahala ko kintada hankalinki ba
Tace ina jin tsoran ya badani ga Wanda bai dace bah……..
Janye hannunsa yayi daga fuskar tata
Ya tsaida kwayar idanshi Cikin nata
Kusancin yayi kusanci
Dan Suna shaqar numfashin juna
Awannan lokacin RAMADAN yayi imani duk abinda yaso yima Auntyn tashi xata bada kai
Dan yagama kashe mata jiki
Kallan da suke yima junansu yayi yawa. Hakan yasa xuciyar SAILUBAH tafara bugawa
Tamkar yasan xuciyar tata bugawan take…
Yace Aunty I luv u……
Gaban SAILUBAH ya bala’il tsinkewa ya fa’di
Kanta tattaro nutsuwarta ya shigar da hannunsa cikin nata yana ‘dan Murmushi Yace ina sanki Auntyna baxan bari Abba ya aura miki Wanda baxai dece dake ba.
Saboda xanta jifanshi da addu’a har Allah yasa yabarki kikawo Wanda kikeso…….
Wata sanyayyiyar ajiyar xuciya SAILUBAH ta sauke da Murmushi akan fuskarta takai bakinta kumatunsa ta sakar mai kiss
Abinda yasaba ji shidai yaji
Taqara bashi a kumatu.
Yana kallanta
Tace nagode Qanina
Tashi yayi yana Murmushi Yace toh ni nayi skull xan duba miki Komai gobe sai mutafi tare ko
Tace nifah nagama skull
Yace yi hakuri mana mu’danje gobe
Taturo baki ka’dan Tace kanasan takura min ko
Yace aa my Aunty
Tace toh Allah ya kaimu
Ina wannan mara kunyan
Yace ‘dan uwana
Tace koma Waye
Yace yana ‘daki yace ma yana gaidake
Tace kafiya kare mutum
Yayi Murmushi da bata kiss ahannu yafita tabishi da kallo.
Xuciyarta cike da San qanin nata
Yana fitta yakira KHAMIS da FAWAS Yace musu gays akwai matsala fah
FAWAS Yace nafi kowa shiga cikinta xa’a rabani da HAMEEDA
KHAMIS Yace hmm muha’du a skull pls xan rasa Aunty XEE…..
SAILUBAH ko RAMADAN na fitta da minti goma ta’dauki gyalanta sai ‘dakinsa dan tatashi da abinda junior yayi mata jiya
Xuciyarta na gaya mata gwara tacimishi mutunci ko tasami nutsuwa
Aiko tana turo ‘dakin tagansa yana Reding wani novel
Suka kalli juna
Nan take xuciyoyinsu suka bada dam fa’duwar gaba tabayyana a fuskokinsu
Taqare mishi kallo tsaf kana Tace naxo inja maka kunne👂🏻kaji da kyau ni ba sa’arka bace. Naga iskanci da rashin kunya Suna maka yawo akah. Toh ni ‘dinnan xan sauke makasu
Mara mutunci kawai har xaka kalleni kace baxaka bani kowane irin matsayi na SOO bah
Ni sa’arkace daxaka bari baxan tunaninka ya saka furtamin wannan Kalmar.
Ko ajikina Kaga anrubuta ina buqatar soyayyar qaramin Yaro ‘dan iska mara kunya kamarka ne iye tambayarka nakeyi
Tashi junior yayi yana murmushi
Cikin halin ko in kula ya xuba drink yasha yana binda da wani shegen kallo of 2 down.
Tun safe yatashi da muradin San ganinta
Da San jin muryarta ko yasami nutsuwa
Ganinta yanxu yasa hankalinsa ya kwanta xuciyarsa tacika da farin ciki
Kalamanta basu 6atamai raiba danya shirya gyara mata su
Ya sauke kallansa akan bakinta ya cije harshe cikin sanyi
Yace kingama
Tabishi da mugun kallo
Yace toh mu dawo baya mana ka’din👌🏻
Tace me kenan
Yace kina maganar ko naga an rubuta kina buqatar soyayyar qaramin Yaro ajikinki
Toh na yaushe
Bayan banxar xuciyarki da wawan tunaninki ya kasa wayar miki da kai ki fahimci kinda’de da fa’dawa soyayyar qaramin Yaran
Wawiya kawai. Kowa kika samu saiki kai hannunki jikinsa
Toh bara kiji daga yau kika qara kirana da ‘dan iska saina nuna miki halin ‘yan iskan danni tantiri ne acikinsu
Kinxo ki jamin kunne akan ke ba sa’ata bace.
Toh angaya miki ni sa’anki ne
Nafa’da baxan baki kowane irin matsayi bah. na SOO
Dan baki kai in baki bah
Nidai na rainaki Sosai Wlhi
Amma kina da wasu abubuwa daki mallaka Wanda nakeso agame da mace wayayyiya me aji……..
Ki dinga killa cema mutumi na kanki dan yana maseefar sonki.
Idan kikayi wani kuskuran da wani yaganki yafara sanki Wlhi saina hukuntaki.
Dan inasan farin cikinsa
Ya qarashe maganar tashi da miqa drink ‘din hannunsa yana Murmushi……..
‘Daga hannu SAILUBAH tayi xata sheqa masa marii
Yayi saurin gare kansa tawajan riqe hannunta
Ya waro fararan idonsa kamar na senior Yace kut😳
Tunda nayi wayo ba’a ta6a marina bah
Kikayi kuskuran hakan Wlhi saina miki dukan tsiya
Yafa’da da sake hannunta tare da quqarin ‘daukar wayarsa da take ringing. Yaga Abbas abokin nasa………
SAILUBAH ta’dora hannu aka🙆🏼 taxabba’da ihu da fashewa da kuka
Kuka take Sosai dan tunda uwarta ta haifeta ba’a ta6a cimata mutunci irin wannan ba
Kuka take hawaye na xuba mata.
xan cikan sa nayi mata yawo acikin kwanyarta
Ganin haka yasa junior in ‘daukar wayar Abbas
Ya xuba mata ido yanajin kukan nata har cikin ransa
Saiyayi yunqurin barin ‘dakin dan yasan Abbas xuwa yayi ‘daukar nasa
Ai tamkar ta ankare tasama kofar key
Tare da goge hawayanta takallesa cikin kallan tsana
Tace kai ka’isa
Ka’isa kafita daga ‘dakinnan batare dana hukuntaka bah
Wlhi saina xaneka kafin kabar ‘dakin nan
Junior yaxuba mata ido. Tausayinta ya kamashi. Sam bayasan ganin mace cikin damuwa bare yaga tana kuka
Sai dai indole ba yanda xaiyi
Nan yaji yanasan lallashinta. Amma bata xahiri ba taba’dili 😬
Yafara tunanin ta inda xai lallasheta
Aiko dabara tafa’do masa
Yacire bell ‘din jikinsa ya miqa mata Yace gashi Ki xanenin dan sauri nake amma ahannnu xakimin
SAILUBAH ta kar6a dan xuciyarta xafi take mata
Amma me😳
Kunsan ance kowane bawa da qaddararsa arayuwarshi
Wani Kaga Allah yasa mishi tsoran abinda bai taka kara ya karya ba.
Toh hakance tafaru da junior
Tun yana qarami Allah ya jarabce shi da tsoran kyenkyaso…..
Idan ya ganshi har sumewa yakeyi
Shiyasa idan kaje ‘dakinsa na waje ko na abuja xaka rantse da Allah ba’a rayuwa acikin ‘dakin
Dan koyaushe ma’aikata acikin aikinsu suke
Toh Yanxu mah kamar ance ya kalli gefansa
Aiko yaga kyenkyaso
Wani tsalle yayi sai gashi abayan SAILUBAH
Cikin bala’in tsoro Yace kyenkyaso kyenkyaso
Yafa’da afurgice
SAILUBAH ta kallesa da mamaki furgicewar da yayi
Yana mammannewa abango cikin tsoro yake nuna mata shi da hannu
SAILUBAH tabi kyenkyason da kallo kana ta kallesa tana rayawa aranta gaskiya bata ta6a ganin ‘dan iska ‘dan rainin wayo kamar junior ba
😳😳😳
Abin mamaki hawaye tagani yana xubamai pls dan Allah Ki kukoreshi xan mutu
Nan taga idanshi yafara juyawa yana kakkafewa jikinsa na rawa
Yana kallan kyenkyason cike da tsoro
SAILUBAH tasaki baki tana kallansa
Bata ankareba sai ganinsa tayi luuuuu…..
Ya xube aqasa
Tana kai hannuta gareshi taga Ashe sumewa yayi
Aiko nan take tayi cilli da bell ‘din hannunta ta bu’de furiji ta ‘dauki ruwa ta watsa masa
Ina Junior bai farfa’do ba
Tayi sauri tabu ‘kofar hankalinta tashe xata futta
Sai kuma taji mutsi
Nan tajuyo da sauri
Aiko sai taga kyenkyason ne ya hau kan wata leda yake motsi
Taje takashe shi da takalmi tayi waje dashi
Kana tasake yayyafama junior ruwa.
Nan yajah numfashi ya bu’de idansa ahankali
aiko yana ganinta
Ya qanqameta fa’di yake dan Allah kifitar dashi
Tace sakeni
Yayi saurin saketa ka’dan
Tausayinshi ya kamata Tace na kasheshi na futar dashi tanunamai ‘kofa. Kaganshi can mah.
Junior ya koma bayanta Yana cewa xanbar ‘dakin nan yau
Baxan iya da kyenkyaso ba
Ya fa’da da tsoro atattare dashi
Kunsan SAILUBAH da tausayi
Nan tafa’da tunani tana rayawa aranta
Ikwan Allah Wato kowa da abinda yake tsoro
Kalli yanda kyenkyaso ya rikita junior harda sumewa
Tayi nisa atunaninta ya durqusa a ganta Yace dan Allah ki’daukeshi nasamu na hucce
Ta kallesa yayi sanyi qalau abin tausayi
Tace meyasa kakejin tsoransa
Yace nima bansani ba
Inaga dai tunda aka haifeni idan naga kyenkyaso nake sumewa
Bana sanshi
Xai iya kashe ni wata rana
Pls ‘daukeshi na wucce baxan qara kwana a’dakin nan bah
SAILUBAH tayi Murmushi nan kuma tatuno da rashin kunyar da yayi mata
Tace baxan ‘dauke ba
Ya waro ido😳 cikin tsoro Yace sabo dame
Tace saboda baka da kunya baka da mutunci Sam bakasan darajar na gaba dakai ba
Junior ya kalli ‘kofa sai yaga kamar kyenkyason bai mutuba
Hakan yasa ya matso kusa da ita yana kallan kwayar idanta
Ya fashe mata da kuka Yace dan Allah dan Annabi kitemaken Wlhi ina maseefar tsoran abunnan
Kuma baxan qara yimiki rashin kunya ba har abada indai Xaki temaken ki’dauke shi
Hankalin SAILUBAH ya tashi. ta hango tashin hankalin da tsoran da yake tare dashi. cikin sauri Tatashi Tace toh kayi shuru manah.
Hankicif ya ‘dauka ya goge fuskarshi dashi.
Yana kallanta ta’dauki kyenkyason ta’daureshi a baqar leda tasa a abin xuba sharan senior tarufe shi
Sannan Tace kaga nasashi Cikin nan kuma yana leda mah shikenan 🙅🏼 ko
Yayi saurin ‘daga mata kai tare da xuwa gefanta ya sakar mata kiss a kumatu Yace nagode Auntyn brother yafa’da da Murmushi akan fuskarshi
Tace kaifah ‘dan iska ne
Wayace kamin kiss
Yace namiki ne dan nuna godiyata gareki bawai dan kinkai ba
Ai kinsan baki kai wannan matsayin da xankai tsaftataccan bakina kumatunki ba
Tace ko
Yace gaske
Tace hmm xakaci gaba daga inda katsaya min arashin kunyar ko
Yayi mata kallan raini Yace eh
Tayi Murmushi ganin ya ficce daga part ‘din.
Tace aranta xaka gamu danine tunda nagane abunda yake hargitsaka ni dakai ne
shegen Yaro kawai
Haka tabar gidan xuwa nasu
tana jinjina lamarin tana mamaki Ashe akwai mejin tsoran kyenkyaso
Tana xama takira XEE
Mamah CE ta’dau wayan take gaya mata tana skull
Tace toh intadawo takirata. Maman Tace toh
Daga jiya xuwa yau har ‘yan unguwar sunsan Auran SAILUBAH mutuwa yayi
Dan ita kanta in katambayeta cewa take mijin bame halin kirki bane shiyasa barinma Auransa
Can wajan qarfe uku RAMADAN senior ne da FAWAS da KHAMIS agidansu FAWAS
RAMADAN Yace wai Dady Aure xaiyimin a shekarar nan
FAWAS yagyara xama ya gaya musu yanda sukayi da dadynsa
KHAMIS mah yafa’di yanda sukayi.
Duk hankalinsu tashi yayi
KHAMIS Yace yanxu haka Dady ya kori babah me gadin gidanmu
FAWAS Yace nima haka
RAMADAN Yace Ku gwaraku tunda kunbu’de hanya
Auntyna batasan kanta bah haryanxu
FAWAS Yace baka dai nemi tasani ba
Ni yanxu damuwata HAMEEDA. Pls kurakani gareta yau
KHAMIS yajah tsaki Yace idan narasa Aunty XEE toh Wlhi mom Dad sun rasani kenan…..
RAMADAN yayi murmushi Yace ga shawara
Yace ina jinka
Yace tunda baka nuna mata komai bah a skull toh anjima idan kaje gidansu kagaya mata
Sai kaji me xatace
Yace ko
RAMADAN Yace kwarai
Yace toh Allah ya kaimu dare
RAMADAN ya dafah FAWAS Yace toh kai kuma sharri mu wucce kawai
Da sauri FAWAS yashige toilet
Minti biyu ya ‘dauka yafitoh
Ya shirya kansa suka nufu qauyan takai
Suna xuwa ko suka sami Yaron aike
FAWAS ya kirashi Yace yakira mishi HAMEEDA aiko da gudu yaran yashige gidan.
Tana gaban mulhu kamar Kullun. Yaran Yace ana sallama dake HAMEEDA
Tace Waye
Yace wasu ‘yan gayune a mota
Da sauri ta ‘dauki hijabinta dake rataye a igiya
Tashige ‘dakinta tafeshe shi da turare tasaka
Kana tayi niyar ficcewa……
Inna tace toh akuya me San Maza sunyi kira jiki na 6ari anfeso hijabi da turare ko
Tace aa fah Innah
Tace nayi qarya kenan
Shuru HAMEEDA tayi
Innah tajah tsaki Cikin baqin ciki Tace saiki gaya masa sakwan kawun naki
Wlhi idan bai turo iyayansa acikin sati biyu bah toh kitabbata Auran Alo ya hau kanki.
Tace toh xangaya mai
jah tsaki innan tayi
HAMEEDA ko tayi futowarta
Allah Sarki takwana biyu bataga masoyin nata bah
Dan haka tana ganinsa tawage haqura
FAWAS yayi Murmushi Yace aminci ya tabbata agareki ya masoyiyata kuma YAYATA
Tace kaima ya tabbata agareka kaxo lafiya
Yace qalau matata da fatan yau kin shirya min kalamai
Tace eh kuma masu da’di
Yace toh Madallah gayamin
Tace kawuna da inna sunsani agaba wai dole saina gaya maka katuro magabatanka nan da sati biyu inba hakkaba Su Aurar dani ga Alo….
Gaban FAWAS ya fa’di cikin ‘daure fuska Yace waye kuma Alo
Tace wanine adanginmu
Yace kina sanshi
Ta kallesa da harararsa Tace Amma ai Kasan ba wanda nakeso sama dakai
Shine xakamin wannan tambayar
Yace toh kunta6a hira dashi
Tace aa
Yace Ki gayamin gaskiya
cikin fusata Tace wai xanma qarya ne
Yace nasa ni
tunda ‘dan uwanki ne ai xaki iya muna funtata kuna tare kicemin bakya tare
Ran HAMEEDA ya 6aci ta ‘dago ta kallesa. Nanta hango kishi mala mala kwance a fuskarsa
Ganin haka yasa tamayar da 6acin ranta Tace hmm qaxami ne fa
Kuma bashi da ilimin arabi bare na boko
Bakinsa wari yakeyi idan yaxo gaida inna
Na tsaneshi Sam bana sanshi
Shiyasa da maganar tashi tafitoh na sona da yake yin nace bana sanshi
Shine fah kawuna yace toh in gayama ka turo magaba tanka
Sanyayyar ajiyar xuciya FAWAS yasake dan yanxu hankalinsa ya kwanta dayaji gar
Yace yauwa YAYATA dan Allah Karki bari kalma ‘daya tashiga tsakaninki dashi
Tace toh
Yace batun iyayena ko xan gaya musu
Tace toh
Yace toh gayamin
Tace wani abu
Yace dabaki ganni kwana biyu bah me kikaji aranki
Tace baqin ciki da tashin hankali mana
Ya gya’da kai
Yace dama kina sona har haka
Tace Kaine farin cikin ruhina Kaine farin Cikin xuciyata Kaine farin cikin idanuna
Ina sanka FAWAS
Kana hanani bacci
Idan na rufe idona ganinka nakeyi cikin mafarkaina
Idan nabu’de hotan fuskarka nake gani ga kowane halitta idan nayi ido hu’du da ita
Idan ina aiki tunaninka yafiyin aikin nawa yawa
Sai inta kwa6a innah tata xagina
Ina sanka ina sanka ina sanka
Bansan yaushene xuciyata takamu da sanka har haka ba.
Farin ciki yacika xuciyar FAWAS Yace Allah kanunamin ranar daxan mallakeki amatsayin matata
Tace AmEEn
In kawo maka ‘dan wake
Yayi saurin girgixa kai alamar aa
Tace meyasa
Yace haka dai
Tace haka kawai
Yace naci abinci ne
Tace toh meyasa kaci Bayan nace kidenaci in xakaxo gareni
Yace mantawa nakeyi
Tace meyasa dukkan wani abu baka mantashi sai wannan
FAWAS yajah numfashi Yace kibarni haka dan Allah
Kwakwalwata ta tushe damuwata yanxu in San yanda Xanyi iyayena suxo Su mallaka ma iyayanki sadakinki
Kona samu in mallakeki cikin watanni biyu
Tawaro ido Tace wata biyu fa kace 😳
Yace eh
Tace yayi ka’dan
Ina lefin wata biyar
Kaga lokacin dangi sunsan da tafiyata gidanka
Sai suyimin kayan ‘daki anutse
Amma wata biyu yayi ka’dan
Ko tsintsiya banga innah da kawu sun siya min ba
Bare aje kan kujeru gado randa ledar ‘daki tukunya………
Xuwa yanxu FAWAS ya saba da surutu da shirmen HAMEEDA
Ganin da yayi dare nayi shiyasa shi katseta da cewa YAYATA
Tace na’am
Yace xamu tafi
Tace tun yanxu
Yace eh Kinga dare yayi Tace toni ban gaji da hirar dakai ba.
Yayi Murmushi Yace so kike na kwana anan Taturo baki da cewa eh
Murmushi yayi ya hau lallashinta dayi mata da’din baki har yasami Kansa tabarshi
Ya miqa mata ku’di taqi kar6a. Sanda ya ha’da da rokwanta Allah Sannan takar6a a shagwa6e
Suna hanyar dawowa gida ne.
RAMADAN Yace ko tawajan surutu HAMEEDA xata nisha’dantar dakai
FAWAS yayi Murmushi Yace kunji dai itama ansakota agaba ko
KHAMIS yayi dariya Yace Allah na roqeka kasa asako itama Aunty XEE agabah
RAMADAN yayi dariya Yace AmEEn
Bayan sallar isha’I ko KHAMIS Yana tare da XEE
Yake gaya mata halin dayake ciki
Yace pls my luv Karki bari arabamu
Komai wiya xan nace miki
Pls karkiyi yunqurin barina
Sanki yagama yin tasiri ako’ina na jikinsa
Cikin sanyi XEE Tace Musa addu’a agaba. Basan ya akayi nafa’da soyayyarka ba
KHAMIS in bakai baxan iya rayuwa bah
Shuru yayi mata danshi yafi jin tausayin kansa akanta
Haka suka rabu xuciya cike da damuwa
Itama hakan abin yaxo mata
Dan tana shiga gidan nasu iyayanta suka sata agaba
Akan tagaya musu Wanda takeso
Tace KHAMIS…..
Babanta Yace KHAMIS Wanne 😳
Tace KHAMIS dai BABAH
Mamah tadoka salati Tace KHAMIS qaninki😳
Tace eh
Ni shi nake so
Baban nata yaxuba mata ido Yace Zainab baki da hankali
KHAMIS ba sa’an Auranki bane
Yayi yaro
Kin girmeshi da shekara kusan shidda.
Kiyi tunani mana
Tayi shuru
Yace kirabu dashi kinji
Hawaye ya xubo mata. Tace Wlhi BABAH baxan iya rayuwa ba KHAMIS ba……
Gauuu mamah tafalleta da mari
Tace sai yau nasan baki da hankali. Ko kinsha giyar wake iyayansa ba yarda xasuyi ya aureki ba
BABAH Yace koni baxan yarda ta aureshi ba.
XEE tafashe da kuka da barin falan
Mamakinta yacika iyayan nata
Tana fa’dawa gado takira SAILUBAH wacce take kwance har lokacin tana tuna junior dana dariya wani lokacin taji tausayinshi
Gashi tana so senior yaxo tabashi labari……
Ta’dauki wayan tana fa’din qawata yane
XEE tafashe mata da kuka wiwi
Tace SAILUBAH xan rasa KHAMIS
Tace bangane bah…….
Nan ta Kwashe Komai tagaya mata
SAILUBAH tayi dariya Tace dalla Ki kwantar da hankalinki
Kinsan fah ba qaramin so iyayan KHAMIS suke masa ba
Idan sukaga ya kamu da ciwo aidole su aura mishi kee
6angaransa kenan
Naki ko duk yanda akayi dake kika kafe kikace shi kikeso aidole suma su hakura su barki dashi
XEE tajah numfashi Tace wato duk Wanda Allah ya jarrabeshi da SOO toh yagode masa
SAILUBAH ba ciwan dayafi so xafi da ra’da’di
SAILUBAH Tace hmm Allah ya futar da kowa daga matsalar da yake ciki
Tace AmEEn
Suka ajiye waya
SAILUBAH tayi dariya Sosai
Tana cikin yine senior ya shigo
Yaqare mata kallo Yace Auntyna wannan dariya haka
Tace kadai bari so maseefa ne
RAMADAN yayi Murmushi Yace Sosai
Kin fa’da San wani ne
Tace ni😳
Yace eh
Tace aa
Yace hmm dama naxone kibani labarin yanda akayi ‘daxo junior yace baxai kwana a room ‘dina ba
Na tambayeshi Yace in tambayeki
SAILUBAH tagyara xama tabashi labari tiryan tiryan
Abin yaba RAMADAN tsoro tausayin ‘dan uwan nashi ya kamashi
Yace toh kidena dariya dan Allah
Tace tunda nasan me yake sashi tsoro ya shiga uku aguna Wlhi
Yace kai Auntyna
Tace sai da safe Yace Aunty
Tace miye
Yace kiyafe mishi pls
Tace hmmm kabarni dashi dan saina koya mishi yanda ake bin naga
Ta6e baki RAMADAN yayi yatashi yaje yayi mata kiss ahannu
Yace bye bye gud night Tace Yah night
Tabishi da kallo har ya ficce
Daqar Dady da Senior RAMADAN suka lallashi junior ya hakura ya kuma room ‘din senior bayan an caje ‘dakin tas an tabbatar ba wani kyenkyaso??
Washe gari XEE tana tare da SAILUBAH Suna tattauna matsalolinsu
Senior ya shigo Yace Auntyna baki shirya bah
Tace eh jeka kawai nafasa
Murmushi yayi Yace Aunty
Tace RAMADAN
Yace Kusan darajar karatu fah
Tace toh
Yajuya ya fitta
XEE Tace wa yaketa wani karatu anata luv
SAILUBAH tayi dariya
Tace ba wance ta fa’domin sai Saudat
XEE tajah tsaki tace Allah ya ha’data da shegiyar kishiya makira……
SAILUBAH tagyara xama tabata labarin junior tsaf
Mamaki da al’ajabi yacikata Tace yanxu RAMADAN ‘yan biyu ne Tace eh mana
In kintashi tafiya kilesa zakiga ‘dayan kisha mamaki
Sam bashi da kunya
Kuma Wlhi baki isa Ki tantance kowa acikinsu bah
Jiyanma dan nasan nawan yayi skull ne shiyasani tabbatar da wancan ‘dan iskan
XEE Tace aiko xanje in gansa.
Yanxu tashi ki shirya kinga lokaci na tafiya
SAILUBAH tajah tsaki Tace toh me xaku siya mata nema…..
Kan XEE tayi magana Kakah tasaka tata maganar Tace ina xakune
SAILUBAH Tace gidansu Maimunan da Nace miki yaune kamunta. Amma kafinnan saimun ‘danyi siyayya a kasuwa.
Tace oho yarinyar kirki inkunje Ku gaishe min da mamanta
XEE Tace toh
Matar baban SAILUBAH CE tafitoh cikin shiri Tace Kakah nima natafi gidan Umma (qanwar ta)
Kakah Tace toh saikin dawo
Har takai ‘kofa tadawo Tace da ku’di awayarki ne SAILUBAH
Tace eh
Tace ‘dan sammin nakira abbanki da Allah
SAILUBAH tamiqa mata wayan
Takar6a da danna number tasa
Kana tafito harabar gidan
Bayan tagama wayanne tamanta tawo waje da ita
Lokacin yayi daidai da fitowan junior yauma Abbas yaxo ‘daukarshi ya xaga dashi gari
Sai suka ha’da ido haka kawai ya tsinci kansa da gaisheta
Tace lafiya lau RAMADAN kaga namanta nafitoma da Auntyn taka wayarta ungo kaimata
Junior ya kar6a yana cewa toh adawo lafiya Tace AmEEn
Ya ‘dauki minti biyu yana kallan gidan shin Ya shiga ne ko ya tura Yaro yakai mata…….
Abbas ya dafashi Yace abokina lokaci na tafiya fah
Yayi Murmushi Yace ‘dan jirani ka’dan????
Yana fa’din hakan ya shiga gidan
A falan yasamesu lokacin Kakah tabar falan
XEE Tace ha’a kadawo ne kuma
Kallo ‘daya yayi mata yasan itace Aunty XEE
Yayi mata kallan mutunci Yace eh
SAILUBAH ta harareshi Tace kaji maqaryaci harda wani cewa eh kamar shine
Toh qamshin Ku yasa naganeka
Meyakawo
Yayi Murmushi dayi mata kallan raini yana qarema falan kallo Yace mexai kawoni kuwa
Yafa’da da cillah mata wayarta
Yaci gaba da fa’din akwalar wayarki mamanki tasani kawo miki banda haka mexai kawoni
Tace wai kai meyasa kayi cos a rashin kunya ne
Ya harareta da jan tsaki xai bar falan
Takalli XEE wacce tasake baki tana kallan Junior Tace mata kingan shi ko
Sam bashi da kunya gashi ‘dan iska me tsoran kyenkyaso??
Ya juyo ya kalleta cikin nuna rashin damuwa da furucin nata yanuna XEE da hannunsa Yace kinci darajarta dana nuna miki iskanci a falan gidanku kamar yanda nayi miki kashedi
Duk da haka kinci bashi. Shawara ‘daya xan baki. kar kiyi kuskuran da xamu sake ha’du da juna ni da ke
Dan ba abinda xai hanani nuna miki ni tantirin ‘dan iskane….
Ya qarashe maganar Cikin nuna rashin kunya da raini??
Kana ya futta
XEE Tace heeeee??
Naga mara abun al’ajabi
SAILUBAH tajah numfashi Tace tunda uwata ta haifeni banta6a cin karo da Wanda ya bala’in rainani da cimin mutunci irin wannan shegen yaran ba.
Sam kuma yau banji Komai ba akan kalamansa dama jiyane bakiga yanda yasani kuka bah
XEE Tace ni tsoro fah yabani
Gashi ba abinda yaraba shi da RAMADAN namu
Wlhi in ahanya ne naganshi ‘dauka Xanyi RAMADAN ne
Harfa tsayinsu ‘daya qaurin jikinsu ‘daya????
SAILUBAH Tace ina ganesu dan qamshinsu
Na saba da RAMADAN kinga ko qamshinsa baxai bar hancina bah
XEE tajah numfashi Tace sai kiyi taka tsantsam dashi dan na hango abu ‘daya atare dashi
Tace miye shi
XEE tata6e baki Tace baki lura idan shi a bala’in bu’de yake ba
Yafi RAMADAN bu’dewar ido Sosai
Tace hmm barni dashi na da’de da hango hakan tuni.
Kinga tashi muje siyayyar nan
kinmaqi fa’dar abinda xamu siya mata
Tace musiya mata kayan kitchen kawai…..
Junior ko yau rijiyar xaki suka nufah
Abbas Yace pls abokina ka’daure yau dai kayi budurwa wacce xata xama mata agareka. Dan naga Shakira dai ba Auranta xakayi bah
Yayi Murmushi Yace hmm nakamu dasan wata Amma baxan sameta bah
Abbas Yace me yasa
Yace haka dai
Yace toh basai kasamu wata ba ka………
Abbas bai idda xancansa ba sakamakwan wata budurwa data Sha gaban motarsu……
Yayi saurin taka burki cikin 6acin rai ya fitto xai sauke mata maseefa…..
Saidai ganin hankalinta tashe shiyasa shi harararta Yace da Allah malama matsa min ahanya
Wawiya da yanxu na ka’deki fah
Cikin raunanniyar murya Tace dan Allah Ku tamakeni wasune suke bina xasu 6atamin rayuwa dan Allah kutemakeni……..
Kan Abbas yabata amsa wata mota daxo tayi wani wawan parking a kusa dasu
Maxa hu’du suka fitto daga cikinta
Da sauri taje bayan Abbas tana fa’din kagansu ko
‘Dayansu ne Yace kina 6ata mana lokaci fah
Dalla xoki shige cikin
Junior ya fitto Yace idan taxo ta shige uwarku xaku mata…..
Duk suka kalleshi ya Kawar da idan nashi daga Kansu yana jan tsaki
Wani cikinsu Yace kai ‘dan gidan uban Waye
Kasan Waye ni
Duk yarinyar danaji sha’awarta dolene inyi amfani da ita
Tayimin dan haka kai baka isa ka hanani cinma abinda nakeso bah.
1 ni ‘dan gidan ubanka ne
2 Allah yasa kaine ‘dan shugaban qasar Nigeria
3 toh daga yau kadena kusantar kowace ‘ya mace. Idanko kayi nasarar cigaba da kusantar mace. Toh katabbatar nama gurin bugun wasa ne
4 Wlhi na’isa har nayi yawa. Indai kaso cinma burinka akan yarinyar nan
Toh namaka alqawarin hakan baxata faruba…….
Junior ya qarasa maganar da kai mishi wani wawan naushi abaki
Ya saki wani qara dan atake haquranshi hu’du nagaba suka xube.
Bai ankareba ya kuma kai mishi wani naushin ta qafa. Ya sauka a gabansa.
Wannan karan qarar daya sake tafurgitasu gabaki ‘dayansu
Dan yana yinta ya fa’di sumamme
Cikin xafin nama wanda ya fara magana ya kawoma junior naushi
Baisan duk a ankare yake dasu ba
Dan haka bai samu nasarar samunshi bah
Amma shi junior yayi nasarar bashi wani naushi aciki tawajan sunkuyawar da yayi wajan kare kansa da yayima naushin daya kawo masa
Bai barshi hakaba sanda ya qara bashi a gefan kunnansa
Nan ya saki tashi qarar da durqusawa a qasa cikin rikicewa
Ganin haka yasa sauran biyun suka afku masa????
Ai nan take fa’da ya kaure. Ji kake maxaje na nishi
Abbas yayi shuru kawai yana kallan yanda junior yake basu wahala
Yasan idanma yayi fa’dan dayafi haka daidai ne dan baya wasa da xuwa wajan koyan tirenin Sam a skull ( junior kenan )
Ba qaramin doka suka Sha agunsaba
Abin daya dinga basu mamaki ‘daya ne yanda duk yake kaucema dukkanin dukan da suke kai masa
Abbas ne ya janye junior xuwa mota da janta cikin sauri ganin mutane sun fara taruwa
Ya kalli buduwar Yace inane unguwarku Tace bacirawa
Yace me yashigo dake nan
Tace naxo gidan qawata ne
Shinefah daga fitowata suka dinga bina wai tsaya
Niko na tsaya
sanda naga ‘dayansu yana Neman ha’da ni da jikinsa shine nayi yunqurin gudu
Shine fah suka fara bina
Abbas ya ta6e baki Yace Allah ya temakeki
Ta maida kallanta ga junior nan taga danne danne mah yake awaya
Tace nagode da temakwan da kayimin Allah ya saka
Shuru junior yayi mata.
Ganin haka yasa Abbas cewa AmEEn
Haka suka sauketa akan layinsu Tace mah Abbas dan Allah ban number naka mana
Baiyi musu bah ya bata dan yana lura da mayataccen kallan da take bin junior dashi
Sanda tajuya junior yabita da kallo kana yajah tsaki Yace kagafah shigar da tayi badole ‘yan iska suji sha’awarta bah
Abbas dai jan motar tasu yayi yana cewa hmm sai ahankali
Ya kuma jan tsaki Yace Mai dani gida pls….
Abbas Yace tajama yawanmu kenan
Shuru junior yayi masa
Join Us on WhatsApp Here
????????wayyo ni Rahamat????????
Wa’yannan yaran da junior yama duka yaran manyan mutane ne
Wa’yanda gwamnati takeji dasu
Hakan yasa ko cikakken minti biyu basuyi agun bah labarin dukan da junior yayi musu yaje garesu
Da tashin hankali suka ibi yaran nasu xuwa asibiti
Suna mai fatan Allah ya ha’dasu da junior Su hukuntashi
Taqar akasamu Mubarak ya farfa’do
Wanda yafara cin mugun duka a hannun junior
Yo dole nace mugun Duka tunda bugi biyu yayi masa yasashi sumewa??
Sauran ko ansami kansu cikin sauqi
Har suke maidama iyayan nasu yanda abin ya kasance
Jin basu da gaskiya yasa 6acin ran iyayannasu sauka ka’dan
Mahaifin Mubarak yasa ayima Mubarak ‘din Duba na musamman cikin qanqanin lokaci dan tabbatar da lafiyan gabansa
Likitoci sun gano mararshice tayi bala’in buguwa Amma bugun bai ta6a gabansa bah
Ba mahaifin Mubarak ba hatta Mubarak sanda yayi hamdala ga Allah
Amma yasa aransa baxai bar Junior ba Wlhi saiya nemosa duk inda yake yayi mishi fin abinda yayi mishi
Wannan kenan
Tafiya suke ‘dagwas ‘dagwas Cikin yanga da Jan aji
Kallo ‘daya xaka musu kasan sunha’du
Kaso mallakar ‘daya daga cikinsu
SAILUBAH da XEE kenan
Suna hanyarsu ta dawowa daga gidansu Maimunan da sukaje kamun nata
Wani Mustafah yayi parking motarsa gabansu
Yafitoh Yana Murmushi wani ma ya biyo bayansa daga cikin motar Ameer
Mustafah ya kalli SAILUBAH Yace ‘yan mata jima
Ta 6ata rai
Yaci gaba da fa’din sunana Mustafah. Wannan abokina ne Ameer
Mun ganku munaso
Da fatan xaku bamu ha’din kai dan kar muyi rashinku mata masu ajii da hankali
SAILUBAH tajah tsaki taci gaba da tafiya
Ameer yasha gaban XEE Yace kima Allah da Annabi kitsaya Ki bamu numbarku da gaya mana gidanku dan darajar Allah
Tace kaci ko darajarsu Amma kasani duk ba taku anan
Mustafah Yace eh munji
Haka tabasu numbar wayar dayi musu kwatance
kana tacinma SAILUBAH tana cewa shegiya Qawata kina neman miji dan kar aha’daki da wanda bai dace bah Amma kina wani Jan aji
Tace aiko nayi sai sun bini
Kinga ko gwara naja musu dan Susan darajata
Tace da wannan dan wannan Amma……
Bata qarasa ba wani Alhaji ya tsayar da tashi motar agabansu yafitoh yana nuna maitarsa akan SAILUBAH
Sam sukaqi kulasa
Suna tafiya yana binsu a baya
Magiya yake musu akan Su shiga ya rage musu hanya Sam sukaqi
Can da sukaga ‘dan naci ne sai suka ha’kura suka shiga
Gidansu XEE ya fara xuwa ya sauketa kafin yaje ga gidansu SAILUBAH ya sauketa itama
Sam qin bashi damar maganarta tayi
Yace dan Allah in dawo anjima
Cikin gajiyawa da nacinsa Tace saidai gobe da safe
Xaiyi magana tayi cikin gidansu
Yayi Murmushi kawai ya tada motarsa
Akan idan senior RAMADAN da junior aka sauketa
Dan suna sama wajan barandar gidan nasu
Dan haka kowa da abinda yake kissimawa aransa
Dama senior kunsan tirketa zaiyi akan Waye ya sauketa
Yayin da junior zuciyarshi ta’dau xafi kamar yaje ya na’da mata dukan tsiya dan nashi ganin bai dace tashiga motar qatan qarden mutum kamar wannan qaxamin bah…..
Ya jah tsaki
Senior Yace wani abu????
Ya kallesa ka’dan Yace no iz Owkie
Senior Yace okay. Bara naje na’danga Auntyna ka’dan
Junior yayi Murmushi Yace brother kenan xaka ka tirketa ko
Yace kamar kasani……
Junior yabishi da kallo har yabar gidan
Ilai kuwa. SAILUBAH na xaune tabaje a falo tana shan ice-cream senior ya cimmata
Ya xauña kusa da ita Yace my Aunty
Tace na’am ‘dan Qanina
Yace waye ya saukeki
Ta kallesa ka’dan. Ta watsar batare da tace mai Komai bah
Yaci gaba da fa’din ki gayamin mana Auntyna
Cikin fusata Tace wai RAMADAN me yake damunka ne.
Saika dinga sani agaba kamar wani abana kana tirkeni akan samarina. ina ruwanka dasu
Yayi mata shuru
Taci gaba. Toh saurayina ne
Yace yaushe kuka ha’du
Ta galla mishi harara Tace yanxu
Yace wai meyasa Sam Aunty bakya jama maxa ajii ne
Daga kin ha’du da mutum yace yana sanki sai kawai Ki lamunce masa sai kace wacce take neman kai da kanta
Ran SAILUBAH ya6aci
Tasan ko xaginsa tayi indai akan samareenta ne bayajin komai
Dan haka tajah bakinta tamai shuru
Shiko ya nace saitayi magana
Dan haka ya ta6e baki Yace baiyi bah
Sam bai dace dake
Ina xaki kaisa da munin nan nasa
Tayi dariya Tace ina sanshi haka.
Komin muninsa yayi min
Shikenan ko
Ya harareta ka’dan xaiyi magana wayarta ta’dau qara.
Tana jinta har takatse taqi ‘dauka
Can kiran yaqara shigowa. Ta’dauka da fa’din hello
Daga can me kiran nata Yace Mustafa ne
Tace ayya ya akayi
Yace muna ‘kofar gidanku dan Allah karkice baxaki fittoba
Tace aiko baxan sami fitowa bah
Dan Allah kayi hakuri kaxo gobe
Tana fa’din haka ta kashe wayan gabaki ‘daya
RAMADAN daya gama jin Komai
Sai yayi kalar sanyi Yace Aunty
Ta kallesa
Shi kuma wannan Waye
Tace Mustafah
A ina kuka ha’du
‘Daxu. Tabashi amsa
Yace kut😳
Ta kallesa da mamakin yanda yaxaro ido
Tace menene
Yace ina xaki kai maxa biyu alokaci ‘daya
SAILUBAH tagyara xama Tace kaga wannan Mustafan kyakkyawa ne kuma da alama me ku’dine gashi nutsattse na lura baxaiyi girman kai ba….
Naji ina sanshi da gaske RAMADAN wannan shine maganar Gaskiya
Katayani da addu’a Allah yasa mutumin kirkine na tsaidashi amatsayin mijina.
RAMADAN yayi wani shegen Murmushi Yace ai daga jin muryarsa nasan wannan ha’daddene
Tace Ashe kaji
Yace Sosai mah. Amma baki bashi lokacin daxaixo goben bah
Tace inna kunna wayata anjima ya qara kira na gaya masa
Yace Yauwa inkin gaya masa saiki gayamin dan nagansa
SAILUBAH takallesa Tace aa basai ka gansa bah
Yace Allah ba abinda xai fa’ru bayan namiki alqawari ko kin manta ne
Tace hmm ban yarda dakai ba kabarni kawai
Yace haba Aunty yanxu yadace wanda yakesan Auntyna yaxo naqi xuwa gaidashi
Tace hmm makircinka nake jin tsoro RAMADAN
Indai akan samarina ne kota ina 6ullomin kakeyi. Gwara kawai kasha xamanka Nagode
Ya matso kusa da ita da ‘daukar ice-cream ‘din nata ya fara bata tana Sha
Yace Allah Auntyna wannan karan ba abinda xanyi kiyarda dani.
Tace ka’dau alqawari
Yace eh
Tace toh shikenan
Sanda ya gama bata tas Sannan Yace toh shi wannan daya saukeki yaushe xai dawo. Tace nadai CE mai da safe
RAMADAN yajah numfashi Yace bara naje nayi Sallah in rokwan miki Allah ko
Tace yauwa Qanina
Ya shafi gefan fuskarta Yace Aunty fuskarki da’din ta6awa
Ta harareshi
Yajanye hannunsa yana cigaba da cewa ina sanki Auntyna
Tace nima haka ‘dan Qanina
Ya tashi Yace toh bye bye
Tace kaci abinci fah Yace toh da ficcewa
Tabishi da kallan jin da’di
Shiko yana fittowa yaga Jamila Tace ashe Ku ‘yan biyu ne
Yace eh
Tace toh Kaine RAMADAN ‘dina ko wancan👈🏻 tanuna mai junior dake barandar har yanxu
Dake Senior baya buqatar magana ayanxu sai Yace mata wancan ne nakin
Tace oho nagode
Yace aha bye bye da shigewa gidan nasu
Ya kalli junior dake danne danne a waya Yace nadawo ‘dan Uwa Yace ta gayama Waye shi
Yace ai dolanta
Yace toh Madallah
Senior Ya ‘dan jah tsaki ka’dan Yace harsy biyu ne fah……
Allah yasa gobe bamu da lectures kaga na 6ata mata Komai 🙅🏼
Junior yayi Murmushi Yace kai brother nalura akwai ka da kishi
Yace hmm ba’dan ka’dan ba
Danta shagwa6ani da soyayyarta kagako dole na haukace akan kishinta
Junior ya kallesa yajah numfashi Yace wai danma kanada nutsuwa ne shiyasa har yanxu takasa ganoka.
Yace kai dai bari. Ina ganin harsai na mallaketa nayi ram da ita xata ankare da soyayyata
Junior yayi Murmushi Yace mai xai hana in gaya mata dan tadena cutarmin dakai
Yace barta kawai mutafi ahakan xan gyara mata tunaninta
Junior yayi dariya Sosai Yace wayaga LEEKITAN ZUCIYAH
Senior ya camke da sauri Yace inji AUNTY RAHAMAT tace yaxo ya gyara tunanin NUFAISAT da TAUDAT.
A tare suka bushe da dariya😂
Washe gari KHAMIS ne yafitoh daga wanka yasaka kayansa wa’yanda suka kar6esa ya shafah mai ‘dinsa me da’din qamshi. Ya feshe jikinsa da turare
Kana ya kalli agogo yaga kusan sha’daya 11:00Am haka kawai yakeso yau yaga taurayuwar tasa yanxu……
Cikinsa ne ya mur’damai da sauri ya fitoh falo ya addu’ar Allah yasa yanxu mum ‘din tasa ta ajiyemai breakfast ‘din nasa
Yana duba dining ko yaga Komai da xafinsa yaxauna yaci ya koshi. Sannan ya nufi falan mum ‘din……
Kaga Dadyn KHAMIS mukai sadakin yarinyar nan kawai amasa Auran nan da wuri in yaga haka ya ha’kura da Zainab ‘din
Dady Yace shashaba bah. Ko ina xaikaita oho
Momy tayi dariya Tace hmm bar yaran nan Dady kana rainasu sai subaka mamaki
Yace ai na hango hakanne shi yasa hankalina ya tashi akansa sai ya iya jamin abin kunya
Tace aikuwa
Yace toh yanxu xanje gidan Yayan Madi na gaya masa Komai ko xuwa gobene sai akai sadakin ko
Cikin murmusawa Momy Tace hakan shi yafi…….
Wani qara KHAMIS yasaka ya shiga ‘dakin da sauri da durquwa gaban iyayan nasa Yace pls mum Dad kutemakeni Wlhi bana santa nidai Aunty XEE nakeso….
Momy tajah tsaki Tace kafita saga idona fah KHAMIS in rufe
Aiko sai yafe da kuka Sosai yana fa’din nidai Wlhi bana Santa Zainab nakeso kuma aka ‘daura min Aure da wannan narantse wahala xataci aguna.😰
Momy da Dady suka xubamai ido ganin irin kukan da yake. Sam sai suka kasa cemai Komai
Can dai Dady Yace sai dai kabata wahalan dan saimun aura maka ita
Kuma Aure tsakaninka da Zainab babu shi
Tashi KHAMIS yayi hankalinsa tashe ya bar ‘dakin
Yayinda jikin Momy yayi. Batasan abinda xaisa ma KHAMIS ‘dinta kuka Amma duk da haka itadai batasan Auransa da XEE
Yana xuwa ‘dakinsa ya fa’da gado
Nan ya kira RAMADAN Yace abokina mum da Dad sunsani agaba fah
yanxu haka wai gobe xasu kai sadaki gidansu wannan shegiyar yarinyar
RAMADAN yayi dariya Yace shine kayi kuka
KHAMIS yayi tsaki Yace kaifah ‘dan iskane. Ya xa’ayi baxanyi kuka ba
Kasan wane irin so nakema Aunty XEE
Yace toh Sowie yanxu mu ha’du xuwa qarfe 1
KHAMIS yajah tsaki Yace Allah RAMADAN suka rabani da Aunty XEE akwai tashin hankali.
RAMADAN Yace karka damu
Dan baxa sukai nan gurinba xasu hakura
Yace toh Allah yasa
AmEEn RAMADAN Yace suka ajiye waya
Junior Yace soyayya tana wahalar daku brother
Senior Yace hmm duk acikin mu nafi tausayama KHAMIS tunda bai samu goyan baya agun Dad ‘dinsa ba
Junior ya kalli agogo Yace ya kamata muje baranta dan ganin ko wannan qatan saurayin Auntyn naka ko yaxo
Da sauri Senior yatashi Yace kuma fah.
Haka suka haura farandar saman gidan nasu suka kafama gidansu SAILUBAH ido da ‘kofar gidan nasu
Aiko ko cikakken minti biyu basuyi ba saiga wannan Alhajin daya sauke SAILUBAH jiya yaxo yayi parking motarsa a’kofar gidan nasu
Suna kallo yaciro waya yayi kira kafin ya ajiye
Aiko kamar yanda suka xata ita ya kira hakanne. Dan sai Ganin SAILUBAH sukayi tafitoh tana bah me gadinsu Amarni ya bu’de get tana da baqo.
Nan tajanyo kujerun roba da suke harabar gidan tasaka Su a’inda ya dace kafin takoma cikin falansu
Senior yayi Murmushi yace wannan ya samu shiga da yawa
Junior ya ta6e baki Yace kar dai ka barta ta xaqe da yawa dan komai xai iya faruwa
Senior Yace ban gane bah
Junior ya kallesa da kyau Yace idan kabari hirarsu tayi tsayi. Ina tabbatar maka xata baka mummunan labari
Senior Yace ko
Yace ko shakka babu. Da maida kallansa cikin harabar gidan wanda har SAILUBAH tafitoh cikin kyakkyawar shiga tajera abin Sha agaban Alhajin wanda ya kame akan kujerar rubar kana ta xauna tana fa’din Barka da safiya Alhaji
Yace barka SAILUBAH da fatan kintashi lapia
Tace lafiya lau
Ya akayi kasan sunana. Kuma kasamu number ta
Yace nasani ne lokacin da qawarki XEE tace miki toh SAILUBAH Allah ya tashemu lapia.
Number mah agunta nasamu dan jiya daga nan gidansu nakoma
Tace ayya
Yace wato SAILUBAH agurguje nake akan San da nake Miki
Ina sanki sosai. na yaba da tarbiyarki da halayanki. dan nasamu bayanai akanki Sosai tsakanin jiya da yau.
Sai Naji naqara kwa’dai tuwa daki xama mata agareni.
Sunana Alhaji Auwal me katifah
Inada mata biyu. Xanso ki xama ta ukunsu idai kin iya da al’amurana to shikenan kin rufe musu qofah ba xuwanta hu’du
Ina da yara goma cif…..
Da sauri SAILUBAH ta xaro ido😳 Tace tab
Yace wani abu Tace aa kawai naji yaran naka ne
Yace sunyi ka’dan a wayan shakaruna ko
Tace Sosai
Yayi dariya Yace inasa ran kibani goma daga gareki
SAILUBAH Tace hmm Allah ya kawo masu albarka
Yace AmEEn
Junior Yace yanxu me kakeji aranka brother agame dasu
Senior Yace Wlhi ba abinda banaji
Yace toh maixai hana ka turani in bashi tsoro dan nalura ya fara tafiya da ita bakaga har Murmushi take ba.
Xuwa anjima xata fara dariya
Kaga daga wannan lokacin xuciyarka xata iya samun matsala
Senior yayi tsaki yana bin SAILUBAH da muguwar harara batare da tasan yanayi ba…….
Hmm sunfa fara ‘daukar lokaci fah.
Junior ya katseshi da fa’din hakan
Senior yayi murmushin yaqe Yace yanxu idan naturaka mai xaka mata
Yace abu mai sauqi aguna Amma agunta me xafi
Yace toh jeka.
Junior yayi murmushin jin da’di ya juya yabar barandar
Senior ya bishi da kallan qauna
Yana kallo ya shiga gidansu SAILUBAN
Alhaji ya gyara xama Yace yanxu kin kar6eni a matsayin wanda xaki tsaida matsayin Mijinki…….
Shuru SAILUBAH tamai ganin junior Yana nufusu cikin Murmushi tunaninta senior ne
Yace Barka dai Alhaji
Yace Yauwa barka SAMAREE.
Junior ya kalli SAILUBAH Yace Aunty Waye shi
Tace ban sani bah
Yayi Murmushi yana wani kallansu qasa qasa
Yace Alhaji in gayama wata Gaskiya
Yace eh SAMAREE
Junior ya nuna SAILUBAH da yatsa Yace Wlhi tana da miji…..
Atare SAILUBAH da Alhaji suka waro ido 😳
Alhaji Yace Miji
Junior Yace kwarai da gaske
Alhaji ya kalli SAILUBAH data sake baki da tana kallan junior wanda ko kallanta bai qara yi bah
Yace Amma a binciken danayi banji ancemin tanada miji ba.
Junior yayi murmushi Yace Toh a ina xasu gayama
Bayan jiyannan aka ‘daura Auran
Ita kanta sanda kasauke ta jiya Abbanta yake gaya mata
Nan take tanuna furgicinta da nuna rashin amince warta.
Kuma kawuna ne mijin nata
Yanxu haka yana kan hanyar xuwa nan gidan
Aure ne Wanda dukkansu basuyi xatonsa bah
Maganar gaskiya Alhaji ina santa da kawuna
Dan haka dan Allah katashi kabar gidan nan tunkan tsautsayi ya hau kanta mahaifinta ya ganku yayi mata baki ko shi mijin nata ya ganka ya xargi wani abu
Kuma nima idan ina ganinka xan iya yin Komai dan qetarar da Auran kawuna daga tanga’din da takesan yayi
Alhaji Auwal me katifah yagoge gumi ya tashi yana kallan SAILUBAH Yace kima iyayanki biyayyah hakan xaisa kidace duniya wala hira
Yana fa’din hakan yanufi barin gidan
SAILUBAH na kallansa harya ficce daga gidan cikin damuwa
Kana takalli junior Wanda duk tunaninta senior ne Tace mexance maka
Ya 6allah mata harara dayi mata kallan raini kamar yanda yasaba..
Yace oho miki
Nan ta tsaida idanta akansa Sosai taga ‘dan iskan nata ne.
Ashe ba senior bane
Tatashi cikin 6acin rai Tace meye ha’dinka dani da xaka…..
Yayi saurin katseta da cewa kinga malama dakata Karki wani gayamin magana nima sani akayi
Da mummunan 6acin rai Tace Waye yasaka
Yace kidinga min magana cikin sanyin rai kar ranki ya6aci da yawa dan temakwanki nayi narabaki da qaxami mummuna
Tace ko buri ne shi na buqaci hakan ne
Ya xuba drink yana Murmushi ya miqa mata Yace Sha Auntyn brother kiji sanyi aranki hakan xaisa ranki yayi sanyi
Ta kar6a ta ‘daga sama ta xuba mishi aka.
Ya kalleta Yace biyu kenan
Wlhi bashi kikaci xan rama alokacin da ranki xaifi haka 6aci
Tajah tsaki Tace kai innalillahi
Ya xanyi daku ne ni SAILUBAH
Wancan ya kasance makira
Kai kuma ka kasance ‘dan iska
Waini sa’arku CE
Junior ya kalli sama inda senior yake. Yaga yana nan yana kallansu
Hakan yasa ya mayar da abinda xuciyarsa ta kisa masa yayi mata ayanxu
Amma yasa aransa Wlhi saiya aikata mata shi da ita. Qila daga wannan ranar tadena kiransa da ‘dan iska.
Yace xan hukuntaki ne saina baki mamaki wawiya kawai me tunanin jarirai
Ya qarashe da nuna mata senior da hannu Cikin raini yaciga da cewa shiya turoni
Aiko SAILUBAH Suna ha’da ido da senior yayi saurin ha’de hannunsa biyu 👏🏻 alamar ban haku’ri da furta kalmar Sowie my Aunty
Tagane abinda ya fa’dane da yanda ya sarrafah bakin nasa
Tayi kwafah da cewa ka gaya masa inasan ganinsa
Junior ya fara tafiya yana cewa baxan fa’da b. Idan kin matsu da San ganin nasa Ki kirasa mana. Ko angaya miki ni sakaran namjine da qaramar mace kamarki xata aikeni kuma naje
SAILUBAH tayi Murmushi baqin cikin rainin dayayi mata
Tasa aranta xatayi maganin rashin kunyarsa yau dan Wlhi saita nemo kyenkyaso tabashi gwale gwale dashi.
Sannan tamaida kallanta ga senior Wanda har yanxu kallanta yake
Ta shige cikin gidan nasu
Senior ya kalli junior Yace me yasata xubama drink aka
Junior Yace yayi Murmushi Yace Kaine brother
Senior yayi dariya Yace alamu sunnuna tsowan ya tafi kenan
Junior Yace inaga har abada bashi ba qara waiwayarta
Yace naji da’di Sosai
Junior ya ‘dan bugi kafa’darsa yana cewa hakan nakeso ka kasance ako yaushe
Bara naje na tsaftace Kaina ko
Yace ba matsala. Nima bara naje wanke kaina
Junior yayi dariya suka gangaro daga barandar tare
Shuru SAILUBAH tayi tana naxarin yanda xatayi da senior da junior
Tana Cikin tunaninne senior RAMADAN ya shigo
Ta xubamai ido
Ya ‘dan Sosa qeya yana Murmushi qasaqasa
Ya xauna kusa da ita Yace Aunty…..
Taji sunan har cikin ranta. Amma bata da niyar amsa masa.
Lura da hakan da yayine yasashi cewa dan Allah kiyi hakuri Aunty
Wlhi baxan qara bah kinji
Yafa’da dasan tayi mai magana
Amma sam taqi
Saiya marairaice mata kamar xaiyi kuka Yace Aunty yunwa nakeji
Tace toh ina ruwana
Yayi Murmushi dan dama maganar tata yake buqatar ji Yace haba Auntyna
Tace kallesa dakyau nan tagano shagwa6ar tasace yau tamotsa.
Tace nima yunwar nakeji
Ya tashi yaje kitchen ‘dinsu anan yaga kayan breakfast ‘dinta dankali da kwai ne da farfesun kayan ciki sai ruwan tia
yanda yaga gurin a tsaftace shi ya tabbatar masa da cewa da gaske batayi bah
Kuma daga dukkan alamu ba ita taha’da bah
Dan haka saiya dinga ‘daukawa yana direwa agabanta ‘daya Bayan ‘daya har yagama
Kafin ya xauna agabanta ya ha’da tia ya ‘dauki dankalin ‘daya Yace toh bu’de bakinki in baki
Sam batayi musu bah yadinga bata Komai tanaci tana kallansa
Sanda taji taqoshi Tace toh kaima kaci mana
Yayi Murmushi Yace naci ‘daxo
Tace saika rantse xan yarda Yace narantse miki
Shuru sukayi na’dan wani lokaci. Candai Tace nahakura da samari RAMADAN tunda na fuskanci har abada baxaka barni dasu bah
Yace kiyi hakuri Auntyna xan samu miki daidai da xa6inki me kyau me ku’di me aji me meshakaru
Kallansa kawai tayi
Yaciga da fa’din hmm Auntyna…
Tace menene
Yace shi Mustafan da kukayi waya dashi jiya xaixo ne anjima
Tace xaka koreshi ne
Yayi Murmushi damarairai cewa Yace eh.
Dan bana sanki da kowa Auntyna
Janyo wayarta SAILUBAH tayi Tace tamiqa masa Tace xakaga Mustafah aciki daga nan saika ‘dora makircin naka akansa
Ya kar6a a sanyaye ha’de da jin tausayinta
Haka yanemo number na Mustafah yakira
Ringing ‘daya biyu ya ‘dauka
RAMADAN yagyara xama idanshi Cikin nata Yace kana magana da Qanin SAILUBAH ne
Yace ayya ai naga numbar tane mah
RAMADAN ya ta6e baki Yace kana da sanin ansaka Auranta nan da wata biyu….
Cikin wani hali Mustafah ya furta kalmar ban sani ba Gaskiya
Yace toh yanxu kasani kuma Auran xuminci ne xa’a mata dan haka kabarta pls
Mustafah ya cije baki da kashe wayan
SAILUBAH na kallo yayi blocking number nashin Sannan ya kalleta Yace akwai wani
Mamaki Al’ajabi ya cika SAILUBAH tayi shuru kawai tana kallansa
Ya matso kusa da ita.
Kifa’da man Aunty
Sam rasa me xatace mishi tayi
Ganin da tayi ya kafeta da ido Yana yana aika mata da furgitaccen kallan nasa shiyasata cewa baga wayan ahannunka ba. Kaduba mana
Yayi Murmushi da dora mata wayan kan cinyarta Yace aa basai na duba ba dan na yarda dake. Ya qarashe da dire kallansa a bakinta
Tace RAMADAN
Yace na’am
Tace kashirya kalaman da xaka gayamin wanda xan fa’dama Abbana daxaran wa’adin daya saka min yacika
Sosai ya qara matsawa kusa da ita yana Murmushi yasaka hannunsa yana shafa fuskarta Yace Aunty narigada na da’de shirya kalmomin da zan gaya miki kigaya masa
Fatana dai kimin alqawarin kinbar kula kowane ‘da namiji kenan
Tace hmm aitunda Nace ma na hakura kaima kasan nasallami namarin kenan
Amma kasani idan lokacin yayi baka bani gamsasun kalmomi ba. Kasani nabarka kenan har abada….
Yayi Murmushi Yace na ‘danyi kissing ‘dinki ka’dan Auntyna…
Tace aa
Ya marairaice mata dacewa dan Allah mana Aunty
‘dauke idanta tayi daga kallansa danta hango harda iskanci yake ji bayan shagwa6a yau
Ya qara matsowa kusa da ita yana cigaba dacewa Aunty….
Ta kallesa
Yace inyi
Tasan nacin RAMADAN sarai tunda yacire kunya ya gaya mata sai yayi xai barta.
Dan haka tanunanai goshinta Tace oya
Ya girgixa mata kai yana kallan bakinta
Nan take tagane a inda yakesan yayi mata. Dan haka tamai banxa
Shima shuru yayi mata yana qarema fuskarta kallo lungu da saqo
Kunsan ance kallo gubana
Dan SAILUBAH ji tayi duk jikinta yasake ta’dago suka ha’da ido tagalla mai harara Tace kafara damuna da kallo fah
Yace toh inyi miki sai natafi.
Banxa tamai
Shiko yayi saurin kai bakinsa Cikin nata ya sakar mata shock kiss me tafiya da jinin mutum na wasu sakanni
Sannan ya janye kansa daga gareta yana cewa bye bye my Aunty
Da kallo tabishi harya ficce. Tasauke ajiyar xuciya Tace nashiga uku😰 ni SAILUBAH me yake damuna akan RAMADAN…..
Wayarta CE tayi qara tana ganin XEE CE tayi saurin ‘dauka
Tana cewa Qawata
XEE Tace abokin Mustafan nanne wanda muka ha’du dasu jiya shine ya kirani wai qaninki yakira mustafan Yace mishi wai Auranki nanda wata biyu
Tace hmmm kadai bari XEE dan agabana RAMADAN ya kirashi yagama yimin qarya bayan junior qaninsa yagama yimin
XEE tawaro😳 Tace qiri qiri agabanki
Tace Wlhi XEE tamkar ya tofeni da addu’a Nace mai na hakura da samarin tunda na lura har abada baxai barni dasu ba.
XEE tayi salati Tace Lalle an gaida ke.
Yanxu ya xakiyi da Abban naki
Tace oho fah
Na dai CE mishi ya shirya kalmomin daxai gayamin wa’yanda xan tunkari Abban dashi
Yace wai yarigada ya gama shiryasu
XEE tayi dariya Tace hmm Wlhi RAMADAN ya gama samunki SAILUBAH. Gashi yafitoh da manufarsa qiri qiri akanki. xai juyaki kamar waina. Kuma gashi qaramin yaran da kika raina. Shiyake qoqarin lalata miki tunani
SAILUBAH tajah tsaki Tace ina ganin fah jifana yake da addu’a dan kinsan gwanine wajan addu’a
XEE Tace aikema ba baya bah
Saiki bishi da taki
Tace Xanyi qoqarin yin hakan
Ni yanxu damuwata ‘daya kar lokacin da Abban nawa ya ibam min yacika RAMADAN ‘din ya tiqani da qasa
XEE tayi dariya Tace shegen yarone ya iya da kansa. Sai kiga kuma ya baki mamaki xuwan lokacin
Tace hmm niyanxu fah tsoro yafara bani
XEE Tace haba saikace ba mace bah. karya wani baki tsoro.
Idan lokacin yayi
Yanemi kawo miki shirme kice ya Aure ki👈🏻 kawai…….
Da sauri SAILUBAH tawaro ido 😳 Tace what….
Kinsan ko me kika CE. bayan kinfi kowa sanin banda burin Auran qaramin
Ina kike tunanin RAMADAN xai kaini
Pls Ki share kawai dan ba Abu bane me yuhuwa😔
XEE Tace kawai nasan me yasani fa’da miki hakan
Kigane mana SAILUBAH
Wlhi ina tabbatar miki idan kikayi wasa kikaci gaba da biyema RAMADAN saikin fa’da tarkwan MASEEFAR SOO fiye da yanda naji akan KHAMIS
Tananne Xaki gama da makircinsa gabaki ‘daya idan kikace ya Aureki
Sai kitsaya kiji mexaice miki
Sauran bayani xan gaya miki in mun ha’du.
Xan saurari abokin Mustafan
Dan yace min anjima xaixo
xan gaya mishi Gaskiya inada wanda nakeso
Ta qarashe da kashe wayan bata jira cewar SAILUBAH ba
SAILUBAH tayi sororo da waya ahannu kafin
Tafa’da tunani me xurfi akan zancikan XEE
FAWAS ne yasaka Dadynsa agaba yana xuba mar shagwa6a fa’di yake. Dan Allah Dady kuje gidansu HAMEEDA da gaske xa’a ‘Aurar da ita ga ‘dan uwanta.
Banaso na rasata
Dadyn nasa ya kallesa Yace katabbatar yanda kake santa haka take sanka Yace Wlhi Dady fiye da yanda nake Santa take sona
Dadyn ya ta6e baki Yace ai shikenan.
FAWAS ya rungumi Dadyn nasa Yace I luv u Dady
Yace me 2 my son
Yace toh yaushe xaku
Yace gobe
Wani tsalle FAWAS ya daka yana murna Yace Allah ya barmin kai my Dady…….
Ni kuma ya kashe maka ni ko
Momy tafa’di hakan tana shigowa room ‘din
Xuwa FAWAS yayi Yakama hannunta yayi mata kiss. Yace idan kika tafi Momy nima binki Xanyi
Yana fa’din hakan yabar room ‘din dan yaga fuskarta a murtuqe yana tsayawa dogon magana qila ta canjama Dadyn nasa ra’ayi
Taxauna kusa da Dadyn Tace ina rokwanka da Allah karka biyema banxan tunanin FAWAS
Akan me xaije ya ‘daukomin ‘YAR QAUYE ga ‘YAN BIRNI masu aji yaje ya kwasu mana wahala
Gaskiya ban yarda da wannan Auran nasa bah
Dan haka kawai naji natsani yarinyar
Dadyn yajah numfashi Yace kiyi hakuri Momyn FAWAS baxan iya barin ‘dana cikin damuwa ba
Shi ka’dai Allah yabani ina sanshi bana San tashin hankalinsa
Tunda Yace yaji ya gani yana Santa ni kuma xan xanje ga iyayañta dan Aura masa ita
Ke in banda abinki idan ya Aurota basai Ki maida ita ‘Yar birnin bah
Shuru Momyn tayi dan tasan tunda yace xai Aure masa ita tatabbata baxai fasa ba
Nan taji wata tsanar HAMEEDA ta kamata cikin ranta
Ta kuma sa aran nata xataci ubanta inhar tayi kuskuran yarda ta Auran mata ‘da….
Farin ciki fal xuciyar FAWAS yake shiri dan kaima abokana yan nasa labari
Sosai ya shirya cikin shigar qananun Kaya ya ‘dauki wayarsa yana niyar kiran KHAMIS dan suha’du gidansu RAMADAN….
KHAMIS ko fa’dawarsa gado bayan yagama waya da RAMADAN bacci yayi abinsa bai samu tashi ba har sai kusan qarfe 1:20pm
Ya sake wanka yayi Sallah Sannan yahau shirya kansa
Yana feshe jikinsa da turarene yaga kiran FAWAS ya shigo wayar tasa
Ya ‘dauka yana cewa yane
FAWAS Yace pls muha’du yanxu gidansu senior
Yace Owkie nima yanxu nake San kiranka mu ha’dun ba matsala
FAWAS Yace OK
Suka ajiye waya
Nan KHAMIS ya ibi ku’di da’dan yawa yana tuna jiya ya hango jakar tauraruwar tasa ba ku’di
Ya fitto falo ne yaga Dad ‘din nasa da mum Suna cin abinci
Ya kallesu ka’dan Yace barka da ranah mum Dad
Suka kallesa batare da sunce Komai ba
Ganin haka yasa yanufi fitta….
Mum Tace bakaci abinci ba xaka fitta
Yajuyo a shagwa6e Yace na qoshi
Tata6e baki Tace toh asauka lapia
Ya fitta yana jin haushin iyayan nasa
Dad ya kalli mum Yace lalle idan yadawo kisashi agaba yaci abinci
Dan xan iya jure Komai akansa Amma banda abinda xai ta6imin lafiyarsa
Mum tayi Murmushi Tace toh
Inaga fah yafara fushi da mune
Dad Yace eh ga alamu sun nuna kam
KHAMIS ya kalli direban gidan nasu Wanda yake kai Momy unguwa Yace yau banajin fita da mota pls kaini gidansu RAMADAN
Yace toh ranka ya da’de
Senior RAMADAN da junior ko wani Kaya suka saka iri ‘daya Wanda ya bala’in kar6arsu
Dadyn nasu ne ya kawo musu
Duk iya ha’duwarka idan kayi tuxali dasu saikaso ka qaraci kalanka akansu
Senior da junior sun ha’du iyakar ha’duwa
Baka isa ka banbance tsakaninsu waye kasani bah
Kamar tasu ta6aci
Abu ‘dayane xai saka gane waye wannan waye wancan shine wayewarsu
Junior yafi senior wayewa nesa ba kusa ba
Dan daga idanshi da kallansa xaka gane hakan shiyasa yakejin kansa as big gay
Yayinda Senior yafi junior shagwa6a abayyane
Da iya makirci da bin ra’ayin mutum ya 6oye nasa
Idan ko yaso baiyana nasa ga Wanda yakesan baiyanawa
Saiya marairaice yadinga aika sakwan nasa cikin hikima da aiki da hankali da nutsuwa
Hakanne yake sawa mutane da dama suke ganin wayewarsa da tabbatar da cewa ya iya da kansa
Junior ya kalli ‘dan uwan nasa Yace ‘daxo kada’de agun Auntynka Allah yasa dai ta yafe maka
Yayi Murmushi Yace ai bayanda xatayi dani ‘dan Uwa dole ta yafemin
Junior yayi Murmushi Yace salan soyayyarku tana burgeni Sosai brother.
Idan kuka xama ma’Aurata abin xaiyi da’di da bada sha’awa.
Senior Yace hmm kaidai bari
Ina tausayama soyayyya da qauna idan muka xama ma’Aurata nida ita
Junior ya qara yin murmushi
Yace kayi kyau Sosai wannan wankan na Waye
Yace natane Amma xanyi rakiya. Qila in duba wata budurwata idan nayi ra’ayi
Kan junior ya qara magana saiga FAWAS ya shigo ya tsaya yana kallan wannan yana kallan wancan
Yace gays baxai iya gane waye senior o junior ba Wlhi
Junior Yace harda rantsewa
Yace ai gaskiyane…
Senior ya dafa shi Yace toh gani senior
FAWAS yayi dariya Yace aha
Yanxu nagane tawajan qamshin ka
Kasan naka da nashi ba ‘daya bane
Junior Yace shine yasa ai nace muku xaku dinga ganemu nan gaba
FAWAS ya xauna kusa da junior yana bashi amsa da cewa aikuwa kayi gaskiya
Senior Yace yadai
Yace kaidai bari
Yau ina cikin farin ciki over
Senior Yace kamar ammaka albishir da cewa gobe HAMEEDA xata xama mata agareka
FAWAS yayi dariya Yace kusan haka
Nan ya kwashe yanda sukayi da Dadyn shi ya gaya masa
Junior yayi Murmushi Yace angama da shafinka Saura KHAMIS da brother
FAWAS yayi Murmushi Yace aikowa danni yanxu ‘dan tayasu addu’a ne
Senior yayi yaqe Yace hmm kunsan Auntyna ahannuna take sai yanda nayi da ita
Ina tabbatar muku har ayanxu nafiko kwanciyar hankali a soyayya
FAWAS ya 6ata fuska Yace ban gane bah
Senior yayi dariya Yace nufina kai momynka bata lamunce maka ba.
Kaga Akowane lokaci xata iya jefaka a matsa
Haka KHAMIS baida goyan baya akowane bangare
Ni kuwa fah😳
ina yin ihu na kwanta ciwon qarya ayanda Abban Auntyna yake kan dukin xuciya da ita Nace ita nake so xai Auramin ita.
FAWAS yayi shuru
Junior Yace idan kuma tace bata sanka fah.
Senior yayi wani shegen Murmushi
Yace baxata CE ba
Saidai xata ban wahala Sosai 👌🏻
Dan dana kwanta ciwan saitafi kowa rikicewa
Nina san da hakan 👈🏻
Tanajin silar ciwan xata bada ha’din kai
Da xaran mun xamah ma’Aurata saita fara ban wahala
Idan kuma na mata ciki🙊 sai tafara sonah😊
Ya qarashe xancan da Murmushi…..
Wanda hakan yayi daidai da shigowar KHAMIS
Ya kallesu Yace anyi gwulmata
Junior Yace Sosaima
Yayi Murmushi da xama yana cewa kutayani Baqin ciki gobe xa’akai sadakin shegiyar yarinyar nan
Senior yayi dariya Yace to saime
Cikin fusata KHAMIS Yace Aunty XEE mana.
Atare suka saka mai dariya.
FAWAS Yace baka fara rikicewa Dad mum bane shiyasa
Yace hmmm ai kabarsu kawai xan gyarosu
Dan inaji Dad na fa’din idan nadawo tasani gaba naci abinci xai iya jure Komai Amma banda lafiyata
Kaga tunda naji Wlhi Suda kansu xasu nemi bani XEEE
Senior Yace yes kace kasamo mafita
Yace Sosai
Yandai kurakani inje gunta dan Allah Wlhi haka kawai yau tun Asuba idanuna sukesan ganinta
FAWAS Yace munji Amma kafin nan bara na baka labarin yandau tawa matsalar takau
KHAMIS yawaro ido Yace kana nufin dad mum sun yarda da HAMEEDA matsayin surukarsu
Yace eh Amma waccan ‘dan iskankan ya rikitamin kwanya akan Momy
Kasan duk abinda Yace ‘dad’dai kune basu yuhuwa
Yafa’da yana kallan senior RAMADAN Wanda yake Murmushi
KHAMIS yajah tsaki Yace shareshi gayamin pls
Nan FAWAS yabashi labari
KHAMIS yayi dariya Yace da gaske indai Hakkane Momy xata iya bata maka shiri
Shawara ‘dayace shine kadinga lalla6ata duk abinda Kasan tanaso kadinga yi mata
Insha Allahu xata hakura
Kaga Komai yayi daidai kenan
Yace toh xan gwada in gani kasan tsohuwar tafiya rikici ne
KHAMIS Yace har takai nawa tsofaffin
Junior yayi Murmushi da girgixa kai
Senior Yace toh yanxu ina muka nufah
Da sauri FAWAS Yace Qauyan takai…..
KHAMIS ya gallamai harara Yace gun Aunty XEE dai
Senior yayi Murmushi Yace toh muje ko
Junior yatashi Yace bara in rakaku mota
FAWAS Yace baxaka bimu bah.
Yace aa Wlhi ina buqatar hutu Sosai yau. Gawani littafin Auntyna Rahamat da nake karan tawa
KHAMIS Yace me sunanshi
Yace wai shi SADEEQ🍇
Senior Yace aisai kata fama…
Sunfitoh harabar gidan nasu ne sukaga fitowar Momy tana cewa Yauwa Ku kiramin Auntynku SAILUBAH nakirata har yanxu shuru
Kan suyi magana saigata tashigo
Momy taqara she da cewa Yauwa gatamah
‘Daya Bayan ‘daya SAILUBAH take gallansu
Duk sunyi Sosai sai qamshin turare suke
Tace kaga samarin banah. Sai ina haka
FAWAS Yace Aunty qauye
Atare SAILUBAH da Momy sukace qauye
Yace eh
Momy Tace gunwa
Ya Sosa qeya dayin shuru
Ganin haka yasa Momy shigewa cika tana cewa maxa xo nan SAILUBAH
Tace toh Momy
Ta maida kallanta ga senior da junior takasa babbance Waye natan acikinsu
Tata6e baki da shigesu…
Har takai ‘kofar falan senior Yace Auntyna
Tajuyo
Yayi saurin xuwa gurinta Yace kinyi kyau Sosai
Dama tasan tayi kyau dan yanxu tayi wanka
Tace kaima haka ‘dan Qanina
Yace toh tsaya na mana photo
Tace toh
Ya karkace ya ‘daukesu
Yace wow munyi kyau Sosai tamkar masoyan cikin film ‘din *luv story*
Tace ban San film ‘dinba
Ya watsa mata wani kallo cikin shagwa6a Yace kina San kigani
Tace aa
Yace toh shikenan saimun dawo
Tace katawo min da ice-cream pls
Yace angama my Aunty
Tana kallo suka shige mota junior ya rufe yana fa’din saisun dawo suka ficce daga gidan
Lokaci ‘daya suka ha’da ido da junansu
Junior ya 6alla mata harara dayin part ‘dinsu
SAILUBAH tayi Murmushi Tace xaka gane kuranka ne yanxunnan ‘dan iska
Tafa’di hakan da shigewa cikin falan Momy
Aikine da Momyn
xatayi wasu baqi ‘yan uwanta shine takesan Su ha’da musu abinci merai da lpy
Kafin sufara SAILUBAH Tace bara na’dauko wayata agida Momy Tace toh kiyi sauri
Tace toh
Direct SAILUBAH gun megadin gidansu tayi Tace BABAH megadi kasamo kyenkyasun Yace eh. Yamiqa mata Su a baqar leta taduba taga sunkai biyar tayi murmushin mugunta Tace nagode Sosai
Ahankali tatura ‘kofar ‘dakin.
Junior yajuyo ya kalleta
Yayi Murmushi Yace ‘Yar daqiqiyar Auntyn brother ya akayi ne
Tamai shuru
Ya ta6e baki
Dallah malama meya shigo dake
Nanma shuru mai
Saiya tashi yana Murmushi Yace Allah nagode. Maka daka turomin wawiyar nan yau xan nuna miki yanda ake iskanci. Bani kike kira ‘dan iska bah
SAILUBAH dai shuru tamai tana jin rashin kunyar da yake xuba mata
Bata ankare ba sai ganinsa tayi agabanta Yace waye ‘dan iska…..
Tayi Murmushi Tace kaine
Shiko xira hannuwansa yayi a qugunta yana Murmushi Suna qeshar numfashin juna.
Xai kai bakinsa cikin nata ta’daga mai ledar hannunta Tace kyenkyaso😊…..
Da sauri ya saketa yajah da baya yana xaro ido😳
Yace pls dan Allah Karki cutar dani plssss
Tayi murmushin yaqe Tace daga shigowata kakirani da daqiqiya da wawiya ko
Yace narantse miki da Allah baxan qara fa’da miki bah
Tace rantsuwarka tabanxa
In tambayeka man
Ya xuba mata ido atsorace
Tacigaba da fa’din. Meyasa ka rainani kamai dani tamkar sa’arka
Ya Sosa qeya Yace Wlhi Auntyn brother na dena raina ki
Tace amsa nakeso kaban
Yace nima bansan meyasa ba
Tagallamai harara Tace o baka sani bako
Yace eh
Aiko nan tabu’de ledar saiga kyenkyaso ‘daya yafitoh
Wani ihu junior yasaka ya daka tsalle sai ganinsa tayi kan gado
Idan shi ya fara juyawa hankalinsa yayi bala’in tashi
SAILUBAH tazauna gefan gadan tana qoqarin sakar masa wani…….
Aiko ya fashe mata da kuka cikin qaramar murya Yace am sorry……
Yana fa’din haka yayi baya luuuuuuu asume SAILUBAH tayi dariya tajuya ta make ‘dayan da takalmi
Sannan ta’dauko ruwa ta yayyafa masa
Aiko nan ya farfa’do yana raba ido
yana kallo ta share wanda ta kashe tasa a abun xuba Shara tadawo Tace nayi alqawarin saina saka suma sau uku…..
Agigice junior ya waro ido Yace so kike Ki kasheni😰
Ta gallamai harara Tace kamutu man ina ruwana
Ya marairaice Yace dan Allah dan soyayyarki da manxan Allah kiyafemin Wlhi baxan qara yimiki Komai
Tace maqaryaci kawai
Tafa’di hakan da take mishi wani akan gadan
Aiko ganin yandan kyenkyason yake nufushi shiyasa yawun bakinsa kafewa
Jikinsa yafara karkarwa
Ya rumtse ido
Yabu’de ahankali.
Lokacin yayi daidai da hawan kyenkyason kan qafarsa
Nan take idanshi yayi qasa. Jikinsa ya mutu
Ashe da’da sumewa yayi
SAILUBAH dake yau taso mugunta ko tausayinsa bataji bah taqara make wannan tasashi agefe Sannan taqara yayyafah mishi ruwa
Wannan karan bai farfa’do ta da’di ba
Dan haka hankalinta saiya tashi ta qara yayyafamai
Nan ya farfa’do
Suna ha’da ido yayi mata shuru kawai yana kallanta
Tayi Murmushi yana kallanta. tada’da futa da wannan Wanda taqara kashewa tadawo
Yanda yaga tana qoqarin sakar masa wanine shiyasa shi runtse ido. hawaye ya xubumai Yace AUNTY….. Dan Allah kibarni haka….
Cak SAILUBAH tatsaya dan yanda ya ambaci sunan nata saitaga kamar senior ne yake rokwanta….
Tayi shuru….
Jin shurun yayi yawa ne shiyasa ya bu’de idansa ya sauke akanta
Ta hararesa dayin kwafah Tace kaci darajar Yayan ka
Tafa’da da ficcewa .
Junior yajah numfashi ya dafe kansa
Yace Wlhi baki sani kuka abanxa bah
xamu ha’du ne Wlhi saina ramah…….
Tashi yayi yabita cikin gidan
A kitchen yasamesu ita da Momy har sun fara aiki
Yace Momy
Tace na’am SADEEQ
SAILUBAH ta kallesa da sauri Tace mah Momy dama sunansa SADEEQ
Tace eh duk dai ana kiransu da Suna ‘daya ne
Tace OK
Yace Momy me kikajin tsoro
Tace tsoro kuma
Yace eh. Kingani inajin tsoran kyenkyaso
Tayi Murmushi Tace ka’dangare nakejin tsoro junior
Yace toh Auntyn brother fah
Tace SAILUBAH
Yace eh……
Kantayi magana SAILUBAH Tace aini ba abinda nake jin tsoro ko momy
Momy tayi Murmushi Tace kinman kina jin tsoran kuli…….
SAILUBAH takatseta da cewa dan Allah Momy Karki qarasa
Junior murmushin mugunta Yace Wato tsoran kuliya takeyi ko
Momy Tace harda sumewa ma kuwa
Yace yes…….. Yayi Wlhi
Yana fa’din haka ya ficce
Tsoro ya kama SAILUBAH
Su senior ko direct gidansu XEE suka nufa Saidai KHAMIS yayi mugun gani dan sun tarar da ita XEE ‘din tana hira da Ameer
Wato abokin Mustafan dayaso SAILUBAH
Ikwan Allah kuma shima xuwanshi kenan
Tunda XEE ta hango motar RAMADAN tasan KHAMIS na cikin motar
Nan take sai hankalinta yakaso gida biyu
Sam sai tadena jin me Ameer ‘din yake CE mata
FAWAS Yace ga Aunty XEE da wani can fah
RAMADAN yaqi qarasawa inda suke yadai tsayar da motar tashi nesa dasu. Yana cewa kut😊
KHAMIS… Wannan xai iya yi maka kwacanta fah😳
kaduba yanda suke daf da juna…..
