Search
You have no alerts.

    Riqqon Kaka Chapter 6

    RIKON KAKA

    CHAPTER6

    , Ya’ kwantar da ‘murya, “Ayi ‘haquri Hajiya,ai duk

    abin bai kai na haka ba tunda ni da Jikar taki ai

    duka jikokin ki ne,kua zaki’ iya‘ hukunta mu idan

    munyi laifi, ‘ musamman idan ki ka same mu da

    rashin gaskiya. Kiyi hauri kakata, ba a daki

    qanwa -ta saboda zalunci ba, ‘sai don laifin da

    tayi, ta

    ; kama shugabar ajinsu tai ta bugu Idan kika, ga

    bugun da tai mats sai kin tausaya matA

    . shi~yasa. Sanin da nai k0 ke ce kika ga haka

    sai» kin daki jikar. nan shi yasa‘ na hukunta ta

    saboda gaba amman kiyi haquri kaka Kalaman sa

    sun Shiga Kaka don haka ta ~sassauta fadan

    tace “Gaskiya kar a sake bugar min jika saboda

    wasu yara can, marainiyar Allah ce uwarta da

    ubanta duk sun mutu; ni kadai na rage mata. In

    bacin yaya’nta ma da ba mai jin magana bané ai

    daga yau bata Kara dawowa’ ‘ makarantar”. ‘

    Ya ce, “A’a ayi hakuri, insha Allahu za a kiyaye”

    ta mike, “To sai anjima, Allah Ya _ taimnka”. ‘

    Ya ce “Amin Kaka”

    Ta tasa Rukayya suka ficc daga (ofiicc) din,

    (headmaster) ya koma ya zauna saman kujerar

    sa yana murmushi, ya ce. _

    “Ho! Allah Ya raba ni da ke lafiya” (Duk wanda ya

    girmama tsohon wani shima ’za’a girmama nasa

    a gaban idonsa k0 bayan idonsa

    Da yamma bayan Abubakar ya dawo

    ~ daga wurin aikinsa yaji labarin zuwan kaka

    makaranta, yai ta fada

    ‘ “Haba Kaka, .yanzu in bacin kin hadu da dan

    mutunci ai da Allah kadai Yasan

    yanda za ayi. Haba! ki ta abu sai kace kanki farai

    jika? K0 ina sai kin fito da halin ki

    To, “To ubaba, zoka dakan sai in san kaji haushi:

    inba dukana kayi ba ai ban ssn kaji haushi ba

    Abubakar ya ce, “Ai burinki inji haushi in fitar da

    ita daga makarantar, kuma ba zan fitar da ita ba

    wallahi ta zo ta dami al’umma, gara ta zauna can

    duk wanda taimawa a zane ta”.

    Kaka ta ce, “A daketa din ni kuma dukwanda ya

    bugar min jika idan naji sai naje na rama mata

    tabbas”.

    _ ‘ Abubakar yace, “To shi kenan ki rama mata

    din, hukumar makaranta ta sa a kama ki, wallahi

    kuma k0 leke ba zan leka ba” Ta ce, “In ka tashi

    ka manta dani k0 kasa a rufeni har dan makullin

    ya bats” . ‘ Abubakar yai dariya ya ficce abinsa

    don yasan halinta idan ya cika ta yanzu ta sa

    masa kuka, ya tafi ya yo cefancn abinci ya_

    dawo ya kira Rukayya, ya ce “Maza kisa tsintsiya

    ki share gidan nan, idan kin gama ki min magana

    ya wuce dakinsa ya barta tsaye”.

    Ta sumBuro baki ta rasa dalili kwanan ‘ nan da

    yake takura mata ba yanda ta .iya, dolenta ta

    dauki tsintsiya.ta share gidan

    sannan taje ta sanar masa ta gama. —

    Ya fito yace, “Hada itatuwa ki hura wuta, ai dai

    kinga yanda nake yi?”

    . Idanuwanta suka ciko da hawaye haka ta je ta

    hada itatuwan yana tsaye yana’ kallonta ya ce.‘

    ~ . .”To sa sabulu ki wanke hannunki ki . dauki

    tukunya ki dauraye ki~aza saman ’

    wutar”. Haka yai ta saka ta aiki daya bayan ‘

    daya har sai da aka gama girka shinkafa’ da miya

    k0 tsinke bai taBa da hannun‘ saba

    Yasa ta dibar masa nasa; sannan ya ce. “Daga

    yau aikin ki kenan a gidan nan kullum, don na gaji

    komai ni sai kace dan daudu a gida.

    _ Shekarar ki sha uku amma babu abinda kika iya

    a aikace-aikacen mata, jikin ki ma ba ki damu da

    gyaran sa ba balle na gida, , kullum kina, faMa da

    qazanta ‘da shegen muni kamar don ke aka yi

    shi, Mtsw!”.

    ‘ Ya wuce’dakinsa’ya barta tana ta faman

    tukuki

    “”””””. “””””””

    . Lamarin Rukayya ya zama sai dai addu’a, don

    ma Abubakar yana tsaye akanta

    Wajen makarantar boko da ta all, idan kuma ta

    dawo ya tisa ta gaba da aikin gida, yana zaune

    yana bata umami haka zata yishi kotanaso ko

    bataso

    Kaka tai mitar tayi amma bai kulata, bai fasa

    abinda yai niyya. Wani abin ma da gangan yake

    saka ta don ya wahalar‘ da ita saboda ya lura

    har yanzu bata yin hankali kullum abinta gaba-

    gaba yake

    Bakin ciki ya ishi Rukayya, Abubakar ya takuraWa

    rayuwarta, bata da sukuni.

    Yanda ya tsaneta itama haka take jin ta tsane

    shi, musamman yanda yake nuna mata kyama.

    ‘kara’ra duk abinda za tai masa sai yasa ta

    wanke hannu, idan k0 ta’na girki ta fyace ‘majina

    sai yasa ta sa sabulu ta wanke hannu. Idan ta

    shiga kewaye ta flto k0 tobai bari ta “qara taba

    abinda za a zuba cikin abinci sai ta wankc

    hannunta da sabulu k0me tai kuwa cikin

    kewayen. .

    ‘ , Abun nan na ci mata tuwo a kwarya, haka

    kuma take daurewa babu yanda zata yl,

    duk duniya babu Wanda take jiwa tsoro irinsa; _

    Ta ja wani gajeren tsaki yanda ba zai iya’juyo ta

    ba, .ta ci gaba da tsane shinkafar cikin kwando

    tana gamawa ta zubar da ruwar . tsane shinkafar,

    sannan ta dauko mai ta zuba a tukunya, ta‘ zuba

    jajjagen ta soya, yana soma soyuwa ta juya ta

    dube shi.

    ‘ “Kamar yaya za a zuba ruwan?”

    Abubakar ya dago kana daga karatun

    jaridardayake, ya ce

    “Wai ke wacc irin kwakwalwa gare ki ne? Komai

    sai kin tamabayi yanda 2

    Za a zuba‘? To ban sani ba, ki zuba yanda kike

    ganin zai

    isa Rukayya ta taBe baki ta wucc ta debi

    ruwan ta tafi wurin tukunyar ta zuba, tana tsai da

    ruwa .tashshin ya taso mata, sai atishawa wata

    na bin wata. Abubakar ya mike da hanzarin sa ya

    yo kanta cikc da takaici, ya cc. . . “Wai ke wacce

    irin qazamar banza ce? Yanzu kina jin atishawar

    ba za ki kauce ba k0ki tara rigar ki amma shi ne

    za ki tofewa ; abincin da zamuci? To sai ki cinye

    abincin” Ya ja tsaki ya balbalrta da harara ya

    wuce abinsa, haushi ya kama Rukayya ta daure

    ta ci gaba da. girkinta, ranar bai ci abincin gidan

    ba. . Wa Shegari kuwa Rukayya cike take da

    shi, sai ai ganin ‘nama me yawa za ayi falfcsu

    yasa ta tsaki jiki taci gaba da aikin. ‘

    _ Saida aka gama falfesun tas sannan Rukayya ta

    bude da ‘niyyar’ ta motsa, da gangan ta zabga

    atishawa a ciki har sau uku don taga iYakar shi.

    Takaici da haushi ya cika Abubakar, yace”Kinyi

    dai-dai, kin kyauta, daman burinki ki haramta min

    cin naman kuma kinyi nasara”.

    Ya karkace ya zaro dari biyar ya miqa mata. ‘

    “Amshi, gashi kije ki siyo mani balangu na dari

    biyu, tsire na dari, sai ki biya shagon dan Inna ki

    siyo mani maltina guda”

    Rukayya ta amshi kudin ta fice, tana jinsa yana

    fadar.

    Saura kuma ki tafi ki tsaya dambe k0 tsokanar

    fada”.

    Zuciyarta tai fes, saboda muguntar da ta shirya

    mashi Tana siyo naman ta sami

    zauren wani gida ta bude ta tattofawa naman

    yawu sannan ta nannade yanda ba zai gane ba,

    tai dariya ta wuce tai gida.

    Yana zaune tsakar gida saman kujera ‘yar

    .tsugunne, sai kaka wadda ke zaune saman~

    tabarmar kaba, hira ake yi tana cin falfcsun

    kamar duka kenan don da wuya a . gama hirar

    abin bai zama fada ba.

    Rukayya tai sallama ta kai mashi naman, ya

    amsa ya ce ta dauko mashi flet ta nufi kicin ta

    duko ta kawo masa.

    * Ya ce, “Jeki daurayo min shi”.

    . “ Dabi‘ar da ke konawa Rukayya rai,kenan sai

    dai babu yanda zata yi wankakkrn filet din amma

    sai an sake daurayo masa.

    Ta daurayo ta kawo masa, ya ciro hankicif cikin

    aljihu ya goge fllet’ din yana wani yatsina hanci,

    ya zazZage naman cikin filet din ya Balle murfin

    maltinar ya soma ci, yana ci yana Shan maltina

    yana suburbudo . ” zance da alama naman na kai

    masa karo

    Rukayya ta zauna gefen Kaka suna cin falfcsun

    naman, tana kallon yanda‘ Abubakar ke kwasar

    naman har yana lumshe ido;

    Dariya ta kwace mata sai kace wata zararra, ta

    fashe da dariya har tana kyakyataWa. ‘

    Abubakar ya tsaya da shan maltinar da yake

    ya daddaure fuska.

    , “Ke miye haka? Hauka k0 rashin hankali? K0 k0

    mahaukata ne mu da zaki tisa mu a. gaba kina

    kyalkyala mana dariya?” Rukayya ta guntse

    dariyar saboda tsoron ‘ duka, ya ja tsaki ya ci

    gaba‘ da cin naman sa.

    Kaka ta ce “Ina ma laifinta harta iya yin dariya?

    Haka kawai ka dauki karan tsana ka dorawa

    yarinya, kai ta nuna mata tsana da Kyama haka

    kawai, ai kaga naman yai mana auki, mu ci yau

    har da safe a dunduma”.

    ‘ Abubakar ya ce, “Ba komai, da dai inci abinda

    qazamar yarinyar nan tai Wa atishawa

    to gwara in zauna da yunwa, saboda tunda nake

    ban taba ganinta tana wanke baki ba balle

    yankan akaifa, kullum hannunta na cikin baki tana

    taunar akaifa, sai tai shekara kanta bai ga kitso

    ba wai nan sunan tana mace sai fama ‘ take da

    muni cike da fuska”

    Kaka tace “Barakallahu masha Allah, duk wanda

    ya raina tsayuwar wata to ya hau sama ya

    gyara, kai nan har kyau ka fita?”

    Yace, “Ai kyan namiji aljihunsa Kaka” ‘” . Tace,

    “Gafara can, ai dai aljihun bai isa ya siyo maka

    kyan ba”. , Abubakar ya ci gaba da cin namansa

    yana fadar. “Maza dai ki kware saboda zafin

    surutu, an kushc rabin ranki, masoyiyar ki. Kaka

    tace “Fadi da‘ ihu ka qara da

    ‘ kururuwa” . Abubakar ya dukunkune takardar

    Sannan ya wurga a Shara, ya shanye maltinar

    yana faman gyatsa. Rukayya ta fashe da dariyar

    da bata san

    ta kwace mata ba. haushi ya kama Abubakar

    ya zaro belt din wandonsa ya janyota daga gaban

    Kaka ya soma dukanta, wai sai ta fada masa:

    abinda takewa dariya.

    Rukayya taji bugu ya ishe ta, tana kuka .. Tana

    rokon sa yaKi ya kyale ta, Kaka sai zaginsa take

    amma bai kulata ba. Da bugun ya isheta tace

    “Tsaya don Allah in fada maka, wallahi naman na

    tofawa miyau na kawo maka”.

    Abubakar yai saurin sakinta.

    What!”. ,

    Ya fada hannunsa dafe da kirlji, ta ruga daki ta

    rufe, Abubakar ya nufi wurin maguji yai ta kakare

    kakaren amai, ya gaji aman yaqi zuwa,

    idanuwanshi sukai jawur, ya nufi dakinshi.

    ~Kaka tai ta masa dariyar mugunta, tace

    “Anqi cin biri anci dila ba Ai tai min dai dai, sai

    muga ta kyankyami“. :

    . Tsananin Bacin rai bai barshi ya kulata ba.

    Hmmmm lol

    a zallah shared a profile .

    RIKON KAKA

    CHAPTER7

    Wata ranar Asabar abubakar ya zowa Kaka da

    zancen yana so ya ajiye aikin kamfani ya ci gaba

    da karatunsa.

    Kaka ta ce “A’a Habu, yanzu sai ka

    ajiye dan aikin da kake yi ka tafl wani karatun

    boko?”

    . Ya ce, “Kaka karatun boko yana da amfane

    tunda aikin kamfani banda tabbacin dorewar sa,

    gara in ajiye in samu in ida hada digiri dina, tunda

    dai Allah bai hana

    mu abinda za a ci ba. Ni dai ki min addu’a kawai

    nake so”.

    Kaka ta ce “To Allah Ya tsare, Ya ba

    da sa’a, Ya shige maka gaba”.

    Ya ce, “Amin Kaka, haka nake so”.

    Lokacin da Abubakar ya jewa

    Ogansa da zancen aje aiki ya ce

    “Karkai gaggawar ajiye aikin ka Abubakar, yanda

    aiki yake da wuyar samu a

    Qasar nan, abinda ya Flye maka ka nemi alfarmar

    kaje ka qarasa karatun ka

    Akwai taimakon da muke bawa ma’aikatan mu

    masu tafiya Karo ilimi, tunda wannan kamfanin

    ba na gwamnati bane balle ace k0 ka tafl karo

    karatu za a ci gaba da biyan ka albashi, ko ya ka

    gani?”

    Abubakar ya ce, “Hakan yayi YallaBai, ai ban san

    da wannan tsarin ba, a gaskiya naji

    dadi na gode Allah Ya tsare, Ya Kars budi”.

    Ya ce, ”Amin Abubakar”.

    Da wannan Abubakar ya baro kamfanin ya dawo

    gida yaci gaba da buga-bugar. neman

    (addmission) a Umaru Musa ‘Yar Adua University

    amma abin ya gagara uban gidan ‘ nasa da

    kansa ya sama masa (addmission) din.

    A gaskiya Abubakar ya yi sa‘ar uban gida na gari,

    mai tausayin na Kasa da shi.

    Ba, a jima ba Abubakar ya soma zuwa (school)

    suka kaishi aji biyu saboda yana da kwalin N.C.E

    dinshi.

    Abubakar ya soma karatu gadan-gadan, shigar

    sa University ya haifar masa da ci gaba matuka,

    daga Dandagoro yake hawa: mota zuwa Umaru

    Musa Naira hamsin ya dawo hamsin.

    Zuwansa makarantar yasa ya Kara wayewa, ya

    Kara gogewa, ya fita daban da samarin kauyen.

    Sai ma ya kasance kamar koyon kwalliya da sa

    kaya yake zuwa, k0 k0 ganin samarin birni da

    yake ne a wankc a goge yasa yake ta ruwan‘

    dunkuna? Kullum cikin yin dinki da siyen kananan

    kaya yake, gayun ya bi masa jiki k0 yaushe za ka

    ganshi a cikin hadin (to match) yake

    Da kansbi yake shiga cikin gari ya harhado kayan

    kwalliya irin na samari masu jida kansu.

    Abubakar ya samu ci gaba sosai a rayuwa, sai

    kuma daukar kai da jan aji

    wurin Rukayya kuwa abin sai , hamdala, ta dai

    rage yawan tsokanar fada,

    Amman qazanta da rashin san kwalliya sai inda

    ya qaru k0 kadan bata son moriya. Ko Kaunar

    abinda zaisa ta motsA jikinta

    Harta shiga aji biyar a (primary) a lokacin

    Abubahr ya kammala digiri dinsa, aka tura shi

    (service) Kaduna

    Rukayyu tai matuqar jin dadin; tafiyar shi

    (service) din nan, ta sami sakewa. Ta ida hargitsa

    tum, babu mai mata fadan tayi wanka ko wanki

    Hatts gidan ya ida qazanccwa, Kaka k0 bata

    sata: bata : hana ta, duk abinda ta ga dama take

    yi

    Duk lokacin da Abubakar ya dawo hutu ya

    sameta haka zuciyarsa zataits: Baci, ya tirke. Ta.

    sai ta gyra komi, hammr wankin sai ta yisu gaba

    daya

    A haka ya kammala (scrvice) dinshi ya dawnma

    gida, wata ranar Juma‘a lokacin anyi ruwa: an

    dauke ,

    Ruwa yaima rukky mugun duka duk dauda ta

    taso mata cikin jiki ta ishe ta da kaikayi

    Kaka ta dube ta, “Don Allah Jika ki tashi k0 ruwa

    ki watsa kiji dadin jikin ki”.

    Rukayya ta ce, “Ni fa bazan yi wanka cikin sanyin

    nan ba gaskiya Kaka”.

    Kaka tace, “Ai shi kcnan, sai ki zauna jikin ki ne”.

    Tana rufe baki Abubakar na yo sallama. tsakar

    gidan, gaban Rukayya yai mummunar faduwa

    saboda ta san sauran.

    Abubakar ya sawo kai cikin dakin, sukai ido hudu

    da Rukayya, yana sanye da suit baqa, ta matuqar

    dacewa da jikinsa, idon sa na sanye da siririn

    farin gilas, kamshin turarensa ya karade dakin.

    Ya tsuguna ya gaishe da Kaka, baki washe take

    amsawa.

    “Lafiya lau Habu mutancn Turai , tubar kallah

    masha‘Allah. Ni sai yanzu ma nake ‘ganin kamar

    kana da dan kyau, ko k0 dai

    idona‘ne?”

    Abubakar yai dariya kafin yace ”Ke dai ki ka sani,

    tsohuwar nan baki gajiya”

    Ya mai da kallon sa kan Rukayya, ya bata fuska.

    “Meke tsami ne a dakin nan?”

    Ya kalli Kaka, “Hala waccar qazamar ce?”

    Kaka ta ce “Ban sani ba, kafa dawo kenan zaka

    soma k0?”

    ‘ Ya sake kallon ta, “ikon Allah, anya kina .da

    hankali Rukayya? Kin k0 duba madubi kinga

    yanda ki ke kuwa? Wallahi , wannan idan zan

    ganki cikin dare sai in zaton Aljana ce take

    kokarin firgita ni da mummunar kamar ta, tashi

    kiyi: wanka ki sauya kayan jikin ki. Kazama kawai

    dake, shi yasa gaki nan har yau babu bakon

    takalmin da ya .taba takowa yana neman ki. Yo

    wa ma

    .zai kalleki yaji sha’awar kallon ki balle haryaji

    sha’awar zuwa wajen ki?”

    Kaka tace, “Kai ban son tsinannen surutun tsiya.

    duka Rukayyar nawa take da harza a kafa mata

    mugun bakin tsiya ‘

    Abubakar yace, ”Amma k0 wancan zuwan da nayi

    naji ance anyi bikin Zulai’ yar gidan malam Salisu

    Mai tireda kuma ai duk

    Sa o’inta ne.

    Kaka ta ce ”Ka barts bawin jinin ya kashe ta kai

    zaka aureta ne idan ta rasa nashinshinin balle

    abin duniya ya ishe ka?”

    Ya ce, “Allah Ya sauwaqe in auri wannan kucakar,

    ai wlh k0 mata sun kare”

    Kaka ta ce, itama Allah Ya tsare ta da auren

    mugu kamar ka”.

    Abubakar ya daka mata tsawa, “Za ki wuce ki tafi

    kiyi wankan k0 sai jikin ki yayi tsami?” Aguje ta

    wuce shi tai waje, ya Kara gyara zama

    “Wallahi Kaka jikar ki kullum giRma take amma

    tana cin qasa, wallahi ki mata

    fada k0 ta gyara ta sami mashinsini”. Kaka ta ce,

    “Kaga ka tashi ka fita idona

    in rufe ka fada min inda ake da bolar mata?”

    Abubakar ya mike yana fadar, “Allah YaSa kada a

    bude ta a gidanki”. , .

    ‘ Ta ce, “Ba bakin ka ba mai mugun

    bakin tsiYa, tunda fa ka dawo ai bakina ya

    gama hutawa”.

    Baice qala ba ya wuce dakinsa, Rukayya .ta

    gama wankan ta fito ta sake wasu

    Kayan ta fito ta shiga gyara kayan tsakar gida ta

    dauki tsintsiya ta share gidan tai wanke-wanke,

    don tasan sai ya saka ta tayi

    Kaka ta ce “Sannu Jika, ai tunda wannan

    jarababben ya dawo baki da sauran hutu sai dai

    haquri”.

    Bata dai ce komi ba saboda haquri ai ya zamar

    mata dole

    Kwanan Abubakar biyu da dawowa daga (service)

    Rukayya ta gama karatun firamare dinta, har

    (party) aka hada musu a makaranta.

    Da dare Rukayya tana tsakar gida ita da Kaka

    suna hira, ‘_Abubakar ya shigo da

    « sallamar shi; ya ja kujera ya zauna yana fadar.

    _ “Wasu samali na gani kofar gidan nan, na ma

    dauka wurin jikar ki sukazo har zan kora su, ashe

    makota suka zo zance

    Kaka ta ccme,'”Ashe idan wurinta suka zo zancc

    sai ka kora su’ saboda kai zaka aure ta ko?”

    Ya. ce, “Ai ba ni din zan aurcta ba sai naga masu

    aurcn nata sun zi

    Kaka tace“Ai da yake idan zasu zo din sanar da

    kai za muyi tunda muua jin tsoron ka”, ‘

    Abubakar ya cc, “Wai da nayi magana saiki hau ni

    da masifa, sai kace ni na hana mijin nan

    yazo‘Tunda dai tayi nauyin jini Kaka ki haqura

    kawai ta ci gaba da karatun ta har Allah Ya

    k’awo mata mashinshini”.