KHAMIS dai shuru yayi musu danji yayi xuciyarsa na masa xafi kuma tana bugawa fat fat fat
Nan take hankalinsa ya tashi
Ya qurama Ameer ‘din ido yanaso ya hango me tagani atare dashi dahar yaburgeta yasata tsayawa dashi….
Bai hango Komai bah. acewarsa sai muninshi daya gani da kuma rashin dacewarsu
😬😬😬
Cikin 6acin rai ya bu’de motar ya fitoh RAMADAN Yace kayi aiki da hankali ‘dan Uwa danna lura da yanda hankalinta ya bar kansa yayo kammu
KHAMIS yajah tsaki Yace story kenan…
Atare FAWAS da RAMADAN suka samai dariya. Yana jinsu ya sharesu
Ayanda XEE taga fitowar KHAMIS sanda taji gabanta ya fa’di
Tun daga nesa yake aika mata da mugun kallo
Ganin yakusa xuwa garesune yasata ‘dauke idanta akansa
Ya qaraso cikin ladabi Yace barka da ranah yayana
Ameer ya kallesa cikin Murmushi Yace Barka Qanina.
KHAMIS yayi mishi kallan raini afaqaice Sannan ya maida kallansa ga XEE wacce ta dawo kallansa ya gallah mata harara Yace in gaya masa ne
Cikin ‘dan rikicewa Tace me kennan
Bai bata amsa bah ya maida kallansa ga Ameer Yace yayana ammata miji…..
Ameer ya qara tsaidai idanshi akan KHAMIS Yace eh tagayamin
Ahankali KHAMIS yajah numfashi Yace ai Ashe kaji
Yace eh saidai ai ba’a ‘daura ba
Afusace KHAMIS Yace Amma dai Kasan bai dace kanemi qara aya akai ba.
Ameer Yace eh
Yace toh itadin ta Yayana CE
Dan haka kabarta kawai
Ameer yayi Murmushi Yace naga alama samaree
Danga kishi na yawo a kwayar idanka
Yace nifah ba neman maganarka nake bah. Kawai kabar nan
Saura sati ‘daya bikinta Amma kawani xo kana san ka 6ata mata tunani
pls Malam jeja da Allah
XEE taqurama KHAMIS ido tana hango maseefar kishin da yake mishi yawo a fuskarsa
Ameer yayi Murmushi dan yaran yayi masa kwarjini
Ya shige motarsa yana cewa toh samarii nabarka da matar yayanka lpy Allah ya baka ha’kuri.
Yana fa’din hakan yajah motarsa
Idan KHAMIS ya sauka kan na XEE
Tace ya tafi fah
Ya bita da harara Yace ko Xaki bishine
Itama hararar tashi tayi Tace ban sani bah
Ya wurga mata wani mugun kallon daya sata shigewa gida batare data shirya ba
Yana niyar juyawa ya tafi Babanta ya fitoh….
Cikin ladabi KHAMIS ya gaisheshi
Ya amsa da kulawa yana cewa Yauwa dama ina nemanka
KHAMIS yayi Murmushi Yace Allah yasa ba lefi nayiba Babah
Yace aa bakayi lefiba
Dama inaso in tambayeka ne da gaske kai da ZAINAB kuna San junanku
KHAMIS yayi qasa dakai Cikin kunya da ladabi Yace eh Babah
Kuma ina rokwanka da Allah karka rabani da ita Wlhi ina Santa
Babah yayi Murmushi Yace KHAMIS kenan ai Zainab tayi maka girma kaje kanemi daidai dakai mana…..
Annabi Muhammadu ya Auri Nanah khadeejah wacce taxarce shakarunsa.
BABAH karka rabani da Aunty XEE ina santa inna rasata mutuwa xanyi
Babah yayi shuru
can Yace toh jeka Allah ya shige mana gaba
Yace AmEEn
Da barin BABAN anan
Yana shiga motar RAMADAN yajasu
Suna tafiya KHAMIS na tsaki
Dan daya rumtse idansa saiya dinga ganin hotan XEE da Ameer yanda suka tsaya
FAWAS da RAMADAN sun fahimci meyake damunsa kishi. dan haka sukaqi kulasa Sai hirarsu sukeyi har suka iso qauyan takai
Anan FAWAS yanemi Yaro yakira masa HAMEEDA
Kamar Kullun tana cikin hayaqi innah na surfah mata bala’i dan yau tunsafe take mata shi
Dan kawai tayi mata asarar tulu wajan ibo ruwa……
Yaro ya shigo yana fa’din ana sallama da HAMEEDA
Nan HAMEEDA takalli yaran Tace FAWAS ne
Yace eh dan haka yace in gaya miki….
Da sauri tatashi daga gindin murhun tajah hijabinta xatabi yaran…..
innah takatseta da cewa uwar ‘yan san maxa bidai ahankali karki kwasomin ciki kan lokacin yayi
HAMEEDA tayi shuru tana jinta. Tana kuma rayawa aranta FAWAS meyasani da har xaiyi mata ciki😬…….
Innah taqara katseta da cewa. Kisan yanda xakiyi kisamammin ku’din tulu na
Toh HAMEEDA Tace mata
Tana fittowa tagansa kan dakalinsu
Yayi mata kyau Sosai Tace Barka da xuwa
Yace Barka masoyiyata
Tace da fatan kaxo lafiya Yace lau lau
Tace kayi kyau Sosai
Yace kamar yanda kemah kikayi kyen
Tace ina wani kyau ajikin “dan qauye
Ya waro ido cikin murmusawa Yace Wlhi ayanxu nafi ganin kyen ‘yan qauye fiye da ‘yan birni
Tace meyasa
Yace saboda ke my luv.
Kintafi da xuciyata
Har takai idan an tambayeni inane garinmu sai kiji nace qauyan takai
HAMEEDA ta rufe idanta cikin jin da’di Tace da gaske
Cikin kwaikwayan muryarta Yace Allah da gaske
Sukayi dariya lokaci ‘daya
Zama tayi kusa dashi tana fa’din yasu mamah da babah
Yace hmm Momy Dadyna
Tace eh Yace Suna lafiya suncema in gaisheki
Tace ina amsawa
Yace yau bakisa turareba
Tace ‘daukin ganinka ne yasani mantawa
Wai har sai yaushe xaka denamin xuwan baxata ne
Yace amin afuwa nadena daga yau
Tace nayi maka
Yagyara xama Yace hmm naxo miki da kyakkyawan labari ne
Tace toh ina jinka
Yace gobe Dadyna xasuxo Neman min Auranki
Cikin murna HAMEEDA takallesa Tace Allah da gaske
Yace Allah.
Tace Naji da’di Sosai
Yace ai nafiki jin da’di dan Allah Allah nake kixama mata agareni Ki koyamin yanda ake xaman Aure
Ta harareshi ka’dan Tace kai ko
Yace bake kikace ba
Tace toh basai ka manta bah
Ya tashi yana girgixa kai Yace idan na manta ai namanta kaina
Kinsan ba abinda yake raina ayanxu irin Auranki ki’dorani akan hanya
Taturo baki Tace har xaka tafi
Yayi Murmushi yana kallan bakinta Yace yanda kika turo bakinnan kamar nakama fuskarki na tsotse shi…….
😳😳
Atare shi da ita suka waro ido
Dan harga Allah tunaninsa axuci yafa’di xancan
Ashe abayyane ya fa’deshi
Tace LA LA LA 😳
Dama kaima irin ‘yan iskannanne wa’yanda nake ganinsu a film irin turawan nan
Cikin ankarewa Yace nima wani naji yagayama budurwarsa acikin irin film ‘din
Taqara turo baki Tace toh shine nima xaka gayamin
Yace toh kiyi hakuri manah dan bansan na fa’da bah
Tace Allah karka qara dan maganar iskanci CE
FAWAS Murmushi yayi ya shafi gefan fuskarta Yace baxan qaraba YAYATA shikenan
Ta ‘dagamai kai da qara turo bakin
Yace Allah in baki dena turowa bah. xan qara fa’da
Ta hararesa Tace toh kaqara mana
Allah sai in denah kulaka
Ya waro ido 😳 da Murmushi Yace kika dena kulani ai na shiga uku na banu
Yanda ya xaro idan shiya bata dariya Tace nima ai nashiga ukun
dan nayi gangancin da xuciyata taxugani nadena kulaka. Na tabbatar saina kwanta ciwo
Ya qara shafar fuskarta Yace toh YAYATA ga wannan nina tafi bye bye ta kar6i ku’din tana cewa karka kalli kowace mace dan Allah Yace toh YAYATA
Tana kallo sukajah motarsu suka qara gaba
Wayar KHAMIS tayi qara yana dubawa yaga tauraruwar tasace XEE. Yajah tsaki dan baidena hangota da Ameer bah. Wanda hakan yake qara sa xuciyarsa jin xafinta. Yaqara jan tsaki batare daya ‘dauka bah. Yace xanyi maganinki ne
RAMADAN yayi Murmushi Yace pls ka ‘dauka
Yace Wlhi baxan ‘dauka bah saina hukuntata…….
FAWAS yayi dariya Yace ‘dan iska karka ‘dauka mana natabbatar yau dai baxayi baccin farin ciki ba
Yace mexai hanani yi
Yace dan baka tsaya kaji kalmominta ba
Tsaki kawai KHAMIS yayi Sannan yama kashe wayarsa gabaki ‘daya
_______
Kusan qarfe goma Sha ‘dayane na dare duk Suna tare yau club xasu
Junior na kallansu yanajin hirarrakinsu
Fawas ne mecewa Wlhi ba abinda nake sha’a ayanxu irin kiss
Senior Yace Shege HAMEEDA ta rikitaka kenan
Yace hmmm naso in rage xafi da Aymana
KHAMIS yajah wani dogwan tsaki…..
Atare senior RAMADAN da FAWAS suka kwashe da dariya
FAWAS Yace dallah Malam ka dememu da tsaki. Idan kana San kwanciyar hankalinka kabu’de wayanka mana
RAMADAN Yace bar ‘dan iska karya bu’de yata tsakin.
FAWAS Yace ni tausayin Aunty XEE nema ya kamani Wlhi.
RAMADAN Yace nima haka. Nasan yanxu tanacan cikin damuwa ya hanata samun nutsuwarta……
Da 6acin rai KHAMIS Yace lokaci na tafiya in baxa kuje ba nayi gida
Atare senior da FAWAS suka tashi
Senior ya kalli junior Yace ‘dan Uwa katashi muleqa da kai mana.
Junior yayi Murmushi Yace aa kuje
Cikin sake fuska KHAMIS ya kar6a da cewa pls muje dare dan Allah
Junior xaiyi gaddama FAWAS yajah hannunsa dole badan yaso ba ya tashi suka fito tare
Suna tafiya acikin motane junior Yace dan Allah brothers a ina xan sami kuliya
Da sauri senior Yace kuliya….
Yace eh
FAWAS Yace me xakayi da ita
Yace kawai inasan inyi amfani da itane wajan ba wani abokina tsoro
FAWAS Yace momyna tana da ita in ba damuwa gobe xan kawo maka
Yace Yauwa nagode
Senior Yace Auntyna tana jin tsoran kuliya Sosai dan Allah ‘dan uwa karka bari taganta pls
KHAMIS yayi dariya baice Komai ba
FAWAS Yace ita da Aunty XEE bansan Wanda yafi wani bah
Senior Yace tafi Aunty XEE tsoranta kamanta itafah sumewa takeyi
Gwara Aunty XEE xata iya ganinta tagudu
Itafa👈🏻
Kaima Kasan Saidai axo asameta axube
Junior yayi wata shegiyar dariya Yace hmm Allah yakaimu gobe
KHAMIS Yace AmEEn
Ba qaramin raina gurin junior yayi bah
Kodan yasaba da waje ne oho😬
Yana kallansu suka gama tsotse tsotsen mata da rawa da shan drink kala kala
Ahaka suka dawo gida agajiye da sha’awar mata
Washe gari
Da misalin qarfe 2:30pm XEE ce da SAILUBAH suke wajan shaqatawa dan shan ice-cream
Sosai suke cikin jin da’din wajan
SAILUBAH Tace naji me kikace. Xanyi qoqarin bi
XEE tayi dariya Tace Wlhi RAMADAN yagama samunki…
Tace ya Xanyi
Tace aikinji me Nace miki
Tajah numfashi Tace Naji Allah yasa kar abin yaxo da sa6ani
Dan yaxo da sa6ali baqamin wahala xan bashi bah.
Murmushi XEE tayi Tace Kinsan wani Abu
Tace saikin fa’da.
Tace Wlhi kwata kwata bana Cikin nutsuwata
Shegen yaran nan yana san hargitsani
Yama hargixaki XEE danga damuwa nan tana yawo ajikinki tako ta ina
Cewar SAILUBAH
XEE Tajah tsaki Tace damuwata ya bu’de wayansa. ‘dan iska yaqi bu’dewa
Tace xai bu’de idan yaji wiya. Ki share shi kawai
XEE tagirgixa kai Tace ina….. Baxan iya sharesa bah gaskiya
Toh Ai sai kita faman kiran wayar da take akashe….
Cewar SAILUBAH
Qarfe uku daidai suka ha’du dan xasu taya wani abokinsu murnar cikarsa shekara ashirin d’aya
FAWAS ya miqama junior kuliyar momynsa
Junior ya kar6a da murna yana cewa wow ashe baKa manta bah.
Yace eh
KHAMIS Yace kunsan hankalin mum ‘dina da Dad yafara tashi akaina
RAMADAN Ya dafashi Yace bamu labari
Yace hmm yau da safe sakani agaba sukayi da lallashi akan naci abinci. Wlhi baku ganiba kamar xasuyi kuka
Qememe naqici Nace naqoshi
Nan hankalinsu ya tashi ina ganin hakan nasa musu kuka
Momy da tafi rikicewa Tace Mene ne
Nace nidai sutemaken karsu rabani da Aunty XEE
Shuru naga sunyi
Ganin hakan yasa nabarsu nayi room ‘dina
FAWAS Yace Yauwa nawan dama Kasan da hanya mafi Sauqi da xaka bi irin wannan kabari har akakai wannan lokacin
Yace kaidai bari damuwata yanxu inji mutuniyar tawa
Amma xuciyata na hanani. dan fa’di take in daure kar in sairareta yanxu
Senior Yace katemaki kanku kabu’de wayarka
Yace share kawai
FAWAS Yace anshare. Lokaci na tafiya yaci ace yanxu muna wajan dan baqaramin da’di xaiji bah
Tashi sukayi RAMADAN na cewa kuma aikuwa
Junior Yace karma kunemi in muku rakiya dan baxan je bah.
Senior Yace toh kaji da’dinka da kuliya
Amma ka’dan tausayama abokin nan naka pls karka bari ya suma
Junior yayi Murmushi Yace Wlhi saiya sume dan ramuko Xanyi. Kagako duk Wanda yake da burin ramuko ba shakka ba tausayi a tafiyarsa
KHAMIS Yace Hakkane
Senior ya ta6e baki Yace ya fiya dai tanakyau
FAWAS Yace Amma Kasan ance idan aka maka abu kaga baxaka iya yafewa ba toka rama daidai da abinda aka maka
Senior Yace ka kalli fuskarsa man. Xaka hango tarin muguntar da take fuskarsa
Dan tunda kabashi kuliyar nan yaketa Murmushi
KHAMIS Yace toh ina ruwanka
Yace nima ban meyasa na damu ba saidai haka kawai naji gabana yana fa’duwa akan wannan ramukwan da yake sanyi
Junior ya qara yin Murmushi Yace ai dama ya cancanta kaji hakan
Ta6e baki senior yaqayi Yace muje
Nan suka ficce junior ya bisu da kallo
Sanda ya bada taxarar rabin awa ya tabbatar da tafiyansu sunbar gidan. Sannan yafito da kuliyar ahannunsa yanufu gidan nasu SAILUBAH wanda ita da XEE dawowarsu kenan kamar yasani……
Ya shiga harabar gidan kenan saiga matar baban SAILUBAH tafitoh. Da alama unguwa xata. Ya gaisheta cikin ladabi. Ta kallesa da mamaki Tace yau Kaine da kuliya RAMADAN😳
Ko kamanta Auntyn taka bataso
Junior yayi Murmushi ya Sosa qeye danya San tunaninta senior ne
Yace eh mamah lefi tamin
Tace tab aiko Suna falo ita da XEE Amma dakayi hakuri
Yace Karki karyarmun da xuciyar mamah.
Tace toh aishekenan. Tafa’da taficcewa tana rayawa aranta wane Babban lefi SAILUBAH tayi masa daxai hukuntata da abinda yake sumar da ita
Afalan yasamesu bayan ya 6oye kuliyar abayansa
Yace Sannunku
SAILUBAH tashaqi turaransa Tace meya kawoka guna
Yace aidaga yau kisa aranki alkairi dai baxai kawoni gunki bah
Tata6e baki Tace toh fa’di sharrin daya kawoka dan ina…………
Bata qarasa furucinta ba. XEEE takwalla wani qara
tsalle ‘daya tayi saigata abakin ‘kofar SAILUBAH😊
Abin da yasata yin hakanko shine. Kamar ance takalli bayan junior tayi hu’du da kuliya…. Shiyata kwallah qara tadire akofar ‘dakin SAILUBAH hakan bai mata bah sanda tashige ciki ta danno sakata.
SAILUBAH tabita da kallo kana takalli junior. Ya ‘daga mata gira Yace ta kankare ne
Tace Dame
Yace jiya kinsani suma sau biyu ba tausayawa ko
Gaban SAILUBAH yafa’di jin kukan kuliyar da taji
Cikin marairaicewa Tace pls SADEEQ junior dan Allah karka bari in ganta sumewa xanyi
Yayi Murmushi Yace ke kin”isa kisani kuka na barki kixauna lafiya
Tace innalillahi wa’inna’ilaihirraji’un. Kakah….
Daga can ‘dakin Kakah taji tayi mata gyaran murya. Alamun tana Sallah
Ai toni gumi ya wanke fuskarka
Cikin rashin damuwa da yanayinta junior ya juyo da kuliyar gabansa ya wurga mata
Qara ‘daya☝🏻 SAILUBAH tasake ta sume.😬
Junior ya qarasa shiga falan ya yayyafah mata ruwa tajah numfashi tabu’de idanta
Yayi Murmushi Yace nayi alqawarin saikin suma sau 4
SAILUBAH tasamai kukan shagwa6a Tace dan Allah…..
Yaji kukan har cikin ransa hakan yasa yaji tausayinta
saiya kama kunnanta Yace xaki qara shunamin kyenkyaso
A shagwa6e cikin kuka Tace aa
Yace alqawari
Da sauri Tace nayi
Yasake kunnan Yace kinci darajar ‘dan uwana da yake sanki……
Yana fa’din haka yaje ya ‘dauki kuliyar yafitta abinsa
Runtse ido SAILUBAH tayi tafashe da kuka wiwi
Cikin kukanne talalubi wayarta takira senior RAMADAN…..
Basu da’de da shiga gidansu abokin nasu ba. Senior RAMADAN yaga kiran wayar Auntyn tasa
Ya ‘dauka Yana cewa Auntyna……
Yaji shuru nan yaqara volume ‘din wayan
SAILUBAH tarushe mai da kuka
Cikin rikicewa Yace lafiya Auntyna
Taqara samai kuka cikin shashsheqa Tace natsaneshi
Yace wane
Tace junior man
Yace meya miki
Tace har falanmu yaxo ya wurgamin kuliya fah….
Senior ya rumtse ido gabansa yafa’di dan yasan tsoran kuliya irin nata
Yace Auntyna me kika masa da har yasashi yi miki haka
Cikin kuka Tace dan kawai jiya na shuna mishi kyenkyaso ne fah
Yanda tafa’di maganar da shagwa6a shiya tafiyar dashi..
Yace meyasa kika shuna mishi toh
Tace bakaga rashin kunyar da yake min bah
Yace toh kiyi hakuri Insha Allah namiki alqawarin baxai qara wurga miki kuliya ba
Tace nifah bala’in tsoro nakeji yanxu
Yace ba kowa agidan ne
Tace ni da XEE ne da Kakah.
In gayama XEE CE tafara ganin kuliyar ahannunsa shine ta gudu ‘dakina tasa sakata kanna ankare da kuliyar
Yace toh kice tabu’de ‘kofar yatafi
Tace kaima Kasan duk abinda xance mata baxata bu’deba
Ta qara she maganar da rushewa da wani kukan shagwa6a
Dan har yanxu atsorace take duk da agabanta junior yafitta da kuliyar gani take tana mutsi xataganta kusa da ita
Senior RAMADAN yajah numfashi yana tafiya asalan yanda take maganarta kamar wata baby
Yace pls Aunty kinutsu dan Allah kin fara tayar min da hankali
kibar kukannan haka pls yana damun xuciyata
Bata saurareshi bah taci gaba da kukanta
Ya rumtse ido cikin sanyayyiyar murya Yace kina buqatar ganina kusa dake yanxu
Tayi saurin cewa eh
Yace toh share hawayanki ganinan xuwa
Tace toh kayi sauri Yace toh ganinan……
Ya kashe wayan
KHAMIS yayi dariya Yace gaskiya Aunty XEE muguwace😀
FAWAS Yace aikuwa
RAMADAN Yace karku xargeta itama takanta tayi
Pls KHAMIS xo muje tare ka lallasheta dan kasan imbah Wanda tayarda dashi bah. Kasan Aunty XEE ba bu’de wannan ‘kofar xatayi bah
KHAMIS Yace hmm muje
Haka suka fitoh dan yowa gidan
Sai dai me😳
Suna fitowa suka ha’du dasu Mubarak wa’yanda junior yama dukan tsiya abaya
Tun shigowarsu FAWAS unguwar idan Mubarak yasauka akan senior RAMADAN. Tunaninshi junior ne
Dan haka suka kafa suka tsare akan ba abinda xai hanasu yimishi dukan kawo wuqa
KHAMIS Yace lafiya
Sukace ita takawo hakan
Kanya kuma magana sunrufesu da Duka tako ta ina
Fa’di suke bakai ‘dan iska ba
Muxaka daka kasan mu ‘yaran suwaye aqasar nan
Dan cetan budurwa kawai saika mana wannan dukan
KHAMIS ne yasami qarfin biye musu Yana ramawa
Amma senior RAMADAN ba qaramin rubdugumin sukayi ba
Can saiga mijin Saudat yayar Senior RAMADAN ‘din yaxo wuccewa
Da tashin hankali yafitoh afusace ya tsawatar mah su Mubarak ‘din
Dalilin dayasa kenan suka barsu
Kamar ance FAWAS ya leqo yaga ko lafiya
Aiko yayi mugun gani
Nan shida mijin Saudat suka shigar dasu mota awahale dan xuwa asibiti
Anyi musu. Qananun yara
Docton daya dubasu Yace sai sun kwana
Senior RAMADAN Yace shi baxai kwana ba
KHAMIS mah Yace haka
Dole badan likitan yasaba ya barsu suka tafi
Tun kan Su iso gida suka san junior ne ya 6atama su Mubarak ‘din.
Shine ganin Senior tunaninsu Junior ‘dinnan shine suka musu haka
gashi har KHAMIS ya samu nashi raban
FAWAS na parking Senior da KHAMIS sukayi gidansu SAILUBAH
Aiko yanda SAILUBAH take afalan Sam bata motsa ba.
tana nan tana aikin kuka
Ga kakah taqi lekuwa dan tatsaya laximi
Daf da ita RAMADAN ya xauna…..
Dake batasan da shigowarsu ba. Nan ta’dago da fuskarta xata xamba’di ihu
Senior ya rufe mata baki yana fa’din nane Auntyna
Ta sauke ajiyar xuciya tana bin jikinsa da kalli yanda yasha nani
Matsowa jikinsa tayi Sosai kamar xata shige cikinsa Tace kuliya RAMADAN kuliya
Yace tana ina
Tace yafuta da ita Amma ban dena ganinta cikin idona ba
Yayi Murmushi Yace tashi kiyo Alwala kiyi sallar La’asar hakan xai cire miki tsoranta
Takallesa Tace toh meya sameku haka naganku da raunuka
KHAMIS Yace share kawai Aunty LUUVAH.
Tace pls kugaya min
Yace wlhi junior ne ya jawo mana
Tace shi kuma
Yace eh. Da bata labarin komai
Tace hmmm ai ‘dan iska ne
Bakuga yanda ya sumar dani ‘daxu bah
KHAMIS Yace ina Aunty XEE Tace hmm tana ciki
Gwara ka fitoh da ita dan Kasanta saita iya yini ta kwana aciki bata fito ba.
Ya nufi ‘kofar ‘dakin yana kwankwa sawa
XEE wacce ta qudindine a gadan SAILUBAH dan tsoro Tace Waye
Yace nine Aunty….
Jin muryar KHAMIS yasata durowa taxo bakin ‘kofar Tace pls my sweetheart kuliyar tatafi
Yace eh
Tace dan Allah fah
Yayi Murmushi Yace Allah
Ahankali tabude ‘kofar tafito kamar kace kittt ta arce.
KHAMIS yayi mata kallan sama da qasa danta mishi kyau Sosai….
Atare suka xauna kan kujera
SAILUBAH tagalla mah XEE harara
Tace Wlhi kidena San kanki
XEE tayi dariya Tace idan natsaya ankarar dake
Ba shakka ni dake xai cutar
Wai me kika masa ne
SAILUBAH tajah tsaki Tace ban sani bah
RAMADAN ne yayi qoqarin tashi…..
da sauri SAILUBAH tareqe mai hannu
Yace Mene ne Tace rakani
Murmushi yayi Yace toh tashi
Haka Tatashi yaraka har cikin ‘dakinta Yace shikenan
Ta’daga mai kai da cewa kaima kayi sallah kasha magani kakwanta kaji xanxo kaji
Ya shafi fuskarta da cewa. angama Auntyna.
Sannan ya futo falan Yace toh Aunty XEE bara nashiga gida Tace toh sannu fah.
Murmushi yayi ya ficce
KHAMIS ya kalli XEE xaiyi magana
Tayi saurin kama hannunsa Tace am Sowie my luv
Allah baxaka qara ganina da kowaba
Tafa’di hakan cikin lallashi
Yayi Murmushi Yace kinyi kyau Sosai
Ta harareshi
Ya qara riqe hannunta Yace nayi missing kalmominki na jiya nutsuwata.
Tace nima nayi missing naka kalmomin. dan har kasa bacci nayi…
Yace yayi kyau.
Toh ban labari ka’dan na qara sumun nutsuwa
Tace kabari nayi jinyarka saina baka labarin
Yace da gaske Xaki bini gida kiyi jinyata
Tawaro ido😳 Tace yaushe nace
Yabi bakinta da kallo Yace baxaki iyaba kenan
Tace karka wani rud’ani pls
Kasamin magana abakina kana kuma San kasani taunata
Cikin sanyi Yace Wlhi my luv akullun addu’a nakeyi akan Allah ya nunamin ranar da xamu xama ma’Aurata. Naxama miji agareki kibani farin cikin daya dace
Tace jikina yana bani addu’arka takar6o. Nan kusa zamu kasance tare da juna
Yace Allah yasa Tace AmEEn
Xanso kaje gida Momy takulamin dakai
Tashi yayi yana jifanta da wani kallo Yace tunda ke kinqi kula da mijinki bah
Ta hararesa Tace kajira xuwan wancan lokacin kaga kulawa
Yayi Murmushi Yace toh nabarki lafiya. Ki kulamin da kanki pls
Tayi Murmushi ya ‘daga mata hannu alamar bye bye
Tace bye my luv…..
Ya tafi yana waiganta
SAILUBAH ce tafitoh da dadduma da hijab tana fa’din wane hukunci xan yankema shegen yarannan
XEE Tace ki barshi kawai tunda kokin mai hukuncin saiya ramah
Tajah tsaki dayin kwafah
Saka junior Su KHAMIS sukayi agaba Suna tambayarsa wai meya ha’dashi da wa’yan nan yaran
Junior ya kalli KHAMIS yayi Murmushi kafin ya xage yabasu labari
Senior ya gallamai harara Yace aigashi sunhuce akaina har KHAMIS yasamu nashi raban.
FAWAS yayi Murmushi Yace danma ban biyoku ba. Da dani xasu ha’da…..
KHAMIS ya tashi yana cewa ni natafi gida
FAWAS Yace Momy xatayi jinya kenan
Yace ai dolanta
Junior ya kallesa Yace am sorry
Dafashi KHAMIS yayi Yace lah. Karka damu
Yana fa’din haka ya ficce
FAWAS xaiyi magana wayarshi tayi qara
Yana dubawa yaga Dad ‘dinsa
Ya ‘dauka da fa’din dady
Yace na’am my son
Kaxo gida kasameni yanxu
Toh. FAWAS Yace yana miqewa ya kalli senior Yace bara naje dady na kirana ina ganin sundawo daga qauyan takai ‘dinne
Senior Yace ba mamaki kam
Junior yamiqa masa kuliyar Yace karka manta
FAWAS yayi Murmushi Yace kagako naso mantawan
Bayan futan FAWAS senior ya kalli junior Yace Ashe farin Cikina xaka bama tsoro da kuliyar nan
Yace ai. Har tagayama Senior ya harareshi Yace eh
Junior yayi Murmushi Yace toh am sorry. Baxan qara ba
Yace promise
Yace Yah am promise
Senior yajah numfashi Yace aisai kaxo kayi jinyata
Ba musu junior ya tashi daga kan gado yana cewa kwanta toh sai in dinga kallanka irinna jimamin nan da masu lapia sukema marashi
Bugar qirjinsa Senior yayi
Sukayi dariya atare
Junior ya rungumi Senior Yace em so sorry my brother
Senior ya Shafa kansa Yace no iz Owkie…..
______
Abinda ya faruko shine da Dadyn FAWAS da Qaninsa da sukaje qauyan takai direct gidan megari suka yada xango
Bayan sungaisa sunci sunsha
Dadyn yanemi bayanai akan HAMEEDA
Nan megari yasa alemo masa bayanai akanta
Ba 6ata lokaci Dadyn FAWAS yasan wacece HAMEEDA
Ya gamsu kwarai da bayanan da aka masa akanta
Kuma yaji tausayin halin da take ciki
Nan take qaunarta tacika xuciyarsa
Yaji ya amince FAWAS yaxama miji agareta dan yasan xata samu kulawa
Anan take Dadyn FAWAS ‘din suka xanta da megari
Megari yaji da’di Sosai da yanda yaji neman Auranta suka xoyi
Haka suka rankwa6a gidansu HAMEEDAN
Allah yasa Kawun nata yana nan
Danta gaya mishi zuwansu jiya
Ya kar6esu kar6a ta mutunci. Sukayi baya nansu na manya
Anan suka bada kudin nagani inaso da sadakin ta
Komai yayi dai dai
Dan an saka bikin FAWAS da HAMEEDA nanda wata hu’du 4
Bayan dawowar su Dadyn ne
Yaje yasami Dadyn RAMADAN da Dadyn KHAMIS suka xanta akan yaran
Tunda xasu musu Aure dole subasu Sana’a dan Susan miye rayuwa
Dan mun rigada mun 6atasu da Ku”du
Dadyn RAMADAN Yace hakane
Dadyn FAWAS ma Cewa yayi abinda nima nayi tunani kenan
Xan ‘dora shi akan kasuwanci nah
Tunda yaran Suna da kwakwalwa
Anan Dadyn FAWAS yake gaya musu yanxu dawowarsu kenan daga qauyen takai
Dadyn RAMADAN Yace meya kaiku
Yace ai acan shi FAWAS ‘din yaga wacce yakeso
Nan dai ya kwashe Komai yagaya musu
Jikin Dadyn KHAMIS ne yayi sanyi Yace yanxu kuma kabiye mishi xaka aura mishi wacce tagirme masa
Yace toh Alhaji yaxanyi
Nasoqi yafara birkicemin kuma kaga shi ‘daya na mallaka
In ban faranta ransa da abinda yake so ba ai baxanga daidai
Kuma kunga yaran sunada nutsuwarsu ba kamar wasu bah
Dadyn KHAMIS yajah numfashi ya kwashe yanda shima sukayi da KHAMIS ya gaya musu
‘Dari bisa ‘dari suka bashi shawarar yayarda da Auransa da Zainab XEE
Dadyn RAMADAN ya qara dace mishi kaga xamani yacanja abin da kake ganin xaixo musu da matsala saikaga abin yaxo ba haka bah
Kuma ka lura yaran yanxu da wayansu sunada wayewa bakamar nada bah
Ka Aura masa ita inhar katabbatar itama tana sanshi
Yace toh Allah ya shige mana gaba. bara in nemi shi mahaifin nata naji ta bakinsa
Dadyn FAWAS Yace ya kamata kam
Hirarsu kenan ‘yan Rahamat novel😀
To bayan Dadyn FAWAS ‘din ya dawone shine ya kirashi dan yaxanta da d’an nasa
Suna xaune afalo Momy da Dadyn nasa.
FAWAS ya shigo yana cewa my Dady.
Momyn shi ta6allamai wata muguwar harara.
Yayi dariya Yana cewa Wlhi Dady Momy ta’iya harara. Ka duba kamar idanta xai fa’do
Hmmm baruwa inya fa’do Dady kishiya xai miki Wlhi……
Da sauri Momyn ta waro ido😳
Dadyn yayi dariya yana shafa kansa Yace kai kace sirikar tawa kyakkyawa CE
FAWAS ya Sosa qeye Yace tayi ko Dadyna……..
Dadyn yayi Murmushi Yace Sosai mah
Momy Tace tajah tsaki tatashi. Dan tsakaninta da Allah tatsani HAMEEDA batajin xata sota
FAWAS da Dady suka bita da kallo har taqule
FAWAS yayi murmushu Yace toh gayamin Dady da kukaje meya faru
Dady ya qara janshi jikinsa Yace Komai yayi daidai my soon
Dan nabada sadaki an saka biki nan da wata hu’du….
Da murna FAWAS ya qanqame Dadyn nashi Yace I Luv u my Dady
Yace me 2 my soon
Saidai wani hanzari ba gudu bah
FAWAS ya gyara xama
Dadyn yaci gaba da fa’din
Company.na nasarrafah atamfufi nakesan na ‘doraka akansa
FAWAS ya waro ido cikin tsoro Yace yaxanyi dashi Dady
Yace yanxu kagirma FAWAS kayi hankali.
Ina so gobe na sadaka ‘yan ciki
zan nuna maka yanda Komai yake sai kacigaba da tafiyar dashi yanda yadace
Kamar FAWAS xaiyi kuka Yace pls Dady karka…
Dadyn ya katseshi da cewa banasan kacemin Komai kayi abinda nace kawai
Yace toh skull fah
Yace daxaran kadawo ne xaka dinga xuwa can
Dan haka gobe kashirya da safe muje
Toh FAWAS kawai Yace yayi part ‘dinsa Ya fa’da tunanin Dadyn nasa ya yanke masa jin da’dinsa na yawata wan da sukeyi
__________
Haka KHAMIS Bayan ya koma gida Momy take tambayarsa me meya sameshi haka da raununka jikinsa Yace fa’da sukayi da wasu
Tace wasu wah😳
Yace shima bai sansu ba
Tace toh Allah ya sawake
Danta lura bayasan tatakura masa da tambaya
Wanka yayi. Yayi Sallah
Yaje gun Momyn tashi
Yace momy jikina ciwo yake min
Tace toh xona gasa maka jikin
Haka ya kwanta tadinga gasamai jikin nasa da ruwan xafi har bacci ya ‘daukesa
Bashi ya tashi bah sanda aka kira sallar magriba. Lokacin Dadyn nashi ya dawo. Hakan yasa sukaje masallaci tare
Basu suka dawo ba sanda sukayi sallar Isha’i
Suna cin abinci ne Dadyn nasa ya kallesa Yace my soon
Yace yes Dad
Yace kana San ZAINAB ko
KHAMIS ya Sosa qeya Yace eh Dad
Yace toh munyi magana da shi babanta ya tabbatar min da cewa itama tana sanka
Mun bashi sadakinka ‘daxu….
KHAMIS yawaro ido cikin matsanancin murna Yace Ya salam Dady I Luv u
Yayi Murmushi Yace xaka dinga xuwa skull idan kadawo xaka dinga xuwa office
Na bu’de maka wani shafi na musamman
Dan yanxu xaka shiga wata sabowar rayuwa
Inaso kanutsu Kasan meye duniya
Ina sanka my son plx kayi abinda xanji da’di araina kan wannan kasuwancin banaso ma’aikatan ciki susami matsala dakai
KHAMIS yajah numfashi Yace Insha Allah Dady xaka sami Komai yanda kakeso
Amma yaushe ne abin
Momy ta harareshi Tace ba’a sani bah
Ya tashi Yana turo baki Yace pls Dadyna
Yace wata biyar akasa
KHAMIS ya rungumi Dadyn nasa cikin murna yayi shashinsa
Momy takalli Dadyn nasa Tace Allah yasa alkairice agaresa
Yace AmEEn
______
Dai dai qarfe Tara ne Dadynsu RAMADAN yake xaune dasu suna hira sama sama
Dan hankalin senior yana kan SAILUBAH so yake yaganta kan yayi bacci. Tunda yau ba yawo dan yanayin jikin nasa
Yayinda junior yaketa wasa da Khairat abinsa kallo ‘daya xaka mai Kasan bashi da wata matsala
Dady ya kalli Senior Yace my son Yace na’am Dady
Yace kaga ‘dan uwanka komawa karatu zaiyi
Gashi ni da kawunku Auwal munsami nasarar gano muku dukiyarku ta qasar Dubai da Kuwait
Dukiyace me darin yawa
Saunjuya sun da’da juyata
Wlhi a bayanan da sukeyi sunce sun’dauki shekaru Suna neman mahaifinku
Duk kawunku Auwal ne yayi bincike akan hakan
Acikin satin nan nakesan muje dashi qasashan dan mukar6o muku dukiyar daku
Kafin nan inaso gobe muje dakai company na
Xan ‘doraka akan kasuwancina
Dan nalura kanada kwakwalwa
Xaka dinga xuwa skull baxan hanaka bah tunda kakusa gam
Sannan akwai company da akamin tallansa Sosai yashiga raina
Xan siya muku kai da ‘dan uwanka kufara harkar kasuwanci….
Junior ya waro ido😳 Yace Dady bana san harkar kasuwanci shiyasa naxa6i naxama doctor…
Dady yayi Murmushi Yace ‘dan uwanka mah abinda yaxa6a kenan
Ai hausawa Suna cewa gida biyu maganin gobara
Dukiyarku tanada yawan gaske dole akasa muku ita gida gida
Yanxu xanfara binciken fili. Dan gida muku asibiti naku na kansu
Murmushi Junior yayi Yace wow Dad in kayi haka kacikamin burina.
Amma maixai hana acanja mah ‘dan uwana karatunsa ya koma waje ina ganin xaifi kasan matsalar qasarnan
Dady ya shafah kan junior Yace aa kabarshi anan
Yana karatun yana luramin da camfanina
Gyefe guda kuma ina gida muku asibiti
Kaga kana dawowa saika fara aiki acikinsa nasan inhar kafara aiki acikinsa shima baxai da’de bah xai fara aikin acikinsa
Senior Yace yanxu dai Dady idan na fahimceka kana nufin.
Yanxu ka ‘dorani akan harkar kasuwancinka
Xan dinga skull kuma ina xuwa office
Yace Hakka abin yake
Gobe kashirya muje in nuna maka Komai yanda yake
Sai kaxa6i ranar da xaka fara xuwa
Yace toh Allah ya kaimu
Dadyn ya gyara xama idanshi Cikin na senior
Yace idan baka xumin da labarin wacce kake so ba xan ha’daka Aure da duk wacce takwanta min arai
Senior ya turo baki Yace toh aqaramin lokaci
Yace naqara maka.
Wata ‘daya nabaka idan kawucce hakan kaji narantse baxakaga dai dai bah
Ko jiyama ai kunje club. Ko kana tunanin ban sani bane
Junior yayi dariya Yace Wlhi Dady Aure ne kam yadace da brother.
Yafa’di hakan da murmushin mugunta
Senior ya gallamai harara
Dady Yace barni dashi idan baibi umarnina yakawo wacce yakeso bah saidai yaji namishi Aure
Momy tayi Murmushi Tace junior kenan kaima Dadyn yana xuwa kanka ai
Yace aini ko budurwa banda ita gani nakeyi idan nayi budurwa karatuna xaisami tangar’da
Dady Yace Yauwa yaran kirki kaxomin da sakamako mekyau hakan xaisa naji da’di Sosai
Yace angama Dady
Tashi Senior RAMADAN yayi yana yamutsa fuska Yace ni bara naje na kar6u abu gun Auntyna
Momy Tace da kaje ka kwanta ka bari sai gobe dan ciwan jikinka.
Yace banajin ciwan Sosai Momy kawai dai sai da safe
Yafa’da da ficcewa daga falan
Suka bishi da kallo……..
[11:13PM, 28/12/2016] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯:
Direct gidansu SAILUBAH yayi
Ganinta yayi xaune a harabar gidan tana danne danne waya
Yaje kusa da ita ya xauna
Suna ha’da ido ta sakar mai Murmushi ya mayar mata
Tace dan kai na xauna anan tun ‘daxo narasa yanda xanyi Ashe jikin da Sauqi
Wlhi duk na matsu naganka ko hankalina xai kwanta
Gashi nakira number naka akashe sai gwadawa nake tayi kagani
Ta qarashe tana nunamai wayarta
Yayi Murmushi da cewa tome ya habaki xuwa….
Ta waro ido😳 Tace kamanta da kuliyar da take hannun junior ne
Tabashi dariya yanda tawaro idon
Yace ai tun ‘daxun yaba FAWAS kayansa
Tace au dama ta FAWAS CE
Yace eh ta momynsa CE
Tace hmm Allah ya sakamun
Yace AmEEn
Abbah ya dawone Tace eh tun ‘daxu qilama yayi bacci yanxu
Yace xuciyata CE takasa samun nutsuwa na rashin ganinki da batayi bah
Shine nace bara naxo naganki kona samammata nutsuwar
Tace nika samamma nutsuwa. dan na tabbatar inda bakaxo ba Saidai in kwana anan…..
Yace Allah Auntyna
Tace Allah
Yace toh bacci nakeji my aunty.
Tace xansu kaje ka kwanta
Yace Aunty kinsan abinda xai sani farin ciki ayanxu
Ta girgikai alamar aa
Yace ki’danyi min kiss
SAILUBAH tayi Murmushi Tace na lura kwanan nan iskanci kakeji ko dai junior ya koya maka ne
Yayi Murmushi Yace aa nidai kimin in tafi
Takama fuskarsa tamai agoshi
Tace toh shikenan
Ya ‘daga mata kai.
Kama hannunsa tayi takaishi har bakin get ‘dinsu Tace toh saida safe
Yabi bakinta da kallo Yace pls Aunty
Tace miye kuma ko wani……..
Bai bari ta qarasa ba taji bakin shi cikin nata ya sakar mata kiss…..
Kanta tattaro nutsuwarta sai ganinsa tayi a’kofar gidansu yana ‘daga mata hannu alamar bye bye
Ta gallamai harara da juyawa cikin gidan nasu tana tunanin waye iskanci ne yake damun RAMADAN ne yanxu nasan yadinga kissing ‘dinta
Har takwanta tunanin bai barta ba
Can xuciyarta tafara hararo mata wani abu saidai tsoro da fargaba sun hanata kar6ar abin Amma tasa aranta zata nutsu dakyau dan ta hararo abinda xuciyar tata ta hararo mata………
Wayarta CE tayi qara tana dubawa taga shine
Cikin mutuwar jiki ta ‘dauka da cewa ina jinka
Yace ina miki addu’ar yin tunani me kyau da samun bacci me tattare da samun cikakkiyar nutsuwa
Tace nagode Amma meyasa kake san kissing ‘dina
Yayi mata shuru yana tuno lallausar le6anta
Ina jinka. Takatsemai tunani
Yajah numfashi cikin sanyayyiyar murya Yace Aunty Allah yayi miki baki me kyau
Akowane lokaci idanuna akansa suke
Nima xuciyata CE take tinxorani akan namiki kiss ‘din
Nasha gwada qin bin umarninta ina daurewa. Amma ayanxu abin yaci qarfina Auntyna….
Idan bam miki ba hankakina baxai kwanta bah.
Pls kayi hakuri Xan gaba da ‘daurewa kamar da. wayan ganin banqara yi miki bah
SAILUBAH tajah numfashi jikinta yayi sanyi
Saita kashe wayar kawai batare da Tace mai Komai bah
Senior yayi murmushin jin da’di dan yasa aranta yanxu yadena barin abubuwa aransa xai dinga gaya mata dan yagaji 6oye mata kansa tunda ita takasa ganewa
Cikin qarasan jin muryarta ya qara kiranta
SAILUBAH data fa’da tunani taqara ganin kiransa
Ta ‘dauka a sanyaye
Yace Aunty kinyi shuru bakice Komai ba kuma kin kashe waya.
Tace toh mexance maka
Yace toh inxo in gaya miki abinda xakice min.
Tace aa saida safe
Yace Aunty……
Tayi saurin katseshi da cewa plx kabarni nayi tunani dan Allah
Yayi Murmushi Yace tunanina xakiyi xakiyi ko Aunty
Tace ban sani bah
Yace Allah ya baki hakuri saikin ganni cikin mafarkin ki…
Yana fa’din hakan ya kashe wayar da gyara kwanciyarsa
Junior yiyi Murmushi shidai baisan yaxaiyi da ransa akan Yayan nasa da SAILUBAH bah
Yasani baxai ta6a samunta bah…..
Shiyasa ya fara yakiceta aransa
Amma kamar tinxira xuciyar tashi ake akanta
Allah kabani mafuta
Yafa’di hakan a bayyane
Senior Yace meyake damunka Yace SOO
Yace nawa
Yace nawata CE
A ina take
Nima bansani ba
Toh Allah ya baiyana maka ita
Yace AmEEn
Washe gari bawani jin Komai
Da Senior yagama xubama SAILUBAH shagwa6a kala kala. Saiya qare da manna mata kiss
Binshi da kallo tayi dan kwakwalwarta ta tushe tarasa wane tunani xatayi akansa. Tana kallo ya fice cikin jin da’din yanda ya daskarar da ita
FAWAS KHAMIS Senior RAMADAN
Sun ha’du dan tattauna yanda sukayi da iyayan nasu
Sosai KHAMIS ya nutsu a qawataccen ofishin nashi yana jin yanda mahaifin nashi yake gaya mishi yanda xai tafiyar da harkokin kasuwancin nasu
Haka ma FAWAS….
RAMADAN ma mah kallo ‘daya yayima masana’antar Dadyn nasu yasan baxaisha wahalar da yake tunani ba
Sosai ofishin nasa ya burgesa
Yace Dady ina ganin jibi xan fara xuwa aiki
Junior dashima ya rakosu
Yace xan dinga rakoka kan lokacin tafiyata yayi
Sosai Dadyn nasu yaji da’di
Yace Allah yayi musu albarka
AmEEn sukace
XEE da KHAMIS da suka ke6e ba qaramin murna ga junansu suka nuna bah
Dan ganin sunkusa xama mallakin juna
A washe garin ranar Senior RAMADAN da KHAMIS suka raka FAWAS qauyan takai
Sosai HAMEEDA tanunamai jin da’dinta na suma sun kusa zama mallakin juna
Dadyn RAMADAN da Qaninsa Dady Auwal sunsami nasarar kar6oma Senior RAMADAN da junior RAMADAN dukiyarsu tagadan mahaifansu na qasashe biyu Wato Dubai da Kuwait
Dake junior RAMADAN yasan kan ku’da’de ba qaramin mamakin jin wayan ku’din da yayi ba
Senior ko baiji Komai bah
Dan shi Sam harkar ku’di bata dameshi bah
Damuwarsa ya mallaki Auntynsa yabata kulawa ya kuma cika mata burinta nasan Auran me ku’di 👯
Sosai FAWAS da Senior RAMADAN da KHAMIS suka qara xama manyan yara
Dan Komai nasu namasu aji sukeyi
Ku’di da qarin nutsuwa da sanin rayuwa yafara ratsasu
*** *** *** ***
Rayuwa kenan. Yau taxo maka da da’di gobe sa6anin haka…
SOYAYYA tsakanin KHAMIS da XEE sai wacce taqara bunqasa
Haka tsakanin FAWAS da HAMEEDA sai wanda yagani
Junior ko Sosai yake jinyar kansa
Dan SOYAYYAR SAILUBAH taxamemai MASEEFAR SOO
Kullun a baccinsa ganin shi da ita yake a wannan birnin na BIRNIN MASOYA
Toh ya xaiyi da wacce ya temaka kwanakin baya ahannunsu Mubarak
Wacce tanace mishi da kira da magiyar soyayyarta
bayan yagano itadin ‘Yar qauye CE ‘dan xama ne ya kawota gun yayarta birni
Shin ‘yan DUNIYAR MARUBUTA ya dace ya ha’da SOYAYYAR ‘YAR QAUYE DA ‘YAR BIRNI
Ma’ana ya ha’da soyayyarta data SAILUBAH
Kai baxai yuhuba agareshi shidai SADEEQ abin da kamar wiyu ya ha’da son da yakema SAILUBAH da wata ‘diya mace duk dako yasan baxai sameta matsayin matarsa ba
Saidai yana addu’ar Allah ya bashi me kama da ita koma wacce tafita
Dan gaskiya baxai iya da MAKIRCIN ‘dan uwansa ba
Toh kodai yanemi shawara agun HAYATUDDEEN ne
Hmmmmmmmmmm
Yaja numfashi Yace Allah yasa naxama LEEKITAN ZUCIYAH dan nagyra tunanina
Tare da cire soyayar SAILUVAH araina
Ni Rahamat Nace AmEEn my RAMADAN😰
Sam kuma junior bai dena tsugama SAILUBAH rashin kunya bah
Danko bata kulashi bah saiya kulata……
😀😀😀😀
Tam😀 inji yara suka tam… Memakwan toh
Komai yayi daidai dan yanxu qiri qiri senior RAMADAN yake nunamah SAILUBAH iskancinsa
Itadai tagaji da kissing ‘dinta da yakeyi na baxata
Dan kullun cikin tunaninsa take
Gashi baya shakkar gaya mata duk kalmar data fitoh daga bakinsa
SAILUBAH ta lura daga cikin xuciyar kalaman suke fitowa
Ya mai da ita tamkar *budurwarsa*
Wannan abu na damunta
Tayima XEE maganar
XEE dai shuru tamata
duk da tasan me Senior yake nufi dayi mata hakan.
Amma tashareta taqi CE mata Komai
Kamar yau junior ne yagama shirinsa tsaf na tafiya England dan kumawa karatu. Hutunsa ya qare
Yanxu haka Suna airport Dady da Momy da FAWAS KHAMIS
Senior harda SAILUBAH
dan Momy tanemi rakiyarta
Tace itafah baxata bah junior yayi Murmushi Yace dan Allah Aunty idan kikaqi xuwa brother baxaiji da’di
Ta harareshi Tace hmmm kaci darajar Momy da Yayan naka
Murmushi kowa yayi ahaka suka tawo
Hawaye Senior yake tayi danya saba da ‘dan uwan nasa ‘dan xaman da sukayi ba qaramin sabu yayi da ‘dan uwan nasa ba
Murmushi junior yayi Yace haba brother kaxama jarimi mana.
Dan namiji kamarka baidace ace yana hawaye bah
Bayan ina tare dakai
Yafa’di hakan da bugar kafa’darsa
Murmushi Senior yayi Yace dole nayi hawaye ‘dan uwa. Nasaba dakai
Pls karka tafi
Junior ya dafashi tare da bashi kiss a hannu Yace tafiya taxama dole brother
Nidai fatana kadinga kawomin xiraya
Yace Insha Allah
Kama kumatunsa junior yayi Yace tab kumatunka sunfi nawa girmah ashe😳
Dole senior yayi dariya dama haka junior yake son gani
Senior ya lakuce mai hanci Yace qaryane Bayan nagano mah nafika kyau nesa ba kusa bah
Yayi dariya Yace tab kafini kyau aina dinga xuwa gun Auntyna Rahamat tanamin gyara dan nafika kyen Kasan tafi’sona
Yace hmmm ruwan ido ne da ita ai da farko ni tace tafiso
Momy Tace wacece Rahamat
Dady Yace wata Auntynsu CE
Tace shine bansanta bah
SAILUBAH Tace Karki damu Momy xan baki labarinta
Tace ya kamata kam ‘yata
Rungumar juna Senior da junior sukayi dan jin ankira sunan junior
FAWAS da KHAMIS suka tafah har Suna ha’da baki wajan cewa abin sha’awa
Haka sunaji Suna gani junior yatafi ya barsu kamar yanda yaxo ya samesu
Haka KHAMIS yashige motarsa
FAWAS mah yashige tasa
Momy da Dady mah suka shiga tasu
SAILUBAH takama hannun RAMADAN suka shige motarsa
Yace AUNTY ki iya mota pls
Tace toh xan iya.
A haka suka dawo tare da hirar junior RAMADAN
Dady ya kalli momy Yace nan da sati biyu xan kai mishi xiyara
Tace Allah ya kaimu saina rakaka ai….
RAMADAN na parking SAILUBAH tanemi fitta
Da sauri RAMADAN Yace Aunty……
Tace miye
Yace yanxu haka Xaki tafi kibarni cikin wannan halin. Baxaki tsaya Ki samarmin nutsuwa ba.
Yafa’da da tsaida idanshi qir akan bakinta dan yasan ya tsokanota.
Kuma kallan bakin nata xai mishi da’di idan tafara sauke mishi maseefa
Aiko gallamai wata muguwar harara tayi Tace iskancinka Yafara isata RAMADAN wai me kakeso na xama maka ne
*_MATATA KUMA UWAR ‘Ya’Yana_*
Bai bari furucin nasa ya fitoh fili bah
Dan haka ganin yamata shuru shiya sata cigaba da fa’din
Kamai dani ‘Yar iskar ka
Saina dinga maka kiss kamar wata matar ka
In ‘iskanci kakeji kafudda ‘daya daga Cikin ‘yan matarka mana amaka Aure da ita mana. Amma dake ni……..
Cak tatsaya da maganarta ganin duk maseefar da take masa bakinta kawai yake bii da kallo
Tajah numfashi dasan ficcewa daga motar dan yanxu tatabbatar RAMADAN yaxama ‘dan iska. Gawani shegen kwarjini da yake qara yimata
Kuma yarasa wacce xai saukema iskancin nashi sai ita…
Gam taji ‘kofar motar akulle taqi bu’duwa
Ta juyo da kallanta gareshi afusace Tace kabu’demin in fitta
Cikin sanyi da shagwa6a Yace Wlhi baxan iyaba Auntyna
Dan xuciyata bugawa take fat fat fat akanki….
Tace toh ina ruwana
Yayi Murmushi Yace da ruwanki mana dan kika bari ta fashe Wlhi kamaki xa’ayi dan kinyi kisa aSO❤
Ta gallamai harara tare da Jan tsaki Tace mukwana ahaka
Dan Wlhi na dena maka kiss har abada
Yace Wlhi baki isa bah….
Ta kallesa da sauri
Ya watsa mata wani narkakken kallo Wanda ya tabbatar ya gabama da duk wani ruwa da jini na jikinta
Tum ba yau ba SAILUBAH tasan wannan kallan nasa
Ta tabbatar idan ya aika mata dashi gamawa yake da ita
Yace Auntyna Kiyi hakuri baxan iya kwana a haka dakeba
Idan kin matsa lallle sai hakan. Toh ba mamaki in’miki abinda harki mutu baxaki dena jin tsanata aranki
Ina sanki Auntyna banaso hakan ta kasance
Pls kiyi abinda Nace miki kawai…..
Cikin wahalalliyar murya
Tace kana cutar da xuciyata RAMADAN.
Har takai yanxu nadena gane kaina.
Kanajin da’din tarwatsamin tunanina
Me kake nufi danine
Yayi murmushi Yace nima ban sani bah Auntyna
Abinda nasani ayanxu kawai shine kimin kiss nasami nutsuwata
Dan tun farko ke kika shagwa6ani akan kiss
Bini bini duk abinda namiki kikaji da’dinsa saiki kaimin kiss
Toh yanxu lefine danna nuna ba abinda xakimin in samu nutsuwata sai shi……
Ya qarashe da matsowa kusa da ita ya kama fuskarta idanshi cikin nata Yace ‘Yan mata da yawa masu kyau da aji da wayewa ‘yan yara masuji da quriciya Suna bina Suna Sona Amma me yasa wawiyar xuciyata bata ta6a ganin kyawunsu da ajinsu ba saike Auntyna
Me yasa me yasa Auntyna
Yana maganar idanshi akanta lokaci lokaci yana kallan bakinta
Inasan rayuwa dake Auntyna
Ina San nasami farin ciki agunki Auntyna
Inasan nasamu ‘Ya…..
Bai bari ya qarasa ba yakai bakinsa cikin nata ya sakar mata da shock kiss ‘din da ayanxu ya sabar mata
Yanayi kuma ya sake mata fuskartata
Sam baiyi gigin qara ha’da ido da itaba
Ixuwa yanxu RAMADAN yafara ba SAILUBAH tsoro
Kamarya asirceta san indai yakai hannunsa jikinta toh Komai nata ya dena aiki kenan harsai yagama yimata kalaman iskancinsa acewarta yasaketa Sannan qarfinta ka’dan xai dawo👌🏻
Yau tahango bala’i😳 a idan RAMADAN
Tabbas San Aure tagani a igadanshi
Hankalinta ya tashi
Dan haka Tace me kakeso RAMADAN
Cikin sauri Yace *Aure*….
Tace toh xansa Momy da Dady su maka
Sai kadena sauke isakancinka akaina
Yace Yauwa. Dako kin temaken dan in baki sasu sun min bah Wlhi NI DAKE a hakka xamu qare rayuwarmu
SAILUBAH tawaro ido 😳 Tace wai yaushe kaima ka xama ‘dan iska ne.
Yayi Murmushi tare da bu’de motar ya fitta.
Sannan ya xaga ya bu’de mata motar tah fitoh
Suka ha’da ido ya sakar wannan kallan nan nasa dan yanaso ya barta da tunaninsa
Yace dama a ‘dan iska nake Auntyna bana nuna mikine da dan wani ra’ayi nawa.
Amma yanxu baxan iya bah 6oyewa ba dan nalura ke’din bagane Komai kike bah…….
Bata kulasa ba. Tayi cikin falansu dan tasan in tatsaya bashi amsa ba makawa saiya qara kaima bakinta wani kiss ‘din
Dan talura da yanda yake qarema bakin nata kallo
Shiko RAMADAN Murmushi yayi Yace Xanyi maganinki ne…..
Ya shige motar tasa yayi office xuciyarsa cike da tunaninta dana junior
SAILUBAH Sallah tayi ta’daga hannu xata roqi Allah akansa Amma saita mance memah xatace
Dan haka sai tatashi kawai tanufi gidansu
Afalo tatarar da momynsa
Tace Momy naxo miki da wata magana ne
Tace ina jinki SAILUBAH fa’di
Tace Wlhi Momy ayima RAMADAN Aure yanxu
Dan na lura akwai abinda yake damunsa
Momy tayi Murmushi Tace ya fara nuna miki ko
Shuru SAILUBAH tayi tafa’da tunanin yanda yake nuna mata iskancinsa
Momy ko bin SAILUBAH tayi da ido. tana tunanin itadai tana hango soyayyar SAILUBAH a idan RAMADAN
Gashi ita SAILUBAN har yanxu bata gane soyayyar da yake yi mata ba.
Cikin nutsuwa Momy tacigaba da fa’din. Inaso Ki lallasheshi cikin nutsuwa harya gaya miki wacce yake so
Dan munan munyi munyi dashi ya gayama mana wacce yake so Yaqi fa’da
Kinga in ke kika lallasheshi qila ya gaya miki
Shikenan saimu masa Aure
Toh SAILUBAH Tace
____
Dare nayi ta nemeshi.
Suna ha’duwa takama hannayansa Tace plx RAMADAN ka gayamin acikin ‘yan matanka waccece wacce takwanta maka arai
Yayi Murmushi idan shi cikin nata
Yace wani abune
Tace eh mana
Toh gayamin
Ya fa’da hakan cikin muryar ra’da
Taji hakan har cikin ranta
Tace idan nasani sai ingayama Su Momy kaga sai amaka Auran ko
Yace Allah Auntyna
Ta gallamai harara
Tace ban sani bah
Yayi Murmushin da yake qara masa kyau Yace ni ba wacce nake so a ‘yan mata nah
SAILUBAH tawaro ido cikin sanyin kuka
Tace wai meyake damunka ne
Ya sakar mata mata kiss Yace ke kike damuna Auntyna.
Hmmm karki min kuka ki hanani mafarkinki yau in shiga uku.
Ya fa’di hakan da ficewa daga falan yana cewa bye bye rikitacciyar Auntyna
Kuka SAILUBAH tasa tayi San ranta
Can tayi shuru tasa aranta yadena ganinta kenan
Tunda itace take damunsa har yake sauke mata iskancinsa
**** **** ****
Yau kusan sati biyu kenan SAILUBAH na 6oyema RAMADAN kanta
Duk tabi ta rame dan rashin ganinsan da batayi
XEE ta kalleta Tace yau ni naga ikwan Allah
Kin hana xuciyarki taxauna lpy dan kawai bakisan ganin RAMADAN akusa dake
Na tambayeki me yasaki yin hakan kinqi gayamin
Cikin damuwa SAILUBAH tajah numfashi Tace ya xanyi ne XEE ya kike san nayi
Har Saina fitoh naga miki cewa yanxu RAMADAN yaxama ‘dan iska. Bayan kina gani da idanki
Inya ibo iskancinsa sai yaxo ya sauke aguna
Ni sa’arsa CE daxai dinga yimin kiss tamkar wata matarsa
Idan na kwanta bacci sai indinga ganina dashi cikin wata rayuwa irinta ma’Aurata
Duk yabi ya birkita kwakwal wata wajan tunaninsa dasan kasan cewa dashi.
Kullun natashi daniyar cimai mutunci muna ha’duwa yana jefamin shegen kallansa xan rasa nutsuwata
Me kikeso nayi anan bayan in ne santa kan nawa dashi
XEE tayi kalar tausayi dariya fam cikin ranta da jin da’di
Amma ko kusa baxata iya nuna hakan bah
Tace toh ai naga hanashi ganin kanki da kikayin. Damuwar kanki take komawa
Dan gashi kin rame sai uban haske da kika qarayi
Ga damuwa nan da tashin hankali da suka baiyana kansu agareki.
Tace ni ban damu da ramar da nayi bah. Ko tashin hankalin daya baiyana agareni ba
Fatana Allah ya yayemin tunaninsa
XEE RAMADAN haukatani yake sanyi
Dan yanxu wani tsoran shi da kwarjininsa ne suke kamani……
Kan XEE tayi magana wayarta ta’dau ringing
Tayi Murmushi dan Ganin KHAMIS ne nanta ‘dauka tana cewa sai yanxu
Yace ya xanyi my Luv tashina kenan fah FAWAS yaxo har office ya ‘daukeni
Shine fah nace bara in kiraki nasamu nutsuwa
Tace toh xan iya ganinka yanxu
Yace naso dai namiyo miki wanka nacanja Kaya dan kiganni da kyau Sosai.
Tace ai kai kobakayi wanka bah kyanka karuwa yake agareni
Yace Naji dai
Dan nalura wayo kike san kiyi min
xamuje qauye ne ni da RAMADAN da FAWAS yanxu haka
Idan muka dawo na’dan huta xaki ganni.
Ta shagwa6e murya Tace ni dai yanxu nakesan ganinka.
Kallan FAWAS KHAMIS yayi Yace toh Aunty XEE nasan ganina kuma nima ina buqatar ganinta
RAMADAN Yace tambayar min ita Auntyna tana gidan ne
KHAMIS Yace my Luv Aunty LUUVAH na tare dake ne
Tace eh gatanan.
KHAMIS ya ‘dagama RAMADAN kai
Murmushi yayi Yace toh kuyi shawara pls lokaci na tafiya kunsan ahakan mah sai munyi dare Sosai yau.
KHAMIS Yace toh my Luv ganinan xuwa
XEE tayi Murmushi Tace ina jira…. Da kashe wayan
SAILUBAH Tace tambayarki yayi ina tare dake
XEE tayi Murmushi dan tanaso ne RAMADAN ya ganta
Tace aa mamah yake tambaya
Tace toh ai bata nan
XEE tadafe goshi kamar gaske Tace Kinga na manta
Tsaki SAILUBAH tajah Tace nixan tafi gida
Wlhi gabaki ‘daya banajin da’din rayuwar
XEE tafara lallashinta da tsokalo hira dan dai RAMADAN yaxo ya sameta agidan…..
FAWAS natsaida motar Yace pls minti biyar na baku
RAMADAN yayi Murmushi Yace niba Luv xan tsaya yiba
Kallanta kawai ya isheni
KHAMIS Yace ni dai saina ‘dan ta6a
Da harara FAWAS yabishi. Sukamai dariya da shigewa gidan
Saijin sallamar RAMADAN SAILUBAH kawai tayi
Aiko gabanta ya tsinke ya fa’di…..
Da sauri tatashi ko kallansa batayi bah dan ita tasan qarin maseefar da kallan nasa suke qara haifar mata dashi
Da wani gudu ta tafalle da shi xuwa ‘dakin XEE……..
XEE da KHAMIS baqaramin mamaki sukayi ba wajan ganin RAMADAN ya Sha gabanta
Dan basu san wane irin gudu yayi bah
Yace Auntyna kuliya kika gani haka….
Tace ayanxu ganinka yafi kuliya ban tsoro arayuwata RAMADAN
pls ban hanya in wucce.
Yayi Murmushi Yace abin har yakaimu da haka
Ta ‘dagamai kai Cikin damuwa
Ya kalleta sama da qasa Yace meya ramar dake haka.
Cikin gajiyawa da maganar tasa Tace ciwo nayi
Yace narashin ganina ko
Ta kalle ka’dan Tace aa
Yace fa’di dai gaskiya dan gata tana yawo akan fuskarki kuma….
A shagwa6e ta katseshi danjin yanda qamshinsa yake bugarta Tace RAMADAN……
Yace AUNTYNA……….
Bani hanya in wucce
Yace xan baki Amma saikin gayamin…
Tace nace maka aa ko
Yace toh Naji
Yanxo gayamin mexan tawo miki dashi in xan dawo
Ta girgirxa kai Tace ni banasan Komai
Ya waro ido Yace harda ice-cream
Ta ‘dagamai
Ya kama hannunta cikin shagwa6a Yace dan Allah dan Annabi Auntyna Karki qara 6oyemin kanki
Kinsan maseefar da kika jefani kuwa…
Ta. Juya da nufin ganin XEE
Amma taga wayam ba kowa daga ita sai shi
Ta kallesa Tace toh Naji jeka
Ya xubama bakinta ido
Ta gallamai harara Tace Allah kamin kiss kadena ganina kenan
Yayi Murmushi dan ya hango tsoranshi Sosai atare da ita Yace baxan miki bah
Dan ganinki yafimin Komai da’di aduniya
Kinga idan najama kaina ai nashiga uku
Tayi Murmushi Tace jeka
Ya shagwa6e fuska Yace toh kimin kiss tunda ni kin hanani inyi miki
Dafe goshi SAILUBAH kafin takama fuskarsa tayi masa agoshi
Tace shi kenan
Ya ‘daga mata gira da cewa eh
Amma gaya min me xan tawo miki dashi pls👏🏻
Tace ice-cream
Yace dame kuma
Tace hmm🤔 sai kakulamin da kanka
Yace toh idan na dawo xakiban abinci abaki
Cikin gajiyawa Tace Eh. yanxu mah xanje in dafamah
Yace Yauwa my Aunty bye bye
Ta ‘damai hannu ya ficce
Jan numfashi SAILUBAH tayi dan ganin San nan da tayi
Da ‘Yar maganar nan da sukayi har ta’danji sanyi aranta
FAWAS yajah tsaki Yace ina shi wancan ‘dan iskan
RAMADAN yayi Murmushi Yace wai KHAMIS
Yace eh mana
Ta6e baki RAMADAN yayi Yace na ganshi ya sata agaba yanata aika mata da sakwanni
Wlhi bakaga yanda tasakar mai da imaninta bah.
Dan ko shigewata basuji bah
FAWAS yafara neman KHAMIS awaya
XEE Tace ana kiran numbarka fah
Yace nasani FAWAS ne
Zan tafi. yanxu sai dare
Tace eh katawo min da kayan da’di 😬
Yace angama matata….
HAMEEDA da Qawarta Mero suna xaune a kofar gidan nasu HAMEEDA
Fa’di HAMEEDA takeyi yanxu Mero yaranki hu’du
Tace eh Wlhi naxama babba
Dan yanxu baki isa Ki rainani bah
HAMEEDA Tace hmm nima nadai kusa Auran nan nima in tara yara Lodi Lodi
Mero takalleta ta kwashe da dariya dan tasan san yara irin na HAMEEDA Sam baxataga Yaro ta wucce batace miki yaranki yayi mata kyau bah dan halinta ‘daya☝🏻 da (Rahamat)
Tace angaya miki aihuwar cin tuwo ce da xaki haifah lodi lodi.
Wlhi ina tabbatar miki ranar daxaki aihu ji xakiyi tamkar xaki mutu dan axabah
HAMEEDA Tace dallah dena tsoratar dani
Mero Tace nadena
HAMEEDA tayi shuru can Tace Kinga dare yayi Amma banga idansu bah
Mero Tace Wlhi kam
Ai daba dan inaso in gansu bah aida tuni nayi gida
O ikwan Allah yanxu kin kusa shiga birni kiyi rayuwa tahar abada…….
Kan HAMEEDA tabata amsa saigasu FAWAS
Nan farin ciki yacika xuciyar HAMEEDA
Tadinga xungurin Mero cikin muryar qasa qasa Tace gasunan shine Wanda xai fitoh yanxu
Mero da ba’a xancan sirri da ita Tace lah ia’ilahaillallahu Ashe qaramin Yaro ne
HAMEEDA tatake mata qafah
Tace haka nake sanshi😬
FAWAS ya qaraso garesu Yace Aminci ya tabbata agareki YAYATA kuma wacce takusa xama mata agareni…
Tace tare da naka hasken idanuna
Yace kinyi kyau Sosai. Dafatan ba wani namijina daya ganemin wankan nan
Tace wane wani da gane maka HAMEEDA aikoya kallan ina tabbatar maka baxai qara kuskuran yi akaro na biyu bah
Dan munina xai gani. Ina tabbatar maka kai ka’dai ne Wanda aka lamuncema ganin kyawuna ….
FAWAS yayi murmushi dan yanxu yadena mamakin Yayar tasa wajan 6arar da kalamai
Na soyayya dana shirme dana abin dariya
Yace Naji da’din furucin nan naki. Saidai naga baquwar fuska agareki abinda ban ta6a gani ba kenan
HAMEEDA tayi Murmushi Tace ita ka’daice wacce na ‘dauketa ‘Yar Uwa a qawayena
Yayi kyau hakan. Yafa’da da kallan Mero. Tare da qarawa da cewa. Toh sannu qawar YAYATA
Mero tawashe yalan haquranta Tace Barka da xuwa dai ‘dan birni
FAWAS yayi dariya Yace Barka ‘Yar qauye……
Dariya sukasa atare dukkansu
Ya kalli HAMEEDA Yace toh Kinga kayan kwa’dayi nasiya miki yau
Dafatan sun isheki cika cikinki yanxu ame makwan kici abincin dare
HAMEEDA takar6i ledar xata bu’de…..
Yayi saurin katseta da fa’din aa karki bu’de yanxu harsai na tafi
Tace darkar namaka godiya me yawa.
Yace ko guda ‘dayace bana santa
Yafa’di hakan da ajiyema Mero dubu uku agefanta yana cigaba da cewa
Ga wannan Ki siyama babyn bayanki sweet Qawarmu
Mero tafara godiya
Yakalli HAMEEDA Yace toh Amaryata sai munyi waya
dama damuwata naganki yanxu
Toh Allah yayi ina miki fatan alkairi
Da kallo HAMEEDA tabishi har yashige motar tasu ya tadata
Sannan tadawo duniyarta
Mero tadinga dariya tana fa’din tunda uwata tahaifan ban ta6a riqe dubu uku bah gashi yau sanadinki nasamu
HAMEEDA Tace xomuje ciki muci kayan da’di dan naga harda kaxa
Sun dawo gida lafiya inda kowa yafara cikiniyar wanka da Sallah suci abinci Sannan suhuta
Sanda RAMADAN yayi sallar Isha’i ya huta
Can kusan qarfe tara Sannan ya nufu gun Auntyn tasa
Yasa meta afalo tana karatun al qur’ani megirma
Yace Auntyna takallesa da sauri
Ya sakar mata Murmushinsa da xama kusa da ita. yana cewa ina ummah
Tace tana ‘dakin Abbah
Kakah fah
Itama tana can inaga wata magana suke tattaunawa
Yace toh xomuje haraba
Tace aa
Yace dan Allah
Tace me xakamin
Yace ciyar dake Xanyi
Tace dame
Yace da ice-cream da sauransu
Ai fah jin ice-cream Tatashi
Shima tashin yayi ya kama hannunta suka fitoh
Kujerun robar wajan yaja musu can gefe suka xauna kusa da juna
ya tura mata ledan kayan gabanta
Nan tabu’de taga gasassiyar kaxa ce da ice-cream sai danginsu chocolate
Jan ice-cream ‘din yayi
Ya dinga bata tana Sha tana ha’dawa ta kaxar ahaka harta qushi
Tace toh bara in ‘dauko mah abincinka kaci ko
Yace kidai ban naci ko
Murmushi SAILUBAH tayi
Dan tun ‘daxu tasa aranta tadena damuwa da duk abinda xaixo daga gareshi
Tunda talura ayanxu baya shakkar gaya mata Komai.
Nisanta kanta dashi bashine mafuta agareta bah
Diremai couscous tayi Wanda yasha kayan lambo danginsu karas fiss koran tattasai
Sai farfesun kayan ciki da drink 😬
Tana bashi yana tsuga mata iskanci da shagwa6a.
Daga Yace bakinta mekyau. hancinta dogo mekyan fasali. Idanta manya masu kyau dayin fari🙄. Fuskarta me’dan fa’di gwanin ban sha’awa. Yatsunta sirara masu kyau da jan lalle. Qafarta ‘Yar qarama mekyau da kowane takalmi
Tanadai jinsa taqi kulasa
Daga qarshe Yace Aunty namiki miji😀…..
Takallesa da sauri
Ya ‘daga mata gira dama ya fa’di hakanne danta kulashi
Aiko Tace Waye mijin
Ya tashi ganin ya qoshi da abincin. ya sakar mata kiss a wiya kafin Yace wasa nake miki
Zan kiraki can ajima in miki sai da safe
Tace bana buqata kawai sai Allah ya tashemu
Ya sakar mata shegen kallansa
Nan take jikinta yamutu
Yace pls manah
Tace toh saika kira
Yayi Murmushi da shafar gefan fuskarta
Kafin ya ficce daga harabar gidan
SAILUBAH tabishi da kallo tana kissima abubuwa da dama aranta game da shi
Can wajan sha biyu da rabi na daran tayi nisa abaccinta taji ringing ‘din wayar tata
‘Dauka tayi batare data duba ba. Dan tasan ‘dan rikicin nata ne
Yace Auntyna…..
Tace na’am
Yace tashi pls muyi hira
Tace bacci RAMADAN
Yace pls my Aunty tashi dan Allah
Tajah numfashi Tace darene fah RAMADAN pls kabarni
Kamar xai mata kuka Yace nasani pls ki jini ka’dan👌🏻 dan Allah
Tace kafin nan. meya hanaka bacci
Yace kece Aunty
Danayi me
Yace dakika dami xuciyata
Akan me
Akan qaunarki mana.
Pls nidai ki tashi ki gayamin kalmah me da’di wacce xataban nutsuwa inyi bacci cikin farin ciki
Tace ina mamakin futunar daka koyo ayanxu RAMADAN
Cikin shagwa6e mata Yace nidai ki fa’damin in barki kiyi bacci naji yana damunki
Tace baxan fa’daba
Kashe murya yayi dagaske kamar xaisa mata kuka Yace dan Allah Auntyna…..
SAILUBAH taji muryar tashi har cikin ranta
Tace ina sanka toh ‘dan Qanina kayi me da’di
Yajah numfashi Yace inaso gobe kishirya muje inda xa’a fara koya miki mota
Tace nagode ‘dan Qanina
Yace Wlcm my Aunty.
Kidaure kiyi mafarkina yau.
Ashagwa6e Tace ai Kullun a cikin mafarkinka nake
Yace wow😀 gayamin meyasa kikeyi Kullun
Kamar xatayi kuka Tace Bayan ka 6ata tunanina da tunaninka ko xama nayi tunaninka nakeyi bare kuma bacci Kasan ba abinda baxan gani bah
RAMADAN yayi murmushin jin da’di Yace Allah me sona
Tace Allah
Yace toh eh min kiss ka’dan👌🏻 in barki kicigaba da baccinki ko
Tayi mai ya lumshe ido tare da kashe wayan ya ‘dauki minti biyar yana yana jan numfashi kafin ya tashi yayo Alwala ya hau Sallah
SAILUBAH ko gyara kwanciya tayi tana rayawa Aranta koma miye dai yanxu ta fahimci RAMADAN shine nutsuwarta
Washe gari yana qaryawa da iyayan nasa ya kalli Dadyn nasa Wanda kwanansa biyu uku kenan da dawowa daga England daya kaima junior xiraya
Yace Dady baka gama ban labarin yanda kagano min junior ba
Dady yayi murmushi Yace ai nagama baka labarin komai
Yana cikin goshin lafiya
Momy Tace karka damu gaba mu biyu xamu ni da kai
Khairat Tace dani Momy
RAMADAN Yace aikuwa.
Yana gamawa gidansu SAILUBAH yayi
Ganin yanda tamishi kyau cikin wani yadi me kalar jah an mata doguwar riga irin A shape ‘din nan
Shiyasa shi ‘daukarsu hoto
Yace Aunty kinyi kyau Sosai
Amma saidai kisa hijabi
SAILUBAH tawaro ido Tace hijab
Dan itadai ba amabociyar sawa bace
Yace eh
Tace tab😬 baxan saba
Shaga6e mata yayi kamar xaiyi kuka ya dinga lallashinta kafin tayarda tasaka
Tana maseefar karya qara takura mata akan hakan
Shuru yamata tunda dai tasa kishinsa ya ragu
Direct kaita yayi inda ake koyan motar ya biya Komai harda na Aunty XEE yana gaya mata anjima KHAMIS xai kawota
Tace toh
Ya xuba mata ido yanda taketa murna abin ya masa da’di
Can Yace Aunty xan tafi
Ta kallesa yayi mata kallan qasa qasa
Nan tagane nufin shi
Saita share shi
Murmushi yayi Yace akwai lokaci me xuwa wanda idan yaxo baxaki shareni bah Auntyna
Tace naji jeka sai anjima
Murmushi yaqara yi kafin yatashi motarsa
***** ***** *****
👯👯👯👯👯👯👯
England junior RAMADAN ne yashigo ‘dakin nasa agajiya dan yau bayanan karatun nasa sun caja mishi kwakwalwa
Hutu yake buqata da budurwarsa Shakira dan haka yakirata awaya
Yace pls my baby xo gareni yanxu
Tace toh ganinan
Ko cikakken minti biyar batayi bah saigata
Ya tashi ya rungumeta yana kissing ‘dinta da jan ajiyar xuciya a qamshinta
Sosai suka fa’da duniyar iskanci
Inda junior yasamu sanyayyiyar samsuwar da yake muradi
Bayan sun tsaftace Kansu sai suka fita shan iska.
Junior wayayyan Yaro ne. Ba wata wayewa da xaka nuna masa
Yanaji da ilimi hankali nutsuwa
Sanin darajar kansa
Illarsa ‘daya ce☝🏻itace aikata xinah da yakeyi da Shakira
Bayan haka ayanxu bashi da wata illah
Turawan cikin makarantarsu duk sunaji dashi
Dan yana bama wasunsu lokacinsa
Ya xauna ya fahimtar dakai abinda baka gane ba
Sam bashi da baqin ciki akan hakan
Kallo ‘daya xakama junior kasan bashi da wata matsala arayuwarsa
Ga xuciyarshi ko SOYAYYAR SAILUBAH CE take wayalar da ruhinsa
wannan itace rayuwar da junior yakeyi a England
👯👯👯👯👯
SAILUBAH dai sai ahankali dan yanxu bata da abinyi sai tunanin RAMADAN ‘dinta
Shiko yasa meta yanda yake so sai 6ata mata tunani yake yi
FAWAS baida matsala dan sai bin tunanin HAMEEDA yake yi
Yana kwa’dayin ranar daxai mallake ta’dora shi akan hanya.
XEE ko ba abinda yake damunta dan sai tsula soyayyarsu suke yi ita da gwanin tafiyar nata KHAMIS…..
Da misalin qarfe tara na safe ne Abban SAILUBAH yasata aga akan tagaya masa wata fitar matsayin mijin Auranta
Tace Abban dan Allah kayi hakuri
Yace kinyi kuskure dan Wlhi baxanyi kaffara ba. yanda Nace in baki kawo min Wanda kikeso ba. xan ha’daki da wanda naso. toh yanxu mah bata canjah xani bah.
Tace toh xan gayama anjima da daddare
Ya harareta Yace Allah ya kaimu
Aiko tasa RAMADAN tayi agaba akan yagaya mata mexatace mah Abban nata
RAMADAN yayi qif qif da ido Yace am so sorry my Aunty
Ta kallesa arikice cikin maseefa Tace me kake nufi
Kana nufin dama baka shiryama wannan ranar Komai bah agareni kahanani tsayawa da kowa.
Ya ‘daga mata kai a shagwa6e alamar eh……
Kuka sosai SAILUBAH tasamai
Sai ya durqusa agaban Cikin lallashi Yace kiyi hakuri Auntyna
Tace ban ta6a ganin ‘dan iska ‘dan rainin hankali kamarka bah RAMADAN
Wlhi baka isa ba awannan karanba
Ina tabbatar maka da cewa *saika Aureni*
😂😂😂
😂😂😂
😂😂😂
Tunda aka haifi RAMADAN baita6a jin kalma me da’di kamar wannan bah
Da’din ya cika xuciyarsa Sosai👌🏻
Amma azahiri sai yayi saurin jah da baya tare da xaro ido😳 Yace aa aa Aunty in Aureki in kaiki ina. Ina qaramin yaro😳
SAILUBAH taci gaba da kukanta tana cewa Wlhi saika Aure ni
Dawo wah gabanta yayi cikin lallashi Yace xan Aureki Auntyna Amma da shara’di uku
Ta kallesa afusace Tace ina ruwana da shara’dinka
Yace kijini mana. uku ne kacal fah👌🏻
Tace bazan jika bah
Yace toh shikenan inna Aure kin na gaya miki Su.
Tajah tsaki Tace xan Aureka ne na wata biyar…..
Dan kaucema xa6in Abbana
Da xaran nayi watannin nan agidanka saika sakeni na dawo gida na Auri xa6ina
Kaga daga wannan lokacin bani bakai 👈🏻
Tunda xamana da kai bashi da amfani…
RAMADAN yayi Murmushi Yace toh naji shi kenan
Share hawayanki ‘Yar Auntyna
Ta harare shi da tashi tana cewa xanje in gaya masa kaine na tsaida
Kai kuma sai Kasan yanda xakayi da Momy da Dady
Yace dan wannan karkiji Komai
Dare nayi tagayama Abban nata RAMADAN ta tsayar a matsayin MIJIN AURANTA
Da mamaki Abban nata Yace RAMADAN Tace eh
Shuru yayi mata na’dan wani ‘dan lokaci. Can Yace taje saiya nemeta
Shima RAMADAN Suna xaune da iyayan nasa Yace Dady na samo wacce nakeso Yace toh Madallah wacece
Ya Sosa qeya Yace Aunty SAILUBAH
Da sauri Dadyn nasa ya kallesa
Momy ko tasan xa’a rina wai ansaki xanin mahaukaciya tace tasan xa’a rina
Dadyn Yace SAILUBAH Yace eh
Yace Toh Madallah Xanyi magana da Abbanta
Sosai iyayan nasu biyu suka xanta akansu
Inda suka yanke Aure nan da wata uku
Dadyn RAMADAN ya bada sadakin RAMADAN dana gani ina so
Magana taqare👯
SAILUBAH tasamu xantawa da XEE abin yayima XEE da’di Sosai
Ga jama’a ko mamaki ya lilli6esu
Sam sai yanxu RAMADAN yadena tsulawa SAILUBAH iskanci
Iya kacinta dashi kamar yanda suke da can
Hakan ko yayi mata da’di
Sai dai duk da haka idanshi akan bakinta yake
Gawani ja mata aji da yakeyi as big boy
Tata6e baki dan bai isheta kallo ba
Wannan kenan👌🏻
**** **** ****
Toh ance wai rana bata qarya wai saidai uwar ‘diya taji kunya….
Toh mai xaisa baxan nuna farin cikina bah💃🏻💃🏻💃🏻 da xuwan bikin FAWAS da HAMEEDA
Jibi jumma’a ne ‘daurin Auran nasu masoyansu❤
Yau takasance laraba qanwar Momyn FAWAS CE da ‘yan dangi xasu kai kayan Auran HAMEEDA
Kayane nagani na fa’da Wanda Dadyn FAWAS ‘dinne da Kansa yaje Dubai dan ha’do mishi tunda Momy taqi bada ha’din kai
Wasunsu a ‘dinke suke dangin Su shadda
Masha Allah Komai yayi daidai agun ‘yan birni
Ga ‘Yan qauye ko yaxama abin kallo agaresu.
Hakan suka dawo Cikin farin Cikin karramawar da akayi musu.
HAMEEDA taxubama kayanta ido xuciyarta cike da farin ciki
Tana San gayu Ashe sai agidan mijinta xata samu yi
Kirrrrrr taji wayanta na neman agaji
Ta ‘dauka da sauri ganin FAWAS ne
Yace YAYATA sun tafi ne
Tace yanxu suka tafi
Yace toh sun ganki
Tace tab aiban bari sun ganni ba
Yace meyasa
Tace kunya mana
Yayi Murmushi Yace toh bani labari
Tace labarin gixo da ko’di
Yace no labarin soyayya
Tace hmm ban shirya kalamai yanxu bah
Amma kasani. Idan ka mallakeni matsayin matarka xan baka kulawar daba masoyiyar da tata6a bah masoyinta
Yace Allah YAYATA
Tace Allah
Yace toh lokacin yaxo ai
Tace aikowa dai…..
Sosai RAMADAN da KHAMIS da Ango FAWAS suke shiri dan xuwa ‘daurin Aure…..
In da sukayi kyau Sosai cikin shigar manyan Kaya.
Abinka da wa’yanda basu saba sawa bah. Duk sai sukayi wani iri aciki
KHAMIS Yace Wlhi baxan iya da wannan rigar ba (Watoh ‘Yar saman )
FAWAS Yace Allah nima
RAMADAN Yace aikai ko kaqi Allah saikasata
Dan Ni kam xansa dan tun yanxu Auntyna tasa aranta namu yana xuwa
KHAMIS yayi dariya
Yace wayaga Aunty LUUVAH da kai matsayin ma’Aurata
Yace hmm Wlhi ina tuna ranar wane farin ciki xan shiga
FAWAS yayi Murmushi kawai batare da Yace Komai bah
Sanda suka gama tsaf Suna shiga gidansu SAILUBAH suka ha’du dasu ita da XEE da wata qawarsu Maryam
RAMADAN Yace Auntyna munyi kyau
SAILUBAH tadafa XEE ta kwashe da dariya Tace Sosai mah
Ni dai wannan abu yaqi wucce min arai
Wai yanxu kai FAWAS Kaine xa’abama mata yau
Yace kai Aunty LUUVAH me kikesan cewa ne
Tace gaskiya mana
KHAMIS yayi dariya Yace idan kabiye na Aunty LUUVAH harsai a ‘daura muna tare da ita tana bamu Takaici dan haka pls muqara gaba
RAMADAN Yace Auntyna…..
Tace wani abu
Yace koda yake saidai nadawo
XEE ce tace musu kudawo lafiya ‘Yan qannanmu
KHAMIS yaje kusa da ita cikin ra’da Yace aini na wucce qani tunda miji nake San xama ko.
Karab SAILUBAH Tace hmm xaka iya fa’din Komai tunda tabada kai
Yayi Murmushi Yace kai Aunty LUUVAH badai kunne bah
Haka suka ficce daga gidan Cikin farin cikin yau Abokinsu FAWAS xai xama Ango
SAILUBAH tabisu da kallan mamaki
Sosai Qauyan yacika da manyam mutane
*Ahaka aka ‘daura Auran ABDUL FAWAS da HAMEEDA*
Sosai FAWAS yake sauke ajiyar xuciya
RAMADAN Yace Shege kace Alhamdulillah
Yayi Murmushi Yace Alhamdulillah
KHAMIS Yace masha Allah.
Allah naroqeka yanda ka mallakama FAWAS HAMEEDA
Ina roqanka da kamallaka min ZAINAB matsayin matata
Haka kuma ina roqanka ka mallakama RAMADAN FATEEMA SAILUBAH
Allah dan qarfin mulkinka
AmEEn RAMADAN da FAWAS sukace
RAMADAN ya qara da fa’din naji da’din addu’ar nan Allah ya amsa
Mata uku ne na dangindu FAWAS sukaxo ‘daukar Amaryar HAMEEDA
Sosai suka raina gidan dan basune wa’yanda suka kawo kayan Auran nata ba
Amma ganin yanda akamusu kar6a ta mutunci hakan ne yasa sukaji da’di aransu suka tabbatar eh da gaske mutumin qauye bai iya wulaqanta bakwanshi bah
Toh Madallah HAMEEDA dai taxama ta FAWAS
Dinginta ba qaramin rud’ewa sukayi ba da ganin gidan da suka kawo HAMEEDA
Toh dama bawai sun ta6a shigowa cikin gari haka bane
Momy dai ta ‘daure ta basu kulawarta
Inda suka danqa mata amanar HAMEEDA
Ta nuna masu shashinta suka Kaita da qafar dama
Washe gari suka tarkata suka tafi sukabar HAMEEDA da Momyn FAWAS agida d’aya ☝🏻
Suna tafiya HAMEEDA taxura hiyabi tayi shashin Momy
A falo tatarar da ita tana magana da wata ‘Yar aiki
Ta durqusa har qasa tagaisheta kanta na qasa
Tun shigowarta falan momyn taxubah mata ido gabanta kuma ya fa’di
Sam batayi tunanin HAMEEDAN haka take Yarinya kyakkyawa da ita bah
Cikin mutuwar jiki Tace lafiya lau da fatan kintashi lafiya
Tace lafiya lau
Shuru bamai magana cikinsu
Can dai HAMEEDA Tace Momy kinada wani aikine
Jim Momy tayi ka’dan can Tace aa Saidai gobe
HAMEEDA Tatashi Tace toh Allah ya kaimu
AmEEn Momy tace
HAMEEDA tafitta daga falan
Momy tabita da kallo da k’udirce wani abu aranta akan HAMEEDAN😳
FAWAS ko ayau ‘dinne yake saran jin ‘dimin matar tasa
Amma kuma saime 😳
Bayan su KHAMIS sun rako FAWAS gun Amarya HAMEEDA
Harda wa’zinsu akan tayima mijinta ladabi da biyayya
Bayan suntafi
FAWAS ya matso ga matar tasa Yace YAYATA ‘dan bu’de idan mana
Taqi kulashi
Ganin haka yasa yayaye lilli6in nata ya xubama fuskarta ido
Yace kinyi kyau Sosai
Tace nagode
Yace nayi farin cikin Kasan cewana mijinki na miki alqawarin idan har kika iya dani. Toh bake ba kishiya
Tawaro ido😳 Tace idan kuma nakasa iyawa fah
Yace sainayo miki kishiyoyi uku arana ‘daya.
Ta shagwa6e fuska cikin shagwa6a Tace bana San kishiya HABIBINA
Murmushi yayi da cewa. Toh Ki iya dani mana
Tace idan kakoyar dani baxanqi iyawa bah
Yace toh naji. tunamin mah
Tace me kenan
Yace abin ranar danace naji kamar na kama fuskarki in tsotsi bakin kiiii………
Ya qarashe da wani salo
Ta waro ido😳 Tace lah🙊 na ‘Yan iskannan
Yace Yauwa toh yanxu inaso nayi miki
Tace iskanci ne fah
Yace eh. agurin wa’yan basuyi Aure bane yake iskanci😳
Tace ko nima yanxu kayi min iskanci ne
Yace ba iskanci bane
Danni yanxu mijinki ne dan narigada na mallakin Komai naki
Ko kin Mųşā ne
Ta girgisa kai Cikin sanyi
Yace toh matso in tsotsa da kyau
Kantayi wani motsi harya fara 6ata mata kwakwalwa
Sosai yabata make✔ kiss
Yana Cikin hargitsata ne. wayanshi tafara qara
Yana dubawa yaga Momyn shice
Cikin sanya ya saketa Yace Momy CE da alama wani abune bari naje in dawo
D’agamai kai kawai HAMEEDA tayi
Yana xuwa ga Momyn nashi Yace Barka da dare Momy
Tace Barka
Na kiraka ne dan nagamah
Yace ina jinki Momy
Tace ayanxu banasan kak’ara yin shashin HAMEEDA……
FAWAS ya kalleta da sauri
Ta gya’da mai kai da cigaba da cewa aika jini
Tun farko basan auranka nake da itaba
Kanace har Sanda Dadynka yaje ya nemo maka Auranta
Toh yanxu umarni nake baka amatsayina na mahaifiyarka karka kuskura ka qara shiga shashinta
Cikin sanyi FAWAS Yace meyasa Momy kuma har sai yaushe
Tace haka kawai nayi ra’ayi kuma lokacin da xan lamunce maka xuwa gareta banajin yana xuwa nan kusa
Shuru FAWAS
Taci gaba da cewa
La amince maka idan taxo shashin nan kugaisa
Ko kuma xance taxo ‘dakinka kugaisa
Kuma shima banaso Ku wucce minti biyar
Idan kadawo kasameta anan kuyi gaisuwar yamma idanko baku ha’duba shikenan.
Kuma Wlhi ko shiga ‘dakinka kayi kakirata awaya ban yafe maka bah…….
A hargitse FAWAS ya kalleta cikin tashin hankali
Tace kuma naji ka gayama dadynka wani Abu cikin abinnan da nace Wlhi sai kaga 6acin raina irin Wanda baka 6ata gani bah.
Tana kaiwa nan Tatashi da cewa.
kabani guri nagama maganar dakai
Cikin damuwa FAWAS yayi shashinsa
Yafi awa yana saqa da warwara
Can yakira RAMADAN ya kwashe Komai ya gayamai
Ya qara da cewa Momy nasan kasheni da raina RAMADAN
Nasa araina Xan fara rayuwa da HAMEEDA yanxu Ashe fatanka xai bini….
RAMADAN Wanda yake kwance agadansa yana huta gajiya da tunanin Auntynsa SAILUBAH akan yanasan yaje ya ganta koya sami nutsuwa.
Da sauri ya tashi xuciyarsa cike da tausayin FAWAS
Yace amatsayina na ‘dan uwanka FAWAS xanso kama mahaifiyarka biyayya dan bamusan me take nufi da hakan bah
FAWAS Yace koma me take nufi ayanxu cutarwane gareni
RAMADAN Yace aa banasan ka k’ara fa’din haka. Dan duk abinda kaga iyaye sun xartar akan ‘ya’yansu toh sunada manufah akan hakanne
FAWAS yajah numfashi Yace bara na kira KHAMIS Naji
Yace Owkie Amma kayi tunani me kyau abokina
Koda FAWAS ya gayama KHAMIS Komai
Arikice KHAMIS ya kira RAMADAN Yace yanxu nima haka momyna xata rabani da Aunty XEE
RAMADAN yayi Murmushi Yace toh waya sani ne
Cikin fusata KHAMIS ya qara fa’din pls kagaya min
Yace Wlhi ban sani ba KHAMIS
Cikin damuwa KHAMIS ya kama kansa Yace Allah katemakemu kacire mana damuwa a tafiyarmu .
Amiien RAMADAN Yace suka ajiye waya
HAMEEDA ko ganin HABIBIN nata bai dawo bah sai kawai takwanta abinta
RAMADAN ya sauka daga kan gadansa cikin tausayin FAWAS yayi gun Auntynsa
Ya sameta da Kakah Suna hira
Yace Auntyna……
Tace Kaxo ne ka fara damuna da kira da surutu kamar aku
Yayi Murmushi Yace naxo tad’ine yau
SAILUBAH ta waro ido
Kakah Tace saiki tashi ai
Tace shareshi Kakah wasa yake yi
Kakah tayi Murmushi irin nasu na manya da takaicin SAILUBAH dan ita dai tafi shekaru tana ganin soyayyarta a idan RAMADAN Amma dake shashasha CE Sam takasa ganewa
Tace mijin Auran naki ne kike cewa in shareshi
Tace toh ai ba’a ‘daura Auran bah
RAMADAN yayi Murmushi Yace Amma ai ankusa ko
Lefine dan yau ‘daya na buqaci muyi xance
SAILUBAH ta gallamai harara
Yabi bakinta da kallo
Kakah Tace ba lefi bane RAMADAN
Ke tashi kije
Da kwafah SAILUBAH Tatashi dan ganin ko tama Kakah gaddama a nacin RAMADAN baxai barta bah
Sunfitoh rahabar gidan ta kallesa Tace wane saban salone kuma wannan…….
Karfa kaga na nemi hakan ta kasance na Auranka kanemi raina min hankali
Tafa’da cikin 6acin rai da San komawa falan nasu……..
Da sauri ya katseta da cewa
Wlhi kika tafi sainaje na gayama Abbah Komai
Tajuyo Tace mexaka gayamai
Yace ince mai ba Auran Allah da Annabi xakiyi bah Auran biyan buqata ne na watanni biyar
Kinga ya ankare dake ya afasa Aura miki ni
Sai ya ha’daki da almajiri hakan ko shiyafi dacewa dake.
SAILUBAH ta kallesa a tsorace da dawowa gareshi
Cikin sanyi Tace toh gani me xakamin
Yayi mutmushin idansa akanta Yace kawai kimin hirar soyayyah inji da’di araina
Tace Amma aini ba sa’arka bace.
kaje gun ‘Yan matanka mana
Yace baxan jebah naki kalamanki nakeso yau
SAILUBAH tatsaida idanta sosai akansa nan tagano futunar tasa CE tatashi yanxu
Tace toh ni me xance maka
Yace me kike cemah samarinki
Tace kana barina dasune bare insan wasu kalmomi
Bayan kasan ni bansan wani abu waishi so bah.
Ya harareta Yace yau kisan miye shito
Tace tayaya
RAMADAN ya dafe kai. Daba dan yayi alqawari aransa bah daya kai hannu gareta ya nuna mata yanda ake so yake
Ya ‘dago da kansa agankali Yace oho kawai kalamai nake buqata na SOO shine magana
Dan idan naje wajan ‘Yan mata nah kalamai suke gayamin masu da’di
irinsu
Ina sanka Honey
Ina sanka baby
Inasan ka xama uban ‘ya’yana
Ina sanka har qarshen rayuwata
Ina sanka Darling
Ina San in kasance tare dakai……..
Shuru RAMADAN yayi ganin tasake baki da waro ido tana kallansa
Ya harareta
Yace saina gaya miki ko xakice bakisan wa’yannan bah
Kai 👈🏻 innalillahi. duk Wanda ya mallakeki matsayin Matarsa Auntyna xaisha fama kafin ya ‘doraki akan hanya
Danke ba abinda kike ganewa wlhi
Ina cikin matsala ni RAMADAN 😔
SAILUBAH tayi shuru dan tarasa memah xatace mishi
Sosai ta hango futuna atare dashi
Tasan indai bata bashi kalamai bah ba barinta xaiyi bah
Shiko shuru yayi mata Yana aika mata da wani shegen kallo fuska ‘daure
Tace toh ina sanka ‘dan Qanina. Shikenan
Yace be isheni bah
Jan kujerun roban gun tayi Tace toh muxauna
Baiyi musu bah ya xauna
Tace toh fara min hirar sai indinga baka amsa.
Shuru yayi mata kawai yana kallanta
Itama shurun tayi
Candai dataga baida niyar cewa Komai sai aikin kallanta kamar yasamu TV Tace RAMADAN nafara jin bacci fah
Yace ni kuma yunwa nakeji
Tashi tayi Tace toh bara nakawo mah abinci
Binta da kallo yayi kawai
Itako tsayawa tayi a kitchen ‘din tana tunani
Wai wata irin futunace da RAMADAN….
Yaro kamar littafi
Ana gama wannan shafin saiya bu’do wani shafin…..
Ita wane hirar soyayya ta’iya
Tswww… Tajah tsaki…..
Auntyna meyasaki tsaki
Da sauri tajuyo da kallanta kanshi atsorace
Yace biyo ki nayi ganin kin da’de. Sai kuma naganki Cikin tunani. Me kike tunani haka
Tace kai nake tunani RAMADAN……
Ya ta6e baki Yace ai ba’abinda tunanina xai tsinana miki tunda kwakwal warki ashafe take
Tace ban gane bah
Yace ni natafi goodnight dan nadena jin yunwar mah
Tace baka ban amsata ba
Yace amsa kikeso
Ta harareshi da cewa eh mana
Yayi Murmushi Yace ayanxu baki amsa bashi da amfani Amma ki bari sai randa kika xama matata. Toh aranar xan fahimtar dake.
Na rantse miki saikin gane kuranki
Tace me kake nufi
Ban sani bah
Ya fa’di haka da ficcewa xuciyarsa cike da takaicinta
SAILUBAH tajah tsaki dan tarigada tasaba da wannan yanayin nashi yanxu
Watoh ya gaya mata magana San ransa kuma a dun qule
Amma fah taso yaci abincin dan abin ya rigada ya xame mata jiki in baici bah hankalinta baya kwanciya
Washe agidansu FAWAS ko
Da safe Momy da ‘Yar aikinta Hinde sungama Komai
Har Hinde takaima HAMEEDA nata
Lokacin HAMEEDA na bacci haniqan
Dan tunda iyayanta suka rasu bata ta6a bacci me da’di irin na yau bah
Afurgice Tatashi jin ana kwankwasa mata kofah
Tayi shuru da kallan agogo qarfe takwas da rabi dai-dai tagani
Da sauri ta diro daga gadon tayi toilet ‘dinta
Nan ‘dauro Alwala da tsaftace bakinta ta gabatar da Sallar Asubahi wacce ta wucceta tuni
Tayi mamakin yanda akayi tamakara duk da dama ko aqauyansu kawunta ne me tashinta sallar Asubahin
Amma ai yazama jinin jikinta meyasa yau bata tashi da wuri bah
Ta kalli lafiyayyan gadanta
Tayi Murmushi Tace qila dan samunka danayi ne.
Ahankali tatashi tayi falon nata
Anan taga Hinde xaune…..
Tace kiyi hakuri dan Allah nabarki ko
Tace aa Amaryarmu ainaji motsinki shine nace bari na xauna na jiraki mugaisa qila wani uxirinne ya tsaida ke
Tace aikowa ammafah kinsha jira
Hinde tayi Murmushi
HAMEEDA tadurqusa har qasa tagaisheta cikin ladabi
Hinde ta amsa cikin jin da’di
Tace abin kari na kawo miki
Tace har kun gama
Tace eh
HAMEEDA tadafe kai Tace naso tayaku
Hinde Tatashi tana cewa kedai kici abinci yanxun nan
HAMEEDA tabi bayanta tana cewa toh Amma saina gaida Momy
Tace aiko tana kitchen
Har kitchen ‘din HAMEEDA tashiga. Amma bataga momyn bah
Tace Babah inane ‘dakin Momy
Tanuna mata
Sallama tayi a’kofar ‘dakin
Momy dake saka turare tayi Murmushi Tace shigo mana
Cikin ladabi HAMEEDA tashiga da durqusa ta gaisheta
Ta amsa da nuna farin cikinta tana cewa kinci abinci ko
Tace aa yanxu dai xanci
Tace toh Maza kije kici in kingama kixo inasan magana dake
Tace toh Amma dan Allah Momy kiyi hakuri ban samu tashi da wurri bane shiyasa banxo na tayaki aiki bah
Murmushi Momy tayi Tace Karki damu kinji ‘yata jeki dawo
Tace toh
Tana tashi da nufin fitta sukaci karo da FAWAS
Yace o Am sorry
Ko mawa tayi ta Durqusa Tace ina kwana
Adamuwance ya qara tsaida idanshi akanta Yace lpy
Tatashi ahankali taratsa tagefansa ta wucce
Yabita da kallo
Kafin ya kalli Momy Yace gud Mrning myy momy
Tace Mrning my son katashi lafiya
Yace lafiya qalau Tace toh Madallah
Yace Dady na dining ke muke jira
Tace muje
Dady ya kalli FAWAS Yace ina ‘yata take…
FAWAS ya kalli momy xaiyi magana….
Momy tayi saurin katseshi da cemah Dady ai ‘daxo taxo muka gaisa
Nace tatsaya muyi breakfast tare dake me kunyace sai tatsaya min nuqu nuqu. Shine nasa Hinde takai mata nata
Dadyn ya kalli FAWAS Yace inasan mudinga break tare maxa kaje ka kirata.
FAWAS ya qara kallan Momy akaro na biyu
Tako galla masa hararah
Yace Dady konaje ba xuwa xatayi bah
Dan kunyarta tayi yawa
Murmushi Momy tayi Tace ai kallo ‘daya nayi mata nasan wannan xamu sha famah da ita
Dady yayi Murmushi Yace toh ai shikenan.
Amma kisan yanda xakiyi tafara xuwa munaci tare
Toh Tace mai
FAWAS dai mamakin Momyn nashine ya cika xuciyarsa. Ga tausayin kansa daya dami kwakwal warsa
Ahaka ya gamah yaje shirya kansa
Yace Dady sai kaxo
Yace yau ba lectures ne
Yace eh da ficcewa
HAMEEDA ko Bayan tagama Komai ta’dauki turarukan cikin akwatinta tafeshe dukkanin ‘dakulan da falan
Tayi wanka da saka shadda ‘daya daga cikin akwatinan nata
Nan tafitoh a Amaryar
Tasa hijab dinta tayo shashin Momy
Momy takalleta da fara’a Tace toh dama abinda xance miki shine
Inaso kima mijinki wani uxiri ‘daya
Baxai dinga xuwa gareki bah harna tsawan wani lokaci
Sannan idan kika tashi da safe inaso kidinga xuwa muna ha’da breakfast abin karin kumallo dake
Haka da ranah haka da dare
Inaso kidinga tayani aikace aikacen gida
Kuma duk abinda yake damunki banaso Ki 6oyemin kidinga fa’dimin dan yanxu nice Komai naki
Bana San nuqu nuqu a tafiyata
Ki saki jiki Ki sake dani Ki ‘dauke matsayin uwar data tsugunna ta harfeki
Sannan anjima wani telana xaixo shida yarinyar aikinsa
Kifitoh da kayan auranki tsaf xata gwadaki. Xan rabama telolina uku kayan. dan inaso a dinke miki Su tsaf
Dan kidinga shiga kina fata a cikin sutura me inganci
Kuma kidena saka hijabi nan
Da xaran kinyi wanka kinsaka Kaya kixauna haka cikin kyawunki
Da fatan kinji duk abinda Nace
HAMEEDA Tace eh Momy naji Insha Allah xaki sameni me ladabi akan Komai
Tace toh Madallah yanxu muje kitchen ki tayani ha’da farfesun ranah
Dadynku yana dawowa cin abincin ranah kinga dole ayi abu mekyau ko
HAMEEDA Murmushi
Haka Momy tasa HAMEEDA aiki Sosai tana koya mata yanda Komai yake ita da Hinde
Toh dama ita HAMEEDA akwaita dasan akoya mata abu dan haka taxage dantse ba raki tadinga yin Komai anutse
Sun ha’du Su uku
Cikin tagumi da damuwa FAWAS Yace ya xanyi dan Allah
Qiri qiri Momy takesan tajefani cikin damuwa
KHAMIS Yace Wlhi FAWAS tausayin kaina nakeji danni bansan dawane salan momyna xataxo min dashi ba kasan duk bakinsu ‘daya
RAMADAN yayi Murmushi Yace banajin Momynka xata maka wani abu KHAMIS.
FAWAS Yace nima haka nake gani
RAMADAN yajah numfashi Yace yanxu fah Auranka da Aunty XEE xai riga namu da Auntyna ko
KHAMIS Yace eh mana koxaka jamana lokaci ne ka hargitsani
RAMADAN yayi Murmushi Yace wane ni
Ai wannan saisu Dady
Amma kamin tsiya kagani. Wlhi inban jefeka da addu’a kaga jan lokaci ganin idanka…
KHAMIS yayi dariya Yace dako Kullun natashi saina tsine maka
RAMADAN Yace ai ayanxu ba tsunuwar Wanda xata bini
FAWAS Yace pls kuji dani dan Allah
RAMADAN ya dafah shi Yace ga samu ga rashi
Kawai shawara ‘dayace xan baka akan HAMEEDA shine kadinga 6ata mata tunaninta in kun ha’du
Koka dinga rage xafi
Ga Momy ko katashi tsaye wajan bautar Allah cikin dare. kata jifanta da addu’a
Ina tabbatar maka zata canja tunani
Shuru FAWAS yayi
Can Yace Amma Kasan Tace bata yafemin bah inhar nanemeta awaya
Ta’ina kake ganin xamu ‘dinga ha’duwa ina rage xafin
KHAMIS Yace kaduba mana
Naga duk kawani hargitse
Pls ka fahimta manah
Kadinga fakwan ranar da xata fitta unguwa
Da kuma lokutan daka fahimci HAMEEDAN na xuwa shashin Momy
Kaga in kana ankarewa da wannan Sosai xaka rage xafi…..
Tashi FAWAS yayi cikin murmushin jin da’di Yace duk da hakan kunsan bazankai da nisa bah
Dan kunsan yanxu ba samun lokacin kammu muke bah
Koda yake xan ‘dan sami salamah akan hakan ka’dan….
RAMADAN Yace yauwa abokina
Xan tayaka da addu’ar Allah yasa musamu baby nan kusa.
KHAMIS yayi dariya Yace tab ina tabbatar maka ayanda yace wai bata tunanin lamunce mishi ita nan kusa
Na tabbatar maka saina rigashi samun baby😀
FAWAS ya ‘daka mishi duka Yace ‘dan iska Insha Allah saina rigaka
RAMADAN yayi Murmushi kawai yana tuno ranar da xaixama kamar FAWAS Auntynsa ta kasance qarqashin ikwansa
Bayan sati uku da kwanaki biyu
RAMADAN ne da Auntynsa SAILUBAH suketa tabka rikici
Dan Kullun sai yaxo Yace mata yaxo tad’i
Idan tafitoh kuma shirune xai biyo baya
Can idan yagaji saiya fara sakar mata kalamai akan ‘Yan matanshi yayita mata hirarsu
Tun bata kulashi yanxu tafara kulashi.
Abin ya bashi mamaki dan Sosai ya hango kishinsa a kwayar idanta duk da dama yasaba ganinsa lokaci lokaci
Dan haka yau da wani jiji da kansa yaxo mata ta’di (xance) acewarsa
Bayan tafitoh ne yafara bata labarin budurwar da take damunsa masana’antar tasu yau wai ita Iyami
Da maseefa ta katseshi da cewa bana San iskanci da wula’kanci kademeni ka fittineni akan wa’yan nan shegun ‘Yan matan naka
Wai mah nina nemi kadinga ban labarinsu
Kullun saikasani agaba da wani xancansu
Kana tadamin da hankali
Toh nagaji daga yau karka qara xuwamin da xancan kowacce ‘Yar iska acikinsu
Shuru yayi mata da xubawa bakinta ido xuciyarsa nayi masa da’di dan kishi ya kusantota
Itako ganin ya xubama bakinta ido saita gallamai harara.
Yayi Murmushi Yace Aunty ki dena saka jambaki
Tace dalili
Yace saboda yana ‘daukar hankalina
Ta qara gallamai harara dajan tsaki Tatashi xata tafi
Yace jimana
Tace wani Abu
Yace ban sallameki bah
Tace toni na sallami kaina
Yace Abba na falo ai sainaje na gayamai Komai
Tajuyo afusace kamar xata mareshi Tace kafuta daga harkata fah RAMADAN…..
Tashi yayi ya matsu kusa da ita Yace wai Fushin da maseefar da akemin ta miye ce
Tamai shuru dan ya ritsata
Sosai ya matsa kusa da ita yaci gaba da fa’din
Kawai dan ina miki hirar ‘yan mata na saiki hauni da maseefa kamar wata masoyiyata wacce takamu da maseefar sonah
Tace kadena matsuwa kusa dani haka
Yace kinajin wani abune
Cikin sanyi kuma a shagwa6e ta ‘dagamai kai
Yace hmmm toh gayamin kamar me kike ji
Tace dan Allah RAMADAN kabari
Yace me nayi miki Auntyna
Tace nidai kakai jikinka jikina xan iya rasa nutsuwata
Yace Auntyna nine xan rasa nutsuwata bakeba.
Tace to to toh kamatsa mana
Yace abu ‘daya xan gayamiki kedena yimin maseefa
Tace na dena
Yace promise Tace Ya am promise
Yayi wani shegen murmushi yana kallanta qasa qasa.
Ya shafi gefan fuskarta Yace kiyi mafarkina me kyau na ‘dauke xuciyar masoyi Amaryata. Yana fa’din hakan ya juya ya ‘dau wayarsa ya ficce daga gidan
SAILUBAH tabishi da kallo tana ‘dauke ajiyar xuciya……..
XEE ko da KHAMIS sai sharya yanda bikinsu xai kasance suke
Inda KHAMIS yake cewa my Luv xanso muyi reception
Tace muyi dai walima honey
Yace kina ganin hakan shi yafi dacewa
Tace kwarai dan yafimah albarka
Yace toh shikenan angama
Sai kuyi taku muma muyi tamu ko
Tace Yauwa mijina ni ka’dai
Yace saifah kin iya dani xan xama naki ke ka’dan Tace mexai hanani iyawa dakai
Yayi Murmushi Yace Allah da gaske Xaki iya dani
Tace Wlhi da gaske hasken farin cikina……
Dake Momyn FAWAS ta’dora HAMEEDA akan mayuka masu tsada da gyara fata
Xo kuga yanda tayi wani maseefar kyau
Ta goge fatarta tayi kyau dan haskenta ya qara futowa
Ga girki kala kala Momyn take koya mata
Sosai HAMEEDA tayi kyau
Sai shiga take tana futa na sutura
Dan ankawo mata kayanta tsaf na wajan telolin da Momyn tabayar Su ‘dinka mata
HAMEEDA talura Momy akwaita dasan tsafta da gayu
Tace aranta qila ita FAWAS ya gado
Ga maganin Mata masu kyau da nagarta da Momyn take bata
Sosai take k’ishirruwan San kasancewa da mijin nata
Amma ya xatayi ita dashi sai gaisuwa da bi da ido
Ga FAWAS ko duk yanda yaso ya ritsa HAMEEDA abin yaqi yuhuwa
Dan Sosai Momy tasa mai ido👀
Yanxu Kullun cikin tunani yake
Ganin yanda matar tasa tawaye tayi kyau kamar kata6a jini ya fitoh
Gaisawar da sukayi shida ita yasa har yasan qamshinta
Sosai matar tashi ta tsolemai ido
Ga Momy ko taji da’din yanda ‘dan nata yabi umarninta
Yau take Alhamis da miqalin qarfe 2:00pm XEE da SAILUBAH da qawayansu sai shirye shiryan xuwa walimar XEE suke
Dan gobe jumma’ane d’aurin Auran KHAMIS da XEE
Sosai sukayi kyau abinsu
Mototoci suka kwashesu xuwa wajan walimar
Wa’axi me ratsa xuciya da 6argo ne yayima xuciyoyin duk Wanda yake gun mugun kamo
Sosai suka nutsu wajan sauraran malaman
Ahaka akaci akasha akayi hotuna abin gwanin ban sha’awa.
Xuwa qarfe hu’du suka taso
Alokacinne kuma Su KHAMIS suka ‘dora tasu
Sosai malamai sukayi wa’axi akan Maza suji tsoran Allah Su riqe matansu amana…..
Bayan antashi agajiye suka dawo
Xuciyoyinsu cike da tsoran Allah
A daran Momyn KHAMIS tasa ‘yan uwanta suka kai kayan Auran na XEE
Akwatina manya manya irin na *MATAN ALFARMA*
Sukansu SAILUBAH da XEE ‘din sunsha mamakin dukiyar da aka kashe
RAMADAN ne yake tuqi ahankali lokaci lokaci yana kallan Auntynsa
Ya ‘daukota ne daga gidansu XEE dan maidata gida
Yace Auntyna
Tace Mene ne
Yace Komai ya burgeki na wannan Auran ko
Tace Sosai mah
Yace bakiji aranki dama kece Aunty XEE bah
Ta hararareshi Tace nibanji Komai bah
Yace toni naji Komai
Dan naso da’ace namu dakene xa’a ‘daura gobe
Ta kallesa dayin Murmushi Tace in tambayeka man
Yace me xai hanani baki amsa Auntyna
Tace wai me kake tunanin xai faru ne idan naxama mata agareka
Yace tab
Abubuwa da yawa Auntyna
Tace kamar sume
Yace banda ra’ayin sanar dake yanxu. Ki bari idan lokacin yayi Xaki gani ganin idanki
SAILUBAH tata6e baki Tace story kawai. Kasani Aurena dakai na wata biyar ne.
Karkayi kuskuran saka wani abu aranka
Yayi Murmushi Yace toh Auntyna
FAWAS ne kwance a shashinsa kusan qarfe 9:30pm
Momy tashigo ‘dakin nasa
Tace yadai my son Yace kaina momy
Tace me yake maka Yace ciwo
Da sauri Tace bari na’dauko maka magani kasha ko
Yace toh
Tafito daga ‘dakinta kenan xata kaimishi maganin
Sai sukaci karo da HAMEEDA
Tace sannu
Momy tace Yauwa
HAMEEDA tamiqa mata wayanta
Momy tayi Murmushi tana fa’din. kin qararmin da caji ko
HAMEEDA tayi dariya Tace bani da irin cajarkice dana saka miki in kwana ina bugawa
Shine nace bara na kawo miki koma mutane xasu nemeki
Momy taqara yin Murmushi akaro na biyu da kar6ar wayan nata
Tace ai gobe baxan baki bah Da sauri HAMEEDA Tace dan Allah kiyi hakuri
Tace toh nayi
HAMEEDA tayi Murmushi tajuya da cewa toh saida safe…..
Har takai ‘kofah Momy takirata
Ahankali tadawo Tace gani
Momy Tace ungo wannan maganin kiyi shashin nan xakiga wata ‘kofah kishiga mijinki na ciki
kansa ne mai mishi ciwo. maxa kikai masa daga nan kyaje Ki kwanta
HAMEEDA ta kar6a da cewa toh. Ta nufi part ‘din FAWAS
Momy tayi shashin Dady
Ahankali HAMEEDA bu’de ‘kofar falan tashiga
Bata ganshi anan bah
Dan haka tanufi bet room ‘dinsa
Da sallamah abakinta
Da sauri FAWAS ya bu’de idansa dan jin muryar YAYAR tasa
Tashiga a sulkunce ganin yanda ya xubah mata ido kuma da yanda yayi mata wani maseefar kyau.
Ta durqusa gaban gadan Tace barka da dare
Ya lumshe ido Sannan ahankali ya bu’de Yace Barka YAYATA…..
Tace momyce taban magani nabaka wai kanka nayi maka ciwo ko
Tashi yayi yaje ga wani aqaramin furiji ya ‘dauko wata sanyayyiyar madara ya xuba a cup yaxo ya mika mata
Ahankali Tatashi tsaye ta kar6i Tace mexanyi da ita
Yace sonake kisha
Tace toh baka Sha maganin naka bah
Yace narigada na warke tunda na ganki adaidai lokacin da nake buqatarki
Tace Amma……..
Yayi saurin katseta da cewa pls kisha niba surutu na tambayeki kiyi min bah
Shuru HAMEEDA tayi masa takafah kai tasha kusan rabi
Ya kar6i cup ‘din ya ajiye yana cewa dts gud my baby…
Yanxu Kinga naci minti ‘daya da sakwanni alokacina dan haka gyaramin da kyau nayi abun ranar
Yafa’di hakan dayi mata wata kyakkawar runguma.
Ya kama qugunta cikin wani salo ya fara aika mata da sakwannin da sukafi na ranar daya sami damar kissing ‘dinta
Arikice Tace wayyo Allah na
Yace ai Allan ba naki bane ke ka’dai☝🏻
kinsan rokwanshin da nayi akan yasa namusa ganinki kamar yanxu
Shuru HAMEEDA tayi hankalinta tashe jin yanda yake sarrafata abin ya bata tsoro da mamaki
Cikakken kiss yayi mata wanda yatafi da komai nata
Sosai yake sarrafata san ransa
Can ya fara qoqarin rabata da rigarta tafara hanashi…..
pls YAYATA Karki hanani ina cikin wani hani ina buqatarki plsss. Yafa’di hakan da kwantar da ita akan li’imantaccen gadansa…
Jikin HAMEEDA yacigaba da karkarwa daidai lokacin yasamu nasarar ganin dukiyar funaninta……
Nan yafara aikin daya furgitata….
Saidai kash…..
Baiyi nisa ba wajan cinma burin nasa kamar yanda yaso qarar wayansa ta katse mishi abinda yake muradi
jin hakan yasa HAMEEDA tayi saurin kare k’irjin nata da hannu cikin yiwa Allah godiya
A wahale ya ‘dauki wayan nasa batare da ya duba bah. Nan yaji muryan Momy tana cemai ina fatan dai HAMEEDA tatafi ‘dakinta
Da sauri FAWAS ya rintse ido ya aro jarumta da saita muryarsa Yace Momy tatafi
Tace toh Madallah ka kula da kanka my son
Yace toh Momy
Cilli da wajan yayi cikin baqin ciki…..
Dama HAMEEDA tagyara kanta cikin sauri tanemi ficcewa daga ‘dakin
Yace Kinga
Ta juyo ahankali taqi kallansa
Ya tashi yaje ya rugumeta tsam
Cikin sanyi yakai hannunsa bayanta yajah mata zif ‘din rigar Yace ki kulamin da kanki YAYATA
Ta ‘daga mai kai
Ya qara mata kiss Sosai daqar ta kwaci kanta taficce daga ‘dakin tana waigansa
Yabita da murmushin yaqe wai kafi kuka ciwo……
Tana xuwa part ‘dinta Tafa’da gado tana maida numfashi tare da tuno Komai
A hankali numfashinta ya daidaita
Ta lumshe ido tana rayawa aranta duk randa mijin nata yayi nasarar samunta xataci ubanta agunsa
Dan yamata baxata Sosai Ashe dama haka Yake.
Tana mishi kallan biri ashe shi kallan ayaba yake mata……
Da tunaninshi Sosai ta kwanta…
Shiko FAWAS Sosai yayi jinyar kansa dan wannan dare yayi dana sanin ta6a matar tasa
Dan daxaran ya rufe ido saiya dinga cin karo da dukiyarta wacce ganinta yasa yayi mamaki Sosai
Haka yadinga juyi yana tsaki
Can yaga dare yayi nisa bacci yaqi xuwa mishi. sai kawai ya tashi yayo Alwala ya fara lafuna na RAMADAN😀
Washe gari Bayan sun idar da breakfast sai yayi shashinsa dan shiryawa
Dady ya ficce yana cemah Momy kice my son yayi sauri yaxo ya saman
Tace toh
Xata tashi kenan taga HAMEEDA na qoqarin shiga kitchen
Takirata tana cewa yau kamar baku gaisa da FAWAS ba
HAMEEDA ta sunkwai dakai Tace eh Momy dan ban ganshi bah
Tace jeku gaisa saiki kira min shi Tace toh
Da nufar part din nasa bakinta ‘dauke da addu’ar karya ritsata irin na jiya
Bu’de kofar tayi da sallama lokacin ya gama Komai yana ‘daukar laptop ‘dinsa
Tadur qusa Tace ina kwana
Yayi Murmushi jin da’di ya ‘dagota da rungumarta yana cewa banaso kina durqusawa haka
Daxaran kinga dagani sai kene toh rungumeta nakeso ki dingayi
Tace toh naji sakeni
Yace idan naqi fah
Tace Allah na falo tana jiranka. Kiranka Tace nayi
Jin tafa’di haka yasa shi yimata kiss kawai suka fitto
Kan sukai falan Tace toh samin hannu. Kuma kagoge jambakin bakinka….
Yace baxan gogeba dan ado kika min
Sosai ta marairaice mishi akan ya goge
Murmushi yayi Yace hannunki ciwo yake miki
Cikin sauri takai hannunta tagoge mishi idanshi cikin nata
Tayi Murmushi Tace muje……..
Haka suka fitoh gwanin ban sha’awa tayi kitchen shi kuma yayi gun Momyn
Alhamdulillah
Yau bayan an idar daga sallar jumma’a *aka d’aura Auran KHAMIS da ZAINAB*
Dan ginsu KHAMIS basu bar Amarya XEE takai dare bah suka sunkuci abinsu sai gidansu KHAMIS
Sosai XEE tayi kukan rabuwa da iyayanta
An dankama momyn KHAMIS amanar XEE nan takar6a. Suka kaita part dinta Wanda KHAMIS ya tsigunta mata akan gidansu da Dadyn nashi yake qarasa musu…
SAILUBAH takalle XEE xatayi gwulma saitaji wayanta na ringing
Tana dubawa taga RAMADAN ne
Yace Aunty kiyi sauri kixo mutafi
Tace ko cikakken minti biyu bamuyi bah xaka doko min kira
Yace eh
Tace toh baxan xo bah
Yace xan shigo in ‘daukeki Wlhi
SAILUBAH tawaro ido😳
Jin tayi shuru yasashi cigaba da cewa minti biyu nabaki kizo mutafi. Yana fa’din hakan ya kashe wayan
SAILUBAH ta kalli XEE Tace ni SAILUBAH yaxanyi da RAMADAN
XEE tayi dariyar qarfin hali dan kukan da tasha bai saketa bah Tace hakuri zakiyi
Tace duk yabi ya futuneni ya hanani sakewa.
Kan XEE tayi magana itama wayanta ta ‘dau qara. Tana dubawa taga kuma RAMADAN ‘dinne….
Murmushi tayi Tace gashi ya kirani kuma bara inji me xaice
Tana ‘dauka Yace pls Aunty XEE ki koro min Auntyna dan Allah
Tace kafiya rikici RAMADAN…..
Akan me xaka takura mata haka.
Sam kahanata sakewa a bikin nan.
Sai kace ba nawa bah😔
Yace kiyi hakuri nidai Ki koromin ita imba sO kike insa miki kuka bah
Tace har abin yakai ga haka😳
Yace eh Sosai mah
Tace toh gata nan ka ‘dan jirata ka’dan Yace aha ina jira…..
FAWAS yayi Murmushi Da fa’din kabarta xuwa anjima mana
Yace bakaga yanda Maza suka cika layin bane
KHAMIS yayi dariya Yace gashi tafeso kyau Sosai bashakka ko saisun gane maka ita san ransu
RAMADAN yajah numfashi da fa’din Wlhi abinda nake tunani kenan…..
FAWAS Yace addu’ata ‘daya yau Allah yasa Momy taqara yimin baxata irin na jiya 😀
KHAMIS Yace AmEEn
RAMADAN ko jan tsaki yayi
FAWAS ya dafashi Yace kayo makirci mana RAMADAN….
Ka tsaya kana wani jah mana tsaki kamar wani tsaka
Murmushi yayi dan kwakwal warshi ta’dan tsillo mishi wani dabara
SAILUBAH tajah tsaki Tace barshi kawai da Allah dan nafara gajiya da futunarta
XEE tayi dariya Tace ‘daxo naga bakinki da magana pls gayamin
SAILUBAH ta Murmushi Tace cewa Xanyi yau Xaki cafke sandar girman👍🏻 qaramin Yaro
XEE tawaro ido kana tayi murmushin yaqe Tace hmm toh saime
Addu’ace dai na miki
Wlhi ina tabbatar miki qaramin Yaro ne xai haqe miki wannan rijiyar taki
SAILUBAH tayi murmushin Takaici Tace ai narigada naci fariyar qaramin yaro bai isa ya kwashi romona bah
Bar ganin RAMADAN xai Aunreni…….
Kema kinsan yanda mukayi dashi
Sanin kankine RAMADAN bayasan ganin 6acin raina
Da xaran na’daure mai baxaiyi gigin shiga gonar da batashi bah
XEE tajah numfashi Tace kikiyayi ranar da xanganki kina amai ko kina xubda yawu
SAILUBAH tasheqe da dariyar rainin hankali xatayi magana wayarta takatseta
Cikin dariya ta’dauka ganin ‘dan futunar nata ne
Yace Auntyna…..
Tace ina jinka
Yace naji ciwo ne xojiga yanda yake jini………
Xarab SAILUBAH Tatashi Tace meyasa kaji
Yace wayyo jinina xai qare Dan….
cilli da wayan SAILUBAH tayi cikin tashin hankali takalli XEE da cewa wai ciwo yaji har yana jini. Tafa’di hakan tana saka takalminta
XEE Tace saida safe dan wannan ciwan axuciyarsa yaji nasani…..
SAILUBAH taji me tace amma bata tsaya kulasa bah ta ficce
Ganin kofar motar tashi tayi abu’de
Hakan yasa tayi saurin shigewa tana cewa nagani.
Yace kulle qofar mana Aunty
Ba musu takulle……..
Jannnnnnn…
Yajah motar yana Murmushi
Tace katsaya naga ciwan mana
Yace axuciya yake Aunty
Hakama XEE tace nagani….
Tafa’di hakan da kunna watar cikin motar tana wani waro ido
Yace kai Aunty XEE badai kwakwalwa bah.
Shuru tamishi Ganin ba alamar ciwo ajikinsa shiyasata ganewa wayo yayi mata.
Aiko tagallamai wata muguwar harara
Yayi Murmushi yana qara gudu da motar
Yace kawai bacci nakeji shine naga bai dace batafi na bar Amaryata bah
SAILUBAH tadafe kai Tace wataya da jakata Suna can gidan fah….
Yace saiki barmah gobe
Tace akwai hirar da xamuyi wajan chat da qawayena qarfe gomah
Yace toh Naji
Tace mu juya pls
Ya galla mata harara Yace wlhi baxan juya bah
Shuru SAILUBAH tayi tana tunanin wai yaushe RAMADAN ya rainata ne…..
Pls FAWAS inka shirya xuwa gida ka’dan tawomin da jakar Auntyna da wayanta yanxu dan Allah
Ok
Tnx. Saiya kashe wayan
Join Us on WhatsApp Here
Daidai nan ya shiga gidan nasu da tsaida motar
Ya kalleta ka’dan Yace FAWAS xai kawo yanxu shikenan
Ta gallamai harara dasan ficcewa daga motar
Yace Allah idan baki gode min bah xan kira FAWAS nace ya barshi kawai sai gobe naje na kar6a
Bata kallesa bah taja tsaki da taficce daga motar xatayi falansu.
Yace si si si😁
Tajuyo afusace Tace karka yarda wlhi….
Danni ba karuwa bace da xaka dinga min irin kiran su.
Yayi Murmushi cikin muryar qasa qasa Yace xanso ko kixama cikakkiyar karuwan acikin gidana ya kasance Kullun acikin yimin karuwancin kike
😳😳😳😳
😳😳😳
😳😳
Sosai SAILUBAH tawaro ido cikin matuqar mamakinsa😧
Ganin tashiga yanayin da yaso shiyasa yayi saurin jan motar tasa baya ya fitar da ita xuwa gidansu yana Murmushi……
SAILUBAH ko mamakin bakin da RAMADAN yayi da rashin kunyar da take damunsa CE tah cikata. Haka dai takwanta da mamakinsa batare da taga qeyar jakarta da wayanta bah
KHAMIS Ango ko shigarsa gidan nasu gun Momynsa yayi direct bakinsa ‘dauke da xaxxafar addu’ar Allah yasa karta fitoh mishi da nata salan kamar yanda Momyn FAWAS ta kawo nata.
Samunta yayi tana waya
Sanda ta gama takallesa da cewa ‘dan Auta nah.
Yace kalleta da cewa Barka da dare
Tace Barka dai
Sai yayi shuru yafara danne dannan waya
Tace KHAMIS…..
Da sauri ya kalleta dan yaji kiran har Cikin ransa
Tace Wato shi Aure wani abune me hatsari idan baka tafiyar dashi kanta farkin addinin musulinci bah
Shi Aure wani ibada ne Wanda Annabi Muh’md sallallahu’alehuwasallam
Yayi mana nuni da muyishi
Xanso kaxama ‘daya daga cikin xaratan maxan da sukasan miye Aure me ake nufi dashi
Ka kyautatama matarka kasota ka qaunaceta tsakaninka da Allah badan wani abu nata bah
Kanutsu kafahimci rayuwa yanda take kasamar min nutsuwa acikin Auran ka
Ka kula banasan nafara cin karo da matsala acikin Auran ka
Sosai Momyn nashi tatsaya tadinga mai nasiha me ratsa jiki
Can Tace yaje ga Dadynsa
Haka yaje garesan jiki a sanyayi
Shima ‘dorashi yayi akan tashi nasihan da cemai yake sai Allah ya tashemu
Koda ya kuma ‘dakin Momy. Murmushi tayi Tace toh sai da safe kakula min da kanka.
Jikinsa amace yaje ga Amaryar tasa……..
FAWAS na komawa gida ya kafah ya tsare addu’arsa Allah ya hanka’do mai da matartasa
Dan haka ya kira momyn shi awaya Yace Momy kaina ne yanxu yafara min ciwo irin na jiya
Momy Tace Subhanallah ina maganin jiyan yake
Yace kamar dashi HAMEEDA tatafi jiyan a hannunta
Tace bara in duba maka wani
Yace no Momy wancan nake so. Dan nalura yafi kar6ata pls ki dubamin shi
Momy tayi Murmushi irin nasu na manya dan tagane ‘dan nata yake nufi
Sosai yake buqatar matarsa
Nan tausayinshi ya kamata
Ta shiga tunanin Insha Allahu asatinnan xata barshi da matarsa tunda tagama aikinta akanta
Tace gashi kuma kamar wancan ‘din ya qare
Bari nakira HAMEEDA a ‘dayar wayata tunda tana hannunta sai takawoma
Yace tnx my mum Allah ya barmin ke.
Tace AmEEn my son
HAMEEDA na kwance Momy tadoka mata kira
Wai taje takaima FAWAS sauran maganin jiyannan data bata tabashi kanshi ya dawo mai da ciwo
Shuru HAMEEDA tayi dan itadai a’dakin nashi tabar maganin Kodai bai gani bane yayi tunanin dashi tatafi
Qilama gyefan gado yafa’da tunda rikitata yayi
Tacema Momy dai toh…..
Tana turo ‘kofar da sallamah shi tagani a tsaye yana ganinta ya rungumeta da saurin kai bakinsa cikin nata yana aika mata da sakwanni kalakala a burkice
Tasan bata isa ta kwaci kanta bah shiyasa tabarshi yadinga juyata San ranshi
Sosai ya burkitata har tafara dana sanin xuwa
Can dataga xaiyi nisa saita fara quqarin fashewa da kuka
Cikin damuwa ya qara matseta ajikinsa tsam kanshi bisa qirjinta yana wasa da sauke ajiyar xuciya.
Muryarshi can qasa Yace ina buqatarki matata pls kiyarda yau nakai wancan matsayi….
Yafa’di hakan da janye kansa daga gareta ya rumshe ido yana sauke numfashi
Ahankali HAMEEDA tajanye kanta daga gadan tagyara kanta cikin sanyi Tace anan ‘dakin nabar maganin fah
Nasani ai. Yafa’di hakan batare daya bu’de idanshi bah
HAMEEDA taxuba mishi tana qare mishi kallo tsaf
Gaskiya FAWAS kyakkwawa ne
Yayi mata tako ta ina….
Ahankali ya bu’de idanshi karab suka ha’da ido
Takai bakinta ta sakar mai kiss agoshi. Yayi saurin lumshe ido
Tana ganin haka taficce daga ‘dakin
FAWAS yabita da kallo
KHAMIS ko yana shiga bet room ‘din matar tasa. Jikin nasa a sanyaye haka yaje ya rungumeta Yace masha Allah yau burina ya cika.
Tace nima haka
Yace dare yayi xanso kiyo Alwala muyi sallar godiya ga daya cika mana burinmu
Tace toh
Hakan sukayi Sallah ya kama kanta yayi mata addu’a da yin fuska Yace my Luv ‘dan gayamin yanda kikeyin wankan tsarki
XEE tayi shuru
Ganin shima shurun yayi shiyasata mai bayanai dalla dalla
Yayi Murmushi da tura mata xaka da madara ganin tafa’di yanda yaso yaji
Sosai XEE taci yana tayata bata
Dan yanda take hango futuna a kwayar idansa ta tabbatar ba barinta xaiyi bah
Sanda takoshi
Yace bara yake ‘dakinsa dake jikin nata yayi wanka
Tace Owkie
Yana fitta taje itama tashige toilet danyin wankan
Bayan tafitoh tamulke jikinta da humra me da’din qamshi tasaka wata dogowar rigar baccinta me rigar mama. Tayi mata kyau Sosai
Sai tayi addu’a ta kwanta
Can shima yasaka kayan baccinsa saiya ‘dauki wayansa ya turama RAMADAN da text message kamar haka
_Toh gauro mara mata kayi bacci lafiya😀_
Yana turoma da RAMADAN hakan
Saiya turama FAWAS da nashi kamar haka.
_Abin tausayi ya rigani Amma xan rigashi angwancewa toh miye marabarka da RAMADAN gauro😂_
Yana gama nemansu da tsokana yaje ga Amaryar tashi
Yana xuwa ya haye gadan yana yana cewa me wayo kawai kin wani shige bargo kina kwasar ‘dumi toh nima gani Amma naki d’umin xanji
Tace ina ‘dakinka daban Ne😠…..
Yayi Murmushi yana qoqarin rabata da rigarta Yana fa’din aina dena maraicin kwana ni ‘daya☝🏻😆
Ji kake fad’an masoya ya kaure acikin bargo😁
Cikin nisha’di KHAMIS ya rungumeta Yace Wlhi kinutsu kibarni na sami nutsuwa…….
Cikin sanyi Tace kamin afuwa my luv xuwa gobe pls
Yayi Murmushi Yace dalili
Tace haka kawai dan Allah
Yace Karki ha’dani da Allah Ki cutan dan baxan iya barinki ba Wlhi……
Kan tayi wata magana yafara abinda ya dace
Sosai KHAMIS ya burkita XEE
Kissing ‘dinta yakeyi Cikin wani salo can ya gangara ga dukiyarta
Xuwa wannan lokacin yagama da ita gabaki ‘daya
Lokacin daya samu nasarar kawar mata da budurcinta ba qaramin qara tasake bah
Duk da yaficce daga hayyacinsa hakan bainashi ji qarar nata har Cikin ransa bah
Yasa mu nasarar rufe mata baki da bakinsa. Sosai ya wahalar da ita harda kukanta.
Taga jarumtar mijin nata fiye da yanda take tunani
Bata dai sumebah Amma taci baqar wahala
Sosai ya temaka mata tagasa jikinta da ruwan ‘dumi
Kana yayi wankan Sarki yabarta tayi nata
Watoh daya tsaya ya kalli gadan nasu yanda ya6aci da jini wata ~*MASEEFAR SON*~ matar tashice ta qara camkarsa.
Yayi Murmushi Yace Allah yabarni dake Aunty XEE
Da sauri ya farke wani xanin gadan yacire wannan yasaka
Tana fitowa suna ha’da ya rungumeta yana fa’din am so sorry my luv.
Shuru tamasa kanta bisa qirjinsa tanajinsa yanata gaya mata kalmomin Luv Amma taqi tanka mishi
Murmushi yayi dan yasan ya sameta da yawa dan haka yaqara maqaleta sukasha baccinsu.
Washe gari bayan sunyi wanka sun ha’de sai qamshi suke. Dan kallo ‘daya xaka musu kahango hasken amarci na haskesu
Suna qaryawa afalon nasu XEE dai sai satar kallan mijin nata take tana mamakinsa Ashe dai ba’a raina namiji Komai ‘kan’kantarsa
Ya tsaida idansa sosai akanta Yace ina godema Allah daya temakeni ya mallakamin ke matsayin matata
Tace nimah haka
Ya matso kusa da ita cikin muryar qasa qasa Yace naga sai satar kallona kikeyi Kodai in qara jin da’di nane
Ta gallamai hararar masoya
Tace wane kuma jin da’di
Yayi Murmushi da matseta Sosai ajikin nasa Yace najiya mana Wanda saboda tsabar da’di har cewa kike dan Allah karka barni inka barni mutuwa xanyi…..
XEE tawaro ido😳 Tace sharri xakamin
Yace tuna dai
Ta shagwa6e fuska Tace toh ai kaine kake fa’da bani bah
Yace yauwa matata kamar yanda nake roqanki da karki barni
gaske kika barni Allah mutuwa Xanyi
Takama fuskarsa tasakar mai kiss abaki Tace ni dakai mutu kara ba takalmin kaxa uban ‘ya’yana
Murmushi yayi yafara kissing ‘dinta tunda ta6u’de mai hanya
Candai takwaci kanta dan ganin yana qoqarin xarcewa
Tace inasan inje in gaida Momy saidai kacanja min tafiyata
Yace am sorry baby muje in rakaki Kinga sai indinga kareki ko
Ta hararesa tana cewa Amma sai kayi wata kafin ka qarayi ko
Yace mene kenan
Tamai shuru
Yayi Murmushi daci gaba da cewa ko tsallaken kwana ‘daya bazanyi ba bare inkai har wata
Tace tab…..
Yace Allah da gaske
Tace tab’dijan nidai tashi muje karakani
Haka ko akayi yana gabah tana binshi abaya har sukakai falan Momyn nashi
Ta durqusa tagaisheta cikin ladabi da kunya
Momy ta amsa da kulawa
Taqara da cewa matso ‘yata gareni..
Haka XEE tamatso kusa da ita. Aiko ta ‘dora hannunta akanta Tace Allah yayi miki albarka ya baku xuri’a ‘dayyiba kamila
Wacce musulunci xaisan da xamanta
Ba kunya KHAMIS ya saqalo da duk hannayansa tabayan Momyn. Ya rungume momyn Yace AmEEn momyna kina San jikoki Sosai ne
Ta make kansa Tace rashin kunya ko
Yayi Murmushi Yace toh shikenan tunda baxaki ban amsa bah bara naje na tambayi Dadyna
Yafa’di hakan da xame hannunsa daga gareta
Momy tayi murmushi da bin ‘dannata da kallo
XEE Tace Momy kinada aiki ne
Tace a’a kije Ki huta kinji
XEE Tace toh
Haka tatashi ahankali tafice daga falan Momy batayi mamakin canjawar tafiyar tatabah🙈
FAWAS ko bayan sungama breakfast xai tashi kenan yaji Momyn shi nacema Dady tanaso taje gidan qanwarta dake nasarawa
Yace ba lefi tadawo lpy
Murna tacika FAWAS yau xai ‘dan huta da matartasa
Qawata kixo kisha labari pls. Kuma kar kice min baxa kixo bah….😔
RAMADAN yayi Murmushi Yace am sorry Aunty XEE ban kaimata wayan nata bah.
Amma bara na kai mata yanxu
XEE Tace toh RAMADAN pls kaimata da sauri dan Allah
Tace toh
Afalo ya sameta da alamah tagama karyawa ne
RAMADAN yayi murmushi da cewa Auntyna
Da sauri SAILUBAH ta kallesa sai kuma ta wulga mishi mugun kallo
Yayi Murmushi Yace toh kiyi hakuri mana my Aunty
bagashi yanxu nakawo miki bah
Kar6ar wayan nata tayi xatabar falan
Yayi saurin shan gabanta cikin marairaicewa Yace kemafah kinsan fushinki maseefa ne agareni
Kitemaken kimin afuwa Ki yafemin komai pls
Ta gallamai harara dayin kwafah taturo baki gaba Tace shine harda wani cewa kanaso na xama cikakkiyar karuwa agidanka kuma……
Da sauri RAMADAN ya rufe mata baki kuma ya waro ido ka’dan alamar nuna tsoro
Yace kiyi ahankali mana Aunty kar Kakah da mamah sujiki
Tace baxanyi ahankalin bah
Yace toh kiyi hakuri baxan qara cewa bah
Tace toh meyasa tun jiya bakaxo kaban wayata bah
Yace soboda karna qara 6ata miki raine.
Tace waya kirani
Yace Aunty XEE.
Tace kaci abinci
Ya girgixa mata kai
Saita koma ta xauna ta ha’da mata Komai tatura mai gabansa
Yace qiwarci nakeji Auntyna
Tace hmmm in baka kenan
Yace eh
Aiko tamatsa kusa dashi tadinga bashi yana mata hirar junior wai sun gaisa ‘daxo har yana cewa agaisheta
Tace hmm ina amsawa
Yace yanxu fah saura wata ‘daya da sati biyu bikinmu
Tace Kullun saika fa’da adadin kwanakin wai baka gajiya ne
Yace ina xan gaji da lissafi adadin kwanakin da xan mallakeki
Ta hararesa Tace nadai gayama kadena wani xumu’di
Yace Auntyna kenan wai tunaninki wani abu xai farune
Tace daga dukkan alamun yanda kake nunamin bah
Yace hmm Karki xargi Komai Tace nidai nagayama wata biyar ne xamu rabu
Yace ainaji
Tace aha
Tashi yayi ganin ya qoshi Yace bye bye my Aunty saina dawo Tace toh kadawo lpy katawo min da ice-cream
Yace toh Auntyna uwar babis nawa……
Da sauri SAILUBAH tawaro ido 😳
wasa nake mikifah
Tace toh kadena kar yaxama gaske😔 RAMADAN yayi Murmushi Yace na dena toh karkimin kuka..
Ya fa’din hakan da ficcewa yana Murmushi
Yana ko futan XEE takirata
Sosai SAILUBAH tagyara xama ta’dauka da fa’din Amarsu
XEE Tace shegiya kixo da labari Wlhi
SAILUBAH Tace gaskiya baxan xo bah
XEE ta marairarce mata
SAILUBAH tayi shuru can Tace sai jibi toh
Bakin XEE na qaiqayi batabar SAILUBAH haka bah sanda tabata labarin wahalar da KHAMIS ya bata
SAILUBAH tawaro ido Tace ‘dan qaramin yaran nan ne xai wahalar dake😳 Wlhi qaryane 😀
XEE Tace narantse miki da Allah
SAILUBAH tayi dariya Tace story kawai amma maixai iya wannan yaran😂
Tsaki XEE tajah takashe wayanta dan tafi kowa sanin rashin ganewa irin na SAILUBAH idan akan abin data raina ne
FAWAS ne xaune a office ‘dinsa yana kallan wani fatan daya futar na wata atamfah da sukesan Su futar.
Bayan ya gama ne yakira Momyn shi yana cewa mum kin dawo ne
Tace aa saidai ina….
Sam bai jira qarashan xancanta bah ya kashe wayan dan jin yaji abinta yake fatan ji….
Yana qoqarin tashi Dadyn nashi ya shigo yana cewa naga naka my son
Ya juyo mishi da laptop ‘din gabansa
Murmushi Dadyn nasa yasakar masa da shafah kansa yana cewa dts gud my son
Hmmm Yayi kyau Sosai
FAWAS yayi dariya Yace dama Dady inasan xuwa gida yanxu ne
Yace ba lefi my son Amma karka ‘dau lokaci Yace toh
Gudu Sosai yakeyi burinshi kawai yakai gidan nasu ya rage xafi da matar tashi
[5:45PM, 09/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: Aiko yana yin parking ya fitoh da gudunsa
Sam baiyi shashin HAMEEDAN bah. Dan yasan uwar ‘Yan surutu CE yana da tabbacin tana tare da babah Hinde
Dan haka yayi part ‘din Momyn nasa.
Nan ko sukaci karo da juna. Ita tatawo da niyar fitta shikuma ya sawo kai
Da sauri tamatsa baya tana cewa kayi hakuri bansan katawo ba.
Yayi Murmushi yana cewa ashe ramukwan nawa sunada yawa.
Ta waro ido
Yace eh mana
Jiya ban sallameki ba kika tafi yanxu kuma dan mugunta kinganni sarai kika bari muci karo
Da sauri HAMEEDA Tace toh dan Allah kayi hakuri shikenan
Yace inafah shikenan naxo ne kinunamin wan’yannan abubuwan
HAMEEDA taqara jah da baya ganin yanda yake matsowa kusa da ita
Ga kuma momy afalan. Ta lura Sam baisan da xaman Momyn ba. Kuwai iskanci ne agabansa
Dan haka saita fara mishi nuni da ita da ido Amma ina FAWAS yayi nisa
Innalillahi…… Kawai HAMEEDA Tace Ganin yanda ya rungumeta
Yana qoqarin xuge mata riga Yana cewa so ‘daya kawai xan gani
Kuma kikaqi Wlhi xakisha wahala. Dan narantse Allah saina gansu…
Kunya Baqin ciki takaici suka cika HAMEEDA tamkar xatayi kuka Tace Momy Momy Momy fah…..
Bai bari ta qarasa ba ya katseta da cewa kimin Shuru uwar ‘yan magana. dan nasan momyn bata nan Kinga kuwa idan zakiyi iwun duniyar nan sai dai baba Hinde tajiki
Kuma ita ba kawo miki ‘dauki xatayi bah dan taganni. Tasan nine na ritsaki…
Waima in tambayeki
shin baki San aljannah ne.
Yafa’di hakan da nufin kai bakinsa cikin.
Da sauri Tace gafa Momyn nan…..
Ahankali FAWAS yakai kallansa inda take mishi nuni da Momyn nashi…..
Yayi daidai da lokacin da itama momyn takai kallannata kansa
Aiko da sauri yasake HAMEEDA ya ficce daga falan da wani shegen dugu saboda wata kunyarta da takama shi…..
Haka batare da wani 6ata lokaci ba. itama HAMEEDA tabishi da nata gudun xuwa part ‘dinta tanaji kamar qasa tatsage tashige ciki
Momyn tayi Murmushi jin tashin motar ‘dan nata
Abayyane Tace my son kenan.
FAWAS na tafiya yana tuna mema yake gayama HAMEEDA ne
Allah yasoshi zif kawai ya xuge mata
Innalillahi… Yace abayyane dan Sosai yaji kunyar mahaifiyar tashi
Ahaka ya komah office ‘din nashi yana saqa da warwara
😂😂😂
Yamma can suka ha’du Su uku inda suka xubama KHAMIS ido👀 ganin yanda yake cikin nisha’di
RAMADAN Yace shegen ka kashe bos kenan irin wannan annuri haka
KHAMIS yayi Murmushi da tashi ya dafah RAMADAN Yace fatana kayi saurin mallakar Aunty LUUVAH. Nasan idan kaji Komai daga nesa xaka dinga sakar mana dariyar farin ciki….
FAWAS yajah tsaki Yace gay yau na kwafsa
RAMADAN Yace ka share kawai kaje mata yanda kasaba xuwa mata
KHAMIS yayi dariya Yace nifah ina ganin har sai anyi bikinka da Aunty LUUVAH Sannan Momyn shi xata sakar mai mara😆
Wata shegiyar dariya RAMADAN yayi Yace tab kace Kullun saiya kwana da ciwan ciki kenan
KHAMIS Yace toh yaxaiyi
RAMADAN yace ai ina tabbatar maka baxai kai wata ahaka ba
Dan nasan in yagaji cire kunya xaiyi ya saka momyn tashi agaba yasa mata kuka akan tabashi Matarsa.
Aiko KHAMIS ya qara saka dariya
FAWAS najinsu yayi musu shuru har suka qaracimai iskancinsu suka barshi
Da dare daya koma gida momyn bata nunamai Komai ba
Dama haka yakeso. Sai yayi fuska yadinga janta da hira
Momy dai Murmushi tayi tace aranta nakusa baka matarka my son barmin wani kwana kwana
Bayan kwana biyar
Sanda HAMEEDA takai kwana biyar Sannan tafara sakewa da Momy kamar da
Momyn na kallansu duk da HAMEEDAN bata shigowa saita tabbatar da FAWAS yabar gidan Sannan xatayi part ‘din Momyn tagaisheta
FAWAS ko danne xuciyarsa kawai yakeyi danba yanda xaiyi
KHAMIS ko yasami XEE yanda yakeso sai kwasar amarci yakeyi abinsa
Yana wani qara haske sheqi daga shi ‘din har ita
RAMADAN ko kallan Aunty kawai yakeyi yana addu’a Allah ya nuna masa ranar da xata xama mata agaresa
Sai wani killaceta yakeyi
Sam bayasan yaji tace xata waje kaxa
Haka ranar takallesa afusace Tace wai me yasa kake takuramin ne haka
Yace Auntyna nima ban san dalilina na takura miki bah
tajah tsaki Tace kabarni nasha iska pls
Yace baxan barki bah Auntyna…..
Yau take laha’di Bayan sunkaima ‘Yan matansu xiyara Su biyu Suna Hanyar dawowane wayar FAWAS tafara ringing
Da sauri ya ‘dauka Ganin momyn shice
Yace yes mum
Tace kaxo gida yanxu ina nemanka.
Yace ganinan toh
Dake XEE tama KHAMIS kamun kaxar kuka Sam Mantawa yayi da wasu ‘Yan matansa😆
Sai yabar RAMADAN da FAWAS sunata fama
Dan haka yanxuma Su biyu ne suka fitta
RAMADAN Yace sai kayi sauri ka saukeni da alama yau ango kake
FAWAS Yace kai share banji hakan ajikina bah
RAMADAN yayi Murmushi Yace idan hakan ta kasance ka ‘daukar min alqawarin xaka jajirce har Allah yasa kasamar mana baby acikin wannan daran
FAWAS yayi dariya Yace idan har hakan takasance nayi maka alqawarin wannan sallar da xamuyi xan roqi Allah yasa nasamu baby acikin daran
RAMADAN yafitta daga motar yana cewa toh ina maka fatan alkairi
Yace nagode Sosai ‘dan uwa…
RAMADAN ya qarayin Murmushi Yace Wlhi kayi guxurin kaxar cin amarcin naka dan da gaske naji ajikina
Toh FAWAS Yace mai yana dariya
Gun Auntyn nashi RAMADAN yanufah da rikici dan yau iskancin nasa ya motsa
Sosai yakesan ya kalle bakinta da tsokanarta
Saidai kash ya sameta afalo tana bacci
Ayan Kakah Tace mai wai kanta ne mai mata ciwo tasha magani shine tasamu bacci
Yace Allah ya bata lafiya….
Aiko Momy nasiha tayima FAWAS Sosai akan Aure
Daga bisani Tace yaje ga Matarsa Allah yayi mishi albarka
Da murna ya kwantar da kansa kan cinyar Momyn nasa Yace Amiien Momyna
Bacci Sosai yasami HAMEEDA tanayi cikin kwanciyar hankali
Qamshi ne yake tashi ajikinta me sanyi sanyi
Ya xubama rigar da tasaka ido dan tayi mishi kyau Sosai
Wanka yaje yayi da ‘dauro Alwala
Yasaka kayan bacci Sannan ya haye gadan dayi mata cakulkulu
Ai da dariya Tatashi tana xare ido😂 Yace tashi mana YAYATA
Tace meya kawoka
Yace hukuntaki
Taqara waro ido ashagwa6e Tace bana San hukuncinka Wlhi
Yace naji tashi kiyo Alwala muyi Sallah
Tace ainayi
Ya jefah mata wani kallo Yace wannan tagodiya ga Allah xamuyi Tace toh
Yana kallo tayo Alwala ya tashi sukayi sallar yayi mata addu’a Sosai da tambayarta yanda take tsarki
Tagayamai Komai anutse
Duk yanda FAWAS yaso da HAMEEDA taci kaxa Samqi tayi
Acewarta in bataci kaxar bah ai baxai kusanceta bah.😀
Daqar dai ya lalla6ata tasha madara
Daga nan yafara burkitata
Ita dai batayi yunqurin hanashi ba.
Sanda taji Maza😳 Sannan tasamai kuka wiwi
Yana mata ihu tana kuka
Daqar tasamu kanta Bayan uwar wiyar da tasha agunsan
Tana kuka yana bata hakuri da temaka mata kintsa kanta….
Sosai ya rungumeta kamar wani xai kwacemai ita yana wani lalla6a kamar kwai
Tanajinsa talangwa6e mai tana kuma yima Momy addu’ar Allah yasaka mata da alkairi
Washe gari haka FAWAS yadinga nan nan da ita cikin so da qauna
Da wayowayo sanda ya qara jin da’dinsa da ita. Nan tafara jin ‘dan tsoransa ka’dan
Kallo ‘daya xaka mishi kasan yana cikin tsananin farin ciki
Dadyn shi ya kalli Momy Yace yau banga my son bah
Tace hmm Kasan saiyau nasakar mai Mara
Yace ban gane ba ‘dan ban haske in fahimceki
Tagyara xama Tace ina tunanin yaudai ya girmah
Dady yayi Murmushi Yace na dauka ya kwan biyu da girma ai Tace aa
Nan dai ta’dan bashi labari Ka’dan suka rufe hirar da addu’ar Allah yabasu jikoki na gari
Dariya KHAMIS da RAMADAN sukayima FAWAS sukace Alhamdulillah mun tayaka murnah
Yace Allah abin godiya nagode yanxu Saura kai.
RAMADAN yayi Murmushi Yace nima gani akan hanya ai
👯👯👯👯…..
____________________
Gida ne mai kyau Wanda ya amsa sunansa
[7:27PM, 09/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: Gashi qarami sai wadatar fili..
Babban falo ne sai kitchen da toilet da dining da wasu 2 bet room a falan
Sama kuma 2 bet room ne na mata da miji sai qayataccen falo da ke6antaccen wajan hutawan masoyan da suke shirin mallakan gidan
Idan kafito harabar gidan babbar barandace gefe guda wacce xata iya ‘daukar motoci uku batare da takura bah
Idan kuma kakalli 6angaranka na hagu qaramin ciki da falone ta toilet aka fittar dan xaman wanda yaxoma masoyan xuwan xuwan baxata
Idan kakalli Arewa kuma kaga dan ‘dakin me gadi ne
Bishiyoyi uku ne agidan suke bada ni’imantacciyar iska me da’din busowa
RAMADAN ya kalli Dadynsa Yace gashi qaramin gida sai dai yaxo da kyau kuma tsarin ya burgeni
Dadyn nashi yayi Murmushi Yace toh my son anan xaka xauna kai da Matarka.
Kan kayi tunanin fitar da naka tsarin gidan
RAMADAN yayi Murmushi Yace nagode Dadyna Amman wannan ciki da falan daka ke6ance shi fah
Yace kakar ka tawajan momynka CE xataxo tayaku xama
Yayi Murmushi Yace Innah Yalwa kenan ko
Yace eh ita Yace naji Sosai
Haka suka fitoh daga gidan sunama megadin sallama.
RAMADAN da yake tuqa Dadyn nasa Yace kaga Dady tunda sauran sati ‘daya da kwanaki bikin xanso inje inga junior kafin lokacin
Dady Yace balefi sai kuje da Momynka…
kufara shiri tun yau gobe jibi saiku ‘daga
Da murna RAMADAN Yace tnx my Dad
Amma fah banaso kagayama junior xuwanmu dan inaso in masa baxata
Yace balefi
Ahaka suka dawo gida Suna hira cikin jin da’di Sosai
A daran RAMADAN yake gayama SAILUBAH xaije kaima ‘dan uwan nasa xiraya tata6e baki Tace daka barsa dan Wlhi baqaramin kewarka Xanyi bah
Yakama fuskarta Yace Karki damu Auntyna Bayan kwana uku kawai Xanyi
Cikin shagwa6a Tace nidai…..
Ya katseta dacewa kedai Mene Tace kayi kwana biyu
Tace angama Auntyna ko kwana ‘daya kikace haka Xanyi fatana dai ki kulamin da kanki
Tamai kiss agoshi Tace kaima kakula min danaka kan
Yayi Murmushi da cewa Kullun a kula miki da kaina nake
Washe gari Dady yagama shirya musu Komai
RAMADAN Sosai ya hango damuwa a idan mutanan nasa KHAMIS da FAWAS
Ya dafasu Yace kwana biyu fah Xanyi suka toh Allah kaiku lpy ya dawo daku lpy Yace AmEEn ya Allah
Haka Washe gari har kuka sanda SAILUBAH tamai. Daqar dai ya lallasheta….
Suka samu suka cilla qasar England
Dama da gidan da Dadyn nasu yake sauka
Bayan sun huta RAMADAN yayi wanka Khairat na bacci Yace mah Momy bara naje na rigaki ganinsa
Tace hhmm aini sai gobema xan gansa
Yace nikam natafi gashi khairat na bacci
Tace ka tasheta mana
Yace no bartama kawai
Haka yaje ga ‘dan uwan basa
Junior najin da’dinsa da shakira Senior RAMADAN ya shigo falan
Baiga kowa ba
Dan haka sai yayi bet room ‘din yana fa’din ‘dan Uwa nahh
Karab suka ha’da ido.
Senior RAMADAN ya runtse idansa
innalillahi Yace da saurin ficcewa daga bet room ‘din
Junior ya rikice da ganin ‘dan uwan nasa dan haka da sauri yabar harkar tashi da Shakira wacce tasaki baki tana kallan junior Tace dama Ku twice ne
Yace eh shine Babba pls kiyi sauri kibar nan yanxu
Yafa’da lokacin da yake xuwa jallabiya
Ahankali ya fitto falan yana cewa am so sorry brother
Senior RAMADAN ya gallamai harara kan yayi magana Shakira tafitoh
Da sauri junior Yace Wlhi brother nadenayi kwana biyu itace taxo gareni ‘daxo gata ka tambayeta
Shakira xatayi magana dan fudda kanta.
Aiko junior yabata harara da cigaba da cewa kok’arya na miki Tace aa da ficcewa tana dariya dan bata ta6a ganin rikicewar junior irin na yau bah yau
Junior yamarairaice mah Senior waishi ala dole saiya yarda dashi
Senior RAMADAN yayi Murmushi Yace wai na tambayeka ne…
Cikin sanyi junior ya girgixa masa kai alamar aa
Yace ya isa haka….
Dan haka bani rungumah inji ‘duminka kafin in hukuntaka…
Da sauri junior ya rungumeshi sukayi dariya cikin qaunar juna
Bayan sun gama murnar ganin junannasu ne senior ya hauyima junior wa’axi me ratsa jiki
Yana nunan mishi illar xina da abinda take haifarwa
Sosai jikin junior yayi sanyi ya ‘daukarma ‘dan uwan nasa alqawarin xaiyi qoqari wajan ganin ya dena aikatata
Senior Yace kadena kawai. Junior yayi Murmushi Yace nadena brother Insha Allah
Sosai suka xanta da junan nasu
Kiran Momy RAMADAN yayi Yace mata xai kwana da ‘dan uwansa kawai
Tace ba lefi
Sosai suke shan hira junior yayi Murmushi Yace yanxu fah Saura kwanaki kaxama Ango ko
Senior Yace kana mamaki ko
Yace kwarai kuwa
Yace toh kadena mamakin dan ina tabbatar maka Saidai kaxo ka sameni da babyn ka
Junior ya qarayin Murmushi Yace idan hakan ta kasance xanfi kowa farin ciki
Yace xata kasance ……
Karo na farko kenan da junior ya fara yin sallar dare
Dan senior tashinsa yayi akan sai yayi
Baiyi musu ba ko yayi
Washe gari da farin ciki ya tashi.
Saiya jishi cikin wani shauqi da jin da’di
(Toh sauqin lafuna ta kamashi)
Yace brother muje gun Momyn kawai basai munsata wahala bah
Senior Yace kuma fah
Hakan sukayo gun Momyn wacce take shirin xuwa gunsu
Tayi Murmushi Tace ina niyar xuwa kuna tawowa
Junior Yace nayi farin ciki da xuwanku Momy.
Tace muma haka SADEEQ ya karatu Yace lpy lau Momy ina Khairat tawa…….