    Kaka ta cc, “Oho, sai yanzu na gane abinda .kake

    ta yiwa ‘yan kewaye-kewayen nan, kace so kake

    ka sa ta wata makarantar bokon, to baka isa ba,

    wallahi kaci karya ka kwana da yunwa. Ai ba

    tereren iskanci zanyi da ‘yar marainiyar Allah ba

    kaji k0? Aure zan mata

    Yanda ta taso mashi yasan ba karamin damben

    tsiya za suyi ba kafin ta yarda ta amince masa

    ya kaita (secondary school). Dinba yasa

    Ya tausasa muryar shi kafin ya ce haba Kaka,

    yanzu tunda babu mijin a hannu kiyi hakuri kawai

    a kai yarinyar nan makaranta, tana ciki; kuma sai

    kiga Allah

    Ya kawo mata mijin ba har gida. amma yanxu

    waye kike tunanin zai auri wannan gaibun?

    Yarinya ba kyau, ba tsafta, ba natsuwa. ba

    kwalliya, haba Ai abin yai yawa, don Allah ki bari

    a kaita makarantar nan kawai sai kiga ma Allah

    Ya taimaka ta ‘natsu ta zama‘ kamar kowacce

    mace.

    Kaka ta ce, “Kaga tun muna shaidar juna ka fita

    idona in rufe

    Yanda ta Bata rai yasa dole Abubakar

    ya miqe ya fice ya bar gidan ma gaba daya.

    Rakayya ta ‘sa kuka,”Wai ni Kaka kullum ya rinqa

    cemin mummuna, wai ban da samari, wai ba farin

    jini ne dani,ba wai haka ne Kaka?”

    Kaka ta ce, “Ke kyale shi kinji, karyar banzar shi

    ce, kina da kyan ki, kuma samari kisha kurumin ki

    gobe da safe zan je gidan Malam mai almajirai in

    karBo miki maganin farin jini, kiga yanda samari

    za su rinwa tururuwar zuwa wajen ki. Sharc shi

    kawai, dama .ai shi haka yake so ya samu ya

    tura ki Hmmmm lol kakafa ta riqe wuta maizai

    faru?????

    allah shared a profile .

    RIKON KAKA

    CHAPTER8

    wata makarantar boko, duk ki tsofr ki tsiyaye ‘ a

    saman titi, ba dani ba sa lallrn kaza. Tashi mu

    koma’daki ma kada ya sake dawowa ya ishe mu

    da shegen dumi”. ,

    Rukayya ta miqe suka wucc daki abinsu suna

    labarin su har bacci ya’ kwashesu. _ ’ , ‘ ‘

    Garih Allah na wayewa kaka‘ta dauki dan zaninta

    kamar jira take gari ya waye ta tafl gidan Malam

    mai ~almajirai; ta bashi sadaka ya bata rubutu

    na sha da na wanke fuska, ya bata turare na

    shafawa a jiki tarc da hayaki.

    ” Yanda ya rinka zuzzuta lamarin yasa Kaka ta

    dawo gida da kwarin gwiwa, ta sami Abubakar ya

    tisa Jika gaba tana cizgar wanki, a gefe kuma ga

    sanwa ta saka, gidan yai wal, da alama shima

    shire shi akai.

    Kaka ta ce, “Kai jama’a Habu-baka da imani

    wallahi yanZu duk rai. Daya ne kasa yai wannan

    wahalar? ‘Daga wa‘yewar gari’ saboda rashin

    tausayi?”

    Abubakar ya ce, “ldan bata yi aikin gida yanzu da

    sanyin saflya ba sai yaushe kike son tayi shi a

    matsayin ki na mai rikon ta? Budurwa ce fa,

    aurc’zata yi k0 yau k0 gobe, idan bata koyi aikin

    gida ba sai yaushe kike son ta koya? K0 so kike

    ta je gidan mijin tana Kazanta kwana biyu ya

    koro ta?” Kaka ta ce, “Kai dai ka sani” ‘

    Ta wuce daki ta barshi yana faman mita, ba

    Rukayya ta samu ‘.ta samu kanta ba sai da ta

    kammala aikin tas, tai wanka sannan ya kyaleta

    ya wuce dakinshi.

    Sai da ta ci abinci ta huta sannan Kaka ta dauko

    mata kullin rubutun, ta ce

    “Amshi kiyi bisimillah _ki shanye ki shafe fuskar

    ki”.

    Rukayya ta amsa ta sha ta shafe fuskar, sannan

    Kaka ta bata turaren ta ce

    ‘ “Gashi wannan ki Boyeshi cikin kayan ki, duk

    sanda za ki fita ki rinka murzawa a fuskar ki.

    Jeki. ki. debo garwashi a marfin kwano ki kawo”.

    Rukayya ta miqe ta fita taje wurin’ murhu ta debo

    garwashin ta dawo daki, Kaka tace

    “Dauko zani gashi can saman gado ki ‘ lulluBa”.

    Ta mike ta dauko zanin ta zauna Kasai Kaka ta

    lulluBa mata, sannan ta-zuba garin hayakin cikin

    garwashin ta tura ‘ mata cikin‘ zanin. Hayaki ya

    turnike Rukayya ta shiga tari, amma Kaka ta

    hana ta fito da kanta .

    ‘ Abubakar ya hankadc labulen ya shigo. ’idon shi

    ya sauka saman Rukayya wadda aka‘ rufe ruf da

    zani, Abubakar ya zauna yana’ fadar ~ ‘

    “Meye haka kuma?”

    Kaka tace, “Hayaqi nake mata”. ‘

    Abubakar ya,ce‘ “Subhanallahi! Don Allah bude ta,

    ai sai ta sirqe, ke Ciro kanki ‘ kinji”.

    RuKayya ta Ciro kan tana faman tari ,.

    Abubakar ya cc, “Maganin mene wannan haka a

    tura mutum cikin zani ai ta banka mashi hayaki?“

    Kaka tace, “Maganin farin jini ne da kwarjini na

    amso mata wurin Malam”.

    Abubakar yasa dariya yana fadar, “Kai duniya,

    idan har baka mutu ba baka gama kallo ba.

    Yanzu samarin kuma har kiranyen su ake?

    Kaka ta ce “Ashe baka da labari?”

    Yace”Ban taba gani ba”. ‘ Ya mike ya dauke

    zanin da Rukayya take lulluBe ya ce . ”Ke bude~

    ki sha iska kinji, karku biyewa ‘ malaman‘ tsubbu

    suyi ta cin kudin .ku saboda neman‘wasu sanari

    haka kawai. Kema kin gaji da zaman gidan ko

    kema samarin kike sone? ” Bata iya ce masa Kala

    ba sai gwaggwale idanuwa take, Abubakar ya ce.

    “To wa zai”so ki kina ‘yar banzar qazanta Ai k0

    asiri yana bukatar

    ‘ mataimaka“.

    Kaka ta ce, “Shin wai kai ina ruwanka

    ne a cikin lamarin ,mu_ iye? .lna harkar ka daban

    tamu daban, ka barmu muyi sha’anin . mu

    kakoma kai naka tunda ciwon mace na mace ne. ‘

    Abubakar ya ce, “Nima ba sa muku baki nai ba,

    amma ba zan so samari su rinqa zo mana gida

    ba haka kawai babu gaira babu dalili”. ,ba

    Kaka ta tsare shi da idanuwan ta’ kafin ta ce,

    ‘Shin yarinyar nan idan sonta kake ka fito ka fada

    kawai, ‘ ba wai kai ta ‘yan Zagaye zagaye ba”. ‘ ‘

    ‘ Abubakar ya mike yana dariya saboda zafin

    yankar da Kaka tayi masa, bai ce uffan ba ya fice

    abinsa

    Kaka ta bishi da kallo har ya fice yana

    murmushi, Rukayya ta zauna bakin gado tana

    turo baki sai kacc shantu.

    ‘ Kaka ta ce “Jika anys sai inaga fa~kamar

    Abubakar sonki yake don na_ lura duk

    lokacin da za ayi maganar auren ki k0 saurayi

    hankalin shi na tashi”.

    Gaban RuKayya yai mummunan faduwa, ido waje

    ta ce

    “Kaka shi ya fada miki? Don Allah kada ki Kara

    maimaita zancen nan har yaji”.

    ‘ Kaka tai murmushi kafin ta ce, “Jika Habu sonki

    yake na riga na gama gano inda _. ya dosa”.

    Rukayya ta ce “Kaka Yaya Abubakar din da ya

    tsane ni, keda kanki kike fada mani ba ya sona,

    yanzu shi nc za kice yana sona? To ni bana

    sonshi, macuci, aZzalumi kawai”. Kaka ta girgiza

    kai’Nima da farko

    haka na dauke shi Jika, amma yanzu na ~ gama

    amincewa Habu ne mijin daya dace dake’irinsa.

    Dubi shekarun ki mana,‘yanzu shekarar ki sha

    shidda, ya dace ‘ace .yanzu kina dakin mijin ki

    amma kullum‘sai ya nuna mana ba haka ba.

    Yanzu be na fahimci abinda , ke qarkashin ransa,

    murmushin da yai kawai

    ‘ ya tabbatar min da komi”. ‘ ‘ ‘ ~

    Rukayya ta kwanta bakin gadon ‘tace, “Ni dai‘

    ban son maganar nan Kaka, k0 yana sona ni bana

    son shi, ba zan auri wanda zai rinka zalunta ta

    ba”.

    Kaka tace “Ke denawa zai yi da anyi aurcn”. . ‘

    Rukayya ta shareta tai kamar ma barci ‘ ya

    dauke ‘ta, don bata ma son wannan ‘maganar,

    dole Kaka tai shiru tunda babu , abokin magana.

    ********************

    Da .yamma liqis Abubakar ya dawo wurin aikinsa

    da ya koma yau tun dawowar sa daga sabis. Ya

    rage kayan jikinsa ya leqa dakin Kaka yai mata

    sannu da gida, a “lokacin Rukayya tana

    ‘makarantar allo.

    ’. Ya dawo ya nufi kewaye ya watso ruwa ya fito

    sannan ya nufi dakinsa ya shirya cikin wani

    lallausan farin yadi marar zane mai

    gaShi-gashi ya saka (light blue) din hula ’marar

    nauyi Ya sa farin gilas da takalmi kalar

    hular, ya fcsa turare ‘mai sanyin kamshi sannan

    ya fito tsakar gidan.

    A lokacin Rukayya ta dawo makaranta tana zaune

    tsakar gida ita da Kaka suna shan iska Abubakar

    ya shigo, yana daga tsaycmr bakin Kofa yace.

    ‘ “Kaka, ni zan dan fita shagon hadi in dawo”.

    Kaka ta ce, “Allah Ya kiyaye.

    Ya juya‘ya fice abinsa ya bar su suna Shakar

    kamshin turaren sa.

    Kaka tace “Wallahi Jika ina maki kwadayin aurcn

    yaronnan Habu, shi ne irin , mijin da idan ki ka

    same shi za ki shiga cikin jerin sahun matan da

    suka more miji a duniya”.

    Rukayya ta kafewa Kaka idanuwa tsawon lokaci

    tana mamskin yanda akai Kaka ta mance da

    mugunta da zaluncin Abubakar cikin kankanin

    lokaci.

    Bata da abin cewa don haka ta mike ta nufi daki

    tai kwanciyar ta don bata san

    abinda zai dami zuciyar ta, in banda ma abun

    Kaka ina ita ina yaya Abubakar? Dan birni,

    wayayye, wanda boko ya ratsawa kai, yake ji da

    kansa. ‘

    “Mtswl”.

    Ta ja wani gajeren tsaki tai juyi abinta, ta janye

    tunanin ma kwata-kwata a zuciyarta.

    Washegari tunda garin Allah Ya waye Rukayya ta

    shirya ta tafi makaranta amsar (Testimonial) a

    can wurin dawowa sukai fada ita da wata har ta

    keta mata tata, aka taho gidan su Rukayya riyyy!

    Abubakar yana tsakar gida yana wankin ‘

    kananan kayan sa yara suka shigo, ya ce ‘ “Kai ‘

    ya akayi ne?” Aka soma yi mashi bayani, “Ai

    Rukayya Lawal ce ta yagawa Hamida Testimonial

    dinta, daga suna fada Abubakar ya cire

    hannunShi daga cikin bokitin wankin ya nufo su” .

    ” :tana ina?”

    Sukace , “Tana baya”.‘.’

    Ya amshi Testimonial din ‘yasa salatEf ya gyara

    masu, sannan ya basu haquri. Kaka za ta hausu

    da masifa wai jan Rukayyar .suka yi, Abubakar ya

    basu hakuri suka tafi.

    _ Suna fita tana shig0wa gidan°Abubakar ya bita

    da kallo cike da takaici, har zata wuccme shi

    yace.

    “Ke, zonan”.

    Ta dawo ta duka gabanshi, cikin takaici ya ce -‘

    “Wai yaushc za kiyi hankali ne Rukayya? a,

    Kullum kina girma kina~ qara cin kashi? Yanzu

    baki ga yaran nan qannen ki bane duk kin

    girmesu amma ki mai da kanki sakarya a. cikin

    su sai kacc ba babba ba? Ke kenan kullum baki

    gajiya da masifa, ta yau daban ta gobe daban tun

    kina karamar ki har yau ba ki

    barmu mun huta ba? _ . Yanxu dubi jikin ki, dubi

    kayan dake ji kinki da yanda kike da qokarin fada

    haka’ kike da qokarin tsafta ai da anji dadi. Tashi

    . kije Allah Ya shirye ki”. ’

    Rukayya ta mike ta wuce daki tana ..gun-guni

    qasa-qasa. yanda ba zai jiyo ta ba. ~

    Ta zauna gefen Kaka tana ta tukubiri,

    Kaka ta ee. ‘ ‘ . . “Jika tunda kinga baya son

    yawan fadace-fadacen nan ki barshi mana, ki

    rage yawan Bata mashi rai tun kan ayi auren nan,

    ba‘a son masoyi na yawan Batawa masoyin sa

    rai, kidaina”. ‘ Cikin takaici Rukayya tace, “Ina

    kika‘ taBa ganin yace yana -sona? Wai ‘tsanar da

    yake mani ita ce soyayyar k0 mi? Ki daina fadin

    yana_ so na wallahi bai taBa sona ba, qina’ kawai

    yake”. Sai ta sa kuka.

    ‘ Kaka tai murmushi ta janyo ta jikinta, “Yi haquri

    Jika, ki daina kukan nan, da za ki rage yawan

    abubuwan da baya so da kin , .tabbatar da

    abinda nake fada miki. Wallahi Habu yana sonki,

    kuma za ki tabbatar da ‘ hakan, kiyi tunanin me

    yasa yake yawan son kiyi kwalliya me yasa yake

    son kiyi karatu.’ Me yasa yake son ki natsu‘ Ba

    don kewa

    yake yi ba Jika sai don kanshi yake yi. kiyi

    tunanin hakan”. :

    . Rukayya tai ‘shiru tsawon lukaci, a wannan

    karon zuciyarta ta soma hararo mata abinda

    Kaka ke son nusar da ila, to amma idan yana’

    sonta me yasa ya tsaneta yake yawan dukan ta

    yana hantarar ta? K0 k0 dai ~ shi kalar tashi

    soyayyar kenan?

    Tambayar da bata da mai amsa ‘mata, ta lumshe

    idanuwanta tana hararo kamannin sa,

    kyakkyawan saurayi ajin farko wanda ya kware a’

    Bangaren iya sanya sutturar da ta dace da ‘shi

    da hada kalar masu kudi.

    Ta ji muryar. Kaka na fadar, “Ki budr-zuciyar ki ki

    cusa sonsa Jika, saboda kada lokacin da zai

    furta kisha wahala da zuciyar ‘ ki wajen amsa

    tayinsa.

    Yayanki namiji ne irin wanda matan

    birni ke yayin sa kuma insha Allahu kafin ayi

    auren zaku dai daita tsakanin ku, ku fahimci juna

    ku watsar da duk ‘wasu makaman ,wiyayyar dake

    tsakanin_’ku. Jiya har wajen

    Rukayyah aurenku akwai alheri kuma akwai rabo

    tattare dashi don haka Rukayyah ki nutsu sannan

    iso habu sosai kii ragewa. kanki Kiyayyar nan don

    Allah”.

    Rukayyya tai shiru bata da abin ccmewa, ita ba

    wai Rayuwar aurensu take jiba illa tsoron yanda

    abin zai kasance, Ina fargabar yanda al’amurin

    zai kasance don ita kanta ba wai sai ‘ an gaya

    mAta ba, tasan Abubakar yafi karfinta ta kowace

    fuska tasan ba sa’an aurcnta bane.

    . Sai dai yanda Kaka take ta nanata

    Kamarin ta sa ta soma ingiza zuciyarta a kogin

    soyayyar sa ta soma yaudarar kanta, ta soma

    sawa’zuciyarta kwadayin auren mutumin‘da yafi

    karfin ajinta.

    Abu kamar wasa Karamar magana ta soma zama

    babba, saboda yanda soyayyar Abubakar ta soma

    girma a cikin zuciyar ruky, .musamman yanda

    ‘_takcme ganin yana daukar Wanka’, dukkayan da

    ya saka sai sun masa

    kyau manyan kaya k0 qanana k0 shigar turawa

    suit, har kayan lndiyawa yake sanyawa Pakistan,

    suma suna masa kyau matuqa. ldan ka ganshi

    sai ka rantse da Allah bai san hanyar kauyc ba,

    saboda gogewa da haduwa amma ciki yake

    kwana ya tashi.

    Yanda zuciyar Rukayya take kwana ta tashi da

    qaunar sa yasa har ta kai ta kawo bata iya barci

    idan ba ta ji muryar sa ba k0 ta ganshi ko da

    tsawa ce yai mata sannan take samun nutsuwa.

    Abun har mamaki yake bata yanda ta tsinci kanta

    a soyayya, abinda bata taBa yi ba.

    Fatan ta dai Allah Yasa shima abinda kezuciyar

    sa kenan.

    ‘ ****************

    Suhaila ta kwaso a guje ta nufi falon

    _ mommy dinta wadda ke zaune kan

    lumtsimemiyar kujera 3 sitter

    tana gyaran wasu tulin takardu, Suhaila ta fada

    kanta gamida rungumeta cikin murna tana fadar

    “Mommy albishirin ki?”

    Hmmm lol

    Allah

    RIKON KAKA

    CHAPTER9

    Ta saketa ta zagayo ta zauna gefenta ta

    ce “Mommy Mansir ya dawo daga Brazil, ya

    kammala karatun sa” . ~. Mommy tai murmush1

    kafin ta ce

    “Hmmm! Ke wa ya fada miki?”Ta ce “Yanzun nan

    Hanifa kanwar sa ta

    kira ni take fada min jiya ya dawo cikin dare‘ ’ Ta

    ce “Shi ya ce ta fada miki k0 k0.

    gaban kanta . ne‘? ” Suhaila tace, “Kai mommy,

    kema dai wanda ‘ya dawo cikin dare hadmr ya

    isa yin wata hira?” Mommy ta tabe baki kafin ta

    ce, “Iska na ‘wahalar da mai kayan kara, ni

    wallahi in bacin ‘so‘_sone amma banga abin so

    ‘wurin wannan ‘yaron ba. ‘Yaro yana tafe yana

    faman doro sai kace‘ ,shugaban zabbi‘, mutane

    masu mutunci suna ‘sonki amma ki ka‘ zauna

    jiran wani Mansir shekara uku kamar daga kansa

    maza sun kare”. Suhaila ta mike tana fadar,”Kai

    ni dai ‘kinga tashina, mommy ke kullum ba ki

    gajiya

    da mita. Ai dai . .tunda ya dawo zan iyasa direba

    ya kaini in masa sannu da zuwa”. Ko

    Mommy ta ce, “Da yake baki da magayi k0? Ai

    duk saurin unguwar zoma ta bari a haife, tunda

    bai fada miki ya dawo ba da bakinsaba sai ki

    saurara ya kira ki ko yasa a taho miki da

    Iefensa”.

    Suhaila tace, “Kash! Mommy kina da (problem),

    wa ya fada miki zamanin ku da namu iri daya

    ne? Ai da mata ke Jawa maza aji,

    amma banda yanzu”. ‘ Mommy ta ce “To aje a

    yubar da ajin

    tunda zamani ya canza”.

    Suhaila ta fice tana gunguni, mommy ta bita da

    kallo harta fice, ta girgiza kai ta ci gaba da aikin

    gabanta. .

    Suhailat tana shiga dakinta (toilet) ta fada ta

    watso ruwa, ta jima tana wanke lungu ” da sako

    na jikinta tamkar amaryar da sabon angonta zai

    zo gareta. Ta fito daga (toilet) din tana tsane

    jikinta da tawul. .

    ‘ Ta zauna bakin (mirrow) ta murzawa jikinta

    (cream) mai kamshin gaske yabi fatar

    jikinta yai (smooth) sannan ta shafa hoda ta kai

    kala hudu. Ta qawata fuskarta da kayan kwalliya

    irin na zamani, tai gwanin kyau. ‘ Ta mike ta nufi

    kan gadonta ta dauki kayan dake sama, sabon

    less né mai matukar kyau da tsada Wanda aka

    amso mata dinkin shi jiya daga shago

    ‘ , Ta saka dinkin riga da siket ne sun bi jikinta

    Sosai, ta dauki kalabin ta ta nufi gaban madubi

    ta , raba gashin kanta gida biyu, ta jawo shi ya

    hau ‘saman bayanta sannan ta nade ‘ shi a’baya

    ta daure: Ta kafa daurin kallabinta mai“ kama

    da_rawani, ya dauru sosai, gashin kama ya zame

    mata tamkar acuci maza.

    ’ Dan kunne da sarwa duk na (gold) ne ta saka’

    ta hau Wata ‘yar siririyar agogonta shima na gold

    ne Ta dauki siririn mayafinta ta,yafa saman

    kafadar ta ts saka takalminta’ mai tsinin gaske

    saboda bata ‘da .tsaWo sosai ta dauki ‘yar

    Karamar jikar ta’ :ta hannu ta dauki manyan

    wayoyinta

    Suhaila kyakkya’wa ce ajin farko, fara ce ‘ .

    tas.har_ wani yalo-yalo take, gajeriya ce mai

    matsakaicin jiki, Allah Ya wadala ta da dirin jiki

    na daukar hankali. Tana da matsakaiciyar fuska

    mai daukeda daradaran idanuwa da dogon hanci,

    bakinta daidai misali.

    Suhailat tana da kyau matuKa, matsalar ‘ta

    kawai gajarta, itama gajartar ba a gane mata

    saboda duktakalman da lake amfani da su masu

    matukar tsini ne , . _ Suhailat ta wucc kai tSaye

    zuwa harabar gidan ba tare da ta bi ta sashin

    mommy dinta ba,tana fitowa harabar gidan direba

    ya kwaso da dan gudu-gudun sa ya bude mata

    gidan baya ta zauna, sannan ya tambaye ta.

    “Ina muka yi Hajiya?” . . . Ta ce, “Gidan Alhaji

    Maiwada zaka kaini, gidan su Hanifa” ‘

    Dircba ya ce, “Oh,na gané”

    Sannan ya rufe mata kofar, ya zagaya ya shiga

    ya tashi motar suka fice daga harabar gidan,

    maigadi ya hangame musu gate suka fice

    Unguwar alkali suka nufa daidai saman

    sabon titin unguwar alkali, qaton gida ne wanda

    yake saman titi. Direban yai hon maigadi ya bude

    ya sa hancin motar’cikin get din gidan. Sai da ya‘

    fara gaisawa da maigadin Sannan ya nufi harabar

    gidan kai tsaye ya faka motar Wurin da aka

    tanada don ajiye motoci, sannan Suhailat ta bude

    motar ta fito ta nufi gidan kai tsaye.

    Katon gida ne kai da ganinsa kasan a .gidan an

    zuba Naira, sai da Suhailat ta wuce faluka kusan

    hudu Sannan .ta shiga Wani Emwaton falo, tana

    yin sallama taji ihun qawarta Hanifa, ta kwaso

    aguje suka rungume juna suna dariyar murna

    suka shiga falon. .

    Hajiya Sadiya tana hakimce cikin kujera . tana

    lallatsa laptop, , ta dago tana kallon Suhailat har

    ta shigo falon ta zauna tana fadar.

    “Ina kwana Momcy“.

    Sannan Hajiya sadiya tai murmushi, “Lafiya lau

    Suhailat, ashé ana ganinki? Ai mu , tuni na riga

    nayi fushi, mu baza kizo ki

    Koxo“ ki ganmuba amma tunda hasken ranki ya

    dawo ai gashi kinxo

    Suhaila tai dariya ta dubi Hanifa cike da jin

    kunya, tace

    ”Ba haka bane momcy’.

    Hajiya Sadiya tace, ‘To yayane? K0 kina nufin

    bakisan ya dawo bane

    Murmushi kawai tayi don bata: data cewa kuma.

    . Hajiya Sadiya ta miqe da laptop dinta a

    hannuma tana fadar.

    ”Ni kinga nama haye sama tunda dai nasan

    wannan :zuwan Mansir ne, idan kingama ganinsa

    kin biya mu gaisa. Dariyn kawai tayi, Hajiya

    Sadiya ta haye sama.

    Tana barin falon Suhailat ta ce, “Ke qawar ina

    Yaya Mansir din yake ne? Ni fa qagare nake naga

    yanda ya koma‘

    Hanifa tace, ‘Amma kya bari a kawo Maki

    abubuwan motsa baki saunan k0?” , Suhaila

    tace’A‘a, idan na ganshi na dawa naci. Hanifa ta

    harare ta ce “Allah Sarki dadi

    ‘ ai nasanma k0 kinje yaxu bai farka

    daga barci’ ba, ‘don Yaya Mansir sai ya kai

    dayan rana yana barci”. Suhailat tace, “Eh naji,

    dai yana ina .inje in tayar da shi?” ‘ Hanifa ta ce,

    “Ai da yake kece nasan zai tashi, ba zai miki

    masifa ba. Kije yana dakinsa da kika sani”

    Suhailal ta mike da sauri tana dariyar murna ta

    nufi hanyar dakin nasa, sai da ta fita ‘ falon ta

    shiga wani sannan ta nufi bangaren sa,

    ta, tura kyauren dakin. ‘ A bude ta Same shi, don

    haka ta shiga da

    sallamar ta. Duk da ba a amsa mata ba hakan‘

    bai hana ta sa kai ba cikin falon, qaton falo ne

    mai dauke da wasu kananan kujeru irin na‘

    ma ‘aikata, sai wasu kujeru biyu da katon tebir a‘

    ‘tsakiya aka dira computer desktop a sama, a.

    gefe kuma, jikin bango aka sa kayan kallo ‘ ‘

    Suhailat ta nufi dayar kofar ta tura ta

    ; shi ga, karamin falo ne babu abinda ke cikin sa

    .sai karamin gado da qatuWar wardrop da

    “sauran tarkacen kayan maza.

    Yana kwancc saman gadonsa a lullube da bargo

    yana faman sharar barcinsa hankalin sa a kwance

    Ta nufi kan gadon ta zauna. gefe idanuwanta na

    kansa. Ya qara haske da qiba har wani tumbi-

    tumbi ya ajiye, sai taga ‘ qibar tasa ta? rage

    masa kyau kok0 saboda sumar da ya kara ne

    oho.

    “Yaya Mansir mutancn Brazil”

    _ Suhailat ta furta tana murmushi tare da dan

    bubbugar kafafuwan sa.

    Ya motsa jikinsa kafin ya bude idanuwansa kadan

    yana kallon ta, kallon qurillah. Suhailat ta sakar

    masa murmushi _‘ wanda har ya bayyanar da

    haqoranta.

    Mansir ya yamutsa fuska ya tashi zaune suna

    qarewa juna. kallo, babu riga a jikinsa, daga shi

    sai dan gajeren wando na maza

    Cikin nitsatssiyar murya ta ce, “Sannu da zuwa

    Yaya Mansir ina‘ kwana?”

    Cikin rashin kulawa ya ce, “Suhailat ashe ba kiyi

    aure ba? Amma dai gaskiya kinyi jinkiri da

    Aini na zata tuni kin tSUfa gidan miji qila ma har

    da yara’‘ Kirjin Suhaila ya Shiga barazanar ‘

    fashewa duk da A.c din dake dakin bai hana zufa

    kwararowa jikin Suhaila ba ta rinqa jin tamkar

    ana kada kalangun tashin hankali a ’kirjinta. Take

    idanunta suka ciko da kwalla Fashewa da kuka

    ‘tayi, tace, “.Yaya Mansir ba dai kana nufin harka

    mace da. alkawarin mu ba? Yaya Mansir kana

    nufin har ka mance da Suhailar ka, Wadda kake

    so take son ka, wadda ku kaiwa juna alkawarin

    soyayya da amana? Haba Yaya Mansir, kada ka

    cutar da ‘zuciyar da bata da tunanin cutar da kai

    ba, kar ka guje ni don Allah‘ ‘wallahi zuciyata ba

    za

    ta iya jure rashinka ba, (please) Yaya Mansir don

    Allah”

    Hawaye suka ciko gaba da bin kumatun ta ‘

    tamkar an kunna famfo

    Mansir yai dariya kafin ya ce,”Suhailat

    kenan, har yanzu kina nan da halinki

    da na’ sanki da shi” .

    Ya kara murmushi kafin ya ce, “Ke yanzu in

    banda abinki Suhailat ai kin min tsufa; ina ke ina

    ni me qananun shckaru? Yanxu haka fa shekarar

    ki biyu da gama digiri, inajin ma har kin soma

    aiki.

    . Haba Suhailat,‘idan za kimin adalci _ai kema kin

    san ba mu dace ba, yarinya nake ncma karama

    mai kananun shekaru, wadda bata wuce (lebcl

    ‘200) ba a jami’a, (please) Suhailat ki taimaka

    don Allah ki janye wannan xanccn tun wuri”. Cikin

    firgici Suhailat ta ce, “Ban gane abinda» kake son

    fada ba Mansir dukaduka a nawane shekarun

    nawa‘? 25ycars nefa only, meye tsufan da nai wa

    saurayi me shckara talatin da wani abu? Kai dai

    kawai ka fadi. wani abin amma ba dai‘ wannan

    ba,‘ kawai kaCe kai dai ka daina sona, ka sami

    wadda ta fini kyau da komi amma ba kaita yimin

    zagaye zagayeba, ka filo kafito kawai kacc ka

    daina so na”

    ‘ Yanda take magana cikin daukar zafi yasa

    Mansir ya lahimci ta soma shaqa don haka ya

    kara kular da ita da cewa

    “Suhailat, duk yanda kika dauka haka nake nufi

    shiyasa: kike birge ni wani lokacin, saboda kinada

    saurin ganewa. Ai dama na taba gaya miki Shi so

    tamkar tsuntsu yake yakan tashi a duk lokacin

    dayaso ya canja bishiya. Kiyi hakuri Suhailat in

    har so cuta ne hakuri, ma magani””””’

    ‘ “Ya isa Mansir! Wadannan jahilan kalaman naka

    sun ishe ni haka” .

    Ta mike ta bar dakin gudu gudu sauri sauri ta

    bar masa falon

    Yana kallonta k0 a jikin sa don dama hakan yake

    bukata. yai murmushi ya ‘ koma ya kwanta

    abinsa yaCi gaba da barcinsa ‘ hankalin sa

    kwance

    Suhailat tana fitowa daga sashin sa kai ‘ tsaye ta

    bar gidan, direba na tambayar ta lafiya‘! Amma

    bata kula shi ba a dole yai shiru gida suka nufa

    kai tsaye

    : Kuka take sosai tamkar wadda ” aka . aikawa

    uwarta da ubanta sun rasu ‘gaba daya har suka

    isa gidan tana abu guda, jikin direban yai sanyi.

    Yanda yaga ta bude murfin motar

    Cikin tashin hankali

    Lol soyayyah kenan

    Mu kwana lfy

     zallah

    RIKON KAKA

    CHAPTER10

    Fice tana shasshekar kuka ya bita da kallo, sai

    dai bai da ikon da zai bata baki sai yaji duk

    jikinsa yayi sanyi dole ya tsaya inda aka ajiye shi

    Suhailat na shigowa falon gidan k0 gani bata yi

    har karo take da tebir din dake tsakiyar falon,

    mommy ta ce

    “Ke meye haka da za ki shigowa mutane ~ . k0

    sallama babu?” . Ba ta tankaba ta nufi –

    bangarenta tana ‘ , faman kukanta, jikin’ mommy

    din yai sanyi

    ganin irin kukan da Suhailat din take tamkar ta ,

    share ta, sai dai ba zata iya ba, a_ dole ta daure

    ‘ta mike ta nufi sashin nata.

    Tana kwance saman gadonta tana faman ‘ ~ rera

    kuka, k0 takalman ta bata cire ba. ~ ‘ ‘ ‘ Mommy

    ta zauna gefenta ‘cikin tausassar‘ murya ta ce:

    “Lafiya Suhailat? Me ya faru?” ‘ ‘

    Ta gaza magaba sai dai kuka, mommy “tai juyin

    duni’ya amma Suhailat taqi magana, sai dai kuka

    har ta’gaji ta tashi ta barta‘ Ta nufi falo ta dauki

    wayar ta, ta kira Hajiya Sadiya , taji k0 sun san

    abinda akai mata?

    Hajiya Sadiya ta ce’ai bata ma’san tafiyar taba,

    tace bari ta kira Hanifa taji abinda ke faruwa. “

    Mommy ta Ce, “To” ‘

    _, Wasa-wasa har yamma Suhailat na abu -‘

    daya, k0 abincin da aka kawo. mata taki. ci sai ;

    . dai kuka kawai take, kuma taqi? magana. ,

    ‘ Ana idar da sallar isha’i Alhajin: su ya

    dawo, tana falo Hajlyar ta tare shi, ta ce.., .

    “Babu fa lafiya a gidan yau Aihaji,

    Suha’ilat tun safe take kuka har yanzu, taqici.

    taqi sha sai kuka”.

    Alhaji ya ce “Dama nasan hakan zata‘

    faru”. ‘ Ya‘ mika mata jakar hannunsa, yace

    “Haumin da ita sama,‘ sai ki kirawo min ita

    , Suhailat din”.ta‘ Dole mommy ta janye

    tambayoyin da

    ‘ suka Cika’mata zuciya, ta wuce ta_hau benen

    da ‘ ‘

    zai kaita sashin Alhajin. ‘ Tana; fitowa ‘ta nufi ‘

    Bangaren Suhailat din, a kwance ta ‘ same ta

    tana kukan nata kamir’wata karamar yarinya;

    Mommy ta tsaya daga bakin qofa, ta ce ,”Kije inji

    Alhaji yana falo yana jiran ki”.

    ‘ Bata ji ma abinda za ta fada ba tajuya ta fice.‘ ‘

    ‘ Suhaiiat ta yunkura ta mike jikinta a mace ‘ ta

    ja kallabinta ta daure gashin nata wanda duk ya

    yamutse,sannan ta sauko daga .kan gadon ta

    nufi falon. ‘

    . Muryar ta a shake tamkar mai mura, tai ‘

    sallama ta shiga falon, Alhaji ya kafa mata

    idanuwa har ta zauna. Rana daya kacal harta

    zabge, ta lalacc, sai kace wadda tai ciwon

    ’ shekara.

    . Alhaji yace, “Suhailat, dazu Alhaji Maiwada ya

    sameni kamfani yazo min da wani zance Wanda

    ga dukkan alamu kema kin . sami labari , to

    abinda nake so Suhailat ki sawa . ,zuciyar ki

    haquri don Allah ki ‘mance da , Mansir da

    labarinsa’, tunda bashi kadai bane namiji a “

    duniya ‘

    Suhailat ta Kara fashewa da kuka kafin tace ‘ “Ba

    zan iya ba Alhaji, wallahi ba zan iya

    ‘ ”Zancen banza kenan Suhailat, ai ya zame miki

    wajibi ki mance da shi tunda mahaifinsane ya

    same ni ya sanar dani sun janye ‘ wannan

    maganar tsakanin Suhailat da Mansir tuni dama

    ai ba wata magana mai qarfi ta shiga tsakanin ku

    ba, ke kika Kara karfafa abin har kika Bata

    lokacin ki akan sa. ,

    Mahaifinsa ya sanar dani dansu ya kawo masu

    yariyar da yake so a yanzu, kuma babu yanda: za

    suyi da shi tunda ba zasu yiwa dansu , auren

    dole ba duk wadda ya kawo ya ce ita yake so ita

    za su ba shi.

    . Don haka kiyi hakuri Suhailat, nima a matsayina

    na mahaifinki tun. a dazu da mahaifin Mansir ya

    zomin da wannan zancen nima na Samar maki

    nawa. Zan

    hadaki da wani yaro dake aiki a kamfanina mai

    suna Abubakar Dandagoro, shi da kakarsa suke

    iyayen sa sun mutu, nai miki sha’awar auren‘ sa

    tunda yaron kirkine, yana da mUtunci da

    nutsuwa.

    _-Mahaifinsa a lokacin yana rayé shi ya . kawo

    min shi a kamfani na muka dauke shi aiki da

    N.C.E dinsa; yana cikin aikin ya jona

    yai digiri dinsa, na tabbatar yaron zai miki

    saboda yaron bai da makusa. Nai mashi magana

    kuna ya amince gobe zai zo ya ganki ki ganshi ku

    gaisa kiga idan ya yi maki Suhailat ta ce, “Yanzu

    Alhaji har nayi girman da za ace ana talla na?

    Alhaji yanzu ban da kyan da zan iya samarwa

    kaina mijin da ya cancanta dani? Wayyo Allah na”

    Sai ta sa kuka ‘ Alhaji ya ce, “Kinji wani zancen

    banza Hajiya, kinji wani sakarci. Ai’ maki miji ya

    amince zai aure ki ai arziki ne, kuma shi kanshi

    idan yazo ya ganki ai yasan ba rasa mijin aure

    kikai ba, ban son sakarcin banza kinji, tashi ki

    ban wuri, ki shirya kuma gobe zai zo”

    ‘ Suhailat ta mike ta Kara sa‘kuka ta nufi falonta,

    jikin momy ya qara yin sanyi liqis, ‘tace .

    “Amma Alhaji naji . kace yaron

    .kamfaninka ne, anya ya dace da Suhailat

    “kUWa?

    Alhaji yace, “Ai idan dai har ya yi mata ” babu

    abinda bazan iya yi masa ba, zan

    bashi qaton gidan da k0 shi Mansir din iyakar shi

    zai gina mata, zan bashi mota kuma in ‘samar

    mashi aiki irin warida zai iya riKeta da Shi

    Mommy ta ce, “To hakan ya yi, kuma’; Alhaji

    Allah Ya taimaka Ya Kara budi”. ’ Ya ce, “Amin”

    Ya mike ya nufi sama, Hajiya ta bishi a baya. ‘ ‘ .

    A daki Suhailat kukanta yafi nada karuwa, saboda

    a yanzu ta tabbatar da ta rasa; ‘Mansir, gashi

    yanzu bata San ko waye Alhaji , ya zaba mata ba,

    bata san ya yake ba. Yau dai ; ” tai kuka har ta

    godewa Allah, batun barci kuwa babu shi a

    wannan ranar. , Suhailat ta shiga tsananin

    damuwa da tashin hankali, ta riga ta sadakar

    data rasa Mansir, . , haka har‘ girin Allah “Ya

    waye tana abu guda, sai da mommy dinta tai da

    gaske sannan ta ” samu tai break, shima ba wani

    da yawa ta ci ba. ‘

    . Karfe hudu saura nayamma mommy ta tiSa

    Suhailat gaba sai da tai wanka ta tsareta ta

    shirya cikin wata doguwar riga baqa mai hawa –

    hawa, rigar tai mata kyau, musamman

    kasancewarta na farar fata.

    Ta nada dan qaramin gyalensa saman kanta. Tai

    kyau sai kace balarabiya, sannan mommy ta

    kyaleta ta tafl,

    ta sa masu aiki su gyara sashin da ake saukar

    baqi. . ‘

    *****************

    Haka nan Abubakar-ya sami kanshi da damuwa

    tun Iokacin da Alhaji Halliru ya kira shi ya sanar

    da shi buqatar sa yake jin tsananin damuwa. Sai

    dai babu yanda za ai ya watsa mashi qasa a ido,

    ya ce baya son kyaular da yai masa, saboda irin

    halaccin da yai masa a rayuwa. Kuma duk

    jama’ar dake kamfanin bai, zabi kowa ba sai shi,

    saboda yana ganin shi xai iya rufa masa wannan

    asirin, bai kamala ace ya watsa masa qasa a

    idanuwa’ ba, kuma tunda shi ba wata tsayayyar

    budurwa ke gareshi’ ba. ’ yasan yana da ‘yan

    mata amma, duk irin sha ka ‘. tafi dinnan ne.

    Ya dade a gaban (mirrow) yana juya hular

    hannun sa kafin yai ta maza ya dora ta a kansa,

    ya dauki siririn farin gilas din ya dora a fuskar

    shi. ” ‘

    Ya tsaya yana karewa kanshi kallo shi dai yasan

    ba wani kyakkyawa bane na azo a gani,ba to

    amma yasan bai da muni. Yanada daidai nasa

    kyan na misali.

    Kuma inda yake kara birge kansa indai _ zaisa

    kaya sai sun masa kyau a jiki tamkar don . ‘ shi

    akayisu . don haka wata (light brown) din ’

    shadda Ce. mai haske a jikinsa, an mata dinkin :

    Hannu. {dark brown) din zare akasa mai cizziWa,‘

    ’ takalminsa sawu ciki da hular sa duk kalar

    shaddar ne. . .

    ‘ yai kyau sosai, ya dauki turaren sa 24 hour ya

    feshe bangarorin jikinsa sannan ya dauki makullin

    dakinsa ya fito ya kulle, ya jefa ‘ key din a aljihun

    wandon sa ya nufi dakin

    Kaka . ,

    A kwance ya sameta sai Rukayya dake zaune

    tana kwance

    Kitson daya gaji da_ dauda har ya

    daddale dakyar take iya kwanceshi saboda kitson

    ya harhade sai warin dauda kan yake

    Abubakar ya tsaya daga bakin kofa ya tsugunna.

    “Ni zan fita Kaka. xan shiga can cikin birni, gidan

    ubangidana, ina tunanin wurin magaruba zan

    dawo .

    Kaka tace, “Me zaa kayi gidan nasa kuma? Ni

    kasan ban son kana shisshigewa masu kudin nan

    Habu, saboda yawancin su duk matsafane ajc a

    sai da kai a banza,

    . ‘ Abubakar ya cé, “Dadina da ke tsohuwar nan

    tsoro, saboda’ ni kawai ake’jira’daga zuwa sai a

    kama tsafe ni gasu sarakan tsafi Ai ni ‘naman

    jikina ya haramta ga duk wani aljani ballantana

    bil’Adama. ‘ ‘

    Kaka tace, “Kai tashi can sai shegrn cika

    _ bakin tsiya, ai sai wanda ya girka kanshi da

    aYOyin Allah yake irin wannan ikirarin, wanda ya

    sha kuma yai wanka”.

    Abubakar ya ce “to ai abun sirri ne Kaka tunda ba

    ki nemu mani ba ni da kaina nake nemowa

    kaina”.

    Kaka tace, “Hmm! Dama dai wata wata furar

    amman bata gero ba”.

    Abubakar ya mike yana fadar, “Kai bari in tashi

    kinji, idan na biye maki sai mu kai magaribar

    anan ban tafi inda zani ba abubakar ya dubi

    rukky yace kai mai hali dai bai canja halinsa

    amman wannan kan nasan ko tantama babu .ba

    a rasa kwarkwata acikin sa ,

    ” Kaka tace,”inma da kwarkwatan ina ruwanka?

    Kanka ne k0 nata‘? K0 dakin ka aka shiga , ana.

    kwantar?” Abubakar yace, “Ko daya, sai na

    daWo”.

    Tace , “A dawo lafiya”. ‘

    Yasa kai ya fice abinsa.

    ********* *************

    Suhailat tana kwance a falo saman

    duguwar kujera zuciyarta ta lula duniyar

    tunani,kana kallonta kasan tana cikin damuwa

    Sai admin yacemu tara donjin yaddah haduwar

    abubakar da suhailat zata kasance

    Naku har kullum A, I, S

    ke cewa asha karatu lafiya

    zallah shared a profile .

    RIKON KAKA

    CHAPTER11

    end of book1

    Mommy dinta ta shigo falon ta dan

    bubbugata‘ “tashi kinji ga bakon can ya iso tun

    Dazu na sa masu aiki sun kai masa abubuwan

    motsa baki”Suhailat ta yunkura ta mike ta Sako ‘

    qafafuwanta daga saman kujerar, ta saka

    takalmantata mike; mommy tace . “A’a Suhaiial

    ai kya dai Kara gyara fuskar mana, kin tafi haka

    fuska duk a yamutse Suhailal ta Cinkuno baki, “Ni

    dai ki barni ‘ mommy kaWai, ina ruwana “? .