Da gudu Khairat tafitoh daga bet room tana cewa Ya junior nah
Cak tatsaya tana kallansu
Momy Tace yana tambayarki kina futuwa
Tace Momy gaya min wanene aciki
Momy tayi Murmushi Tace ki gano shi da kanki dan baxan nuna miki shi bah
Murmushi junior yayi ya ware hannunsa Yace tawo my baby
Aiko da gudu taje ta rungumeshi tana dariya
winin ranar haka junior yata yawo da senior RAMADAN Yana nuna masa gurare da dama
Hakama Washe gari har da Momy suka fitta
Sai dare suka dawo
Tun adaran Senior RAMADAN ya hau shiri dan tafiya gobe
Ya kira Dadyn nasa dan ya gaya masa Saidai bai ‘dauki wayan bah
Yace Momy bai ‘dauka bah
Tace qila yana masallaci ne
Ni daka bari sai jibi ma tawo gabaki ‘daya kaga sai kaxa6ar mata wasu kayan lefan…..
Senior yayi Murmushi Yace no Momy basai na xa6a mata ba. Aikema kinsan kayan datafi so
Junior Yace wai LUUVAH…..
Momy Tace eh
Senior ya gallamai harara Yace watoh LUUVAH kai tsaye
Junior yayi dariya Yace toh kayi hakuri Aunty LUUVAH….
Momy tayi dariya Tace ai kaikam ka shiga uku tunda kaxo a qani
Yace aikowa kam Momy
Wayar senior tayi qara ya ‘dauka da sauri ganin Dadyn nasa ne
Yace gabe ina tafe Dady kaxo ka’daukeni tara xamu taso
Yace toh my son Allah ya dawo min dakai lafiya bani junior najishi Yace AmEEn da miqama junior wayan
Bayan sun gamah wayan ne junior Yace pls mana brother kabari kutafi da Momy mana
Senior ya waro ido Yace rufamin asiri dan kuka wiwi Auntyna tasa min ‘daxu😳
Yace to saime
Yace sai in rasa nutsuwata
Shuru junior yayi ya tashi dan ficcewa daga ‘dakin yana turo baki….
Da sauri senior yasha gabansa yana cewa toh kayi hakuri mana ‘dan uwana kafahimceni bana San tashin hankalinta
Junior yajah tsaki cikin wani hali Yace Wlhi brother kadena biyemah duk abinda takeso saboda wata ranah
Yace toh naji kayi hakuri
Yace ya zanyi dakai kabari mace ta shanyeka
Rungumarsa Senior yayi yana Murmushi Cikin ra’da Yace baka San sO bah
Shima cikin ra’dan Yace hmmm abar kaxa acikin gashinta dai brother
Yace na barta…….
Momy Tace Allah ya kyauta
Da sauri senior ya kalleta dan shi Sam mantawa yayi tana gun
Washe gari da misalin qarfe tara ko haka RAMADAN ya bar ‘dan uwan nasa kamar yanda ya sameshi yayo qasarmu mai da’di
Lokacin da jirginsu ya sauka yana fitowa ko yaga Dadyn nasa ya rungumesa suka tayo gida Cikin farin ciki
Dady ya kallesa Yace nayi kewarka my son ‘dan kwana biyun nan
Yace Wlhi nima Dady
Sanda yayi wanka yaci abinci Sannan. Ya kira FAWAS da KHAMIS ya gaya musu dawowar tashi
Aiko haka sukabar abinda suke sukaxo gareshi
Sunyi murna Sosai da dawowarsa
FAWAS Yace Allah rashinka kusa samu RAMADAN matsala ne
KHAMIS Yace Wlhi kuwa.
Murmushi RAMADAN yayi Yace toh mutuwa dai nanan..
FAWAS Yace tare xata ‘daukemu ai
Yace toh Allah yasa
KHAMIS Yace ya kaga Aunty LUUVAH
RAMADAN Yace ai batasan na dawoba
Yanxu dai nakesan xuwa gareta in bata mamaki
KHAMIS Yace inajinta ‘daxo da Aunty XEE tana cewa rashinka kusa da ita maseefa ne
Tashi RAMADAN yayi yana cewa barama inje gareta yanxu
SAILUBAH tana kwance sai tunanin Qanin nata takeyi. Dan kwana biyun nan da tayi bata sakashi a idanta bah duk saita nemi rasa nutsuwarta. Shiyasa ‘daxomah tasamai kuka……
Jin anshafi gefan fuskarta ne yasa tadawo daga tunanin nata ha’de da waro ido
Yace Auntyna nadawo dena tunaninah
Da murna tatashi Tace shine kawani cemin sai gobe
Yace yaxanyi dake Auntyna Kinsan bana San tashin hankalinki.
Kiss tayi masa agoshi Tace Wlhi bana San kayi nisa dani
Yace baxan qara nisa dake bah. Dan ban manta kukan da kikasamin ‘daxo ba………..
Kwanan Momy biyu tadawo da ha’dad’dun kayan lefan SAILUBAH…
Sosai SAILUBAH ta tsure da ganin kayan taje tasaka RAMADAN agaba Tace Kasan ba da’dewa xamuyi bah Amma kabari Momy taha’do wannan uban lefan😳
Yace aiba damuwa my Aunty kan murabu basai kidinga min ado dasu bah
Cikin marairai cewa Tace nifah nafara tsorata fah 😳 dan jikina yana bani kamar Auren xai xama ba yanda muka tsara bah😳
RAMADAN yayi wani shegen Murmushi da wurga mata wani kallo Wanda yasan yamata mugun shiga Yace hmm Aunty kenan
Karfah wani abu yasa tunaninki ya samu tangar’da
Tace nidai….
Ya katseta da cewa Aunty
Tace RAMADAN
Yace muje in rakaki Ki kwanta kiyi bacci kawai
Tace da tsakar ranan nan
Yace toh ai kina buqata ne
Tace toh aa
Yace toh mucanja hira
Tace toh wacce
Yace ta soyayya
Ta harareshi Tace ban iya bah
Yace xan koya miki
Tashi tayi taficce daga ‘dakin. Yabi bayanta da kallo…….
_____________________
Ina gwanin wani ga nawa 😀👈🏻
Yau SAILUBAH tayi walimar Auranta
Sosai taga jama’a dan ita’din me kirkice kamar yanda kuka sani kowa nata ne musamman Wanda baidashi xata jawoshi jikinta dan tabashi abin da Allah ya hore mata
Washe gari dukkaninsu tashi sukayi da wani ni’imantaccen farin ciki sakama kwan *’daura Auran MUH’MD RAMADAN da FATEEMAH SAILUBAH da akayi*
Tunda aka ‘daura gaban SAILUBAH ya tsinke ya fa’da
Takwantar da kanta kan cinyar XEE Tace naji wani XEE kema kinji irin shi lokacin naki
Tace Sosai mah
HAMEEDA wacce RAMADAN ya matsamah FAWAS saiya kawota takalli SAILUBAH Tace Aunty kice Alhamdulillah xakiji sanyi
SAILUBAH tayi Murmushi Tace toh HAMEEDA Alhamdulillah
XEE tayi dariya Tace masha Allah
Kuwa dariya yayi agun
Ga RAMADAN ko ana ‘daurawa bayan manya sun gamah sukamah Auran albarka xamewa yayi ya shige gida yaje yayi alwa’la yayi Sallah raka’a biyu. Ya ‘daga hannunsa samah ya fara addu’a kamar haka………
Ya Allah me biyamin buqatuna
Ya masanin farkwan rayuwata ka kyauta qarshena
Nayi kamun qafah gareka shugabanmu Annabi Muhammadu gani da ququn barana kasoni
Ya kaliqina Kasan nufina ka amsa roqona
Ka burkitar min da matata a sOna ka hanata yimin jayayya akan komai
Ina godiya gareka daka mallakamin masoyiyata
Ina roqanka daka bani xuri’a agareta ‘daiyiba kamila wacce babu hallaka acikinta
Allah ka kyauta farkwanmu ka kyautata qarshenmu ka hana xuciyarmu raya mana aikata sa6onka…..
Yana kaiwa nan ya shafah ganin FAWAS da KHAMIS sun shigo ‘dakin
suka dafashi atare suka CE toh Ya sayyadi Allah yayi
muna maka fatan samun baby cikin wannan ranah
Yayi Murmushi da cewa nagode
FAWAS Yace Aure me da’di. RAMADAN Yace toh ka qara mana
FAWAS ya waro ido Yace ina ai ta’iya dani saidai ko KHAMIS…..
Da sauri KHAMIS Yace aa Wlhi
RAMADAN yayi Murmushi Yace har da rantsewa
Yace hmm baka San Aunty XEE bane…..
Dare nayi Kakah takira Momy tayima SAILUBAH nasihah Sosai
Haka Abbanta mah yayi mata. ya qara da cewa karkiga mijinki qaramin Yaro kinemi raina masa hankali
Wlhi naji wata matsala daga gareki kin kawo masa banyafe miki bah
Gaban SAILUBAH ya fa’di rasss
Nan taqara volume ‘din kukanta
Ahaka aka kinkimeta aka kaita gidanta da qafar damah
XEE na gefanta tana tausarta akan tadena kukan haka
Tace Wlhi XEE jikina yayi sanyi karfa RAMADAN ya kasance cikakken miji agareni
XEE tayi Murmushi dariya fam cikin ranta Tace ai yarigada ya xama cikakken miji agareki Saidai nasan baxai kawo miki matsala ba. Tunda bayasan abinda baki so
Ina tabbatar miki wata biyar ‘dinku nayi xai rabu dake
Jin kalaman nan na XEE shiyasa hankalin SAILUBAH ya kwanta ka’dan…..
Wayan XEE tafara ringing tana dubawa taga mijin nata ne ta’dauka
Yace yau xan hukuntaki da yawa
Tunda kika shareni tun safe
Tace afuwa my Luv
Yace minti ‘daya nabaki kifitoh mutafi
Tace toh ganinan mah.
Yace kufitoh tare da HAMEEDA dan FAWAS yanemeta awaya shuru
XEE tayi Murmushi Tace tana can falo tana hira…..
Da sauri FAWAS ya kar6i wayan Yace pls Aunty ki tasota agaba yanxu dan bata gajiya da hira
XEE Tace toh😀
Haka SAILUBAH na gani kowa ya Washe ya barta ita ka’dai a part ‘dinta
Amma tanajin motsin innah Yalwa….
RAMADAN ko yana can kofar gidan nasa sanda ya tabbatar da tafiyan kowa Sannan ya kira junior yana bashi labarin Komai
Murmushin yaqe junior yayi Wanda ake cewa kafi kuka ciwo
Yace toh brother ka shige gidan ka kulle da addu’a Sannan banaso ka tausaya mata kayi qoqarin samarmin baby….
Yace Insha Allah ‘dan Uwa na
Bayan sungama hirar tasu ne junior yaci kukansa yatashi yafara lafula na RAMADAN akan Allah yayaye mishi soyayyar SAILUBAH
Sosai yasami nutsuwa sosai Amma bawai dan San nata ya ragu mai ba😰
Am so sorry my junior RAMADAN😰
RAMADAN na kulle gidan yaje ya gaida Innah Yalwa
Tace Allah ya albarkaci Auran nan naka RAMADAN Yace AmEEn Innata😀
Ahankali ya tura ‘kofar bet room ‘din nata daidai da lokacin data fitoh daga wanka daga ita sai tawul…..
Ta waro ido waje👀 arikice tafara neman babban abinda xata suturce kanta dashi
Shiko sake baki yayi yana wani yarfe hannu Yace LA LA LA LA😧 Aunty……
Dama haka cinyoyinki suke da kyau😊
Kallesu ‘yan mulu mulu dasu
Cikin maseefa Tace kafita kafita kafita manah
Ina…. Ai RAMADAN yaso iskanci😂
Saiya fara nufuta yana wani kallanta lungu da saqo sosai
Aiko ganin haka ya tayi saurin hayewa gado tajah bargo ta lullu6e jikinta tana auna mishi wata muguwar harara
Yayi Murmushi ya haye gadan Yace Auntyna baxaki saka Kaya bane
Ta hararesa
Ya share da cigaba da cewa Aunty haka nonon.ki suke manya manya….
SAILUBAH tawaro ido 😳 cikin matsalancin kunya kamar xatayi kuka Tace dan Allah dan Annabi ka fitta plssss
Yace xan fitta Auntyna Amma saikin bari na shafah miki mai kinga na qara ganin cinyoyinki da nonan……..
Bata bari ya qarasa ba ta jefashi da filo tana cewa Ashe dama kai ‘dan iska ne…..
Jin abin da tace yasa RAMADAN yin Murmushi ya matso kusa da ita Sosai xai yaye bargwan ta riqe gam idanta yaciko da kwalla
Tace RAMADAN
Yace wlhi Auntyna saina gani tunda kika cemin ‘dan iska
Ba abinda xai hanani ganinsu kuma har in ta6asu in nuna miki iskancin nawa ……..
Ai dajin haka tasamai kuka tana qara qamqame jikinta dan ita tunda aka ‘daura Auran nata dashi tashiga shakka akansa
Shuru yayi yana kallanta dan kuka take tsakaninta da Allah
Yace toh kimin shuru inba so kike in ma’kureki ba
Shuru SAILUBAH tayi tana kallansa
Ya sauka daga gadan yana cigaba da cewa tashi muyi sallar godiya ga Allah daya nunamin ranar dana mallakeki matsayin matata
Tace munyi haka dakai ne
Ko xaman Aure xamuyi.
Yace oh na manta ashefah xaman makoki xamuyi na wata biyar ko
Tace makoki kuma
Yace eh mana tunda ni baxaki ‘dauke matsayin miji bah kinaso mucigaba da rayuwarmu kamar yanda muka saba na tsawan wata biyar ko….
Da sauri ta ‘daga mishi tana cewa eh mana🙂
RAMADAN ya harareta Yace toh baxan iya wannan xaman bah
SAILUBAH tawaro ido xata fashe da kuka yayi saurin katseta da cewa dakata fah malama
Dama ai abaya Nace miki ina da shara’do’di uku kitsaya kijini kikaqi tsayàwa kintuna
SAILUBAH tayi shuru.
Can Tace eh natuna
Yace Yauwa toh bara in gaya miki yanxu
Nafarko dole tare xamu dinga kwana
Na biyu kamar yanda kika Sabah dole kidinga dafamin abinci kidinga min ladabin da mata take yima mijinta
Na uku shine Xanyi ‘ko’kari wajan rokwan Allah yabani axxiqin baby…….
Ma’ana in miki ciki acikin wata biyar…..
Kinga daga lokacin sai murabu kije gida Ki haifamin babyna…….
Wiwi SAILUBAH tasake mishi kuka tana cewa Wlhi baxan yarda da wannan labarin qanxan kuregen naka ba
Ni sa’arkace da xakamin ciki kuma ai bah akan haka Nace ka Aureni ba…….
Ko mawa gadan RAMADAN yayi da qarfin tsiya yayaye bargwan jikin nata saita kasance daga ita sai tawul ‘dinta
Aiko ya matseta yakai bakinshi cikin nata yana aika mata da wani shu’umin kiss. Duk yanda SAILUBAH taso kwatan kanta hakan kasa faruwa tayi. Sannu ahankali yakai hanushi girjinta ya warware tawul ‘din yafara sarrafah girjinta
Ji SAILUBAH tayi kamar xata sume. Takasa hanashi haka ya ‘dau lokaci yana wasa da budirinsa da breast ‘din
Sanda taji sunfara mata xafi Sannan taqara volume ‘din kukanta
Iya rikicewa RAMADAN ya rikicemah Auntyn tasa
Ganin hakàn ne yasashi kallanta ahankali idanshi jajir Yace Aunty kiyi hakuri baxan iya barinki yau ba
Na umarceki daki tashi kiyi Alwala muyi Sallah kafin Komai ya wakana
Ni yanxu mijinki ne Auntyna baxan iya jure waccan rayuwar da kikesan muyi bah……..
Yana fa’din hakan yafara janta har sanda tasauka daga gadan …
Ba musu Alwala ta ‘dauro tasaka kaya sukayi Sallah raka’a biyu tana mamakin tsoran daya kamata akansa yanxu. Har yatasa yimishi musu
Sosai ya dafah kanta yayi mata addu’a.
Ya kalleta Yace Aunty ya kikeyin wankan Sarki da Sallah
Ananne fah tagallamai harara Cikin raini Tace ban sani ba
Ya matso kusa da ita yana Murmushi tacikin kunnanta ya ra’da mata kusai naqara shan breast ‘dina tukunna sai kigaya min
Kunya da takaici suka cika xuciyar SAILUBAH ba shiri tafara bayani ganin yafara qoqarin nemansu
Yayi Murmushi Yace naji Komai my Aunty dai dai kikeyin komai Allah narni dake
Kaxa da nadara ya dinga bata tanaci Ashagwa6e yana Murmushi
Sanda ta’kushi yace bara yaje yayi wanka da sauri Tace mai toh.
Yana fitta ta kulle ‘kofar
Tasaka kayan bacci da fesa jikinta da turare takwanta tana tuna Qanin nata…..
RAMADAN Murmushi yayi dan yaji lokacin data kulle ‘kofar dan haka bai takura mata bah. Yana wanka ya kwanta abinsa yana tuno breast ‘dinta yana lumshe ido
Da Asuba Bayan ya dawo daga masallacin unguwar ya mul’da kofar ‘dakin nata
Lokacin ta’idar da laximi kenan dan haka tabu’de mishi
Yana shigowa ya rungumeta yana cewa ina kwana Auntyna ni ‘daya☝🏻
Ta fara qoqarin kwatan kanta tana cewa lafiya sakarni mana
Yace aa. Tace dan Allah
Yasaketa yana cewa kika qara kullemin ‘kofa Wlhi saina hukuntaki
Ta harareshi Tace aikowa da ‘dakinsa meye saika shigomin nawa
Yace xan gaya ki da Abba Wlhi ince kina kullemin ‘kofa dan karki bani hak’kina na Aure
SAILUBAH ta waro ido
Dan tuna kashedin da Abban nata yayi mata
Aiko saiga hawaye Tace yanxu sai ka iya gaya masa haka
Yace eh mana Auntyna.😀 dan yanxu naxama Mara kunya tunda naga breast ‘dinki kuma har nasha kinga ai kunyata ragaggiyace…….
Tura shi falo tayi ta rufe kofarta tana mamakin damah RAMADAN ‘dinta haka yake
Qarfe Tara tayi wanka tasaka wata riga da siket ta atamfah tsinkin ya matseta Sosai ga Komai nata ya bayyana
Tafitoh falan nata tana tsaftace shi tana addu’ar Allah yasa karya fitoh har tagama……
Jitayi tayi ana kwankwasa kofar tasu tana bu’dewa taga direban Momyn RAMADAN ne ‘dinne da abinci
Ta kar6a da fara’a yana gaisheta
Tace ka kaima Innah Yalwa nata
Yace eh Tace mah ingayama Momyn gobe karta aiko ita xata muku
SAILUBAH tayi Murmushi Tace xandai mana ina ita ina wani yin abinci kagaishe min da Momyn kawai Yace toh sai anjima
Tace mu yini lpy
Taje tajera Komai a dining tana juyowa suka ha’da ido da ‘dan Qanin nata
Yayi wani qif qif da ido yana kallanta
Sosai yayi mata kyau cikin shigarsa ta qananan Kaya
Tashige kitchen dan ‘dauko cup
Aiko biyota yayi yana cewa Aunty baki ganni bane…..
Jikake fasss ya bige wani glass cup ya fa’di ya fashe. SAILUBAH tabi cup ‘din da kallo….
Yace Aunty kiyi hakuri baxan qara bah
Yanda yayi maganar a’dan tsorace shiya bata dariya harta murmusa
Tace toh naji jeka dining ka jirani
Yace aa bara in tayaki kwashewa Tace pls manah ‘dan Qanina banaso kasha wahalar aikin dabai dace da kai bane
Ya kalli Brest ‘dinta Yace toh kiyi sauri nabaki second talatin
Tace toh. Yafitta yana waiganta
Sanda takwashe tsaf tana niyar fitowa saijinta tayi rungume ajikinsa kansa bisa qirjinta
Tace yaushe kakigo har kaban tsoro Yace yanxu Aunty
Tace toh muje
‘Dago da kansa yayi ahankali ya kalleta Yace Aunty I Luv u
Tace me 2 .
Ya ‘dan marairaice ka’dan Yace Aunty xaki haifamin yara da yawa
Tayi saurin girgixa mai kai alamar aa
Yace Aunty toh meyasa
Tace katsaya a Qanina dan Allah
Yace Aunty nidai baxan tsaya awannan matsayin bah yanxu
Pls kidawo cikin nutsuwarki Aunty
Na’dau shekaro masu yawa ina famah da maseefar sonki
Kigane wane irin so nake miki manah Aunty….
Tace toh wane iri kake min RAMADAN….
Yace irin na ma’Aurata Aunty…
SAILUBAH ta waro ido waje😳 Tace tun yaushe hakan tafaru RAMADAN
Kar6ar cup ‘din hannunta yayi ya ajiye gefe ya qara rungumaita idanshi cikin nata Yace nima ban san lokacin bah. Amma nasan na ibu shekaru masu yawa Auntyna…
Hawaye ya xuboma SAILUBAH Tace Amma kacuceni RAMADAN kana nufin burina baxai cika ba kenan. Ya kama fuskarta da hannunsa biyu ya fara tsotsar bakinta cikin wani yanayi na nutsuwa yanayi tana biye masa….
Sosai ya fara burkitata.
Can ta fara qoqarin kwacen kanta dan ganin ya dawo kan breast ‘dinta
Tace kabarni haka RAMADAN yaqi kulata sai tasamai kuka
Awale ya barta….
Aiko da gudu tabar kitchen tayi bedroom ‘dinta ta fa’da gado tana kuka qasa qasa
Da sauri ya bita ya haye gadan ya rabata da rigarta arikice ya hau tsotsarta tana kuka yana sauke ajiyar xuciya daci gaba da budurinsa
Sanda yaga kukan nata yayi yawa ya barta Amma tana maqale ajikinsa
Sosai ta sake mai jikinta ya gyara mata kwanciya Yana shafa bayanta har bacci yayi Awan gaba da ita daga bisani shima baccin ya ‘daukesa tare da mafarkan junansu
Basu tashi farkawa bah sai gab axahar wannan mah yunwace ta tatashesu badan sungaji dajin ‘dimin junansu bah
Itace tafara tashi ta xubama Qanin nata ido tana tunani barkatai akansa….
Kamar yasani ya bu’de idansa ahankali ya sauka cikin nata Yace Aunty kinyarda inyi miki ciki in sami yara masu albarka agareki
Ta ‘dagamai kai da cewa na da’da’de da sanin Kaine farin cikina RAMADAN. xuciyata Kullun so take tadinga Kasan cewa da kai. Nima ina maka irin San da kakemin.
Ya lumshe ido ahankali ya bu’de Yace Aunty kiss me
Aiko ba musu takai bakinta cikin nasa tana tsotsa ahankali ahankali. bai tayata bah Amma yana jin da’di Sosai
Sanda tayimai San ranta ya fara wasa da breast dinta tace aranta aifah sun shiga uku
Daqar ta lalla6ashi ya barta dan tana tsoran karya xarce.
Haka takaisa har toilet ‘dinsa itama tayi nata dan qarayin wanka
Tare suka Sallah
Suka je suka gaida Innah Yalwa tabasu abincinsu na ranah da tayi
SAILUBAH Tace na safenma bamuci bah Innah
Tace meyasa
Tayi shuru
RAMADAN Yace yanxu fah muka tashi Innah
Kunya takama SAILUBAH da sauri Tace wasa yakeyi innah tun ‘daxu muka tashi
Innah tayi Murmushi kawai
Suna dining tana bashi abincin yana xuba mata shagwa6a da ta6ara iri iri dan xaune yake kan cinyarta saiya ta6a nan ajikinta ya ta6a can
Duk yabi ya isheta Tace wai yaushe kaxama haka ne RAMADAN
Yace jiya Auntyna
Xatayi magana ya shagwa6e mata kamar xaiyi kuka Yace Aunty yau Xan xama Ango ko.
Tace aa
Yace dan Allah mana
Tace mexaka iya yi min Qanina
Yayi Murmushi Yace abubuwa da yawa Aunty.
Tace kai ‘din
Ya gutsiri kwai yasaka mata abaki Yace eh manah .
Tace toh naji
Ya kwantoh da Kansa kafa’darta cikin sanyi Yace Xaki barni in girma yau ko
Tace xandai 6areka aleda
Yayi dariya Yace kodai ni in 6areki aledar ba
Tace xamu gani
Yace Allah ya kaimu daran Wlhi kika fara min kuka saina cinye bakin kukan
Ta harareshi Tace tashimin daga kan cinya Yace inna tashi na xauna akan tawa Tace akujera
Yace aa nidai kibarni inna gamah jin ‘diminki na tashi. Ya fa’di hakan da qara qanqameta cikin sO da qauna
Dake ya gyara tunaninta akan san shi harta ankare tabashi ha’din kai
Yinin ranar nan haka suka dinga nunama junansu sOyayya taban mamaki
Dare nayi daya fara harka da ita kuka tasamai dan abin yaxo mata a baxata da tsoro da kuma mamaki da al’ajabi gami da tunani
Tana kuka yana yimata ihu qasa qasa tare da wani maseefar sonta da yake kamashi.
Ashe sumewa tayi jin shurunta da yayi…
Bai tsaida buqatarsa bah. Sanda yasamu cikakkiyar nutsuwa sannan ya kaita toilet anutse ya sata cikin ruwa
Da kuka ta farfa’do
Ya dinga lallashinta harta tsaftace kanta
Ya canja xanin gadan taxo takwanta
Ya koma yayo Alwala ya dinga lafula yana godema Allah daya mallaka masa Auntyn tasa matsayin mata
Sosai ya rungumeta Yana gaya mata kalmomin qauna
Shuru tamasa tana tunanin Ashe ba’a raina na miji Komai qanqantarsa
Gashi RAMADAN dai data raina saiya sumar da ita
Washe gari taga sO agunsa Amma duk da hakan baibar mata shagwa6a bah
Tun jiya take neman wayanta Amma shuru bata ganta bah
Nanko RAMADAN ne ya ‘dauke ya 6oye acewarshi saiya gama cin amarcinsa xai bata wayan sayi gwulmarsun dakyau ita da Aunty XEE
Yanxu ko so yake yagama 6ata mata tunaninta da soyayyarsa dan ko tashi wayan mah bai bu’de bah
Xusu gaida Innah Yalwa ne RAMADAN ya qarema Auntyn tashi kallo Yace Auntyna…
Tace Mene ne
Yace tafiyarki tacanjah fah😳
Kiduba yanda kike tafiya a’dan tale😬
Duk da taji kunyar maganar tashi sharewa tayi dan tasan tabbas so yake yacire duk wata kunya tsakaninsa da ita
Ta gallamai harara Tace Waye ya canjamin itace
Rungumarta yayi Yace Waye ko banda Qaninki wanda kika raina
Yau xan gyara miki tafiyar dakyau😀
SAILUBAH tayi narai narai da ido Tace RAMADAN mutuwa xanyi kaqara yi yau
Kai mata kiss yayi yana cewa da haka xaki saba Aunty
Tace nidai kabarni Yace Wlhi baxan barki bah saina gyara miki tafiyarki. KosO kike Innah Yalwa tagano ban maidake cikakkiyar mace ba. Tayi min dariya
Tace toh miye
Yace abin kunya ne Wlhi aganki ahaka😬
Xare kanta tayi daga gareshi ya riqe hannunta sukaje suka gaishe da Innan
Ta kallesu cikin sha’awa Tace Allah ya albarkaceku
Sukace AmEEn
Da gangan SAILUBAH taxauna agun Innah Yalwa sunata hira
RAMADAN sai kiranta yake da ido Tatashi sukoma part ‘dinsu Amma taqi yarda ta gane me yake nufi
Dabara Tafa’do masa Yace Auntyna naga wayarki ‘daxo a Bayan kujera.
Da sauri tatashi Tace yauwa bara in ‘dauka
Tana fitta ya bita Innah Yalwa tabishi da Murmushi irin nasu na manya
Rungumarta yayi afalan ya hau shafata yana cewa Aunty breast Tace baka gajiya ne RAMADAN Ashe wayo mah kayimin.
Shuru yayi mata suka xube a kijera bayan ya samu abinda yake so
Tasamu kanta ne lokacin da aka kira Sallar La’asar ya fitta Sallah
Akan hanyarsata dawowane kiran wayan FAWAS ya shigo mishi
Yace kaxama mutum Adole aqi samunka a waya
Dariya RAMADAN yayi Yace naku ai wasa ne ina baka story Saidai kaga Auntyna tana amai
FAWAS ya sheqe da dariya Yace aiduk abinka narigaka saka kwannan kwan
RAMADAN ya waro ido Yace kana nufin tasamu
Yace inadai tunanin haka Amma xanbi diddigin Auntynmu Rahamat dan tabani haske
Yana fa’din haka ya kashe wayan
Kan RAMADAN yayi cikakken motsi kiran KHAMIS ya shigo
Yace shurunka maseefar sOOO ne ga Aunty LUUVAH
RAMADAN Yace kaidai bari abar kaxa acikin gashinta kawai
KHAMIS Yace ai wannan kaxar koba’a figeta bah munsan kwanan xancan
RAMADAN Yace inafah kuka sani saika ganta tana ‘daukar abu daqar tana ajiyewa daqar Sannan xakusan ni’din namuku funtunqau🙅🏼
KHAMIS tajah numfashi Yace aitun yanxu jikina yayi sanyi gaskiya dole na qara xage dantse dan karku barni abaye
RAMADAN ya gyara tsayuwa Yace Aure da’di gareshi abokina
KHAMIS yayi dariya Yace kaga malam gayama gauro wannan danmu munda’de da sanin hakan fatana kacema Aunty LUUVAH tabu’de wayanta matata tanasan jinta tabi ta tada min da hankali wai tana tunanin ba lpy ba
Nanko nasan lpy lau take. kana nan ne kana 6ata mata tunani
RAMADAN yayi Murmushi Yace toh kabata hakuri banso sakar mata wayan yanxu bah
Naso Suna fara magana tabata kyakkyawan labarin samun baby…
KHAMIS Yace Wlhi kabi mana Aunty LUUVAH a hankaki inba haka bah xamuxo yimaka xanga xanga har cikin ‘dakinka
Dariya RAMADAN yayi ya kashe wayan dan yasan KHAMIS ba gajiya yake da hira bah Saidai in yana cikin damuwa
Haka ya isa gidan cikin nisha’di
Agun Innah Yalwa ya tarar da Auntyn tashi suna ‘dan ta6a hira
Yace my Aunty tashi muje in tayaki girki
Innah tayi dariya Tace saidai ni inyi muku RAMADAN dan kasan ba’asa Amarya aiki
Murmushi yayi da cewa toh bara inje in gaisar dasu Momy
SAILUBAH tayimai kallan qasa qasa Tace toh kagaishe min dasu Angama yace da ficcewa yana waiganta
Murmushi SAILUBAH tayi kawai. Da jin wani MASEEFAR SON MIJIN NATA
Yanda Momy da Dady sukaga RAMADAN cikin farin ciki da annushuwa shiyasasu ganewa Lalle SAILUBAH taji da d’an nasu
Cikin siyasa da dabara da wayo irin nasu na manya Dady yadinga shigarma da RAMADAN kalamai masu ratsa jiki akan yanda xai tafiyar da Auran nasa
Har kunya sanda RAMADAN yaji dan sarai yagane mai Dadyn nasa yake San cewa
Yace nabaka sati ‘daya my son kaci amarci kanka dawo office. Saidai kawai kadinga xuwa skull
Yace toh Dady
Sun ha’du Su uku KHAMIS Yace gaskiya ne d’an Uwa Aunty LUUVAH tayi dakai wannan duk annushuwan da annurin da suke haske fuskarka duk na Luv ne
FAWAS Yace kaji ka KHAMIS da wani xance idan bai 6ata mata tunani bah ai baxaka ganshi haka vah
RAMADAN yayi Murmushi Yace kwaji dashi
Lokacin daya koma gida tsaf yasami komai
In banda tashin qamshi ba abinda yake tashi ako ina
Tana xaune gimbiyar tasa tana kallan wani film na Rahama Sadau waishi Safeenat
Ya rufe mata ido tabaya
Murmushi tayi Tace bamai min haka sai mijina uban ‘ya’yana
Shima Murmushi yayi Yace Aunty nadawo
Tace Wlcm my blood
Xagowa yayi ya xauna kan cinyarta yayi mata kiss Yace Allah Aunty naxata xan dawo naganki gun Innah ne.
Tace dame xai faru
Yace da kuka xansa miki Kinsan ‘daxo qiris ya rage na fashe miki dashi Allah ya temaken dabarar qaryar ganin wayarki tafa’domin
Murmushi SAILUBAH tayi takama fuskarsa ta tsotsi bakinsa san ranta Tace ai nima na lura da hakanne shiyasa natashi da sauri
Ya rungumeta yana cewa muje kimin wanka Aunty
Tace aa
Yace dan Allah ya kuri kinji
Tace gaskiya aa dan nasan tirkeni xakayi da wannan wayan naka
Sai kawani marairai cemin
Nan ko a gado kai jarimi ne
Wasa yafara da breast ‘dinta yana cewa abin da ya dace ne ai Auntyna…
Ganin xai fara yimata futuna dan taga idanshi ya fara juyawa shiyasa Tace muje toh
Murmushi yayi ya tashi ganin tafa’di hakan Cikin tsoro
Suna xuwa bedroom tatsaya Yace mushiga dan Wlhi baxa kiyi min wayo bah
Tace wai wace irin funace dakai RAMADAN ta’ina xan farayi maka wanka.
Yace ta’inda kike yima Aunty….
Yafa’di hakan yana cire kayan jikinsa
Daga shi sai gajeran wando
SAILUBAH tasaki baki tana kallansa
Kama hannunta yayi yana cewa oh Su Aunty ba kunya kike kallam min abuna😀
In kinyi hakuri ai xan gyara miki tafiyarki anjimah ka’dan👌🏻
Kunya takama SAILUBAH kamar kasa ta tsage tanitse haka taji
kuma Wlhi bata kalli abar tasa ba. Sharrine kawai irin na RAMADAN🙈
Da qer ta’iya cewa na kallah ‘din
nima meyasa kake kallanmin breast ‘dina. Kake damunshi da futuna
Yace toh ai breast ‘dinane ni ka’dai☝🏻
Wannan ko kunada damar mallakarsa ku hud’u 4.
Kunya ta qara kama SAILUBAH Tace nama fasa yimaka wannan 😂
Da sauri ya marairaice ya cewa Wlhi takice ke ka’dai Auntyna
Dan ba wata mace da take da damar mallakar miki ita…..
Kuma Allah kina yimin wankan kika ban abinci xan qara yimiki irin najiya tunda kina so…….
La😳 kingani tafara tashi kut…..
Yafa’di hakan da nuna mata abar
Da SAILUBAH ta rintse idanta……
Xo muyi tunda tatashi….
Yaqara fa’din hakan yana janta xuwa gado
Da sauri tafuzge hannunta tana cewa Wlhi kana da iskanci RAMADAN…..
Tanufi hanyar futta daga ‘dakin rungumarta yayi yana cewa toh kiyi hakuri kimin wankan kinji Auntyna
Tace baxanyi bah
Kamar xaisa mata kuka ya kafeta da ido Yace dan Allah…
Tanamai yana mata surutai
Tace nidai ba ruwana dan kasan bakyau magana a toilet in aka mareka xaka sani
Da sauri Yace Aunty nayi shiru…….. 🙂
Murmushi tayi dan ganin yanda yayi maganar a ‘dan tsorace. Saita watsa mishi ruwa afuska. Da sauri ya lumshe idansa
Tana ganin haka tatashi da nufin barin toilet ‘din. Aiko da sauri Yace Aunty……
Ta kallesa da gallamai harara. Tace ina nagamayi maka.
Ya girgixa mata kai yana wani kallanta qasaqasa.
Yace nidai kidawo pls
Kumawa tayi gareshi Tace toh gani….
Bugar qafarta yayi tayi taga taga xata fa’di yayi saurin jawota gareshi…..
Sauke ajiyar xuciya SAILUBAH tayi Tace Wato sanda ka 6atan kwalliyata ko .
Ya qara maqaleta yana cewa xanyi miki wata
Wanka sukayi wankan futuna. Acewar SAILUBAH. Dan daqar ta sami akanta agunsa dan futunarsa
Koda suka dawo bedroom da sauri tabar mishi nan tayi ‘dakinta.
Murmushi kawai RAMADAN yayi dan Sosai yake hango tsoranshi a idanta
Bayan tacanja kaya xuwa wani riga da wando
Sun matseta Sosai dake robane Komai nata ya baiyana. Kanta ba ‘dankwali danta tubke kashinta
Ta feshe jikinta da turare sai tanufi falan nasu….
Canta hangeshi tsaye gurin dining. Dako sauri yaxo ya rungumeta Yana cewa wow Auntyna kinyi kyau sosai xaki dingamin irin wannan shigar. Tace maxai hana d’an Qanina
Yace toh nagode Auntyna
Tace yanxu kuma sai me. Cikin marairai cewa Yace sai kiban abinci Auntyna
Tana bashi yana isarta da kissing
Tace Qanina Yace Aunty…
Tace abinci xakaci ko futunace agabanka
Yace Aunty kece kikasa wani turare me da’din qamshe Yana tafiya dani
Tace toh kabari kagama ko
Yace toh Aunty……
Idan Nace yanda tasha wahala jiya haka tasha yau banyi mata adalci ba
Amma taji Maza
Dake yana jin maseefar tausayinta Sosai yabi da ita ahankali bai bata wani wahala bah
Ta wani qan qameshi Tace I Luv u
Ya manna kiss Yace me 2 my Aunty
Bacci sukayi baccin farin ciki mai bama masoya sha’awa
Washe gari suna kitchen tana tana ha’da musu breakfast yana gefanta wai yana tayata
Ta ha’dashi da firar dankali
Sosai ya dage yana ferewa. Can yayanke hannun nasa……..
Da sauri yayar da wuqar yana wàyyo Auntyna wayyo hannuna
Arikice SAILUBAH takama hannun tana wanke mai jinin. Fa’di takeyi dama ai sanda nace kar kayi Amma kaqijina
Shuru yayi mata kawai yana kallan yanda tarikice
Bayan tatsayar mai da da xubar jinin ne Tace toh jeka falo na gode ahaka mah
Yace aa
Tace pls mana
Yace. Kibarni Ba abinda xanyi kawai kallanki xan dinga yi Auntyna
Tace ahakan mah ba barina xakayi bah
Isata xakayi da kira Aunty kaxa Aunty kaxa
pls muje in rakakah
Tana gaba yana binta abaya da qarema bayan nata kallo
Har dining takaishi Tace karka kuskura naqara ganin qafarka a kitchen d’ina
Yayi Murmushi Yace toh Aunty amma kika da’de saina biyoki
Tayi dariya da cewa nako xane ka
Ya waro ido ka’dan👌🏻 Yace baxan mah biyoki bah toh😀
Tayi Murmushi da mai gwalo Tace katemaki kanka
da kallan murmushi RAMADAN ya bita dashi yana godiya ga Allah daya bashi Auntyn tasa matsayin matarsa
Qarayin Murmushi yayi Yafa’da tunanin gashi shi da ita tah haifamai yara goma kyawawa
matan sunyo kamarta
Mazan sunyo kamarshi
Yana cikin tunanin nata ne yaji qamshi na bugar hancinsa
Da sauri ya lumshe ido ya kuma bu’de Cikin sauri yana rarraba ido Ganin yanda tajeramai Komai na breakfast ‘dib agabansa
Yace wow Aunty… yaushe kika jerasu haka
Tayi Murmushi Tace lokacin kana duniyar tunanin wata budurwarka. Har naje na kuma kaima Innah nata
Yace Wlhi Auntyna tunaminki nakeyi
Ta harareshi da fa’din nidai baxan xauna da kishiya ba. gwara kasani. Idan Wlhi kayi kuskuran yimin kishiya kaji narantse saina babbakaku
😳😳😳😳
Waro ido RAMADAN yayi cikin tsoro Yace yanxu Auntyna xaki iya ‘kona ni
Tace sosai mah
Yace wayyo Allah
Ya xanyi da Asma’u yanxu
Cikin 6acin rai Tace Allah kaqara kiran sunan wata ‘ya mace a gabana Wlhi sai mun samu mummunan sa6ani dakai
Yace toh nadena
Mai mah xai kaini yimiki kishiya Bayan kintara dukkan wani da nakeso a jikin mace
Wlhi Auntyna bansan yaushe nafara sanki bah
Sanki ya zamarmin tamkar wani abu ne Wanda in bashi baxan iya rayuwa ba
Murmushi SAILUBAH tayi Tace ina sanka mijina. Allah yabarmu cikin qaunar juna da aminci
Amiien AmEEn yace da tashi ya rungumeta Yana cigaba da fa’din toh kixauna mana
Tace naqi wayan. In xauna ka ‘danemin cinya ko
Ahankali ya ‘daga mata kai da cewa pls Aunty kibani da sauri Kinga yau inadà lectures
Ta waro ido Tace shine baka gayamin tun ‘daxo ba
Nagaya miki yanxu Aunty
Qara rungumarsa tayi Tace yaushe xan koma ni.
Yace ba rana bare wata inji yara🙄
Tace haba ‘dan Qanina 👌🏻
Yace Allah Auntyna
Xata qara magana yayi saurin hanata tawajan kaima bakin nata cafka
Taqar ta kwaci kanta ganin xai xarce
Tace Allah ka xarce kuka xan samah
Yace ina ankare dake ai baxan bari inkai nan gun ba
Sosai ya maqale mata kan cinyarta tana bashi Suna cigaba da hirarsu irin wacce yalura tafisu
Anan ya bata wayanta tayi mamaki Sosai da mai kallan tuhumah
Yace Karki tambayeni dalilin da yasa na 6oye miki ita. Shuru tayi tarabu dashi dan tasan tunda yace haka bako xaice mata Komai bah
Bayan tagama bashi brek ‘din da lallami ta lalla6ashi yatafi ‘daukar darasin nashi badan yaso bah
Koda SAILUBAH tabu’de wayanta sakwannin XEE tagani
Akan wai kudai tabar RAMADAN ne yanacin amarcinsa taji da’di shiyasa ta kashe wayan nata
Murmushi SAILUBAH tayi Tace tab niko SAILUBAH mexance miki XEE 😰
Nayi fariya da hakan Amma ko kwana uku banyi ba ya gyaramin tunanina…..
Tafa’di hakan a bayyane
Daqar takira XEE Tace sister
XEE tayi dariya Tace najiki shuru duk kinsa hankalina ya tashi. Taqar KHAMIS yasami kaina bayan yayi min da’din bakinsa akan kina cikin kwoshin lpy…
SAILUBAH Tace hmmm kedai.bari ‘Yar uwa
Tace kamar ya in bari ya tone rijiyar ne 😳
Dajin Haka kunya taqara kama SAILUBAH Tace wane shi ai da wannan jiriyar
Ai mai samunta sai me shekarun daya xarce nashi
Dariya XEE tayi Tace shegiya Qawata kina wuta muna binki fetir Allah yakai RAMADAN matsayin Babba
_ayyà kai shi matsayin. dan ya ban mamaki Sosai dayimin ba xata. tunda ya amshe budurcina dama ai nashi ne_
SAILUBAH Tafa’di hakan aranta dan tanajin kunyan tacema XEE ya haqe rijiyar😂
“`Toh bara mugani jama’a idan ciki ya kusantoh tah😀“`
Amma meyasa kika kashe wayanki haka
XEE tatambaya Cikin san tasani
SAILUBAH Tace shiya 6oyamin Wlhi basan dalilinsa ba
XEE tayi Murmushi Tace dama ya haqe ne da sai ince ga dalilinsa Amma yanxu baxance ga dalilin nasa bah……
Yau she Xaki xone pls ina san ganinki. SAILUBAH Tafa’di hakan dasan 6atar da xancan
XEE Tace tab ai sai kinyi wata hu’du kafin naxo dan wani ra’ayi nawa
SAILUBAH Tace miye shi ra’ayin naki
Tace sai RAMADAN ya gyaramin ke Wlhi xanxo
SAILUBAH tayi Murmushi Tace bangane bah
Tace Xaki gane nan gaba ai
Ta qarashe da dariya kana ta kashe wayan…….
Murmushi SAILUBAH taqarayi dan sarai tagane me XEE take nufi
Bata San har ya gyarata bah.😀
************************
Cin amarci yayimah RAMADAN da’di
Sosai ya ishi SAILUBAH da shagwa6a ta6ara marairaicewa
Ko batayi niyar yin abuba idan yasata agaba da magiya saitayi wannan abun
Gashi tarasa ganema kanta Cikin wata ukun nan
Kwa’dayi yayi mata yawa
Yau Tace kaxa gobe Tace kaxa
Sam tunaninta ya tushe
RAMADAN na xargin wani abu agareta Saidai ya’dan bama Kansa wani lokaci kafin ya binciketa
*********************************
Tayi kyau Sosai cikin shigar doguwar riga me kalar jah
Kallo ‘daya xaka mata Kasan akwai abinda yake damunta
FAWAS yayi Murmushi bayan yagama qare mata kallo tsaf
Ya lura tayi nisa atunanin nata
Dan haka Ahankali ya qarasa cikin kitchen ‘din da rungumarta ta baya aiko tana juyowa ta sakar mai wani amai gudun gaske
Saka makwan qamshin turaransa da ayanxu batasan qamshinsa
Waro ido HAMEEDA tayi da marairai cewa Tace kayi hakuri HABIBINA
Cikin damuwa Yace meyake damunki YAYATA
Tace tun safe nakasa cin Komai kuma inajin yunwa ga cikina Yana min wani iri
Kuma banasan qamshin turaranka
Ta qarashe da rushewa da kuka wiwi dan Sosai takejin yunwa
(Am so Sowie hAMAREEN)
Ba qaramin rikicewa FAWAS yayi ba. Cikin tashin hankali Yace toh ya isa kukan haka pls
Ya fa’da dajanta xuwa part ‘dinsu
Toilet ya shiga ya gyara kansa itama tagyara nata kan
Takallesa anutse Tace bakasa turaran naka bah…..
Tura mata turarukan nasa yayi guda uku Yace kiji qamshin da bakiso aciki Kinga saina dena sashi
Ta shinshina Su….
Aiko taji qamshin da bataso. Ta nunamai
Yace Yauwa saiki 6oyeshi karna manta nasa
Tayi Murmushi ha’de da tashi tana cewa meya dawo dakai ne yanxu
Yace Wlhi YAYATA buqatarki.
Tace wayyo masoyina
Rungumarta yayi Yace Karki damu YAYATA Xanyi miki hakuri xuwa dare.
Tace mace tagari xuciyarta akullun so take tadinga farinta ran mijinta
Ya qara qanqameta Yace inyi abuna kenan
Ta ‘dagamai kai Cikin wani salo takai bakinta cikin nashi tayimai mai kiss me ‘daukar hankali. Kana Tace Komai ajikina mallakinka ne
Kayi yanda kakeso dani aduk lokacin da kayi ra’ayi…
Da matuqar farin ciki yake sarrafata
Sanda yasamu nutsuwa Sosai suka tsaftace kansu ha’de yin Sallah Sannan Yace tashi muje asibity a dubamin ke YAYATA dan xafin jikinki yayi yawa….
Kinga daga nan saina kaiki gun shaqatawa ko xakiga abinda ya kwanta miki arai kici
Rungumarsa tayi Tace toh HABIBINA…..
Sun fitoh gwanin ban sha’awa Tace yauwa na tuna Momy tana San magana dani ‘daxo
Mu duba ko tadawo
Yace aitun lokacin da nashigo tadawo
HAMEEDA tawaro ido cikin shagwa6a Tace shine kuma baka gayamin bah
Ya watsa mata wani kallo Yace ai bansan da hakan ba
A falo suka tarar da momyn
Tace Yauwa ‘yata meyake damunki
Na lura kwanakin nan akwai abinda yake damunki
Tace Wlhi Momy amai ne da kasala
Kuma kinga nakasa cin Komai kwata kwata tun safe
Saina dinga jin ciwan kai kuma…
Fuskar Momy cika tayi da fara’a Tace masha Allah.
Kai Amma naji da’din wannan ciwo naki Allah ya saukeki lafiya
Sam HAMEEDA bata gane me Momy take nufi bah
Dan tunaninta tsayawa yayi akan dama ana murna idan mutum yana ciwo 😀
FAWAS ko tsalle yayi ya dire agaban momyn tasa cikin waro ido Yace Momy xan samu baby fa kenan😳
Tace ina tunanin haka my son
Maza tashi muje asibitin doctor Marwan ya dubamin ita
Da cikakken murna FAWAS Yace Sha xamanki momy Xan kawo miki kyakkyawan sakamako. Tashi muje YAYATA….
Ya qarashe da kallan HAMEEDA….
Oho dai HAMEEDA tace aranta dan bata san inda xancansu ya dosa ba dan haka Tatashi suka ficce xuciyar momy cike da farin ciki .
FAWAS na tuqi yana kallan HAMEEDA
Tace ka’ishe da kallo fah HABIBINA
Yace Ashe da biyu wannan kyan da kika qara
Tace ban gane ba😳
Yace Xaki gane yanxu YAYATA….
Koda doctor Marwan ya gamah binkicansa ya gano cikine da HAMEEDA na watanni biyu
Da FAWAS ya gamah jin bayanan doctor ‘din rugumarsa yayi
Cikin jin da’di Yace Allah na godemah
Doctor yayi Murmushi yana mamakin FAWAS
Gashi dai qaramin Yaro Amma sai murna yakeyi da samun Cikin matar tasa….
HAMEEDA kam shuru tayi tabarshi dan har lokacin bata fahimci Komai bah
Dan da harshen turanci suke maganar
Sanda taga sun ke6e wajan ni’imantaccen shaqatawar Tace wai HABIBINA murnar miyene haka tun a gida gashi mah a asibiti
Kuma kana kallona kana Murmushi ko farin Cikin daga gareni yake ne
FAWAS ya qara fa’da’da murmushinsa Yace YAYATA gayamin
Tace me fah
Yace kina San yara .
Tayi Murmushi Tace Sosai mah
Jan ajiyar xuciya yayi Yace toh kinada ciki…
HAMEEDA tawaro ido😳 Tace da gaske
Yace Wlhi da gaske…..
Da sauri tatashi Tace wayyo da’di nima yanxu xan Haifa yara doxin doxin 😆
Dariya FAWAS ya fashe da ita Yace aikowa kam. Kishirya bani yara masu yawan gaske Wlhi ina matuqar MASEEFAR sansu
Tayi Murmushi Tace Allah ya kawo masu albarka ni kuma nayi maka alqawarin xanta baka Su doxin doxin
Yace nako gode YAYATA
Tace Amma kajama wannan yaran naka kunne ko yarinyace tadena hanani cin abinci….
Janta motarsu FAWAS yayi sanda suka bar wajan ya tsaida motarsa can gefan titi ya mannamah cikin nata kiss Yace pls baby ko boy kadena hana YAYATA cin abinci
HAMEEDA tayi dariya Tace lallemah
An gayamah yana jine
Da sauri FAWAS ya harareta Yace angaya miki kurmane
Murmushi kawai tayi ganin yanda yake shafah Cikinta cikin farin ciki
Daqar dai suka dawo gida
Dan duk abinda FAWAS yagani na kwa’dayi cewa yakeyi kinaso
Itako inya mata Tace eh in bai mata bah tace aa
Momy ko jin xarginta ya tabbata Su HAMEEDA na barin falan tatashi ta’dan taka rawa tana cewa Allah nagodema ka azirtani da ‘daya☝🏻 ka azirtani da jikoki masu yawan gaske…..
Amiien AmEEn taji ance
Tana ‘dago kanta taga Dadyn FAWAS ne
Tace sirikarka tana da ciki Dadyn FAWAS
Yace ai tunda naga kintaka rawa nasan ba qaramin abu bane ya faranta ranki
Amma naji da’di Sosai Allah ya sauketa lpy
Tace Amiien….
Kiran Su RAMADAN FAWAS yayi awaya Yace Suna gida ne
Sun tabbatar mishi Suna maqale da matansu
Yace toh ganinan xuwa gareku dan xan baku kyakkyawan labari baxan gaya muku ta waya ba
Yanayin parking a gidan RAMADAN ya tadda innah Yalwa tana gyara kayan miya
Suka gaisa Yace naxo gun mutumina ne
Tace aiko yananan bai da’de da dawowa daka makarantar ba
Yace dama yace yana gida
Tace haka ne kam
Nan ya nufu shashin nasu yana kwankwa sawa….
RAMADAN na manne da SAILUBAH yana bata mata tunaninta dukta sakarmai imaninta
Sukaji kwan kwan
Awahale RAMADAN Yace Aunty FAWAS ne
Tace har yaxo
Yace kinsanshi da bada himma
Tace aikam tashimin a cinya Yace idan naqi fah
Tace saimu barshi yata tsayuwa har yagani yatafi. Kaga kenan bai baka make news ba
Murmushi yayi ya tashi yana lakuce mata hanci Yace kin wani kananna’dani kin hanani xuwa ga Dad
dariya tayi Tace karka wani yimin basajah
Dan kaine kakanan na’deni
Yace oho dan ban samu nutsuwa bako
Tace nidai ba ruwana
Fitta yayi yaje ya bu’dema FAWAS yana dariya
FAWAS Yace kanajin da’dinka ‘dan uwa
RAMADAN yayi dariya Bayan sun xauna Yace yaxanyi toh tunda nasamu Aunty
Yace bako yanda xakayi sai jin da’dinka
Yace naxaqu naji pls bani labarin
FAWAS yayi Murmushi Yace Kasan abinnan ya tabbata
Yace wane abu kenan
Yace my MEEDAT tana ‘dauke da cikina wata biyu……
RAMADAN Yace kai haba. Kace ka kusa xama Dady😂
Yace kaidai bari Wlhi ina cikin farin cikin da banta6a shiga irinsa ba yau
RAMADAN ya matso kusa dashi tacikin kunnansa ya ra’da masa ina tunanin Auntyna mah ta harbu Amma kasanta da rashin ganewa
Amma inasan tabbatarwa nanda 1week….
Kan FAWAS yayi magana SAILUBAH tafitoh
Ahankali FAWAS Yace Barka da ranah Aunty LUUVAH da fatan na sameki Cikin koshin lpy
Tayi Murmushi Tace lpy lau FAWAS ya HAMEEDA da Momynka
Yace lpy lau
Idan SAILUBAH ne ya sauka akan agwali6an da FAWAS yashigo da ita
Tace Qanina…
RAMADAN Yace Aunty…
Tace xansha agwali6a….
Da sauri FAWAS ya miqa mata Ya cewa danasan kinaso dana siya miki
Ta qarayin Murmushi Tace nagode da wannan mah
Ta fad’i da barin falan
RAMADAN yabita da kallo
Yace kagani ko
FAWAS yayi Murmushi Yace Wlhi ba makawa cikine da ita
Pls ka hanxarta kaita asibiti agano mana dan Allah
RAMADAN ya xuqi drink Yace anjima kuwa
Amma fah na tayaka murna Sosai
FAWAS ya tashi farin ciki fal Cikinsa Yace Qananun yara damu Amma da mallakan manyan mata. Gashi har mun ‘dirka musu ciki 😆
Shima tashi RAMADAN yayi yana cewa Allah ya bamu Su. Miye amfaninsu ban sutara mana yara.
👉🏻Saura mah Aunty XEE wlhi😬
FAWAS ya kwashe da dariya Yace Aunty Luv dai
Wlhi KHAMIS yagama da ita😆
RAMADAN yayi dariya Yace Sosai ma kuwa
‘Dan iska ya da’de yana 6ata tunaninta ai
Kaga jiya yanda tafashe mai da kuka dan kawai yakai dare….
Tushe mishi baki RAMADAN yayi yana waro ido
Yace kayi shuru danni ba qaramin gasani jiyan nan Auntyna tayi bah
Wlhi qarya kalakala nashirya mata kafin nasamu kanta
Kayi shuru pls karka jamin jangwal😰
Dariya😂 Sosai FAWAS ya kwashe da ita Yace kace ni an’dan min sausaici ka’dan
RAMADAN Yace hmm yanxu ina xaka
Yace ga KHAMIS xani pls muje muji tare dan Allah
RAMADAN Yace toh ban minti ‘daya pls
Yace nabaka minti biyar dai kasa meni amota
RAMADAN yayi Murmushi Yace baxance yayi yawa ba kaqaramin biyar ya xama goma
FAWAS ya ficce daga falan yana cewa kaika sani Amma kashanyani Wlhi tafiya Xanyi….
Tas tashanye agwali6an tana xaune tana karanta wani Littafi waishi *LEEKITAN ZUCIYAH*
“`ita ka’dai Rahamat tabama aranshi banda su siS ummu Yahaya da siS Hajjaju masu leqan samareen banah“`😂
RAMADAN ya ‘dane kan cinyarta yana leqa fuskarta Yace lalle Aunty. Shine harda shanyewa baki ragemin bah…..
Kantayi magana yayi saurin ha’de bakinsa da nata
Ta tureshi Tace baka gajiya RAMADAN
toh ai bakin naki ne me laushi. Yafa’da yana shafa la6anta
Tace pls kasiyomin bai isheni bah
Yace hmmm naga Cikinki yana ‘dan tasowa
Tace haka yake Yace aa fah kidai kalla dakyau Tace te6ace fah
Yace baki da ita Auntyna
Tace toh me kake nufi. Ta qarashe da waro ido😳
Yace kawai dai na lura kamar nayi ajiya acikin ne
Tace tame😳….
Shafa fuskarta yahau yi cikin annuri Yace Aunty kinada ciki
Da sauri SAILUBAH ta kalli Cikinta kamar xatayi kuka. Tace ciki RAMADAN fa kace😰
Yace eh man. Ko baki sone
Tace bafah yanxu nake sanshi bah
Yace saboda kinaso kici amarci dakyau ko
Tace wayyo ni SAILUBAH😬
Kama fuskarta yayi Suna kallan juna Yace kiso cikin nan Auntyna. Dan ina sO
Soko sosai mara misaltuwa
Pls kiban farin ciki dan Allah ina San yara da yawa Auntyna
Shuru SAILUBAH tayi
Aiko sai ya hau kissing ‘dinta yana cewa kinji Auntyna
A shagwa6e Tace naji
Ya rungumeta tsam Yace Yauwa Auntyna bara muje gidansu KHAMIS
Tace yau ba xuwa office kenan
Yayi Murmushi Yace ai ina fitowa daga skull nakira Dady nace mai yayi hakuri kina buqatata😀
SAILUBAH tawaro ido Tace haba RAMADAN da gaske kakeyi dan Allah lace mai haka😳…
Gyara xamansa yayi yana shafata Yace da gake nakeyi
Shuru SAILUBAH tayi tasan ta6ara irinta RAMADAN xai iya fa’din abinma da yafi haka……
Jin yana neman fitoh mata da breast ne yasata riqe hannunsa Tace FAWAS yatafine
Yace aa
Tace meyasa kamin qarya toh agun Dady
Yace wasa nake miki daga gidansu KHAMIS ‘din xan wucce dan akwai wani lissafi da xamuyi mu uku Dad da junior da Ni
Amma Dady yakira junior ya gaya mai awaya Yace muyi kawai
Auntyna xan baki mamaki akan wannan kasafin da xamuyi
Xatayi magana Yace bansan kice komai sai kin gani kawai….
Ya fa’di hakan da mannama breast ‘dinta kiss kana ya tashi daga jikin nata yana cewa bye my Aunty my wife my baby… Nutsuwata
Murmushi kawai tayi ta’daga mai hannu
Sanda taji tashinsu Sannan tayi gun Innah Yalwa
Cikin murmushi Innah Tace na lura cikine dake
kidinga yawaita cin wake da hanta na manja SAILUBAH xai qara miki lapia keda abinda yake cikinki
Sannan da safe kidinga shan manja cokali ‘daya kafin kici Komai xai dinga wanke duk dattin da yake jikin yaro yasa fatarshi tayi kyau na bam mamaki
Toh SAILUBAH Tace dan xuciyarta cike take da mamakin kanta yanda akayi takasa gane ciki ya shigeta har RAMADAN ya gane.
Ita sai yanxu ma tatuna batayi al’ada ba wannan watan
Fakar idan Innah tayi tashafa cikin nata soyayyar shi tacika xuciyarta🙂
Sun sami KHAMIS ya baje yana xubama XEE kalamai na luv
XEE takalli FAWAS Tace yadai naganka Cikin farin ciki haka
Yace kedai bari kawai Aunty XEE
Tace baxa dai agayamin bah kenan
Murmushi kawai yayi mata
Takalli RAMADAN Tace ‘dan Qanina gayamin
Yace Karki wani damu dasai kiji Aunty XEE dan Bakomai banda gwulmar HAMEEDA da take cinsa arai
Tace nayarda da maganarka RAMADAN
Kace mah SAILUBAH gobe ina xuwa gareta.
Ta fa’di hakan da kallan KHAMIS tana cigaba da cewa. Toh my luv bara nayi shashin momy in kun gamah najika
Yace no daga nan wuccewa kawai xanyi dan nayima momy lefi
Tace gayamin mekayi mata dan in fara yimaka kanfen kan ha’duwarku😀
Murmushi yayi yace xan gaya miki amma saikin fara amai😀
Harararsa tayi tace kariqe abinka Toh
Tafa’di hakan ranta 6ace da ficcewa daga falan
Murmushi KHAMIS yayi yana rayawa aransa yaushe xaiga ranar da xata fara laulayi
Kullun maganarsa gareta kenan
Da farko dai baso takeyi ba. Aganinta bataci amarci ba
Dan haka takemai da’din baki akan tana so
Amma yanxu da taga yana so Sosai sai kawai tasa aranta itama tanaso
Amma har yanxu shuru kakeji…
Abin ai na Allah ne 😀wai budurwa da jika baxawa bata samu ba
Mun ajiye wannan kwan tunda kai katsa wasa….
FAWAS ne yayi furucin nan
RAMADAN ya cafke da fa’din HAMEEDA nada ciki SAILUBAH na da ciki
Sauran kai kaqara dagewa
KHAMIS yawaro ido Yace wayyo Allah kadubeni kabani 😃 nima.
Amiien RAMADAN Yace
FAWAS ko Murmushi yayi Yace lokacine KHAMIS namu dai ya riga naka
Yace natayaku farin ciki nimah kutayani addu’a pls
RAMADAN Yace Insha Allah
FAWAS Yace tashi karakamu yimusu siyayya kayan kwa’dayi😀
Haka KHAMIS yatashi sukaje suka suyo masu kayan kwa’dayi kala kala
Kafin suka rabu kowa yayi office
Lissafi sukeyi sosai RAMADAN da Dadyn shi
Dady Auwal ne ya qarasa qar6o musu dukiyarsu
RAMADAN ya tsorata da yawan axxiqinsu
Tashi yayi ya kalli Dadyn nashi Yace bara nakira ‘dan’uwana muyi shawara
Yace toh ba lefi
Kiran junior RAMADAN yayi
Lokacin ya dawo daga cikin skull kenan xai xauna yaga kiran brother nasa
Yace kaga Su brother Aunty SAILUVAH…. Ta maqaleka sai yanxu tabarka kajini ko
Yace Allah Sarki ka’dauki haqqinta
Junior yayi Murmushi Yace toh fa’damin dan Dady ya kirani ‘daxo akan maganar wannan ku’da’dan har kun gama lissafin ne
RAMADAN yayi Murmushi Yace eh Kasan na tsorata da dukiyan
Yace nasani ai dan idanka bai bu’de akan naira ba
Yace sonake muba Dadynmu da Dady Auwal da Dady Jibiril wani Abu a cikin duniyar.
Junior yajah numfashi Yace ya dace kam kabasu abinda ya dace cikin nawa kasan Amma banda Dady Jibiril
Haka kaima banyarda ka bashi naka bah….
RAMADAN Yace mexai haka muyafe mishi mubarsa da Allah mudena Duba abinda yayi mana abaya mu fuskanci gaba
Tsaki junior yajah Yace kana da takaici brother nagayama ban yarda kacire ko sisi cikin dukiyarnan kabashi ba
Idan kuma kaqibin xancena kayi abinda xakayi kawai
Yace am Sowie ‘dan uwana
Naji xanyi yanda kakeso aman muyafe mishi
Yace mudai barshi da Allah kawai
Ba wani maganar yafiya
Ya kashe mana iyayan namu bamu ‘dauki fansa ba sannan kace muyafe masa inaaa
Wannan kuma shida mahaliccinsa
RAMADAN Yace rayuwar daxamu barta mexai kawo rashin yafiya cikinta…..
Junior ya katseshi da cewa sai anjima da Allah
Amma kafin nan kashafa cikin matarka ka gaisar min da Babyna
Dan jiya nayi mafarkin harta haifa maka twice bye…..
Yana fa’din haka ya kashe wayan
RAMADAN yabi wayan da kallo yana mamakin xafin rai irin na ‘dan uwannan nasa
Tunani yayi Sosai kafin ya koma ga Dadyn nasa yana cemai toh Dady abin da yadace yanxu araba dukiyata kashi biyu aban kashi ‘daya
Sauran Kusan yanda xakuyi da ita kai da Dady Auwal
Hakama ta ‘dan uwana
Murmushi Dadyn yayi Yace RAMADAN kenan
yanxu tsofa yaxo mana ba’abinda Xamuyi da dukiya me tarin yawa haka
Xadai mu ‘dauki abinda yadace mubar muku sauran
RAMADAN Yace toh
Karabata kashi uku ka’dau ‘daya kaban ‘daya inyaso saika ajiyemin ‘dayan
Hakama xakayimah ta ‘dan Uwana
Yace toh Madallah
Amma kana ganin xaka iya riqe kaso ‘dayan RAMADAN dan naga dukiyar tanada yawa fah
Yace karka damu Dady xanbi da ita kan tafarkin addanin musullinci kuma dama inason cikama Auntyna wani burinta
Nidai fatana shine duk alkairin da kaji nayi mah wani kar kaji Komai aranka Dady
Yace toh Allah yayi muku albarka Yace AmEEn
Nan Dadyn yakira junior RAMADAN yake qara labarta miki yanda sukayi da RAMADAN Yace ba Komai ai Dady albarkarku kawai muke nemah
Yace kunsamu my son ayi kararu lapia Yace toh Dady
Daga gun Dadyn bank RAMADAN ya wucce
Transfer wasu maqudan ku’di RAMADAN yayimah SAILUBAH
Kafin yayo gida cikin farin ciki da nisha’di
Tana kitchen tana ‘dan wanke wanke ya rungumeta ta baya Yace Auntyna…
Ta wanke hannunta da juyo ta rungumeshi tana cewa Wlcm ‘dan Qanina kuma mijinta..
Jan ajiyar xuciya yayi jin yanda qamshin sanyayyan turaranta yanda yake shigarsa
Ya lumshe ido ya ‘dago da kansa a hankali suka ha’da ido
Yace Aunty….
Tace kadawo da futuna ko
‘Daga mata kai yayi Cikin yimata kallan qaunah Tace toh baqona yaxo
‘Dan waro ido yayi Yace aike dashi saikin haifamin Babyna…
‘Dan uwana yayi mafarkin kin haifa min kyawawa biyu masu kamarki
Tace waya ganni da ‘yan biyu. Kabarni dai da ‘dayan
Qara rungumeta yayi Yace Wlhi xaxxafar addu’a nayi miki akan Allah yabaki ‘Yan biyu sau uku
Kafin ya bara baki ‘yan ‘dad’daya 😀
SAILUBAH tawa waro ido 😳 Tace tab wannan story ne
A’inama kata6a jin anyi haka
Yace xa’a fara daga kanki
Nasiya miki kayan kwa’dayi da yawa tunda nalura babyn nawa kwa’dayayyene
Tace aidama shine yake sani kwa’dayi
Yace eh mana kuma shinema ya qara miki da’din wannan abun
Ya qarashe maganar da shafa bayanta
Murmushi tayi dakai nakinta cikin nashi yana aika mata da sakwanni itamah tana bashi nata salan….
Ganin da tayi yafara rikice mata ne tajashi bedroom nasa
Ya rigada ya sabar mata dayi masa wanka dan haka yanxu mah itace tayi masa
Saidai Suna fitowa ya ya rungume abarsa sanda yasami cikakkiyar nutsuwa da gamsuwa sannan ya xuba mata ido
Yace Auntyna dana rasaki matsayin matata dana shiga uku.
Tace ai tun ran farko ni taka CE RAMADAN
Shiyasa kake samun sa’a akaina kaketa juyani San ranka…….
Wasa yahauyi da qirjinta yana cewa jifan ki nadinyi da addu’a shiyasa
Shuru tayi masa Ganin yana san qara samin nutsuwa
Sosai taqara bashi ha’dinkai. Sanda suka ‘dauki lokaci me tsawo kafin suka tsaftace jikinsu
Tana gyafan gado tana tsame gashinta ne taga message ‘din nasa
Gyara xamah tayi Sosai ta waro ido Cikin matuqar raxana Tace kaikakai
RAMADAN ya rungumeta ta baya Yace lapia Aunty
Tace kaduba maqudan ku’din daka turomin😳
Toh menene
Yafa’di hakan da kissing ‘din wiyanta
Tace miliyoyun ku’dine fah RAMADAN kaduba fah😳
Yace eh nagani
Tace toh ai ban sanka dasu bah……
Juyowa yayi gabanta ya ‘dane cinyarta hannunsa saqale da wiyanta ya manna mata kiss Yace kinutsu Auntyna kijini dakyau
Cikin damuwa Tace ina jinka mijina
Yace Ni da d’an Uwa na junior marayune fah…
Arikice ta qara tsaida idanta gareshi
Kwantar da kansa yayi ga qirjinta yafara bata labarinsu. Tas ya gaya mata Komai
Tuni xuciyar SAILUBAH tacika da qaunar mijinta da ‘dan uwansa
Ita bata ta6a sanin Dady da Momy basu suka haifesu bah
Rungumar mijinta tayi Tace Allah yasaka muku MUH’MD RAMADAN yabi muku haqqin kisan da Dady Jibiril yayi ma Dadynku
Sannan Allah yaji qan Momy da shi
Ina sanka mijina xanci gaba da baka farin ciki na har abada
Tafa’di hakan hawaye na xubar mata
AmEEn RAMADAN Yace Yana lasar hawayan nata dayi mata nuni akan tadeba bayaso
Sam sun shagala dajin ‘dimin juna sai kawai jin kiran sallar Isha’i sukayi
Anan suka ankare
Washe gari Suna breakfast Tace ni mai Xanyi da wa’yannan ku’da’dan mijina
Sunyi yawa sun xarce burika nah
Murmushi RAMADAN yayi Yace kisan yanda xakiyi dasu Auntyna nidai nagama nawa
Tace toh kaini gida inyi shawara da Abbana da Kakah
Pls ka kashe wanan ranar gareni kakaini gidan marayu asibitoci da sauransu
Yace sai dai gobe muje
Tace meyasa
Yace Aunty XEE tace min in gaya miki xataxo yau
Tace ok Allah ya kawota
Yace Amiien sai kiyi addu’a Allah yasa gobe banda lectures
Tace hmm kundai kusa gamawa muhuta da maganar karatunnan
Yace kifara shan allurai bah😀
Dariya tayi kawai
Haka suka gamah taraka shi mota daqar yabar mata bakinta ya huta wajan tsotso
Murmushi tayi gaskiya RAMADAN baya gajiya da jikinta…
ko Minti ishirin RAMADAN baiyi Da fitta ba saiga XEE Tace qawata naga sai kyau kike kina wani cika
SAILUBAH tajah numfashi Tace kedai bari XEE
*Ciki ne dani*
Waro ido XEE tayi Tace ciki😳
SAILUBAH ta’daga mata kai cikin shagwa6a Tace Ashe wayo RAMADAN yaymin 😰
XEE tasheqe da dariya Tace ya’ayi kika bari qaramin Yaro ya haqe rijiyar manya😂
Tace yanda naki qaramin yaran yabi ya haqe taki rijiyar haka RAMADAN yabi ya haqe tawa
.dariya Sosai XEE tayi Tace kuma har yanxu da sauranki ko….
Da sauri ta katseta da cewa aa Wlhi ba Saura ko ka’dan👌🏻
Ashe ba’a raina namiji…
Ya nuna min shi na mijine kuma jarimi
Gaskiya RAMADAN yaban mamaki
XEE ta qara yin dariya Tace ga xahiri nan tunda ya ‘kunsa miki ciki😂
Tace hmm RAMADAN ‘dan wayo ne
Kin San wani abu
XEE Tace saikin fa’da
Tace wasu ku’da’de yaban bansan mexanyi dasu ba
Tace ina burikanki suke
Tace Wlhi duk burina XEE ku’din sunyimin yawa
XEE tajah numfashi
Tace ki’ajiye wasu dan nima akwai wasu ku’da’de da KHAMIS xai ban inasa ran sunada yawa
Kinga saimu fara harkar kasuwanci irin kayan mata danginsu sutura takalmah da jakunkuna sarqoqi da dadai sauransu
SAILUBAH rungumarta tayi tace masha Allah
Haka ko yau ‘din SAILUBAH na ha’duwa da Abban nata da Kakah
Shawara Sosai suka bata akan dukiyar
tadai bama Abban nata abinda ya dace
Da Kakah harda matar Abban nata
Sannan sukayi gidan marayu ita da mijin nata RAMADAN daga nan suka yi asibitoci
Basu tsaya ananba sanda suka shiga ga talakawa yana bada nasa tallafin itama tana bada nata
Sai yamma can ya sauketa a gida ya kalleta cikin murmushin soyayya Yace Ki kulamin da kanki da kuma Babyna yanxu xan dawo pls karkayi Komai kihuta dan Allah kinji
Tace angama mijinna
****
Bayan sati ‘daya RAMADAN ya mallaka ma SAILUBAH wata xaxxafar mota
SAILUBAH tayi murna Sosai da wannan kyauta
*************
Haka dangi kowa yasan da xuwan ku’dinsu RAMADAN
Albarka yabo fatan alkairi ba irin Wanda RAMADAN baya Sha
Haka agyefan SAILUBAH mah
Ba qaramin murna KHAMIS da FAWAS sukayi bah.
Wajan kyautar da RAMADAN yayi musu
Fa’di yake RAMADAN na baku ne kawai dan jin da’dina bawai dan wani Abu ba nasan kunfi qarfin haka dan Allah ya hore muku Amma kuqara da nawa Allah yasa muku albarka a Cikinta.
Amiien AmEEn sukace
Zuciyarsu cike da qaunarsa
.
[8:37AM, 26/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T: Bayan watanni shidda
******************************
Allah Sarki rayuwa yau taxo maka da da’di gobe sa6anin haka
Ayanxu HAMEEDA CE a toilet tana tsaftace bakinta
Taji wani maseefaffan ciwan mara ya riqeta
Nan tadurqushe tana ihun azaba
Sam tamanta da wata addu’a
Ni dai Rahamat nasan wannan na qudace tah kamata
Ina cikin saqar xucin yanda Xanyi in temaketa
dan karna fitto adirkeni ace me ya kawoni 😳 har cikin toilet ‘din mata😀
Idan naqi fitowa kuma ladan temakwan ta ya wucceni……
Kamar anjafo Momy falan nata taji ihunta
Nan Tace lapia ‘yata
Cikin axaba HAMEEDA Tace Momy xan mutu cikina……
Ai Momy bata jira qarashen xancanta ba Tafa’da toilet ‘din
Cikin tashin hankali take kwa’dama baba me aikinta kira
Nan tabaiyana
Tace temakamin mukaita mota aihuwa CE taxo mata
Tun safe HAMEEDA take naquda bata tashi aihuwa ba sai Cikin dare kusan qarfe 1 ‘daya
Lokacin FAWAS yana kan sallaya yana yima matar tasa addu’a
Sai kawai yaji Momy na dariya
Aiko da sauri ya shafah addu’arsa yaje gareta
Ganin jariri ahannunta shi ya tabbatar mishi da cewa yaxama Dady😀
Baibi takan Babyn ba saboda kunya. Sai kawai yaje ga matarsa Yace sannu my MEEDAT
Tace Yauwa
Yace nagode da baby sai naga ko
Da sauri tawo ido da harararsa Tace Wlhi na gamah
Yace tab mekikayi
Aisai namiki kinta ban doxin doxin 😀
Kuka tasa mishi wiwi
Momy tashigo tana cewa ina kuka ya qare tunda kin sauka ‘yata
Tace wlhi momy shine yasani kukan
Momy takallesa Tace aa toh tashi kabar nan toh
Murmushi yayi kawai
Washe gari aka sallamesu da yamma
KHAMIS ne riqe da babyn ahannunshi XEE na gyefanshi
Tace kai wannan Yaro yaxo dakyau
FAWAS yayi Murmushi Yace kai Aunty XEE
KHAMIS Yace aigaskiya tafa’da
Yace toh ai mamansa yayo
HAMEEDA dai shuru tayi tana Murmushi qasa qasa
XEE ta qanqame KHAMIS kamar xata shige cikinsa Tace wayyo Allah
Yace menene
Tace kuliya
Dariya FAWAS yayi ya futar da ita daga ‘dakin yana cewa harna tuna ranar da junior ya sumar da Aunty LUUVAH sanadinta
XEE Tace au dama kai kabashi
Yace eh
Tace ai banta6a ganin ‘dan iska irin junior ba
Ko tausaya mata baiyi ba ya callah mata
KHAMIS Yace naso dake ya cillamah inga ya xakiyi
Tace tab😳
ainima sumewan Xanyi kamar ita……
Kan KHAMIS yayi magana saiga RAMADAN da SAILUBAH sai wani qanqameshi takeyi tana tafiya daqar daqar da wani tulelen cikinta😆 aihuwa yau ko gobe
Da sauri XEE Tace bana ce Karki xo ba
Tace tab’di inajin yanda RAMADAN yake xuxutamin kyan yaran saina xauna kallo ya shigeni….
KHAMIS ya miqa mata babyn Yana cewa dan Allah Aunty LUUVAH kidena fitta
Tace ai daga wannan KHAMIS nadena
RAMADAN Yace sannu me jego
Tace ina yininku
SAILUBAH Tace lafiyanki
Dariya sukayi atare
XEE Tace yaushe Xaki dena hausar qauye ne HAMEEDA cewa fah xakiyi Barka da ranah
Tace Aunty sai ahankali xan saba
SAILUBAH Tace yanxu kuma saina miki fatan Allah ya kawo wani cikin kiqara bamu wani kyakkyawan
Da sauri HAMEEDA Tace aa Aunty Wlhi nagamah daga kan wannan
Dan ciwan naquda yafi kowane ciwo xafi aduniya
SAILUBAH ta kalli RAMADAN Tace ina cemin kayi ba wani xafi 😳
FAWAS XEE KHAMIS suka bushe da dariya
RAMADAN yayi fuska Yace nata ne yaxo mata da xafi Auntyna
Tace toh nawa fah 😳
Yace aina gaya miki kina xaune kawai saidai kiga babynmu tafitoh sulubbb
HAMEEDA ta waro ido😳 Tace kai ka kai.
Sai kuma takalli FAWAS taci gaba da cewa wai haka
‘Daga mata kai FAWAS yayi yana Murmushi
Saitaja bakinta tayi shuru
XEE ko maida kanta Bayan KHAMIS tayi tana dariya ciki ciki ahankali Tace pls my Luv tashi mutafi tunkan na 6atama RAMADAN shirinsa SAILUBAH ta hargitse masa
Tashi KHAMIS yayi yana murmushi da kallan SAILUBAH yana rayawa aransa lalle RAMADAN ya sami SAILUBAH
Yace toh mu muntafi
FAWAS Yace tnx abokina sai munyi waya
XEE kalli SAILUBAH dariya fal ranta Tace ‘Yar Uwa saikin jini. Me jego sai Allah ya kaimu
Suka tafi Suna rungume da juna
Amota XEE Tace wai yaushe SAILUBAH xata dinga ankarewa da abubuwa ne
KHAMIS yayi Murmushi Yace kibarta indai RAMADAN ne xai gyara tunaninta da ankarar da ita cikin salansa
SAILUBAH ko Su XEE nafitta kuliyar nan tashigo ‘dakin
Wani ihu SAILUBAH tasake….
Da sauri RAMADAN ya rungumeta yana cewa lapia
Tarintse idanta mararta tam da futsari Tace kuliya
FAWAS Ya fita da ita da sauri
Taqara qanqame RAMADAN Tace mutafi gida pls
Yace toh Auntyna
Ba shiri suka bar gidan HAMEEDA nayin dariya FAWAS Yace ke Kinsan yanda takejin tsoran kuliya kuwa
Tace aikam gashi nagani tafi Aunty XEE tsoranta
Yace har fah sumewa take……
Bai kai qarashen xancansa ba momyn shi tashigo ‘dakin tana cewa tashi kikoma part ‘dina
FAWAS yaarairaice Yace pls Momy kibarta anan
Tace aa nagyara mata ‘dakina
Baxata dawo nan ba sai tayi arba’in kashiryo mata kayanta yanxu
Shuru FAWAS yayi
Tashi ko HAMEEDA tayi sukayi part ‘din Momyn tare
FAWAS yajah tsaki aciki tare dajin haushin Momy tashi .
Yana shirya kayan nata yana mita 😀
Ahankali RAMADAN ya xaunar da SAILUBAH kan kujera
Yace in kawo miki drink Tace aa barshi
Yace kinfah kusa sumewa ‘daxo ko😀
Tace shegiyar kuliya ba
Wlhi RAMADAN bani San kuliya Sam
Yace nasani Auntyna
Ya fada yanamai kissing ‘din cikin nata cikin so da qauna
Tace naxaku yafito na huta
Yace ya kusa ai
Washe gari da FAWAS da KHAMIS sukayi qauyan takai suka fa’dama Innah Hansai aihuwar HAMEEDAN
Sosai tayi mamaki dan kwanaki da taxo mata Sam bata lura da Cikin ba
Tace Insha Allah ana gobe Suna xasuxo sai sukwana washegarin sunah sai sudawo
FAWAS Yace toh Allah ya kawoku
Hakan ko akayi ana gobe Suna dangin HAMEEDA sukaxo gidan nasu
Sosai Momy ta kar6esu
Yau ta kasance Suna
Yaro yaci Suna Ahmed.😀💃🏼
RAMADAN da KHAMIS sunma Yaro hidimah ta bam mamaki banda matansu
SAILUBAH bata sami xuwa ba dan ciwan maran da yake damunta
Amma ta nuna halin girmah Sosai wajan siyamah mejego Kaya nagani na fa’da
Washe garin Sunan ne ko da qarfe goma sha biyu na ranah SAILUBAH tana xaune a ‘dakin Innah Yalwa naquda tatasan mata…..