    ‘ Mommy taja hannunta har gaban madubi ta

    dauki hodar da kanta ta Kara shafa. . mata’, ta

    dauki turaren bb ta fesa mata a , dukkann

    gab0bin jikinta,dakin ya dauki , _ kamshi sannan

    taja hannunta suka fice har bakin kofar dakin ta

    kaita. Sai dataga Shigarta sannan ta juyo ta

    koma tana roqon allah Yasa yai mata itama ita

    tai masa ta samu ta aurar da yar tilon.’ yar tata

    kwara daya

    Sai Yayanta Wanda yanzu haka yana . qasar

    Misra yana karatu

    \

    Suhailal ta Shiga falon da sallama idonta na

    saman fuskar AbUbakar wadda take mannevda

    siririn farin gilas ‘

    Gaban Abubakar , yai mummunar faduwa,

    tsantsar kyan da ya gani kWancc a ‘, fuskar

    Suhaiiat ya rudar da shi. ~

    “Anya wannan itace kuwa‘?” ‘ ‘ tambayar da

    yaiwa kansa wadda bai da .mai amsa mashi ita. ‘

    ” kenan. , Suhaillat ta karaso cikin falon ta zauna

    .saman kujerar dakr fuskar tasa, taci gaba da

    .wasa da yatsun hannunta ba_ tare data furta

    masa qala ha. ‘

    Wani irin abu ne mai kamar iska wanda ke

    tafiyarda dukkanin bakin .ciki da damuwa Suhailat

    taji yana kewaye’ zuciyarta ha bata’san,“ lokacin

    da bakinta ke bayyanarda Wani kyakkyawan

    murmushi ba, abinda ya nutsar da ’

    Zuciyar Abubakar kenan daga tsananin bugun’ ‘

    da take harya samu

    yai karfin halin fadin ‘ ” “Sannu da, zuwa Hajiya

    ,Suhailat, barka

    Da isowa yake wannan kyakkyawar halittar

    Shiru ta dan ratsa wurin xuciyar’

    Abubakar taCi gaba da harbawa saboda tsananin

    tsoron da ya cika ta, duk da yasan

    Ba wannan bane lokaci na farko da ya saba zuwa

    wurin budurwa tadi ba” Tsawon wasu daqiqu

    sannan Suhailat ta

    . iya danne tsananin farin cikin da ya dabaibaye”

    Ta ta dube shi‘ “Sannu da zuwa YallaBai, -barka

    da zuwa

    ‘, Abubakar yace’ “(Am sorry) Hajiya Suhailat,

    sunana Abubakar Saddiq ai Yallabai yana Kofar

    soro

    Suhailat tai wani lakaitaccen murmushi “

    kafin tace

    “Na so ace ka karBi qarin ginnan da ka

    samu daga wurin Hajiya Suhailat, amma tunda ka

    noqe ba komi”.

    Abubakar ya ce “K0 kusa ba haka nake nufiba,

    naga dai kowane turmi da taBaryar data

    Dace da shi ne shi yasa”. Suhailat ta cr, “Karka

    damu Abbakar,

    indai Suhailat ce zaka same ta a yanda kake ’“

    Kake buKata, burina guda daya a rayuwa In auri

    Wanda yakr so na nake son shi, ba wai wanda

    yake sona ni kuma bana son shi ba”.

    Abubakar ya dan yi jim, kafin ya ce, “Suhailat zan

    fada miki wasu maganganu na gaskiya da

    gaskiya, don Allah ki wa maganganun nawa

    kyakkyawan kallo da kuma kyakkyawar fahimta.

    Wallahi tunda na dora idona akan ki zuciyala ta

    amince da cewar ke ce kadai wadda, . zuciyata ke

    ncma, take yi min hasashen samu a matsayin

    matar aurcna. .

    Suhailat ki amince min na kasancc a tare dake

    duk rintsi mu kasancc da juna. Soyayyar ki ta

    garzayo a gare ni tunda na dora idona akanki

    Zuciyata ta’darsu da qaunar ki, gangar jikina na

    maki lale marhabin da zuwan sabuwar rayuwa

    zan kasance cikin farin ciki da jin dadi idan har na

    kalli kaina a matsayin mijin da aka kawo miki

    Suhailat ki dauka ni na ganki ina so, son da idan

    har muka kasance_ ma aurata zan’nuna miki shi

    irin wanda babu macen data taba samun irinsa a

    wurin masoyinta.

    ’ Ki amince min Suhailat mu gina wata

    kyakkyawar alaka mai cike da soyayya irin wadda

    k0 bayan ranmu za a dade ana tunawa da mu

    Suhailat, please”.

    Suhailat lai wani kyakkyawan murmushi, wani irin

    shauki ya rinqa ratsa ‘zuciyarta, ta bishi da

    kyawawan idanunta kafin ta ce . ‘

    . “Abubakar idan soyayyar Suhailat kake nema to

    ka’ riga ka samu, in baccin’ ma ina tsoron halin

    ku na‘ maza~ ai dana ce kamar yanda na baka’

    Soyayyata Abubakar haka na baka kaina gaba

    daya, to ku din ne maza ‘ lamarin ku sai Allah”. ‘

    Wani dadi ya kama Abubakar don tunda ‘ yakcmr

    bai‘ taba tunanin zai samu soyayyar ‘

    “kyakkyawar mace irin wannan ba, ya ce. “insha

    “Allah Suhailat zaki same ni

    mutum mai riqon amana da kuma alkawari”.

    Suhailat ta ce, “Allah Yasa Abbakar”. . Hira sukc

    a hankali a hankali har suka ‘ cinye lokaci, basu

    ankara ba sai dai suka ji ana’ kiran sallar

    magariba. Abubakar yai saurin

    ‘ ” kallon Suhailat da murmushi a fuskar sa, ya

    ce.

    “Wasa-wasa mun cinye loka¢i fa”.’~ Suhailat ta

    dan hatare shi da wasa, kafin”ta ce’

    “To da ba zaka yanxu ba kcnan?” _ Abubakar yai

    dariya, “Tuba nake gimbiya Suhailat, ~aimin

    afuwa, garin namu kauye ne dole zan wuce.

    Gashi ba abin hawa nazo da shi ba Ran Suhailat

    bai Soba,banda abinsa ma nan da garin

    Dandagoro, amma don kar

    tacika bayar da kanta ta sa ta ce ’ “To shi kenan,

    muje ka gaishe da

    mommy sai na sa direba ya mai da kai gida”.

    Abubakar ya mike tai masa jagaba har

    falon mommyn tata, suka gaisa ita kanta ta

    ‘ yaba da Abubakar har harabar gidan ‘ Suhailat

    ta rako shi ta sa direba ya mai da shi, ‘ sannan

    ta dawo

    A falo momy na; tai mata tsiya, ‘tai ta Shiga

    sashinta tana’ tsallen murna, ta. samu wayayyen

    namiji irin wanda take, so.»

    Ana sallar isha’i Abubakur ya iso gida zuciyar shi

    fari tas don haka k0 dakinsa bai shiga ba ya

    wucc dakin Kaka saboda alamun hira da yake Ji a

    dakin Ya: xauna yai la zolayar. Kaka har sai data

    gaji ta

    Korashi

    , sannan ya shafa masu lafiya ,. Washegai’i bayan

    Abubakar ya Je wurin

    aiki Alhaji Halliru ya kira shi office dinsa ‘ ya

    Sanar da shi ya tura iyayensa da maganar aure

    Abubakar ya nuna a dan jinkirta masa.

    Alhaji Halliru yace Karka damu Abubakar babu

    abinda ban tanada ba. na maganar auren nan kai

    da Suhailat kaje kawai

    ka ci gaba da shirye~ shiryenka kawai kuma

    gobe idan zaka xo wurin aiki ka zomin da

    lakardun ka Abubakar yace “Insha Allahu”.

    Yai g0diya sosai

    Rukayya ta dawo daga gidan kitso-Kaka ta lura

    da, gashin ma Saida aka hada da ,

    Da zare sannan ya ‘kamu, saboda duk ya

    cUKurkude. ‘

    Tana dawowa ta shigo tsakar gidan Kaka tace

    “Haba har kin zama mace wallahi”. _Rukayya ta

    zauna saman labarma kusa‘ da Kaka dake

    Kunsawa kafa lalle, ta kwanta a gefe saboda

    kanta dake faman zuqi

    rashin sabo da kitson. Kaka tace “Dazu kina

    makaranlar allo _

    da safe lokacin da HabU-xai lafi wurin ‘aiki ya din

    ga kiranki yana ncman ki, har sai dana fito da

    kaina ina rokon Allah Yasa batun soyayyar ne xai

    miki na tambaye shi mai zai miki. sai cewa yai

    ba komai a barshi kawai .Don yanxu tun kafin ya

    shigo ki tashi kiyi wanka ki canja wadannan

    daudaddun kayan, don ‘Allah ya dan ganki da

    haske tunda kema ba: sonki bane ace kina xaune

    har yunzu~ babu mashin shini duk sa’o in ki duk

    SUnyi aure

    Rukayya tace ni Wallahi Kaka har’ ‘na fara shiga

    damuwa ace yana sona amma har

    yanzu yaki magana ni dai ko nagwna zaki

    masa Kaka?” Kaka tace “Ki barshi muga iya

    gudun

    ruwansa tukun, kedai tashi. kije kiyi wankan” ‘ Ba

    musu RuKayya ta tashi ta nufi bakin tanda, ta

    dcbi ruwa a bokiti ta nufi kewaye ta watso

    ruWan. ‘ ‘ta nufi dakin kaka ta bincika ta gano

    wata atamfa mai saukin sakawa riga’da lani ta

    daura ‘kallabin saman kanta ta ’ mike ta jawo

    basilin, ta..murzawa fatar jikinta, ta shafawa

    idonta farin’kwalli sannan ta fito tsakar gidan

    Kaka ta ganta tace. “Haba k0 kefa jika, amma

    kullum mutum .yai ta yawo kamar farar. kura?

    Sai dai daurin “zanin ne har‘ yau ba ki iya ba

    Jika, kullum ki ta sakin bakin zani yana jan qasa”

    Rukayya ta ce, “Ni fa haka .na iya. Kaka“ Tace “

    to ai sai ki tayi tunda keba a ba, a baki shawara

    ace mace har yanzu bata iya daurin . zaniba

    Rukayya’ta ‘warware zanin tana sake daurawa,

    Abubakar yai sallama ya shigo yana kallon

    Rukayya ya ce

    “Ke kuma meye haka? Sai kacc wata aljana?

    Kinga yanda kika kwabawa fuska mai sai sheki

    take.’ Haka aka fada miki ana shafa man? Yo

    ashe ma har gara da ba ki shafawar ma kibar

    fuskar a bushenta sai kacc mai qazzuwa. ke

    kokarcin jikin ki baki ji?”

    Kaka tace”Shin wai kai in tambayc ka jikin ka ko

    jikinta? Haba! ka takurawa yarinya da tsinannan

    kicilin tsiya”.

    Abubakar ya ce, “Amma saboda Allah duba fa

    Kaka, dama abinka ga baqar fata ’ kuma ta qara

    dabbaka uban Basilin, ta qara _ wani uban baqi

    Kaka tace “To dai babu rUWan ka da ita kaji k0?

    Ai jikinta ne ba naka ba”.

    Rukayya ta gyara’daurin zanin ta koma ta zauna

    gefen Kaka, Abubakar ya ja kujera. ‘yar tsugunnc

    ya zauna, yace

    ‘ “Kaka da wata muhimmiyar magana na

    Zo miki. Kaka ts washe baki ‘lna jinka nannan

    . Sai da ya kara gyara zama kafin ya ce

    “Dama maganar aurena ce Kaka ta taso don

    wallahi na Janyo fadan da yafi karfina.‘ ‘Yar

    gidan ubangidana ce muke soyayyah shi ne yau

    mahaifinta ya kira ni ya ce naJe na turo iyayena

    a cikin satin nan. ‘

    Na fada mashi ‘yan matsalolin da ake ciki Shi ne

    ya ce ai bai bukatar komi nawa indai

    turob‘iyayena da abinda ya sauwaka shi xai Ji ‘,

    da komi Shi ne na nace kije ki masu Malam

    magana don su shirya tafiyar kamin -‘ inje inji

    yanda ‘za ayi k0 ba haka ba?” ‘ ‘ Kaka Wadda a

    farkon zancen sa bakinta ‘.yake a washe har” ta

    gagara rufe gibinta, amma ‘tana Jin ya ce ‘yar

    gidan uban gidansa 1mta hade fuska ta gabas da

    yamma, har yaje karshen zancen sannan kaka

    tace lallai‘ biri ya yi kama‘ da mutum haba! ashe

    duk abin’da Uban gidan nan naka” yake maka ba

    don Allah yakeyi ba sai don ya hada ku aure da’

    yarSa, ti bai isa ba.Wallahi’yar.

    Tasa tayi kwantai tayi Jibgaro an rasa mashin

    sini ‘ shi ne za a lika maka ga sakarai, to bakaso

    Ai muma nan gidan muna da wadda muka baka:

    ga‘yar uwarku nan .jika, nima itace wadda na

    zaba maka, kuma irmta ce zaka aura. Sai ka

    koma ka bashi haquri ka fada mashi a gida an

    maka mata kaji na fada maka baki

    Sake Abubakar ke kallinta har ta kai aya. sai yace

    tunda yake bai taba ganin. Bacin ran Kaka irin na

    yau ba. ‘

    Yace Haba Kaka yanxu ki dube ni ki dubi

    yarinyarcan Kaka ai kin san bamu ma : dace ba

    don Allah ki daina ma wannan

    maganar”.

    Kaka ta mike tsaye da qunshi a qafarta,‘ tace:

    “Habu, wallahi lallahi na rantse da Allah

    .’ in har kaga aure tsakanin ka da jika bai yiwu

    ba to saidai in ko bana numfashi”.

    Abubakar yace “Kiyi hakuri Kaka, abin ba na fada

    bane, maganar aure tsakanina da Rukayya

    babuma wannan labarin, gaskiya na

    Fada ‘maki ma ~ba zan iya auren taba k0 da

    kuwa kyauta za, aban ita

    babu abinda zanyi da ita” Kaka‘ ta. fashe da kuka

    “na shiga uku, yau nagata kaina, qaramin yaro zai

    nuna min

    iyakata. ‘zaka tozarta habu? Ni zaka wulaqanta a

    bainar‘jama’a‘.’ to wallahi baka’isa ba, idan kaga

    ka auri waccan to sai ka auri jika; Don ba ni na

    haife ko eh ban haifr kaba habu amman riqon da

    nai maka kawai ya isa idan nai maka baki ya

    bika wallahi”. . Tashin hankalin da Abubakar ya

    gani qarara a wurin Kaka yaSa ,ya miqe jikinsa a

    mace ya bar tsakar gidan‘. ya nufi dandakinsa _

    ya kwanta tsananin damuWa tamkar ya‘dora

    hannunsa aka ya ce wayyo Allah ‘ Rukayya kuwa

    yana tafiya itama ta miqe ‘ ta nufi dakin Kaka ta

    fada kan gadonta ta fashe da wani irin kuka mai

    sauti, Kaka ta cire kunshin kafarta dako kamawa

    bai yi ba ta nufi dakin, ta janyo Rukayya a jikinta

    tana lallashi tace

    “Yi shiru Jika kinji‘. ’ Yi hakuri, ai wallahi

    inhar ina raye sai ya aure ki don tada mashida

    hankali zanyi dolema sai ya aurc ki”.

    , Rukayya tace. “Kinji fa-wai bai sona yace

    waiban da kyau, kazama ce ‘ni; Kaka saboda

    Allah yanzu, ina qazanta take anan’? Ni

    wallahi idan har yaqi yarda bazab taba auren

    koWa ba, kuma ma mutuwa zanyi ‘Allah kinjima

    na rantse .

    Kaka tace”kiyi shiru, vaza ki mutu ba jika har sai

    naga tattaba kunne na, da kaina gobe zan lafi

    gobe da safe mu gama magana, ba zan dawo

    gidan‘ nan ba sai an tsaida ranar auren ku”. Dadi

    ya kama Rukayya ta ce “Ato Kaka, don Allah gari

    na wayewa ki tafi

    Kaka tace,”Karki damu Jika” “‘

    ‘ .WaShegari tun da sanyin safiya Kaka-ta’

    shirya la lulluBa zani, Rukayya ta rako ta har

    bakin hanya ta hau mota ta‘tafl, sai da Rukayya ’

    taga Iafiyarsu sannan ta dawo gida.

    Kaka na dira garin ta sauka gidan Malam Sale

    kanin mijinta ne, qaton gida ne duk ”’yawanci

    dangin mijin nata suna zaune a “,wannan gidan’ ,

    Malam Sale yana makaranta tasa aka kirawo shi

    yana shigowa ya ganta ya ce

    . .ikon Allah, indo kcce a gidan namu yau‘? Allah

    Yasa dai lafiya”

    Kaka tacr “To zauna lafiya qalau”.

    Malam ya ‘zauna yana fadar “Ai yanzu Habu

    yazo mana da maganar aurensa data taso da

    kika aiko kirana, shi yasa nai manaki

    Kaka ta ce, “La’ ilaha illallahu! Kunga yaran

    zamani yanxu har ya riga ni ‘zuwa kenan? To kar

    ka saurare shi ‘

    Malam yace, “Y0 don mi Hajiya yaron ya samu

    yqrinyar da yakeson kuma ai yamin bayanin komi

    don haka indo kiyi hakuri ki’ janye wannan

    maganar tunda dai yaxu ga wacce yaro yakeso to

    a barshi ya aura kawai”.

    Kaka tace”Wallahi bai isa kaji na rantse tunda

    itama jika bata da wani mashin shinshini koso

    kake inbar yarinya a gabana shekara sha Shidda

    babu aure?” . Malam yace, “Eh kuma da wannan

    don wannan, amma abinda nake ganin mafita ‘

    anan tundayace yana son waccan yarinyar .kuma

    ubanta yace bai buqatar komi, to duk ya hada

    da‘ila Rukayya din ya hada da dan abinda Allah

    Ya hore masa “aci gaba da biki”.

    Kaka ta ce, “To sai dai wannan, na yarda da

    wannan din‘.‘

    Malam yasa aka kira masa Abubakar yazo akai

    masa bayani,da farko ya ki aminccwa, amma

    daga baya da bakin su ya hadu sun jajirce sai ya

    amince don ance sarkin yawa yafi sarkin ,yawa

    yafi sarkin qarfi malam ya ba da kudin neman

    aure a take Naira dubu biyar aka tsai da rana

    daya da _wancan,idan an tsai da iokaci sannan

    kaka ta baro kaunyen da yamma likis. ’

    Washegari kakannin nasa suka tafi birni’ gidan su

    Suhailat Abubakar ya ba da kudin neman aura

    Naira‘ dubu ishirin” amma mahaifinta yasa aka

    dawo da su bai amsa ba, ‘ aka tsai da ranar aure

    Wata daya kacal. . Suna dawowa Kaka ta sa aka

    sayo mata biskit ta fara rarrabawa makotan nesa

    dana kusa bikin . Jika wata guda

    Kowa ya yi mamaki, yarinyar da ba zance: take

    ba amma har ta sami miji, kazamiyar-“yarinya

    babu abin data iya sai masifa kOWa dai da abin

    da yake fada.

    Kaka kuwa dadi har ina an sawa Jika ranar aure

    da Abubakar, daga tsai da ranar Kaka ta garzaya

    gidan malam ta amso mata ganyayyaki. ‘

    Kullum cikin yiwa Jika hade haden su na tsaffi

    takewa jika jiqa wancan, dafa wancan, daka .

    wancaHar Rukayya ta Soma gajiya da hade

    haden da Kaka ke mata, dan haka k0 yauda ta.

    dafa mata wata budurwar kaza ba maggi ba

    gishiri sai baurin itatuwa take.

    Rukayya tace, “Ni k0 Kaka na gaji da ciyeciyen

    abubuwan nan da kike tura mini, dan Allah ki

    kyaleni haka”.

    -‘ Kaka tace, “Keda Allah gafara, wannan ‘hade

    haden ai su ne za su kwato maki mutunci . da

    daraja a gidan Abubakar din, baki san gidan

    kishiya za ki ba? Ai nan ma ba a fara komi ba, ke

    dai kawai ki sa mani ido, ta wannan hanyar ce

    kadai za ki iya kwacc Habu ya zamo naki, duk

    kyan kishiyar ki duk kuma kWalisar ta, ke dai

    zuba ido.

    Cikin‘ sanyin jiki RuKayya ta ce “Allah Yasa

    Kaka”.

    Ni kaina dai sai riqe wayata nai gam ina kallon.

    ’Rukayya, na kare mata kallo a zuciyata dai sai

    cewa nai, “Amman da kamar wuya kwacewa’

    “.Suhailat Abubakar kyakkyawan yarinya wadda

    kanta ya faru da boko

    ” Ammadai..;, Muje zuwa wai mahaukaci ya hau

    kura bari

    llah

    ‘RIKON KAKA-2

    CHAPTER12

    RUkayya na zaune da safe daki aka gefen gado

    tana dinkin . zaninta da allura, Kaka ta Shigo ,

    dakin hanunta rike da kwanon sha, ta mikawa

    Rukayya. ‘ ’

    “Ungo, amshi shanye maza ki miko min kwanon”.

    ‘ . ‘ Rukayya ta ajiye dinkin, ta amasa tana kallon

    .abinda ke cikin kwanon. Kindirmo ne wanda aka

    dama da garin magani, Rukayya ta dago ta

    dubeta. .. _.”Meye ne Kaka?” .Kaka tace “Ke in

    zaki sha kisha kinji, ni

    ‘bana’ ,’ son yawan ‘ tambaya“. Rukayyah ta

    bata fuska, “Ni fa na faragajiya kullum ki ta‘

    banka min wasu jiqe-jike ‘sai kace jikar mai

    ganye”. ‘ ‘ ‘_

    .. Kaka ta ce, “Hum! Jika kenan,‘ai wannan jiqe-

    jiken shi ne’zai janyo miki mutuncinki a wurin

    Habu, ki kwacc shi a hannunki ,yarinyar‘nan”: ‘

    Rukayya tai murmushin jin dadi sannan ta kafa

    kai tana sha, bata damu da baurin maganin ba.

    Sai da ta shanye tsaf sannan ta mikawa Kaka

    kwanon, ta amsa ta miqo mata

    wani kullin magani. “Ungo, ki dauka ki zuba a

    babban baho, akwai ruwan zafl akan wuta ki zuba

    a ciki, ki

    dauka ki kai kewaye ki tube ki zauna a ciki har

    sai ruwan ya huce”.