Dama Innah a ankare take da ita dan haka tafara temakwanta irin nasu na manya
Nanko cikin ikwan Allah sulu6o ‘yarta mace
Xucan taqara sullu6o wata
Innah Yalwa tayi hamdala ga Allah ta qyarata Sannan taqyara yaran kyawawa masu kama da ubansu sak
RAMADAN yana gidansu yaga kiran wayan SAILUBAH
Nan ya’dauka da sauri yana cewa Auntyna
Innah ta amshe da cewa nice kana’inane
Yace gidanmu yanxu nake shirin dawowa
Tace toh kagayamah momynku Allah ya sauki SAILUBAH lapia tasamu yara biyu duk mata……
Sakar wayan RAMADAN yayi yarungumi Dadynsa yana cewa Dady Auntyna ta haifamin twice 😀
Sosai Dadyn ya biyemishi yana cewa masha Allah 😀
Momy xura hijabinta tayi tana Murmushi Tace Maza muje
Da dugu yayi mota Momy da Khairat sukabi bayansa Suna masu farin ciki
Dady da dariyar jin da’di yabisu da kallo
Khairat Tace yah RAMADAN ga wayan ka
Qar6a yayi yana tuqin yakira Junior ya gaya mishi Yace aidama na gaya maka ka shafamin Kansu kafin naxo garesu murmushi RAMADAN yayi
haka KHAMIS mah yagaya mishi kana ya kira FAWAS shima yaji
Momy ko dangi tadinga kira tana gaya musu
Ahaka sukakai gidan cikin farin ciki….
Hmmmm RAMADAN takan yaransa yafara bi. Sam baibi tàkan SAILUBAH
‘Daya na hannun Momy ‘daya na hannunsa sai Murmushi yake
Ya kalli Momy Yace idan Auntyna sukayo Momy kuma kiduba yatsunsu irin na junior ne
Tace aikowa gashi nan kam
Saidai Komai na jikin junior irin naka ne ai
Innah tayi Murmushi Tace aiya fa’di Hakkanne dan yasan shi sukayo
Momy tace lah na sha’afah wlhi
Murmushi RAMADAN yayi kawai ganin Innah ta ramfoshi
suna cikin nuna farin cikin nasu ne.
FAWAS da KHAMIS XEE suka bayyana
da matuqar farin ciki KHAMIS yake cewa waw Aunty LUUVAH abani wannan
Murmushi SAILUBAH tayi Tace anbaka KHAMIS
FAWAS Yace xamu rabaki dasu gabaki ‘daya dan nima ‘dauke ‘dayar zanyi
Tace Bakomai FAWAS ‘dauketa kaima
XEE Tace ka ‘dauka Wlhi xuwa xanyi in ‘dauke Ahmad
FAWAS yayi Murmushi Yace ainaki ne Aunty XEE baxanji Komai ba
Murmushi Momy tayi Tace Allah yayi muku albarka yarannan kucigaba da kulawa da Kansu
AmEEn sukace gabaki ‘dayansu Cikin farin ciki
Tace Innah ba wani matsala atare da ita ko.
Innah Tace eh. Abin yaban mamaki ai
kigansu manya dasu Amma basu qarata ba
Momy Tace toh Madallah bara in kira doctor Anisa taqara dubata
Innah Tace ya kamata kam
Ko minti gomah doctor Anisa batayi ba sai gata
Sosai ta duba SAILUBAH tagano ba wani matsala Sannan ta kwashe mata jininta sai Wanda ba’a rasa bah
Saidai tabata wani magana wanda xaiyi saurin fitar da sauran jinin nata
Taba nanda kwana gobe sha biyar tace xata dena fudda jinin
Sannan kuma taba wasu magunguna Tace Bayan ‘daukewar jinin nata tayi amfani dasu na kwana biyar xasu tsuketa tamkar budurwa taqara da cewa magungunan Suna da kyau Wlhi tayi amfani dasu marabarta da budurwa shine furta Auran da tayine
SAILUBAH tayi mata godiya Sosai Tace xan qara dana HAUSA dan banaso ni kaina nayarda na aihu
Doctor Anisa tayi dariya Tace shegiya SAILUBAH kin camke RAMADAN pls karki xautar dashi dan Allah
SAILUBAH tayi Murmushi tayi Tace hmm Aunty kenan. xan kiyaye
Kantayi magana XEE tashigo ‘dakin Tace wai Aunty Anisa wane gwulma kukeyi ne haka
Tace ina GYARA qanwar tawa ne
XEE ta waro ido Tace kai Aunty tun yanxu
Tace eh mana. Sauran ke ki haife kiga GYARA
SAILUBAH Tace ita kam tukunna dan haryansu shuru
Tace Ayya zansa qanina KHAMIS ya qara dagewa
XEE Tace tab ya kasheni kenan 😰
Dariya suka mata
Doctor Anisa ta numfasa. Inya kasheki yarasa nutsuwarsa kenan har abada dan ban manta kallan tsantsar qaunar da naga yana yi miki ‘daxo bah.
SAILUBAH Tace kai Aunty dasa ido kike
Tace Wlhi ba qarya nayi bah na lura Sosai kun asirce maxajanku
XEE Tace da ayar Allah ba
Ni dai ba ma’a bociyar sallar dare bace Amma danaga kansa na rawa Sosai natashi tsaye wajan gaida Allah cikin dare ina jifansa da addu’a
SAILUBAH tayi dariya Tace Allah Sarki RAMADAN shiyake tashina yanxu dan da’din ‘dumin jikinsa sani yake namanta kaina
XEE Tace ai RAMADAN ba daga nan ba
Duk shi ya ‘durasu akan hanya
Doctor Anisa Tace shiyasa duk fuskarsu take cika da annuri da hasken kwarjini
Pls kuriqe maxajanku dan Wlhi kunfi kowa tashin hankali ayanxu
Dan maxajanku yara ne masu aji da tashen balaga da ku’di ga kyau da Allah yayi musu kallo ‘daya xakuyi musu kusan dole mata subisu
Toh bare insu kansu sun furta kalmar sO agaresu
Kunga sai Luv kenan Su Auro muku su
Araxane SAILUBAH tawaro ido
XEE Tace afurgice. Wlhi inna tuno haka gabana mugun fa’duwa yake
yayinda hankalina yake tashi
Yanxu ya xamuyi ni ZAINAB
Tace abinyi shine ku kula dasu
SAILUBAH Tace Allah duk wacce tayi gigin Shuguwa gidana saina babbakata 😬
Tace toh SAILUBAH ya xakiyi da qadda idan tahau kanki
Tace haquri
Tace toh kidage daba mijinki kulawa kawai
Tace xan qara dagewa
Anisa taqara jan numfashi Tace Da xanga matar FAWAS dana ja mata kunne Sosai akansa
Dan akwai wata yarinyar unguwarmu Aymana Sosai takesan FAWAS kuma haryanxu Suna tare. Ba wani makawa FAWAS Yana Santa dan Sun da’de da juna mah
XEE Tace tabbas nata6a jin KHAMIS yana cemah FAWAS ‘din yau wajan Aymana zamu ko
Dake lokacin kishina na kusa bakiga rikicin da mukayi ba
Duk dako ya rantsemin ba budurwarsa bace
Tace toh Wlhi ta FAWAS CE
Haka dai doctor Anisa tatafi tabarsu da tunanin maxajan nasu
Candai suka ware
XEE ta kalli SAILUBAH cikin tsokana Tace ya dai Qawata kina xaunan kika haife biyun. Saiji kawai kikayi sun fitto sululub ko😀
SAILUBAH ta harareta Tace Allah na’dauka da gaske RAMADAN yakemin
Ashe gaskiyar HAMEEDA ne da tace ciwan haihuwa yafi kowane ciwo xafi aduniya gaskiyane haka abin yake
Dariya XEE tayi kawai
Bayan su XEE sun tafi ne RAMADAN ya lalla6o gareta yabarsu Momy a falo
Duk da hutun da SAILUBAH take nemah bai hana shi d’anewa kan ciyarta ba. Ya hau kissing ‘dinta yana cewa wayyo Auntyna na gode miki dan kinbani abinda yafi Komai faranta min rai ayau
Tace naji tashimin ajiki
Ya maqale mata kafa’da alamar aa
Yana shafata tako ta ina
Tace haba ‘dan Qanina nifah yanxu me jego CE
Yace toh wani Abu nayi miki Auntyna
Tace eh mana. bagashi kana neman Breast ba
Yace ganinsu kawai fah xanyi inga ko yarana sunsha
Tace toh basu shaba
Yace har yansu😳
Ta ‘dagamai kai
A shagwa6e Yace toh na d’an ganiiii ni dai Auntyna pls
Yafa’di da marairaice mata
Tace katemaken RAMADAN kaje dan Allah
Yace korata kikeyi Auntyna
Tace aa ni na’isa.
Kadai bari nida kaina xan xo in nunamah anjima insu Momy suka tafi
Yace promise
Tace yah am promise
Ya manna mata kiss Yace I Luv u matata
Tace me 2 mijina.
Yace toh ‘dan bani aran bakinki nasha ka’dan
Tace idan innah ko momy sukaxo suka gammu fah
Yace sai ince kece kikace nayi miki……..
Haka dai da wayo da dabara ta lalla6a yabar ‘dakin
Momy kalli Innah Tace toh Innah saiki komah ‘dakin SAILUBAH har tayi arba’in
Tace aikuwa haka xa’ayi dan nalura yaran naki ba damah
Cikin jin kunya Momy Tace ai yaran xamani ne Innah
Momy na tafiya Innah tatattara kumotsanta takoma ‘dakin SAILUBAH
SAILUBAH ko taji da’din hakan dan ita tasan halin mijin nata…
RAMADAN ko tsaki yajah dan Sosai yaji haushin hakan
Bayan kwana uku kowa yasan da haihuwar SAILUBAH da Qaninta RAMADAN.
Takanas ta Kano ‘Yan unguwarsu sukayo group dan kawai suga babis ‘din SAILUBAH da RAMADAN ‘din
Sunko ganowa kansu dan sunga kyawawan yara gwanin ban sha’awa
Kallo ‘daya xaka musu kasan ubansu sukayo
Ba abinda yarabasu da RAMADAN Senior n junior
Saidai wata rabuwa inji ‘Yan caca😳
Samfah yara sunqi kar6ar nono
Anyi anyi Amma shuru kakeji
Haka aka dama musu masarar yara ta jinjiraye kamarsu
Cikin ko ikwan Allah suka qar6e suka dinga Sha abinsu
Ganin haka yasa hankalin Su Momy da RAMADAN ya kwanta…..
A ‘dakin Innah ya ritsata taje ‘dauko wasu magungunanta
Cikin qasa qasa da murya RAMADAN ya rungumeta ta baya yake ra’da mata ta cikin akunnanta
Qila sunbarma ubansu ne
Yafa’da yana qoqarin kama breast ‘dinta
Aiko cikin sauri ta kwaci kanta
Harara SAILUBAH tagalla masa Tace kakamasu Wlhi kuka xansa maka
Yace ai nasani musamman da yanxu suka cika suna buqatar me shansu Saidai anyi rashin sa’a masu shan sunqi Sha toh abarni nasha mana Tace anqi
Yace zasu miki tsami fah😳
Tace toh ina ruwanka suyi mana
Murmushi Murmushi yayi Yace xan miki afuwa xuwa kwana arba’in ‘din
Wlhi kosunfi haka cika saina xuqesu dan baxan barki da Kaya Suna daminki bah
Ta qara gallamai harara Tace kabarni da abuna haka mana. bana so katakura min su pls
Yace Allah baxan barki dasu bah. Naji da’din yanda Babyna suka barni dasu. Kuma ki qara hararata kigani Wlhi ayanxu xan maqureki naxuqe abuna
Gaban SAILUBAH ya fa’di taqarema ‘dakin kallo taga xahiri daga ita saishi ne. Xai iya yimata Komai dan tasan futunarsa tafi qarfin tunaninta gata da jego dan haka saita hau lalla6a shi har tasamu ya barta batare daya ta6osu bah
Haka dai ya ficce daga ‘dakin yana Murmushi dan sarai ya gane lalla6ashin da tayi bana Allah bane
Yanako fitta Innah tashigo ‘dakin tana cewa meya fitta da ita haka…..
Shuru SAILUBAH tayi mata har sukayi part ‘din nata
👯💃🏼👯💃🏾👯💃🏻👯💃👯💃🏿
Munga baqaqe munga koraye munga jajaye munga farare a sunan *KAULAT DA KAULET*
Yara kyawawa sunci Suna Khamsa’u da Aminatu.
Ana kiransu da *KAULET DA KAULAT*
Komai anyishi cikin bajinta da nuna Komai ba Komai ba
Jama’a da dama sunyi farin cikin xuwansu wannan Suna dan suntafi da arxiqi me mugun yawa
Junior yaga hotonan babys ‘din nasa dan FAWAS ya tura masa
Haka KHAMIS
Bare gogan RAMADAN harda Wanda ya tadama da Junior hankali sanda RAMADAN ya tura masa.
Wanda suke qale da juna shi da Auntyn SA
Aiko da sauri junior ya goge xuciyarsa na bugawa fat fat fat 😰
******************
FAWAS ya shiga tashin hankali Sosai dan baqaramin buqatar Matarsa yakeyi ba
Gashi Momy tasaka mishi ido Sosai
*to kai kayi hakuri mana tunda mah acikin jini take. Me xata iya yi maka. Rahamat Nalele CE mai wannan furucin*😂
Yau yayi ram da ita a kitchen tana tana San ‘daukar Abu
Yace dan Allah Aunty MEEDAT kitemaken nasamu nutsuwa
Dariya ta kamata wai harda wani cemata Aunty. Tadai gimtse dariyar Tace Wlhi ina jini HABIBINA
Yace qaryane in gani
Tace Wlhi da gaske
Janta part ‘dinsa yayi na falan
Yace toh nunamin
Ba musu tanuna mai
Yayi saurin runtse ido Yace nashiga uku ni FAWAS
Murmushi tayi dan tuno da garga’din da SAILUBA tayi mata dan haka ta qara tsaida idanta akansa
Tace karka damu dan dai nan da wata biyu
Ya waro ido Yace what 😳
Ta gya’da mishi kai Tace ai kaji kuma Allah hakane
Yace ina kwana arba’in ne
dariya takama HAMEEDA ganin yanda yayi furucin cikin tabbatarsa
Tace xa’a barmu mudinga kwana ba Amma ai jinin baxai ‘dauke ba saiyayi wata biyu
Shuru FAWAS yayi yana kallanta taficce har tanamai gwalo…
********
Anan ko byan sati biyu RAMADAN ne maqale da SAILUBAH akan tabashi hakkinsa sai wani lalla6ata yakeyi
Dariya itama tadinga yi masa Tace ai in mace ta haihu jini baya ‘dauke mata sai tayi wata biyu
Toh bare ni dana haifi ‘Yan biyu.
Kaga wata hu’du kenan Xanyi
Iya gigicewa RAMADAN ya gigicewa da sauri ya saki hannunta cikin tsoro Yace haba my Aunty fa’damin gaskiya
SAILUBAH tayi fuska Tace Wlhi da gaske nakeyi
Rungumarta RAMADAN yayi yasa mata Kukan soyayya sosai
Wlhi har yana hawaye akan ya xaiyi
Dan yanxu yana kwantawa ya runtse idansa ita yake ganowa
Sai yanxu yagane ba qaramin sabo yayi da jikin matar tasa da kuma xumarta ba
Sosai SAILUBAH tasaki baki tana kallan RAMADAN da guntun hawayansa
Yabata tausayi sosai amma baxata iya qaryata kanta ba
dan tanaso ta gyara kanta ta’dan huta tukunna
Dan haka saita qara qamqa meshi ajikinta tana lallashinsa
Tace toh kayi shuru haka. ai kamar yaune ranar xataxo
Auntyna yaxanyi
Nayi sabo da ‘dumin jikinki
Nayi sabo da xumarki
Nayi sabo da Komai na halittarki
Wlhi baqaramin daurewa nayi akwanakin nan ba……
Tace ya’isa haka Babyna xanyi maka qoqarin kaina kaji
Yaqara lafe mata yana cewa Aunty bacci yaxo min banasan raba jikina da naki
Tace toh kayi abinka in kayi nisa na gyara maka kwanciyarka nakomah ‘dakina ko
Shuru yayi mata da qara kananna ‘deta yana sauke ajiyar xuciya
Minti biyar bacci ya ‘daukeshi
Sanda tabari yayi nisa Sosai Sannan taxare jikinta ta ha’dashi da fito tafice daga ‘dakin tana dariya😂
A falo sukaci karo da Innah Tace SAILUBAH Karki biyema RAMADAN fah
Tace lah bashi da lafiyane innah shine yasa na kai mishi magani
Tace aiho. naga kin fara Sallah ne ai………
Murmushi tayi Kawai
Wasa wasa sanda SAILUBAH tahana RAMADAN kanta gashi har yau takai wata biyu da sati ‘daya
Gwara HAMEEDA tabada kai tuni ganin irin nacin da FAWAS yake mata
2:03 Wednesday
*****
Yau RAMADAN yaxoma da SAILUBAH da takaddunsa akan sun xana exam ‘din qarshe anturasu asibitin Aminu kano
Murmushi SAILUBAH tayi
Tace Allah ya temaka
Amiien Yace yana kallanta
Tace lafiya kake kallona haka
Yace Bakomai
Xama tayi kusa dashi ya kwantar da kansa bisa cinyarta. Yace Aunty nagaji
Tace Qanina dame ka gaji
Yajah numfashi yana xuge mata zif ‘din rigarta ta gaba yana cewa Wlhi kisan yanda xakiyi Ki Kore jinin nan inba haka ba kishiya xan miki nanda kwana uku
SAILUBAH tawaro ido da sheqewa da dariya Tace kishiya fah kace
Yace eh
Dan a iya saninah jinin mace baya kaiwa kwana arba’in
Dake ba wanda yasan gaibu sai Allah shiyasa aka barku a kwana arba’in ‘din
Yanxu fah naki yaxama na ciwo😳
Tunda ya xarce kwana arba’in ‘din
Dan haka Wlhi kitashi muje munemi magani
Dariya sosai SAILUBAH tayi tare da xare hannunsa daga kan breast ‘dinta Tace nifah gado nayi agun momyna. Dan Kakah tata6a gayamin cewa lokacin da momoyn nawa ta haifeni sanda tayi wata biyu kafin jini ya ‘dauke mata
Shuru RAMADAN yayi kawai yana San cire mata riga
Ta harareshi da cewa xaka fara ko
Yace ba’amin iyaka da wannan ba ai😰..
Tace toni na maka
Agwa6e Yace dan Allah kibarni Auntyna….
2:30pm Wednesday
*******
XEE ce tsaye a kitchen tana ha’da abincin ranah Momy tashigo kitchen ‘din da maganin gargajiya na ice a hannunta
Tace Zainab ga wannan maganin na haihuwa ne
Xaki dafashi wannan da jar kwanwa kisha na kwana bakwai
Sannan wannan kijiqa da tsamiya kisha na kwana uku
Insha Allah xa’a dace
XEE taja numfashi tana jinjina San jikoki irinna Momy
Tace toh nagode
Jiyama da naje gida muke xantawa da mamana cemin tayi sanda tayi shekara uku kafin ta haifeni.
Shine nace konima irin nata xanyi watoh nayo gadanta….
Murmushi Momy tayi Tace Zainab kenan xai iya yuhuwa haka kam
Amma kigwada amfani da wannan ‘din inbaiyi sai muzubama sarautar Allah ido mugani
XEE Tace toh….
*Hmmm mutane kenan*
Momy na fitta daga kitchen din KHAMIS yashigo. Kallo ‘daya xakamai kasan yana cikin farin ciki
Rungumarta yayi tabaya yana cewa nadawo my luv
XEE Tace yanxu ba lokacin dawowarka bane. Gayamin meyadawo dakai
Yayi dariya Yace gudowa nayi dan kawai na ganki
Tace hmmm dan kawai kaganni ko
Ya ‘daga mata gira
Tace toh kaganni saika komah
Yace toh ‘danxo muje kiji wani abu
Tace har xuwa ina…
Ashagwa6e Yace ‘dakinmu mana
Tace naqi Wlhi
Kissing ‘dinta ya hauyi baji ba gani. Ganin haka yasa tayi mishi wayo tatura shi falo ta rufe qofar kitchen din tana cewa sai ka mai dani tsohuwa hankalinka xai kwanta kacutan.
Nanko baka wucce samo daidai kai ba😂
Murmushi KHAMIS yayi Yace ai baxaki ta6a xamah tsohuwa bah Aunty XEE pls bu’de in gaya miki wata magana
Tace Wlhi baxan bu’de bah dan ban manta abinda kamin jiya bah
Yace Wlhi kiyarda dani ba abinda nasha my Luv
Tace Amma yanda kanuna qarfinka na jiya yafi nako yaushe
Yace O Ya Allah. Koki bu’de yanxu ko nasa momy tamin Aure in kiganki da kishiya Wlhi…..
Ai XEE najin batun kishiya ta bu’de kitchen din tana cewa mekace
Yayi Murmushi Yace bance Komai ba
Harararsa tayi Cikin wani salo na Soyayyah.
Shiko rungumeta yayi
8:00pm Wednesday
*****
Misalin qarfe 8:00pm na dare ne FAWAS yake kwance a gadansa yana wasa da yaransa Ahmed. HAMEEDA tafitoh daga toilet tana cewa yau bai maka kuka ba Yace xaiyi in tafiya tai tafiya
Murmushi tayi tana qarema mijin nata kallo yayi kyau Sosai cikin shigarsa ta qananun Kaya sai qamshi yakeyi tagyara ‘daurin ‘dan kwalinta Tace naji kayi magana ‘daxo ina toilet dafatan ba cemin xakayi xaka fitta bah.
Xaiyi magana takatseshi da cigaba da cewa✋🏻 Wacece Aymana…..
A gigicewa ya qara tsaida idanshi akanta Yace ban sanda bafah wlhi😳
Tace koh
Yace ba shakka aciki
Tace yayi. Kuma na yarda dakai
Amma ina kake shirin xuwa yanxu.
Da sauri Yace Dady ne ya aikeni kar6o mishi wani aika a gidan abokinsa….
Cike da jin haushin xaman da yayi tun’daxu Tace shine kazauna baka tafi ba
Yace nayi hakanne dan in gaya miki Karki xargeni da xuwa inda Kullun xuciyarki take kitsa miki
Tayi Murmushi Tace Ayya HABIBINA bai dace ka tsaya sanar dani umarnin Dady ko Momy ba
Kasandai idan kadawo kafa’damin sune suka aikeka Kasan xan gamsu da kai
Murmushi FAWAS yayi da kissing ‘din Ahmed kana yatashi yana da’da qaremah fuskarta kallo Santa na ratsashi ya shafi gefan fuskar tata Yace saina dawo Matata. Pls Ki shirya min kanki da kyau
Tace angama mijina…..
Yana fittowa qofar gidansu yaga motar KHAMIS ya bu’de ya shige
RAMADAN Yace yau kuma wakama qarya agunta
Yace Dady mana
KHAMIS yayi dariya Yace ni kuma Momy nayimah yau
RAMADAN Yace Wlhi akwai ranar da xasu kamaku
FAWAS yayi dariya Yace wai kai me kakema Aunty LUUVAH ne
Yace Wlhi jifanta da addu’a kawai nakeyi
Amma yau nima nayima Momy qarya
Dan inba haka ba Tatashi birkicemin bansan ya xanyi ba.
KHAMIS Yace kaiko kake da yanda xakayi
Yace hmmm mafitar ‘dayace kawai
shine insa mata kuka
KHAMIS ya sheqe da dariya Yace ai Aunty XEE ko kukan mutuwa xanyi saifata hukuntani kunsan tafi kowa kishi😂
RAMADAN Yace aa fah😳
Wlhi kabar Auntyna duk tafi kowa. Kawai ina kiyayewa ne shiyasa nata baya fittowa
FAWAS Yace hmm duk HAMEEDA tafisu. Kamar aljana take dan daxaran takafeni da idonta Wlhi bana sanin lokacin da nake sakar mata zance. dan duk qaryata kuncewa take
RAMADAN da KHAMIS suka SA dariya KHAMIS Yace sai kadena kallanta
Yace ai matsalar ‘daya CE. ina shiga gareta fuskar nake fara kallo.
KHAMIS Yace saika tofeta da addu’a kafin ka shiga ‘dakin
Yace xan gwada Ko
Haka RAMADAN yayi parking a kofar gidansu Aymana suna gwulmar matansu
Ahankali ya kalli FAWAS Yace toh gareka FAWAS mun iso. Pls karka ‘dau lokaci kana matse musu ‘ya dan awa ‘daya garemu.
Fitta FAWAS yayi yana kara waya a kunnansa da fa’din..
my manat gani na iso
Da rangaji da wata shegiyar tafiya ha’de da girgixa da faro da ido Aymana tafitoh
Duk da dare ne hakan baihana RAMADAN da KHAMIS ganin hakan ba.
RAMADAN Yace shegiya CE fa wannan yarinyar ka duba yanda tafito mai kamar wata matarsa HAMEEDA
KHAMIS ya lumshe ido Yace Wlhi har tasa na hango fuskar Aunty XEE yanda tayi fari da idan nan
RAMADAN yajah tsaki Yace Wlhi natsani yarinyar nan bansan dalili ba
KHAMIS Yace dalilin ‘daya ne kana kishin yanda take tafiyar da rayuwarta ne …..
Ga shegen FAWAS ba yarda xaiyi taxamah tashi bah
RAMADAN Yace shi wawane daya gama da ita xai nemi killaceta cikin gidansa
Yace aibaikai ga hudata bah
RAMADAN yajah tsaki Yace ana tafedai
FAWAS ko tunda tafitoh ya kasa ‘dauke idansa akanta
Sosai tafiyar da ayanxu tatsiriyi take tafiya da imaninsa.
Inyayi shirin barinta ya tuno da farin da take mai da ido da tafiyar da take mai sai yaji yana San ganinta mah a lokacin…..
Wlhi FAWAS kasameni yanda kakeso. Aymana tafa’di hakan tana harararsa
Yajah mufashi da cewa kimin afuwa dan daqerma nasamu na fitto
Tace wai wacece wannan matar takace
Meyasa ta cutar dani
Meyasa ta rabani dakai. Bayan nice nadace danaxama mata agareka
Wlhi FAWAS ina so in ganta danna tsaneta…..
Yace hmmm kiyi hakuri haka pls….
Xata qara magana ya katseta da cewa baxan juri yanda kikesan mafa’damin magana akan matata ba
Ina Santa yanda nake sanki
Karki qara furta kalmar kin tsaneta agaba nah
Tace me kake nufi. Kanaso ka qara fahimtar dani cewa kayi Aurene kuma kanasan matarka kar in gaya maka magana akanta
Yace abinda nake nufi kenan
Dan ayanxo kemah kika xamo matata baxan jure watacan awaje tanemi fa’damin magana akanki bah. Dan haka kikula
Na fitoh da niyar ganinki naqara samun farin ciki da nutsuwa kamar yanda naso Saidai kin 6ata min dan haka nabarki lpy
Ya qarashe da San shigewa cikin mota….
Aiko tasauri tatareshi tana cewa ni yanxu naqara girmah nasan abinda xai 6atamin da kuma abinda xai faranta min
Dan haka daga yau FAWAS kabarni…..
Yace au dama nariqeki ne ban sani bah
Takaici yacika xuciyar Aymana nan take tasamai kuka Tace Allah ya isa tsakanina dakai FAWAS. Ka cuci rayuwata ka 6ata min xuciyata da soyayyarka
Gashi yanxu nace kabarni kana fa’damin dama kariqenine Ashe duk alqawarin da kakemin na qaryane na yaudara ne
Yace ban ta6a yimiki qaryaba haka kuma ba halina bane
Amma yanxu kinsa na koyi qarya dan kawai na faranta ranmu ni dake
Duk sanda xanxo gareki ayanxu saina shararamah matata qarya
Wannan bai isa kigane cewa ina sanki bah
Tace qarya kake baka sona tunda ka’iya Auranta bani ba.
Kaje kawai FAWAS na yafe maka saboda baxan iya yimah masoyina baki ba
Amma kasani da sanka zan rayu har qarshen rayuwata
Tana fa’din hakan tashige gidansu tana kuka ta fa’da agadan kakarta
Tsaki FAWAS yajah tausayinta ya dami xuciyarsa lokaci ‘daya
Dan haka ya fara neman numbarta
Aiko yakira taqi ‘dauka kamar xai share yadai da’da kira. Xuwa lokacin baxata iya jure in ‘daukar wayar tasa bah. Dan Sosai yayi nasarar 6ata mata xuciyarta da soyayyarsa
Tace FAWAS nace kabarni haka
Yace kiyi hakuri mana masoyiyata
Tace meyasa kidena Sonah Yace wannan ba gaskiya bane ina sanki
pls karki qara cewa komai yanxu.
Murmushinki kawai nake san ji da kuma kiss ‘dinki dan nakwana da tunanin dan Allah
Murmushin tayi kana kuma tasakar mai kiss tana cewa nayi
Yace nagode kisharemin hawayanki dan inasO kiyi mafarkina
Idan kuma kin kasa sharewa kifitoh in share miki pls
Tace Xanso na qara shaqar qamshin turaranka.Yace xanso naqara ganin kyakkyawar masoyiyata
Tace toh ganinan
Shigewa zauran gidan nasu FAWAS yayi dan iskancin nashi ya motsa
Aiko dashi taci karo
Ya rungumeta da caf kar bakinta yana kissing ‘dinta cikin tsantsar buqatarsa saikace bayansu ya baro matarsa bah
Bai ‘dauki lokaci yana kissing ‘din nata ba wayanshi tayi qara ahankali ya saketa kana ya fara goge mata fuskarta da hankicif yana cewa naji da’din bakin nan. Ki kulamin da kanki dan kishiyarki tayi kira
Yana fa’din haka ya ficce kuma Cikin sauri ya shige motar tasu KHAMIS ya jata
Sosai yanutsu bayan yaji muryar HAMEEDAN tashi cikin wayar tasa. Yace kiyi my MEEDAT gani kan hanya yanxu
RAMADAN da KHAMIS Suna jinta Tace dan Allah kayi sauri in baso kake xuciyata ta buga ba. Dan wlhi ‘duminka take san ji
Yanxu haka ina kwance HABIBINA
Murmushi yayi Yace rufe idanki yanxun nan Xaki ganni
Tace tohhh narufe…
Kashe wayan yayi ya kalli KHAMIS Yace Wlhi maidani gida
RAMADAN Yace ai baka isa bah Wlhi sai yaje ga MEENAT ya kuma saukeni a gida
Wayyo Allah FAWAS yace
KHAMIS yace am sowie.
RMADAN ya gyara xama Yace karabu da Aymana mana FAWAS kaga 6ata mata tunanina kawai kakeyi
KHAMIS Yace hmm rabu dashi tunda koya barta ita ba barinsa xatayi bah
RAMADAN yajah tsaki Yace Amma dai Kasan yana cutar da ita ko
Yace eh toh da wannan dan wannan (wai antura tsowan banxa biko)
Murmushi FAWAS yayi Yace xan rabu da ita
Amma saina ha’da addu’a dan gaskiya naji ina mata wani so a raina yanxu ba kamar nada bah
Saidai nasan baxan iya Auranta ba
RAMADAN yayi murmushin Takaici Yace xan tayaka da addu’a Amma pls kasa aranka kabarta
FAWAS yayi Murmushi Yace toh ‘dan Uwa…….
KHAMIS yayi parking a qofar gidansu meenat
Kamar yanda FAWAS yayi haka shima yayi ya kirata a waya
.
Tafitoh cikin sanyayyiyar kwalliyarta
Yace kaga tauraruwa me dishashe hasken…..
Xaka fara ko. Meenat ta katseshi
Yace da bakina kice baxan ba’di gaskiya bah
Murmushi tayi Tace hmm minti biyu momyna tabani
dan haka bara nabaka muhimmin labari
Yace ina jinki Tace Dadyna ne yakesan ya ganka wai yagaji da soyayyar nan tamu ya kamata yasadu da iyayanka dan muxama mallakin juna……..
cikin sauri KHAMIS Yace what😳 baki gaya mishi ko 3 years banyi da Aure ba
Tace toni ina ruwana da Auran ka
Yanda baka duba dacewar ni yakamata da in xama matarka ba hakanne yasani Kasa yarda cewa kayi Aure dan haka idan Sonah kakeyi nimah ka Aurani yanxu.
Kaga tafiyata. ‘dan rainin hankali kawai. Wlhi kadena 6atamin tunani
Kuma kasani ‘daxo na kiraka matar taka ta’dauka nace mata nice meenat me shigowa gidanka matsayin matarka ta biyu…..
Tana fa’din haka tashige gidan nasu
Shuru KHAMIS yayi kana ya shiga motar RAMADAN yajah yana murmushi
FAWAS Yace yau matsalace tafitoh damu
RAMADAN Yace kalli KHAMIS yayi Murmushi Yace ta ha’dama bom gun Aunty XEE sai kafara tara qaryaryakin da xaka gaya mata dan kafidda kanki
Yace Wlhi sai yanxu natuna ban fito da wayata ba. Na shiga uku…..
Wannan karan dariya RAMADAN ya sheqe da ita
Ya kalli FAWAS Wanda shima ita yakeyi
Yace tonidai na iso gida
Dan haka fitoh kajaku dan Wlhi kabar KHAMIS xubar daku xaiyi atiti dan kwakwalwar cike take tam da tunanin makwamarsa gun Aunty XEE
Ya qarashe da fitta yana qara sakin Murmushi
FAWAS yayi Dariya Yace sai da safe a shafamin kan ‘Yan matana
Insha Allah RAMADAN Yace da shigewa gidan nashi yana ‘dagawa KHAMIS hannu
Da gudu gudo sauri sauri FAWAS yake tuqi damuwarsa ya kai gida da sauri ya kalli KHAMIS Yace kaje mata da addu’a kawai
Yace hmm baka santa dakyau bane
Na tabbatar yau hukuncin da xatamin yanxu na musamman ne….
Murmushi FAWAS yayi Bayan yayi parking qofar gidansu Yace karka kanuna mata tsoranka dan xatafi wahalar da kai
Yace hmmm saida safe ka shafah kan Ahmad
Yace insha Allah da shigewa gidan nasu
Yasami HAMEEDA harta ‘dan fara bacci
Dan haka yayi toilet kawai yaqara yin wanka yasaka kayan bacci yaje yara6e ajikinta Yana shafata…
bu’dar bakin HAMEEDA cewa tayi Daka shigo naji qamshin turaran wata ajikinka
Waro ido FAWAS yayi
Yace badai turareba
Tashi HAMEEDA tayi shima ya tashi
Ta qura mishi ido Tace gayamin gaskiya daga Aiken gun Dady kawucce gun Aymana ko
‘Dan rikicewa ka’dan yayi Yace nace miki bansan wata Aymana ba
Tace koh
Ya ‘daga mata kai
Tace banyar dakai bah FAWAS……
Jin haka yasa yayi Saurin cewa wani turarene fah na siyamah Dady tun jiya shine dana ganshi Cikin mota shine fa na’dan fesa
Tace hmm ai baka fitta da mota ba
Yace kanna fitane nayi niyar fita da motar sai kuma nafasa ganin turaran yasa nafesa
Murmushi Hameeda tayi Tace OK shikenan
Ya kama hannunta Yace pls kiyarda dani
Ta kallesa Tace Wlhi nayarda da abinda kace
Rungumarta yayi ya rayawa aransa yabar ta6a jikin Aymana daga yau dan bayasan xargin matar tasa
Shiko KHAMIS da addu’a ya shiga falan masoyiyar tasa
Ahankali ya tura qofar bedroom ‘dinta
Tana kwance tsakiyar gado taci kwalliya Sosai sai qamshi takeyi
Da sauri ya haye gadan Yace nadawo my Luv
Tace gada gun meenat ko aikan Momy
Yace daga Aiken Momy dai
Tace KHAMIS wacece meenat
Yace watace can da; da nasanta. Amma yanxu Wlhi tallahi bana tare da ita kiyarda dani kiga na rantse miki
Shuru XEE tayi tana qare mishi kallo Tace Amman ka bartan shine har ta’iya cewa xata shigo gidanka matsayin matarka ta biyu
Sosa qeya KHAMIS yayi Yace qila tafa’di hakan ne dan ta6a miki rai
Tace KHAMIS kaji tsoran Allah Wlhi kamin kishiya mutuwa Xanyi 😰
Qara Tsaida idansa yayi akan fararan idanuwanta wa’yan da suke birgeshi. Kuma sanda da qaunarta na qara mamaye xuciyarsa Yace Wlhi dake ka’dai nakesan rayuwa matata. Pls kikwantar da hankalinki narantse miki kika mutu nima binki Xanyi….
Ya fa’di hakan yana me rungumarta da kissing ‘dinta………
RAMADAN na shiga gidan nasa yayi part ‘dinsu kawai dan yasan Innah Yalwa tayi bacci yanxu
Qamshine yake ratsa hancinsa yana lumshe
Direct bedroom ‘dinsa yayi ya GYARA kansa
Kana yanufu gun rikitacciyar Auntyn tasa 😆
Tana xaune tana karanta wani littafi waishi *BIRNIN MASOYA*
Yalequ dakansa ‘dakin yana cewa Auntyna a’dan furgice takallesa kana tagallamai harara da ajiye littafin
Tatashi tanufu bakin qofar. Aiko yana ganin haka yakoma baya ga falan. Biyoshi falan tayi
Tace wato kamin qarya wai momyce batajin da’di ko
Ya ‘daga mata kai a shagwa6e
Tace ina kaje
Yace raka FAWAS da KHAMIS nayi wani gu
Tace kai basu rakaka bah
Yace Allah basu rakani ba
Shuru tayi kawai tana kallansa
Ganin haka yasashi shagwa6e mata yana wani yimata qif qif da ido da cigaba da cewa dan Allah Auntyna Karki hukuntani kinji
Tunda nagaya miki gaskiya😬
Murmushi tayi Tace naji Amma daga yau kadena fitta da daddare Wlhi
Yace indai baxaki hukuntani yanxu bah nayarda
Tace inasan jin ‘duminka mijinta
Da sauri ya rungumeta Yace nima haka Auntyna
Ahankali takai bakinta cikin nashi tana tsotsa. Yana lumshe mata ido
Sanda taga yana qoqarin yi mata bacci atsaye sannan taxare shi daga jikinta tana cewa a tsaje xaka min bacci
Ta qara shi da xamah a dining
Yayi mata sanyayyan Murmushi Yace ina yarana suke Aunty
Tace ai kasani Suna tare da Innah
Yace O yah Allah gashi sunyi bacci yanxu
Tata6e baki Tace aikasan da wuri sukayi dake yau bakaso jin ‘diminsu ba shiyasaka shantakewa……
Ya ‘dane cinyarta yana Murmushi Yace xomuje mukwanta
Tace saina baka wannan madarar tukunna
Ya kalli cup ‘din da madarar take ciki ya kalleta ashagwa6e. Ai wannan yayi min yawa Aunty
Tace Wlhi ko saika shanye dan ba abincin Karki kaci ‘daxu ba
Kamar xai mata kuka haka tadinga bashi yana Sha
Can daya koshi kuma ba barinshi xatayi ba sai kawai ya hau shafata yana lumshe ido
Ai ba shiri ta ajiye cup ‘din tana harararsa
Tashi yayi yana janta yana cewa Wlhi yau saina gani dan nalura kamar yau kinyi sallar asubah
SAILUBAH tawaro ido Tace banyi fah
Ya wurga mata mugun kallo da cewa kinsan Allah saina gani…..
Da gudu tayi bedroom tana qoqarin rufe qofar ya shiga da nasa gudun
Numfashi tajah ta manne a bango ya harareta Yace wannan ka’dai ya tabbatar min da cewa da tsarkinki
Tayi mai shuru
Yayi murmushin Takaici da ciga da cewa watoh kinda’de dayin tsaki shine kika barni kicin bala’i ko
Tace toh ai jiya nayi tsarkin
Shuru RAMADAN yayi yana tunanin yanafah ganin tada’de dayin tsarkin qilamah ba jiya bane
Yace ai shekaran jiya ma naganki kina Sallah
Tace eh waccan shekaran jiyan nasamu tsarkin
Yace kikace jiya kuma
A shagwa6e Tace kana burkini RAMADAN pls kabarni haka
Yace koh
Tace eh
Yace ai ban burkitaki bamah tukunna sai kin tuna ranar farkonmu dana sami nasarar kar6ar hakkina
SAILUBAH Tace baxan tuna ba imma na tuna menene 😙
Yace Ba komai😀 kawai dai wannan xafin da kikaji awannan ranar shixan qara maimaita miki shi awannan ranar
SAILUBAH tawaro ido Tace Allah ‘dan Qanina😳
Yace Wlhi Auntyna👯
Shagwa6e mishi tayi Tace dan Allah Qanina ka’dan barni xuwa gobe manah
Murmushi RAMADAN yayi Yace koh
Ta ‘dagamai kanta alamar eh
Ya qarayin Murmushi Yace toh in inji dalilinki sai nabarki.
Tace haba ‘dan Qanina. Xura hannunsa yayi a qogunta yana wani aika mata da wani salo bakinsa cikin nata daga nan ya kashe mata jiki. Bazatoh ba tsammani sai ganinta kawai tayi agado
Haqiqa ba qaramin gigicewa RAMADAN yayi ba. Wani da’din idan yayi yawa Kukan da’dinma in xuwa yake
Washe gari da kasala SAILUBAH Tatashi. Amma ahakan tayi Komai kamar yanda tasaba
Yan xunma yana kan cinyarta tana bashi breakfast yana xuba mata iskanci injita da fa’da😂
Ya wani qanqameta kamar wani xai kwace mishi ita Yace Auntyna Karki barni kinji
Tace idan nabarka RAMADAN inyi yaya da rayuwata
Yace Wlhi Aunty ina yimiki wani sO wanda yafi qarfin akirashi da MASEEFAR SOO
Aunty idan narasaki nayi bankwana da duk wani farin ciki na rayuwata kenan
Pls Auntyna kici gaba daji dani kinji….
Ya qarashe maganar da kwantar da kansa a qirjinta
Aiko nan taqara rungumesa tana shafa kansa Tace ina tare dakai Qanina kuma zanci gaba da ji da kai har qarshen rayuwata……..
Da yamma misalin qarfe biyar da rabi suka ha’du
RAMADAN Yace yau ba fitta fah. Idan Auntyna tajamin kunne👂🏼
FAWAS Yace hmm jiya Ashe nakwaso qamshin Aymana bansani ba. MEEDAT taso kamani Allah ya temakeni😀
KHAMIS yayi dariya Yace aini nayi xatan qar6ar mummunan hukunci gunta Allah ya temaken dai😀
RAMADAN xaiyi magana wayanshi ta’dau ruri
Yana dubawa yaga junior
Yau na kammala skull brother……
Katayani murna nan da sati biyu zaku ganni.
Tsallan murna RAMADAN yayi Yace Allah na godema da xaka dawomin da ‘dan uwana kakira Dady ka gayamai ne
Junior yayi Murmushi Yace shina fara kira na gayamah ai
RAMADAN Yace gud Amma meyasa baxaka taso jibi bah..
Yace inaso ne nagamah tattara dukkanin wani wasu muhimman al’amura nah
Najima Dady yana cewa wai angamah Komai na asibitin nan ko
RAMADAN Yace eh angamah asatinnan mah aka xubah ma’aikata
Yace dts gud
Sunso riqeni akan nayi musu aiki na shakara biyu Amman naqi
RAMADAN Yace gwara da kaqin dan ina buqatarka kusa dani
Murmushi junior ya qarayi Yace nima haka ‘dan uwana….
Hira Sosai sukayi kana sukayi sallamah
RAMADAN ya kallisu KHAMIS ya gaya musu Komai
FAWAS Yace ‘dan rikici xai dawo kenan
KHAMIS yayi Murmushi Yace Allah ya dawo dashi lpy
AmEEn RAMADAN yace
Tun daga harabar gidan nasa RAMADAN yake furta Auntyna Auntyna Auntyna
Innah ta kallesa da sha’awa tayi Murmushi kawai dan yaran Suna burgeta
SAILUBAH ko na kitchen tayi Murmushi da rayawa aranta futunannan Qanin nata ya dawo
Dan haka tafito daga kitchen ‘din tana goge hannu Tace ina farin ciki da dawowar masoyina
Rungumarta yayi Yace nimah haka Auntyna…
Kukan KAULEET ne ya katse musu jin ‘dimin junan nasu
Da sauri ya ‘dauketa yana cewa kiyi shuru manah yarinyar kirki…..
Ai kamar KAULAT itamah jira take nan tacantara nata kukan
Arikice yabita da kallo ya xauna kusa da ita yana cewa Auntyna temakamin mamah
Tace naqi ‘din.
Yau kaimah kaji abinda nakeji nida Innah inda da’di raino
Tana fa’din hakan takomah kitchen tana dariya
RAMADAN ko rasa yanda xaiyi dasu yayi daya lallashi wannan waccan xatasa kuka
Haka xai sauke caccan ya ‘dauki wannan 😅
Duk ya rikice
SAILUBAH najinshi yana cewa KAULAT kinfiya kuka
Can kuka taji Yace xan dake ki KAULEET
Itadai SAILUBAH dariya kawai takeyi a kitchen
Kamar ‘daukewar ruwan sama haka tajisu sunyi shuru
Ahankali taleqo dan taga meyasasu yin shurun…..
Ganin KAULEET tayi a kafa’darsa
KAULAT kuma ya kwantar da ita a cinyarsa
Yanda ya qame da alama bayasan yayi mutsi ko ka’dan hakan shiya ba SAILUBAH dariya xatayi magana kenan……
Ya harareta yana mata nuni da ido akan tayi shuru plssss
Murmushin mugunta tayy…. Tana qarasowa gunsu tata6a KAULAT
Aiko kamar jira take ta tsantala kuka….
Kamar RAMADAN xaiyi kukan haka ya hau lallashinta Amma kamar yana qara ingixata
SAILUBAH ta kuma gefe tanata Murmushi
Tashi RAMADAN yayi dasu yaje ga Innah ya dire mata KAULEET a cinyarta Yace Innah tayani raino ya akeyi😀
Innah tayi dariya Tace ba naka bane raino RAMADAN. Tafa’da tana mai tashi ta Goya KAULEET
Aiko nan tayi shuru tana wulwullah ido
Murmushi RAMADAN yayi Yace toh Innah kawo wani abin goyan in goya wannan Itama 😂
Murmushi innah tayi Tace kawota dai..
Yace aa bara naje da ita kawai. Tace toh
Haka ya dawo falan da KHAULAT a hannunsa
SAILUBAH Tace kawota in goyata😀
Yace aa barmin abuta 😬
Murmushi tayi Tace wai nan fushi kayi. Yace aa dariya nake😠
Rungumarsa tayi tabaya tana dariya Tace ‘dan micicin Yaro da kai harda wani yin Aure da haihuwar yara biyu😁
Murmushi yayi dan yaga hakan takesan gani Yace eh manah bakiga matar tawa tsohuwa ba Amma ganin tasamu yaro kyakkyawa me aji sanda tamaqalemin na Aureta😂….
Saurin raba kanta dashi SAILUBAH tayi Tace wacece tsohuwa kuma ta maqale makah….😠
Yace kemana
Kuma Kishirya yau qaramin Yaro kakkyawa me jini ajika xai qara baki wasu bebis ‘din😀
Harararsa tayi takoma kitchen tana cewa zan hukuntaka ne…..
Washe gari RAMADAN yagamah shirinsa tsaf SAILUBAH na saka mishi turare Tace ka kulamin da kanka pls banaso kakalli wata mace
Murmushi yayi ya ‘dago da ha6arta yana kallanta cikin so da qauna
Yace namanta ban gaya miki ba. Junior ya kammala karatunsa yanxu haka nan da sati biyu xai dawo
Da Murmushi Tace natayasa murna xan kumayi farin ciki da dawowarsa
Kiss ya sakar mata Yace kina farin ciki da dawowarsa yaxo ya qara shuna miki kuliya ko
Tace habah dai yanxu ya isa
Murmushi RAMADAN yaqara yi yarungumeta Yace Allah kabarni da Auntyna
Tashafah kansa Tace Amiien nima kabarni da Qaninah kuma mijinah……..❣
.
Sakata yayi agaba yana kallanta Yace baxan gaji da godemah Allah daya bani ke a matsayin matata bah.
Murmushi XEE tayi da Qara kusanta kanta gareshi Tace Kullun addu’ata Allah yabarmu cikin qauna da aminci ya barmu murayu har qarshan rayuwarmu. Ya kashemu tare karya ‘dau daya yabar ‘daya Cikin damuwar SOO…
Rungumar abarsa KHAMIS yayi yana shinshinar qamshinta da cewa my luv kinako addu’a akan Allah yabamu baby
Tace hardako qarawa dame albarka sweetypie
Yace Madallah Amma Xan qara dagewa…
Muntsinarsa tayi Tace dame
Yace tunda kika mintsineni baxan gaya miki bah
Tace hmm bar abinka damah baso bake bah.
Shafa fuskarta ya hauyi Yace ‘daxo Aunty LUUVAH takira number naki baya shiga
Tace ni bamma san inda na jefah wayan bah
Tace takirani wai in gaya miki Aunty Saudat ta aihu dan haka gobe Kishirya in kinada lapia
Tace Ayya natayata murnah Sosai Allah ya kaimu.
Amiien Yace yana shafata kamar me shafeta da mai😀
Itako HAMEEDA tana kwance kan kujera bacci takeyi me da’di hankali kwance…..
FAWAS ya shigo falan yana qare mata kallo
tayi mai kyau Sosai Cikin shifar riga da wando
Ahankali ya durqusa a gabanta yakai tsaftataccan makinsa cikin nata Yana tsotso ahankali ahankali
Aiko tabu’de ido ahankali tana tana kallansa
ganin hakan yasa ya janye kansa Yana dariya Yace nasan dan kinji motsinane kika wani rufe ido ba bacci kikebah
Murmushi tayi Tace hmm sannu da dawowa
Yace yauwa. Watoh kinbarma Momy Ahmad kinxo nan kinata hutawa da jiran mijinki ko
Tace Kasan aiki da nayi ‘daxo ne😠
Yace toh ‘dan sake fuskar mana karkisa in tsorata
Hararar wasa ta aika mishi da ita Tace idan kana so na sake fuskar saika goyani
Yace ba damuwa indai bedroom zankaiki ai ba matsala
Harararsa ta qarayi Tace kai ko
A shagwa6e Yace Allah YAYATA…..
Tashi tayi yayi goho ta’dane bayansa
Aiko yatashi yayi bedroom da ita
Bayan Komai ya kammala ne yake gaya mata yayar RAMADAN Saudat ta’ahu
Dake damah HAMEEDA nasan fitta sai Tace yanxu xamuje
Yayi Murmushi Yace aa sai gobe Aunty XEE xata biyo miki saiku sami Aunty LUUVAH
Tace OK Allah ya kaimu
Amiien Yace da qara matseta jikinsa yana bata wasu sirrika.
.
***
Washe gari takama Monday SAILUBAH tagama kintsawarta ta shirya yaranta gwanin ban sha’awa
Khairat na goye da KAULAT
XEE da HAMEEDA suka shigo.
SAILUBAH tayi Murmushi Tace Allah yasa mungama shiri dasai kunyi xaman jira.
HAMEEDA tayi Murmushi Tace Aunty ina wini. SAILUBAH Tace lapia lau HAMEEDA Ahmad na baccine. Tafa’da tana mai kallansa a hannun XEE. Tace eh tun agida nalura yanaji akan hanyarmu taxuwa kumah yayi.
Barka da ranah ‘Yar Uwa. XEE tace da SAILUBAH hakan
Murmushi SAILUBAH tayi Tace abarka dai. Ya Qanin nawa
Tace hmm qani ko futunanne
SAILUBAH Tace ai duk futunar KHAMIS baikai RAMADAN bah
Murmushi tayi Tace ai futunar RAMADAN ta musammance….
Kar6ar KAULEET HAMEEDA tayi tana cewa toh mujenku Aunty naxaqu najini Cikin taro
Dariya XEE da SAILUBAH sukayi mata kawai dan tun ba yau bah. Sukasan HAMEEDA da San taganta Cikin mutane damuwarta ata hira…..
Sun sami Saudat da Santalelan yaranta
Ta kalli SAILUBAH Tace ikwan Allah kenan
XEE Tace wani abu
Tace ai dole ince ikwan Allah dan banta6a tunanin xan haife cikin nan bah nayi tunanin farkawa Xanyi injini ina Allah rabbi😀
HAMEEDA Tace meyasa cikace haka
Saudat tamaida kallanta ga HAMEEDA Tace saboda sharrin kishiya HAMEEDA. Naga abubuwa kala kala
SAILUBAH tagyara xamah Tace me kuma ya faru.
Tace hmm sanda nasami cikin nan Kinsan XEE Tace karna sake tagani harsai yayi wata shidda
Da wiya da wahanah nadinga 6oyeshi dan kinsan nabari yasani toh kamar tasani ne
Yana shiga wata bakawai bala’i ya qaure atsakaninsu wai ya munafunceta Yace baxai ta6a kusantata ba ammah yaxago yayimin ciki
Kinsan dake agabana take wannan furucin ko qala baice mata bah
Haka taqaraci xaginsa dacin mutuncinsa taxari gyale tabar gidan
Daga baya bansan me yace mata ba nagadai sundawo normal. Saidai yayi min qaura Sam baya kallan shashina kamar dai yanda yayimin ina Amarya
Sannan nida ita in muka ha’du da juna Wlhi gani nake a kwayar idanta tamkar ta cakamin wuqa dan nunumin tsantsar tsana
Haka dai nadinga lalla6awa har jiya dana qudah tayi ram dani
Abinka dana fari bansan Komai bah nakira wayoyin momy a waya bata ‘dauka bah Ashe tafitoh tamantasu agida
Nakira Ki dan nace miki kice Innah Yalwa taxo bana jin da’di kemah najiki shuru
Sai kawai nanufi shashinta ina CE mata dan Allah tatemaka min cikina nayimin cewo dadai sauransu
Kinsan metamin😒
XEE da HAMEEDA sukace aa.
Tacigaba da fa’din cemin tayi inje part ‘dina gata nan xuwa…
Banyi musu ba
da qar da axaba na qarasa part ‘din nawa
Sai ganinta nayi da kasko ta tulin gaushi ta xubah barkono da citta hayaqin natashi takafah kaina a cikin kaskwan hayaqin nashigata ina wani maseefaffan tare Wanda tunda uwata ta haifan banta6a yinsa bah
Idona yayi jajawur hawaye na xubarmin kamar famfo
Amma dake tsinanniyace cewa takeyi sannu yanxu Xaki aihu. Tana fa’din hakan tana qara gumbu’da burkonan a gaushin..
Ke naji axaba tai axaba ga naqudah na cina ai bansan lokacin dana sume bah
Ni dai na farka naganni a asibitin Su RAMADAN wani doctor nayimin sannu
Daga bisani yayimin wata allura me atsabah
Ai banfi min biyar bah na aihu
Saida nasamu nutsuwata Momy take cemin ai ina sumewa ita kuma tana sallamah a falonah tare tunaninta ko gobara CE tatashimin a falo
Amma ganinah qasa sumammiya ga shegiyar a gefe fuskarta nanne’de da wani yadi dan kar hayaqin ya cutar da ita shine yasa Momy sakin qara da salati.
Tuni taficce harda qarawa da gudu
Momy Ko arikice tafara neman wayanta
Saidai taji wayam ta barosu a gida
Haka tafita waje tanemo temakwan mutane shine fah suka saka mata ni a mota mukayi asibiti
Shine da aka sallamemu yau Momy Tace toh baxan komah gidan nawa bah mukayo nan……
Jan numfashi SAILUBAH tayi Tace tab😳
lalle kinga mutuwa Allah ne yayi da sauran rayuwarki
XEE Tace tab
Lalle wannan tacika mara imani
HAMEEDA tagyara xamah da ‘daga hannunta samah Tace Allah naroqeka kamin rowar kishiya.
SAILUBAH Tace bake ka’dai ba hardani😬
XEE tawaro ido Tace kunmanta dani ne
Saudat tayi Murmushi Tace hmm Allah dai ya xa6a mana abinda yafi alkairi
Amiien XEE Tace
SAILUBAH Tace kemah ai bai kamata abarki haka ansar kina da ciki. Kuma ga irin xaman da kukeyi bah.
Yakamata abaki wani yadinga kula dake saboda wannan ranar
Saudat tayi Murmushin Takaici Tace Dady ne duk yaqi bamah lamarin nawa fawa
Amma banda haka da tuni Komai ya canja. Da anyi magana sai kiji yace mah Momy shi ya Aurar dani dan haka bashi da damar shiga lamarin gidan Aurena
Amma ai bakiga yanda ransa ya 6aci jiya ba
SAILUBAH Tace aiko yanxu kin gamah da wannan wahalalliyar rayuwar xaman Auran naki.
Tace hmm bara dai nayi arba’in naga wane mataki xasu ‘dauka
XEE tajah tsaki Tace ni wallahi xaxxafar xuciya gareni inda nice da taki Wlhi sai dai muci uban juna danko me kikamin saina ramah
Saidai bamusan me hakurin naki yake nufi bah
Insha Allah xai xame miki alkairi
Allah yayi miki sakaiya cikin gaggawa
Amiien Saudat tace
Jikin SAILUBAH da HAMEEDA ko sanyi yayi
Haka suka dinga tautauna labarin. Daga bisani XEE da HAMEEDA sukayi gida
Xuwa can SAILUBAH tashiga gidansu
Ta6ata lokaci Sosai Suna hira da Kakah
Sai dare RAMADAN yaxo ya ‘dauketa sukayo nasu gidan
Ahaka akayi sunan yaran Saudat kyakkyawa ko dashi Nazir.
***
Kwana uku da sunan Saudat
Sauri sauri gudu gudu RAMADAN yakeyi dan yaje ‘dauko junior dan Saura minti biyar jirgin nasu ya sauka
SAILUBAH Tace pls mana Qanina kabi Komai a hankali
Yace Wlhi Auntyna naxaqu naji ‘dimin jikinsa.
Tace inkabi dai asannu ai xaka ji ‘dimin nasa ne…..
Kiss ya sakar mata bayan tagamah saka mishi takallami
Yace mu ha’du a gidansu Dady
Tace aa yanxu fah nadawo 😳
Yace pls mana Auntyna muha’du acan dan Allah
Bayanda xatayi dashi haka Tace toh
Aiko yana futa tasa Khairat ta’dau KAULAT suka tarkata da Innah Yalwa dan kumawa gidan kamar bayanxu suka dawo bah
RAMADAN kenan saida yaji jikinsa a jikin junior hankalinsa ya kwanta
Ba RAMADAN bah. Hatta Dady ya hango kyau da wayewa nutsuwa kwarjini haiba da junior ya qarayi
Sosai ‘Yan uwan biyu suke maqale da junansu gwanin ban sha’awa
Ahaka suka iso gida Wanda momy tayimah junior kalolin girki kala kala Wanda SAILUBAH tatayata
Sosai junior yaji da’din dawowarsa Amma yana ido hu’du da SAILUBAH hankalinsa ya tashi
Dake Komai ya ratsashi na wayo da dabaru haka ya danne suka gaisa
KAULEET da KAULAT na kan cinyoyinsa Dady nayi mishi dariya.
Momy Tace eh Lalle sunga ubansu banda haka wa’yannan yara dawa suke yarda
da wani kwala kwalan idanuwansu agun
Murmushi junior yayi Yace ai nawa sukayo. Inba kishi kike karsu kwace miki Dady ai idansu tamkar Mara yake
Dariya Dady yayi
Momy Tace wane Su da kwacemin miji aina fasa kan ‘daya da ta6arya….
Dariya dukkansu sukayi……
KHAMIS da FAWAS suka shigo cikin ladabi suka gaida Dady da Momy
FAWAS Yace sannu da dawowa nayi murna da dawowarka
KHAMIS Yace nimah haka
Junior yayi Murmushi Yace dafatan nasameku lapia SAMAREEN BANAH
Dariya Senior RAMADAN yayi Yace ai kaima kana Cikin mu SAMAREEN BANAH. Murmushi ya qarayi Yace ainaku SALAN ne yake daban dana sauran SAMAREEN BANAN…….
Haka abin yake dan Aunty Rahamat mah tace haka
Dariya sukayi
Dake angyara shashin RAMADEAN na dah anan junior ya yada xango. Yana qaremah ‘dakin kallo dan Komai a gyare yake…
Murmushi yayi daya tuna SAILUBAH lokacin data xo saka mishi kyenkyaso….
FAWAS Yace murmushin me kakeyi
Yace hmm rikicinah da Aunty… Luuvañku…
KHAMIS yayi Murmushi Yace na batun kuliya…
Yace har yanxu tana tsoranta ne
RAMADAN Yace kai kadena tsoran kyenkyaso ne
Yace aa Wlhi har yanxu ina nan da tsoransa😳
KHAMIS Yace toh ai itama har tamutu baxata dena tsoranta bah
FAWAS Yace gaskiya kam. Dan tayi nisa a tsoranta…
**********
Hmmm kwananmu tafiya yake jama’a mu aikata kyakkyawa arayuwarmu
Mudena aikata sa6o
Mu kalli abinda da Allah yakeso
Mubar abinda Allah bayaso
Rayuwar da xamu barta mexai kawo aikata mummunan abu
Mun sani lokacinmu qanqanine mexaisa baxamuyi amfani dashi wajan aikata kyawawa bah
Yanxu yanxu xamu tashi xuwa lokaci qanqani sai kuga har ranah ta fa’di
Shin bamu lura da yanxu xamu rabu da mutum anjima muji babu shi😭…..
*******
Bayan shekara biyu da rabi da dawowar junior
Komai ya faru dasu na da’di da kuma sa6anin hakan
Dole suyi hakuri da junansu tunda Allah ya nufah sun xama abu ‘daya
Saidai maxajan nasu na matuqar qaunarsu
Tunda yanxu kai ya Waye ba boka ba malam xaki siye xuciyar mijinki
Har yanxu RAMADAN Yana tafiyar da rayuwarsa kamar yanda kuka sani da Auntynsa SAILUBAH
Yaransu sungirmah sunyi qafah sun qara kyau. Sai surutu kamar aku…
Sunfara xuwa skull da madarasa kagansu ba qaramin sha’awa zasu baka bah
KAULEET da KAULAT Kenan 😀
Haka FAWAS Sam baya wasa da 6acin ran matarsa HAMEEDA
Ahmed ya qirmah shima yayi kyau ansashi skull da madarasa gwanin ban sha’awa
Har yanxu Allah bai bata haihuwa bah.
Saidai duk binkice yanuna tana aihuwa sujira lokaci kawai
XEE takan xauna tayi tagumi Cikin damuwa
Yayinda MIJIN nata xai xare hannunta daga tagumi Yace ina sanki matata Karki damu da wani batun baby kedai kici gaba daji dani kawai. Dan inhar kikasa kanki cikin damuwa xan rasa nutsuwata
Takan rungumesa tare da shafah kansa Tace Allah kabarni da mijina Yace Amiien matata
Sam junior baya tare da budurwa Kullun cikin axumi yakeyi dan kare kansa daga xina tunda ayanxu bashi da abokiyar yinsa Shakira
********
SAILUBAH XEE HAMEEDA
Sun shirya xuwa gidan doctor Anisa Auntynsu ayanxu da safe cikin waya
XEE Tace subari sai gobe
HAMEEDA Tace toh Allah ya kaimu
SAILUBAH Tace sai kubiyo tanan mutafi….
Junior RAMADAN yana xaune a office ‘dinsa yana yimah wata mata bayani akan cutar kansa dake itace take damunta
Fa’di yake itadai wannan cutar qirqirarta akayi dan awannan xamanin namu tafitoh..
Matar tawaro ido Tace yanxu doctoh ana iya qiqirar cuta kuma har taya’du ga al’umah.
Yace kwarai da gaske. Dan asalin H:I:V qirqirarta akayi
Wlhi akwai maganinta amma sam turawa sunqi bada ha’din kai sufitoh da ita
Tace meyasa Yace soboda inhar suka futo da ita kanfanoninsu sundena yin ciniki kenan
Haka wannan cuta ta kansa yanxu in kikaji biliyoyin da suke samu wajan bayar da magani abin xai baki mamaki
Tace mudai turawannan sun cucemu
Murmushi junior yayi Yace cewa sukayi munyi yawa mutanan Nigeria kingako dole sudinga turo mana da cutuka kala kala
Tace Allah ai yafisu
Yace musashi kawai agaba shi xai mana maganinsu….
Bayan tafuta ne. Ya hau shirin dawowa gidah…
Xai shiga motarsa kenan…..
Doctor ina maganah
Yaji amfa’di hakan
Ahankali ya juyo cikin sanyayyiyar murya Yace ina jinki doctoh
Maryam tayi dariya Tace nima yau naxamah doctor
Yace eh tunda kina tare dani
Tace muryarka me da’di Wlhi
Yace haka takima.
Ina buqatar hutu kitemakeni inje gidah yanxu na sami nutsuwa kona minti biyu ne
Maryam Tace dama CE maka kawai Xanyi sai Allah ya kaimu
Murmushi yayi Yace nagode da nuna kulawarki dafatan yau xakiyi ‘dan mafarkina
Waro ido tayi cikin mamaki Tace insha Allahu
Juyawa yayi ya shige motarsa ya bata wuta…..
Maryam shuru tayi dabin motar da kallo
Maryam dai tana ‘daya daga cikin ma’aikatan asibitin
Lokacin da junior ya fara xuwa asibitin tana kallansa soyayyarsa tacika xuciyata…
Dan haka data lura miskiline saita dinga shige mishi
Ta lura halinsa ba ‘daya yake Senior RAMADAN bah. Dan shi yana ‘dan wasa da mutane haka
Amma banda junior dan inkaji maganarsa toh yana yima marasa lapia bayani ne
ya bata wahala Sosai kafin ya fara amsa gaisuwarta
Saida suka da’de a hakan tagane yana da ‘dan sauqin kai 👌🏻
Toh yau Yace tayi ‘dan mafarkinsa me hakan yake nufi
Shuru tayi. Can Tace Allah Kasa yafara sonane.
Shiko Junior yana xuwa gida yayi wanka da gyara kansa yayi kyau Sosai
Kallan agogo yayi yaga Saura minti ashirin akira sallar magriba.
Dan haka ya’dan kwanta Yana naxarin Maryam….
Shidai kallo ‘daya yayi mata ya gano soyayyarsa cikin kwayar idanta
Yanxu kam yana buqatar mace tare dashi baxai iya cutar da kansa bah
Dan wacce xuciyarsa keso tayi mishi nisa
Yana ganin kawai ya kar6i soyayyar maryam dan tayimai
Kallo ‘dayan da yayi mata ya gano tatara abinda yake so ga matar Auransa
Murmushi yayi daya tuno da le6anta👄
Washe gari dayaje asibitin nasu bai ganta bah
Sai yafara tunanin lafiya kuwa…..
Yana yimah wata scanning Yana tunaninta
Bayan futar matar yanasa ran shigowar wani sai kawai ya ganta ta shigo
Cikin wani hali haka na sO Tace ina kwanah
Sosai ya tsaida idansa akanta da murmushi kan fuskarsa Yace lafiya lau
Kinsa nafa’da tunani Ku ba lafiya bah dan banganki bah
Murmushin da’di tayi Tace lpy lau kawai dai na makara ne
Bai qara kallanta ba ya maida hankalinsa ga wani rubutuh
Tace toh sai anjimah
Still ya bata amsa da cewa muyini lafiya batare daya kalleta ba
Koda yamma tayi ya tashi tafiya tana waya lokacin
Dan haka ya shigewa motarsa kawai yayi ya tadata
Misalin qarfe takwas ne na dare yana danne dannansa a laptop Senior RAMADAN ya shigo ‘dakinsa nasa yana cewa kai gauro nayi maka mata
Junior yayi Murmushi Yace Allah yasa tatara abubuwa kamar Maryam
Yace eh toh dake ban gane maryam ‘dinba baxan iya cewa eh bah
Yace toh wacece
RAMADAN yayi murmushi Yace Kasan wata Yusra ‘Yar Dady Auwal ta Abujah
Yace nasanta Amma badai ita bace dan karka wani wahalar da kanka abanxa banasan Auran xumunci kuma samma batayi min bah
Yace aiko itace kuma tayi
Pls kasota dan Wlhi nasan xata sota
Tashi junior yayi ya gallama RAMADAN harara Yace bata min bah dan rawar kanta yayi yawa.
Da dai na Aureta gwara najira Khairat taqara cika inhar Auran xumuncin kakeso nayi
Murmushi RAMADAN yayi Yace Khairat ai yarinya CE
Kamallaketa ba qaramin wahala xaka bata bah. Dan baxata iya ‘daukarka ba
Murmushi junior yayi ya jefeshi da filo yana cewa da Allah Malam barnan.
Gadai kira na shigowa wayarka nasan kuma matarkace katafi kafin zuciyarta tayi xafi tashirya hukuntaka
Dako sauri RAMADAN ya xaro wayar tasa dake gaban ajjihunsa na rigarsa
Auntyna ganinan xuwa magana muke da Dady
Yana fa’din haka ya kashe wayan
Junior Yace nine Dadyn
Yace aa nafa’dine dan nakare kainah
Murmushi junior yayi Yace Wlhi nayi Aure baxan ta6a yimah matata qarya ba
RAMADAN Yace koh
Da sauri Yace eh mana shuru RAMADAN kawai yayi mai ya fitta😀
Bayan futar Senior RAMADAN
Junior ya gamah dukkannin abinda xaiyi dan haka ya hau online Yana ganin abubuwa wani yabashi dariya wani tausayi wani Takaici. Can daya gaji bacci ya ‘daukesa…..
Shafa SAILUBAH RAMADAN yakeyi yana wani mammaqaleta Yace wai meyake damunki ne kwana biyu Auntyna
Murmushi tayi Tace Wlhi nimah ban sani ba RAMADAN. Amma ji nake gabana na fa’duwa haka kawai ga wasu mafarkai da nakeyi akanka RAMADAN bansan dalili bah
Murmushi yayi Yace haka KHAMIS Yace min ‘daxu wai yana yawan mafarkaina yanxu Amma ya rasa ganewa ni ne Junior…..
Qara rungumarsa SAILUBAH tayi Cikin so da qaunah Tace nimah haka. ina sanka mijinah
Kissing ‘dinta ya hauyi yana cewa nima haka matata……..
Wani gigitaccan mafarkin Senior yayi Wanda ya bala’in rikitashi ya tashi afurgice yana cewa no brother no brother….
Duk junior ya rikice ya lalubo wayarsa duk da yaga qarfe 3:30AM na dare hakan baisa ya fasa kiran ‘dan uwan nasa bah……
RAMADAN na maqale da SAILUBAH Suna baccinsu hankali kwance yaji wayarsa na ringing
Yana tashi ya kalli agogo yaga toh 3:30am ya duba wayar tasa. nanin junior yasa ya ‘dauka da sauri yana cewa lapia ‘dan uwanah…
Rumtse ido junior yayi tare da sauke ajiyar ZUCIYAH Yace lapia brother da fatan kana lapia ba abinda ya sameka
RAMADAN yayi Murmushi Yace ba Komai ‘dan uwana lafiyata qalau nake. meya faru
Junior ya ‘dan jingina da filo Yace mafarki nayi dakai brother ya tsoratar dani Sosai
Murmushi RAMADAN ya qarayi Yace ba abinda xai sameni ‘dan uwana ka kwantar da hankalinka kaji
Toh junior yace kawai
Bayan sun ajiye wayarne hankalin Junior ya kasa kwanciya dan haka sai kawai yayo alwa’ala ya fara lafula
RAMADAN ko shuru yayi ya fa’da tunani anya wani abu ba shirin faruwa dashi ya keyi bah
Matarsa tagayamai tana mafarkai akansa
KHAMIS mah haka yacemai
Gashi ‘dan uwan nasa ya kirasa yanxu a furgice yana gayamai..
Tashi yayi ya ‘dauro Alwala duk dako bai da’de dayin lafular ba gwara ya raya daran da xikirorin Allah da kuma karanta alqur’ani me girmah…..
SAILUBAH na kallansa kan sallaya kuma taji wayan da sukayi da Junior dan haka tatashi tayo tata Alwalan tafara lafulolinta kana taxauna tana tayashi xikirorin
Jikinta duk asanyaye tare da qaubar mijin nata…….
Washe gari laha’di ranar hutu ga ‘yan boko tashirya kanta da yaranta tafeshesu da turare
RAMADAN ya shigo falan yana Murmushi SAILUBAH Tace ina junior naji kace tare kuke
Yace eh yana motah da alamah akwai abinda yake damunsa sam narasa gane kansa….
Ya qarashe da rungumarsu KHAULAT Yana jin qaunarsu cikin aransa
Tace hmm nidai haka nake jina wani iri yau….
Murmushi ya qara yi ya mannama yaran nasa kiss Yace toh kuje ‘dayan Dadynku na mota yana jiranku.
KHAULAT Tace Yauwa xai kaimu gun wasa ko. RAMADAN Yace eh
KAULEET ta kalli SAILUBAH xatayi mata magana Tace kuje dan Allah karsu cikani da surutu.
Da gudu sukayi farfajiyar gidan Suna ‘dagamah Innah Yalwa hannu da cewa Innanmu muntafi yawo da Dadynmu
Murmushi Innah tayi Tace ku tayomin da wannan abun
KAULAT Tace ice-cream
KAULEET Tace aa choculat ko Innanmu
Tace duk dai abinda kukaci dai
Junior yayi Murmushi da manna musu kiss Yace toh mun tafi Innah
Tace toh saikun dawo…..
SAILUBAH takalli RAMADAN ya qara qan qameta Yana cewa da magana a bakinki
Tace eh Amma na gayama ai
Yace banjiba qara gaya naji
Tace kamanta nagaya mah xamu gidan Anisa.
Yace kinsan yau ranar hutu CE kibani lokacinki pls
Murmushi tayi Tace gyaraka xanje yi.
Murmushi yayi Yace dame Tace da abubuwa da damah
Yace kamar sume…..
Bugar cinyarsa tayi tana dariya Tace kamarsu bakinka.
tashimin akan cinya
Yace saikin gayamin wane gyarane xan tashi
Tace ni kuma sai katashi zan gayamah
Qara gyara xama yayi Yace nasaba da wannan cinyar.
Wlhi ko tsufana baxan bar hawanta bah
Tace haka fah KAULEET Tace min jiya wai ita bana sata a cinya Amma inasa Dady😀
Waro ido RAMADAN yayi Yace kut😳 yaushe taganni
Tace jiya da futunarka take kanka mana.
Yace xan dena hawa akan idansu
Tace xandai dinga ankarai dakai dan ba sanin kanka kake Idan kana kanta ba.😉
Murmushi yayi ya kamah ha6arta Yace kixama me gaskiya aduk inda kike Auntyna
Hakan xaisa jama’a suqara sanki da qaunarki
Kiso mai sanki aduk inda kike Karki ta6a guje mishi
Ki dinga yawaita ibada da sadaka nuna farin hali.
Hakan xaisa kixauna Cikin nutsuwa tare da kamala da rayuwa me kyau
Kar kiyi wasa da lokacinki dan idan ya wucce ya wucce miki kenan har abada
Jan numfashi SAILUBAH tayi Tace meyasaka min wa’yannan xancikan awannan lokacin
Kwantar da kansa yayi a qirjinta yana wasa dasu Yace nimah jinsu kawai nayi a bakina
Yafa’di hakan da tashi yana cigaba da cewa tashi kiban nutsuwa my Aunty…
Bayan Komai ya wakana sun tsaftace kansu ya kalleta cikin so da qauna Yace mumah xamu wani gu
Dan haka sai kundawo kawai
Tace toh
Amma fah karka kalli mace
Dariya yayi Yace naganki da kishiyoyi uku acan fah😀
Tace can ina Yace can a aljannah😀
Murmushi tayi Tace ko acan bana buqatarsu .
Yace toh Wlhi Ki buqacesu dan dagaske nake😜
Baifi minti uku da fitta bah saiga XEE da HAMEEDA sunzo
Ba wani 6ata lokaci SAILUBAH taxari gyale da jajah Tace muje kawai
HAMEEDA tayi dariya Tace Ashe basai munyi xaman jira ba
Sanda suka shige mota SAILUBAH Tace tun ‘daxu nagama shirina ai
XEE Tace ina biyu nah
Tace suna can ga Dadyn su junior.
Tace natuna yau ranar hutu CE
Sirrikan mata Sosai Anisa tabasu nagani na fa’da Wanda ya sasu shiga farin ciki
Haka suka kar6armah Saudat mah
Akan hanyarsu ta dawowane HAMEEDA tadamesu da magiya akan suje gidan Saudat yanxun kawai
Ba yanda xasuyi da ita dan haka suka bi ra’ayinta
Sunsami Saudat na aikata aikatanta tana rera waqa
XEE ta ‘daka mata duka a baya tana cewa shegiyar baiwa kin samu kanki yanda kikeso
Murmushi tayi Tace XEE kenan kamah Kinsan da muna tare ban’isa inyi haka ba
SAILUBAH Tace Allah ya rabaki da qayah.
Ke sirrin Anisa muka kawo miki….
Da sauri Saudat tasaki Murmushi Tace kai haba
XEE Tace Allah. Gashi Ki gani….
Awa ‘daya suka ‘dauka kafin suka fara shirin barin gidan…..
Motoci biyu ne ke tafiya a nutse cikin nutsuwa
Senior RAMADAN FAWAS amota ‘daya.
KHAMIS sai Junior Wanda suka sashi agaba akan saiya biyosu amota ‘daya
Ba inda sukaje saigun ‘Yan matansu
Dan basu da lokacin xuwan daya wucce wannan ranar hutun…
Suna kan hanyarsu tadawowane suka ha’du da da wasu ‘yan mata uku
Sunci ado Sosai gasu yara Amma kallo ‘daya xaka musu Kasan idansu abu’de yake
KHAMIS ne ya ganosu dan haka ya ‘dagama motar RAMADAN hannu alamar ya tsaya.
Aiko ya tsaya duk suka fitoh Suna wani tafiya irin na nigoginnan😀
Junior da Neman magana yana daga cikin mota dan sam bai fitoh bah Yace haskensu na bilicinne karsu ru’deku dashi
KHAMIS yayi Murmushi cikin jin kunya
Wata Wasila acikinsu Tace wanene shi da xaice haskenmu na bilicinne……
Xuge glass Junior yayi da kallanta Yace qarya nayi…
Kurjininsa ne yasata maida amsar da taso bashi da kuma kallan Senior tana rayawa aranta bata ta6a ganin ‘Yan biyun da suka ha’du kamarsu bah.
Ganin yanda ta qurama Senior ido shiyasa shi matsawa kusa da ita yana aika mata da wani kallo
Tuni jikinta ya mutu tafara aika masa da kallan Luv….
FAWAS da KHAMIS ko tuni kowannansu yajah wacce tayi masa…
FAWAS Yace gaskiya ‘Yan mata kin ha’du kallo ‘daya namiki sanki ya cafki xuciyata. Murmushi Ummi tayi Tace kaima ka ha’du dan kallo ‘daya nayi maka nasan kana ‘daya daga cikin maxajan da kowace mace take mafarkin mallaka….
KHAMIS ya quramah Suwaiba ido tashi budurwar
Yace ina sanki pls kemah kice kina sonah Tace ko ban soka dan kyenka ba nasoka dan muryarka
Murmushi yayi Yace Allah ko. Tace Allah da gaske
RAMADAN ko cikin sanyin murya ya kalli tashi budurwar da ‘dan murmushi Yace kina Sonah
‘Daga mai Kai tayi cikin kunyar furucinsa
Murmushi yayi dan yasan dole tace eh dan yanda ta kafeshi da ido.
Murmushi mugunta Junior yayi saboda hango motar XEE da yayi daga nesa da alamah wuccewa xatayi….
Wani murmushin ya qara sakewa ganin idansa ya tabbatar masa Su ukun ne cif a motar
Ahankali ya kalli FAWAS yaga yanda ya kusanta kansa da budurwar tasa
Sannan ya komah da kallansa kan KHAMIS yaga yanda ya shagala yana xubamah yarinyar mutane kalamai
Ya dawo da kallan nasa kan Senior RAMADAN yaga dai bai kusanta Kansa da ita Sosai bah. Kuma da alama ba wani hirar arxiqi suke ba.
Murmushi ya qarayi Yace naka da Sauqi brother…..
Tun daga nesa qirjin XEE yake bugawa fat fat sakamakwan hango ‘dan mijin nata da tayi da mace
HAMEEDA ko daskarewa tayi tana addu’a a xuciyarta Allah yasa ba FAWAS ‘dinta bane ya kusa mannewa da wata mace😳
SAILUBAH ko Sam hankalinta baikai garesu bah dan waya take da Khairat tana gaya mata tayi Maza tasa direba yakai mata KHAULAT da KAULEET gida gatanan xuwa…….
Wani uban burki da XEE tajah ne yasa SAILUBAH kallan gabanta……
Me xata gani😳
RAMADAN ‘dinta da wata mace a tsaye irin tsayuwar masoyannan…..
Karab suka ha’da ido dan ba qaramin burki XEE tajah bah.
Da sauri RAMADAN ya koma Bayan budurwar yana wani qif qif da ido. Tsoro muraran ya bayyana a garesa……
Wasila tajuya ta kalli RAMADAN da mamaki Tace yaka 6oye a bayana kamar wani mara gaskiya
Ahankali Yace ke Auntyna nagani.
Tace wacece acikinsu
Dajin haushi yace ban sani bah
Agigice FAWAS yajah da baya cikin ki’dimewa
KHAMIS ko qamewa yayi yasaki baki ya quramah motar ido
Junior yana danna waya yana Murmushi. Ahankali ya kalli inda Senior yake aiko karab suka ha’da ido…
Sosai RAMADAN ya marairaicemah Junior kamar xaiyi kuka yana mirgina mishi kai alamar ya kawo musu ‘dauki
Murmushi Junior ya sakar masa har yana ‘daga mishi gira…..
Kamar yanda KHAMIS ya xata tashince xata fara fitowa hakance ta kasance
A fusace XEE tafitoh fuskarnan aha’de….
Dake KHAMIS bai ta6a ganin hakanba Wlhi da gaske tsoro kamasa yayi har yafara xargin matar tasace kuwa.
Wacece ita. Xee ta fa’di hakan cikin san ya bata amsa…..
Da in ina. Yace wlhi bansanta ba.
Murmushin takaici XEE tayi Tace Meenat ce…
Yace aa
Tace toh wacece
Yace narantse miki da Allah bansan sunanta ba…..