    Rukayya ta amsa tana tsalle ta tice, Kaka ta

    girgiza kai a zuciyarta tana raya irin tsantsar ‘

    son da Jika kewa Habu. ‘ Rukayya na fitowa

    tsakar gida ta hadu da .Abubakar yana shigowa,

    yana sanye da , (suit) baqa, takalmin kafarsa

    sawu ciki ne bar” a fusakarsa. Sumar kan ‘ nan

    _tasha gyara, tai bakikkirin, kafadarsa na rataye

    da jaka irin ra ma’aikata. ‘ Kallo daya tayi masa

    gabanta ya fadi, irin kyan . da ‘ta gani kwance a

    jikinsa. Tai ‘ Saurin jan kafafuwanta ta .wuce shi.

    “Ke, Zo nan”,

    M uryarsa ta daki dodon kunnen

    Rukayya, gabanta ya fadi. Ta dawo ta tsuguna

    gabansa a tsorace.

    ‘ Ya kara bata fuska, “Ke baki iya gaida mutane

    bane? K0 ko’ raina’ ni ki kai?”

    Tai shiru. _ . . _ gamida girgiza kai

    , Abubakar yaja tsaki ya wuce ya barta nan a

    tsugune, Rukayya ta daga kai tana satar.

    kallonshi. . ‘

    Ya daka yana cire takalmin qafarsa ya” ‘ hangota

    tana kallon shi, ya dago a fusace.

    ‘ “Kallon uwar me kike min kuma iye?_ “Me kama

    da tsohuwar mayya”.

    . Yanda ya zaburo mata yasa ta zabura ta zura

    aguje, yaja kwafa ya nuf dakin kaka . ‘ ‘ ,Yana

    shiga ,dakin Kaka ya duka har qaga ‘yana gaishe

    da ita, harara ta watsa mashi:

    “Kai ko wannan anyi mai mugun hali, wallahi duk

    abinka dai aure kai da Jika kamar anyi an gama”.

    Abubakar ya cire gilas din idnnsa yana fadar.

    ‘ Ai kisa a zuciyar ki Kaka, kina son daurawa jikar

    ki aure: da wahala, ne kawai kinji ma na fada

    miki ban Boye miki ba”.

    ‘ Kaka ta ce muhammadu dan abdullahi habu to

    “Kaje kayi duk abinda kaga dama wallahi ka sake

    ka zalinci marainiyar ‘ Allah wallahi Allah ba Zai

    barka ba kuma

    Allah Ya isa ban yafe maka ba har‘ duniya ta

    nade” .

    Ya ce, “Ai in Allah Ya ,isanki ba bina zata yi ba

    Malama. Na zone ki min addu’ a yau zan fara

    zuwa (office) din da Alhaji ya samar min’ aiki,

    don haka ga kaina ki dafa kimin addu’ a”_

    Ya duka da kan nasa gabanta, Kaka ta dora

    hannunta. ‘ .

    “Allah Yasa alkhairi, Yasa wannan aikin

    ya zamo abokin arziqinka. Ubangiji Ya dora ,

    maka ciwon son Jika kamar ya kashe ka”. ‘

    Yai saurin janye kansa yana daria yace.

    Oh kaka harda wata mummunar

    addu, a nara ‘karbuwa kuma?

    Kaka tace“Hum! Habu kenan, ai insha Allahu

    wannan addu’ar “karbabbiyace don koda raina ko

    babu in Allah Ya yarda saika zo ka durqusa

    gaban Jika kana kuka da idanuwanka saboda

    soyayya’.

    Abubakar ya mike, ya aje mata dari biyar

    ‘Yana fadin ni kinga tafiyata karki batamin lokaci

    sannan karku tsaya jirana don karfe shiddah ake

    tashi kinga kafin na dawo dare yayi’

    Kaka tace“Allah Ya kiyaye, Ya bada sa’a”.

    Yace amin

    Sannan ya fice tana mashi addu‘a.

    Bayan sati biyu hidima taima Abubakar yawa kai

    ya dauki zafi. Sauqinsa guda ma uban Suhailat

    ya dauki nauyin hidimar komi.

    dai-dai da gidan da zasu zauna Mahaifin Suhailat

    ya bashi qaton gida a cikin gari G. R. A mai kyan

    gaske, ya bashi kyautar sabuwar mota’ yar

    karama ta zamani.

    ‘ Abinda ya qara darsawa Abubakar tsoro

    a zuciyarSa kenan har ya kasa sanar da su hadin

    da iyayensa ke son yi mashi,kullum idan yazo zai

    sanarwa Suhailat sai yaji ya kasa, don‘ haka ya

    jaye komi a zuciyarsa ya cigaba da hidimo‘min

    gabansa.

    K0 kadan bai kula da hidimar bikin shi ” ‘da

    RuKayya, ta Suhailat kawai yake

    Kaka tana ta hidimominta, duk wasu yan tarin da

    take yi ta fito dasu tanaiwa Jika hidimomi,” ‘ta

    bigewa. kanta_ hadin ; kayan dakin Jika. Tasa

    Abubakar a gaba , a dole ya harhada ‘yan

    kUdadensa _a gidanshi na gado dakevcikin’

    qauyen ya biya kudi aka gyara mashi shi sosai

    akai fcnti, sannan ya biya kudi akai ‘mata kayan

    faki daidai da zaman Rauye. ‘

    ‘ Ba laifi komai yayi kyau harta kayan aikace

    aikace na mata sai da ya sissiya mata nadai

    daidai da ita sannan ya dauko kaka ya nuna

    mata

    Komai yai mata yai sannan ya kama hanyar

    katsina

    ya Ci gaba da hidimar auren sa

    Fatittika kala shida suka shirya fatittikak kuma

    irin na gogaggun yan boko masu ji da kudi ‘

    Kaka bata qarasa Abubakar a ido ba har

    ranar daurin aure, inda jama’a suke ciko

    dankam , a gidan , kowa yana ta hidimarsa ,d0n

    haka hahkalin Kaka ya dauke batai mitar rashin

    ganinsaba

    Karfe sha daya na safe dangin su Abubakar suka

    gama haduwa Sannan aka daura auren Rukayya,‘

    sai suka wuce aka dauro na Suhailat.

    “‘hiidima Sosai aka Shirya’wa ’dangin Abubakar

    da ab0kansa da sukaxo daurin auren

    An shirya maSu Sha tarata arziki Anyi anyi barin

    naira abin harya soma bama yan uwan abubakar

    tsoro

    Abubakar bai samu dawowa kauye ba saboda

    (dinner) da uwar amarya ta shirya masu bayan

    faurin aure, don haka yaiwa abokansa waya aka

    sami mota kwara biyu aka tura gidan Kaka aka

    dauki amarya da masu mata rakiya a kai amarya

    gidanta, daki biyu n sai dan .qaramin kicin da

    kewaya Rukayya dai ita’ daya gidan ya isheta, ya

    kuma sha gyara sosai. Rukayya bala shiga rudu

    ba sai da taga kowa ya watse ya barta ita daya a

    wuryar gado tana rarraba idanuwa tun tana

    dakewa dare ya ‘soma tsalawa tsoro ya kamata,

    ta fashe da kuka“ tana .rakube babu mai

    lallashinta, dama Kaka ce gashi yanxu bata kusa

    da ita tun RuKayya na kukan fili harta koma tana

    na zuci batasan lokacin da har barci Barawo ya

    dauketa ba Asuba farko Rukayya ta farka a rude

    :kamar Wata zararriya, sai waige waige take

    daqar ts iya daurewa ta mike ta fita tsakar gida

    ta kama ruwa

    Sannan ta dauro alwala ta dawo fakinta tai

    sallah, duk

    abinda take a. Tsorace take . ‘ , . ‘ ” Tai tSugunne

    a kasa ta rafka tagumi,jira kawai take gari ya

    kara haske ‘ tasan.abinyi; a haka, hasken” ‘

    Fasuba ya keto, gari yai haske sosai. ‘

    Rukayya‘ta mike ta janyo hijabinta,ta sa

    takalminta ta fice« ta janyo “gidan tai hanyar

    gida. .

    ~ ‘ Tunda ta sanya kafa cikin gidan ta take Jiyo

    hayaniyar: jama, a’ da baSu da basu gama

    watseWa ba tana sallama tsakar’ gidan jama, a

    Suka yo kanta ‘ ca

    Rukayya ta fashr da kuka,ta fada dakin-Kaka,

    mutanen dake gdan Suka rufo mata

    baya. Kaka na ganinta ta rude. ‘ ‘ “Jika maiya

    fito dake daga gidanki K0 wani abin yai miki “‘

    ne?” Rukayya tace kaka “Wallahi ni

    ‘ bazan koma ba, Allah Kaka bazan koma ba

    . Kaka ta dauki Sallallami, “Ba zaki koma ba

    Jika? Daga . kaiki gidan jiya‘?” Jika tace”Kaka ni

    kadai fa na kwana

    gidan jiya, har yau bai zoba, Bacin kice mani tare

    zamu dinga kwana dashi, Allah. ‘ban komawa”. ‘ ‘

    _ Kaka ta ce “Muhammad-dan’ Abdullahi! Yanxu

    dan banzan yaron nan bai zo ‘ba can bifi yai

    zamansa? Cafdijan! Yanzu, don iyayensa bai san

    dake aka fara daura auren ba kuma kece babba

    shi ne yaje yai mana haka? Wannan Yaro Allah

    Yai maka’yanda kai ‘ mana“. ‘Mutancn dake.

    tsaitsaye akansu ganin abin zai yi zafi suka soma

    ba da’ hakuri’, Yaya rabi diyar qanwar Kaka.ta‘

    ce’ . ‘

    “Haba ai abin bai yi zafi haka ba, .

    . .tunda dai can ya fara sai ku kyale shi, ai kwana

    ‘bakwaine dole zai dawo kuma k0?” ‘ ‘ .

    Kaka tace “Kada ma ya dawo, nizai, dauka

    mutuniyar banza? Wato ga ‘yar tsaron gida an

    kawo masa, ai wallahi yanzu zan miqe Kafata

    qafarki har birin yanzu~yanzun nan, ai ‘ ya kaini

    naga gidan, na sani kuma zan iya kai ,kaina, sai

    dai suci amarcin.nasu a lare” .

      zallah

    RIKON KAKA

    CHAPTER13

    Yaya Rabi tace kar ki haka don Allah Inna, wallahi

    abin magana ne zaki janyo mana kawai”. “Ta

    kashe ku maganar Rabi batun zuwa kam babu

    fushi, sai dai in bana numfashi”. Ta zabura ta

    mike, “Tashi muje Jika,. ai banga ta zama ba wai

    an sace dan barawo”. Murna ta kama Rukayya

    wai za’a kaita birni, Kaka ta mike taja zanin

    atamfarta ta yafa, ta dubi jika. “Yi maza harhada

    kayanki muje”; Rukayya ta nufi wurin buhun

    kayanta ta zazzagesu ta zazzaba ta kulle a zani

    guda ta dauka, Kaka ta tasa ta gaba suka tafi,

    mutane na bawa Kaka baki amma taki ta saurari

    kowa. Suna lafiya kan hanya Kaka na fadar, “Har

    ni za,a kawowa iskanci banza Ai wuyar ta kawai

    ku hadu amma indai aka hadun. Jika kartyar duk

    wani da namiji, don ma kedin ga_ki ga yadda

    kike, amma dake wata ce Jika ki zage ki

    kwatarwa kanki ‘yanci, duk wannan tsoron nasa

    da kike ki ajiye shi gefe kija mijinki a jikinki, tunda

    banga abinda wata mace ta fiki ba. Kuma ki bude

    baki ki rinka magana, in ba haka ba. kishiya zata

    raina ki ta maida ke sakarai. Da munje don Allah

    Jika ki bude baki ki nuna mata kema fa ba

    kanwar lasa bace”.

    .jika ta duka ta Ciro takalminta guda dan maradi

    da ya tsinke, ta dauki leda tana gyarawa, tace

    “To Kaka ai da naje da ta sake tai min wata

    magana sai dai taji naushi a baki kin san ni qarfi

    gareni fa Kaka, kullum ni ke ba ‘yan makarantar

    mu kashi”._ ‘

    Kaka ta ce, “Haka nakeso Jika, ashe dai kina

    ganewa”.

    Rukayya ta tuntsire da dariya wadda tasa har

    akuyoyin dake kiwo cikin bola suka kwasa -aguje,

    a haka har suka qaraso bakin hanya, suka; tsaya,

    suka tari mota suka hau tayo Katsina dasu.

    **************

    Abubakar anci amarci, an angwance sosai. Kallo

    daya za kai masa ka tabbatar yana

    cikin farin ciki don tunda gari yai haske‘ya mike

    ya nufi kicin ya sanar da kuku abinda zai shirya

    masu na (break fast), sannan ya dawo falon ya

    gyaggyara, ya nufi (toilet) ya watso ruwa ya fito,

    ya zauna gaban madubi ya shirya‘sosai, ya gyara

    sumar kansa da mayuka, sai Kyalli take, sannan

    ya mike ya nufi kan (wardrop) din dakin ya Ciro

    qananan kaya na shan iska irin na Turawa ya

    saka, ya mammatsa turare a jikinsa, sannan ya

    nufi kan gadon da Suhailal ke kwance tana ta

    sharar baccin da bata samu yi ba jiya.

    Abubakar ya kwanto jikinta yana hura mata iskar

    bakinsa, Suhailat ta Kara gyara kwanciyarta, ta

    Kara kanannadewa a jikinsa ta ci gaba da

    baccinta, Abubakar yai murmushi ya kira sunanta

    a kasan makoshin sa, ta bude idanuwanta da

    kyar ta kalle shi, sannan ta maida ta lumshe.

    Abubakar ya kai bakinsa yai kamar zai sumbace

    ta, ya dan cije ta a lebe kadan. Suhaillat tai

    saurin bude idanuwanta tana kallon shi kamar

    mai shirin yin kuka.

    Yai murmushi, “Ki tashi rana tayi sosai fa, dubi

    agogo sha biyu da mintina yanzu ki tashi ki

    watsa ruwa za kiji dadin jikinki sosai (my l0ve)

    Suhailat ta bata rai kamar mai shirin . kuka, tace

    . “Amma don Allah yanzu sai ka tashe nik0 _

    tausayina ‘ baka ji?

    Abubakar yace “(Am sorry my lovelyM wife)”.

    Kafin tai-magana har~ya sureta ya nufi’ toilet din

    cikin dakin da ita.

    **************

    Me keke napep ya, faka babur din sa a. Kofar get

    din gidan Abubakai’, Kaka ta fito’ tasa hunnu

    cikin dan lalitarta ta ciro kudi ta bawa mai motar,

    sannan suka ‘nufi (gate) din gidan. :Rukayyah ta

    dora kullin tsummokaranta akai suka ,shiga

    kwankwasar gidan, mai gadi ya miqe ya bude ya

    gansu a tsaitsaye kamar mabarata Kaka tace “Ai

    nan ne gidan Habu k0?”

    Maigadi ya ce “Nan nc, sannu da zUWa”.

    Ta amsa da, “Yauwa”.

    ‘Sannan ta ja hannun Rukayya suka. yi “cikin

    gidan, mai gadin ya bisu da kallo. Bai. ‘ manta da

    tsohuwar ba, ita ce wanda mai gidansa Abubakar

    ya kawota taga gidan, ya ‘sanar dashi kakarsa ce

    amma in ba haka ba ta yaya zai barsu su shigo

    masu gida? Mutane

    kamar sundawo daga aikin gona. Ya‘kada kai ya

    nufi dan dakinsa da aka . ware masa.

    Kaka ta tsaya ‘a bakin kofa .suna bubbugar kofar

    kamar wadanda zasu Balle kyauren. suna (toilet)

    suke jiyo bugun kofar, Abubakar har’ya fara

    qulewa, a dolc ya sakar masu shawa suka

    dauraye jiki suka nado tawul cikin hanzari suka

    fito.

    Suhailat k0 dan kwali bata tsaya dauka ‘ ba

    ballantana ‘hijab, tai qofa da saurinta ta bude

    don, ganin kowaye? Tana budewa suka shiga

    kallon-kallo.

    Cikin rashin fahimtar k0 su waye tace

    “Lafiya. Baba‘? (my; dear) zo kaga wani ikon

    Allah, almajirai har cikin falo”.

    Abubakar .dake qokarin saka jallabiyya yai saurin

    zirawa ya fito yana fadar. ‘

    “Almajirai kuma. my love? mai gadin baya nan

    ne?” , .

    ‘ Turus! Ya tsaya yana kallon Kaka da Rukayya,

    gabanshi yai wata mummunar ‘ faduwa har

    kanshi sai da ‘ ya sara, cikin

    makyarkyatar murya ya ce

    .”A’a kaka, kune? lkon allah

    _ Ya dafa kai ya raSa ta cewa, yasan tabbas

    asirinsa ne ya tonu Yasan tilas kaka sai ta_ fede

    biri har wuziya. .

    _ Suhailat dake tsaye ta dan sassauta murya

    “(Am sorry)wallahi kaka ban san ku bane kuyi

    haquri Muna (bathroom) ne shi yasa ku kai ta

    bugun kofa Shiru

    ‘ Kaka datai mutuwar tsaye saboda_ takaici, tai

    karfin halin fadar. . ‘ ‘ “Ki zagemu da kyau

    yarinya dai wuri kika samu ai

    dole kina tunawa da rama, wato kina baza ‘

    rama, a’ a ba rama ba lafasa ma” “. ‘ Duk yanda

    Suhailat ta kai ga dakewa sai da daria ya ta kusa

    kufce mata, tace. ‘ “Wayyo! Ba baza rama naCe

    ba Kaka,

    ‘ (bathroom) na ce, dakin wanka”. Kaka ta ce,

    “Indai rainin wayo ne kinji

    “dashi yarinya in kina nufin kin rainanine iyayenki

    ma kauyen ne asalin su, kuma sai shege ke raina

    mafarinsa ba dai dan halak ba, sannan kuma. .. .

    Abubakar yai saurin tarar zancen, don ya tabbamr

    yanzu ~Kaka ta Ballo masa ruwa,‘ ya ce.

    ”A’ a’ yi hakuri don Allah Kaka, mu shiga daga

    ciki sannun ku da ‘zuwa”

    kaka ta watsa masa harara.

    ” Kai rufemin baki, soko kawai. Ai dama nasan

    hakan ce zata faru shi yasa tun farko na , hana

    abin nan aka dage. “. TaJa tsaki. , , “Mu

    ShigaJika kinji”.

    ‘ Kaka; ta fizgi hannun, Rukayya ta bita kamar

    zariya tun shigowar su gidan jikinta yai sanyi ta

    rinqa bin gidanda kallo da matar gidan wadda ke

    tsaye jawur da ita da tawul a jikinta sai ka rantse

    da allah baturi yace, ga fari ga ‘kyau, gashin nan

    ya sha ruwa duk ya mammanne a kafadunta.

    Kan kujera suka dire, Abubakar da‘ ‘ jikinsa ya

    gama yin la’asar ya dubi Suhailat muryarsa a

    raunane, ya ce

    ”Am sorry (my love) kar ki damu da ‘ rigimar

    Kaka don Allah, kin san haka nake fama da ita,

    rigimammiya ce sosai” ~

    Suhailat ta ja wani gajeren murmushi, tace”Ba

    komai (my dear) muje kada ranta ya Kara Baci

    . ‘ Abubakar ya ce “A‘a, kije kawal daki ki ‘

    shirya, kar ki damu zan iya da ita” ‘ Suhailat tace,

    “Ahh. No my dear, muje

    na soma rallashinta tukunna, don ba xanso

    ta qara fusata dani ba”. Abubakar ya ce “A”a kar

    ki damu kije

    ni zan ji da ita” ‘

    Ta ce. ”A’a, kai gaban ka barni Dear”. Cikin

    tsananin rudani Abubakar yai ta

    maza

    ya bata”rai Wai ya zamu zauna muyi ta gardama,

    ‘ nace kije kawai k0?” _ Suhailat ta kafa mashi

    idanuwa cikin

    tuhuma, kafin tace. .

    .’ ‘ _ “Anya Dear ‘ba akwai abinda kake

    ‘kakkarcwa da baka son in sani ba? Meye?” ‘Au

    wai nan zaka girkemu kamar gumaka?”

    ‘ Suka ji muryar. Kaka ta daki dodan

    kunnuwansu, bai iya bawa Suhailat amsa ba ya,

    nufi wurin kakar a hanzarce ya duqa gabanta

    cikin rudu yace. “ ”Don girman Allah Kaka kar ki

    fada

    :mata RuKayya mata tace wallahi mugun kishi ne

    da ita”, ‘

    Kaka tace “Ina ruwana yau sai dai ya kasheta,

    kishin karuwar banza. Ai wannan daga gani kasan

    ta zagaya .ina ganin idanuwannaN nasan

    tantiriyar’ yar… _ Abubakar ya zabura ya dafe

    mata baki._ yace don ‘Allah ki daina kaka, matata

    cefa kuma,

    kin san ko a Musulunci babu kyau Irin wannan

    Daga shigowar ki kita aibata min mata,ba

    kyau irin haka wallahi”. Kaka ta ture mashi

    hannu. “Kai ni kyaleni kaji, ai dama idonka a

    rufe yake, ba zaka gane abinda nake fada ba

    tunda an riga an barbada maka kaci ka sha, kai

    wanka shi yasa. aka dauro maka aure da

    yarinya ka. .. . Abubakar yai saurin amshe zancen

    da

    ‘ fadar. “A’a Kaka, kar muyi haka don Allah don

    Annabi, ki rufa min wannan asirin” . Suhailat ta

    nufo su da murmushin karfin hali a. fuskarta, ta

    ce. ’ . “My Dear .kar ka damu, indai ta nice to

    kuwa k0 kadan babu ruwana da duk kalaman da

    Kaka zata fada akaina don inka lura ai tsohuwa

    ce. _ _ , Kaka ta dauki sallallami, idan ta dauki

    wannan kafin ta dire sai ta saki ta dauki wani. ‘ ‘

    Cikin gigita ta soma fadar, “Yanzu

    sana’ar da ka soma kenan Hubu? Dama aikin da

    kake kenan a birnin siyar da giya? Me giya? giya

    fa Habu? Yau na shiga uku ni Salamatu”; Sai ta

    fashe da kuka. ‘ Abubakar ya dafe kai “Yau ni na

    shiga uku, Kaka ki fahimta mana, my dcar ta cc

    ba wai mai giya ba, kuma hakan yana .matsayin

    maigidana, k0 mijina, k0 sahibina, k0 me sona, to

    duk irin hakan ne shi ,ne ita kuma ta maida da

    turanci, amma’Kaka k0 giya nake saidawa ai ba

    zata rinka kirana da’ me giyar kai tsaye ba

    k0?” .Kaka ta‘watsa mashi wani kallo, “Uhm! Kai

    dai. ka sani, ni dai ga matar, ka nan na kawo

    maka, idan ma kashe ka matar taka zata yi to.

    sai dai ta kashe ka yau,tunda dai ka zama sauna

    kira mana shashasha kar ta barka da rai”idan

    taga dama Rukayya ta dibi tsummokaran

    kayanta,

    tana fadin

    “Kaka tambaye’ hi inane dakina naje na

    share? Suhailat tai saurin Waro ido waje tana

    kallon su daya bayan daya, kafin kace me idonta

    ya sauka tace ‘Abubakar, ; cikin »wata irin

    rikitacciyar murya take fadar. ‘ ‘ ‘ ..