Murmushi suwaiba tayi da tsaida idanta akan XEE dan tayi mata kyau Sosai kuma tahango wayewa atare da ita. Ta maida kallanta kan KHAMIS tace aranta kyawawa dasu da alama Auntynsa CE. Dan haka ta maida kallanta kan XEE Tace sunana Suwaiba Aunty bai buqaci hakan bane shiyasa bai san sunan nawa bah. Ni kuma na barshi ne dan nasan baxamu rabu ba bangaya mishi sunana bah.
XEE ta gallah mata harara da cewa yace yana sanki ne…..
Da sauri KHAMIS ya girgixa kai cikin wani hali na tsoro yace aibance ina sanki ba koh😆
Shuru Suwaiba tayi da mamakinsa. Kafin tayi magana sukajiyo kukan HAMEEDA na fa’din….
FAWAS wannan CE Aymana….
Shima da sauri Yace aa
Tace dama Suna da yawa ne….
Nanma Yace aa
Shuru HAMEEDA tayi tana kallansa tana kallan Ummi wacce ba abinda HAMEEDA bata fita dashi….
Shiko duk ya shiga wani hali…
RAMADAN ko yana bayan Wasila Sam yaqi yarda yabar bayanta. Yanajin duk abinda yake faruwa😀 dan haka kafin axo kansa saiya fara salati…..
Gauuuu 😳 sukaji wani kyakkyawan mari ya sauka akan wata….
XEE FAWAS Ummi KHAMIS Suwaiba Junior RAMADAN duk idansu sauka yayi akan fuskar Wasila
Ahankali suka maida kallansu inda marin ya fitoh.
SAILUBAH suka gani gaban Wasila
Ashe itace ta sheqe Wasila da wannan xaxxafan Marin 😳
Cikin maseefa tanuna wasilan da yatsa dan ubanki meye ha’dinki dashi da xaki yarda kuyi irin wannan tsayuwar dashi…..
Ai RAMADAN naganin haka yayi saurin kumawa bayan matar tasa duk ya tsorace
Da furgicewa Wasila Tace duk da kinyi min kurjini Amma hakan bashi xaisa najuri kiqara marina ban ramaba
inba sO maixai kawo Qaninki kusa dani kigammu cikin wannan halin
Fau SAILUBAH taqara bata wani marin Tace naqara marinki kiramah.
Shuru Wasila tayi ranta ya bala’in 6aci tana ha’da ido da RAMADAN ya girgixa mata kai akan kartayi kuskuran aikata hakan….
Jiranki nakeyi ki ramah. SAILUBAH ta katseta…
Cikin sanyi Tace ina sanshi kuma nalura kinada matsayi agunsa baxan ramaba saboda sanshi da Allah ya jarrabeni dashi yanxun nan…
Baqin ciki ya qara cika SAILUBAH ta kalli RAMADAN da yake bayanta Tace yaushe ka cusa mata sanka
A shagwa6e Yace yanxu
Tace tana sanka kaima kana santa kenan..
Girgixa mata kai yayi Yace Wlhi tallahi Aunty banji santa araina bah ko ka’dan
Kamar SAILUBAH xata tsinkeshi da mari Tace xancan banxa kawai da bakaji Santa ba ai baxaka xo gareta haka bah….
Sosai ya shagwa6e mata kamar xaiyi kuka Yace Aunty kiyarda dani Wlhi Wlhi……
Sai ya kasa qarasa me xaice mata….
Shuru tayi tana kallansa
HAMEEDA ta maida kallanta ga KHAMIS aiko da sauri ya durqusa a gabanta Yace Wlhi YAYATA itace Tace tana Sonah kuma Ki tambayeta.
Harara ta gallamai Tace toh kai kuma sai kace mata me
Yace bance Komai ba😟…
Ummi ko Waro ido😳 tayi Tace ni nace ina sanka
Yace eh mana xan miki qaryane
Qara waro ido tayi da mamakinsa tama rasa me xatace
Murmushi junior yayi ya fitoh daga motar da yake…
Ahankali ya qarasa ga FAWAS ya tasar dashi yana qara sakin Murmushi Yace kai Auntys……
yaxaku furgitamin ‘Yan Uwa bayan nine nasasu yin Komai
Ninefah Nace sufitoh Su tsaramin ‘Yan matannan
Cewa sukayi ni qauro ne. Ni kuma nace qaryane dan ban isa Aure bah
Sai sukace wannan story ne
Ni kuma nace toh tunda haka ne sumin budurwa. shine fah naga wa’yan matan.
Kallo ‘daya nayi musu idonah yahau ruwan ido
Shin wacce xan xa6a cikinsu
Ganin halin dana shiga shiyasasu cewa xasu xa6amin ‘daya daga cikinsu
Sai KHAMIS yace kowa yafitoh yanuna sa’arsa akaina
FAWAS da brother basuqi ba….
Haba Aunty HAMEEDA da girmanki kisa kuka haka wiwi….
Yaqarashe maganar da kallan XEE da cigaba da cewa. Kemah Aunty XEE kinsan basa gabansa bare ya nemesu….
Ya fadi hakan yana mai qarasawa gaban SAILUBAH Yace meyasa bakimah brother ixiri bah bayan ke shedace baya Neman wata ‘ya mace Auntymu…
Kawai kin shararamah wacce takwanta min arai cikinsu mari
Ki kwantar da hankalinki Aunty Luuuvah dan ke ka’daice da brother kamar yanda Yace
😀😀😀
Sauke ajiyar xuciya SAILUBAH XEE HAMEEDA sukayi jin maganganun junior
Wasila da Ummi da Suwaiba ko basu gane xaurancan maganganun junior bah inji xuciyarsu da fa’da
SAILUBAH Tace sorry ‘yan mata kiyi hakuri kinji qanwata😀
Murmushi Wasila tayi Tace ba Komai Aunty
Ahankali FAWAS da KHAMIS da RAMADAN suka koma bayan junior cikin farin cikin kwatar dasu da yayi gun matan nasu
Senior RAMADAN Yace Auntyna meya kawoku layin nan kuma wakika tambaya
Kan tayi magana KHAMIS Yace Aunty XEE damah kina biyawa wanigu batare da kinda’da neman ixini bah
Kan itama tayi magana
FAWAS ya kalli HAMEEDA Yace badai ruwana dan duk matar da taqetare inda tacemah mijinta xata Wlhi a wuta take jefah qafarta😆…
Da Sauri Tace gidanfah Aunty Saudat mukaje ba wani gubah😳
Murmushi junior yayi Yace ko nanne ai baku tambaya bah
Tab gaskiya brothers kuna quqari dan indai nayi Aure matata tadena fita kenan….
Ahankali SAILUBAH tashige motar tasu HAMEEDA tabi bayanta XEE ma bayansu tabi kana ta tayar da motar suka bar gun
Sumah shigewa motocin nasu sukayi sukabar junior da ‘Yan matan baki sake.
Murmushi yayi Yace in baku wani haske
Ummi Tace gaskiya dan aduhu nidai nake
Murmushi ya qarayi da kallanta Yace toh matansu ne. Yau ‘daya nayi qarya dan nasamu ladan gyara auransu.
kuyi haquri dan Allah
Yana fa’din hakan ya shige motar KHAMIS damah jiransa KHAMIS ‘din yakeyi dan RAMADAN ya da’de dajan tasu da FAWAS dan haka yana shiga ya jata da gudun tsiya. Kamar yana tsoran karsu biyosu😆
Kut😳
Shine abinda Wasila Ummi Suwaiba suka iya cewa…..
¶¶¶¶¶
:::::::::::::::
Sanda suka xube a gadan Junior kafin RAMADAN Yace Allah ya Sha damu….
FAWAS Yace hmm naji basira
KHAMIS Yace aikam
Murmushi RAMADAN yayi Yace wai da yau na shiga uku
FAWAS Yace ka shiga uku ko na shiga uku dan duk abinda xan gaya mata ba yarda xatayi bah tunda tagani da idanta
KHAMIS Yace hmm Allah dai ya kyauta
Murmushi Junior yayi Yace haka Auntynka take da kishi brother
RAMADAN Yace ai dama dan ina kiyayewa ne. Ina fa’da mah tafi haka mah
KHAMIS Yace aiko nayarda da kake cewa tafi Aunty XEE Ashe da gaske ne
FAWAS Yace hmm nayi mamaki hakan
Sam matan nasu basu canjah musu bah
Shidai KHAMIS ba yabo ba fallasa XEE ta kar6eshi
Dake yasan kayansa shegen kallo yadinga aika mata dashi
Wanda yasa tabada kai
Haka FAWAS harda ‘Yar waqarsa yajemah da HAMEEDA.😀
Itako Tace aranta xanyi maganinka
RAMADAN ko da kalar dai daya saba xuwa mata da ita yaje mata
Saidai yana shiga falan ya tarar tana wanka gasu KAULEET Suna gun innah…
Dan haka ya tu6e ya shige toilet ‘din yana cewa Allah ya kama Auntyna…
Kallansa tayi a kunyace Tace pls fitta yanxu xan fitoh
Rungumarta yayi Yace kiyi shuru bakyau magana anan
Tace toh kafitta……
Ha’de bakinsa da nata yayi yana aika mata da wani shu’umin kiss
Daga nan Komai ya fara wakana….
************
Bayan kwana biyu
Innalillahi wa’inna’ilaihirraji’un😭
Abin ya farune yau da misalin qarfe biyu da rabi na ranah
————
RAMADAN ne yake shiri ya kalli SAILUBAH cikinso da qaunah Yace Auntyna kinsan wani abu
Tace aa
Yace jina nake yau wasai kamar anciremin wani Kaya me nauyi akaina
Cikin yanayin sanyi SAILUBAH Tace Wlhi yau tunda natashi gabana yake fa’duwa. Yace kin gayamin. Tace imma na gayama cemin kawai xakayi inyi addu’a bayan kuma tunkan kace nayi
Murmushi yayi da ‘danewa cinyarta tare da qura mata ido. Yana cewa karfah ki manta da abinda nace miki…
Tace me kenan
Kai hannunsa yayi ga breast ‘dinta yana wasa dasu tare da muradin buqatarsu talura da hakanne wajan ganin yanda yake lasar le6ensa
Tace kaji dani mana mijina. Futunarka tabara yawa. Na lura so kake kamin ciki a kwanakin nan
Bai saurareta ba sanda yasami abinda yakeso harda xarcewa Sannan ya rungumeta Yace nima haka kawai nake jin in dinga takura miki a kwanakin nan Auntyna
Kuma ina samun farin ciki Sosai akan hakan
Harararsa tayi da janye kanta tana cewa hmm kawai so kake in tsufah da wuri
Murmushi yayi Yace toh waye xai tsufar dake ‘din. Ina nine. Kinga kibar batun tsufah. Dan xan lalla6a dake ahaka tunda kin hana nayo miki kishiyoyi
Tace kayi manah
Yace aa😳
Amma dai Xan miki a aljannah dan in nuna miki su’din ba abin gudu bane abokanayan xama ne.
Turo baki tayi Tace ya isheka fah.
Da ‘da janyota jikinsa yayi ahankali yakai bakinsa cikin nata ya fara kissing…
Ta’dan xame kanta ka’dan Tace Wlhi kafara bani tsoro. Gayamin. me kake Sha akwanaki biyun nan
Marairaice mata yayi Yace babu Komai fah Aunty
Wlhi qarfin daga Allah ne..
Ba yanda ta iya da abinta sanda taqara bashi ha’din kai
Bayan Komai yayi daidai ne Yace Wlhi Auntyna kinada da’di ha’de da gar’di Sannan da xaqi..
Daban sameki matsayin matata ba da nayi babban rashi…
Murmushi tayi Tace tashi kayi wannan nayi maka wancan kaga lokaci na tafiya…
Yace gaskiya yau kamin dakyau yanda xan fitta tas dan jiya jiqa jiqa kikamin
Tace da gaske. Turo baki yayi gaba Yace Allah kikamin irin na jiya saina kai qararki gun Innah
Wata dariyace ta kwacemah SAILUBAH Tace yanxu saikaje kace mata nayi maka wanka baka fitta ba
Yace mexai hanah. Ke dai Ki qara irin na jiyan kigani man…
Ko awajan wankan bai barta bah
Sosai SAILUBAH tafara zargin wannan karan qarya shimfi’dad’diya Qanin nata ya gillah mata dan xuwa yanxu tatabbatar akwai abinda yasha
Yayinda shi kuma daya hararo xarginta sai kawai yayi Murmushi
Tana gyarashi ne Yace watoh Auntyn kiji tsoran ZUCIYAH dan muguwar abace.
Kin San ita a qirji take. Kuma aikinta isar da sakwo yake. Sannan kuma kai da kawo take.
Tana da hatsari Auntyna
Karda kibarta tasamu gu tafake
Karki yarda da mummunar shawarar da xata baki
Idanta aiko miki dashi kisoke
Idan kuma kika bari tasake. Wlhi xata kaiki ta baroki ne kawai Auntyna….
Da sauri sauri SAILUBAH Tace wai me yasa kakemin maganganu haka ne
Yace nima bansani bah. Dan maganar xuwamin takeyi a bakina in ban fa’da ba ayanda na lura damuna xatayi
Shuru SAILUBAH tayi
Yayinda ya qarasa gyara kansa Yana Murmushi Yace Wlhi Auntyna da ace xanga aljanna yanxu dako naturaki cikinta.
Dan kinamin biyayya
kina nunamin so
Kinamin duk abinda mace tagari take yima mijinta
Kina sani nisha’di
Kina shagwa6ani
Kina qaunata
Kina tarairaiyata
Kina bina
Kina San abinda nake so
Kina qin abinda bana so
Kina lalla6ani
Kina gamsar dani
Kina min da’di
Kina min xaqi
Kina min Komai batare da kin duba kin girmeni bah
Idan nace Allah yamiki albarka xai miki
Xaki qara sonah fiye da haka Auntyna….
Murmushi SAILUBAH tayi ta lakuce mishi hanci Tace idan naqara sanka yafi haka xaucewa xakayi..
Dariya yayi Yace musamman idan kika qara nunamin so a gado na tabbatar haukacewa xanyi😀
Tace ni kuma mutuwa Xanyi. Idan ko ban mutu ba. Na tabbatar indai kayi wannan haukar sanadin haka toko Saidai in dinga kulleka a anan ina lura dakai
Shafar fuskarta yayi Yace Lalle dana da’da xama ‘dan gata.
Sai kawai idinga kallan wa’yannan abubuwan wa’yanda futunata bata sasu jirkicewa ba. Sai da’da tsayawa kyem da sukeyi kamar bayan baiwar da Allah yayi musu kina qara gyaramin Su
Kallan breast ‘dinta SAILUBAH tayi kana ta kallesa Tace kana bani kunya Qanina
Yace ai😳
Wai har yanxu bancire miki ita bah
Tace mefah
Yace ita kunyar
Juya idanta tayi gwanin ban sha’awa da kama hannunsa tayo dashi falo tana cewa muje kar Junior ya harareni inmun ha’du Kasan na lura haushina yakeji duk ranar da yaga ka makara
Yace shareshi kawai. Dan baiyi Auran yaji bane. Inda yayi na tabbatar saiyafi kowa a garin kano makara dan ba abinda xai hanasa manta kansa
Murmushi tayi xatayi magana wayarsa tahau ruri….
Da sauri ya ‘dauka ganin Dady Yace Dadyna
Murmushi Dady yayi Yace kana dai lapia my son ko. Yace lapia Dady. Yace toh Madallah
tunda natashine bayan nayi wani mafarkinka gabana yake fa’duwa akanka pls ka kula da kanka dakyau kaji
Yace Insha Allah Dady Amma kayi addu’a dan Ba komai
Musamman yau dana tashi da wani farin ciki wanda ban ta6a jin irinshi ba.
Dama jiyane da sai ince nima naji fa’duwar gaban
Yace toh Allah ya shige manah gaba my son
Sannan ka gayama SAILUBAH Abbanta bayajin da’di taxo ta dubashi Yace toh da kashe wayan yana kallan matar tasa Yace sai hakuri Abban mu baya jin da’di xanso ki shiryo yanxu in saukeki a gidan
Tace lokaci ya qure my baby. Kaje ga asibiti kawai insu KHAULAT sun dawo daga skull mah tawo
Yace kina ganin ya dace Tace karka damu ‘dan Qanina kaje kawai
Kiss ya sakar mata a baki Yace bana San ko ka’dan nayi nisa dake Amma idan natuna mutuwa sai kawai na kawar da hakan daga rainah
Murmushi tayi Tace ina fatan mu mutu tare yace hakan baxai yuhu ba
Tace toh ina addu’ar Allah yasa na rigaka mutuwan
Yace ni kuma ina fatan Allah yasa na rigaki danya barki Ki tarbiyartar min da ‘ya’yana
Jan numfashi tayi Tace muje pls karka sani cikin tunani
Tafa’di hakan da jansa xuwa mota
Sanda ya shiga da kunnata kana yayi
Murmushi da ‘daga mata hannu ya ficce daga………….
Direct gun Innah Yalwa tayi suka fara yira tana gaya mata xataje gida anjima dan Abbanta baya jin da’di.
Da 12:40pm junior ya shigo dasu KAULEET gidan ya gaida Innah yana kallan SAILUBAH Yace toh ni natafi
Murmushi tayi Tace Allah ya saka
Amiien Yace da ficcewa
Shirya yaranta tayi sukayi gidan nasu
Tasami ko Abban nata Yana jin jiki Sosai
Saidai jikinta ya qarayin sanyi da taji nasihar da yake mata
Hmmmmmmm
KHAULAT CE tayi kitchen Cikin shammaki irin na yara taje ta haye kan wani qaramin table ta kunna gas Wanda ta qure volume ‘dinsa yake fitta da fawa
Sai kuma tasaka tukunya akai tana dariya wai ita adole xatayi abinda mamanta takeyi Wato girki……
Daga can falon Abban SAILUBAH ta kwalla mata kira da KHAULAT me kikayi a qasa 6arnah
Da sauri ta sauko ta tafitoh ta haye stab ‘din tana cewa Momy abinci Xanyi
Dariya SAILUBAH dah khaka da matar abban nata sukayi har abban ya murmusa shima……
Khairat CE tashigo tana cewa toh kuxo muje shan ice-cream ‘din da nasiya muku
KAULEET ta maqale kafa’da alamar aa dan tasan itace take kaisu madarasa…
Kuma Sam ita bataso
Khairat Tace bafah makaranta xamu bah.
Murmushi khaka tayi Tace jeki KAULEET kinji
Anci sa’a taje ganin ‘yar uwarta taje
Haka Khairat ta fita dasu……
Batafi minti biyu da fita bah aka kawo wata wuta me mugun fawa…..
Senior RAMADAN ne ya fitoh daga office ‘dinsa da wani gudu Wanda tunda yake aduniya bai ta6a yin gudu irin wannan ba
Jama’a na ganin gudun sukasan ba lapia bah
Kamar ance Junior ya kalli window kawai sai yaga gudun da Senior yake
Da sauri ya fitoh yana binsa yana tambayarsa lapia brother😳
Cikin gigita Senior Yace gorabara ‘dan uwa xata kashemin su…
Yana fa’din hakan yaja motarsa da shegen gudu yayin da junior yabi ba yanda da nasa gudun motar
Ma’aikatan asibitin ko nan take hankalinsu ya tashi
Wutace takeci Sosai agidan nasu SAILUBAH Wanda ana bata ruwa tana qara tashi
Garin yaya ya akayi 🤔
Duk yanda Senior yake kuka da tsalle jama’a subarsa ya shiga ya cetoh ran Matarsa da mahaifinta khaka mamah Amma sun hanasa….
Kuka yake yana fuxge kansa burinsa ya shiga Amma sun masa kyakkyawan kamu
Ahaka Junior ya iso gun yanda yaga wutan na tashi abin ya tsoratar da shi Sosai
Dan haka komawa baya yayi dan yasan idan yabi ta hanyar da Senior yabi dan shiga gidan ba shakka rukwan da suka masa shima haka xasu mai dan karya shiga……
Dan haka Sosai ya koma Bayan ya tawo da wani mugun gudu….
Yanda ya tawo da gudun kokai Waye saika kauce
Aiko Jama’an sun kauce masa.
Haka ya bugi kofar get ‘din wanda taficce nan take
Ganin hakan yasa Senior ham6arai ha6ar wayanda suka riqeshi
Aiko nan suka sakeshi yashige gidan da gudu…..
duk neman junior baiga SAILUBAH bah
Amma yayi nasarar fitoh da Kakah
Dan Abban nata ya rigada ya cika da wuta tacishi sosai hakama Matarsa mamah.
Kuka senior yasa yana cewa Auntyna pls ki fitoh kina ina.
Kukanta yaji a saman abbanta aiko da gudu ya haura saman yana auntyna auntyna auntyna
SAILUBAH na maqale bayan wani furiji tana kuka Sosai numfashinta na fitta daqer jin muryarsa yasa tayi yunqurin dafashi ta baya.
Yana juyowa ya ganta aiko ya kamata Suna shirin barin ‘dakin Junior yashigo haka suka fitoh tare kamar gaske Saidai Su binyun sun sami nasarar fitta daga falan shi na qarshen ne wutar ta kuma tashi dashi kamar dama jiran fitan SAILUBAH da junior takeyi
kan Senior RAMADAN na kowa ya fitta daga falan wutar tatashi da mugun fawa dashi
Da sauri junior da ita suka juyo afurgice 😳😳😳😳
ganin yanda wutar tatashi da RAMADAN shiyasasu mutuwar tsaya……..
Auntyna dama nagaya miki ina fatan in rigaki mutuwa fata nagari gareku
‘dan uwana matata yarana KHAMIS FAWAS Ku aikata alkairi a rayuwarku
RAMADAN na kowa ya furta hakan Bayan wutar tayi mishi mugun cafka
Wani ihu SAILUBAH tasake Wanda yasata sumewa nan take😭😭😭
Junior ko fuxgar robar ruwa yayi a hannun wani ma’aikacin bada ruwan ya fara kashe watan jikin Senior a ‘dimauce……..
😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭 hmmmm rayuwa kenan. Yanxu yanxu kana tare da mutum xuwa anjima sai kaji babu shi
🇰komai ya faru awannan lokacin kamar yanda wutar tayima Senior RAMADAN kamun kaxar kuku haka wani ikwan Allah sai kuma ta’dauke cak
abinda yaba mutane mamaki kenan
Da gudu Junior yayi gunsa cikin kuka da ‘dimaucewa yake fa’din pls brother karka min haka mana….
Katuna bamu da Uwa bamu da ubah duk sun tafi meyasa xaka bisu bayan Kasan yanxu ne muke da buqatar junanmu…..
Karka min haka brother pls karka mutu ina sanka pls pls pls brother…..
Ya kece da wani kuka me dagula ran masoya😭…..
FAWAS da KHAMIS ne suka shigo falan Cikin tashin hankali Ganin RAMADAN nasu haka baqaramin rikicewa sukayi vah
Ahankali KHAMIS ya sulale ya xube anan alamar sumewa yayi
Ba abinda FAWAS yake jira shima nan ya xube sumamme….
Haka aka shiga watsa musu ruwa Amma ko gixau kamar SAILUBAH
Ba 6ata lokaci akayi asibiti dasu Su hu’du………
[6:58PM, 13/02/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele:
* * * * * * *
Minti Ashirin FAWAS da KHAMIS suka ‘dauka afin suka farfa’do akan idan iyayansu da matayansu
idansu jawur musamman XEE….
Kamar yanda FAWAS ya fashe da wani gigitaccan kuka haka KHAMIS ya fashe dashi
To nima Rahamat xuciyata a jagule take bansan yaxanyi gurin gano muku wane xafi da ra’da’di xuciyoyinsu suke ba😭
XEE dai batayi yunqurin lallashin mijin nata ba. Kamar yanda iyayansa mah basuyi wannan yunqurin ba. Sadai yanda yake kuka haka itama take tayashi idanta akan RAMADAN
HAMEEDA na Cikin hawaye danko ba Komai tasan matsayin RAMADAN axuciyar majinta
Tasan Waye dan ita kanta tayi addu’ar dama ace tare xasu qare rayuwarsu
(Rayuwar kenan RAMADAN Yace mu aikata kyakkyawa arayuwarmu danya xamar mana madubi ranar da muke gaban mahaliccinmu😭)
Kamar yanda Dadyn nasa ya yanke jiki ya fa’di lokacin da yaji gobarai haka Momy mah tayanke jiki tafa’di
Toh yanxu duk gasu gabansa bayan aune aune da likitoci sukayi dan ganin sun sami kansa
Ahankaki ya bu’de idansa ya sauke akan kowa da yake ‘dakin
Cikin wani sanyi wanda basu ta6a jin muryarsa tayi irin wannan bah Yace naga kowa ‘dan Uwa banga Auntyna bah
Hawaye ya xubuma junior ya riqe hannunsa Yace batasan inda kanta yake ba brother…
Runtse ido RAMADAN yayi kana ya bu’de a hankali Yace xaka riqemin ita Amana zaka bata kulawa saboda Allah. Xaka sOta saboda qaunar da tanunamin.
Xaka nunama ‘ya’yana cewa basu da uban daya wucce kai
Xaka riqe FAWAS da KHAMIS kamar yanda nariqesu tamkar jinina saboda Allah…..
Xaka matar da Dady da momy cewa zasuyi rashina
A qarshe ka ‘daukar min alqarin duk wa’yannan cancika nawa xaka cikamin………
‘Daga mishi kai junior yayi cikin wani kuka wanda ya kwace mishi Yace Xanyi Xanyi duk abinda kace brother baxan tsallake ko ‘daya ba
Murmushi RAMADAN yayi ya kalli Dadynsa da Momy wa’yanda kawai suke hawaye Yace nayi muku biyayya iyayena xanso wannan kukan da kukemin ya koma addu’a gareni
murmushin dole Dady ya iyayi Yace my son bansan ya Xanyi bah
Nasoka fiye da Komai aduniya. Yau gashi inaji ina gani xaka barni….
Yana fa’din hakan ya ficce daga ‘dakin jin wani kuka dayaxo mishi…
Momy mah bin bayansa tayi
Haka iyayan FAWAS da KHAMIS ma xuciyoyinsu sun kasa ‘daukar jarumtar dan haka sukabi bayan Momy da nasu hawayan
Murmushi RAMADAN ya qarayi. Ya maida kallansa ga KHAMIS da FAWAS Yace ‘Yan uwana naso rayuwa daku sai dai hakan baxai yuhuba……
FAWAS ya kamah ‘dayan hannunsa Yace kai👈🏻 yanxu barin mu xakayi
‘Daga mishi kai yayi da maida kallansa ga KHAMIS Yace kai👈🏻 kadena kallona haka kona maka kama da LEEKITAN ZUCIYAH ne inxo in binkici taka xuciyar naga me yake damunta
Wani kuka KHAMIS ya fashe dashi Yace dan Allah dan Annabi RAMADAN karka mutu kabarmu…….
FAWAS ya amshe da cewa rayuwar baxata mana da’di ba babu kai
Maida Kallansa ga FAWAS yayi Yace ga ‘dan uwana ya ‘daukarmin alqawarin xaiyi rayuwa daku kamar ni
Hawaye FAWAS ya share Yace inajin sanka fiye dakomai RAMADAN
Mexaisa wannan qaddar taxo ta rabamu
Murmushin dai RAMADAN ya qarayi
Yace kuriqe matanku amana dan Suna muku sona tsakani da Allah
Kuriqe yaranah tamkar naku
KHAMIS kayarda da qaddara
Baxanji da’di ba idan nan gaba tunaninka ya sauya kayima Aunty XEE wani abu akan aihuwa.
Dur qusawa KHAMIS yayi hawaye baibar idansa ba Yace nayi maka alqawari xankori duk wani shakka axuciyata dangane da hakan
Yace bagode da wannan alqawari naka…
Yafa’da hakan da kallan XEE wacce take hawaye Yace Aunty XEE Karki yada Auntyna ke qawace tagari kimin alqawarin xakici gaba da riqemin ita amana
Kimin alqawarin baxaki barta bah
Murmushi da kuka ne yaxoma XEE lokaci ‘daya Tace namaka alqawari RAMADAN….
Na kuma gode da ‘dora maxajanmu da kayi akan hanya tagari
Murmushi yayi da kallan HAMEEDA Yace ke 👈🏻 ‘YAR QAUYE yanxu kindawo ‘YAR BIRNI. sai kin nutsu dakyau Kin kama mijinki dan inbah haka ba wannan ta wajan tana daf da sace xuciyar mijinki ina sanki dashi pls karki sake taxo ta dama miki lissafi kimin alqawari
Murmushi HAMEEDA tayi cikin kuka ta ‘daga mishi kai Tace nagode RAMADAN nayi maka alqawari xan nutsu
Qara riqe hannun junior yayi Yace ina San Ganin Auntyna dan lokaci na kusantoni….
Gabansu ne ya fa’di.
Junior Yace pls brother kaika’dai fah nake dashi
Murmushin dai ya qara yi Yace kanada Allah kuma inaso kariqi ibada Sosai kamar yanda nariqe
Ahankali suke tura gadan nasa Suna hawaye har suka kai inda SAILUBAH take kamar gawa dan taqi farfa’dowa
Ahankali RAMADAN yakai hannunsa ga nata ya riqe gam……
Aiko nan take SAILUBAH tajah wani numfashi ta wangale idanta qur yana kallan sama
Al’amarin da yaba likitoci mamaki kenan
Ahankali RAMADAN Yace Auntyna……
Afurgice tajuyo garesa…
Ganin yanda jikinsa yake shiyasa komai ya dawo mata
Wani gigitaccan kuka tasake Tace pls Qanina pls dan Allah pls dan Allah karka min haka
Kamanta kace xan Haifa maka yara da yawa. Meyasa xakacemin dama kayi fatan ka rigani mutuwa. Kamanta kabarni nima baxan iya rayuwa ba….
Murmushi yayi mata Yace Auntyna banda lokaci ga ‘dan uwana kiso shi dan Allah…
Kinsan shikadai ya ragemin
Kibama yarana tarbiya ban yarda kisake wani bare ya mallake ki matsayin matarsa ba……….
Yana fa’din hakan Yace la’ilaha’illallah Muhammadur rasulullah. Sallallahu alaihiwasallam.
Rai yayi halinsa ga MUH’MD RAMADAN SENIOR…..
Wan game ido😳 SAILUBAH tayi Da tashi afurgice. Takalli XEE Tace me kenan😳
Shuru ko wannansu yayi mata….😟😟😟😟
Ganin haka yasa ta shafa fuskar RAMADAN na girgixawa Tace Qanina
Ganin da tayi bai motsaba shiyasata sulalewa ta xube a gadan kuma gefan cikinsa
Hakan yayi dai-dai da xubewar junior da XEE asume
Yayinda FAWAS ya kalli KHAMIS a gigice suma suka xube sume
HAMEEDA ta kwalla qala nan take Su Momy sukayo ‘dakin……..
❌❌❌❌❌ an canceling wani Babban jigo a SAMAREEN BANAH. Wato Senior RAMADAN
Mu fuskanci sabuwar rayuwa da wa’yannan bayin Allah masu karatu…
Cigaba…..
*To wai mexaisa ni Rahamat in tsaya gaya muku irin tashin hankalin da SAILUBAH tashiga akan mutuwar Qaninta kuma mijinta Senior RAMADAN*
*Bayan nasan ku kanku kunsan shaquwa da SOYAYYAR da take tsakaninsu*
*Tsayawa fa’din tashin hankalin da tashiga xaisa in cika shafin bayanan da zan muku agaba*
*Dan haka Ku kimanta da kanku masu karatu……*
🇭ar akayi arba’in ‘dinsu RAMADAN SAILUBAH batasan inda kanta yake vah
Abin ne yaxo mata biyu
Ga mutuwar mahaifi gata miji
Da wannan ne xanji ni SAILUBAH…..
Ahankali Junior ya kalleta dan shika’dai ne yaji wannan furucin nata
Girgixa mata kai yayi Yace kidubi Allah shi xaiji dake
Tun Junior KHAMIS FAWAS XEE Suna kallanta suji hawaye ya xubo musu har hawayan ya dena xubowa suka fara binta da addu’a
Duk kwana uku XEE da HAMEEDA sukanje Su ‘debe mata kewa da danne xuciyarta
KHAMIS FAWAS ko Kullun sai sun dubata.
Hakanko yana yimata da’di in kuma Sun tafi hawaye ya xubo mata dan tuna Qanin nata…..
Junior shine yake sata a gaba da abinci taci dan samun lafiyarta
Idan takallesa kawai xuciyarta gaya mata takeyi dama Qanin nata ne ya ta rungumesa ko tasamu Sauqi
Bata iya yin bacci dan tasaba da jikin RAMADAN
Saita ‘dauki awa a toilet tana tuna yanda takema Qanin nata wanka yake xuba mata shagwa6a
Idan junior yasata gaba akan taci abinci tuno Qanin nata takeyi tana bashi abincin
Idan taxauna kan kujera saitaga kamar xaixo ya ‘dane kan cinyarta yana shafata da xuba mata shagwa6a
Idan KHAMIS da FAWAS sukaxo gareta atare saitafa tunanin yanxu Qanin nata xai 6ullo saiko taga junior ne ya 6ollo
Sosai junior yayi nasarai shagwa6ata wajan bata kulawar data dace
Ataqaice dai Junior ya bata lokacinsa wajan ‘dauke hankalinta Sosai akan Komai
Ya 6ata tunaninta da bata abinci abaki
Ya 6ata tunaninta dayi mata kalmomi masu da’di
Ya 6ata tunaninta da ganinsa
Komai xatayi shi yake yimata
Damah ita ‘yar shagwa6a CE dan haka Komai xatayi agabansa ashagwa6e takeyi
Yayinda yake daurewa dan ba qaramin jefashi takeyi a maseefa bah
Shidai damuwarshi tafuta daga takaba ya bata wata biyu ko uku kafin ya GYARA TUNANINTA
*Al’amuran sunfara faruwa ne kamar haka*
Bayan futarta daga takaba aka rushe gidansu. Nanko take aka tada gini
matsakaici gida akayi meban sha’awa Wanda yaba harabar gidan fili Sosai nashan iska
Wata uku aka ‘dauka aka gamah Komai
Kakah Tace xata kuma gidan
Dan haka SAILUBAH Tace dama ita gidan nata ya isheta dan ko’ina tashiga RAMADAN Qaninta take tunowa
Dan haka taroqi Innah Yalwa akan taxo sukomah gidansu gabaki ‘daya
Innah tayarda dan Sam bata San rabuwa da SAILUBAH dan Allah ya jarabceta da Santa
Haka suka ha’du da Kakah
xaman nasu gwanin ban da’di
Yayinda hakan yayimah Junior da’di Sosai aransa.
Ga yaransa kusa dashi kuma ga sahibarsa kusa dashi
Sam Junior baifara yimah SAILUBAH iskanci ba saida yaga tayi wata biyu da dawowa gidan😳
Ta “kama. isa. rashin san raini duk yafara nuna mata.
Abinko ya farone da wata rana da yadawo daga office ‘dinsa kansa nayi masa ciwo Yace bara ya dawo gida ya huta
Bayan yayi wanka ne yaci abinci ya kira FAWAS Yana cewa aiki ya sami Auntynku tunda tacinye lokutan dana iban mata
Dariya FAWAS yayi Yace xa’a fara buga wasa kenan
Yace Sosai mah
FAWAS yajah numfashi Yace hmm ina tausaya mata da wannan wasan naka kasanfa tasake dakai
Yace abinda ya dace kenan
FAWAS ya gyara xama akan kujeraisa ta office ‘dinsa Yace ai ‘daxu da safe danaje gaisheta bakaga wankan da tayi bah
Tayi kyau Sosai kamar ‘dan uwan mu RAMADAN bai Aureta ba
Har KHAMIS yana cewa yanxu samari xasu mata cahhh aka….
Dan ubansu ko xasu barta dan bata gama warwarewa ba.
Junior ya fa’di hakan ransa amatuqar 6ace
Dariya Sosai FAWAS yayi Yace jimana Malam ai saika tsaya kaji qarashen labari nah
Dan kanna ba KHAMIS amsa
Wani Yaro ya shigo yana cewa wai ana sallamah da SAILUBAH inji Alhj tukur……
Da sauri Junior Yace what😳
FAWAS Yace yah
Wlhi kuka tasa mana wiwi wai yanxu samari xasu sata agaba
Ina gayama sam taqi fita….
Junior yajah numfashi Yace waisu wa’yanne irin mayune daxasu xomah mace daga fitta daga takabah
FAWAS Yace ainaga tada’de da fitta ai
Yace ina wani da’dewa anan. Anaso mace tayi 1 year Amma ko 5 mont batayi ba. Sunfarasa gabah
Murmushi FAWAS yayi Yace kaga malam karkayi wani basaje kawai kashigeta dan idan katsaya sanya kanaji kana gani wani xaiyi maka shigar sauri
Murmushi Junior yayi Yace da’dina daku karantar sO
shine abu nafarko da yayi nasarar sace xuciyarku
Niba Senior bane daxan 6ata lokacina wajan bin ra’ayinta
Nawa umarnine kawai😀
Shege kana wata mubinka fetir jamu muje muga naka SALAN a sO
FAWAS ya fa’da da sheqewa da dariya😆 yana meci gaba da cewa Amma fah kasani Aunty LUUVAH tana dai-dai da tunaninka. Saidai dake mun lura da shagwa6ar da take xubah maka ba mamaki kasameta yanda kakeso. Tunda har yanxu nalura bagane Komai take bah.
Xakaji da’din buga wasan da ita……
Murmushi Junior yayi da kashe wayan dan FAWAS badai xulaya ba
Kiran KHAMIS yayi lokacin wayar bata kusa dashi
Dan haka sai kawai ya miqe yana lumshe ido da takaicin Ganin SAILUBAH dabaiyi da safeba
Yasani tanacan tana tunaninsa ko lafiya dan takira number nasa kusan sau uku Amma yaqi ‘dauka haka kawai….
Janyo wayarsa yayi ahankali yafara rubuta mata sa’ko kamar Kullun dan tunda tafita daga takaba yafara damun xuciyarta.
“`Assalamu alaiki“`
“`na gaya miki ni ba’ko ne agareki uwar ‘ya’yana.“`
“`Zanso ki’daure kibani masauki xuciyarki“`
“`Ina so kisani. Shima so halittarsa akayi“`
“`Sannan acikin xuciyata samun akayi“`
“`Na rigada na xubar da ajina gareki nabaki xuciyata ha’de da gangar jikina“`
“`Kullun mafarkina ganinki nakeyi gani gaki da kyawawan yaranmu muna cikin farin ciki da nusha’di“`
“`pls kisoni luuuuuuu“`
“`Dan duk duniya ba wanda yake miki irin san da nake miki“`
“`Dan Allah kibani xuciyarki mukasance a shinfi’da ‘daya“`
Wannan shine abinda ya tura mata da wani layinsa
Yana tura mata ya gyara kwanciyarsa danyin baccine.
Saidai kamar yanda yasaba mafarkinta yi yayi gata da yaransa Suna wasa irin na sO da qaunar nan…….
Mafarkin nasa ya katsene dan jin yanda ake jan qafarsa…
Yana bu’de ido yaga KHAMIS ne
Murmushi yayi Yace na Aunty XEE yane
KHAMIS yayi Murmushi Yace muje baranta mu’dan Sha iska kaji
Tashi Junior yayi yana cewa Owkie
Sun haura sama can barandar tasu wanda hakan ya basu damar ganin Komai na gidansu SAILUBAH
Junior yakira Khairat awaya Yana ce mata takawo mai drink…..
Ko minti ‘daya batayi bah takawo mai
Yace dts gud my baby
Tayi Murmushi da barin gun..
KHAMIS yaja numfashi Yace Wani abu ne yake damuna
Nafara gayamah FAWAS ‘daxo Yace kawai saimun ha’du
Junior ya ture drink ‘din gabansa Yace hmmm ina jinka
Yace naga alamun kamar Momy tafara canjamah XEE da sanin danayi musu dah….
Junior ya qara gyara xama. Kamar yaya fah.
Na lura Momy aihuwa kawai takeso shiyasa tafara canja mata
Abin da yaban mamaki dan gani nayi idan kaduba bafawai nakai Aure bane kawai sone yayimin mugun har suka samu sakayi min
Saidai abin takaicin shakaru ka’dan tatada hankalinta akan tanasan jika.
Yanxu Da kumah banyi Auran bafah
Junior Yace da bata damu ba
KHAMIS yajah tsaki Yace toh yanxun mah karta damu mana
Murmushi junior yayi Yace dole tadamu yanxu. Saboda in takalli ‘dan FAWAS Ahmad da biyu na nasan xuciyarta xata qara tunxurata akan dama naka ne
Kuma kaga koyaushe Suna kai mata xiyara
Shuru KHAMIS yayi
Can junior yaci gaba da fa’din ga shawara…
Da sauri KHAMIS Yace inajinka
Yace xanso na dubata naji yanayin da takeji ajikinta da sauransu
Kaga saina ‘dorata akan magunguna koxa’a dace
duk da dai nasan kunyi na asinitin ko kumama ince kuna kai.
Murmushi KHAMIS yayi Yace hakane kam
Xadai kagammun kawai…….
SAILUBAH CE tafitoh daga cikin falon Su KAULEET da KAULAT Suna biye da ita sunyi kyau Sosai Cikin shigar dogayan riguna da hijabi gayunsu
SAILUBAH ko wani jan les ne ajikinta riga da siket
‘Dinkin siket ‘din yayi baxar daga qasa
ta saman kuma ya matse mata qugu da futar da tsarin gun
Rigar kuma ‘Yar daidai CE
Tayi ‘dauran ‘dan kwaninta irin na Aisha tsamiya
Gyalanta me shara-shara sai xuba qamshi takeyi
Hannunta maqare da agogo. Haka yatsunta saqale da xubunan xinare.
Batayi wani make-up ba dan daga man baki da fauda ba wani abu afuskarta
Amma dake ita’din me kyau CE bakuga yanda tayi bah
Tsayawa tayi tana qaremah motocin harabar gidan kallo tana ruwan idan Wanda xata hau….
Junior Yace ina xata haka
KHAMIS yayi Murmushi Yace ‘daxu dai da safe tacemin tana San xaga gari dan tagaji da xaman haka.
Bata gaya maka bane
Yace dake yau tacinye adadin lokutan dana ibammata shiyasa Sam ban shiga mun gaisa bah
KHAMIS ya miqe ya dafa qarfan gun yana cewa da mamaki kam Amma fah tayi kyau sosai. Dan tafi ‘daxu ha’duwa.
Tashi shimah junior yayi Yana wani yatsina fuska Yace baxan bari tayi futannan bah
KHAMIS Yace aisaika hanxarta. Aikine dai yasameka Allah Sarki senior 😀
Tsaki Junior yajah Yace angayama ni shine kawai nawa umarnine da 6atawa
KHAMIS yayi dariya Yace gaka ga ita ai. Jeka ina kallanku daga nan
Junior yayi Murmushi Yace harka tunamin da wata ranah….
Kan KHAMIS yayi magana harya bar gun
Ahankali ya tura “kofar gidan. Karab ko suka ha’da ido da ita
Gaban SAILUBAH ya fa’di kamar koyaushe dan ayanxu idan tayima Junior kallan farko Gani take Qanin nata ne
Saita da’da yimasa kallo na biyu Sannan take yarda Junior ne….
Harara ya watsa mata Bayan yaje daf da ita
Ya wani ya mutsa fuska Cikin raini Yace xuwa ina haka
Kallansa tayi Sosai saitaga yau ya koma mata ‘dan iskanta sak😂
Dan haka itamah tawatsa mishi nata hararan Tace inda ka’aikeni
Yace toh baxaki bah…
KAULAT da KAULEET suka rungumesa Suna cewa Dady
Rage tsawansa yayi ya rungumesu yana dariya Yace ina xaku
KHAULAT Tace shan ice-cream Momy tace mana
Yace gud my baby…..
Wlhi baka isa ba saina futa. Ko angayama banda lafiya ne da xan xauna waje ‘daya kamar wata mayya
SAILUBAH Tace hakan ranta amutuqar 6ace
Murmushi Junior yayi dan damah so yake tafusata…
Ya shafa kan KAULEET Yace toh maxa kuje gun momyna kujirani yanxu xanxo nakaiku ko.
KHAULAT Tace toh Dady Amma da Momy ko
Yace eh mana
Da gudu suka nufi barin harabar gidan Suna tsalle gwanin ban Sha’ awa
Yadawo da kallansa ga SAILUBAH cikin ‘daure fuska Yace Kinga malama shige gida
Tace toh ubana
Yace ai basai kinyimin gatse ba
Dan da gaske yanxu kamar uba nake agareki dan Allah ya kar6i abinsa saiya ha’da da masoyinki mijinki me kula dake
gayamin kina da wani Wanda ya wucce nine ayanxu….
Wata muguwar harara tagalla masa xuciyarta tayi mata xafi da amsar daya bata. Saita rasa mema xatace mishi
Ganin dashi kuma yayi tarasa nacewa shiyasa shi kai hannunsa kumatunta ya shafo faudanta yana kallo Yace eh ba shakka kam. harda wanisa pawda Xaki neman mijin Aure tun yanxu ko
Amma kin ban mamaki ko shekara ‘daya brother baiyi da mutuwa ba har xuciyarki taraya miki kifita nemo miji 😰
Ki duba wannan wankan da kikayi dan kawai maxa suganki Su biki su yaba
Gaskiya kinci amanar sO
Na tabbatar da ace xai dawo yaganki haka daya tsaneki….
Kuka SAILUBAH tafashemai dashi wiwi tana cewa Allah ya isa tsakanina dakai
An gayama ni ‘Yar iska ce da xanje neman Maza
Yace aiko baki fa’da ba. me hankali kallo ‘daya xai miki yagane cewa maxa kika fitoh nemah
Ran SAILUBAH ya qara 6aci Tace ‘dan iska kawai
Yace baxanji haushi ba idan kince min ‘dan iska dan nasan kinji takaicin yanda nagano manufarki ne
Wani kukan ya qara kamata tashige falan nasu tana qara rerawa.
Wanda hakan kuma ya fara damun xuciyar Junior kenan
Dan haka yabita yana cewa kifitoh Ki tafi abinki rayuwace ai. Dan na tabbatar inda kece kika mutu brother bashi ba ‘Yan mata har abada😆…
Bata kulasa ba tayi ‘dakinta da xama a hannun kujera tana cigaba da kukanta
Kaka takallesa Tace me kamata ne
Yace Bakomai
Innah Tace ya xakace Bakomai bayan yanxu tafuta da dariya
Murmushi yayi Yace bara in lallaso muku ita toh
Yana fa’din hakan yayi ‘dakin nata yana cewa haba uwar ‘Ya’Yana…..
Wannan Suna da yake kiranta dashi yana tsumah xuciyarta
Ahankali ya durqusa a gabanta Yace kiyi hakuri kinji baxan sake gaya miki magana haka ba Insha Allah….
Ya fa’di yana mai goge mata hawayan Cikin wani yanayi na sO
Suna ha’da ido ya sakar mata wani shegen Murmushi Wanda yasata rintse idanta tana jin wani fa’duwar gaba na shigarta
Ya qara yin Murmushin da tashi ya dafa hannun kujeran yana cewa toh kiyi dariya mana
Tace baxanyi bah
Yace idan bakiyi ba xaki jefani cikin wani hali
Tace me xaisa kashiga halin
Yace saboda ke amanata ce agareni
Idan na 6ata miki wlhi rasa nutsuwata xanyi
Ashagwa6e Tace indai hakane kabarni
Yace nabarki Amma kibari gobe ranar hutuce nakaiku.
Tace hmmmm
Xaxxagar hoda yayi ya shafa mata Yana cewa gwara na 6atar miki da wannan hawayan danna sami nutsuwa
Harararsa tayi Tace Allah karka qara cewamin zanje neman Maza
Yace toh kidena fitta man
Tace baxan dena bah
Yace toh kar kimin rashin kunya mana
Da mamaki Tace nice xan maka rashin kunya ni sa’arkace wai
Yace Amma dai Kinsan Komai qanqantar ‘da namiji gaba yake da mace…
Qaryane Wlhi
Tafa’da tana mai danna wayarta da ganin sakwan daya shigo mata tun ‘daxo
Naxari tashigayi ka’dan bayan tagama karanta sakwan Tace maye kawai
Junior dake kallanta idansa kan le6anta Yace Waye haka
Takallesa tajan tsaki Tace wani ne yaketa damuna da kalamai
Toh Ki blocking nasa mana inda gaske yana damunki
Tace share kawai dan…..
Dan kalamansa na miki da’di ko
Yayi saurin katseta da fa’din hakan.
Tace eh Amma bai fara birgeni bah
Yace gaba ka’dan dai…
Tace xai fara birgenin Yace kawai na fa’da ne dan nasan ba wanda xai iya burgeki
Tace hmmm meya dawo dakai da wuri haka
Yace ciwo
Meyake samunka
Ciwan sO
Wacece wacce kake Son
Fateemah
A ina take
Fage
Da sauri takallesa kana nufin unguwarmu ‘daya
Yace eh Amma bai xama Lalle Ki santa ba.
Tace ko
Yace Yah
Tace tana da kyau
Yace komai naku ‘daya.
Tace wane layi take
Kinga malama tsaya haka. Xaki isheni da tambaya kamar wata matata..
Yafa’di hakan da miqewa yana gallah mata harara
Murmushi tayi Tace nidai ban ta6a ganin mara kunya kamarka ba Wlhi…..
Murmushi yayi mata kawai ya futa daga ‘dakin itama tabishi abaya
Innah Tace ka lallashetan. Yace gata kin ganta. Kakah Tace aikuwa kam
Haka ya ficcewa xuciyarsa tam farin cikin hanata futan dayayi dan kar maxa Su gane mishi ita😂
(Munga senior RAMADAN mah😆)
KHAMIS ya kallesa Yace meya sata kuka
Yace badai ni bane
Yace amanace dai gareka.
Murmushi junior yayi mai kawai
—————
Washe gari ko da misalin qarfe biyu tagama shirinta tana Jan tsaki akanma wane dalili Junior xaice saidai sufita tare….
Tana saqar xucinta ya shigo palan yana cewa uwar ‘Ya’Yana gani naxo
Tana jinsa tayi bansa dashi
Shiko Jan KAULEET da KHAULAT yayi suka ficce yana yima Su innah sallamah
Tanajin fitarsa itama tafitoh cikin shigar doguwar tayi kyau Sosai
Tace toh Kakah Innah saimun dawo.
Adawo lapia
Tunda tafitoh idansa yake kanta dan baqaramin kyau tayi masa bah
Amma Sam bai bari tagane ita yake kallo ba dan gilashin dake idansa
Duk yaran suna baya dan haka tashiga gaba tana qare mishi kallo dan jin qamshin dake fitta daga jikinsa
Shege ya iya wanka😂…
Abinda Tace kenan aranta
Yace nafiki kyau ko
Ta Kawar da fuskarta tana ya mutsata Tace ko kusa…..
Murmushi yayi da fa’din wannan axahiri yake ai…
KHAULAT Tace Dady kafi Momy kyau
Yace nagode Babyna
KAULEET ko cewa tayi Momy kemah kinyi kyau Ammafah Dady yafiki kyau😀
Murmushi SAILUBAH tayi kawai
Wani wajan shaqatawa sukaje Wanda yasasu jin da’di Sosai
Amma ga Junior abin ba haka yake ba
Dan duk hankalin maxajan wajan Idansu akan SAILUBAH yake
Dan haka Bashiri Suna ‘Yan ciye ciyensu Yace sutashi sutafi
Harararsa SAILUBAH tayi Tace asan raina naso nakai qarfe biyar
Amma tunda kace haka muje. Saidai baxan qara fita dakai bah Wlhi
Murmushi yayi Yace Naji dai muje
Da 6acin suka dawo gida Bayan sun biya supermarket sunyi siyayya
Yana yin fakin cikin gidan nasu sukaga wani qatan mutum attajiri xaune akan kujerun harabar gidan
Gabansa cup ne da drink da alama ya ‘dan da’de da xama agun.
Kallo ‘daya Junior yayi masa yagane nemane ya kawoshi
Nan take kishi ya cika xuciyarsa
SAILUBAH ta kallesa Tace wannan kuma Waye
Yace oho miki. Ai Kinsan batare muka shigo bah
Tace karka nemi ka gayamin magana daga tambaya
Galla mata harara yayi Yace ninace tambayeni ai ‘Yar rainin hankali.
Kwafah SAILUBAH tayi tafice daga motar da nufar gun mutumin….
Junior yaja tsaki
KAULEET sarkin surutu Tace Dady Kullun sai kunyi fa’da da Momy ne
Ahankali ya kalleta da Murmushi Yace aa my baby ba fa’da muke bah 😆
Xata qara magana yasa mata sweet abaki. Shuru tayi kamar yanda KAULAT tayi tanata shan nata sweet ‘din
Bu’de musu yayi mukayi ciki da murnar dawowarsu
Sannan ya maida kallansa ga SAILUBAH
Ahankali taxauna tana cewa sannu dai
Da Murmushi Alhjn Yace Yauwa sannu SAILUBAH kundawo
Tace eh
Yace madallah. Dama ‘daxo naxo kakarki Tace kin fita Amma bada’dewa xakiyi ba
Jin hakan yasa Nace bara in jiraki
Wato SAILUBAH sO da qaunarki CE tayi min mugun kamu dafatan wani be rigani bah….
Kallan Junior SAILUBAH tayi
Aiko karab suka ha’da ido
Gabanta ya fa’di idanta ya fara mata gixo akan anya ba Qaninta bane yake kallanta…….
Nan xuciyarta tafara jagula mata lissafi
Kuma taqi ‘dauke idan nata akansa kamar yanda shima yaso dan yasan in tana kallansa baxata iya Komai cikin nutsuwarta bah
Danshi yasan kansa😬……
Bakice Komai ba….
Alhjn ya katseta
A’dan tsorace ta kallesa bakinta na ‘dan rawa Tace ban ban banji me kace ba….
Murmushin mugunta junior yayi dan yanda yaga bakinta na rawa yasan tashiga yanayin da yake San tashiga ne
Alhjn Yace cewa nayi sO da qaunarki ne yayi min mugun kamu ina fatandai ba Wanda ya rigani…….
Dake hankalin SAILUBAH nakan junior tanajin bu’de ‘kofar motarsa takai kallanta garesa
Aiko ya jingina ajikin motar Yana kallanta da shagwa6e fuskarsa
Yace Auntyna……
Da sauri SAILUBAH tatashi tana cewa Qanina…..
Shuru Junior yayi mata yana aike mata da wani sirrintaccan kallo
Ahankali ahankali tafara nufushi tana xuwa daf dashi Tace kadawo gareni ko
Wani shegen Murmushi yasakar mata tare da ware hannunsa tayi saurin rungumarsa tana cewa I Luv u Qanina
Cikin wani salo Junior ya qara rungumarta yana cewa me 2 my luuuuu……
Agigice SAILUBAH ta ‘dago da kanta Cikin mayen sO takama fuskarsa da dukkan hannunta biyu takai bakinta cikin nasa🙈 tafara kissing ‘dinsa Sosai afurgice🙊.
cikin nutsuwa ya ‘danyi dabarar hanata.
Ganin hakan yasa ta qanqameshi Sosai takwantar da kanta a qirjinsa tana sauke numfashi……
Ahankali ahankali yafara shafa bayanta
Sanda Junior ya tabbatar da futan Alhajin nan daga gidan Sannan ya ‘dago da ha6arta ya fara shafa fuskarta ahankali cikin nuna MASEEFAR SONTA.
Duk ya furcitata ta futa a hayyacinta
Ahankali Tace dan Allah karka qara barina RAMADAN
Tafa’di hakan idanta cikin nasa
Murmushi ya sakar mata da rabata da jikinsa a hankali Yace mexaisa na barki.
Amma ai shi nakin ya tafi inda ba’a dawowa.
Kidawo cikin hayyacinka mana
da Junior kike fah😀
Ya kamata muje musauke farali La’asar na jiranmu
ya qarashe da yafa gefan fuskarta cikin kulawa
Yana fa’din hakan ya nufi barin gidan…..
Sororo SAILUBAH tayi sai yanxu hankalinta ya dawo jikinta😳
Tayi saurin dafe kanta da jingina a jikin motar. Ba xatoh ta fashe da kuka 😭
Yana Jin kukan nata ya share da bu’de ‘kofar get ‘din gidan ya ficce yana dana sanin barinta da yayi tayi kissing ‘dinsa
Yauxu tajefashi a maseefa yau yaji lallausar le6anta👄 lips 👄 da yake fatan mallaka🙉
Iuv u❤all
Da kukan tayi falon nasu
Innah tace ikwan Allah wai meyake damunki ne SAILUBAH
Shuru tayi mata da shigewa ‘dakinta
KAULEET Tace Dady ne yasata kuka
KHAULAT Tace aa Kullun ai saitayi kuka ko Innah
Murmushi innan tayi
Junior ko Bayan ya idar da Sallah lamo yayi a gadansa yana tuno Al’amarin daya faru
Lumshe ido yayi yanaji aransa damah Su dauwama a wannan yanayin.
Wayarsa ya janyo yafara mata rubutu kamar haka
“`Xuciyata na bugawa my Luuuuu. Da alamah baki cikin kwanciyar hankalinki“`
“`Gaya min Babyna meya faru dake. kinji nutsuwata“`
Yana gamawa ya tura mata
Itako kukanta take Sosai dan tuno da Senior da tayi
Tana Cikin kukanne taji shigowar saqo
Bata duba ba. Tatashi tayo Alwala tayi Sallah dayima Senior addu’a
Kafin tamiqe a kujera da niyar kiran XEE
Saidai Ganin sakwan nata yasata dubawa
Shuru tayi tana tambayar xuciyarta wai waye ne wannan
Cikin Takaici tabashi amsa da
“`wai kai waye ne“`
Junior nagani yayi Murmushi
“`Mesan xama miji agareki nahar abada“`
Jah numfashi tayi kafin tabashi amsa da…..
“`bana San kowa ya xamah miji agareni dan na rufe babin aure arayuwata“`
Yace…..
“`Xako kiyi kisa inhar baki aureni ba. Dan ina tabbatar miki da cewa mutuwa xanyi“`
Dariya tayi da cewa….
“`Toh kamutu man. ina ruwana“`
Murmushi yayi
“`wlhi baxan mutu ba harsai na mallakeki matsayin matata kin haifamin yara kyawawa kamarki. Masu kyan sura da yalwar gashi me santsi da sheqi. Masu fararan ido tamkar madara. Masu lallausar fata me tafiya da ruhin mutum“`
Gyara kwanciya SAILUBAH tayi….
“`Alamu sunnuna xakayi surutu da yawa“`
Murmushi ya qara yi…..
“`hmmm Kiyi mafarkina my Luuuuu. Tunda na fara damunki. Saidai Ki share hawayanki kafin kiyi mafarkin nawa“`
Tashi SAILUBAH tayi da mamakinsa wayace mishi tayi kuka da sauri ta fara typing…..
“`Wayace maka nayi kuka“`
Murmushi dai ya qara yi ganin tambayar tata.
Bai bata amsa ba ya ture wayan yana tuno lips ‘dinta👄 da lumshe ido cikin son ya qara jinsu
Ahaka baccin yamma yayi awan gaba dashi
Itako SAILUBAH ganin bai bata amsa ba saitaja tsaki da Neman layin XEE. Ringing ko biyu wayan tayi XEE dake falanta tana chatin ta’dauka da cewa ‘Yar Uwa yadai
Tace hmm kedai bari. Wlhi XEE banta6a ganin ‘dan iska irin junior ba
Dariya😀 XEE tayi Tace a’iya sanina dai tunda RAMADAN yarasu junior bai miki Komai bah
Tace toh ya fara yanxu. Dan yadawo da rashin kunyar da yake min. kinsan ma me yayimin ‘daxo
XEE Tace meya miki…….
Kwashe Komai SAILUBAH tayi tagaya mata taqara da cewa dake ‘dan iska ne barina yayi nadinga aika masa da sakwannni 😀
Sanda yajini dakyau kafin ya ankarai dani 🙈
Waro ido😳 XEE tayi da cewa tab😊
Eh ya tabbata ‘dan iska
Yanxu kun qara ha’duwa ne
Tace inafah yana can ina gida
Saidai kinsan dake ya kware a iskanci baxai wani nunamin komai bah
Murmushi XEE tayi Tace inaganin fah RAMADAN ya tafi RAMADAN ya dawone….
SAILUBAH Tace ban gane bah
Murmushi XEE taqarayi Tace share kawai.
Akwai magana ‘Yar Uwa. Amma sai mun ha’du
SAILUBAH taqara riqe wayar tata Tace gayamin yanxu
Tace kawai saimun ha’du gobe dan xamu gun ‘dan iskan naki ya dubani
Daga nan nabiyo kiban shawara….
Tace da qarfe nawa
Tace da kamar Sha biyu haka xan fita yana dubani dai xaki ganni
Toh SAILUBAH Tace da kashe wayan tata
XEE na qoqarin shiga bedroom KHAMIS ya rungumeta ta baya yana cewa za’ayi gulma kenan gobe
Murmushi XEE tayi Tace gulmar wa xamuyi my Luv…..
Juyowa yayi da ita gabansa Yana cewa mutanan Suna da yawa ai. Matsalar dai bansan tawa xa’ayi bah. Ya qarashe yana me qaremah qirjinta kallo
Harararsa tayi Tace me kake kallo. Murmushi yayi da cewa abubuwana manah
Kwatar kanta tahauyi tana cewa yanxufa kadawo my Luv
Yace aina sani. Ko wani abu nace xan miki😬….
Marairai CE mishi tayi tana cewa to to to kasakeni pls kaga wanka xanshiga
Qara matseta yayi Yace Yauwa dai-dai kenan……
Sanda suka samu nutsuwa XEE takallesa Tace abun naka ya fara yawa kwana biyu. Kallanta yayi cikin so da qauna Yace nima ina mamakin hakan
Murmushi tayi da lafewa ajikinsa Tace Wlhi tsakanin shakaran da jiya da yau ba wani jin da’din jikina nake ba
Da sauri Yace na lura da hakan. Kindai rigani furtawa ne kawai
Meyake damunki my luv….
Nima ban sani my d.
Xaki bari xuwa gobe ne Ku muje ya dubaki ko muje yanxu
aa mubari sai goben
Shafata ya hauyi yana qara maqalqale abarsa😀
Sosai XEE tayi nasarar 6ata tunanin KHAMIS
Bayaji baya Gani Sam akanta
banda soyayyarta da qaunarta da tayi masa mugun kamu
6:00pm
Sauri sauri gudu-gudu FAWAS yakeyi dan dawowa gida
Dadynsa ya kallesa Yace wai saurin me kakeyi ne haka. Na lura a kwanakinnan lokacin tashinka nayi kale tafiya kodako Komai bai kammala ba
Sosa qeya FAWAS yayi yana Murmushi Yace Wlhi Dad wani uziri ne yake sani sauri haka
Yace toh yau ai ranar hutume
Kuma kaga in baka tsaya kafitar da abin nan dakyau ba baxasu iya samunsu gobe ba
Turo baki FAWAS yayi Yace Dad sunsan yau ba ranar aiki bane mexaisa Su matsa maka akan hakan
Murmushi Dadyn yayi mai da cewa haba my son gobe suke buqata.
Qara turo baki FAWAS yayi da juyoma da Dadyn nasan laptop ‘dinsa Yace kagani fa Dad. Saura ka’dan.
Insha Allah gobe Xan qarasa fitarwa
Shuru Dadyn yayi masa
Ganin hakan hakan yasa FAWAS bashi kiss a hannu ya fitta yana cewa bye Dad. Saika tawo…..
Direct FAWAS gida ya nufo dan yasan yanxu matar tasa tasamai gaba akan Komai
Danta dena yarda dashi kwata kwata
Samunta yayi afalo tana kallo taci wankanta na riga da wando sun matseta aynun
Tana ganinsa tatashi fuskarta farin ciki fal
Yaxo ya rungumeta da cewa
Gaskiya kinyi kyau Sosai YAYATA
Nagode mijina. Dama ka ‘daure a haka
Murmushi yasakar mata yana cewa kicire Komai aranki daga ke bawata macen da xata sami wajan xama axuciyata
Tace ina….
Ban yarda ba.
gwara dai indinga ankarewa dakai. dan tunda RAMADAN yace min in nutsu da dakyau shiyasan me kake aikatawa awaje….
Me gaskiya ne. Me hankali ne. Ga shi da sanin abinda ya dace
Lefine dan nariqe abinda yace min
Girgixa mata kai FAWAS yayi da cewa ki share kawai
Allah yanxu ba wata macen da xata ‘dauke hankalina
Tace harda Aymana
Jan numfashi yayi Yace ankai sadakinta fah.
Tace kaine kakai ko
Harararta yayi da cewa eh nine nakai nanda sati biyu xaki ganta a gidan nan…
Yana fa’din hakan ya shigewa bedroom dan tsaftace kansa
Bayan ya fitone yaga ganta tana fitomai da kayan da xaisa
Bayan yasa ya feshe jikinta da turare Yace ina hamed Tace yana gun Momy yanxu suka dawo daga unguwa. Yace Yauwa dai-dai kenan kinga sai kiji dani ko….
Tace dame fah Yace da Komai
Dariya tayi Tace ina dai fitar da manjannan namu na mata. Dan haka kanutsu ba Komai xaka samu anan ba . Dan na lura harda wani rawar kanka agun😀….
Ya mutsa fuskarsa yayi Yace Saura kwana nawa Tace goma
Yace what😳
In mutu kenan
Murmushi HAMEEDA tayi dajan hannunsa sukayi dining yana bata tana bashi abincin Suna hirarsu me da’di cikin qaunar juna *(kamar Rahamat da masoyanta a SAMAREEN BANAH😀)*
–
Cikin dare ciwan ciki ya farma SAILUBAH….
Sosai take ta murququsu saican daga baya ya lafa mata
Washe gari ko XEE Suna tare da junior Yace angaida Aunty XEE… gayamin miye matsalar
Tace haba Junior kafi kowa sanin abin daya kawomu
KHAMIS Yace bar ‘dan rainin hankali mana
Murmushi junior yayi Yace dafarko Xanyi miki scanning inga lafiyar mahaifarki
Tace toh
Haka takwanta a ‘dan gadan da ake scanning ‘din ya hau duba lafiyarta.
Bayan wasu minti biyu Yace angama Aunty tashi
XEE Tatashi tana cewa bansan adadin scanning ‘din da akamin arayuwa ba
Murmushi junior yayi Bayan sun xauna da cewa wannan yasha bambam da Wanda aka saba miki
Da sauri KHAMIS Yace me kagani kenan😳
Yace alkairi
Amma sai ambani goro xan fa’di
Murmushi XEE tayi Tace hmm toh idan na haifi ‘ya mace xan baka ita…..
Waro ido😳 Junior yayi Yace tab kafin lokacin ai namata tsufah. Kuma wacce xan Aura me kishi CE
Saidai kimin alqawarin idan kika haifi ‘da namiji xaki bashi KHAULAT
Kinga Ahmed saiki bashi KAULEET dan naga bashi da hayaniya xai iya da surutunta
Dariya KHAMIS yayi😂 Yace gaskiya wannan ha’din naka yayi
Dariya itama XEE tayi Tace indai wannan ne nayi
Da sauri junior Yace aa ba ruwana
Kar lokacin yayi yaran subaki kunya. Saidai kawai kimin alqawarin xakidinga addu’a akan Allah ya tabbatar da hakan
Murmushi tayi da cewa hmm aika rigada ka furta
Yanxu dai gayamin gaskiya dan Allah banda kwayayan haihuwa ko😰
Murmushi Junior yayi Yace yaushe rabanki da al’ada.
Shuru tayi tana lissafi axuci
KHAMIS yayi Murmushi ka’dan Yace xatakai wata biyu da sati uku
Jan numfashi Junior yayi Yace toh tana da ciki ‘dan wata biyu da sati biyu.
Gabaki ‘dayansu tashi sukayi atare cikin matuqar mamaki….
Aiko a ‘dimauce XEE Tace Wayyo Allah dagaske cikine dani Junior 😳
Yace bana dai rantsewa akan abu Sosai Amma Wlhi cikine dake.
Rungumarsa KHAMIS yayi I Luv u brother yafa’da yana mai kiran number na FAWAS
FAWAS na office Yana aiki aidajin samun Cikin XEE yatashi da murna yana cewa Alhamdulillah pls bani ita in mata murna 😀
Da farin ciki XEE take cemai FAWAS da gaskene inada ciki Yace na tayaki murna Aunty XEE 😀
KHAMIS na qar6ar wayan XEE tafashe da kuka tana cewa Allah Allah Allah kaji qan RAMADAN da raban baxaiji wannan abin farin Cikin ba 😭
Asanyaye KHAMIS Yace Wlhi numbarsa nafara dannawa tunanin da nayine yasani danna ta FAWAS
Yafa’di hakan hawaye na xubo mishi
Shima Junior hawayanne ya xubo mishi Yace Allah yaji qanka brother
Amiien sukace
KHAMIS na tuqi Amma XEE gani takeyi kamar bayi yake bah
Damuwarta taganta gaban SAILUBAH tabata labari me da’di
Aiko KHAMIS nayin faking tafice…. yana my Luv….
Tana cewa sai kadawo ‘daukata
Yace ni ko
Tace eh bye✋🏻bye✋🏻😀
Yace Allah idan baki bani kiss ba. xan hukuntaki yau😀…..
Cak XEE tatsaya Tace iye
Murmushi yayi mata
Ta hararesa da cewa ka hukuntani ‘din mana. Nima kaga saina rama tawajan in cin abinci kaga sai babynka yafito da qashi😂
Waro ido 😳 KHAMIS yayi Yace no my Luv karkimin haka pls
Dariya XEE tayi da cewa da wani idanka agun😡 sainayi sati banci Komai bah
Yace Allah xan miki kuka
Tace imma kayi xan share maka😀
Yace Niko my Luv
Fari tamai da ido🙄 Tace bye my sweetypie saika dawo…
Tana fa’din hakan tashige ciki….
Murmushi KHAMIS yayi shidai yana matuqar san Matarsa bayajin xai iya haqurin rashinta gareshi.😀
Tashin motar yayi Yana kiran Dadynsa
Da murnarsa Yace Dady xaka samu jika nan da 7mnts 😀
Da murna dadyn nasa ya biye mai yana me cewa naji da’di my son😀
Suna gama wayan ya kira momynsa itama tana ‘dauka Yace albishirinki momyna
Tace goro kuma fari tas
Yace ‘Yarki Aunty XEE tanada ciki😂
Ai xambur Momy tatashi dana cewa banasan wasa my son gayamin gaskiya
Dariya yayi Yace inni nayi miki wasa ai junior baxai miki ba Momyna. Ki kirashi kiji Wlhi tana da ciki mubarshi a 7mnths🙈
Murmushi Momy tasake Tace toh bani ita injita
Bana tare da ita dan tana gun Aunty LUUVAH saidai in koma in bata tunda banyi nisa ba
Tace aa kabarta tadawo my son sannan katambayeta me takesan ci
Da Murmushi Yace toh momy
Ko kuma bari na kirata
Yace ok bye…..
‘Yar Uwa inada ciki wata biyu da sati biyu🐠💃🏼
XEE tace da SAILUBAH hakan
Da sauri SAILUBAH Tace kai haba 😀
Tace wlhi da gaske
Murna Sosai SAILUBAH tayi bayan sun nutsu ne Tace ina jinki kince da magana gayamin na xa’ku inji miye ne….
gyara zama XEE tayi tana dariya Tace hmm sirikar tawace tasani a gaba game da batun ciki….
Ni naga tadena sakewa dani
Ko magana nayi mata daqar take amsawa
Tun abin baya damuna hardai yaxo ya fara damuna
Shine nace yau xanxo mutattauna akai
Ai in gaya miki muna zuwa gun junior yana min scanning yaga ina da ciki har wata biyu da sati biyu😀
Dariya SAILUBAH tayi Tace hmmm har yanxu Ashe akwai irin wa’yannan sirikan
Yaushe akayi Auran..
XEE tata6e baki Tace ganemin hanya dai……
Kan SAILUBAH tayi magana wayan XEE ta’dau ringing
Tana dubawa taga Momyn CE
Takalli SAILUBAH Tace ke gata tana kira
SAILUBAH Tace ‘dauka muji…….
‘dauka XEE tayi tana me cewa hello Momy……..
Daga can 6angaran Momyn KHAMIS ce tsaya da waya a hannu kallo ‘daya xaka mata Kasan tana Cikin farin ciki
Tace ‘yata kina dai lafiya ko
Qiftama SAILUBAH ido XEE tayi Tace lafiya lau Momy….
Murmushi Momyn tayi Tace naji abin farin cikin daya samemu kikula kanki dakyau kinji
Da jin kunya XEE tafurta toh Momy Insha Allah….
Me kikesan ci na dafa miki
XEE tawaro ido Tace banajin sha’awar Komai
Tace haba ‘yata fa’di mana aiba Komai bane
Murmushi XEE tayi Tace toh tuwan albo miyar ku6ewa da man shanu
Da murna Momy Tace Yauwa ‘yata Insha Allah kina dawowa Xaki samu a dining yana jiranki
Murmushi dai XEE taqara yi Tace toh nagode momyna saina dawo.
Toh Momyn Tace da kashe wayan tanamai farin ciki Sosai
XEE ko suna ha’da ido da SAILUBAH suka sheqe da dariya tare da tafawa kuma atare suka furta heyyy sirika taji batun jika😂
SAILUBAH Tace ni naga rayuwa ni FATEEMA
Wato wasu sirikan haka suke. Sam basu jin kunyar nuna damuwarsu akan qaddarar da Allah ya ‘dorama marasa haihuwa da wanda rabansu yake da nisa…..
XEE ta camke da ga irinsu dai kingani… Tanajin batu harda son yimin hidimah
SAILUBAH Tace mungama da wannan kiji dani da Junior kuma
XEE Tace wani abu ya kuma faruwa ne kuma bayan Wanda kikace min jiya
Girgixa kai SAILUBAH tayi Tace aa kawai inaso ki gayamin dalilin da yasa nakejin shakkarsa ne
Murmushi XEE tayi Tace xai iya yuwuwa kodan dan kwarjininsa ne yake sawa kikejin shakkarsan
Qara girgixa kai SAILUBAH tayi Tace bana tunanin haka dan ko kallona yayi jikina mutuwa yakeyi
Idanko ya kafeni da idansa rikicewa nakeyi
Musamman idan hakan ya ‘dau lokaci gani kawai nakeyi RAMADAN ‘dinane
Murmushi dai XEE taqarayi Tace hmm indai hakane toh ba shakka yafara tufeki da addu’a ne kamar RAMADAN namu😂
Waro ido SAILUBAH tayi Tace mexaisa yayi min hakan
Tace kika sani ko Yana San cigaba da killacekine kamar yanda ‘dan uwansa yayi miki abaya
Matsowa SAILUBAH tayi Sosai jikin XEE Tace ban ganeba pls bani haske 😳
Dariyace ta kwacema XEE Tace aike baki gane Komai imba ganinsa kikayi abayyane ba…..😀
Amma kisani Junior ba kamar RAMADAN bane kibari ahankali xai gyara tunaninki
Danni tunda ya cilla miki kuliya nakejin tsoransa 😳
Dan kallo ‘daya Xaki masa kisan hatsabibi ne……
Kan SAILUBAH tayi magana Cikinta ya mur’da mata
Aiko da sauri tadafe cikin tana cewa Wayyo Allah
Da sauri XEE Tace lafiya
Cije baki SAILUBAH tayi bayan ya’dan lafa mata Tace Wlhi XEE tin jiya nakejin wannan ciwan Cikin ya hanani sakewa
Tace toh kinsha magani
Tace eh nasha amma ban wani ji Komai bah
Ya kamata ki gayama junior ya dubaki gobe gaskiya
Harararta SAILUBAH tayi Tace saiya rainani ai
Kawai sai inje ince mishi naxo ya dubani
XEE Tace eh mana
Kuma kina wani maganar raini ai kibar batunshi kawai dan indai rainine junior ya gama rainaki
Tsaki tajah Tace Wlhi jira nake yayi min wani iskanci da rashin kunya inyi maganinsa da kyenkyaso…..
Ke kuma yayi maganinki da kuliya ko😀
XEE Tafa’di hakan da Murmushi……
Haka ko akayi.
XEE da KHAMIS Suna komawa gida XEE tatarar da liyafar da momy tayi mata na tuwan albo da miyar ku6ewa
Xama tayi taci ta qoshi KHAMIS nakallanta cikin matsanancin sonta
Anan kiran HAMEEDA yashigo wayanta tana maice mata natayaki murna Sosai Aunty
Murmushi XEE tayi Tace nagode sosai HAMEEDA
Murmushin itama tayi Tace Bakomai ai….
Junior ko da yamma daya dawo Bayan ya gyara kansa saiya nufi gun masoyiyar tasa da yaransa….
A harabar gidan yaganta gefe guda kuma Su KHAULAT ne suke wasansu
Kallo ‘daya yayi mata yasan akwai abinda yake damunta
Dan haka ya xauna kusa da ita Yace uwar ‘YaYaNa meyake damunki….
Harararsa tayi Tace ban sani bah
Ta6e baki yayi Yace Karki sanin mana dan antambayeki shine xaki gayamin magana….
Afusace Tace angaya mana nice gaba dakai kokaine gaba dani
Wlhi Junior kafita daga idona
Murmushin tura haushi yayi mata Yace idan nafuta daga idan naki na tabbatar bake ba rufeshi
Idan ko kika rufe shi makauniya Xaki xama wawiya kawai….
Sororo SAILUBAH tayi tarasa dalilin dayasa Junior ya bala’in rainata haka
Memakwan tanemo kallamar daxata gayamai danta hucce haushinta
Saikawai tasamai kuka
Tanayi Yana bin bakinta da kallo tare da aika mata wani Sirrin taccen kallan Wanda yake narkar da xuciyar wanda akayi danshi
Kukan nata yana ta6a xuciyarsa Amma bayajin xai iya katse mata shi….
Cak tatsaya da kukan tare da tashi daga gun da daniyar shigewa falan nasu
Dake yana san takulasa su’dan ta6a fa’dan nasu sai kawai ya bita da kalmar. Si si si………
Afusa tajuyo Tace acan baya yayanka yayimin wannan kiran karuwan
Najah mishi kunne akan ni ba karuwar bace…….
Au haba😳 saiyace miki me
Junior ya katseta da fa’din hakan
Da kuka ta gallamai harara Tace ‘dan iska kawai Allah xai ha’daka da daidai kai tagyaramin tunaninka…..
Da Murmushi junior ya qaraso gabanta Yace ai kece daidai ni my…..
Shuru yayi yana ‘daga mata gira…
Wata muguwar harara ta banka mishi dajan tsaki xatabar gun
Yasha gabanta yana mai cewa haba mana ‘Yan matana…..
Ke kin isa kibar nan gun ban nuna miki ni cikakken ‘dan iska bane
Ja da baya SAILUBAH tafara yi tana mai mishi kallan tsoro dan batasan me xai mata bah
Murmushi yaqara yi bayan ya kaita qarshen bango qiris yarage ya jikinsu ya ha’du da juna…..
Ganin haka yasa ya tsaya da Cewa yarinya sai tsoro Amma bakinta bai dena tsiwa ba😀
Jeki kawai….
Xanyi maganinki ne duk ran da kika shigo hannuna
Amma kafin nan ‘dan gayamin gayamin mana me yake damunki my babyna
Gaban SAILUBAH Yafa’di jin yanda ya canja mata kuma yana tambayanta cikin lallami…..
‘Dan qarfin hali tayi ka’dan ta harareshi Tace nace maka bansali bako… Ko ana dolene sai kasan me yake damuna
Murmushi yayi dakai ‘dan yatsansa kan le6anta yana shafawa kamar yana saka mata jambaki……
Qara ta kwalla da cewa kyenkyaso kyenkyaso…..
Da matuqar raxana Junior yayi baya Yana waige waige
Mara kunyan banxa mara kunyan hofi
Xanyi maganinka ne Wlhi
Har ‘dakinka xanxo in gyara maka xama….
SAILUBAH CE me fa’din hakan tana mai hararansa
Kana tayi falansu fuskarta cike dajin da’di
Dake tsoran kyenkyaso ajinin Junior yake da sauri yabar gun ya nufi gun yaransa su KHAULAT dan gani yake da gaske kyenkyason yana gun😂
Daran wannan rana dai haka SAILUBAH tayishi cikin ciwan ciki…..
Ana kiran assalatu kuma ya lafah mata
Anan ta’daure tayi Sallah takwanta
Koda Junior yaxo ‘daukarsu KAULEET mah tana bacci ya tambayi Kakah Tace tana bacci ta lurama kamar batajin da’di ne
Jiki asanyaye yakaisu skull
Hakan kuma yayi office yana me tunaninta…..
Yana aiki Yana tunanunta can yaga baxai iya samun nutsuwar data dace ba.
Sai kawai yafara mata rubutu kamar haka
“`Fatan alkairi gareki my Luuuuu. Hankalina yakasa kqanciya saboda qaunarki“`
“`Kitemakeni Ki gayamin me yake damunki. pls my baby“`
SAILUBAH ko na kwance wayan na hannunta lokacin da sakwan ya isa gareta…..
shuru tayi Bayan takaranta.
Can tabashi da amsa da.
“`Ba abin da yake damuna“`
“`Fa’di gaskiya dai dan Wlhi akwai abinda yake damunki“`
“`Toh kai waye daxan maka qarya 😙“`
Tsaki Junior yajah da janyo ‘dayar wayarsa ya kirata
Tana ganin kiransa tayi Murmushi dan Kakah tace mata ‘daxo dayaxo ya tambayeta
Ashagwa6e ta ‘dauka da muryar mara lafiya Tace mara kunya meyasa kakira ni😡.
Murmushi yayi Yace ‘dan gayamin meyake damunki pls
Tashi tayi daqar da cewa ka dameni fah
Akan wane dalili xaka takuramin akan lalle saikaji meyake damuna
Cikin lallami Yace haba mana my baby kinhana xuciyata nutsuwa kinsata cikin fargaba tunjiya
Ki temaken ki gayamin Kinga ke ‘Yar amanata ce
Dole naji matsalarki…..
Da ‘dan jin haushi Tace kar kagafah dan yace kakula dani kanemi takuramin kana ‘dan micicinka dakai😡
Dariya CE😂 takwacema Junior danjin yanda takirashi da ‘dan micici. Gaskiya yakamata yayi maganinta danta rainasa da yawa. Cewar xuciyarsa…
Bai nuna mata jin haushinshi ba danshi damuwarsa yaji meyake damunta ko hankalinsa xai kwanta
Still da lallami Yace dan Allah dan soyayyarki da brother ki gayamin dan Wlhi kikaqi fa’damin yanxu xanxo gidan kuma Allah saina saki kuka…..