    Hmmmmmmm asha karatu lafiya

    naku har kullum A,I,S

    kecewa gobema da labarizallah

    RIKON KAKA

    CHAPTER14

    ”Me kunnuwan suke jiyo min Abbakar? Da. gaska

    ne abinda kunnuwana keji

    Abubakar ya shiga dabur-dabur, ya rasa abin

    fada

    Suhailat ta dafe kai, ”Innalillahi wa inna ilaihi raji

    ‘un‘! Ka cuce ni, wallahi ka cuce ni, ka yaudareni

    Abbakar, yanzu dama kasan kana da wannan

    qazamar a qauye kace mani baka taBa auree ba?

    Ashe dama kana da mata? Abbakar ka yaudare

    ni, kasa‘ na mallaka maka zuciyata kaina

    matsayina na mace ashe ban. sani ba kai

    daudacce ne’. ba

    T a fashe da wani irin kuka, “Ka cuce ni, ka cuce

    ni Abbakar”. ‘ Ta kwasa da gudu ta nufi dakinta.

    * ‘ Jikin Abubakar yai sanyi matuqa, hankalinsa

    yai masifar tashi, yana matukar son Suhailat so

    irin wanda baki ba zai iya furtawa ba. ya runtse

    idanuwansa yana jin wani irin abu na tsirgawa a

    kirjinshi. ‘ .

    Kaka ta, mike ta dubi Rukayya, ”Taso muje in

    zaar miki dakinki kinji Jika?“

    Abubakar ’ya bude jajayen idanuwansa ya

    dubeta.

    ”Kar muyi haka dake kaka don Allah, don Allah ki

    rufa min asiri kada kisa na rasa matakin…

    Cikin Bacin rai Kaka ta ce, ”Matsa daga nan Habu

    .

    Yandan yaga idanuwanta sun juye a dole ya

    matsa ya bata wuri, dakuna ‘ne birjik a gidan,

    kowanne an qawata shi da kayan more rayuwa

    na zamani.

    ‘ . Kaka ta ZaBar mata wani qaton falo mai hade

    da (bedroom) da (toilet) gaba daya an zuba

    mashi Naira, da ganin tsaruwar dakin matsayin

    dakin baki yake.

    Dadi ya kama Rukayya, sai rawar jiki take. Kaka

    ta ce. .’

    . “Ki zamanki yarinya, babu uban da ya isa’ ya

    takura miki a gidan nan. Ni zan tafi sai na dawo”

    Rukayya tace”To Kaka, kisa aje gidana na kauye

    a rufe, a bude na baro shi”.

    kaka ta zabura a rufe kika barishi da gaske ?

    Rukayya ta daga mata kai tace uhm kinga

    tafiyata

    , Rukayya k0 rakiya batai mata ba tana zaune

    tana ta shafar tayil din dakin da’ katon kafet din

    dake baje a tsakiyar dakin, ‘ cikin farin ciki ta

    mike ta haye kan kujera tanata sukuwar murna ‘

    *******

    Tsananin tashin Hankalin da Abubakar’ yake ciki

    baya misaltuwa, tunda ya fada kan kujera ya dafe

    kai bai sake dagowa ba sai bayan minti talatin a

    haka, kunnuwan shi sai rurin kukan Suhailat suke

    jiyo’ mashi. Yai ta maza ya mike a kasale ya nufi

    falon da yaga ta nufa, nufa kofar a bude take

    don;haka ya tura da sallamar sa ya shiga ‘

    Tana kwance saman makeken gadonta

    ‘dakin bakajin komai ciki, sai sautin kukanta.

    ya

    nufeta ya duqa gefen gadon gwiwoyinsa a qasa

    yan fadin

    “Suhailat don Allah ki dauro kima abinda zan fada

    miki kyakkyawan kallo da kuma

    kyakkyawar fahimta. Suhailat wallahi ba,,,

    ’Yi min shiru Munafiki, mayaudari, mai

    mummunar manufa. Hum! Ai dama tsiyar talaka

    kenan, duk yanda ka ganshi a rana yi kokarin

    kara turashi cikin ranar, inba haka ba kuwa ya

    sami dama: to kai zai jefa”.

    Ta dan tsagaita tana share hawaye kafin

    tacigaba. ‘

    ‘Wallahi nayi nadamar saninka da nayi a duniya,

    ka tashi ka fice min daga daki, bana

    son sake. hada ido da wannan. mummunar ..

    fuskar tAka. tashi ka ficemin

    Ta maimaita a harzuqe Ran Abubakar yai

    mummunan vaci, kalamanta sun qona mashi”

    zuciya, bai san

    lokacin da ya mike yana kallonta ba ya girgiza

    kai cike da bacin rai, ya ce

    “Suhailat kenan, ban yi mamakin fadar wadannan

    kalaman daga bakinki ba, saboda tun farko nima

    nayi tunanin’hakan. Amma ina so ki sani,

    Abubakar bai da matacciyar zuciya ‘ irin ta

    sauran maza da kike tunani, kuma idan baki sani

    ba yau ki sani, ba kudin mahaifinki sukasa na

    soki har na aure ki ba, asali ma mahaifinki bai da

    kudin da zai iya biyana. Na soki kuma na nuna

    miki irin soyayyar da nake miki, kuma ki sani a

    yanzu a shiryc nake zan iya ajiye duk wani

    abinda mahaifinki ya mallaka min, sannan na

    dauke ki na maida ke asalina cikin dangina da’

    yan uwana.

    Suhailat, duk da son na nake miki da irin halaccin

    da ku ka nuna min ke da iyayenki, ba zai sa inyi

    Karya ~ba don hangen wani abin hannunku.ba

    Abinda‘na fada miki ada shi zan kuma maimaita

    miki a yanzu, tunda nake ban taBa .aurc ba, ban

    taBa sanin wata diya mace ba sai

    akanki ‘

    _ Rukayya Rmqanwata ce marainiya ce iyayenta

    sun rasu kamar yanda nawa suka rasu Kaka ita

    ta riqe ta tun tana jaririya cikin

    tsumma a lokacin nima ina wurin Kaka sa,in da

    mahaifina ya rasu Aurena da Rukayya Kaka ta

    qulla shi ta

    nace saidai in hada Rukayya dake in aura, ganin

    abin zai zama rigima yasa na amince. Tunda

    satin bikin nake tare dake ba tare dana leqa inda

    sukeba kuma bawai don basa buqatar ganinaba

    a’a sai don kawai naga na kasance da abinda

    nake so

    Suhailat idan kika ce don kudin mahaifinki nake

    zaune dake kin qaskatar da: kanki kin ragewa

    kanki (qualities)

    Na rantse miki da Allah Suhailat kin kai ajin da ba

    namijin da zai kalle ki bai yi sha awar ya

    mallakekiba, babu shi. Sai ‘” dai ina Son ki sani

    son da nake miki bazaisa in juri cin fuska daga

    gareki ba, don a. qarkashina kike

    ‘ “ Suhailat idan har zuciyar ki bata amince

    dani ba kada ki cutar da kanki, a shirye nake in

    miki dukkanin abinda kikc so. Ina saurarenki

    2page is missing

    iya kula wata mace ne balle waccan qazamar?” ‘

    Suhailat tace, “Ni dai zuciyar bata natsu bane

    Dear, kawai ni dai ka saketa ka maida ita kauyen

    in har kana so hankalina ya kwanta”.

    Tana fadin sakin sai da gaban Abubakar ya fadi

    har yana maimaita.

    “Saki fa?” Suhailat ta daga kai, “Saki kuwa

    Abubakar, don ba zan iya zama da wata mace a

    matsayin kishiya ba” ’

    ‘ _ Abubakar yai murmushi kafin ya ce “Suhailat

    kenan, wannan yarinyar ki dauketa a matsayin

    ‘yar aiki, wannan yarinyar ki dauke ta

    ‘ a matsayi ‘yar aikace-aikace, wannan yarinyar

    ki dauketa tamkar baiwa ba mata‘ ba Saboda k0

    da Abubakar bai da ke ba zai iya kallonta a

    matsayin matar da zai yi rayuwar aure da ita ba”.

    Suhailat ta rarrafa ta nufi jikin ‘Abubakar ta

    kwanta, muryarta a sanyaye ta soma

    magana.

    “My Dear kai min alqawarin ba zaka taBa kulata

    ba, ba zaka taBa kusantar ta ba

    matsayin mace”ba. Abubakar yai murmushi, ya

    lakacc mata

    hanci yana fadar. “Nayi sarkin kishi”. Suhailat tai

    murmushi cike da jin dadi,

    Abubakar ya yunkura ya mike da ita a jikinsa.

    Muje. mu karya kada yunwa ta kama mu”.

    Suhailat dai batai magana ba sai dai murmushi.

    Rukayya ta gama duk dokin da’ zata yi,

    ‘ tana zaune bacCi barawo ya sureta ba ita ta iya

    farkawa ba sai ana kiraye-kirayen sallar la’asar.’

    Ta mike tana faman murza idanuwa, tasha

    ,bacci matuka.

    Wata irin yunwa ta bijiro mata saboda bata karya

    ba, a dole tayo .falon gidan Suhailat ‘ da

    Abubakar ‘suna baje a tsakiyar falon saman

    kafet ‘Abubakar na kwancc ya tada kansa “da

    da filon kujera suhailat na kwancee kanta a

    saman qirjinsa suna kallon (laptop)

    Gaban Rukayya ya yi wata mumnunar faduwa har

    ta kusa faduwa saboda tsoro, ta datse bakinta

    saboda ihun da ya nemi kufce

    mata. Su duka suka zubo mata idanuwa sai

    faman makyarkyata take.

    Abubakar ya yunkura ya tashi zaune, ya daka

    mata tsawa

    “Ke Uwar me kika fito yi kika zo kika

    tasa mu gaba kamar kin sami talabijin? Me kike

    kallo?“ ~ Rukayya. ta hau rawar murya, “Um.“

    Dama…dama… yunwa nake ji ne shi yasa abinci

    zanci”. .

    ‘ Suhailat ta ce, “Abinci, ki ka bamu ajiya?

    Tantiriyar mara’kunya, k0 dai kinzo kigag. abinda

    muke tunda laben da kike bai miki ba?” Abubakar

    ya ce, “To sai kizo ki wuce ga Sauran. abinci can

    saman (table) kici, kuma idan kin gama ki

    kwashe kayan ki kaisu kicin ki wanke

    ai dai kina jina ko?”

    Rukayya ta daga kai alamar ce, sannan ‘ta wuce

    simi-simi ta gefensu, Suhailat ta watsa mata

    harara har da jan tsaki, tace

    Sakarya, bakauya kawai. Allah wannan

    da ganinta za tai iyayi”. Abubakar dai bai ce

    komai ba, ya koma ya kwanta ya ci gaba da

    abinda yakeyi

    Rukayya taje gaban (table) tana mazurai, shin

    zata zauna ne koko zatA diba ne

    ta wuce? Bata da amsa, don haka ta ‘dauki filet

    da cokali ta dibu-iya yanda zata iya cinyewa ta

    zauna a qasa tanaci sai kace wacce aka tsare sai

    faman tutturawa take hannu baka hannu kwarya.

    Abubakar dake kwance ya; hangota dirshan a

    kasa kamar wata almajira ya tabe baki ya dauke

    kansa.

    Tana gama cin abincin.ta mike ta kama tattara

    wurin, sai data gama sannan ta dauka ta nufi

    hanyar fita.

    Abubakar ya ‘ watso mata kira, “Ke

    mahaukaciya! ‘Gidan wa zaki kai?”

    Rukayya ta tsaya tana mazurai, sai da ya sake

    maimaita mata tambayar sannan ta ce ‘

    “Fita zanyi in wanke” . Ya ce,” Ke, zo ki wuce

    dallah nazo nuna

    miki”.

    Rukayya ta dawo ta tsaya sai faman walqita

    idanuwa take, sai da ya nutsa yasha iska tamkar

    ba zai tashi ba, nauyi ya ishi ‘Rukayya

    saboda‘kayan dake hannunta, sannan ya tashi ya

    nufi hanyar kicin ba tare da ya tanka mata ba.

    Sai da ya shiga kicins din yana tsaye yana jiranta

    yaji shiru, sannan ya leqo.

    “Ke uwar me kike anan tsaye?” ‘Rukayya tai

    saurin binshi, bai ce ta sauke*’ kayan

    hannuntaba, ita kuma tana tsoron ta. saukc tai

    laifi “haka-ya shiga nunnuna mata yanda ake

    amfani da kayayyakin na‘urorin dake kicin din

    gaba daya, sannan ya ce

    “Muje’kuma (toilet) in nuna miki”.

    Da kayan ta bishi Abubakar ya watsa mata wani

    irin kallo. _

    “Ke wai me yasa har yau ba zaki hankali

    ba, wai kullum’kina girma kina ‘cin qasa?

    ajiye tiren kwanikan muje”. Rukayya ta ajiyc

    sannan ta bishi, duk wani abin da yasan bata

    sanshi ba sai daya nuna mata, sannan ya dawo

    da ita kicin din tai wanke-wanke. .

    Har ya nufi hanyar fita ya waiwayo, “Au . na

    manta ban miki kashedi ba, nasan halinki da

    tsinanniyar amsifa da fadan tsiya, to wallahi

    tallahi duk randa ki ka sake gigi ya kaiki kika

    takali mata ta k0 kikai mata rashin kunya, kin

    san halina sarai yarinya, zan iya abinda yafi haka

    ma.

    Sannan batun aikin gida, ki tabbatar da garin

    Allah yana wayewa duk abinda kike ki saki ki hau

    gyaran gidan nan, da kuma kuku ya shiga kicin ki

    bishi kina kakkama mashi ayyuka da safe, rana

    da kuma dare, ina fatan kin gane”

    Rukayya ta daga mashi kai, sannan yaja kwafa

    ya wuce. Ta raka shi da kallo har ya bace,

    ‘sannan ta dawo da kallonta akan tilin kayan

    ‘wanke-wanken dake gabanta, taja wata .

    nannau‘yar’ ajiyar zuciya ta duqa ta soma wanke

    wankcn.

    Tana cikin goge-goge a kicin din Kuku ya shigo

    ya dora abincin . dare, saurayi ne dan kimanin

    ‘Shekaru talatin da fan wani abu, Bayerabe ne

    amma Musulmi yaji Hausa sosai. ‘

    Suna hada ido da Rukayya ya sakar mata

    murmushi. .

    ‘ “Sannu ‘yan mata, ashe na samu abokiyar aiki,

    yaushe aka kawo ki gidan nan ne?” Rukayya

    tamkar ba zatai magaba ba, ta ce.

    ‘ “Dazu”.

    Ya waro ido, “Daga zuwanki kuma ba za ki huta

    ba har Zaki _ soma aiki?” Rukayya tai Shiru ba

    tare da tayi magana ba, . don haka shima kukun

    ya cigaba da abinda ke gabansa. ‘ . RuKayya ta

    gama wanke-wanken, sannan

    ta dauki doyar da kuku ya bata ta feraye masa,

    ta cigaba da fira. Tana gama feran doyar ya miko

    mata yanke-yanke, tana yi ba ita ta samu ‘tabar

    kicin din ba sai da ya gama girkin tsaf. ‘ Abun

    ya‘zama jiki, kullum in zai yi girki sai ya kira ta,

    duk wani aiki mai wahala ita yake bawa tai masa,

    sannan idan an gama duk

    lol rukayyah dai ta zama yar aiki karfi da yaji

    naku har kullum A,I,S KE cewa asha karatu lafiya

    sannan a dinga comment

    RIKON KAKA

    CHAPTER15

    abinda akai amfani dashi ita yake barwa ta

    wanke ta goge kicin din, safe, ‘rana da daddare.

    Tun Rukayya na jin wahala har ya kal‘ ga ta

    saba. ‘

    Tund da asuba Rukayya ta farka tai alwala tai

    sallah, sannan ta koma baCCin asuba kamar

    yanda ta saba a. kullum. Cikin barci taji an maka

    mata wani uban duka a jiki tamkara mafarki, ta

    zabura ta mike a gigice tamkar mai shirin fita

    hayyacinta. ‘

    .Suhailat ce tsaye a, bakin gadon tana” cikin

    shiga ta alfarma, tai kyau har ta gaji, gashin kan

    nan nata yasha gyara, yana zube > saman

    kafadunta. Duguwar riga ce a: jikinta (miik

    colour ) mai adon duwarwatsu bakake tun daga

    sama har kasa sai daukar ido suke. Dan

    ‘qaramin bakin ya sha janbaki sai daukar ido

    yake. ‘ .

    Ta. nuna Rukayya da siririn farin danystsanta

    wanda yasha bakin lallr ‘cikin tsawa tace

    ‘ ”Tashi ki fita munafuka kije ki gyara min

    falulluka’na, wato ke har wani bacci koma saboda

    samun Wuri. T0 idan ma kina _ tunanin barci kika

    zo yi gidan nan to ki, gaggawar: sauya tunaninki,

    don ko’ yan aikin .‘dake cikin gidan nan sai sun

    fiki hutawa da Jin

    ‘ dadi kinji na fada miki Tashi muje ki gyara

    .min dakuna kinji na fada miki

    wani irin tsoro da fargaba suka kama

    ‘Rukayya ta zabura ta fice daga falon, ‘ ‘ .

    Suhailat taja wani dogon tsaki tabi bayan‘ ‘

    RUkayyar ta sameta tsaye a falon nata sai

    makyarkyata take suhailat ta wur’ga mata

    tsintSiya,ta daki fuskarta ta ce

    ‘ “Ki maza ki share ki kakkabe ki” ki goge,kiJe ki

    gyara min komai kamin kuku ya iso ku shiga

    kicin” ‘ .’

    Rukayya bata iya cewa komi ba har ” Suhailat ta

    wuce‘, sannan ta ja wata irin ajiyar zuciya wadda

    ke bayyanar da tsananin tsoron daya kama ta

    Rukayya kenan ko ina bakinta ya tafi da tsiwa da

    fada? Wadda rigima k0 ba tata ‘bace ‘shiga take

    ta siyi fadan tai ruwa tai tsaki; amma gashi yau

    babban fada ya’ tunkarota tana‘ gocewa, k0 me

    yasa‘? K0 da yake Hausawa na cewa k0 Baba da

    Babansa ‘

    Duk da rashin aiki irin na RuKayya da son‘jiki,

    amma yanzu duK babu su, ta Saki jiki tana ta

    faman aiki. Ta zama wata (Very silent), tai

    (cooling) sosai tamkar ba ita ce mai shegen

    surutu nan ba. Rayuwa kenan, duniya juyi~ juyi

    wai kwarto ya da. ya fada ruwan zafi yace,

    “Daminar bara ba irin ta bana bace”.

    *

    Y‘au wata daya da zuwan rukayyah gidan

    Abubakar, kullum cikin wahala take, bata da zama

    sai cikin dare, don haka idan ta kwanta kamar

    matacciya, ana asuba kuma zata farka ta fara

    daga inda aka tsaya. Saboda wahalar datake

    gidan k0 Bangarenta bata iya gyarawa bata taba

    wanka ba, tun kayan da aka kawota dasu

    sune a jikinta har yanxu da take ‘duqe tama goge

    gogen na’urorin duke qaton falon gidan.

    Abubakar ya fito daga falonsa shi da Suhaiiat

    tana manne a jikinsa, yana sanye da kayan

    ma’aikata a jikinsa, Suhailat na rungume da

    jakarsa ta ma’aikata. Rukayya ta saci kallon . su

    tai sauri ta dauke kanta daga kansu. .

    Suhailat ta dubi Abubakar, “Au Dear, na manta

    don Allah ( just five minute)”.

    Abubakar ya ce, “K0 minti daya ‘kika qara sai dai

    ki dawo ki samu bana nan”.

    Suhailat ta ce “Na yarda”

    ‘ Sannan ta kwasa da gudu gudunta ta nufi

    falon da suka fito

    Rukayya ta dauki bokitin da ta jiqa omo da mofa

    ta gifta Abubakar,muryarta a raunane ta ce

    “Ina kwana?”

    Sai da ya matsa yana kakkare hanci kamar

    wanda yaga wata Shara, fuskarshi a dagule ya ce

    “Subhanallahi! Kina da hankaii kuwa? Dubi kayan

    jikinki yanda sukai dakal-daqal, ke

    ko warin jikinki bakya ji sai kace mai kuli kuli?

    Mtsw!’ Allah Yai wadan wannan qazantar taki,

    sakarya wadda’bata san ciwon kunta ba. Wallahi

    kar ki sake na qara ganinki da wadannan kayan,

    (stupid) kawai, wuce daga nan dallah”. . .

    Rukayya ta, wuce simi~simi tana bin. jikinta da

    kallo, ita bata ga wata shahararriyar dauda da tai

    ba da har zai mata wannan cin fuska ba. ,

    Hawaye suka ciko mata. a idanuwa, duk qazantar

    da take ma ai ‘su suka ja mata, aikin ‘gidan

    kawai da take ai ba qaramin ‘ tashin hankali

    bane.

    Ta sa‘hannu ta ‘share hawayen da suka ‘ zubo

    mata, ta duqa tana zubar da ruwan

    Kamar kullum, yau ma tamkar marar lafiya

    Rukayya ta wuni, ana kiran sallar la’asar sannan

    ta samu lokacin shiga (toilet) ta samu tai wanka

    tana fitowa ta samu mai ta shafa sannan ta Ciro

    daya daga cikin Kullin kayanta ta

    saka, ta fito don tasan yanzu kuku yazo su dora .

    . abincin dare. _ . , Suhailat tana zaune saman

    daya daga

    cikin kujerun dake zube a falon, tana sanye da , .

    shigar shadda doguWar riga har kasa mai hade

    da zanenta, ta sha ai’ki tun daga sama har kasa

    sai daukar ido take, mai ruwan kasa-kasa da

    ganin shaddar zata yi tsada. Tun daga kunnenta

    har wuya har zuwa” ‘_ kafarta da yatsun

    hannunta gwala-gwalai ne, ” . sai walkiya suke.

    Babu abinda yafl daukar . ‘ ‘hankalin Rukayya sai

    daurin kallabin dataima kanta, ta dora kafarta

    daya kan daya da takalmi mai tsananin tsini a

    qafar tana ta karkadawa. ’ ‘“ ‘ Ta watsawa

    Rukayya wani irin kallo wanda ya .kusa ‘sata

    makyarkyata, Suhailat tace. . ke zonan gaban

    Rukayya yai wata mummunar

    ‘_ faduwa, ta nufi inda Suhailat take zaune ’ ..