Dan haka maxa fa’da min kan raina ya 6aci😡….
Afusace Tace ya 6aci mana….
Haka kikace ko..
Yayi saurin katseta da fa’din hakan
Shuru tayi xuciyarta nayi mata xafi tarasa dalilin dayasa takejin shakkar wannan ‘dan iskan yaran😂…….
Xansiya miki ice-cream Babyna pls gayamin kinji….
A shagwa6e Tace ciwan ciki ne yake damuna…
Ai shikenan yanxu xaka barni na huta ko…
Jan numfashi yayi da cewa inaso kixo kisameni a office 2 4:00pm
Yana fa’din hakan ya kashe wayan… Kobakomai ya’dan samu nutsuwarshi
Itako gyara kwanciyarta tayi tana fa’di aranta baxata ba…
Wani ikwan Allah hud’u nayi ciwan ya kum cafkarta
Daqer tasamu kanta aiko gudu gudu tayi wanka tashirya lokacin yayi daidai da dawowarsu KAULEET daga madarasa sukace xasu bita
Takalli Khairat wacce ta ‘daukosu Tace kiji dasu pls yanxu xan dawo.
Tace toh Aunty
Bata ‘dauki wani lokaciba saigata a asibitin
Da nutsuwa tayi parking tafito tana qarema asibitin kallo Sosai dan wannan ne xuwanta na farko…
Sosai asibitin ya burgeta mutuqa danya ginu ginin wayewa
Tana tafiya ma’aikatan gun nabinta da kallo da yaba kyawunta Komai nata yayi
SAILUBAH fata ha’du ha’duwa taban mamaki qaryane kamata kallo ‘daya batare da kaqara na biyu ba. dukko ajinka
(Dake😀 nake ‘Yar uwa. duk mesuna FATEEMA ni Rahamat nace kin ha’du kinyi ba abin kushewa gareki ina miqa gaisuwata gareku masu Suna FATEEMA✋🏻)
Sabo da tsabar kallan da maryam take binta dashi ne yasata nufarta da murmushi Tace qanwata ina tambaya ne
A nutse Maryam tace toh inajinki madam.
office ‘din wani doctor junior yakesan Ki nunamin
Shuru maryam tayi da shiga tunani Waye Junior….
Can Tace bangane Waye bah madam
Dafe goshi SAILUBAH tayi dan tunowa datayi tabar wayanta a mota
Tajuya da niyar komawa wata doctor chiyomah Tace ko doctor Sadeeq kike magana sister
Da sauri Tace Yah shi nake nufi
Tace muje in nuna miki…
Haka suka jera tanuna mata office ‘din
Tana turo ‘kofar Suna ha’da ido dashi… Yana xaune kan kujera tana juyawa dashi yana yima wani bayani akan damuwarsa
Da Murmushi Yace Wlcm my baby…
Ya fa’di da tashi daga kan kujeran da mata nuni akan ta zauna akai
Sanda ta hararesa kafin ta xauna
Ganin haka yasa ya maida kallansa ga mutumin da yake ma bayani Wanda yasaki baki yana kallansu…. Yace mai nagama dakai pls idan kafita kacema shafi’u baxan qara ganin kowa yau ba sai gobe in Allah ya kaimu. Asukurce mutumin Yace toh nagode doctor Allah ya saka
Yace Amiien….
Bayan futar mutumin ne ya maida kallansa gareta Cikin raini Yace yanxu 4:26 haka mukayi dake Tace Banga damar xuwa lokacin ba akwai abinda xakamin ne….
Murmushi yayi Yace a office ‘dina kike fah malama
Wlhi kikamin rashin kunya dukan tsiya xan miki
Dariya tayi mai kawai😀
Ganin hakan yasa ya koma kusa da ita da xama kan table ‘din Suna fuskantar juna Yace toh gayamin ya kike jin ciwan…..
Yanda yasata agaba da kafeta da ido hakan ya tuno mata Senior sai taga kamar shine
Dan haka cike da shagwa6a tagaya mai yanda yake mata
Shagwa6ar na tsuma xuciyar Junior ya lumshe ido da cewa xan miki scanning yanxu inga matsalar
Sai yanxu tatuna dawa take
Lalle ne ma. Sai kawai ta’daga rigarta yaga cikinta ya qara rainata
Sam baxata yarda ya mata ba.
Dan haka Tace ni bawani scanning ‘din da xakamin kaban magani kawai
Yace toh baxan bayar ba dan sinaga matsalar
Tace Wlhi baxaka…….
Saurin katseta yayi da cewa Wlhi saina miki
Kinma rainani da yawa yarinyar nan
Wane doctor kika sani me hankalin daxai baki magani bayan baiga matsalarki ba…..
Yanda tashagwa6e mai fuska kamar xatayi mai kukane yasashi tsayawa da xancan nasa yana harararta da cigaba da cewa
Kika min kuka saina wau wan ka miki mari wlhi😆
Waro ido😳 tayi da cewa yanxu saika iya marina…
Matsowa kusa da ita yayi Yace kigwada yimin musu kigani man….
Kanta qara magana sukaji ana kwankwasa ‘kofa
Tsaki yajah ahankali Yace yes…
Maryam CE tashigo…..
Yanda taga junior yasa SAILUBAH agaba kamar wani mijinta shi yasa xuciyarta bugawa tayi saurin safe qirjinta😳 wani tari ya kamata hankakinta ya bala’in tashi….
Dake shi’din yasan meya haifar mata da hakan Murmushi yayi da bu’de wani qaramin furiji dake kusa dashi ya ‘dauko ruwan gora SAILUBAH tayi saurin kar6a tamiqa mata tana cewa sannu meyasaki tari haka….
Kar6a maryam tayi duk tawani rikice. saita kasa shan ruwan
SAILUBAH ta qura mata ido tanasan yin wani tunani….
Murmushi Junior yaqarayi kana ya ‘dauki cup da zagowa gun maryam ‘din ya kar6i ruwan da tsiyaya mata har lokacin da Murmushi akan fuskarsa. Yace bu’de bakinki nabaki
Sai lokacin ‘dan hakalinta ya dawo tayi saurin girgixa mishi kai da cewa aa barshi…
Wani shegen kallo ya sakar mata Yace ban isa ba kenan
Da’da girgixa mishi kai tayi da bu’de bakinta… ahankali yakai ruwan bakinta.
Dammmmm gaban SAILUBAH ya fa’di. Kuma daidai lokacin ya kalleta tako aika mishi da mugun kallo………
Aiba shiri yasaki cup ‘din jikake tass ya fa’di qasa da fashewa……..
Dukkansu bin cup ‘din sukayi da kallo
SAILUBAH tajah wani shegen tsaki dajin haushin junior tare dajin tsanar maryam lokaci ‘daya….
Da sauri suka kalleta dan baqaramin tsaki tajah ba
Da kuma saurin maryam Tace dan Allah kiyi hakuri madam bansan……
Saurin katseta Junior yayi tawajan kama hannunta daniyar subar office ‘din
Suna fita ya sake hannun nata Yace meya kawoki guna….
A rikice Tace maganar gaskiya na manta meya kawoni doctor.
Amma dan Allah kayi hakuri hakan baxata qara faruwa ba
Yace baxanji da’di ba idan taqara faruwan…
Murmushi tayi Tace Insha Allah baxata qara faruwan bah
Amma dan Allah matarka CE
Wani kallo ya watsa mata wanda yasa jikinta mutuwa
Yace kina da matsala da hakan ne
Girgixa kai tayi Tace aa kawai dai naga tana da kyaune
Murmushi yayi da cewa kije gida a nutse mery…
Ina kuma miki fatan idan kintashi yin bacci kiyi mafarkin daxai faranta ranki…
Da ‘dan murmushin yaqe Tace nagode….
SAILUBAH ko yana shigowa tarufeshi da maseefa fa’di takeyi ban ta6a ganin Mara kunya kamarka ba.
Dan tsabar iskanci agabana xaka ba ‘Yar iskar budurwar ka ruwa abaki😀…
Wato itama tarainani kamar yanda karainani ko…..
Kallo ‘daya yayi mata ya gano bama baman kishi dajin haushinsa ne cike tam a kwayar idanta
Idan Yace baiji da’di ba yayi qarya
Dan haka yayi mata shuru kawai Yana jinta dayin rubutu jikin wani book
Ganin yayi mata shuru shiyasata fashemai da kuka… Tana tuhumar kanta da meyasa taji wani abu game dashi ne yanxu
Shiko arikice ya bar rubutun yayi gunta yana lallashinta da cewa aransa ita Komai kuka ne….
Toh kiyi shuru mana
Wlhi baxan qarayin hakan a gabanki ba
Aiko jin hakan yasa taqara volume ‘din kukanta da qarajin haushinsa wato baxai dena kwatakwata ba.
Bayan hakan take San ji
Batayi aune ba taji yana share mata hawaya da tsaftataccan hankacif ‘dinsa yana cewa kiyi hakuri my baby baxan qara ba kinji
Harararsa tayi Tace dashine ko kusa baxai yimin hakan ba. Danshi me qaunata ne kuma yasan darajata baya bari wani ya raina ni. Gaskiya nayi Babban rashi arayuwata😭
my baby
my RAMADAN
Qanina ka dawo gareni….
Kishine ya motsoma Junior Amma dake lallashinta yake San yi dan yagama saninta yanxu dan ta’dauki awanni tana kuka ba Komai bane. Hakanne yasa bai bari kishin nasa ya baiyana kan fuskarsa ba. Saima Murmushi da yayi da cewa kamanni kawai mukayi dashi. Amma maganar hali kowa da nasa….
Harararsa dai taqara yi da cewa indai hali na gari ne kasan dai ya fika
Yace ai haka Allah yake bayinsa kiga wani yafi wani…..
Bu’dar bakinta sai cewa tayi dama kai Allah ya ‘dauke ya barni da Ramadan😬…..
Dariyar takaici ce ta kwacema Junior yayi Sosai yana kallan kwayar idan da aika mata da wani shu’umin kallo Yace ai dake ba yanda kika iya da ikwan Allah sai kiyi hakuri da rashin masoyinki
Kuma shi yasan me yake nufu daya ‘daukeshi yabarki dani ‘dan iskan naki
Yanxu dai ba wannan ba. tunda kukan ya ‘dauke. Nasamu nutsuwa ka’dan…..
Hau in dubaki pls
Wlhi tun jiya ban samu bacci cikin hankalina ba dan wannan ciwan nakin
Pls my baby tashi kinji yi hakuri👏🏻…
Bayanda ta’iya dashi haka takwanta ya fara mata scanning ‘din tana binshi da harara dan gani take da gaiya yake juya mata abun scanning ‘din
Batasan shi damuwarsa yaga meyasa mishi ita agaba bane…😬
Yana gamawa ya aika mata da muguwar harara
Bata kulasa ba sanda taxauna a kan kujera tamayar mai da tata hararar kana Tace kaga yaro. yanxu dai kayimin aiko. saika gayamin matsalata kaban maganin naqara gaba….
Karki qara cemin yaro dan yanxu nadoshi 26 years
Ta6e baki tayi cikin raini Tace toh ina ruwana dan kadoshi 26
Agirme dai kasan ba girmata kayi ba. Ko makawo ya shafamu yasan na girme maka nesa ba kusa ba.
Kaga ni ba wannan ba kagayamin matsalata dan gabana ya fara fa’duwa😳…..
Badai ciki bane dani ko
Kasan ko cikin Su KAULEET banji Komai ba sai kwa’dayi da…..
Saurin katseta yayi cikin takaici Yace idan bakimin shuru ba. Wlhi saina tsinka miki mari…
Kona tambayeki ki gayamin ne..
Yarinya sai surutun tsiya kika ajiye…
Ya qarashe maganar da jan tsaki
Shuru SAILUBAH tayi tana kallansa tana tunani aranta meyasa Junior ya gama rainata ne haka…..
Tana cikin tunaninne ya katseta da cewa ya akayi kika kamu da cutar appendix
Appendix😳….
Ta maimaita da waro ido tare da tashi kana tayi narai narai da ido😟
Yanxu yankani xa’ayi acire ko😳
Wayyo ni SAILUBAH…
Kaban amsa katsaya kana kallona……
Murmushi yayi Yace eh yankaki xanyi kuma gobe in Allah ya kaimu…..
Da kuka tafitta daga office din
Murmushi yayi da girgixa kansa ya ‘dauki laptop dinsa da wayoyinsa da kulle office din
Lokacin daya fito hartaja motarta ya ‘dagama maryam hannu alamar sai Allah ya kaimu. Ta gya’da mishi kai da Murmushi
SAILUBAH ko saka Kakah da Innah tayi agaba tana musu kuka wai gobe xa’a cire mata appendix
Lallashinta suka dinga yi abin tausayi abin dariya…..
KHAULEET Tace kiyi shuru Momy…..
KHAULAT Tace wai Kullun ne sai kinyi kuka Momy
Shuru SAILUBAH tayi musu
Dan Sosai tatsorata da ciwan da kuma fargabar xa’a farke mata ciki 😳
Shiko Junior baibi takanta ba. Sai washe gari daya shiga gidan dankai Su KHAULAT skull
Ya kalleta ka’dan ganin tana Cikin damuwa sai yayi Murmushi dasan ya ta6ota
Yace baki iya gaisuwa bane….
Gallamai harara tayi batare datace mai Komai ba……
Khairat CE tashigo tana cewa LA Ya Junior kawosu na kaisu. Yace taki skull ‘din fah
Murmushi da cewa ai muna da walimar skull ‘din yau kuma mah sai anjima.
Yace haka nefah
Toh sai kisa dareba ya kaiku yanxu Maza…
Tace toh
Haka tagama hannunsu sukabar falan
Junior ya dawo da kallansa kan SAILUBAH Yace karfah kisa wani damuwa aranki danna shirya wasu dabaru daxan miki wanda xaisa baxa kiji xafin komai ba
Da sauri tasaki fuskarta Tace Allah da gaske😀…..
Murmushi yayi Yace Allah my baby
Tace toh yanxu ya Xa’ayi Yace yanda xa’ayin kenan Kishirya keda Kakah ko Innah muje yanxu dan ayi da wuri. Kinga yanxu 7:30am kafin 9:00 nasan ankagama komai…
Tace anamin xan dawo gida
Yace aa
Tace xan kwana kenan 😳
Yace bama kwana ‘daya ba kuma ba biyu ba. Sannan ba uku ba
Tace taf kace aikin babba ne
Kuma xansha jinya
Murmushi yayi yana danna waya batare da yace mata Komai ba
Kiran XEE tayi tagaya mata ita da FAWAS….
******
Dake aikinsu ne Sam bai samu matsala ba
Yayi mata aikin cikin sa’a da nasara…..
Yau satinta ‘daya a sibitin
D’akin da take tamkar a ‘dakinta take
XEE CE da HAMEEDA suke mata sannu
XEE Tace gaskiya SAILUBAH Junior yana baki kulawa sosai
HAMEEDA Tace wlhi kuwa kamar RAMADAN…
Murmushi SAILUBAH tayi Tace Karki ha’dashi da RAMADAN HAMEEDA danba halinsu ‘daya ba
Junior fa bashida kunya idansa atsaye yake. Duk duniya ba wacce ya raina kamarni. Kunafah kallo Haka xai qaraci min rashin kunyarsa ina kallansa in kasa mai komai……
Shigowarsa ne yasata yin shuru tana harararsa dan haushinsa takeji sosai saboda yayi mata qarya akan baxataji Komai ba game da aikin da yayi mata.
Xama yayi kusa da ita Yace har yanxu baxa’a dena fushin dani bane
Kawar da fuskar tata tayi daga kansa tare da qara ‘daure fuskarta….
Kumawa yayi inda tajuya fuskar tata Yace kitemaken kidena wannan fushin dani dan ba’abinda yake tayarmin da hankali kamar shi
Kallansa tayi ka’dan Tace ina dabarun naka suke
Murmushi yayi Yana qarema fuskarta kallo Yace duk nayi miki Su
Tace toh naji xaman ya isheni haka pls asallameni naqara gaba
Harararta yayi Yace bayanxu ba
Da sauri Tace yaufah satina ‘daya
Kuma nasamu lafiya
Akan me xaisa na xauna
Ta6e baki yayi Yace nace baxa’a sallameki yanxu ba saikin qara sati ‘daya…
Ahakan mah in bai mun ba saina qara miki kwanaki
Yafa’da hakan yana me xuba mata abinci a plate
Harararsa tayi Tace Wlhi gobe xan tafi abina dan baxan xauna in qara iban kwanaki haka ba
Murmushi yayi Yace taurin kanki yanada yawa my baby
Amma baxan hanakin ba Allah ya kaimu goben sai kije in gani…..
xata qara magana ya katseta da cigaba da cewa kinga malama ni ba wannan bane agabana gyara nabaki dan kinfara shigar lokacin wasu. Yaqarashe da kallan abincin dake hannunsa
Mugun kallo tawurga mishi da cewa baxanci ba….
Yace idan har bakici yanxu ba aikinki warwarewa xaiyi
Murmushi tayi ganin xai mata wayo….
Tace shekaran jiya bai warware ba jiya bai warware ba sai yau
‘Daure fuska yayi kamar gaske Yace Allah idan bakici ba ina tabbatar miki yau Xaki kwana da cigawan ciki
Ya qarashe da kallan XEE dayi mata nuni akan tasa baki
Murmushi tayi Tace kici SAILUBAH dan aikinsa ne tunda yace kici kici kawai mudai lafiyarki muke nema
Xanci Amma da kaina
Kiyi hakuri kibari in baki pls
Wai da raina da lafiyata saika dinga maidani baby
Eh dan ni har yanxu baki wucce wannan wajan aguna ba
Yaqarashe da matsawa kusa da ita Sosai ya kafeta da ido badan tasoba tafara kar6a tana ciki shiko yana bin kwayar idanta da kallo
Wanda hakan ke qara narkar da zuciyarta
Jitake kamar tashige jikinsa dan qamshinsa ya isheta
Gawani shegen sweet dayake tsotsa Sosai takejin San tajishi itama abakinta
dan qamshin ya gauraye bakinsa…
Murmushi yayi da kwantar da murya qasa-qasa yanda ita kawai xataji maixaice mata
Yace kwa’dayayyiya baxan sam miki ba
Ashagwa6e Tace Amma Kasan qamshin yana damuna ko
Murmushi ya qarayi da cewa in sammiki kenan
Da sauri ta’daga mishi kai
Sosai ya qurama bakinta ido da ciro sweet ‘din daga bakinsa yasaka mata abaki……..
Jan numfashi XEE tayi tana rayawa aranta anyi ‘dan iska anan😂. Sai burkita mata ‘Yar Uwa kuma qawa yake gashi ba ‘digwan kunya a idanshi
HAMEEDA ko burgeta yayi saibinsu take da Murmushi dan Allah yayi HAMEEDA da San Luv
Ahaka FAWAS da KHAMIS suka shigo
Sanda gabansu Yafa’di tunaninsu Senior RAMADAN ne ya dawo….
KHAMIS ya daki fa’darsa yana cewa kashiga da yawa fah
Ba kunya Yace idan ba hakan CE takasance ba baxata bani ha’dinkai bah
FAWAS Yace hmm bi asannu dai dan Auntynmu
Ya qarashe da kallan SAILUBAH yana mai cigaba da cewa am sorry Aunty LUUVAH ya jikin dai
Tace da Sauqi FAWAS kace ya sallameni
Murmushi yayi da maida kallansa ga Junior Wanda ya dage sai bata abinci yake. Kuma kallo ‘daya xaka mata Kasan aladole take cin abincin…..
Yace kaga malam sallamemu mutafi
KHAMIS Yace haba kaduba fa bata gama warwarewa ba
Yace ai ita taji ajikinta normal take ko Aunty LUUVAH
Murmushi tayi Tace Wlhi ba abinda baxan iyaba FAWAS kaika’dai ne kake fahimtata Amma KHAMIS bakin shi ‘daya yake da wannan….
Taqarashe da kallan junior
D’aga mata gira yayi Yace banda sunah ko.
Tace bansani bah………
*** ****
Yanda tasashi agaba da mita ita ya sallameta kotatafi abinta
Shiyasashi sallamarta tadawo gida
Wanda hakan yabashi damar cusa mata manufarsa cikin hikima da aiki da hankali
Saiya fake da wai yana bata kulawa ne dan rashin lafiyar tata
Su Kakah dai kallansu suke kawai
Yanxu kijisu suna fa’da anjima kuma kijisu Suna dariya.
Sosai suka gano son SAILUBAH Junior yake Wanda hakan yayi musu da’di Sosai
*Bayan wasu Lokuta*
Junior fa ya shagwa6a SAILUBAH Sosai dan indai yana waje tana waje bawanta yake xama dan bata kulawa
A online ko tun tana jamishi aji hardai tabada kai yadinga 6ata mata tunaninta
Soyayya Sosai sukeyi…
Saidai baita6a kiranta ba
Tunaninsa yana kiranta xata gane shi
Shiyasa yaqi kiranta
Kuma yaqi yarda tasan Waye shi da inda yake
Haka itama Sam bata ta6a kiransa ba
Dan aganinta xai rainata
Yanda yake 6ata tunaninta haka itama take 6ata tunaninsa
Sai su’dauki lokaci metsawo Suna chating batare dasun damu ba
Amma duk da haka idan suka ha’du baya ‘daukar raininta
Toh dama ita batasan dashi take chating ba
Shiyasa wani xubin saiyata kallanta yana Murmushi
Nashi salan kenan
(Allah yaji qan Senior Ramadan😭)
*****
Sam SAILUBAH bata kula samari koka’dan
Dan abin ya qara maimaita kansa.
Wani baxawarinta yaxo gareta attajiri dashi yayi ko rashin sa’a dan akan idan Junior yaxo.
Ko cikakkiyar gaisuwa basuyi ba Junior ya 6ata musu Komai ta wajan wasa da hankalin SAILUBAH
Haka shima ya ficce Sam batasan ya akayi ba
(Allah Sarki😰
Karki damu SAILUBAH xamu gyara tuninsa)
Ganin hakan yasa Tace tabar kula samari kenan har abada…….
**********
Yau takama lahadi ranar Hutu ga ‘Yan boko
Ruwa ake xabgawa shiyasa duk tauraran nawa Suna nad’e a gado
XEE tana kwance agadanta cikinta ya dameta da motsi tajuyo da kallanta ga ‘dan mijin nata Tace gobe ne birthday nasu KHAULAT ko
Yace eh……..
Tashi tayi agigice saboda wani naushi da cikin nata yayi mata
KHAMIS wanda yake tura saqo a laptop ya kalleta ka’dan da cewa ina fatan dai lafiya
Tace naushi na yayi
Gaskiya nagaji
Allah katemakeni na aihu yau na huta…..
Murmushi KHAMIS yayi Yace Aunty XEE kenan
Tace yau kuma katuna RAMADAN ne
Yace Wlhi kuwa
Banda haka kinsan kina watan takwas ina ke ina aihuwa yau
Tace ai ana haifar bakwaini
Sai kuma aka gaya miki ana haifar takwasni
Murmushi tayi da cewa baka sani ba…..
Waro KHAMIS yayi 😳 da cewa aa fah😳. Ina addu’ar Allah ya kaiki watan tara kafin Ki haifamin Babyna
Tace oho dan ba…..
Katse yayi wajan saurin cewa gaya min wani abu pls mubar wannan haka
Murmushi tayi da aikamai hararar wasa Tace toh zanci farfesun ganda…
Kallanta yayi da tashi da Murmushi akan fuskarsa Yace muguwa kawai
Kinsan Dady bayaci haka Momy haka ni
Kuma Kinga ana ruwa kawai danki tadamin da hankali shine xakice farfesun ganda xakici ko
D’agamai kai tayi da shagwa6e fuska Tace Allah da gaske nake
Yace ko
Tace eh
Yace toh albishirinki
Tace goro
Yace ‘daxo daxan dawo gida
naga gandar me kyau gun wani mutum
haka kawai naji araina inasan in siya
Dan haka nasiya
dana dawo nabama Momy nace tayi farfesu dashi
Batayi mamaki ba dan tayi tunanin koke kikeso
Dan haka yanxu bara inje in kar6o miki. Kinga muguntarki takoma kanki ko😀….
Turo baki XEE tayi Tace toh baxanci bama nafasa
Ta6e baki yayi Yace toh saime😏 dama aina mugunta ne
Haka yakoma yaci gaba da aikinsa itako tasamai ido lokaci lokaci tana aika masa da hararar wasa
Shiko binta yake da murmushin mugunta irin burinta dai bai cika innan ba. Na bashi wahala…..
FAWAS ko futuna yakeji musamman yanda yakejin yanda ake sheqa ruwa dan haka yana maqale da Matarsa yana lalla6ata dan ahannu yake Saura ka’dan Komai ya wanxo sukaji kukan Ahmad
Awahale Yace my boy menene
Yace Dady kabu’de xan ‘dauki chokulet ‘dina ne
Yace ina na ‘dakin Momy
Yace ya qare.
HAMEEDA taxare jikinta daga nasa tabu’de wata durowa ta’dauko mishi kana ta gyara kanta da bu’de qofar Tace gashi…..
Kallan hannunta yayi yana yatsina fuska da cewa toh ina Dadyn nawa
Tace xaka kar6a ne ko xaka tsaya yimin surutu…..
Kar6a yayi yana cewa toh Momy kimatsamin naganshi mana……
FAWAS najin haka yayi saurin gyara kansa…. HAMEEDA ko Murmushi tayi da matsamai ya shigeta……
aiko yana Ganinsa ya ‘dane gadan yana cewa Dady tashi muyi wasa…..
A wahale FAWAS Yace banajin da’di my son kaje gun momyna kuyi
Murmushi yayi Yace aa naka bake so….
Duk yanda yaso da yayi masa wayo ‘ki Ahmed yayi
Ba yanda FAWAS ya iya dashi dan Sosai ‘dan nasa yasamai gaba haka yasauka ya biyemai sukadinga buga boll
HAMEEDA na kallansu tana bin mijin nata da murmushin mugunta
Shiko yana maida mata dana xaki gane kuranki…..
Mutumin nawa ko yana kwance shima a nalla’de kan gadansa yana tunanin mutuniyar tasa
Ganinta online yasa yafara bata kalamai kamar haka
“`Nayi tunanin baxaki hau yanxu bah“`
SAILUBAH dake kwance afalo tana chatin da wata qawarsu taga shigowa nashi sakwan
Dama tagaji da hirar da ita dan haka tayi saurin kar6ar sakwan nasa da bashi amsa kamar haka…..
“`Na haune ko Allah xaisa naganka akai“`
“` hmm kinada wayo my Luuuuu. nasan badanni aka hau ba. karkiyi wani alaye“`
“`Xanso kayarda da abinda nace“`
“`Na yarda“`
“`Yauwa dama ina so yau nasan kai Waye. Ina San jin muryarka. Ina San ganinka.“`
““Da gaske kike babyna“`
“`wlhi da gaske. Kuma in ban ganka yau ba. ka tabbatar nadena kulaka“`
“`farkoma awane gari kake kuma wacce unguwa“`
Shuru Junior yayi
Can ya fara bata amsa da cewa a kano yake a unguwar Fage dayi mata kwatancan nayin da yake….
Da mamaki SAILUBAH Tatashi tana bashi amsa cike da al’ajabi
“`Toh ai unguwarmu ‘daya“`
“`Gayamin awane gida kake“`
Murmushi Junior yayi kafin yaja numfasa…..
“`Kinga masoyiyata kar kimin qarya. Taya xa’ayi muna layi ‘daya nakasa ganeki“`
Afusace Tace…..
“`kaga Malam kafitoh k’ofar gidanku nima in fitoh kaga saimu tabbatar da gaskiyar xan xanmu“`
“`Ana ruwa a uguwarmu sosai😳. Dan haka kibari a’dauke“`
“`Ai ruwan ya tsagaita yanxu. dan haka kafitoh nima ganinan“`
Toh Yace mata tare da tashi yana gyara kansa da rayawa aransa yau xai cika burinsa na farko.
SAILUBAH ko dake agyaranta take dan haka gyalanta kawai ta’dauka tafitoh waje
A’kofar gidan nasu tatsaya tana tana wulla ido ta’ina masoyin nata xai 6ullo
Junior ne yafitoh da shigar sanyi a jikinsa kallo ‘daya xaka masa yabaka sha’awa dan yayi kyau Sosai
Suna ha’da ido ta hararare shi
Sanda ya qaraso gareta Yace wow kinga inda kikayi kyau kuwa
Tace nagode
Yace Wlcm
Garin bai baki sha’awa ba. Kiduba yanda yayi wani lublub dashi. Sai qamshin qasa ne ketashi
Tace eh yayi kyau Sosai pls karka cikani da surutu
Yace to fushin namiye
Tace kasan ka 6atani da bani abinci shine yau naqi ganinka ko
Murmushi yayi da cewa ke soyayya nakeyi yau
Kinsan in ina yinda manta kowa da Komai nakeyi…..
Ya qarashe maganar yana mai kallan saman layin da qasan nayin. Kallo ‘daya xakamai Kasan wani abu yake nemah…..
Tsaki SAILUBAH tajah cikin 6acin rai Tace yanxu har soyayyarka tafini muhimmanci…
Ka tuna fah ni amanace agareka…
Wai dan ke amanace agareni sai karna fifita soyayyata saboda ke
Inaaa baxai yuhu ba
Inasanta over
Wlhi akanta xan’iya barin kowa da Komai
Xan iya barin Komai
Ina MASEEFAR SONTA
Gwarama kicire wannan dan tayimin illa da yawa
Ki dai yi hakuri kawai naganta yanxu saina baki ko my baby
Ya qarashe da sakar mata shu’umin Murmushi
Itako mugun kallo ta wurga mishi Tace bana so Wlhi In saika ganta xaka ban abincin kabarshi nagode
Yace hmmm
Xama kici ne
Am dan Allah ban shawara
Kinsan ban ta6a ganinta ba
Kawai dai muna catin ne
Kuma wani iko na Allah ahakan tatafiyar da xuciyata
Ina Santa da yawa my baby pls ban shawara yanxu idan tafitoh mexance mata
Dariya SAILUBAH tayi Tace hmm Lalle nemah
Kana nufin duk wannan xagewar da kake akanta baka Santa ba
Yace Wlhi ko waya bamu ta6a yiba
Tace toh ya’akayi kasamu Num nata
Yace ina tunanin KHAULAT CE ko Khairat tsakaninsu wata taha’damin as love Kinsan Suna ‘dauka
Tace Lalle sunha’daka da wahala
Kuma baka ta6a ganinta ko’a dp nata bah
Yace bata SA photo Sam
Tace kace taha’du……..
Kanya bata amsa wata ‘yar makwaftansu tafito dana wullah ido da alama yaran aike take nemah…..
Aiko da sauri junior ya kuma bayan SAILUBAH yana salati qasa qasa yake cewa nashiga uku my baby kodai itace wannan
Kut gaskiya mummunace dan Allah da’da kareni karta ‘dauka nine😳
Da sauri SAILUBAH Tace bangane ba kana nufin kunyi da ita Xaku ha’du yanxu ne
Eh mana. Wai tace alayi ‘daya muke da ita.
Shine Tace nafitoh yanxu itama gatanan fitowa
Juyowa SAILUBAH tayi tana kallansa gabanta na fa’duwa tafara kiran numbar da suke catin da saurayin nata
Aiko sai gashi taji ringing a ajjihunsa
Da kanta tasa hannu tajiro wayan tana dubawa taga sabowar waya dal
Kuma ba wacce tasanshi da ita bace
Ga Num nata na yawo akai
ahankali ta kallesa Tace wannan wayar fah
ta6e baki yayi da cewa baki sanni da itaba
Tace ina wacce nasankan da ita
Yace tana gida mana
Yafa’da yana mai kar6ar wayan dacigaba da cewa Kinga kuma tana kira….
Ya dace na amsa daji muryata yanxu
Shuru tamai tana qare mai kallo tundaga sama har qasa
Kana Tace nice wacce kake fa’da junior😰…..
Kamar gaske ya waro ido 😳 yana cewa kut keeee
Amma kin bala’in rainani
Kirasa Wanda xaki yaudara saini
Kinsan lokacin dana 6ata akanki
Hawaye ne ya xuboma SAILUBAH Tace Junior kana cutar dani
Nice na yaudareka ko kai
Afusace Yace saiki gayamin ta’inda na yaudareki
Ina da Num naki akan wannan wayanne
Ko kina saka hoto a dp naki ne daxan gane kece..
Tace toh nima ai bakasa hotanka a dp kuma bada aynihin Num naka kake chatin dani ba
Mugu kawai. Wlhi Allah saiya sakamin wasa da hankalin da kakemin
Kinga malama. kar kiyi wani alaye dama can sonah kikeyi shine yasaki yaudarata tawannan Hanyar
Toh bari kiji Wlhi banta6a yaudarar kowa ba. Haka nima bamai yaudarata
Wlhi tallahi saikin Aureni
Afusace tanunashi da yatsa Tace Wlhi baxan Aureka ba
Bana sanka bana sanka
To dama angaya miki nima sanki nake
Maixanyi dake tsohuwa dake
Kawai Xan aureki ne dan in nuna miki ba’a yaudarata
Da kuka wiwi tashige gida…..
Murmushi yayi yabi bayanta
Ajikin Innah taxube tana cigaba da kukanta
Innah Tace toh yanxu kuma menene
Tace kuduba Junior Innah sai wasa yake da hankalina ashe shine wanda nake CE muku yana damuna a waya da sakwanni…….
Katseta yayi da cewa qarya Tace Innah ita take damuna
Yanxu kukan da takeyi ‘daya ne
Shine wai dan nace baxan Aureta ba
Toh kiyi shuru Xan aureki danba qaramin illa kikamin wajan yaudarata da soyayyarki ba
Kakah saiku saida xan Aureta
Ku tattauna da Dady cewa minshirya kammu muna San juna da Aure
Saidai kuja kunnanta ba ita ba wani ‘da namiji
Murmushi Su Kakah sukayi atare sukace Madallah
Toke kidena kuka tunda Yace xai Aureki mana….
Yauma xamu tattauna da Dadyn naku akan hakan…….
Wani baqin Cikine ya tokari SAILUBAH a qirji.
Watoh junior ya tabbata ‘dan iska kuma makiri maqaryaci
A gabanta yanxu ya sharara mata qarya bayan raina mata hankalin da yayi
Tayi mamakin yanda takasa cewa Komai harsuka qarashi xancikan nasu suka barta dashi agun
Yana ganin Su innan sun barshi da ita yayi saurin matsowa gareta yana mata murmushin mugunta
Yace am so sorry my Baby
ina tare da sanki araina
Sosai nake sanki…
Toni bana sanka Junior
Yace meyasa
Saboda kai ‘dan iska ne
Kuma mugu Mara tausayi
Daka kasance RAMADAN dana soka…
Kama fuskarta yayi Yana shafawa cikin wani salo na Luv Yace kisoni Ki huta my baby dan xan baki duk wani farinci da kike nima arayuwarki
Wlhi in kikaqi tsaida tunaninki akaina ina tabbatar miki ni ina dai-dai da in gyara miki shi
Ina sanki ina sanki ina sanki
Kuma inada mummunan kishi akanki
Dan haka Ki kiyaye….
Yana kaiwa nan yasakar mata kiss da sakin fuskar tata ya ficce daga falan
a bakin get yaci karo da Khairat dasu KAULEET a hannunta
Aiko suka cukukuyeshi Yace kun gama mah Momy 6arna ko
Khairat Tace aiko Ya Junior bakaga 6arnar dako sukayi ba…..
Yace ai daga ganin wannan dawowar bata shiri bace
KHAULAT Tace Dady gobe ne birthday ko 😀
Murmushi yayi Yace eh….
Khairat Tace yanxuma xanje kar6o musu wasu kayansu ne gun Aunty xema
Yace dare yayi banaso kije ko ina yanxu
Tace yamma ne fah Ya Junior….
Harara ya gallamata da cewa barnan..
Aiko ba shiri tayi ciki
Shiko yaja mutanan nasa sukayi gidansu..
Shigowar Khairat ne yasa SAILUBAH dawowa daga duniyar data fa’da
Khairat na qara gaisheta Amma Sam bata San tanayi bah. Kwakwalwarta tatsaya cak wajan tuno xancikan da Junior yayi mata….
Toh Aunty nina tafi tunda kinqi cemin Komai
Khairat Tace da SAILUBAH hakan cikin gajiyawa….
A ‘dan furgice takalleta da cewa Sowie mashiga wani yanayi ne
Tace dama Momy ce tace inkin gama hutawa kixo kiga yanda aka shirya Komai Tace OK…..
Har kwanciyar bacci SAILUBAH bata dena jin xancikan Junior suna mata kurwa a kunne bah
Dan haka sai takasa hakuri sanda takira XEE tagaya mata tana kuka
XEE dai lalla6ata tadingayi dan tada’de tana mamakin me Junior yake jira dahar ya’ibi lokaci me tsawo haka bai nuna mata manufar tasa ba……
*Kishin Maza*
Haka ko akayi
Washe gari takama birthday ‘dinsu KAULEET da KHAULAT
Da misalin 2:30pm wajan shaqatawar ya cika Sosai Amma ba irin wannan cikar ta hausawa ba
Dan kowa yana teburinsa da abun ta6awarsa
Sosai wajan ya qawatu
‘Yan mata da samari sunfi cika gun
Harda manya manyan attajirai wa’yanda sukaje gun dan kawai su gwa’da sa’arsu agun SAILUBAH ko xasu dace
Sai qawayanta da ‘Yan Uwa da abokanayan arxiqi
XEE da HAMEEDA sune ahannun damanta
KAULEET da KHAULAT da AHMAD da wasu yaraku ne xagaye awani ha’daddan gu Wanda yake fidda wutta
Ba qarya mutane sunga birthday ‘din yara ‘Yan gata
Sosai jama’ar gun shagalin ya burgesu gefe guda kuma Suna yagar kaxa da kora drink abin sai wanda yagani
Ankashe ku’di Sosai bana wasa bah
Dan wannan birthday ya bambanta da Wanda jama’a dadama suka sani
Toh😳
Al’amarin ya faru ne lokacin da wani matashin saurayi Wanda baxai wucce shekara talatin da biyu ba. Sai yajah kujerar da take fuskantar SAILUBAH ya xauna yana aika mata da kallan Luv… Tunkan yayi mata magana Junior ya kalli FAWAS Yace wancan yashiga gonata fah😌
KHAMIS Yace toh miye…
Ka share kawai dan Kasan Auntyn tamu ba kulasa xatayi bah
Yace da sake fah😳
Kaduba yanda suke fesin ‘din juna kamar wasu tsofaffin masoya
Murmushi FAWAS yayi da cewa karfa kishi ya tona asirinka yau….
da sauri Yace na yaushe kuma….
Bayan jiya tafaru taqare….
Kan FAWAS ya qara yin wata magana tuni junior yatashi ya nufi inda SAILUBAH take…..
[8:38AM, 11/03/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele: Daga yanayin yanda yake tafiyar tasa kaxasan yanajin iskanci
Sai tafiyar tashi tabada wani salo da ki’dan da yake tashi
Duk illahirin matan da maxan dake gun idansu komawa yayi gareshi
Dan sak komansa komawa yayi irin na ‘yan iskan nigoginnan
Ga madarar kyansa da take ‘daukar hankalin duk wanda yayi gigin yimishi kallo ‘daya
KHAMIS ya kalli FAWAS Yace gaskiya junior ‘dan iska ne kaduba yanda yake tafiya
FAWAS yayi Murmushi Yace hmm kakula mana. kishi ne ya kusan ceshi da yawa…..
Saurayin ko qara kafe SAILUBAH yayi da ido Yace ina sanki SAILUBAH
Murmushi tayi da cemai dan Allah kayi hakuri malam Da sadakina ahannu
Ma’ana wani ya rigaka
Yace toh ai sadaki ba Aure bane…..
Koh….
Junior yafa’di hakan yana mai qarasowa gun da dafa table ‘din gaban nasu….
Kallo ‘daya SAILUBAH tayi masa gabanta ya tsinke ya fa’di dan ganin yanda ya sauya kamanni
Haba malam. Waye kai da xaka shiga xancanmu batare da neman ixini ba
Saurayin yace da Junior haka
Murmushi yayi Yace sanin koni Waye ba abu bane me mahimmanci agareka
Fa’dar abinda nakeso shine me mahimmanci agareka
tace kayi hakuri da sadakinta ahannu
Bata Barka haka ba sanda taqara maka dacewa ma’ana wani ya rigaka
Amma dake kune irin ‘Yan iskan nan wa’yanda basu’daukar fa’dakarwar muslinci abakin Komai shine kike cewa ai sadaki ba Aure bane ko….
Toh ya’isa haka….
Ka bari….
Dan ita ‘din bata kowa bace face ta SADEEQ……
Qaddarar Auranta akansa take…..
Dan haka katashi kabar nan kafin xuciyata ta tunxira akanka
Afusace saurayin Yace baxan barta ba
Haka kuma xanso xuciyar taka ta tunxira…..
Kallan SAILUBAH Junior yayi Cikin mayan kishi yace da ita….
Yana da taurin kai
Xanso kice dashi yabar nan cikin sakwan goma kafin namasa illah….
Shuru SAILUBAH tayi da fa’dawa tunanin ya xatayi da Junior
Junior ya xame mata maseefa😳…..
Shafar gefan fuskarta yayi yana Murmushi da cewa dawo daga duniyar tunanin da kika fa’da dan kiga hukuncin daya dace dashi Cikin nutsuwarki.
Yana fa’din hakan ya kai kallansa kan wata kwalbar Wine yasa hannu ya ‘dauko tare da kallan kan mutumin nan……….
Aiko ji kake fasssss
Ya rod’a masa akai🙆🏼…….
Agigice saurayin nan ya kwalla wata gigitacciyar qara hannunsa dafe dakan nasa jini na ‘dan xuba….
Dake tun tashin Junior nagaya muku idan mutanan gun nan kaf na kansa. ganin aika aikan daya aikata shiyasasu tashi a tsorace tare da ‘dora hannu aka🙆🏼 suna rafka salati…..
Ko ka’dan ni Rahamat banga wani tashin hankali da junior yashiga bah
Saima murmushi daya sake yana kallan saurayin araire da cigaba da cewa wannan somun ta6i Malam
Ainihin wasan yana gaba
Na rantse da Allah kaqara xuwa gareta Xan maka illar dahar kaqarashe rayuwarka baxaka ta6a samun warakarta ba……..
Amatukar tashin hankali SAILUBAH Tace innalillahiwainna’ilaihirraji’un
Mexan gani ni SAILUBAH
Kaduba fah Junior kisa kake shirin yi
Wannan wata irin rayuwace.
Meyasa kakemin haka
An gaya maka ina sanka……
Idan kika qarasa wannan furucin naki. narantse da Allah yanxu xan tosheki….
Ya katseta da fa’din Hakan. Tare da matsowa kusa da ita cikin muryar qasa-qasa yaci gaba da cewa.
Kamar yanda takasance da wannan hakance xata kasance da duk wanda ya tsawaita kallanki anan gun
Dan haka wucce mutafi kafin na aiwatar da kuma 6ata tunaninki……
Ya qarashe da ‘daure fuska wanda hakan yasa taqara tsorata dashi
Nan take hawaye ya xubo mata takalli FAWAS da KHAMIS Tace meyasa yashigo rayuwarmu….
FAWAS shuru yayi mata. KHAMIS nema ya ‘dan girgixa mata kai
Haka ya wucce gaba tana binsa abaya tana hawaye saikace Wanda ya asirceta
Sanda sukaxo daf dasu FAWAS ya kallesu da cewa kuci gaba da ji da Komai dan xanje killaceta kafin nadawo naqara gyara tunanin wancan ‘dan iskan….
Ya qarashe da kallan inda saurayin yake Wanda wani abokinsa yake bashi temakwan gaggawa dan sashi amota
Harararsa KHAMIS yayi Yace tunda wanda kakeso ka’dauketa dominshi kakaisa ga asibiti. Toh ai saika barta atashi da ita ko
Murmushi yayi da cewa Bayan shi ai mayun suna da yawa…..
Yana fa’din hakan yaci gaba da tafiya tana binshi tana hawaye kamar wata wawiya
Haka yabu’de mata mota tashiga shima ya shige da tada motar suka ficce daga gun
FAWAS ya kalli KHAMIS Yace kut😀 ya tafi da ita fah😳
Yace eh saimu gyara wasan karya 6aci
Gaskiya junior baiyi ba
Kaduba yanda yake maida Aunty LUUVAH wawiya ya rinya sak
FAWAS yayi Murmushi da kallan matarsa ya kashe mata ido ‘daya☝🏻 dayi mata gwalo Yace rufe bakin mata. Kosai naxo na bashi sweet 😀
Harararsa HAMEEDA tayi da rufewa.😊
mutanan gun suka ‘dan dara Murmushi
XEE ko tagumi tayi….
KHAMIS ya xare tagumin nata da cewa xanso karkiji Komai aranki dan samun lafiyar babyna.
Tace oho batani kake ba kenan
Waro ido yayi Yana cewa nidai bance haka ba😳.
Sosai suka birge jama’ar gun da kuma mamakin yanda akayi suka mallaki manya mata haka….
Haka sukasan yanda sukayi sukaci gaba da gudanar da shagalin….
Su biyun ko. Shuru sukayi acikin motar…
Inda SAILUBAH take hawayanta
Yayinda dashi kuma yake tuqinsa
Sam yaqi yarda ya kalleta har suka iso gida
Gashi dai gabanta take kallo Amma Sam batasan sun iso ba…..
Murmushi yayi da kallanta Yace baby meye na kukan hakane😀 .
Ahankali takallesa Tace Wlhi bana sanka Junior kafuta daga rayuwata
Yace haba😀
Ta gallamai harara
Yaci gaba. Lalle kin tabbata munafuka….
Da sauri taqara kallansa
Yace kwarai….
Banda haka haka ga soyayyata na yawo cikin kwayar idanki Amman fatar bakinki na cewa baki sona
Nagaya miki jiya kisoni Ki huta…
Ki aureni kisamu nutsuwa da farinci
Kiqini na6ata miki xuciya da tunani…
Pls Kixauna kiyi tunani dakyau. Ke’din tawace ni ka’dai bata kowa ba…
Shuru tamasa da ficcewa daga motar dan tatabbatar taci gaba da sauraransa xuciyarta bugawa xatayi
Si si si…..
Yamata wannan kiran…
Har takai kofar gidan nasu tajuyo tana masa kallan wani hali
Aiko yabata wani shu’umin kallo tare da lasar lips ‘dinsa da harshensa ka’dan 👌🏻
Naso igiyata tahau kanki nabaki shock kiss dan kwana nake da muradin hakan.
Amman xan lallashi xuciyata har xuwan wannan lokacin dan a ‘kofar zuciyarki darena ya sauka
A kuma ‘kofar rayuqarki safiyata tasauka
Kuma anan ne inda xan mutu kona rayu
Domin so alittane…….
Yana ‘din mata hakan yajuya kan motar tasa yabar kofar gidan dan komawa ga birthday ‘din……
Dafe kanta SAILUBAH tayi danjin yanda yake Sara mata
A wahale taciro wayarta daga jaka ta fara typing kamar hamar haka
“`Ka tabbatar baka sake aika wani abu ba“`
Tana gama rubutawa tatura masa da shigewa gidan nasu
Shiko yana tuqin yaji shigowar sakwan nata
Yaso sharewa Amma tunanin da yayi shiyasashi dubawa
Murmushi yayi da bata amsa da cewa
“`saikin dena wannan kukan Wanda ya hana xuciyata sakewa Sannan Komai xai tafi yanda kikeso abayan idanki….“`
Amsar tashi tasameta ne lokacin data xube a kujera takwanta Innah na kallanta dasan yamata magana
Tana dubawa takirashi da sakar mai wani kukan
Shuru yayi yana sauraranta
Can dayaga bata da niyar yimai shuru saiya da ita toh ya isa haka malama imba so kike motar takife dani bah….
Tace nace banaso Komai yaqara faruwa ko
Yace toh naji share hawayan kinji Babyna
Tace baxan share ba
Yace Allah kika share xan tawo miki da ice-cream me da’di……
Tace Amma fah karka bari yari ya narke😆
{Wannan qarin na Rahama Nalele ce… Luv u masoya na)
Tace shima banaso. Ok yace tare dajan numfashi yana me cigaba da cewa my luuuu kibini ahankali kisamu farin ciki wlhi xan iya kisa akanki ina maseefar sanki. Kuma bansan ya zanyi ba. Ban iya so ba SAILUBA kitemaken dan allah da soyayyar da kikema brothe ki nunamin soo.
Yanda yake mata maganar cikin sanyi sanyi da kwantar da murya cikin wani hali shi yasa jikin SAILUBA yin sanyi. Bata shirya yimai magana cikin sanyi ba dan xuciyarta zafi take mata hakan yasa ta kashe wayan tayi firo da ita cikin takaici. Batasan tunanin da xatayi ba. Bataso ta yaudari kanta. Dan tasan tana maseefar sanshi. Ba qarya itama tagano maseefar santa akwayar idanshi. Batasan lokacin da tace ina sanka amma bazan iya dakai ba junior dan kafi qarfina. Wahala kawai zaka ban. bazan iya da kai ba sam……….
Baifi qarfinki ba. Kuma sai kinso zai baki wahala. Kinutsu dakyau SAILUBA. Sadeeq ba kamar muh`md RAMADAN bane. Ba wanda zai iya da shirmanki kamar RAMADAN. Kina tunanin junior zai yarda da hakanne. RAMADAN yasoki irin sannan da ake cewa hana ganin lefi. Duk abinda zakimai bazai kallaba saima qara miki qarfin gwiwa da yakeyi. Amma Junior baxai `dauki hakan ba sam. Duk kuwa da irin san da yake ikirarin yana yi miki. Shi namiji ne mara san raini. yana so a girmmashi. Dan Allah kinutsu SAILUBAH. Ki dauri wannan Karan kiyi aiki da hankali kimallaki junior sadeeq fiye da yanda kika mallaki RAMADAN……….
INNAH CE TAKATSE SAILUBA DA WANNAN MAGANAR TANA ME MIQA MATA WAYAR DA TAYI FIRO DA ITA DA KUMA DAFA KAFA`DARTA
Kar6ar wayan SAILUBA tayi hawaye na xubo ma dan tuna RAMADAN da tayi. Ta kalli innah tace baxan iya ba inna. dan nafi kowa sanin waye Junior. Murmushi irin nasu na manya innah tayi dan tagano matsalar SAILUBA tsaf ta fahimci ta tsorata da Junior ba tun yau ba. Gashi ita ba gane abubuwa take ba bare tagano shi. Hakan yasa tace mata zaki iya mana SAILUBA. Da sauri tace tayaya inna tayaya xan iya. Tace kina sanshi shima yana sanki dan haka kiyi amfani da wannan dammar dayin aiki da hankali ki gyara tuninsa. Sannan inaso kisa aranki JUNIOR zai zama miji agareki dan sanki yake da gaske. kuma tunda har iya nuna miki hakan bazai ta6a barinki ba wlhi saiya cimma burinshi akanki. Kalleshi da kyau kigane idanshi a tsaye yake
Da sauri SAILUBA tace nashiga uku ni SAILUBA. Wlhi innah Ina san junior ne saboda kawai RAMADAN. Naso RAMADAN so me tsayawa arai, akowane lookaci ganin junior nake kamar RAMADAN `dina. Gayamin innah ya xanyi, tace kirage tsoran shi, karfa ki manta kin girmemishi. SAILUBAH. ya kamata anemi tsoro arasa daga gareki akansa
Kwantar da kanta SAILUBA tayi akan cinyar innah tace ina tsoranshi innah kuma bansan lokacin da qaunarsa tayimin mugun kamu ba. Innah kitemaken kibani shawarar yanda xanbi dashi dan axahirin gaskiya inasan nayi rayuwa dashi tamkar yanda nayi da RAMADAN.
Murmushi inna tayi tace xan baki shawara masu yawa. Dan kowa yaso wannan ha`din naku.
Tashi sailuba tayi tace har kowa yaji daga magana jiya
Murmushi inna taqarayi tace bawai ina nufin kowa ba saidai munkira dadynshi jiya mun tattauna akan maganar kuma yanuna matuqar farin cikinsa akan hakan dayi muku fatan alkairi. Nan da sati `daya zamuyi gamshashshiyar magana saiki nutsu dakyau kiji me zan gaya miki dan na lura Sadeeq ba qaramin me wayo bane shiyasa yake cin galaba akanki
Tace ina so yadena cin galabar akaina
Tace zai dena amma sai kinyi hakuri dan haka gyara xama kije hikimomi irin tamu ta manya
Aiko sailuba tagyara xama kakah najinsu tana jan calbi tana murmushi……
Shiko junior murmushi yayi bayan ya ajiye wayan yana girgixa kai. Shidai yasan yanada kishi ba`dan ka`dan ba. Ya tabbatar da gaske SAILUBA xata sha fama dashi akan hakan. Shiyasa yake roqar allah ya yaye mishi dan bayaso acikin zaman auransu ya takura mata akan kishin nasa
Yana yin parkin ga gun shaqatawar mutane sukabi motar tashi da kallo. Ganin hakan yasa yaqi fitowa yayi zamansa yana kallan irin `ko`karin da FAWAS da KHAMIS sukeyi. Sosai hakan ya birgeshi aqallah sun `dauki kusan awa biyu kafin suka tashi. Kowa ya yaba wannan ha`dad`dan birthey.
FAWAS ya kalli Junior yace kadena abinda kakema Aunty LUUVAH dan allah. KHAMIS yace barshi allah zai saka mata. Murmushi junior yayi batare da yace musu komai ba
Tana kwance tana tuna shawarwarin da innah tabata akan `dan iskan nata kuma qani agareta sannan masoyi ga xuciyarta ne yaranta KHAULEET da KHAULAT suka shigo `dakin nata da gudu tare da `dane mata jiki suna masu yimata burgima da tattakata. Kallo `daya xaka musu kasan suna cikin farin ciki. Tace yayane kuke takani haka. KHAULAT tace jikinki laushi momy. Sannan yana dada `din hawa. KHAULEET kuwa cewa tayi meyasa momy kika bar gun birthey `daxo ba`a tashiba kuma kina kuka….. da sauri KHAULAT ta cafke tana me cewa kuma meyasa dady ya fasama wannan `dayan dadyn kai da glas… cikin su6ul da baka tace mata kishi ne yasa haka KHAULAT …….
Kansuyi wata magana saiga XEE da HAMEEDA sunshigo suna masu zama. SAILUBA tace yauwa my babys kuje gun innah da kakah ina zuwa nima……. Ai kanta qarasa sunbar `dakin
SAILUBA ta kalli XEE tace yadai taran ya tashi. Allah yasa dai wani abun baisake faruwa ba. Murmushi sukayi XEE tace ai daya dawo ko fitowa daga motarsa baiyiba sanda aka tashi. Wlhi SAILUBA junior `dan iskane, tace nafi kowa sanin hakan ai. Naji da`di da wani abu bai qara faruwa ba. HAMEEDA tace kishine yayi mishi yawa. Tace ko hauka ba. Ai nasa araina sainayi maganinsa. Dariya HAMEEDA tayi tace kuyi dai maganin juna Auntyna dan na lura in kinada kyenkyaso shi kuma ya tanadi kuliyoyi masu tarin yawa
Murmushi SAILUBA tayi tace hmm HAMEEDA kenan ai wlhi yanxu nagane kaina tunda innah ta wayarmin dashi. Kamar yanda yasani kuka `daxo nima saina sashi yayi. XEE tace um uhm kibi ahankali dan junior tantirine. Tace duk tantirancinsa yanxu saiya bini tunda ya bari soyayyar da yakemin tafito fili. sannan kuma innah tabani shawara akansa nima naqara da tawa basirar sha Allahu saina baku mamaki……
murmushi sukayi dan sunsan fa`darta ne kawai ba wani mamakin da xata basu … hmmm basusan yanxu ta ankare dashi ba. .wannan kenan.
Momy tasamu labarin abinda ya faru agun wajan Khairat bayan tafiyarta ita da dady.
Murmushi tayi tace allah ya ha`daki da sadeeq SAILUBAH. Saidai kiyi hakuri ba halinsu `daya da RAMADAN ba.
Daran ranar wani basaukwace me shegen ku`di yaxoma SAILUBA akan ya ganta lokacin data fito zata birthey `din yaranta. Yayi tambaya akanta an tabbatar mishi ita bazawara ce. Kuma yaji da`din yanda yaji tarihin mahaifinta dan yaji daKYAU ance mutumin arxiqine. Dan haka yaxo da kwokwan baransa ta temake shi tasoshi dan ya da`de yana neman iri irin nasu.
Kallansa SAILUBA takeyi dakyau dan gaskiya bai mata bah. Sai dai yakai wancan matsayin da tace tanaso mijin auranta yakai awannan shekarun daya gabata. Namiji me hankali me shekarun daya zarce nata. Me ku`di over. Sannan mekyau. Duk wannan mutumin ya tara saidai yanxu RAMADAN `dinta ya mutu yabar mata dukiya me yawan gaske irin dukiyar da take fatan samu. Sannan bai barta haka bah. Sanda ya dagula mata zuciyar in ganin kowa amatsayin mijin auranta saishi. Harfa wasiya yabayar kan ta`Aure `dan uwansa junior tantiri……..
Tunanin me kike gimbiya. Mutumin ya katseta da fa`din hakan…… aikan tayi magana sai ganin junior tayi gabansu yana wani tatta6e baki da `dan `daure fuska yace lokacin baki abinci yayi muje in baki. Murmushi tayi da galla mishi wata muguwar harara. tace in tunoma ne. yace ko kin tuno ba amfani xatayi yanxu bah. Tace ko baxa tayi amfani ba saina fa`de ta. Yayi murmushi ka`dan yace toh fa`di muji. Tace Katuna ranar daka san wannan 6oyayyiyar budurwa taka wacce kake yaudara ayanar gixo. Yace aiduk abinda ya faru dani bana mantashi. Tace gud `dan qanina ko nace yayana danka girma ko….. afusace yace ai wancan da kika lanqayama qaninki bayanan. Gwara ki kirani da yayanki Danni banyi kama da qaramin yaro ba. Saidai bai kamata naji haushi ba. Dan tsoranki yasa kin gyara maganar taki wajan fa`din yayanah ba shakka na girmah. Kifa`di abinda zaki fa`da basai kin tsaya jan wani bayanai bah. Dan nagaji da ganin qazamin madubin da kika bama dukkanin suffarki imaninki yana mai kallemin ita.
Wato yana nufin wannan basakkwacan shine madubin nata kuma qaxamin. Sannan itace suffar tasa wato haryama mallaketa mah……… lallemah juniorn nan ta fa`di aranta
kunya takama SAILUBAH ta kalli basakkwacan wanda yasaki baki da hanci yana kallansu. Sannan tamaida kallanta ga junior tace toh tun ranar rabanka da kabana abinci wane munafurcinne yanxu yasaka zuwa kace muje kabani…….
Toh kaje banje ba kuma baxan ciba, sannan wannan yaxama na farko kuma na qarshe da xaka kuma xuwa gareni kana ganina da ba`ko me mahimmanci ka kawo min xancan banxa wlhi xan hukuntaka.
Kallanta yayi da kyau ya sakar mata wata shegiyar Harara kana yayi kwafa yana mai kawar da fuskarsa daga kallan nata da cewa wlhi koki wucce muje kona aiwatar da abinda nayi `daxo fiye mah dana `daxon.. murmushi tayi tace toh ka aiwatar mana. Yace ko. Harararsa tayi tamaida kallanta ga basakkwacan ta sakarmai murmushi da cewa alhajina kaga futunannan qanina ya dawo xai kawomin matsala dan allah kayi hakuri xamuyi waya kasa aranka xaka samu yanda kakeso.
Murmushin manya yayi yace toh ba komai saina jiki ga Katina.
kar6a tayi ya ajiye mata wata baqar leda ya ficce daga gidan.
Ganin fitarsa yasa junior kallanta fuska `daure ya miqa mata hannu yace bani katin…. Aiko cikin raini tace baxan bayar ba. Yace na rantse da allah ko kiban kona miki tsinannan duka kuma na kwace.
Murgu`da mai baki tayi tare da matsowa gareshi tace iyeee, Toh imin dukan kuma ka kwace nagani inhar kacika tantirin……
Yanda yayi mata wata kyakkyawan runguma ya kuma kwace katin tare da take mata qafah cikin mugunta shine yasata sakin qara tare da fashewa da kuka.
Jin kukan nata yasa yasaketa yafara nunata da yatsa yana cewa yimin shuru kona toshe bakin kukan……
Ganin taqi dena kukan shiyasashi kama kunnanta yaci gaba da cewa wlhi duk randa naqara ganinki da wani qazami saina bala`in hukuntaki… yana fa`din hakan yasaki kunnanta dasan ficewa daga gidan…..……
Ganin xai ficce batare da tayimai wani abu ba. Shiyasata qara fashewa da kuka tace `dan iska kawai mugu allah saiya sakamin…. Juyowa yayi ya kalleta yayi murmushi yace kinji takaici kawai my baby…. I luv u.. ya ficcewarsa. Tsaki tajah tare dayin kwafah tace bakai `dan iska ba. Xan gyara maka xama gobe…….
Aiko washe gari da safe junior yaxo tafiya dasu KHAULEET skull yaga SAILUBA a can wajan shanya kaya tana shanya wasu rigunanta. Yaqaraso gun yana cewa barkanki da safeya my baby. Dake batasan da xuwan shi gun ba. Saita kalleshi a`dan tsorace fuska `daure, tace barka dai. Yace barka matata.
Wani tunanine yaxo mata dan haka ta saki fuskar tata ha`de da yin dariya Tace naYI matuqar farin ciki da ganin wannan kyakkyawar fuskar taka masoyina.
Shuru junior yayi yana mai yimata kallan nutsuwa da zargin anya wannan kalmar tata ta Allah ce kuwa. Kai yana xargin ta shirya mishi wani abun ne yanxun nan nan . Dan haka ya kar6a butikin hannunta ya kama fuskarta da hannunsa biyu yace qara gayamin yanxu kalmar da kikace. Duk da gaban SAILUBA ya fa`di daganin yanda yayi mata hakan baisa tabari zuciyarta ta karye da jin tsoran nan naso da yake zuwa mata a irin wannan lokacin ba. Tasan bazata iya da iskancin junior ba amma dole tadauri dan taci galaba akansa yadena mata iskancinsa.
Dan haka sai kawai ta lumshe idonta ta bu`de ahankali tare da jawoshi jikinta gabaki `daya ta maimaita mishi kalmar tare da qarawa da cewa tunda naga soyayyata a idanka jiya nima taka ta kwaremin.. Ina sanka my baby taqarashe tana me kama fuskarsa shima tana shafa gefan fuskar ahankali…..
Atsorace JUNIOR yake kallanta bai gama tattaro tunaninsa ba… takai bakinta cikin nasa ai da sauri ya raba kansa da jikinta dan saura ka`dan acewar xuciyarsa ya fa`da bala`I, cikin wani hali ya fara leqen bayansa yana dube dube. Sanda ya tabbatar ba wanda yake ganinsu sannan ya maida kallansa gareta tare da galla mata harara yace. Wato ke idan ciwan mayan soyayyar brothe ya ta6oki fita kike daga hayyacinki ko. Murmushi tayi tace me kenan. Yace abin nufuna anan idan kika tuno da brothe kuma ina kusa dake fita kike daga hayyacinko.
Tace da kenan amma banda yanxu da sanka yashiga zuciyata. Yace junior ne fah. Tace nasani ai. kadubeni ina cikin hayyacina wlhi. Yace shine kike qoqarin kissing `dina. Tace eh mana. Wani abune. Koko yau hakan tafara faruwa. sha`awa kawai bakin naka yabani…. Tafa`di hakan tana me matsowa gareshi. Ai da sauri junior yaja baya yana cewa kinga dakata malamah. niba `dan iska bane…… dariyace taso kama SAILUBA ganin yanda ya rikice ashe tsabar rainatan da yayine yake mata iskanci. Tayi murmushin takaici tana rayawa aranta zaka sanine wlhi sainayi maganin iskancin daka ibi shekaru kana min.
Tace wato nice `yar iska dan kawai inasan kissing `dinka. Harararta yayi yace bakina sa`ankine. `daure fuska tayi tace nima nawa sa`anka ne. daka matseni a wa`yancan lokutan gaban masoyana ka tsotse min su.
To wa`yannan nakesan ramawa nima. Kasan lokacin kayimin ne da soyayya da kuma kishi. Nima a shekaran jiya dana gane cewa kaine masoyin da nake soyayya dashi kuma nake matuqar so ayanxu kaga saika barni nayima cikin soyayya da kuma kishi, dan na lura jiya da `yan matan da suka zuba maka ido gun birthey…… taqarashe xancan tana me qarasawa gareshi dasan ta ritsashi a bango. Ganin hakan yasa yace kinga my baby tsaya. Aiko tatsaya tana kallansa. Yacigaba da fa`din badai yanxu kina sona ba. Ta`daga mishi kai cikin shagwa6a. yayi murmushin da`di, sannan yaci gaba da fa`din. kuma kinaso muyi aure a kowane lokaci ko. tace eh mana kona samu na dinga kissing `dinka san raina……
Tafara bashi fah mamaki. Yace toh xansan yanda xanyi muxama mallakin juna nan kusa.
Tace hmmm duk da haka saifa ka tsaya na rama kissing `din da kayimin kwanakin baya, wanda haryasa ka hanani tsayawa da samari sanadin hakan…. Saurin jingina yayi da banko ganin ta ritsashi. Ahankali take shafa le6an nasa tana murmushi da nuna zalamarta 6aro 6aro kamar gaske ta tsaida kwayar idanta a nashi tace zan`dauki awa biyu ina tsotsa kaga bame ganinmu anan sai dai xakayi lattin zuwa office gashi su KHAULET dole su hakura da xuwa skull yau dan baxan iya yarda zuciyata tarasa wannan damar ba……….
Ai bata ankareba sai ganin junior tayi ya ku6uce mata saigashi yana gudu tana binshi. Sanda yashiga falan nasu sannan tadena binshi. Aiko me zatayi imba dariya bah. Aranta tace ashe qaryar iskanci yake yi. Tab lalle ya da`de yana raina mata hankali. Tayi murmushi abayyane tace shegen gaye daga yanxu ai kadena min iskanci. Na kauda matsalar iskancinka. Saura rashin kunyarka. Duk da nasan baxaka dena yimin ba amma xansa ka karage yimin .
Tana shiga falan tana cin karo da KHAULEET wato har sunfitoh. Bai yarda sun ha`da ido ba dan haka ya wucceta su KHAULAT nayi mata bye bye. Murmushi taqarayi
Yana office yana tuna abin da ya faru tsakaninshi da ita yana murmushi. Abaiyane yace suba sabam banaba su SAILUBA amfara wayo. Wato wai tayi hakanne dan indena yimata iskanci. Toh na dena tunda nagano kina sona zan barki ki huta har sai ranar dana mallakeki.
Tundaga ranar junior ya `daukema SAILUBA ganinshi kwata kwata. Kokai su KHAULEET skull mah yace direba ya dinga kaisu. Yana dawowa kuwa daga office zasuxo gareshi baida matsala da ganin yaransa. Hakan ko baima SAILUBA da`di ba. saidai kuma yana mata magana a wsAPP tun tana ganin abin wani iri hardai tadawo tasake mishi. Suna tsula soyayyarsu. Saidai da zaran tanemi ganinsa zaice mace rufamin asiri my baby inxo gareki ki matseni. Takanyi dariya tace aiya wucce. Yace no aini ina ganin ranar a idona baby.
Sati biyu da fara soyayyar tasu iyayan nasu suka saka bikinsu. Ya tabbata yanxu kuma junior zai auri SAILUBA akan sadaki dudu 60. Ansaka biki nan da wata biyu
FAWAS DA KHAMIS XEE HAMEEDA duk sunyi mamaki yanda lamareen yaxo da sauqi haka. Mutan gari kuwa wasu sunga dacewar hakan wasu ko basuga dacewar hakan ba
XEE takalli SAILUBA tace xa`ayi bikinku bayan na aihu. Tace hmmmm jin hakan nake tamkar amafarki xan qare da qananun yara. Dariya HAMEEDA TAYI tace aunty kenan
Bayan wata `daya da kwanaki
Dady yayi mah Junior baxatan siya mishi wani narkakken gida na gani na fa`da. Ba abinda babu aciki. saidai abin da yaba junior mamaki `daya ne ganin part biyu ne kamar xai tambayi dadyn nasa sai koma ya fasa.
FAWAS KHAMIS Sunga gidan ya tafi da hankalinsu sosai kamar yanda ya tafi da hankalin hajjaju maman habiba]
Ayau ne da safe da misalin qarfe 7 XEE tatashi da wani wahalallan ciwan ciki. Daurewa takeyi amma abin yaci tura. KHAMIS da yake ninke mata wasu kayanta ya kalleta a hankalce cikin tsokana yace kodai xaki haifomin baby yanxu ne. kallansa tayi da murmushi tace xansha tia
Da sauri ya ha`da mata yaje ya rungume abarsa yana bata ahankali ahankali yana shafa cikin nata.
Sanda tasha da yawa sannnan ya barta daci gaba da abinda yake yana tsokanarta da cewa naga alamu kamar yau babyn nan yana san fitowa duniya shiyasa naga…….
Ai bai qarasaba taji cikin nata ya wani mur`da mata
cikin wani hali tace cikina KHAMIS bayana wayyo marata…… ai da sauri ya saki kayan hannunsa ya qaraso gareta yana me tambayarta da me kikace. Ahankali tace cikina xan mutu………… da sauri yanufi kiran momy yana gaya mata…
Ko cikakken minti gomah basuyi bah suka iso asiti…. Cikin wani iko na allah XEE batayi dogowar naquda ba ta sullu6o `yarta mace kyakkyawa da ita. Murna gurin KHAMIS DA JUNIOR FAWAS ba`a magana.
Bayan wasu lokuta duk dangi sunji aihuwar XEE . SAILUBA ta qanqame yarinya taqi ba kowa dan sosai yarinyar tashiga ranta. Kallo daya xakama HAMEEDA kasan tana farin cikin fitowar wannan yarinyar.
A ranar aka sallamesu saboda komai lafiya yake ajikin XEE da babynta
XEE tasamu yanda takeso dan kullun SAILUBA da HAMEEDAH suna tare da ita har ranar suna. Inda yarinya taci sunan momy za`a kirata da RAMAT wannan kuma inkiyar yayar KHAMIS ne.
Ba qaramin shagali akayi ba. kunsan ko dole yarinya taga gata wajan kowa daga iyayan XEE har na KHAMIS. ga `yan uwa da abokan arziqi. Kai abundai sai san barka. [Nagaida Hajjiyan ALLAH dan Junior ya tabbatar da ganinki kina sakama baby albarka ki huta me sonah]
Duk abinda aka sakama lokaci tabbas sai yaxo. Kamar yanda masu magana suke cewa rana bata qarya saidai uwar `diya taji kunya. [wannan karan maganar ZULFAU MUSTAPHA NE ki huta sister]
Ayau aka `daura AURAN JUNIOR SADEEQ DA FATIMA SAILUBAH auran daya tara mutane masu yawan gaske
Amarya SAILUBAH tasha gyara sai lamarin yaxo da ru`darwa dan ana `daura auran da SAILUBA AKA `daura DA MARYAM abokiyar aikin junior. YA ZAMANA JUNIOR YAZAMA MIJIN MACE BIYU A RANA `DAYA KUMA LOKACI `DAYA.
Iya gigicewa SAILUBA da junior sun gigice. Dan tsakani da allah junior basan da ha`din aure tsakaninsa da maryam ba. Tunani mah. Yashiga yi akan ya tuno wacece maryam.
FAWAS yace junior ya haka…. KHAMIS yace tambayar da nima xanyi masa yanxu kenan. Arikice yace wlhi bansan ya abin yake ba.
KHAMIS yayi murmushi yace akwai matsala….. shuru junior yayi shuru can yace hmmm bara dady yagama da baqi inji ta bakinsa dan nasan yafi kowa sanin komai. FAWAS YACE ya kamata kam
SAILUBA ko bayan fa`duwar da gabanta yayi game da xamowa matar junior da tayi. cikinta hautsinewa yayi jin ba ita ka`dai bace dashi
Hawaye ne yaxubo mata nan take kishi da baqin ciki suka far mata. Cikin takaici ta kalli HAMEEDA da duk yanayinta ya canza ita da XEE Tace junior matsalane ga rayuwata banta6a jin wani yanayi akansa ba kamar yau…..rungumarta XEE tayi tace kiyi hakuri SAILUBA komai zaizo miki da sauqi insha allah. Cikin wani hali SAILUBA tazame daga jikin XEE tace inaji ajikina wani abu yana shirin faruwa dani.
Bakomai Auntyna. inaso ki kitsa kyakkyawan zato a zuciyarki saikiga Allah ya dubeki da wannan niyar. HAMEEDAH tafa`di hakan cikin tausayawa
Jinior ya samu dady yace dad ya akayi haka. Dady yayi murmushi irin nasu na manya. Yace zauna kaji komai my son……..
Wata rana ina zaune a office wani abokina yazo shi da wani abokinsa. Bayan mun gaisa dayin barkwanci irin namu na manya yace min yaxo neman wata alfarma ce aguna. Nayi mamakin hakan sosai amma na share ina me tattara hankalina gareshi. Yace `yarsa ce take matuqar sanka gashi ita `daya gareshi bayasan matsala tasameta sanadin hakan. Ya gayamin ita`din abokiyar aikinka ce.
Nayi binkice sosai akan ita yarinyar nagano bata da wani aibi sannan halinta mekyau ne zasu shirya da `yata SAILUBAH. Wannan shine dalilin da yasa naji na gamsu da ita yarinyar musamman dana sami labarin kana kulata fiye da kowa agun aikin naka. Hakan yasa na yarje ma mahaifinta bisa maganar daya xomin da ita.
Na shirya komai batare da saninka bah. Xa`a kawo maka ita anjima kamar yanda xa`a kai maka SAILUBAH.
Kanutsu da kyau my son. Dan na yaba da hankalinka ne shiyasa banji komai game da hakan ba. Pls my son karka bani kunya dan allah…….
Har abada dad baxan ta6a baka kunya ba amma kasa momy ta lallashi `yarka dan allah. Murmushi dad yayi yace tana da sanyi SAILUBA nida kaina xan lallasheta my son. Murmushi shima junior yayi
Bayan ya gama ba su FAWAS labarin yanda lamarin yake murmushi KHAMIS Yayi yace gaskiya banji da`din hakan ba. Sai dai mutun baya wucce qaddararsa…
Dare ko nayi dad yaritsa SAILUBAH Da nasiha. Haka kakah da innah momy duk sun mata fatan alkairi. Haka tana kuka aka `dauke sai gidanta. Ba`afi minti biyar da kaita ba taji ankawo maryam aiko me zatayi imba cigaba da kukanta ba. XEE DA HAMEEDAH sunyi mata lallashin duniya taqi sauraransu da kuka XEE tabar gidan hakama Khairat. HAMEEDAH ce dai me `dan qarfin hali. Innah ce dai taqar6i alqawarin da iyayen maryam suke bah SAILUBA akan `yar tasu dan SAILUBA KO kallansu batayi bah. Maryam ko tasa mata ido tana baqin cikin yanda SAILUBA tazama itace kishiya agareta. Tofah masu karatu kunji fah.
Bayan watsewar kowa ya kasance daga SAILUBA sai maryam ne kawai awannan makeken gida SAILUBAH Tatashi tayo wanka tasaka kayan baccinta tafeshe jikinta da turare tabi lafiyar gadanta bayan ta garqame `kofarta
Hakancema ta kasance da maryam itama. Sai ita ba kulle qofarta bah hasalima bata kwanta ba miqewa tayi ga doguwar kujerarta acewar zuciyarta tana jiran angwanta taga agunta zai kwana ko a gun SAILUBAH…..
To mun kawoka gida lafiya sai kashiga katuro mana matanmu dan cikin ni da FAWAS Ba wanda zai iya ha`da ido da Aunty LUUVAH. Cewar KHAMIS. MURMUSHI junior yayi yace ok… nagode sosai. saidai matanku sun da`de da komawa gida sakamakwan kukan da babyna keyi. Dariya FAWAS Yayi yace kaji `dan rainin hankali ya akayi kasan hakan bayan bamuga kayi waya da `daya daga cikinsu ba. Cikin wani shegen murmushi junior yace ku kirasu awaya mana kuji. Ba musu FAWAS yakira HAMEEDAH yace my luv kina inane… HAMEEDAH Wacce take kwance a gadanta ita da `danta tana tunanin SAILUBAH tajah numfashi tace ina gida my luv kayi hakuri kaje `daukata ko. Cikin mamaki yace eh. Tace toh kayi sauri ka dawo ina buqatar jin `diminka da lallashinka dan hankalina ba a kwance yake ba. Cikin wani hali yace ok me kikesan in tawo miki da shi. Tace komai mah. Yace angama YAYATA MY MEEDAT. Murmushi tayi ya kashe wayan yana kallan KHAMIS Wanda yake magana shima da XEE inda take tabbatar mishi da cewa itama tana gida.
Da mamaki duk suke kallan junior. Shiko yayi murmushi yace yanxu kun tabbatar. FAWAS yace YAH. KHAMIS yace toh abi duk wacce take ahannu yau ahankali danna lura atashe kake. FAWAS Yace aikuwa dan allah abi takan qaramar kar.a takura mana AUNTYNMU YAU.
Murmushi dai junior ya qarayi yace angama abokanayan arziqi ina muku fatan kaiwa gida lpy. Murmushi suma sukayi KHAMIS yaja motar sukabar qofar gidan
Ayanda ni RAHMAT NA LURA GANI NAYI KAMAR JUNIOR 6ACEWA YAYI. HMMMMM komadai miye bara in murza idona dan ganin da gaske 6acewa yayi koko na fara gajiya dayi muku typing ne….. Kodai Sis hajjaju zaki duba min
Sam baibi takan kowa ba cikinsu. Dan part `dinsa yayi, ya sheqo wanka yana me jin sanyi aransa. Yau ya samu SAILUBA Cikin shirinsa shin dama agaske ne dayafi kowa jin da`di.
Sanda yasaka kayan baccinsa ya saka turaransa sannan ya nufi shashin maryam dan yimata sallamah.
Yana turo qofar yayi ido biyu da ita. nan take ya sakar mata murmushi da qarasa shiga cikin falan yana me qare mishi kallo da rayawa aransa lalle dady ya kashe ku`di ba `dan ka`dan ba.
Xama yayi kusa da ita yana shafa fuskarta suka sake ha`da ido yace amarya kinsha qamshi. Tace kai kuma ango kasha takaici ko.
Murmushi yayi da cewa ammafah kinyi min wayo. Tayi wani farr da ido tace name fah. Yace haka kawai saiki maidani mijin mace biyu cikin bazata. Dariya tayi tace hmm dadyna ne baya san 6acin raina. Dan nika`dai ce gareshi kaga bazaiso abinda zaisa na rasa rayuwata ba. Wato doctor sadeeq ina sanka so mai tsanani dan Allah nima kasoni ko ka`danne. Dan nasan baxaka min san da kakema Aunty sailuba ba,
Murmushi ya qarayi… aina soki tunda kika Aureni. Kuma ina tabbatar miki saidai ke ki gujeni amma nibazan ta6a guje miki ba. Da sauri tace da gaske. Yace kwarai mah kuwa.
Murmushi tayi. Amma tunda nice qaramah bazaka barni ni ka`dai bako. Cikin murmushi sosai yace haka kuma kinsan baxan bar Auntynmu itama ta kwana ita ka`dai bako. Cikin basarwa dajin kunya tace toh ya kenan.
Cikin sauri yace abu me sauqi. Tace toh fa`da naji. Yace hakuri xakiyi. nayi kwana ukun nan agunta. tunda kinga ita baxan kai bakwai bah. Murmushin yaqe tayi ha`de da `dan 6ata fuska tace kayi min dai kawai wayo. Yace toh naji saki fuskarki nayi miki alqawari xanxo miki cikin mafarkinki har na amshe haqqinah. Tace wane hakki. Murmushi yayi da tashi yace wanda kika `dau shekara da shekaru kina tanadar min wanda har ummar yaso amshemin cikin satincan daya wucce……..
Arikice ta kallesa. Shiko ya kasha mata ido `daya yana cigaba da murmushinsa tare da qoqarin barin falan…… cikin sauri tace `dan jinni ka`dan man…… bata qarasa furucinta bah. Ya katseta da juyowa yana me cewa wlhi na tabbatar miki xanxo miki cikin mafarkinki. Kuma ga kaza nan da milk kici zasu temaka miki
Shuru tayi tana kallansa. Shiko ya fice ya girgixa kai yana tunanin sankai irin nata dukda ya gano kishine yake `dawainiya da ita.
Mur`dawar farko yaji qofar SAILUBAH a kulle. Murmushi yayi yace nayi miki lefi Auntyn brothe kiyafemin wlhi Allah bansan da maganar aurena da maryam ba.
Tsaki SAILUBAH tajah ha`de da juya kallanta ga kallan bango dan dama ta kasa baccin tarasa me yake mata da`di aduniyar nan yau.
Duk wata amarya tana farin ciki da kasan cewar wannan ranah amma ita takasa jin farin cikin ko ka`dan.
Jini ka`dan……. Arikice SAILUBAH Tajuyo. Aiko sai ganin junior tayi a gabanta yana mata murmushi. Bakinta na rawa tace ta ina kashigo. yace ta qofah mana. Tace aina kulle. Yace da gaske. Tace kwarai ma kuwa. Yace inko hakane burinki baxai ta6a cika ba. Tace kamar yaya. Yace daga yau kika sake kullemin qofah sha Allahu saikin gamu da wani bakwan lamari ha`de da ganin 6acin raina.. Cikin maseefah tace 6acin ranka 6acin ran banxa 6acin ran hofi. Duk 6acin ran da zaka shiga kata6a yin kuka ne……..
Duk da yake da 6acin rai take maganar kallo `daya xaka mata ka tabbatar da cewa ita `din shagwa6a66iyace. Hakan da yagani kamar yanda dama yasan abarsa shiyasa kawai ya `dane gadan ya rungume abarsa yana sauke numfashi ahankali ahankali.
Bayanda ta iya face ta lumshe idanta dan wani da`dine ya xiyarci xuciyarta tamkar an watsa mata rowan sanyi.. ciyafemin babyna wlhi Allah bansan da aure tsakanina da maryam bah.
Bugar qirjinsa tayi tace nayarda da abinda kace ba. Sai dai kasani wlhi bazan ta6a baka zuciyata ba harsai katabbatar min da zaka iya riqeni amana bazaka ta6a ban wahala ba. Xaka soni xaka qaunace ni a duk inda kake. Xakaban farin ciki har qarshen rayuwata, zaka mantar dani maraici. Xaka xamar dani `yar lelanka wacce zakama komai. kuma zaka dinga ba duk wanda ya ra6eni girmansa da matsayinsa. Sannan Ni kuma in har kayimin hakan nayi maka alqawarin baka farin cika gabaki `daya har qarshen rayuwata.
Murmushi yayi yace na`dau alqawari kuma yanxu xan fara tabbatar miki.
Murmushi tayi tace toh ina jinka ina kuma ganinka..
Bakin ki zaki ban kawai ayanxu….. kallansa tayi. Yako camke bakin yana aika mata da wani shu`umin kiss… sanda yakusa shi`dar da tunaninta yace muyi sallah in baki kaxa da madara kibani xuma ko babyna. Harararsa tayi tace sai wani sauri kake bayan bangaji dajin bakin naka bah. Pls qara ban ka`dan….. waro ido yayi yace nakuma baki allah rikicewa xakiyi. Tace daga kiss kawai. Yace eh. Da sauri ya sunkuceta sai ganinta tayi a toilet…. Cikin sauri tace yah akayi na ganmu a toilet bayan ko tashi bamuyi bah. Cikin murmushi yace nidai ba ruwana dan kinsan ba`a Magana anan. Shuru SAILUBA tayi tana tuna wata rana data cema RAMADAN `dinta haka.
Shafar fuskarta yayi yace kin tuno ranar da kika gaya mishi haka ko.
Kallansa tayi da cewa ya akayi kasani. yace kawai dai
tace kawai dai me….. Muyi alwala na gaya miki babyna….
Bayan sun idar da sallar yayi mata addu`o`I tare da bata kazar taci yabi ya kanalna`deta dada`din baki har yakaita gado ya had`ata da qirjinsa. Minti goma ta sakarmai bacci. Saboda wata nutsuwa data saukar mata lokaci `daya.
Ahankali ahankali taji yana shafata da aika mata da wasu wasanni masu bara xanar tarwatsa mata tunani….. arikice tafarka ha`de dabu`de idanta tasauke akan nasa.. aiko cikin tsunuwa yafara kissin `dinta batare da yadena mata wasannin da yake mata ba……. Nishi take sama sama cikin wani hali tafara biye mishi kamar zasu cinye junansu.
Lokacin da labarin ya canja kuka SAILUBA tasa mai da ihu….. 🙊
MARYAM KO ITA TAGA BALA`I A WANNAN DARE…….
Abinko daya faru shine bayan futar junior daga part `dinta tashi tayi tarufe qofarta sannan ta`isa ga bedroom `dinta ta haye ha`de dabu`de kaxarta tafara cin kayanta tana mamakin ya akayi doctor sadeeq yasan saurayinta ummar yaso 6ata mata rayuwa da gaskene. Amma abin mamaki anan ya kayi yasani bayan daga ita sai shi ummar `dinne suka sani. Tasamu ku6uta daga gareshine wajan ganin kamar an makeshi lokacin dayake qoqarin yaga mata riga. Sai ganinsa kawai tayi ya sume. Ganin hakan yasa ta hanka`dashi baya tagyara kanta da tafice daga gidan daya kira da gidan iyayansa. wanda yagama mata da`din baki akan mahaifiyarsace take san taganta shine dalilin da yasa tabishi ashe shi da wata manufa aransa akanta. Saida suka shiga gidan daya kira da sunan na iyayansa ne taga ba kowa. bayan tanemi taga mutan gidan ne ya fito mata da mummunan qudirinsa akanta. ALLAH dai ya temaketa
Bayan tagama cin kaxar tata takora da sanyayyiyar madara saita bama kanta minti biyar kanfin ta kwanta…. Can tayi nisa acikin baccin nata ne saita fara mafarki kamar haka……….
Junior tagani ita dashi cikin wani falo suna wasa irin na ma`aurata. Bata fatan yadena yimata wasan dan yana tafiya da imaninta. Itadai tabu`fe idanta tagansu shida ita akan gado. Da mamaki tace yana ganmu akan gado. Yace lokacin da kika rufe idanki lokacin komai ya faru. Tace kai amma da sauri kake. Murmushi yayi yace ai nawucce nan…….. shuru tamai jin yana san rabata da komai nan tafara nishi tana lumshe ido. Aiko komai yafara gudana. Dake ita budurwace tasha azaba ha`de da kuka… ba ita tasamu kanta agunsa saida aka kira sallar farko………
Amatuqar razane maryam ta farka, lokacinko yayi daidai da kiran sallar azahiri. hankalinta baqamin tashi yayi ba lokacin dataji zafi na ziyartar gabanta…… arikice tahau doba gaban nata. Ganinta kaca/kaca alamun ammaida ita cikakkiyar mace shiyasa kurma ihu tana fa`din na shiga uku ni maryam…. Me yake shirin faruwa dani…. Mafarki nayi gashi yazama gaske…. Ko nayi haukane…. Meke faruwa ne……. duk tabi ta gigice abin tausayi. Sai kallan ko ina takeyi ajikinta tana samfatu. Kuka ko batabar yinsa ba. Musamman idan ta kalli gabanta taga yanda duk ya 6ata xanin gadan da jini. Aiko saita qara rushewa da kuka…..
Haka tayita kukanta harsanda tafuskanci anshiga sallar asuba. Sannan tayi qoqarin tashi daqer tashiga toilet tagya kanta tana me ciga da kuka.
A daddafe tayi sallah kanta na sara mata…. Nan tashiga neman wayarta aiko tarasata sama ko qasa. Taje taduba qofarta taganta arufe kamar yanda tarufe abinta da key daran jiya. Ganin hakan ne yasa tadawo bedroom `din nata tayaye zanin gadan tasa agefe ta shinfi`da wani kana takwanta hawaye na xubar mata tana me tunanin kodai ba mafarki take ba. Kodai azahiri ne. in hakane ai bata manta cewa ita ka`dai ta kwanta ba. Haka kuma bata manta cewa junior yayi mata sallamah akan a`dakin Aunty SAILUBA xai kwana ba. Sannan takwille qofarta kuma yanzuma akullan taganta. Wai meyake faruwa da itane. Kodai har yanxu duk acikin mafarkin take….. girgixa kanta tayi tace wlhi yanxu azahiri nake…..
TOFA MASU KARATU WAI ME YAKE FARUWA NE… TAKU DAI RAHAMAT MUH`MD RUFA`I NALELE. QIRQIRATA CE BAIWATA CE BANYARDA WANI KO WATA YA SARRAFAMIN LABARI NA BA.
Lallashin duniya SAILUBA tashashi agun junior. Lokacin da suka samu kansu. bacci me da`dine yayi awan gaba da SAILUBAH ba ita tafarka ba saida tajita cikin ruwa tsundum sannan ta kwllah qara tare dabu`de idanta ahankali. Karab suka ha`da ido. Tayi saurin kawar da kallanta daga gareshi. Tana qarema inda suke kallo. A toilet suke…..
Haba barwar Allah tsabar jin da`din bacci ya hanaki kifarka dan ki gaisar da ubangijinki. Junior ya katseta da fa`din hakan yana murmushi. Harara ta sakar mai zatayi Magana yayi saurin taran numfashinta wajan cigaba da cewa Na tuna ashefa na wahalar da babyn tawa dole tayi baccin gajiya. … da sauri tahau kare girjinta gabanta na fa`duwa tunowa da tayi da daran nasu na jiya shi da ita. Cikin shagwa6a tace tashi ka futa. Murmushi yayi da cewa wanka zan miki. Afusace tace banaso kaje xanyi abuna. Shuru yayi mata yana qarema kyakkyawar furkarta kallo. Ganin haka yasa ta watsa miki ruwa a fuska tace katafi mana kallan ya isheni haka. Yace xan tafi amma saina cika alqawarin dana `daukar miki. Tace wane irin alqawari. Yace wanda kika nema a daranmu na jiya. Kin manta kince na `daukar miki alqawari xam mai dake `yar lelena wacce zan dingamah komai…. Shuru tayi mai yace toh wannan alqawarin bazan barshi ba. Dan haka oya saki jikinki nayimiki wankan sai kiyi na tsarki. Duk nasan xan shiga wani hali bayanda zanyi dan nasan na kuma ta6aki da safannan sumemin xakiyi raguwa kawai…… aiko jin haka yasa SAILUBA fashewa da kuka tana mai cewa wlhi kafita daga toilet l`din nan.
Kamar gaske yanuna rikicewarsa yana cewa menene kuma nayimin kuka. Tace bansani ba. Yace oho yanxu nagano dalilinki. Hmmm SAILUVAHHHH Kenan. Hmmm xuciyata da taki tarigada taxama `daya a daran jiya nasani ayanxu koyaya na ta6aki sai kinji har cikin ranki. Ayanxu ba wani abu waishi soyayya a cikin xuciyarki na brothe na kona qawa kona yara kona iyaye acikin xuciyarki banda tawa, hakane. Ahankali tadena kukan tace hakane. Junior. Nayi gamo da zazzafar qaunarka adaran jiya, nayi dana sanin baka kaina duk nasan abune wanda da wiya na `ketare hakan awannan lokacin. Nayi tunanin salan RAMADAN na dabanne ashe naka salan ne daban. Nakusa manta kaina ajiya na tabbatar ba daga kaina kafara sanin mace bah. Saboda kayi amfani da salan karuwan maza. Nagano hakanne yanxu wajan yawan karance karancan da nakeyi. Wlhi da gaske kaqara ta6a wani part na jikina ayanxu saika biyamin buqatata. Ina sanka ina sanka amma dan Allah karka qara ta6ani kabarni haka ya isa. Xan iya rayuwa a haka har qarshen rayuwata…….. dariya ya sheqe da ita sanda toilet `din ya amsa. Nan SAILUBA tahau waige waige a tsorace. Cikin nutsuwa yanemi yakai hannunsa ga qirjinta aiko cikin sauri taja da baya cikin bahun wankan hawaye na xubo mata….. tausayinta ya kamashi. Yayi murmushi tare da maida hannunsa jikinsa. Yace kinga bakyau Magana a bayan gida. Baxan dena ta6aki ba. Amma yanxu nabarki kiyi wankanki. Xanxo in `daukeki na shiryaki kiyi sallah dan haka kinutsu sosai ki gyara kanki duk wannan bashi bane na farko nasan kin iya. Yana fa`din hakan yaficce daga toilet `din. Aiko nan tasauke ajiyar zuciya. Tare da shafa inda xuciyarta take tace haba zuciyata me zaisa cikin lokaci qanqani kI shafe soyayyar RAMADAN A CIKINKI. KI TEMAKA KI DAWO MIN DA SOYAYYARSA. Shi mai sanyine xan iya `daukar komai nasa amma banda na junior dan nasa me germane……. Adafe tayi wankan nata tana shirin tashi dan `daukar tawul sai ganin tawul `din tayi yana nufuwa gareta sanda yaxo daf da ita ya tsaya ha`de da warware kansa. SAILUBAH tawaro ido waje. A tsorace takai hannu ta kar6i tawul `din wanda kamar wani ne ya miqo mata. Tana `daura tawul `din sai ganinta tayi tadawo bedroom. A razane ta kwulla qara saiko tazube su qasa sumammiya.😳
Ha ya girgixa kai ha`de da ta6e baki ya watsa mata ruwa. Ta farfa`do. Bai bari ta tsawaita tunaninta ba. Bare ta tuno me ya faru ya miqa mata doguwar riga yace lokaci na wuccewa my baby pls kiyi sallah. Aiko da sauri ta kar6a tasaka das aka hijab tayi sallah tana laximine tatuno abinda ya faru, aiko nan take ta tsaida laximin tafito falo inda taganshi yana danne danne a waya. Tace junior wai me yake faruwa ne. daga toilet naganni a bedroom me kenan h……. bata qarasaba taganta akan cinyarsa. Xata kwalla qara ya ha`de bakinsa da nata sannan Yace kin fiya Magana my baby pls kibarni haka. Komai ya canja gareki daga yau. Komai ganinsa xaki dinga yi kamar me nayar 6ata wannan wani sirrine nawa. Arikice tace kai aljanine. Shuru yayi mata ha`de da rungumeta. Xatayi Magana ya shafi le6anta nan take bakinta yarufe rub kamar ba`a ta6a tsaga mata bakin ba. Shiko yaci gaba da abinda yakeyi da hannu `daya. `dayan hannunko yana rungume da ita, Tayi tayi tayi Magana abin ya gagara aiko saita nemi tasaka ma kuka. Ya bita da wani furgitaccen kallo. Yace ba bakin da zakiyimin kuka dan haka karki batamin fuskarki da hawaye pls. Jin abinda yace mata yasa ta tashi daga jikin nasa ha`de da fusgar wayar tasa hannunta na rawa tashiga typin kamar haka. Pls bu`demin bakina wlhi baxan qara yima Magana ba. Murmushi yayi bayan ya kalli meta rubuta. Yace da bansanki bane da sai in bu`de miki. Bani wayata. Shuru tayi batare da tabashi wayan bah. Can taqa rubuta mishi…. Toh xani gun maryam dan allah bu`demin bakin. Saurin tashi yayi wannan karan ganin meta qara rubutawa. Cikin sauri yace Ya ALLAH kinga na manta da ita… yana fa`din hakan ya 6ace 6at. cikin sauri SAILUBA Ta waro dukkanin idanunta ganin axahiri junior ya 6ace….
Kamar daga sama sai ganinsa tayi ya baiyana a gefan gadanta hannunsa `dauke cup da magani….. Agigice tatashi tana nunashi da yatsa tace doctoh ya haka. Murmushi junior yayi yace ki kirani da junior yanxu ba doctor ba. Ha`diye yawo maryam tayi tace to to to junior ya haka ka bayyana gareni kamar aljani, ta6e baki yayi yace baxaki dena kukannan ba. Tace tayaya kasan ina kuka. Murmushi yayi Yace nayi murna da samunki cikakkiyar mace. Maryam tace mene. Kana nufin mafarkina ya zama gaske. Yace eh aina gaya miki xanxo miki cikin mafarkin naki ko ban gaya miki ba, da sauri ta qara ha`diye yawu tace ai mafarcikine kuma dama ana irin haka. Murmushi shima yaqa yi, Yace ga magani kisha dan ya dace nabaki tun `daxo.
Kar6a maryam tayi tace meke faruwa dani. Yace nima ban sani ba. Kisha pls raina ya fara 6aci.. aida sauri tasha ta miqa mishi cup `din. Bai kar6a ba. Sai gani kawai tayi cup `din yabar hannunta yaje ga kan wani qaramin teble dake kusa dashi. Atare suka ha`da ido ya sakar mata murmushi
yace ammafah kin ban tausayi daran jiya. Kawai dai baxan iya barinki bane shiyasa.
Shuru tamishi. Ganin tayimai shuru yasa yaci gaba da cewa toh bara naje ga Auntynki in bude mata baki. `daga mishi kai maryam tayi. Aiko kamar qif tawa da bismillah saiganinsa tayi ya 6ace. Nan take takoma gado luuuuu sumammiya.
Bayyana ya qarayi gareta ya watsa mata ruwa kafin ya qara 6acewa. Tashi maryam tayi tafito falo a bala`in tsorace tabu`de qofarta akan tana san ficcewa daga gidan tayi gidansu. ko `dankali babu akanta bare takalmi. Tana fitowa harabar gidan taga ba hanyar ficcewa. Kamar yanda aka kawosu jiya. Ba get ba alamarsa. aiko nan take ta `dura hannu aka ta kurma wani uban ihu. NIMA RAHAMAT NA TAYATA DAN NIMA BANSAN TA INA ZAN 6ULLEBA…….
Ne Man kwafkwafina Ya jamin. Gashi bame piddani😒
Nakune masoyana
Tun farko nagaya muku kunutsu da Kyau ku gano kan lbrina
Waye junior
Daga ina ya fitoh
Shin Tun farko ya bayyanar da kansa a SAMAREEN BANAH
Kowa ya bayyanar da kansa tun ranar farko Amma shi meyasa bai bayyanar da kansa ba.
Komadai miye nidai Rahamat ni nasan kan labari nah
Abune mai wiya Nima nayi rashin Ramadan nahhhh
Ihu takeyi sosai me ha’de da kuka….
Na shiga uku ni Maryam make faruwane……
Tafa’di hakan cikin tashin hankali.
Kuka take sosai can taxube aqasa tacigaba da rera abinta batare datayi tunanin SAILUBAH dan kanta ba qaramin bala’in kuncewa yayi ba….
SAILUBAH ko bayan daskare wanta atsaye sai kuma ganinsa tayi ya bayyana gareta da bata kyakkyawar runguma cikin so da kyauna
Yace menene my luv…
Hawaye ne ya xubo mata cikin ka’duwa da tashin hankali tanemi taxare jikinta daga gareshi.
Murmushi yayi yaci gaba da cewa hmm dan ban bu’de miki baki ba shine kike min asarar hawayanki.
‘Dagamai kai tayi cikin rikicewa.
Nan take yashafi bakin nata saiko ya bu’de.
Ahankali tajuya da niyar barin gun…. Yayi saurin jawota jikinsa yana cewa kiyi hakuri my baby gayamin menene…
Cikin wani hali Tace nakasa gane meke faruwa dani. Na kasa gane mafarki nakeyi ko idona biyu.
Junior kanasan rikita kwakwalwata. Waye kai. Meyasa kashigo rayuwata……
Dalilai qalilan
Kuma ba da’dewa xanyi bah. Ya katseta da fa’din hakan. Aiko cikin sauri da Sanyin rai takallesa da cewa me kenan…
Qara rungumeta yayi Yace ina sanki Babyna kuma banasan kiqara tada hankalinki akan dukkanin abinda xaki dinga gani.
Baxan cuceki ba babyna daga ke har Maryam data shigo rayuwarmu
Karki qara tambayata akan duk wani abu da xaki ga nayi
Sannan Kisaki ranki kibani farin ciki dan ina buqatar hakan daga gareki
Shuru tayi mai
Jin tayi shurun shiyasa ya fara wasa da ita
Nan jikinta yafara mutuwa Tace dakata malam. Karka qara kuskuran yimin irin na jiya…..
Murmushi yayi Yace ai nalura abuqace kike jiyan. harda wani cewa dan Allah karka barni kasoni ka qaunaceni baxan iya rayuwa ba kai ba…..
Saurin hanka’deshi tayi cikin jin kunya ha’de da mamakinsa Tace hmm zaka sani. Nike fa’din hakan kokai. Ya waro ido ka’dan Yace toh asake aga me fa’da mana. Tace naqi wayan.
Yace saboda kinsan saurin narkewa kike ko.
Tace tare dakai ba…… Tana fa’din hakan tanemi tanufi kitchen. Yayi wani juyi da ita sai ganinsu tayi a bedroom
Ashagwa6e Tace dan Allah mana
Yace me kenan
Tace kabarni
Yace baxan iya bah
Tace kayi hakuri kaje kaji da amarya
Yace hmm kemah ai itace
Tace da bambamci
Yace nafi kowa sanin hakan
Tace Ni bazawarace wacce tahaife ba kamar ita bace budurwa sankaceciya. Kaima rikimarka ce tasaka kwasata.
Kiss yasakar mata cikin shauqin so yana me shafa fuskarta yace ko ayaya kike baxanqi kwasarki bah my baby
Ina miki wani so Wanda yafi qarfin akirashi da MASEEFAR SOO
Kin mallake ‘dan uwana nima yanxu kina San mallake ni Allah kika cutar dani baxan yafe miki bah.
Tace hmm aidama anyini ne kawai danku
Karka damu ko’ina cuta baxan iya cutar da kai ba.
Kasanko yanda ayanxu nake jinka araina.
Kasanko yanda yanxu haka xuciyata take bugawa jina ajikinka.
Murmushi yayi dakai hannunsa qirjinta ha’de da lumshe ido natsawan wani lokaci sannan ya bu’de idan ahankali yace naji xuciyar na bugawa da gaske
Sannan tana tabbatarmin da abinda kika ce yanxu
Sannan tana San takasance tare dani har qarshen rayuwata
Sannan baxataso nayi nisa da ita bah…….
Sannan tana tsorata da lamarina
Sannan tana San tafani Farin Ciki Na har qarshen rayuwa
Sannan tana so nadinga jin tausayinta akowane lokaci….,.
Shuru yayi ganin hawayan dake xubuwa daga fuskarta.
Tace wlhi banta6a jin hakan ga RAMADAN ba.
Nasan nasoshi so me tsanani
Amma lokaci ‘daya kacanja tunaninah
Nayi mamakin yanda naji hakan agareka.
Ka gayamin kai waye
Nayi imanin kai ba mutum bane
Inkai mutum ne ya akayi kake karantar xuciyar mutum.
Duk abinda kalissafo yanxu duk haka yake
Kaji tausayina
Kadena cutar da ruhina
Kaine mutum na farko daka shigo rayuwata kakesan tarwatsamin ita……
Lashe hawayanta yahau yi cikin wani hali. Sanda yagamah lashe mata tas kana yahau kissing din bakinta yana me cewa inajin da’din bakinnan sosai….
Tasan yabasar da xancan nata ne….
Dan haka tayi qoqarin tsaidashi daga kissing din tana cewa kabani amsata manah…..
Kallan kwayar idanta da yayine yasata yin shuru
Dan ganin yanda idansa ya canja ya zama bula wanda tunda take arayuwarta bata ta6a ganin idan mutum ya zama haka ba. innalillahi’wainna’ilaihirraji’un. Shine abinda tace
Yace my baby kika qara tambayata kan wani abu wanda ya shafeni xan hukuntaki
Da tsoro Tace na bari. Saidai kaji wa’yannan bayanan nawa ka’dan.
Yace ina jinka
Tace kadena 6acewa dani dan hakan yana sani tsurewa
Yace angamah. Sai kuma me.
Tace sai kuma kabarni karkaqara kusantata dan kaqara mutuwa xanyi dan bana tunanin wani ‘dan Adam yata6a shiga duniyar Dana fa’da ahannunka jiya
Murmushi yayi yace shima angama.
Murmushin itama tasakar mai tace xan dinga baka kiss ako yaushe idan katabbatar min da abubuwan da kace.
Yace toh Amma da wata magana ‘daya
Tace ina jinka
Yaci gaba. Ayanxu bama qasar Nigeria muna misra
Waro ido SAILUBAH tayi tace me😳
Yace nasan kinji
Dani ka’dai xaku rayu sannan xamu mutu tare
Baxaku qara ganin wani naku ba
Kun barsu kenan har abada……
Tace tayaya akayi muke misra bayan ‘yan uwa da abukan arxiqi sun kawomu wannan gida a daran jiya
Murmushi yayi yace nasan baxaki dena tambayata ba. Amma bakomai xan amsa miki dan kinyi min babbar illah arayuwata.
Lokacin da aka kawoku bayan tafiyar kowa ne nayi amfani da wannan damar dan dama nasa anyimin irin wannan gidan anan misra.
Da wannan damar nayi amfani bayan kowaccanku tayi bacci saina daukeku nadawo daku nan
Dagaku har kayanku ba abinda nabari
Karkiyi mamaki sosai dan lamarina ya wucce nan sosai
Ayanxu baku da hanyar 6ullewa ficcewa awanan gida.
Ba get bare kusan ta inda aka shigo daku
Komai na rayuwa bawanda babu awannan gida.
Na gama baki labarin sai kitashi muje dining muyi breakfast
Tace waye yabaka wannan labarin kuma ta ina kata6a ganin anyi hakan
Qura mata ido yayi batare da yace mata komai ba.
Ganin haka yasa tatashi ta ficce daga ‘dakin ixuwa ga dining tana rayawa aranta Lalle Junior ya gama raina mata hankali. Shegen gaye itaji take ma kamar mafarki takeyi. Jitayi aranta koma me xai dingayi yayi can tamatse mishi yaje can ya qarata da Rainin Hankalinsa ita ta gaji wlhi.
Bayan taxauna gakan kujerar sai tashiga bu’de fulasan tana mamakin yaushe aka kawo musu breakfast haka kusan fulas biyar tana ina
Fulas ‘din farko farfesun kajine yaji komai na kayan ha’di sai Qamshi yake
Na biyu soyayyan dankaline ha’de da kwai yaji sinadarin tafarnuwa da citta
Na uku indomie ce zallah da kayan lanbu taji bushash shan kifi
Na hu’du dogwan falas ne me ‘dauke da ruwan tia Wanda yaji kayan Qamshi me ‘daukar hankali
Na biyar nan kuwa farfesun kayan cikine lafiyayya……
SAILUBAH ta lumshe ido ha’de da ha’diye yawo tace wow beautiful
Nan taja plet taxuba abinda ranta yake so. Tana cewa aranta Allah sarki Momy. Nasan wannan girkinta ne. Ba ‘yan aiki tasa bah
Sanda tafaraci tatuna da maryam. Nan tata6e baki tace gaskiya xan faraci baxan iya jiranki bah.
Sanda tacika cikinta tace masha Allah…..
Nan tashiga Neman wayarta tanemeta sama da qasa tarasa
Hakan yasa tanemi fittowa waje dan neman junior……..
Junior ko bayan ta ficce gun maryam ya nufah wacce tuntuni take harabar gidan xaune tana aikin kuka
Ya xauna daf da ita wannan karan bata tsorata sosai bah
Yace malama maryam Ki sauwaqema kanki wannan kukan muyi magana
Kallansa takeyi tamkar yau tasanshi
Yaci gaba. Nan ba Nigeria bane
Kin shigo wata sabowar rayuwa ce ke da SAILUBAH
Axahiri nafi cutar da SAILUBAH akanki danke kika ganni kikace kina soh
Sannan nasaka araina ayanxu ina sanki ina qaunarki
Ki kwantar da hankalinki mugina kyakkyawar rayuwa……
Cikin sauri ta katseshi da cewa in kwantar da hankalina fah kace
Tayaya xanyi rayuwa da aljani bayan ni nakasance mutum
Wlhi na hakura da sanka ayanxu babu soyayyar araina tsorone fal ha’de da nadama da Allah wadai acikin xuciyata
Wlhi baxan iya rayuwa dakai bah
‘Yar kyakkyawa da ita…. Junior yace aransa. Kana yayi Murmushi ya kama fuskarta ya ha’de bakinsa da nata yana aika mata da wani shu’umin kiss Wanda yasa tafara shinewa
Murmushi SAILUBAH tayi dan hakan tafarune dai dai da isowarta gun
Ta ta6e baki tace aranta wanan kiss ‘din bala’i ne
Tayaya ni nake iya ‘daukarsa. Bare ke nan take xaki narke yarinya….
Bayan hararo wa’yannan bayanan da tayi sai kuma wani zazzafan kishi ya caki xuciyarta
Cikin ranta tace ‘yan iska kawai
Wlhi daga yau baxan qara yarda kamin kiss ba. Ka ha’da bakina da nawata. Tab da sake
Ganin da tayi kamar sumar da maryam yake qoqarin sanyi shiyasa yin gyaran murya amatuqar fusata…….
Junior yayi murmushi yace haba my baby kinsan dai baxan ‘dauke miki waya ba.
Kiyi hakuri ganina da kikayi awannan lokaci so kawai na afresh shin kwakwalwarta
Kin ‘dauki minti uku kina kallanmu ko.
Harara tasakar masa da cewa nasan kai ka’dauka pls kabani wayata kawai
Yace wlhi na barsu a Nigeria taki data maryam…..
Cikin maseefa takatseshi da cewa wai me kake cewane
Kanata wani magana kamar kasha giya a’ina aka ta6a yin hakan
Tashi maryam tayi cikin wani dan jitayi ayanxu bata damu da komai bah
Ji tayi ayanxu bata wani tunanin da takeyi ‘daxo nasan komawa gida ha’de da tsoran masoyin nata
Tana ji aranta zata rayu da Junior xakuma tamutu dashi ahaka xatabi umarninsa akan komai.
Taji hakanne saka makwan wannan asirtaccan kiss ‘din da yayi mata
Dan haka takalli SAILUBAH idanta na lumshewa tanayi kamar xata fa’di dan ciwan so da Junior ya antaya mata ayanxu fiye da nada
Tace AUNTY SAILUBAH kiduba gidan nan dakyau wlhi ba Wanda aka kawomu jiya bane
Kinsan ni idona abu’de yake lokacin da aka shigo dani jiya
Harabar gidan ta bambamta da wannan.
Kinga fah☺ ba hanyar ficcewa….
Rungumota Junior yayi ganin saura qiris ta fa’di tsabar layi yace dats good my luv gaya mata ashe xaman da kikayi ‘daxo bana kuka ka’dai bane Ashe kina qarema in kike kallo ne
Murmushi tayi tana me neman bakinsa cikin buqata. Ganin haka yasa SAILUBAH fara waige waigen gidan hankalinta amasefar tashe tahau xaga gidan
Ba Hanyar 6ullewa da gaske ne
Kuma gashi katanga me tsawo ko ganin gidan makwaftansu ba gani take bah
Gani SAILUBAH tayi kamar suna wata duniyar ce
Afurgice takai ganinta ga inda Junior da maryam suke……
Nan taga wayam
Nanko take cikinta ya mur’da alamar tasamu hargitsewar cikin
Tunda uwarta ta haifeta bata ta6a ganin tashin hankali irin nayau ba……
Bata ankare bah taganshi gabanta
Baiyi wata wata bah ya rungumeta yana mai cewa nakai maryam dining ne tana break. Yana fa’din hakan ya ha’de bakinsa da nata yana aika mata da wannan asirtaccan kiss ‘dinnan daya ba Maryam
Nan take taji kamar angoge mata wani tunani acikin kwakwalwarta
Taji tamanta komai sai So da qaunarsa ne acikin xuciyarta
Junior kenan
Yaje ya shinfi’deta akan gadanta ganin tariga da ta tafi. yayi wani shu’umin Murmushi yace aiba nine nafaro SAMAREEN BANAH bah.
Momy ko tashirya ma direba breakfast lafiyayye dan ya kaima su SAILUBAH.
Saidai yana zuwa gidan da harda shi axuwa jiya ya tarar da Filin Allah kawai.
Yanda yaxubama Filin ido yana tuna anya nan ne kowa. Hakan illahirin wasu tsirarran Mutanan unguwar suka xubama falin ido da mamakin ya haka
Yayi duban duniyar nan Amma tunaninsa ya tabbatar mai da nanne gidan
Toh me yafaru a daran jiya
Haka ya kuma gida gun Momy ya gaya mata abinda idansa ya gani
Lokacin dad nanan yace wannan irin xancan banxa ne kakeyi
Direba Yace Allah dady abinda nagani kenan
Dama breakfast Dady
jin hakan yasa yace suje
Momy tace muje tare. PH air at dake jinsu tace xan rakaku Momy
KHAULAT DA KHAULEET suma ganin Khairat xata yasa suka miqe
Momy tace kuxo muje dakka
Ikwan Allah. Aikuwa suma ganin Filin Allah
Duk suncika da mamaki wannan abin Al’ajabi
Momy tasa kuka tana cewa nashiga uku mefe shirin faruwa ne
Dady yace koma miye ai ya faru yanxu kam dan haka mukomah musan abinyi
Tace aa mutambayi me gidan nan na kusa dasu
Dady baiyi musu bah dan yafita shiga tashin hankali
Tunda RAMADAN yabar duniya baya da wani abinso kamar junior
Bayasan yayi nisa dashi
Wai meyake faruwa ne.
Yanda makwafcin jikin gidan nasu yake qaremah filin kallo hakan kadai ya Isa ya tabbatar musu baida sani akan komai dan fuskarsa qarara tanuna mamakinsa da Al’ajabi
Yaudai baifito sallar asuba bah bare yasan ya akayi
Ya kalli Dady yace wato tunda nake aduniya ban ta6a ganin abin mamaki haka bah
Wannan kamar aikin aljanu ne…….
Momy tadafe qirfe tace shikenan yanxu suntafi min da junior da SAILUBAH komai kake nufi bawan Allah😳
Yace bawai ina nufin hakan har tafaro bane
Saidai abinne ya xarce hankalin mutum
Tayaya kana ganin gida lokaci ‘daya kanemeshi karasa
Wannan ai ba aikin bil’adama bane
Gaskiya na tsorata da lamarin xani bar anguwar nan yau da iyanina
Dake mutumin ba qaramin tsorata yayi da lamarin ba. Dad nayi mishi magana Sam baiji shi bah
Damuwarsa ya isa ga iyaninsa kawai subar wannan unguwa
Bayanda Momy da Dady suka iya haka suka koma gida hankalinsu a bala’in tashe. Khairat ko kuka kawai takeyi
** ** **
Dady momy Kakah innah FAWAS KHAMIS HAMEEDAH XEE Dadyn Maryam da mom ‘dinta duk sun hallara a falan Dady kowannansu hankalinsa a matuqar tashe
XEE kuka takeyi da gaske dan bata ta6a ganin wannan abin Al’ajabi ba
FAWAS da KHAMIS sunyi shuru sun rasa wane tunani xasuyi. Musamman idan suka hango filin da aka kira da nan ne gidan Junior wanda suka rabu dashi jiya hankalinsu ba qaramin qara tashi yake bah.
Su Dad ko tun suna tattauna lamarin har sun gaji sunyi shuru
Dadyn maryam ya bada shawara atara malamai suyi Addu’a ko Allah xaisa agano wani
Toh… kowa yayi na’am da batunsa
Dan dama abin daya dacene ayi…..
KHAULAT DA KHAULEET sun lafe jikin momy abin tausayi ganin da sukayi tana kuka sunsan ba lafiya ba musamman idan suka kalli yanda fuskokin kowa yake.
KHAMIS ya rungumi matarsa XEE bayan komawarsu gida yace narasa gane wannan wane irin lamarine my luv. Banta6a ganin hakan a xahiri bah
Sai gashi yaxo gareni axahirin
Ina yin wani tunani
Da sauri XEE ta kalli fuskarsa tace me kake tunani
kai hannunsa yayi ga fuskarta yahau goge mata fuskar yana cewa share kawai banda tabbacin hakan
Ki kwatar da hankalinki Ki saki ranki komai xaixo da Sauqi
Murmushi tayi Tace Aunty LUUVAH ce bah
Lumshe idansa yayi Yace nasani ai
Kinga kukan xai haifar miki da ciwo Amma idan Addu’a kike musu fah…..
Shuru tayi mai
Ganin hakan yasa ya qara rungumeta yana cigaba da cewa Ki sakar min kanki kinyi Aunty XEE
HAMEEDAH ko bayan subewarsu a kujera lafewa tayi jikin FAWAS tana numfashi Ahankali Ahankali. Tace naga wani al’amari ni HAMEEDAH meke faruwa dasu oho
Wai dama anayin hakan ne.
Murmushin yaqe FAWAS yayi yace ban ta6a ji bah
Tace nima dai kam
Amma bakayin tunanin wani abu
Yace konayi bashi da amfani
Tace toh tashi muyi musu sallah Allah ya baiyana koma miye
Jamata hanci yayi yace kina lafe jikina kina mutashi
Tashin tayi tana cewa jikin naka ne ɗami habibi
Murmushi yayi Yace ke kuma naki laushi bah
*** *** *** ***
Wata ‘daya da fara rayuwarsu agunsa
Sun manta da komai sai soyayyar mujinsu ce aransu ha’de da ‘dan kishin junansu
Sam sundena damuwa da 6acewar da junior yake musu
Sunsa aransu xaixo musu ako wane lokaci
Ba abinda sukeyi naci da Sha dan komai ganinsa suke sai wanda mah ransu keso sukeci
Sunyi 6ul6ul dasu gwanin ban Sha’awa basu da damuwar komai
Ko waccensu xatayi kallanta a ‘dakinta idan tagaji tafito gun shaqatawan gidan tayi kalle kallanta idan nanma tagaji taje gun ‘yar uwarta susha hira
Kuma karkuce hirar gida suka ko ka’dan hirar duniya kawai suke.
Dan maryam ta manta tana da iyaye. Bare tayi wani tunaninsu
Haka SAILUBAH sam tamanta komai daga ciki ko har da ‘ya’yanta
Dukkansu abu ‘daya ne aransu wato soyayyar mujinsu
Abinda yake damun SAILUBAH ‘daya ne yanda Junior yake kusantarta Cikin mafarkinta. Idan baya ‘dakinta
Sam bata ta nutsuwa dashi koran daba ran girkinta ba
Tayi mai qorafin yaqi denawa dan yanxu lamarin nashi ya dena tsoratar dasu bare mamaki sun rigada sun saba ayanxu.
**
Tana kwance kan kujera tana kallan wani film ita da Maryam yaxo ya rufe mata ido ta baya…
Murmushi tayi tace yau kuma da wasan yara kaxo
Murmushi yayi yazauna kusa da ita yace baki da damuwa ko
tace sai taka my baby
Yace toh gayamin menene
Tace cikina yana min wani iri hak dai
Yace kodai nayi ajiya ne
Murmushi tayi tace ba mamaki
Yace gyara kwanciyarki nagayi
Gyarawa tayi yahau shafah cikin idansa arufe Yace hmmmm baby girl zaki qara bayarwa
Tace nata6a bayarwa ne
“`Xuba mata ido yayi na ‘dan wani lokaci yana tuna ashefa ya shafe tunaninta.“`..…….…
Kayi shuru….. Ta katseshi
Yace mantuwa nayi
Tace kodai miye ina buqatar caka lalla6a…..
Rufe idansa yayi na’dan wani lokaci kamar minti uku sai ya bu’de
Yace rufe idanki…..
Rufewa tayi
Yace toh bu’de…
Ahankali tabu’de. Sai ganin cakalalla6ar tayi ahannunsa cikin wata tsohuwar roba irin ta yaran nan
Da murmushi takar6a
Tana cewa a ina kasamo
Yace can wani qauyan takai naga wata yarinya nayi tatara yara kowa nasan siya
Shine na’dauko wanda tasoyan da ajiye mata ku’dinta
Atare Maryam da SAILUBAH suka sake dariya
Maryam Tace xanso naga idan yarinyar rikicewar da xatayi
SAILUBAH tace konima xanso ganin hakan
Aiko Junior yace toh Ku kalla nan…..
Nan suka maida kallansu inda yace
Muraran sukaga wata yarinya bata wucce shekara goma ba. Da kaskwan suyanta na cakalalla6an nata
Tatara yara sa’o’inta suna tayata hira damasu siyan da marasa siyan
Tajuya na kaskwan tana San sakawa a robarta taga ba robah
Dan ba wanda yaga 6acewar robar tata duk cikinsu
Ganin hakan da tayi shiyasa tahau dubawa qawayan nata na tayata
Gasu suna duban duniya basuga roba bah
Nan yarinyar ta cukume wata qawarta tana fa’din wlhi saikin fitomin da robata 6arauniya
Niyi lissafi sarai na sittin da niyar na soya
Nan fa’da ya kaure ita wacce aka lanqayama satar tace ita bata ‘dau robah ba
Abinka da yara nan suka fara fa’dan doke doke har aka nemi xubar da kwullin cakalalla6ar
Wata acikinsu idanta yakai kan ku’din da Junior ya ajiye musu tace kinga ku’dinki sittin da biyar ‘din Rabi Amma ba robar
Jin hakan da ganin ku’din da gaske shiga tsaida fa’dan nan kuma akashiga neman roba abin yara ba tunanin waye ya siya
Ganin hakan yasa SAILUBAH da Maryam sheqewa da dariya.
Maryam tace bara na ‘dauko abu kijuye sai a mayar musu da robarsu
Kanta tatashi har junior ya aiwatar da abinda tace
Ganin hakan yasa takuma taxauna.
SAILUBAH tace tayaya xaka mayar musu da robar
Yace bari kigani. Jefa robar yayi a qeyar wata daga cikinsu
Saiko nan suka hau ihu suna masu cewa wayan jefo robar
Rabi tace mah manu ne yasiye shine yajefo kinsan shi dasan cakalalla6an
Da yawansu sukace kuma hakane
Wacce ko aka lanqayama sata tafiyarta tayi
Haka rayuwarsu take ayanxu
Shin xata ‘daure kuwa
Rokwan Allah sosai su dady sukasa agaba
Wannan ba abu bane wanda yake buqatar fitowa duniya kowa yaji
Suna addu’ar suna masu sawa ayi
Lamarinfah ya damu zuciyoyinsu
Takai har daqar suke iya cin abinci
Abin tausayi KHAULEET KHAULAT sai ambatar mahaifiyarsu suke SAILUBAH
Da xaran hakan tafaru Momy fashewa take da kuka ita dasu Kakah
XEE tasaka damuwar rashin aminiyar tata aranta
Xanso kuga yanda tarame ta ficce daga hayyacinta
Duk da yanda FAWAS da KHAMIS suke qoqarin 6oye damuwarsu abin ayanxu yafi qarfin ‘daukar xuciyarsu
Dan basu da wani tunani sai nasu AUNTY LUUVAN SU
Wasu malaman sun tabbatar da cewa suna tunanin mijin nasu aljanine
Dady yayi ma malaman tsawa akan ‘danshi mutum ne
Hakan yajawo hankalin mahaifin maryam har shima yafara tunanin kidai Gaskiya ne
Momy dasu Kakah hankalinsu ya qara tashi tunaninsu ta’ina kuma Junior ya zama aljani
FAWAS da KHAMIS xuciyoyinsu sunshiga ru’du sosai
Inda suka tuna ranar rabuwarsu da junior daran angwancinsa da abinda ya tabbatar musu akan matan nasu
Saidai sunqi kar6ar hakan amatsayin hujjah…………………….,
Suna zaune suna hira Maryam tace Aunty inaso yau mufita waje kinga tunda muke gidan nan bamu ta6a Fita munga yanda wajan take bah
SAILUBAH tace toh maryam idan zamu fitan ta’ina xamu fara
Kinga ba qofa bane da gidan……
Toh kushirya muje mana
Junior ya katsesu da fa’din hakan
Murmushi sukayi atare suna me kar6ar hijabikan daya miqa musu
Bayan sunsa
Ya kalli maryam yace anya matar nan baxata haihuba yau
Tace ba mamaki dan naga kamar cikin yayi qasa yau….
Katsesu SAILUBAH tayi da cewa kuci gaba da gwulmata dakyau
Dariya maryam tayi tace magana muke akan qila yau Ki haihu
Tace oho kemah saura wata nawa ne Ki harfe
Tace ‘dan mutum ko ‘dan aljan xamu Haife oho
Murmushi SAILUBAH tayi tace dake mu ya tabbatar mana da cewa mu Mutane ne qila su ‘debo ruwa biyu.
Sa dinga al’amuran aljanu dana mutane
Maryam tace qilama dan hakan ne xamukai wata tara tara
Dan kamar nata6ajin ance wai aljani yanxu xai miki ciki awanni uku nayi xaiki haife idan ya kasance babu miss da jinin bil’adama
SAILUBAH tace a’ina kikaji
Dafe kanta maryam tayi tace inaji a jikina kamar na ta6ayin wata rayuwa da ‘yan uwana bil’adama
SAILUBAH tata6e baki tace niko banta6a jin hakan bah
Tace nima kawai na fa’di hakan dan yana zuwa min lokaci lokaci ne a kwanyana
Murmushi Junior yayi. kunga kun isheni da surutu ke kalli hotannan kinsan ko suwaye
Yafa’di hakan da kallan SAILUBAH
Kallan hotan take da kyau RAMADAN ne dasu KHAULEET ha’de dasu kaka da Momy XEE da HAMEEDAH FAWAS KHAMIS…..
Saurin girgixa kai tayi tace bansansu ba ban ta6a ganinsu ba. Kaima kasani kai ka’dai nasani meyasaka nuna min su……
Murmushi yayi da jawo wani hotan daban daga aljihunsa ya nunama maryam yace ke fa kinsan wa’yannan….
Mahaifinta ne da mahaifiyarta ajikin hotan
Shuru tayi na wani lokaci kana tace kamar idan ina bacci ina ganinsu
Amma ban sansu bah ko ka’dan
Ka sani Kaine wanda muka sani meyasa Kanuna mana wa’yannan hotonan ne.
Murmushi yayi yace bakomai muje
Tashi yayi dasu sama yace Ku kalli qasanku….
Kallan qasan sukayi aiko sai sukaga babu gida ko ‘daya ajikin nasu
Gabaki ‘daya ma gidan nasu a tsakiyar wani babban ruwa suke
Atsorace SAILUBAH tace ina jin jiri…
Maryam tace dama acikin ruwa muke
Murmushi yayi yace ga xahiri kurufe idanku…
Ruf suka rufe. Can yace su bu’de suna bu’dewa suka gansu a wata qasa ga Mutane sai harkar gabansu suke. Kyawawa dasu duk dogayan riguna ne dasu alamar qasar musulmai ne. saidai dukkanin qafafunsu irin na akuyane. Sai sukaga na Junior ma ya koma irin nasu
Da ganin junior Sai suka fara zuwa gaishe shi da nuna girmamawa a gareshi da alama yana da wani babban matsayi agaresu
Sannan sukan kalli SAILUBAH da maryam su sunkuya ka’dan a gabansu suna me nuna Farin Cikinsu da ganinsu sannan su wucce
Maryam tariqe hannun SAILUBAH tace kinga wasunsu na 6acewa kamar na Junior
SAILUBAH tace kika sani ko ‘yan uwansa aljanunne. Kin ta6a ganin kyawawan mutane irin wa’yannan ne kallesu fah☺
Kallansu sosai maryam takeyi tace toh ai xarginsa muke bamu tabbatar da cewa shi’din aljani bane
Ta6e baki SAILUBAH tayi takama hannunsa tace kai tabbatar mata da cewa kai ba kamarmu kake ba kai aljanine
Murmushi yayi Yace kunfiya surutu komai kika gani saikun tattauna akai. Nan garin iyayena ne kunga wancan gidan shine gidan iyayen nawa…..
Har suna ha’da baki wajan cewa toh muje mana dan kowaccansu so take suqara iri ace su uku kwallin kwal suke rayuwa ba wanda suka sani…..
Ganinsu Cikin gidan shiyasa su tsorewa
Dan ba qaramin ha’duwa gidan yayi ba
Kamar mah gidan sarauta ne. Dan yanayin tambarin gidan ne ya tabbatar musu da hakan
Ga ma’aikatan gidan sai xubewa suke gabansu suna me meqa gaisuwarsu
Gashi dukkaninsu kyawawa ne naqarshe
Sudai tsintar kansu sukayi acikin wani babban falo Wanda ya tara komai na jin da’din Junior
Wata mata suka gani wacce kyanta yaso furgitasu
Ta sakar musu murmushi tare da cewa lale marhaban da sirikaina
Saiyau yaga damar kawo min Ku
Shuru suka mata
Dan basu ta6a jin murya me xaqi irin tata bah
Junior ya saukar da kansa qasa yace amin afuwa mama nayi kuskure……
Wata dariya takaure da ita sannan ta kallesa rai 6ace tare da tashi daga shigingi’dan da take ta har’de qafarta cikin isa da jin mulki. tace Dama nabaka kwana biyu ne naga xakaxo….
Qara sunkuyar da kansa qasa yayi yace natuba Ki yafemin ya ummi
Kawai da fuskarta tayi Tace yanxu nakeso kaje ka tada *Yaran mutane gada baccin daka sashiyi*
Ka rikita tunaninsa kan wani uxiri naka
Ka hanashi ibada na tsawan kwana uku dan tsabar mugunta
Yaushe kacanja hali dahar kabari she’dan yayi maka ganga aka
Kajefah ‘yan uwansa cikin tashin hankali
Tunani fah suka shiga akan wane irin lamari ne irin wannan
Likitocinsu basu ta6a ganin wannan ya kwanta bacci na tsawan kwana uku ba. Ba kwaya yasha ba. Haka ba kayan maye yasha bah.
Kawai kasashi agaba kana nuna mishi rayuwar da bata da amfani.
Duk abinda kake nufi wannan damuwarka ne ni damuwata tsayar dashi da kayi daga ibadarsa
Gashi ka hana yuhuwar aure tsakanin Fatima SAILUBAH da Alhaji Aminu
Wannan wane irin hatsabibanci ne…..
Cikin sanyin rai yace maganar auransu ya ummi akwai matsala ne
Tace basaika ganar dasu axahiri bah
Kawai ka kwantar da yaro baccin ba gaira ba dalili
Waikai saika fahimtar dashi cikin baccinsa
Bakayi tunanin ibadun da suke kanshi ba.
Ka wani sashi kallan wasu bankwan matane……
Tana fa’din hakan ta bigi SAILUBAH da maryam nan take suka xagwanye suka xama toka alamar babusu duk alaye ne
Sannan tacigaba da cewa kacire fuskarsa kasaka taka danya temaki matarka bashi xai baka shiga rayuwarsa yanda kake so bah……
(Meke faruwa ne💁🏼 sisters)
Qara sunkuyar dakai Junior yayi Yace bin umarninki farillane gareni kauce miki matsalane ga rayuwata
Damuwata Ki sauka daga wannan fushin da kikeyi dani
Dan yana sani shiga tashin hankali
Nasan nayi kuskure ya ummi Kiyafemin
Baxan qara maimai irin hakan ba…..
Cikin sanyin rai tace kasan kai ka’dai muka haifa nida mahaifinka
Baxan iya juya maka baya wajan in yafe maka ba
Ina sanka yarona. Amma kacanja hali abunnan da kayi yayi matuqar ta6a xuciyata
Ka sani bana san wasa da ibada
Bana san wasa da alkin Allah
Qara sunkuyar da kansa yayi cikin nadama yace wlhi ya ummi Sam nashagala akan ibadarsa
Kinsan ba haka nake ba
Kiyafe min
Shafa kansa tayi Tace nayafe maka allah yai maka albarka….
Jeka kagyara komai. Sannan kagaishe min da RAMADAN ‘din kace injini yayafe maka duk nasan yana ganina kuma yana jina…….
Angama ummina
Nan yatashi ya 6ace cikin nadamar abinda ya aikata…..
****** ****** ****** ******
Yana kwance a asibitin aminu kano yana sauke numfashi ahankali ahankali alamar baccin kwanciyar hankali yakeyi
Gashi ansaka mishi ruwa me sinadarin abinci aciki….
Gefe guda tawaje SAILUBAH ce da XEE FAWAS da KHAMIS Momy da Dady da Khairat
Dukkaninsu damuwace 6ace 6ace afuskokinsu
SAILUBAH tarame duk tafice daga hayyacinta
Kallo ‘daya xaka mata kasan tayi kuka dan ga sheda nan yanda idanta ya kumbure
Momy mah haka
XEE sarkin tausayi ba’a barta abayaba wajan taya SAILUBAH kuka
Ba’a maganar FAWAS da KHAMIS dan sunfi kowa shiga tashin hankalin halin da ‘dan uwan nasu yake ciki
Cikin sanyin rai Momy Tace SAILUBAH kisaki ranki kinji abinda doctor yace ai
Tace Momy naji jinake tamkar baxai tashi bah
Musamman idan natuna xancikan da mukayi dashi anar daran daxai kwanta
Ina san RAMADAN Momy pls kuyi wani abu akai Dady
Wlhi narasashi nima rasani xakuyi……
Tana fa’din hakan taje taxube ajikin Abbanta tana cigaba da cewa kana gani Abba ko. yau ina qirgawa kwanansa hu’du
Baci ba Sha Abba. Sannan ba magana. Haka kuma ba motsi……
Shafa kanta yahauyi cikin tausayawa
Allah yana qaunar yaran nan RAMADAN dan jiyake tamkar shiya haifeshi…..
Kan yayi mata magana Dady ya kalli SAILUBAN cikin damuwa Yace kiyi hakuri ‘Yata xai tashi
Munsan yanda kike da RAMADAN
Kinfi kowa shaquwa dashi. Ina tabbatar miki da cewa xai tashi insha Allah
Shuru SAILUBAH tayi kawai
KHAMIS ya girgixa kai hawaye na xubo mishi yace allah ya tabbatar da alkairi
Duk sukace Ameein
FAWAS yamiqa mah XEE ruwa yace Aunty XEE wanke fuskarki ta6a
Murmushi yaqe tayi takar6a ruwan batare da tayi yunkurin wankewa bah
Shi kam yayi nasa kukan dan RAMADAN wani 6arene na rayuwarsu
Tabbas idan sukayi rashinsa sunyi babban rashi arayuwarsu………
Murmushi junior yayi bayan gajin abinda suke cewa
Can ya shige ta gabansu batare da sungansa ba ya shiga ‘dakin da RAMADAN yake
Sanda ya xuba mishi ido na tsawan minti biyu kana yayi murmushi shidai yana San yaran
Ga nutsuwa ga ibada ga hankali ga tausayi uwa uba ga shegen wayo a soyayya
Cikin nutsuwa ya shafi gefan fuskarsa…..
Ahankali RAMADAN ya bu’de fuskarsa yana me tsaida ganinsa ga Junior
Can ya tashi afurgice ya dafe kansa dayaji yana baraxanar tarwatsewa
Cikin wani hali ya nuna Junior da yatsa yace Junior
Murmushi yayi yace na’am
Ashe dai xaka shaidani
Yace meke faruwa dani
Yace abinda kagani cikin baccinka
Yace da gaske bacci nake ko idona biyu.
Yace da axahirine aida kafi ganin bala’in dayafi haka
Yace na mutu acikin baccina Amma bandena ganin Rayuwar da KHAMIS FAWAS Auntyna suke bah
Yace dake bacci komai mah xaka gani
Yace me yasa hakan tafaru afareni.
Yace saboda nine
Duk surkullena ne
Duk shirina ne
Duk ba gaskiya bane
Sannan rayuwarku baxata kasance hakan ba
Kayafemin RAMADAN nashiga rayuwarka dan nafahimtar dakai wani abu. Saidai ban kaiga cinma burina bah aika gani ummina tanemi da indawo dakai daga waccan duniyar
Da 6acin rai RAMADAN yace gayamin tun yaushe nafara wannan baccin
Yace yau kwananka hu’du
Yace akwana hu’du duk naga wannan rayuwar dana gani…
Yace kawai da gaske
Yace toh da wane buri nakwana acikin daran da wannan bacci yayi awan gaba dani
Shuru Junior yayi….
Shima RAMADAN din shurun yayi kawai yana kallan Junior wanda mamaki ya hanasa sakewa
Gashi kamar shi dan ba abinda ya rabashi da Junior
Can Junior yace awannan daran kayi sallah karoqi allah daya hana auran SAILUBAH da Alhaji Aminu…….
Amatuqar raxane RAMADAN ya tashi Yace kana nufin kwanciyata acikin wannan dare shiyabaka damar shiga cikin mafarkina kashirya min wannan surkullan wanda naga kabayyana a ‘dan uwana jinina. Ka 6ullo lokacin da akayi auran auntyna. Kakawo min xancan wai wani wan mahaifinmu wai shiya kashe mana mahaifinmu kan dukiya. Kuma mahaifiyarmu tamutu wajan haihuwarmu. Kadawo kana rayuwa damu cikin gidanmu. Har kakoma karatu waje. Naxo na auri Auntyna sailuba tahaife min yara biyu. Naga rayuwar Aunty xee da khamis rayuwar fawas da hameeda. Bayan na mutu ban dena ganin rayuwarka da auntyna ba dasu dukkansu. Da irin wahalar da kake bata da rainin hankalinka. Daga qarshe ka aureta ita da wata maryam asannan ne kafara bayyana musu ainihin kokai waye.
Kajasu dan kanuna musu yanda waje take saika kaisu garinku gun mahaifiyarka
Nan tanuna 6acin ranta kan abin daka ‘aikata agareni….
Wannan shine film ‘din daka sakama memoryna acikin baccina ko
Junior ya hararesa yace hmm qaramin yaro dakai sai riqe abubuwa
Ji yanda ka lissafo komai baka manta komai bah
Harararsa shima RAMADAN yayi ya tafe kansa wanda yake masa ciwo da gaske
Tunani ya shiga kan meyafaru dashi wannan ranar da har wannan aljanin ya shiga cikin rayuwarsa……..
Yauwa ya tuna da abinda ya faru a ranar… Cewar bakinsa…
(Muje zuwa sisters 😀)
Yeeee🤣🤣 RAMADAN yaga rayuwa
*Dama kyan karatu waiwaye…….. Inji hausawa sukace adan tafiya…..*
*Me karatu kaima tuno wannan Page ‘din. Dan tun daga shi junior ya d’ora lamarinsa a baccin da RAMADAN yayi wannan daran da komai ya fara gudana*
*Ni dakai dake mun karanta wannan page ‘din amma bamu ta6a kawowa daga shine baccin RAMADAN yasomah ba…. gaskiyane Junior hatsabibine inji Aunty Rahamat Nalele
*Page d’in baya
*Shidai RAMADAN ya tuna lokacin da suka dawo daga qauyen takai wajan gaisuwar rasuwar abokin wanda har FAWAS yayi wata budurwa HAMEEDAH ‘Yar QAUYE. Ya tuna lokacin daya dawo yayi wanka nufar gun Auntyn tasa SAILUBAH yayi ga abinda suka xanta ita dashi*
Tana kwance a gado XEE na gefanta ga qawayanta nan sai hira suke
Saiya shigo ‘dakin
XEE ta 6allamai harara Tace ban ta6a ganin qani mesa Auntyn shi cikin damuwa da tashin hankali ba kamarka RAMADAN…….
Da sauri ya katseta da cewa haba Aunty XEE kidena haka. Yanxu xakisa taqara jin haushina bayan KHAMIS ne Babban me lefi dayaqi gaya mata inda nake
Tace eh Gaskiya. dake gaka gata ai dole ka kanemi kare kanka. Karka wani saka KHAMIS dan bashi da lefi
Ya kalleta da Murmushi Yace toh Naji bashi da lefi
Ya maida kallansa ga Auntyn tashi wacce ta kafeshi da ido tun shigowarshi
Yace Barka da yammaci my Aunty
Ta sauke ajiyar xuciya Tace me yasaka ramewa haka
Ya tashi yana cewa tunani da tashin hankali
Tashi itama tayi Tace muje
Ba musu suka jero tare har xuwa gidansu part ‘dinsa
Ta xauna gefan gado shi kuma yana kan kujerar da take fuskantarta
Tace wane tunanine haka da tashin hankali yasaka ramewa
Ya kalleta ka’dan Yace kema ai kin rame Sosai
Tace kaban amsata
Yace hmm tunaninki Auntyna mana….
Wai a tunaninki rabuwa dake xai barni na xauna lafiya ne.
Hmm Sam hakan baxai yuhuba
Dan daga ranar da kika bar gidanku xuwa gidan wani toh Ki tabbatar baxan qara samun kwanciyar hankali arayuwata bah
Saban danayi dake ya kai matsayin da in tunaninki yayimin yawa xan iya rasa rayuwata……..
Kuka SAILUBAH tasamai Sosai…..
Duk da hankalin RAMADAN ya tashi Amma sai ya share dan yanxu burinshi yayi mata abinda xaisa taji xafi fiye da yanda yakeji axuciyarsa
Nan ya hau 6arar mata da kalamai cikin qara kashe mata xuciya da takaici
Fa’di yake narasa me kika gani ajikin wannan mutumin Sam bai dace dake ba
Ina ganin ma ‘dan shan jinine
Dan bashi da fuskar imani
Ki kula dashi Sosai mana
Gashi shi ba wani kyakkyawa bah.
Kawai Kinga ku’di kin yarda yaxama miji agareki
Akan ma wane dalili xaki yanke igiyar shaquwarmu saboda shi
Nayi baqin ciki da takaicin hakan.
Bani da wani buri daya wucce in tayaki neman xabin ranki. Kyakkyawa me aji me ku’di me maseefar kishinki.
Nayi addu’ar istahara nayi Sallah akan Allah ya bani haske akan lamarinki dashi…..
nagani Cikin mafarkina Auran shi nadama ne agareki
Ni fah baxan 6oye miki ba. In bake baxan iya rayuwa sak kamar yanda aka sanni ba
Kuka take Sosai yana qara jefah mata qiyayyar Alhaji Aminu
Can dai dayaga kukan yayi yawa kuma yana maseefar damun xuciyarshi sai ya matso kusa da ita ya kama hannunta
Yace toh kiyi shuru kidena kukan nan tunda kina sanshi baxan qara kushe miki shiba tunda ranki na 6aci kiyi hakuri
Ki dena bana so. inba so kike Ki hanani bacci ba. Yafa’di hakan da leqa fuskarta cikin kusanci dasan qara hargitsa mata kwanya
Aiko ta shaqa
Dan yanda yayi kusanci da ita ka’dan ya rage bakinsu ya ha’du dana juna
Ganin yasami abinda yakeso dan jikinta ya mutu mu’dus. qiris take jira ta xubemai ajiki. Shiyasa ya ‘dan janye kansa ka’dan daga gareta tare da jifanta da wani kallo Wanda atake yasan ya gama kunce mata Komai.
Ta lumshe idanta tare da dafe kanta Tace bana sanshi bana sanshi
Na da’de dasanin Kaine kwanciyar hankalina RAMADAN
Ban San me yake damuna ba.
Kina sanshi tunda kike min kuka akansa. Kuma aida bakya sanshi ko kusa baxaji sha’awar kar6ar abin hannunsa bah. RAMADAN Ya fa’da dasan qara harxuqa xuciyarta
Aiko cikin fusata Tace wai kai wane irin ‘dan iskane
Nace bana sanshi bana sanshi bana sanshi Amma sai qara Sa xuciyata xafi kakeyi tun kwanaki can da suka wucce nayi dana sanin sanin shi
Yariga da ya samu guri gun Abbana ya hanashi kallan ra’ayina
Ya kakeso nayi ne RAMADAN. So kake na haukace
Naji Komai bana jin da’dinsa aduniyar nan saboda qaurace min da kayi.
Sam nalura bakasan farin cikina
To bara kaji na rantse da Allah ka kara min haka sai mun sami mummunan matsala dakai
Dan narigada na auna na garo ba abinda yake tadamin hankali kamar rashinka kusa dani
Da 6acin rai Tatashi da niyar barin ‘dakin…….
Cikin sauri ya Sha gaban da yanayin damuwa……
Yace 6acin ranki tashin hankaline agareni
Ki temaken kisaki ranki ko nasami nutsuwata
Tace matsamin in fitta ko kasha mari…….
Yasan acike take dashi Komai xata iyayi masa
Saidai kash yayima kansa alqawarin baxai barta tatafi awannan yanayin ba
Dan yanasan yau ya bala’in hargitsa mata kwanya
Dan haka cikin yi mata baxata ya rungumeta da kashe murya irinta Wanda yake yin kuka
Yace kimin rai auntyna kiyafemin nasan narabu dake kenan yau har abada. baxan ta6a yafema kaina bah idan har xuciyarki batayi sanyi munyi bankwana cikin farin ciki bah…….
Tundaga tsayar kan SAILUBAH taji wani abu na yawo ajikinta Wanda yasa ta rikice Komai na jikinta ya tsaya cak…..
Cikin wata murya me sanyi Tace toh naji sakeni
Cikin sanyin jiki ya raba kansa daga jikinta idan shi akanta yana San gano wani Abu
Yace kin hakura ta kallesa ka’dan cikin wahalalliyar murya Tace ya xanyi dakai RAMADAN
Pls ina buqatar ka’daita
Ya bu’de ‘kofar suka fitoh tare har ‘dakin Kakah ya kaita dan nanne ba kowa.
Yace toh Ki huta my Aunty.
Ko kulashi batayi ba
Yayi Murmushi dan yana san ta qara harxuqowa dan bai gaji da maseefar taba
Idan tana magana sam bayaso tadena.
dan haka ya leqa fuskarta Yace toh xan tafi fah Auntyna…..
Kamar xatayi kuka tace wai me xan maka
Ba xaka barni nasamu ka’daicin bane.
Yace da naso kitashi mu’danyi hira ta bankwana
Da maseefa tatashi ta kallesa kamar xata falleshi da mari Tace baxan tashi ba. wai hirar dole ce Nace ina buqatar ka’daici kabarni man
Sai yayi kalar sanyi irin na abin tausayin nan Yace toh shikenan Auntyna Allah ya baki hakuri. Ya nufi hanyar futa
Aiko saita fashe da kuka. Bai tsaya ba ya futa abinsa Yana Murmushi fa’di yake aransa Auntyna kenan duk Sallah idan nayi ina ha’daki da Allah ya xa’ayi Ki xauna cikin kwanciyar hankali akaina. Sam hakan baxai yuhuba
XEE tatareshi a farfajiyar gidan Tace shigowarku ‘daxo naga SAILUBAH daga dukkan alamu tayi kuka
Yanxu kuma kafitoh kana Murmushi wai me yasa Sam bakaso kaganta cikin kwanciyar hankaline
Yace Aunty XEE kenan. Wlhi duk duniya bawanda yafini San ganin kwanciyar hankalinta
Kawai batasan Auran wannan shegen ne
Ni kuma dama basan shi nake ba. Saina bata haske akan hakan……..
Ta katseshi da fa’din Ka hargitsata dai
meyasa ka tsani ganinta da kowane ‘da namiji.
Yace saboda duk wa’yanda take ha’duwa dasu basa dacewa da ita Sam
Ke Kinsan burunta
Auran namiji me aji
Kyakkyawa
Me ku’di over
Me kishinta
Me shakarun da suka xarce nata Sosai
Shin tsakaninki da Allah har yanxu ta ha’da me wannan abubuwan gabaki ‘daya
XEE tayi shuru. Can Tace gaskiya aa
Yace hmmm
Kinga Ki share kawai wannan Auran nata ba inda xaije dan xatayi rayuwa ne da Wanda ko kusa bai dace da itaba
Kin santa sarai idan tace ta tsani abu bata sanshi ba tayanda xa’ayi tarayu da wannan abun cikin xaman lafiya
Wlhi ta tsaneshi batasan ha’dinta dashi yanxu
Tayi nadamar saninshi
Ki rubuta Ki ajiye ba’inda Auran sun nan xaije
Idan kin shiga ciki yanxu dan Allah kice tadena kukan ya isa haka
Na barki lafiya. Yana fa’din haka ya wucceta ya ficce daga gidan
XEE tabishi da kallo baki sake
Kana tayi ‘dakin khakha.
Har lokacin ko SAILUBAH kuka take ta kalli XEE cikin kukan Tace yaxanyi da RAMADAN XEE yaxanyi dashi
Tace hakuri SAILUBAH hakuri xakiyi dashi
Tace na rasa me yake damuna akansa….
XEE Tace hmm nihar narasa wane tunani Xanyi akanku…….
Katse tunaninsa junior yayi wajan cewa bayan fitarka daga gidan
Dukkan Ku kunshiga tashin hankali a wanannan daran
Inda kai kakwanta da tunanin mexai faru gobe da auran Auntynka SAILUBAH
Shin Auranta xai yuhu kuwa
Ganin da kayi bacci baida alamar saceka awannan dare shiyasa katashi kadinga Sallah kana kaima Allah kukan ka yayi maka maganin damuwarka
Bayan ka idar saika kwanta ayanda na lura kana cikin farin ciki baka kwanta da damuwa bah
Hakan yasa nayi amfani da wannan kwanciyar taka na d’ora surkullena akanka
Tundaga lokacin baka tashi ba sai yanxu da Allah yayi ikwansa akanka….
Da sanyi sanyi RAMADAN yace acikin surkullanka naga gari ya waye har munsaka ankwanmu ni da FAWAS da KHAMIS na auran nata
Anyi mata auran ankaita garin abujah
Idan nayi tunani dakyau mijin data auran me kisa ne d’an mad’igone
Ta kira ni wata ranah a waya hankalinta tashe take shaidamin mijin nata meshan jinine
Kuma ‘dan ma’digone
Sannan me kisa ne
Zai kasheta inbanxo gareta bah……
Junior yayi Murmushi yace anyi haka dan hankalinka ya tashi washe gari kanemi dady daya barka kaje garin abujah
Ya tambayeka dalilin xuwanka kabashi tabbacin kanaso ne kawai kaje gidan Dady Auwal…..
Da sauri RAMADAN ya katseshi da cewa yauwa ya akayi Dady Auwal ya koma garin abujah bayan a jos yake nasan acan na ta6a rayuwa ka’dan
Junior yasheqe da dariya yace shiyasa nace maka surkullan nawa kenan
In banyi hakan bah tayaya surkullan xaitafi yanda nakeso
Tayaya xan baiyana matsayin ‘dan uwana……
Harararsa RAMADAN yayi da dafe kansa alamarin damuwa
Dariya Juniorn ya qarayi
Yace sainayi amfani da ha’duwarka da Shahuda da kayi a jifatu
Na fara 6ullowa ta gidansu.
Katuna garqama maka bindigogi da mahaifinta yayi akan abinda na aikata masu yayi tunanin kaine
Shuru RAMADAN yayi kawai yana kallan Junior
Gaskiya aljanu hatsabibaine she’danu
Musamman yanxu daya ke qara tuna yanda amafarkin junior yaxama ‘dan uwansa
Da yanda yanuna mishi suna da wani wan mahaifinsu mugun mutum Wanda yake rike dashi Junior
Wai shine ya kashe musu mahaifinsu
Harda yanda shi kansa ya auri Auntynsa SAILUBAH da rayuwar da yaga sunyi shida ita. Rayuwa me tsayawa arai
Har wai ya haihu
Ya haifi ‘yan biyu
KHAULAT da KHAULEET
Yaxo kuma ya mutu
Baidane ganin rayuwar dasu FAWAS da KHAMIS XEE da Auntyn tasa ha’di da HAMEEDAH sukeyi ba fannin auratayya da sauransu
Ya kuma mutu saka makwan gobara
Wai har XEE tasamu matsalar haihuwa bata haihu da wuri bah
HAMEEDAH kuma ta haifi Ahmad
Shima ogan Junior sai rainama Auntynsa hankali yake
Toh abin tambayar RAMADAN anan shine miye dalilin dayasa Junior ya shirya mishi wannan surkullan cikin baccinsa har ya ibi kwana uku yana yi……
Dakyau yake Kallan junior yace yanxu naji komai ina so ka gayamin dalilinka nayi min wannan surkullan cikin bacci NAH
Murmushi yayi yace dalilan nawa guda uku ne……….
Na Farko SAILUBAH tasaka buri a rayuwarta nasan namiji me ku’di over
Namiji me kyau ‘dan gaye
Namijin da xai sota ya qaunaceta har qarshen rayuwarta
Namijin daya fita shekaru ya girme mata nesa ba kusa ba
Sannan yanayin shigar da takeyi ita da XEE tasa6a ma addinin muslinci
Duk wani namiji me lafiya idan yayi ido biyu da ita da XEE sai yaso ya mallakesu a matsayin matansa
Hakan mu aljanu munada kwa’dayi sosai munasan mata masu irin wannan shigar
Na da’de ina sha’awar SAILUBAH
Na da’de inasan auranta
Amma tsoran mahaifiyata ya dakatar dani
Kana qoqari sosai wajan yima SAILUBAH Addu’a
Kana qoqari sosai wajan ganar da ita abubuwa
Xan gaya maka dalilina na 3 wanda xaisa kagamsu lallal saka baccin da nayi bana banxa bane
Haqiqa akwai cakwakiya arayuwarku dukkanku
Kai RAMADAN FAWAS KHAMIS HAMEEDAH SAILUBAH XEE
Zaku samu abinda kukeso Amma zakusha wahala arayuwar taku
Shin kasan wacece HAMEEDAH wacce FAWAS yayi mata ganin Farko a qauyan takai kafin ka kwanta baccinka
Shin kana da sanin cewa mahaifiyar KHAMIS qaddarar allah ce kawai xatasa tasota musamman idan kaga mummunar tsana da xata nuna agareta
Baxa ka ta6a sanin SAILUBAH tana MASEEFAR qaunarka ba har sai nan gaba saidai ita ‘din wawiyace agurinka kai ka’dai ne xaka iya da ita
Xaka San kokai waye ne ta sanadin KHAMIS
Banda haka ikwan Allah ne kawai xaisa kasan kokai waye
Wannan Sirrin Dadynka ne…..
Matsowa yayi ga RAMADAN ka’dan yaciga da cewa.
Hmmm HAMEEDAH bala’i ce futunace
FAWAS ya fa’da tarkwanta
XEE alkairi ce ga KHAMIS Amma iyayen nasu baxasu so ha’din ba ko misqala zairatin. Saidai bayanda suka iya da ikwan Allah
Karigada ka 6ata tunanin SAILUBAH tuni. Kai baxa kasha wahala akanta canba
Abokana yanka FAWAS KHAMIS qaunarka suke da gaske
Tabbas San junanku kuke da gaskiya
Haka XEE qaunar SAILUBAH take da gaske
Kamar yanda yake ita qawar alxiqi ce
Nasan xaka xargeni kamar yanda naga tsanata akwayar idanka yanxu
Meye dalilina nayi maka hakan. Duk wannan baxai gamsar dakai ba. Ko Kuma ince bai gamsar dakai ‘dinba
Ina sanka RAMADAN saboda ibadarka
Ina sanka saboda kyakkyawan halinka
Ina sanka saboda wayanka da dabararka
Nasan kaji abinda mahaifiyata tace kagani kuma da idanka
Xanso ka yafeni kamar yanda kagaya taruqi arxiqin hakan
Kamar kuma yanda kaga nadamata axahiri
*Xan tafi baxaka sake ganina bah har sai randa kuka sami abinda kuke so komai yaxo muku qarshe*
*Aranar xan qara baiyana agareka in gaya maka dalilina na uku. Dana saka yin wannan baccin….*
Zan qara gaya maka maka HAMEEDAH bala’i ce. Saidai qarshen wasan nata nadama ne. Ammafah ba wani can bah
Qaddarar da zatasa kusami sauqin wasu abubuwan shine kar6ar uxirin mahaifanku na fitta waje dan qarasa karatunku
Na tafi RAMADAN
Kayi abu me amfani ga rayuwarka
Ba akanka aka fara irin wannan baccin da mafarkan bah dan haka karkasa wata damuwa aranka
Ina muku fatan alkairi….
Dakata…. RAMADAN ya katseshi wajan fa’din hakan
Cikin nutsuwa yaciga da fa’din Ku aljanu maqaryata ne tataya xa’ayi in yarda da abin daka gayamin yanxu
Ko kanaso kaxama bokana ne. me bani sarrin abinda yake gaba
Na yafe maka abinda kamin
Amma kasani bansa duk abinda kafa’da dangane da rayuwar da xamuyi a gaba ba cikin xuciyata
Saboda ni sani irin wannan nema nake agun allah bani nema agun wani
Ban yarda da abinda kace bah. kawai nafi yarda da cemin da kayi in yafe maka sannan baxaka qara bayyana agareni bah har sai kaga cikar burinmu…..
Murmushi Aljani Junior yayi yace lallene kwa xanka na fa’din gaskiyarka yana burgeni
Hakan kake. tun kana yaro. tabbas akan gado hali
Ba shakka mahaifinka babban mutum ne. me gaskiya da rukwan amana da riqe alqawari
Banda haka dabaxai bar kintsattsan ‘da kamarka ba
Tabbas mahaifinka me girma ne
Wanda yayi ilimi mexurfi
Harya kaishi da aikata abinda ya dace me kyau
Na tabbatar xaka iya xama kamarsa
Rashin yarda da abinda nace maka yana ‘daya daga cikin abinda mahaifinka bai yarda dashi bah
Wato neman sani agun aljan
Hakan ba lefi bane
Saidai ni musulmine
Wanda yasan abinda Musulinci ya yarda dashi
Idan kaso kayarda dani wannan ruwanka yayana. Idan kaso kaqi yarda dama ban gaya maka da wata manufah. Bare naji xafi
Kamar yanda nace maka abaya baxan qara bayyana a gareka ba harsai can gaba. Tabbas kasa aranka haka abin xai kasance
Na barka lafiya allah ya sadamu da alkairinsa…..
Yana fa’din hakan ya 6ace 6at
Dafe kansa RAMADAN yayi yana ji kamar yana bara xanar tarwatsewa. Cikin wannan hali dadynsa yashigo dan yaji kamar motsi a ‘dakin…..
Ganin RAMADAN axaune shiyasa shi saurin qarasawa gareshi ya riqe hannunsa cike da matuqar Farin Ciki ya kwallamah Momy……
Aiba Momy bace kawai tasheqo da gudu ba dukkansu ne sukayo ‘dakin banda SAILUBAH data tokare a bakin k’ofah tana dafe qirjinta da da sauke numfashin farin ciki
Dukkanin su cah suka mishi akai kowa burinshumi yaji yayi magana
Shiko sai binsu kawai yake da kallo
Can Abban SAILUBAH yaje ya kira doctor
Bayan yay masa Wasu gwajeje yace toh madallah komai ya tafi yanda akeso. Yanxu me kakeji a jikin naka
Cikin sanyin murya Yace bani jin komai
Yace toh masha Allah sai ko yanxu xa’a iya baku sallama. ya qarashe maganar da kallansu Dady
Da murna sukace aiko hakan yayi….
Sai kallan FAWAS KHAMIS XEE RAMADAN kawai yana musu Murmushi kamar yanda yake ‘dauke akan fuskarsu
Can ya kalli Momy da dady Abba yace Momy ina Auntyna…..
Ai dukkansu kallan qofah suka sai sukaga wayam ba SAILUBAH ba alamarta
FAWAS yace tana waje dan yanxu tagama kuka akanka
Momy Tace hmmm Allah sarki ai mungode mah allah daya tasar mana kai
Da SAILUBAH binka xatayi
Murmushi yayi ya kalli XEE yace Aunty XEE ya naga idanki jawur
Harararsa tayi tace idan muka rasaka RAMADAN ba qaramun rashi zamuyi bah.
Yace idan dai na canko duk kukan nawa ne
Tace ga xahiri
Murmushi ya qara yi cikin jin da’di ya tashi yana cewa Abba bara in ‘dan kintsa Kaina ka’dan
Cikin jin da’di yace. Toh RAMADAN
Kintsa kansa yake yi Amma xuciyarsa tanaga Auntynsa dan Allah Allah yake yayi ido biyu da ita
Bayan ya fitoh Momy ta saka masa abinci tana cewa maxa kaci yanxu da safinsa
Murmushi yayi yace xanci Momy Amma girkin Auntyna itama saina sauke nauyin dake kaina na sallaloli
Tace toh shigarka toilet anbamu sallamah muje gida kayi acan
Yace toh
Sun fitoh harabar asibitin ya hangeta cikin motar dady har sun fara gaba
Cikin kallan shagwa6e yace da Momy allah Aunty fushi take dani lefin me namata
Murmushi Momy tayi tace wannan tsakaninku RAMADAN kafi kowa sanin abarka
Atunanina Farin Ciki ne yayi mata yawa shiyasata kasa fuskantarka
Murmushi yayi yana me rayawa aransa gwara da kikace atunaninki momy wannan fushin na wukunci ne…….
Suna ISA harabar gidan KHAMIS da FAWAS sukace bara suje gida dansu fa’dama iyayamsu tashin nasa
Yace ok ya gode da kulawarsu
Dakar kafa’darsa sukayi suna dariya ahaka suka ficce a motar FAWAS
Yarage daga shi sai ita agun dan haka yaje gareta ahankali yana cewa Aunty kiyi hakuri da lefina
Afusace tajuyo rannan amugun 6ace tagalla masa wata muguwar hararar data qara mata kyau tanunashi da yatsa Tana cewa karka nemi ka rainamin hankali….
Kasan bala’in dana shiga
Kasan asarar hawayan da nayi
Kasan ciwan daka samin
Na tabbatar da kaga fita daga hayyacin da nayi sanadinka
Gayamin me kasha Wanda yaja maka wannan baccin daya kusa Sa na rasa numfashina….
Xuba mata ido RAMADAN yayi ganin irin ramar da tayi wai akwanq hu’du bala’i😳
Ganin yayi mata shuru ya xuba mata ido shiyasa haushi ya kamata ta’daga hannu ta tsinkeshi da wani lafiyayyan mari wanda yayi dai dai da sakin kukanta
Tace ka… Ka… Ka… Gayamin me kasha Wanda yasa ya hana xuciyata kwanciyar hankali
Kafi kowa sani. Na shaqu dakai fiye da komai arayuwata
Kafi kowa sanin ka6ata xuciyata dasan ganinka.kusa dani cikin k’oshin lapia….
Ka gayamin abinda kasha dan in nisantaka da wannan abin
RAMADAN dake da kuncinsa Cikin matuqar damuwa murya asanyaye yace bansha komai ba Auntyna….
Dafe kanta tayi tana tunanin yaushe RAMADAN yafara mata qarya
Ko wane ‘dan iskan ne ya bashi abinda yasha yayi wannan mahaukacin baccin oho…. Amma wlhi saiya gaya mata
Dan haka afusace ta kallesa Tace kasan baxan yarda dakai bah
Baka ta6a yimin qaryaba
Karka fara daga yau
Pls ka gayamin me kasha wlhi nisantaka xanyi dashi dan illane arayuwata
Cikin wani yace wlhi Auntyna bansha komai bah…..
Yanda yayi maganar cikin sanyin rai da sarewa ga alamar so yake yayi mata shagwa6ar tasa
Hakan ne shyasa tashiga tunanin anya kuwa yasha wani. Qila fa Gaskiya yake fa’da mata
Dan haka tayi shuru tana kallansa daga sama har qasa ganin yanda har yanxu hannunsa dafe yake da kuncin nasa shiyasata kawar da fuskarta
Yafi kowa sanin abarsa dan haka ya matso kusa da ita ka’dan yace 1 luv u
Qara kawar da fuskarta tayi
Yaqara matsawa cikin shagwa6a yace Aunty xanyi kuka inhar baki saki ranki ba…..
*_ANAN NA KAWO QARHEN LABARIN RAMAREEN BANAH BABI NA FARKO. MUHA’DU A BABI NA BIYU IDAN KUNSO_*
*Sisters🙋🏼 Bafah akan RAMADAN aka fara mafarki bah*
*haka ba abubane qarami bane qananun yara kamarsu su mallaki yayansu cikin Sauqi haka*
*Idan kin yarda dani kuma gaske ke ma’abuciya karanta littafinace Ki daure ki cije kici gaba da bina nayi miki alqawari SAMAREEN BANAH saiya nisha’dantar da ruhinki bama gangar jikinki ba. anan gaba*
*Fatana kimin fata nagari Allah ya dafamin ni kuma inbaki mamaki. Wancan mafarkine. Wanna kuma axahirine.*
*Taku RAHEEMAT NALELE* (Rahamat)