    Bata ankara ba sai dai taji ta flsgota ta fadi qasa,

    ta sa hannu ta dauke la da Wani

    ‘ gigitaccen mari har sau biyu.. ‘ Rukayya tasa

    kuka tana faman rawar

    jiki, Suhailat cikin tsantsar masifa ta soma

    magana.

    “Uban waye ya koya miki yin wanka a cikin gidan

    nan? Wallahi sai kin fada min wanda ya kitsa

    miki wannan”.

    ’ Ta janyo Rukayya ta shiga duka tako’ ina, tun

    Rukayya na ihu har ta soma qokarin kwatar.

    kanta.

    Suhailal ta tsaya tana tafa hannuwa,

    “Lailaha illallahu, kokawa za kiyi dani iye? ‘

    Kokawa za kiyi dani na ce? To bisimillah”.

    _Cikin kuka Rukayya ta ce “Wallahi -ba

    kokaWa xa muyi. ba, kiyi hakuri don Allah.

    Suhailal tace”Ai Allah yau sai kin fada min wanda

    ya koya miki yin wanka da sauya kaya a cikin

    gidan nan”. ‘ Rukayya tace”Ai Yaya Abbakar ne ‘

    Cikin kaduwa Suhailat= ta saketa tana maimaita.

    “Abbakar, wane Abbakar din?”

    “Yaya Abubakar, ai shi ne dazu zai fita ya….”tace

    me? Dakin ki ya shiga? Ku kai ‘ me? ‘ Me ya ‘

    shiga ku kayi‘?“ Cikin rudani da kaduwa Suhailat

    ta jero mata tambayoyin da ita kanta bata san

    ma ‘anarsu ba, sai ma tsoratar da Rukayyar da

    tayi da ganin yanayinta, ta rinka ja da baya cike

    da tsoro. ‘

    ‘ ,Suhailat tace, “Dakata daga nan inda kike’ ki

    bani“ , amsar ‘tambaya ta“. Cikin ’rudani Rukaya

    ta ce, “Dazu da zai fita a _ falo ina goge-goge ya

    ganni yace in wuce inje in canja kaya, kar ya

    dawo ya sameni dasu a jikina”.

    Suhailat taja wata nannauyar ajiyar zuciya mai

    karfi sannan tace ‘

    ‘ ’ “Wuce muje ki tattaro min duka kayan da kika

    zo dasu gidan nan”.

    Ta“ tisa Rukayya a gaba suka nufi sashinta jiki

    na rawa ta tattaro mata duka‘ yan komatsan da

    tazo dasu, Suhailat ta dauka ta zubesu a qasa ta

    bincike kayan, ta zaro mata

    1page is missing

    taje ta kona kayan,” sannan .ta wuce sashinta,

    kai. tsaye toilet ta fada ta sani

    (scptol) da ruwan xai .ta Wanke hannayenta ,

    sannan ta fito abinta. Bayan sallar magaruba

    Rukayya na

    kwance saman makeken gadon dake dakinta

    tana. kallon t.v din dake manne jikin bangon .

    .dakin, idonta ne kawai saman tv din, amma gaba

    daya ilahirin hankalinta baya kai, xuciyarta

    ta lula duniyar tunani

    ‘ ’ A .hankali ta dago kanta tana kallon kofar”da

    taji an turo ,Suhailat ce ta shigo babu’

    ko sallama, rukayyah ta zabura ta tashi zaune

    sai rarraba idanuwa take . Suhailat taja ta tsaya

    riqe da kugu kafin ta kallii rukayyah ta tabe baki.

    ““ “

    tace lallai samun wuri wato anxo birni ansha jar

    miya har kinsan kixo ki miqe saman gado kina

    kallo ko , to daga yau kin gama shi, shegiya

    wayar dake hannunta ta lallatsa sannan ta kara a

    kunne

    hello sagir don allah kazo ” zaka cire min

    na’urorin kallon dake sashin bakine don Allah yau

    k0 gobe

    Ta danyi jim kafin ta ce”Okay, to Allah Ya kaimu”.

    Ta kashe wayar, sannan ta ‘ dubi Rukayya. , ‘ .

    ‘ “To nayi maganin tsaffin idanuwa wanda duhun

    gona ya riga ya kashe sai inga ta iyayi kuma.

    Don na lura idan nai sake wata rana sai kin ce

    dani zaki goga, don haka ke da gogewa sai dai a

    lahira haka za ki qare cikin duhun’kai da‘ jahilci.

    Ki tashi ki flto falo kuma dan uwan naki na kira”.

    “Mtsw!”. ‘

    Ta ja tsaki, ta balbadeta da harara

    Jikin Rukayya ya kara sanyi tamkar mai

    masassara, haka ta yunkura ta sauko daga kan.

    gadon ta nufo falon kamar marar lafiya

    . . Abubakar da Suihailat suna zaune saman

    kUJera mal zaman mutum biyu, Rukayya ta

    tsugunna a ..gabansu.

    tace gani

    Abubakar ya watsa mata, ‘ wani irin razanannen

    kallon daya motsa mata hanjin cikinta

    “Sannu, sannu marar kunya, wato kenan har jinki

    kike wata tantiriyar marar kunya Hmm! Rukayya

    kenan masu ilimi da wayewar kai ma sunyi sun

    gama ballantana ke dake fama da ciwon jahilci

    da duhun kai

    K0 da yake ai ance dogo da hankali dama dacene

    amma banyi tunanin ‘rashin hankalin naki har ya

    kai kice zaki kokawa da iyalina ba. ‘ Ashe wautar

    da sakarcin dake dankare cikin kanki sun‘wuce

    iya sanina Wato duk nasihar’ danai miki ashe ta

    bayan kunnen ki tabi ta wuce bata shiga ciki ba

    kenan? ‘ Saboda kina ganin kamar ban iya

    daukar mataki akanki wato don na daina taba

    lafiyar jikinki ko to kisani ‘akan matata wallahi

    zan iya jirkita miki kamanni in barki kwance

    kinji na rantse miki wannan girman jikin naki da

    kikai bazai hanani dinga jibgarki kaman allah ya

    aikon ba

    lol su abubakar manya

    asha karatu lafiyaa zallah

    RIKON KAKA

    CHAPTER16

    yace wannan ya zamo na farko kuma “na Karshe,

    wallahi k0 kallon banza. kika sake kika Kara yi

    mata na lahira saiya fiki jin dadi. Tashi ki bani

    wuri!”. ?

    Ya daka mata tsawar da batasan sandata zabura

    ta rufta aguje tai hanyar sashintaba, yaja tsaki.

    “Mtsw! Zokalar banza zokalar wofl“. -. Ya dan ja

    numfashi kafin ya maida kallonsa akan Suhailat. ‘

    “Kiyi hakuri’ don.Allah, ki qara daddaure mata,

    saBoda‘ yarinyar bata da wayau ko kadan, k0 can

    haka take da shegen fadan tsiya, ga shegen karfi

    kamar namiji, sai ‘ kace -ba mace ba. kibita a

    hankali, ‘ kinga ‘mahaukaciya ce, kar ta’zo ta

    kayar min dake a” banza”. suhailat ta watsa

    ‘masa wani kallo mai kama da: harara, cikin sigar

    zulaya tace ”Oh! Wato ni raguwa kakr dauka ta

    kenan ko?,” ‘ Abubakar yai dariya kafin ya ce’

    ”zaki hada karfin mutumin kauye Wanda ya saba

    da cin‘dawa da masara da na

    mutumin birni, wanda bai da abinci sai biredi da –

    indomie?” Suhailat ta ce, “Allah k0?“

    Ya ce, ‘Da gaske idan kuma baki yarda

    . ba na kirata tazo ku gwada naga wanda za’a

    kayar”.

    Suhailal tai murmushi kawai ta mike ta

    janyo“wayarts dake ta faman ruri akantebir din

    dake , gabansu.

    Rukayya na shiga sashinta ta fada kan ‘ gado ta

    soma rera kuka mai tsuma zuciya, kalaman

    Abubakar sukai mata tsaye a makogoro’ _ tamkar

    .mashi, ji. take tamkar zata hadiye zuciya saboda

    tsabar bacin rai da bakin ciki. ‘ Ada bata damuwa

    da duk wulaqancin da Abubakar ke , mata amman

    to amman yanzu mai yasa abin ke damunta?

    Tambayar .da taiwa kanta kenan’ wadda bata da

    mai amsa mata ita. Tai saurin’ zabura ta mike

    lokacin da maganganunsa ke dawo mata.

    wallahi akan matata zan iya jirkita miki halitta in

    barki a kwance kinji na rantse miki kuma

    don wannan qatuwar da kikai bazai hanini dinga

    jibgarki kamar allah ya aikoni ba

    Rukayya ta maimaita, “Katuwa kuma‘!” A sanyaye

    ta nufi gaban dogon madubin dake tsaye a gefen

    gado ta soma bin kanta da ,idanuwa. Ita kanta

    sai da gabanta ya fadi, ta sa hannu tana shafa

    wuyanta wanda ya ciko duk wasu rami’ da gurbi

    ya cike ldanuwanta suka dira saman kirjinta

    wanda ya qara cika tamkar zai fasa rigar ya’ filo.

    lol

    Gabanta ya fadi, to tun yaushe ta zama haka?

    Ta dan karkata yana kallon kugunta da cinyoyinta

    wanda suka qara budewa, sai dai har yau bakin

    nan na nan kamar baqin zunubi

    Rukayya ta koma tanara sharar hawayenta,

    tabbas samun cima mai ‘ kyau yana gyara jiki

    fiye da shan wasu kwayoyin magani.

    Ko ina Kaka take yanzu? Idan ba zata manta ba

    yau satin su shida rabon da su hadu tun ran data

    kawota gidan gashi jin dadin

    da take mata kwadayinsa amma ba a sameshiba,

    ‘ kullum tana cikin zubar da hawaye amma gashi

    har wata kiba take, kota mece ce Oho. Ta bawa

    kanta amsa.

    Ga dukkan alamu Rukayya ta shiga shekarar cikar

    ‘yan matancinta, saboda ga jikinta nan ya nuna,

    sannan ga tunaninta ya soma canjawa daga na

    quruciya zuwa na masu hankali.

    Tasa hannu ta share hawayenta sannan ta laluba

    ta kwanta tana maida ajiyar zuciya, a haka bacci

    barawo ya lallaBo ya sureta.

    A kwana as tashi ba wuya wurin Allah, yau watan

    RuKayya biyu a’gidan Abubakar, babu wani

    abinda ta samu na cigaba illa wata irin natsuwa

    da tazo mata, da raahin son magana, ga wani irin

    hakuri. In zaka sa yatsa a bakinta ba zata iya

    cizawa ba.

    gurin qazanta kuWa sai abinda yai gaba, ~

    ‘ ita kanta tsamin jikinta ya takura mata

    ga

    atamfar dake jikinta har ta soma yayyagewa

    don dama can taji jiki shiyasa ko aiki

    take ta shiga kare-kare kenan, kada wani yaga

    tsiraicinta. –

    Yanzu haka aikin take ita da kuku suna girki, shi

    ne ta dauki tawul din da suke goge~ goge ta

    daura a kugunta a saman zanin jikinta, tana

    aikinta. ‘

    Suhailat ta leko kicin din, “Da Allah ku

    saki wannan aikin, ina da baqi maza a hada masu

    abin motsa baki, (just 10 minute) na baku”. . , ‘

    bata saurari abinda zasu cc ba ta juya ta. ‘ fice

    Kuku ya dubi Rukayya cike da damuwa a

    yanayinsa,kafin ya ce

    “Gaskiya Hajiya tana da matsala, yanzu

    maimakon ta bari mu qarasa abinda, muka dora,

    a’a sai .dai mu sauke mu dora wani‘ Rukayya ta

    tabe baki ba tare data tanka ba,taci gaba da

    abinda‘ take. Shima ganin hakan yasa ya juya ya

    soma abinda ke gabanshi, don yasan in ya biyeta

    sai ya wuni yana maga’na bata bashi amsa guda

    ba, don haja yaja bakinshi ya tsuke

    Suka hadawa baqin kayan kwalama irin su

    (snaks) kusan kala hudu, sai dambun naman kaji,

    sannan farfesun da sukayi na naman zabi suka

    hada masu dashi, Rukayya ta dauka ta fito musu

    ‘ dash

    Kallo ,’daya taiwa bakin ta janye idanuwanta a

    qasa ta ajiye kayan abincin ta yunkura ta mike ta

    nufi (fridge) ta Ciro musu lemuka da robobin

    swan water.

    Muryar wata daga cikin qawayen ta daki dodon

    kunnen Rukayya.

    “Kai Suhailat, yanzu ki rasa wadda xaki dauka

    aiki sai wannan. qazamar bakauyar? Haba! Ni

    wallahi k0 cokalin data taba ba zan iya cin abinci

    dashi ba Dubrta fa don Allah ‘ sai tsami take”.

    *

    Suhaiiat tace, “Haba Rahma, yar gayu kikeso in

    dauka wadda zata kwace min mijin cikin qan

    kanin Iokaci k0?”

    Wata daga cikinsu ta ce, “Ah! Ai daga, baya

    kenan , in banda sakarcin ki Suhailat ki rasa

    wadda za ki dauka aiki sai mai

    coca Cola sharp? Aike da gani wannan k0 bata

    samu gyara ba sai ta dauki hankalin ‘yan maxa.

    Ke baki ga yanda take ba a dire, ga tsawo ga

    sharp? Ai wannan ita ce bature yaiwa laqabi da

    Coca-cola , don haka tun wuri ki sake shawara,

    don kada wata rana tazo ta tsokale maki ido har

    yai ruwa, don kin san dan hakin daka raina…”.

    Rukayya da ta ajiye musu lemuka saman tebir tai

    sauri ta juya ta bar wurin, gabanta na faman

    faduwa, saboda tsoron matakin da Suhailal din

    zata iya dauka akanta yanzu kuma.

    Yau sunyi daren girki, ba su suka kammala

    abincin dare ba sai bayan sallar magariba,.

    saboda Bata Iokacin da sukai wurin hadawa

    baKin Suhai’lat abin motsa baki.

    Suna kammala girkin kuku ya fice daga kicin din,

    Rukayya ta dauki farfesun naman zabin ta zauna

    ta ci da ruwan tca mai zafi tana gamawa ta mike

    ta share kicin din ta gage, ana kiran sallar isha’i

    ta filo daga kicin din a lokacin Abubakar ya fito

    shima daga sashinshi yana daurA agogon hannu,

    da alama alwalar sallar isha’i ya dauro.

    Sukai ido hudu da Rukayya tana Rokarin gaida

    shi, ya daga maya hannu.

    “Rike gaisuwar ki”._

    .Ya kare mata kallo cikevda kyama yace’

    “Yanzu dama a haka kuke mana girkin da muke ci

    da wannan tsinanniyar qazantar? Dubeki Rukayya

    sai kace ba ‘yar mutum ba‘? Shin wai k0 dai

    aljanu garc ki wadanda sukesa ki qazanta ne

    iye?” Shiru ya dan ratsa wurin kadan, yaja yar

    gajeren tsaki.

    ‘ .“Mtsw!”. _

    Ya dubi Suhailat dake can zaune saman (

    daya daga cicin kujerun dake baje a Cikin falon,

    ya ce‘ .

    “(My love) don Allah ki dan tsintsinto mata wasu

    daga kicin kayan da kika gama dasu, wallahi ban

    .qaunar qazantar nan k0 ’kadan”. ‘ Suhailat ta

    mike tana fadar, “Wah! Ni zan bawa ‘yar aiki

    kayana ta saka” Wallahi ba dai niba, a koma

    qauye kenan aji dadin kullo mani wani ‘mugun

    abin’? Ai ni bani ‘daga cikin

    matan dake bawa yar aiki kayan da suka gama

    ashema

    Na kwashe kayana, a sami wurin jera nata kenan.

    Abubakar ya ce. ‘a”a Yar uwar tawa?”

    Suhailat ta ce. “Koma wacece inda har tana nan .

    a matsayin ‘yar aiki to fa haka nake son ganinta”.

    Abubakar ya ce “Ba zan iya ba, ai tsafta tana

    daga cikon addinin Musulunci, kuma ke kanki za

    ki iya rantsuwar kayan Rukayya ba za ‘ suyi

    sallah ba. Dubi yanda take yawo da kaya a

    yayyage”.

    Suhailat ta ta tabe baki, “Matsalarta ce wannan

    Dear, wa yace ta yayyaga in bata son yawo dasu

    haka?”

    Abubakar ya Juya ya dubi rukayya cike da bacin

    rai, yai gaba yana fadar.

    “Z0 muje Rukayya”. .

    Ta bi bayasa a tsorace, kai tsaye gidan suka fita,

    yana gaba tana baya. .

    Gidan dake jikin nasu suka shiga, shima qatone

    sosai,mai gadi yana sallah don haka kai

    kai tsaye suka wuce ciki. haduwar gidan ya ninka

    na Abubakar sosai, kai da gani ‘gidan wani

    babban hamshaki ni

    . Salda ya danna (bell) sannan aka bude suka

    shiga matar gidan ce tsaye a bakin kofar da

    murmushi a “fuskarta.

    “A’a dan duniya, kaineka dawo? Ka gama yi min

    tsiyar taka?” Matar gidan ta fada tana murmushi.

    Abubakar ya ce, “Yanzun ma ba zama ‘nazo ba,

    Kanwata na kawo miki don Allah ki bata’ kaya

    kala guda ta canza wanda ke’jikinta kafin zuwa

    gobe in san yanda za’ai”. ,Matar ta mai da

    kallonta akan Rukayya tana fadan . “Wayyo Allah,

    ina ka samo ta ,kuma Abbakar kai ko baka gajiya

    da rakice-rakici Abbakar ya ce “Na’ce miki

    qanwata ce, baki , yarda bane?” ’ Dariya tayi ta

    janyo Rukayya jikinta tana “fadar.

    matar tace”Ai qaryarka ba sallah take ba ”yan

    mata ya sunanki‘!”

    “Rukayya”.

    Ta bata amsa a taqaice.

    Matar ta kada kai uhm tace “Nice name“.

    _ Abubakar ya ce, “Bari injr masallaci in

    dawo.

    Ta ce “Sai ka dawo”.

    Ya juya ya fita sannan matar taja hannun

    Rukayya suka nufi cikin gidan tana

    murmushi

    Saman bene suka hau kai tsaye suka shiga wani

    qaton falo sannan ta jata suka shiga cikin dakin

    dake gefe qaton (bedroom) ne wanda ya gaji da

    haduwa

    Rukayya tabi wani hoto da kallo wanda

    aka girke a falon matar gidance da wani

    magidanci suna mngume da juna sunsa wasu

    yara a gabansu

    To wai dama haka rayuwar birni take Mace tai ta

    rungumar namiji ba kunya koko ya abin yake ne?

    _

    Duk zuciyar Rukayya ce ke raya mata hakan, bata

    ankara ba, sai dai taji matar ta ambaci sunanta.

    Tai saurin waigowa ta ga ta bude mata wata

    qatuwar (wardrop) bango guda, babu abinda ke

    danqare a cikinta sai suturu, tsoro ya kama

    Rukayya, ta ce.

    “A’a, ki bani k0 wanne Hajiya”.

    Matar ta ce,‘ “A’a, kar muyi haka dake kizo kawai

    kizaba idan kuma kina ganin sun miki girma bari

    na kawo miki wasu dogayen riguna ki zaba

    wadda kike so jiya maigidana ya dawo daga

    Dubai yaxo min dasu guda hudu, ne naga duk

    sunmin yawa, daya ce kawai tai mini Ina zuwa,

    bari na dauko miki su”. .

    RuKayya bata ce komai ba, matar ta fice daga

    dakin, bataci minti biyar ba sai gata‘ ta .dawo

    rungume da kaya a hannunta ta zubesu gaban

    Rukayya

    tace lol mu tara donjin ci gaba naku har kullum

    A,I,S

    KE cewa asha karatu lfysa zallah

    RIKON KAKA

    CHAPTER17

    ‘Gashi, ki dudduba’.

    Rukayyya tasha jinin jikinta matuka, harta kasa

    bincika kayan, sai saidai ta zari guda. ~ Mata

    tace ‘To ga (toilet) can ki shiga ki wanka kisa

    kayan ga kayan kwalliya a gaban (mirrow) sai ki

    shirya’.

    . Rukayya tace ‘To’.

    Ta mike ta nufi (toilet) cike take da mamakin

    yanda matar ke janta a jiki haka, ba tare da nuna

    tsana ko kyama ba.

    Wanka tayi sosai a(toilct) ta, fito sannan Matar

    _bata nan don haka rigar kawai ta dauka ta saka,

    ta rataya dan sirin gyalen rigar saman kanta ta

    daure shi a wuya.

    Tana cikin tattara kayanta matar ta shigo da

    sallamana riKe da wasu takalma ruwan kalar

    rigar ta nunawa rukayya.

    “tace mahadin rigar, ne ai sun hau ko?‘

    Rukayya bata iya magana ba amsa kawai ta bata

    tace

    “Nagode’.

    Ta saka lakalmin mai mutuqar tsini ita ita kanta

    tasan ta yaudari kanta idan tace zata iya

    tafiya da takalmin, don haka ta dan dubi matar a

    kunyace ta ce

    “Anya zan iya tafiya dasu? Ba zan iya ba, sunyi

    tsini”.

    Matar tai murmushi, “Sister kenan, ai takalmi mai

    tsini yana daya daga abinda ke fitowa mace

    sharp dinta. Karki damu da ‘tsawon ki, ki daure

    za ki iya tafiya da su, kije ki danyi (makeup) kafin

    yazo k0?”

    Shiru tai don k0 za’a dora mata bakin bindiga

    bata san k0 meye haka ba. Ganin ta‘. danyi dam

    yasa matar ta fahimta, don haka ta dafa kafadar

    RuKayyar tana murmushi, tace.

    “Ina nufin ki danyi kwalliya ko yaya”.

    . Rukayya ta girgiza kai, alamar a’a, matar ta ce.

    ‘ ”A’a, kar muyi haka dake ‘yar uwa, tunda kika

    ga Abubakar ya kawo ki nan to ki saki jikinki, mu

    da shi tamkar ‘yan uwa muke, abokin aikin

    maigidana ne, mijina shi ne babban su a (office)

    din da suke aiki, don haka ki saki jikinki. Muje in

    taya ki kwalliyar ma da kaina”.

    Ta kama hannunta suka nufi gaban madubi, ta

    zaunar da, ita saman kujera, ta mika mata mai ta

    shafa a jikinta, sannan ta dauko (foundation) ta

    shafa mata, ta dauki ta gari ta shafa mata,

    sannan ta shafa mata wata kalar kuma. Sannan

    ta zane mata girra da (brown air pencil) ta zana

    mata a qasan ido tai‘ mata line a

    , labba sannan ta shafa mata jambaki (24hours),

    ta‘koma ta dora mata (pink) a sama. (Eye

    shadow) shima (brown) ta shafa mata a saman

    ido, sannan ta zana mata (cyc leaner) sannan ta

    sharce mata girar ido da mascara ta shafa mata

    bakin kwalli, sannan ta gyara mata mayafin, ta

    nada mata shi irin yanda larabawa ke yi. Sannan

    ta feffesa mata turare ta k0 ina a jikinta,‘ ta riqe

    hannunta.

    tace to dubi kanki a madubi yanxuu Rukayya,

    har kin flto a macer ki sak”.

    Rukayya ta bi kanta da kallo, ita kanta tasan tayi

    kyau matuqa,” amma yanda ri gar tabi

    jikinta shi yafi komi birgeta. Ashe haka take

    dama? Ashe ba wani kyau ne aka fita ba kawai

    an flta iya fito da kyan ne. ?

    .Matar tace, ”T0 amma me yasa ba ki

    gyarakanki? Baki ga yanda kitson kanki ya

    dankareba Ga faratan ki sunyi zaqo-zako, . na

    qafarkima tayi kina macen ki me yasa haka? ‘ ,

    Haba Rukayya, ai ita, mace ‘yar gyara ce sai da

    gyara. Na tabbatar Abubakar bai kai ki gidansa

    kai, tsaye ba sai ‘don kar matarsa ta . ganki a

    yamutse haka, kin san mata ’yan rainin wayo ne,

    yanzu data ganki haka wani sabon (page) din

    rainin wayo ne zai bude Don haka gobe “da kin

    gama abinda kike ki dawo zan tsin-tsintar miki

    kaya k0 kala goma ne aba tela ya gyara miki ki

    rinka dan sauyawa kinji?”

    Rukayya ta amsa da, ”To”.

    . Matar tace “Yauwa, haka” nake so, kinga idan

    kika gyara kanki matar bata isa ta raina miki ba

    ballantana yayan naki Muje qasan don nasan

    wata qila ya dawo

    Sannu a hankali Rukayya ke taflya sai kace ‘yar

    koyo, abin har ya bawa Hajiya

    malar gitan), ta rinqa gwada_ mata yanda ake

    taflyar har suka isa qasa. ‘

    A zaune suka samu Abubakar da mutumin da

    Rukayya ta gani a hoto suna cin abinci, Abubakar

    ya kafe su da wani irin kallo tun daga nesa. Ba

    wai kwalliyar da Rukayyar tai ya dauki hankalinsa

    ba, saboda idan maganar kyau ne Suhailat ta

    ninka ta, gaban rigar-shi yafl komi daukar

    hankalinsa, ‘saboda duk tsawon rigar babu inda

    akaiwa ado sai a’ Kirji, aka kuma qara ciko gaban

    rigar da soso (breas cup) mai da tsohuwa yarinya

    kenan, ko na ce a cuci maza. ’

    To ila wannah dama yarinyar ce kuma . mai

    kayan ya abin zai’ ba da kenan? Abuhakar ya

    sauko da kallonshi har saman kugunta Wanda yai

    wata Irin budewa tare da cinyoyinta, a take kuma

    ya dauke kansa daga kallonsu saboda yanda yaji

    kirjinsa ya buga da karfi Yai gaggawar kawar da

    abinda ya zunguri zuciyarshi, don haka bai san

    qarasowar su ba sai dai yaji maganar‘ Hajiya

    Maimuna na ‘ fandar.

    “Kai Yallabai, abin har ba’a ganin masu shigowa,

    anya ba zamu ware maka kwano a gidan na ba?”

    ‘ Abubakar yai dariya kafin ya ce, “Magori wasa

    kanka da kanka, idan maciyan abincin kike nema

    ai kisha kurumin ki, don na fada miki, . Oga

    Mahmud nan zai santalo maki tsala~tsalan ‘yan

    mata har guda biyu, kinga sai kiji dadin

    .girkin”.Dariya tayi sosai kafin ta ce “Ai k0 da kun

    gwammace ku tari (transformer) da ruwa a jikinku

    da kuce za kuyi wannan gangancin, don duk dan

    da ya hana uwarsa barci wallahi shima ba zai

    runtsa ba, kaji in fada maka”.’

    -_Abubakar ya ce”Yo araduma tayi ta gama

    kuma walqiya kawai akai aka dauke”.

    ‘Ta ja numfashi, “Hum! ‘to ai sai ku tanadi

    manyan na’ urori don shirya sabon (film) din

    Dakin Amarya (one to four).

    Dukkan su suka kwashe da dariya banda Rukayya

    da Hajiyar, Abubakar ya mike yana dariyarsa.

    “Ke tashi muje kinji, idan muka biyewa wannan

    sai mu kwana anan”.

    Ya maida kallonsa wurin Hajiya Maimuna.

    “To ranki shi dade, godiya marar adadi, sai na ce

    Allah Ya sada mu da alkhairi,’d0n gobe zamu

    wuce Atlantic insha Allahu ni da madam, saboda

    Wani (course) da zanyi na shekara daya da rabi,

    sai ai mana addu’ a”.

    _ Ta ce, “Kai don Allah Abbakar da gaske?”

    Ya ce “Gaskcn gaske”

    . Ta ce”To ita wannan baiwar Allan fa ya . zakai

    da ita? Ba zaka maida ita gida ba har zuwa

    lokacin da zaku dawo?”

    Abubakar ya ce “Nan zata zauna tunda akwai’

    maigadi,kuma kema zaki rinka. shiga tana

    shigowa itama, saboda zaman kadaici naiwa Oga

    Mahmud magana“;

    Haj. Maimuna ta ce, “To shi kenan,

    Allah Ya kiyaye, Ya tsare Yasa a aje a sa’ a a

    dawo a sa‘

    Abubakar ya ce, “Amin, kuma don Allah duk

    abinda ke nan Zan rinqa kiran waya sai ki fada

    mana k0 da bukatata kudi k0 ta wani abu sai a

    turo

    Haj. Maimuna ta ce “Ba komi, Allah Ya kaiku

    lafiya”. .

    ‘ Ya amsa da, “Amin”.

    Har bakin kofa ta rako su tana zabga musu

    addu’a, sannan ta koma su kuma suka fice. . .

    A tare suke tafiyar, sai dai ba wanda ke tankawa

    wani a tsakaninsu har suka shi’go cikin gidan.

    Abubakar yabi ta baya ita kuma ta shiga ta falon

    da sallamarta

    ‘ Kallon-kallo suka shiga yi tsakanin Rukayya da

    Suhailat, Suhailat ta zabura ta mike a sukwane

    tayo kan Rukayya tana fadar.

    “Kaza-kazan uba! Uban wa za aiwa ‘ wannan

    shigar a gida? Bala‘ il”.

    Kafin Rukayya ta ankara har ta shiga kai mata

    duka ta k0 ina, tsoro da fargabar abinda

    zai iya faruwa shi ya hana Rukayya kwatar kanta

    Dukanta take kamar mahaukaciya, ta rinqa keta

    rigar, saida taga tabbalar ta yagalgala rigar . ta

    yanda bata Kara sanyuwa sannan ta hankada ta

    waje, tana. fadar.’

    “Yau sai’ kin bar gidannan ‘yar iskar banza

    inko ba hakaba wallahi sai na ‘tsugunar dake”.

    ta hankadota tamaida kofar ta rufe, Rukayya tai

    duke a gurin-tana .faman dibar kuka kamar ranta

    zai fita gaba’daya Wata irin

    iska mai qarfi ta taso mai hade da guguwa irin

    mai Balle kwanikan Jama’ ar nan. _ Hankalin

    Rukayy’a yai masifar tashi, tsoro da fargaba suka

    Kara shigarta, ta rasa

    mafita, To ina zata nufa? Kafin ‘ta gama

    tunanin ruwan sama mai. Rarfi ya sauko tare da

    faukewar wutar lantarki a tare.-Tsoron ne ya

    dabaibaye ‘zuciyarta don saboda ko danyatsanta

    bata iya gani saboda duhu.

    Ta dunkule a gurin. ruwa‘ na sauka a jikinta da

    karfi, kuka take sosai irin wanda bata taba yi ba

    tudna Allah Ya halicceta. ‘

    Abubakar dake nashi Bangarcn kwance saman

    duguwar kujerar dake gefen gado yana

    latselatse a laptop ya ga an dauke wuta, cikin

    takaici yaja tsaki a zuciyarsa yana takaicin halin

    wutar Nigeria.

    Ya yunkura ya mike ya jawo rigar ruwa. ya saka,

    ya dauki lema da (tourch light) sannan ya fito

    daga falon don kunna (generator). Ya bude falon

    yana faman haske-haske, tun kafin

    ya fita kamar kar ya fitan saboda yanda yaga

    ruwan na sauka da qartinsa, sai dai ya zama

    wajibi ya fitan saboda sanin halin ‘yar mulkin

    tasa, yasan ba zata iya kwana ba wuta ba.

    ‘ Ya runtse ido yai waje ya nufi inda injin yake, ya

    sa makulli ya tayar sannan ya wuto . gabansa yai

    wata mummunar faduwa, hatta (toureh light) din

    hannunsa ta nemi suBucewa saboda razana. Ya

    Kara ware ido, tabbas mutum ne a dunkule a

    wajen.

    Cikin dakiya irin ta mazan jiya ya daga ‘murya. ~

    “Waye nan?” Rukayva ta dago a galabaice saboda

    dukan da ruwan yai mata ba na wasa bane.

    “Subhanallahi! Rukayya meye haka?” Ya nufeta da

    sassarfa, ya kamo ta gaba daya ya dagata tsaye.

    “Subhanallahi! Inna lillahi! Wa yai miki ‘ haka?”

    Shiru ba amsa sai dai kyarmar haqoran da take.

    ‘ .

    . Abubakar ya riqota sosai a jikinsa ya nufl falon

    da ita, kai tsayr falonta ya nufa ya direta kan

    kafet, ya mike da sauri ya fita bai jimaba ya

    dawo da tawul da jallabiyya a hannunsa, ya

    kamata ya tsane mata jikinta da tawul din,

    sannan ya mika mata jallabiyyar.

    “Amshi ki sanya, za ki iya?” Rukayya ta daga

    mashi kai, ya-mika mata farar jallabiyyar sannan

    ya juya ya fita.

    Ta lallaBa ta mike ta cire rigar jikinta da ta

    yayyage sannan ta saka jallabiyyar, sabuwa ce

    qal irin ta mazan nan mai hade da hula, ta lallaba

    ta koma kan kujera ta kwanta. .

    Bata jima da kwanciya ba Abubakar ya

    dawo riKe da (Cup) a hannunsa ya miKa mata

    tare da Ballin magani, ta karba ta shanye sannan

    ta miqa mashi kofin Abubakar ya amsa yana

    kallonta, haka

    kawai yake jin wani abu na masa yawo a

    zuciyarsa game da yariyar, to meye? Shi dai

    yasan ba so bane, sai dai wani abu mai kama da

    sha’awa.

    “Na gode.

    Rukayya ta fada da sanyin muryar da bai san

    tana da ita ba, abubakar ya dawo dashi ‘cikin

    hankalinsa, don haka yai saurin (contoling)din

    zuciyarsa.

    “Okay, ba matSala”.

    Ya fice da saurinsa sai kace wanda aka kora, ya

    fice daga falon yaja mata Kofar. Rukayya ta raka

    shi da idanuwanta wanda suka ciko da hawaye,

    ita kanta ba zata iya ccwa ga k0 kukan meye

    take ba

    ‘ Abubakar ya koma sashinsaya cire jallabiyyar

    jikinsa, daga shi sai dan qaramin (short nickcr)

    ‘sai .dai ‘ ya ‘gaza’ kwanciya, ‘ qirjinshi yai mashi

    nauyi matuka. Ya jingina

    LOL akwai rikici fa

    naku har kullum A,I,S ke cewa

    asha karatu lafiya

    CHAPTER18

    bayansa jikin (wardrop) din dake like a‘ bango,

    idanuwansa a rufe. Surarta ce kawai ke faman kai

    komo a idanuwansa, shi kanshi bai san tsawon

    loakcin‘ da ya dauka ba, sai

    dai yaji muryar Suhailat na fadar. “Da kyau, dama

    nasan wannan ranar

    , tananan zuwa Abbakar, nasan k0 ba dadade k0

    ba

    jima sai kazo kana son yarinyar nan” Abubakar ya

    bude idanuwansa ya kafe

    su akanta yana maimaita.

    “So… So fa kika ce Suhailat?”

    Ta daga murya, “So na ce Abbakar! Ka ‘ soma

    son Rukayya, karya na fada?” * Shiru ya danyi,

    shin k0 abinda yake ji game da yarinyar nan shi

    ne son? Kai gaskiya a’a ba‘ so bane; To meye?

    Ya tambayi kansa kai ‘ tsaye tambayar dabata da

    amsa.

    D0n haka ya girgiza kansa yana fadar.

    “Ki yarda dani Suhailat, abinda yakr cikin zuciyata

    ba so bane. ‘

    Cikin daga murya ta’ce, “Rufe min baki munafiki,

    idan ba so bane mene ‘ne? Sha’ awa ?

    ce ? tunda’ .ka kalleta a tsirara Allah dau yai

    wadan irin wannan zuciyar taka Abubakar, wadda

    ba

    zata iya kare kanta daga fadawa sharrin shaidan

    ba.

    Kuma idan ma ka soma sonta Abubakar . ka sani

    wallahi’tallahi ba zan taBa yarda wata mace a

    matsayin kishiya ba ballantana

    wannan sokuwar yarinyar, ballagaza, jaka, akuya,

    ‘yar matsiyata. Wallahi ba zan yi kishi

    da ita ba, sai dai kwarya tabi kwarya, ‘don haka

    ina gargadinka da kada ka ballo wutar da zai

    kasheka Abubakar ya ce, “Ki dawo hayyacinki

    Suhailat, kada ki yanke hukuncin da zuciyar ki ba

    zata iya dauka ba, alhalin kin san zuciyata bata

    tanadi dakarun da zasu kareta daga kamuwa da

    son wata ba .. idan kuma kin aikata abinda kika ‘

    so don ki salwantar da rayuwarta saboda kina

    tunanin bata da gata to ki sani ni nine gatanta

    daga yau kuma daga yanxu inason ki sani abinda

    nakeji a zuciyata gameda ita baso bane

    bane kuma ba Sha’awa bace, sai dai wani abu

    mai kama da sha,awar”. Suhailat ta fasa wata

    uwar Kara . “Wayyo na shiga uku! Inna lillahi

    Wa’inna ilaihi raji un Ta zube Kasa ta fashe da

    wani irin kuka

    mai Kairfi.

    Abubakar ya duKa gabanta, “Kiyi a hankali, kinga

    dare ne, idan da kuma za ki dauki shawara da kin

    adana haWayen tun yanzu, don wata qila akwai

    ranar zubarsu”. Ya yunkura ya mike.

    Suhailat tai saurin riqo hannunsa, “Kar kai min

    haka Abbakar, don Allah don Annabi kada ka

    zamo sanadiyyar rugujewar farin,cikin rayuwata,

    ,don Allah Abbakar don Allah, wallahi ba zan‘iya

    kallon ka ‘da wata macc a duniya ba idan kace

    kai. min kishiya

    Abbakar mutUWa zanyi, wallahi mutuwa

    zanyi. Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un! Yau‘ ‘na

    shiga uku”. ‘

    ta hada kanta da hannunsa ta cigaba da rera

    kukanta mai ban tausayi, Abubakar ya ja wata

    nannauyar ajiyar zuciya kafin ya ce.

    “Me yasa kike dauka cewa isarki da tinkahon ki

    da zamantowar ki wata zai iya samar miki abinda

    kike so da arziqi k0 da

    tsiya? Me yasa kika dauka kudi zai iya samar

    miki duk abinda kike so a duniya? Me yasa kike

    zaton don ina qarkashin mahaifinki

    zan iya kwantawa ki takani yanda ranki yakeso?

    Kinyi kuskure Suhailat, zuciyar ‘ Abubakar tamkar

    dutse take, dutscn ma na ‘ niqa wanda k0 nakiya

    ba zata iya masa ba. ‘

    ‘Suhailat ina sonki son da ba zan iya misalta miki

    irinshi ba, a duniya babu abinda ‘zaki‘nema a

    wurina ki rasa, sai dai in in raina ne‘shima don

    ban iya cire shi daga jikina in bayar.ne Amma ke

    sai kike ganin kamar wata isarki ko da arziki yasa

    nake miki abninda nake yi.~ Kinyi kuskure

    Suhailat, dOn.

    har yau ba ai dukiyar da zata sa in yima mace

    bauta ba, kuma”

    “Kayi haquri don Allah Dear, Wallahi ba zan Kara

    ba. Ni dai don Allah kai min alkawarin ba zakai

    min kishiya ba, wallahi zuciyata ba zata iya

    daukar wannan tashin hahkalin ba”.Suhailat ta

    katse shi. .

    , , Abubakar ya danyi. jim yana jinjina girman

    lamarin,” Suhailat ta‘mike ta kwanta a jikinsa’,

    Cikin muryar kuka ta Ce. ‘

    “Ba don halina ba, don Allah Abbakar, ni kuma nai

    maka alKawarin zan zame maka . daya tamkar da

    dudu. Nai maka alkawarin babu abinda zaka

    nrma ka rasa na daga zamantakewar . aure da

    kyautatawa da soyayyah Ta lalubo hannunsa ta

    rike tana matsawa.

    “Kai nake saurare my Dcar”. Abubakar ya ja Wata

    ajiyar zuCiya mai

    qarfi kain yace.”Nai miki alkawari Suhailat”

    ta qara makalkale shi

    tana sumbatarshi ta k0 ina. “Na gode my Dear,

    Allah Ya saka da

    alkhairi”. Murmushi kawui yayi saboda nauyin

    jinjina girman alkawari da zuciyarshi tayi.

    Misalin qarfe tara na safe Rukayya da kuku suka

    kammala abin karyawa, sannan ita ’ ta dawo

    falon tana gyarawa, bayan ta gama gyaran ‘kicin

    din, Abubakar’ da Suhailat suka fito‘daga falo‘

    suna ‘janye da akwatina, Rukayya ta sadda kanta

    tare da gaishe su cikin girmamawa. Abubakar ne

    . dai ya amsa banda

    Suhailat da ta juye idonsa ta watsa mata harara

    « Abubakar yaCe, ”Yauwa Rukayya, dama sallama

    zamuyi za muyi tafiya sai idan mun dawo. na

    sallami kuku saboda

    gidan yanzu ke kadai ce akwai kayan abinci sai ki

    rinqa dafa duk abinda kike so Sai har

    Allah Yai mana dawowa”.

    Ya zaro kudi masu yawa cikin aljihu ya ajiye

    mata

    “T0 sai Allah Yai mana dawowa”.

    Muryar Rukayya na rawa tace “Allah Ya kiyaye

    Ya amsa da, “amin”.

    Sannan suka fice

    . RuKayya ta raka Su da idanuwanta ‘wadanda

    suka ciko da hawaye, haka kawai takejin tana

    kewar su,‘ to me kenan?

    Ta ajiye tsintsiyar hannunta ta zauna saman

    hannun kujera tana kallon Rofar da suka fita

    ‘sharar da hata idar ba kenan ta lallaba ta miqeta

    nufi sashinta ta kwanta.

    ‘ Da yamma liqis Rukayya ta fIto falon ta ida

    shararta ta dazu, sannan Ia nufi kicin ta dora

    Indomic saboda yunwar da ta soma ji

    sama-sama ta rinka jiyo sallama. Ta dan

    tadan

    sauarara kadan, sallama ce kuma muryar mace.

    Rukayya ta ajiye wukar da take yanka albasa ta

    fito tana amsa sallamar. . “Lah Aunty. Maimuna,

    sunnu da zuwa”. . ’ Ta nufeta da murmushi a

    fuskarta, “Don Allah zauna ga kujera, bisimillah”. ‘

    Haj. Maimuna ta zauna itama da fara’a ‘ a

    fuskarta ta ce. ‘ “Rukayya kenan, ya zaman

    kadaici‘. ’” Murmushi kawai tayi, Haj. Maimuna ta

    ce. “A’a ban gane ba, ‘sai. dariya ba

    magana?’Rukayya ta bar murmusawa kafin tace.

    ‘ “Alhamdulillahi”. _ Aunty Maimuna tace, “Haka

    nake so

    ki saki jikinki duk maganar da zanyi ki maido

    mani amsa, “To, bari na kawo miki ruwa

    ’ ‘Tace “A’a sha zaman ki. na hutasshe ki ‘Yar

    raihin wayo, kika’ce min kanwar Abubakar: ceke,

    ashe Shara min ita ku kai jiya. Ogana (mijina)

    yake-fada min cewa ke

    matarsa ce.ke Nayi miki murna Rukayya sosai,

    kin dace da miji kamar yanda shima nake masa

    murnar samun qaruwar iyali, Sai dai ~ kiyi hakuri

    mijinane yace nazo na danyi miki wasu ‘yan

    nasihohi wadanda zasu amfane mu gaba daya.

    Ina fata ba zaki damu ba shiga rayuwar ki da

    zanyi” _ , Kai tsaye Rukayya ta ce, “A’a ba komi

    Aunty”. Auty Mai‘muna ta ce “Okay, Rukayya

    kinyi makaranta kuwa‘? ‘ Ta danyi Jim kafin ta

    ce. “eh nayi (primary) a kauye

    Haj. Maimuna ta ce “Daga nan baki Kara ba?” “ ‘

    Tace Eh, Yaya Abbakar ya so kaini

    makarantar gaba kakata ta hana

    Tace-“Wayy0, Allah :sarki.. aidata sani da ta‘

    barki kinci gaba don karatu yana da matukar

    muhimmanci ga rayuwar ‘ya’ya mata ’ ‘

    Yanzu Rukayya idan nace zan saki a makarantar

    mata kina so?”

    Tayi shiru tana wani dan nazari can anty

    Maimuna ta datse mata tunanin ta hanyar ‘fadar.

    . ‘ “Rukayya, shi ilmi; da kike ganinsa yana da

    matuqar muhimmanci, yin ilimin nan zai

    .taimakeki ya taimaki ‘ya’yan da zaki haifa.‘ Ta

    hanyar ilimin zaki koyi hanyoyin da ya kamata ki’

    tarbiyyantar dasu, ta hanyar ilimin ne Zaki koyi

    yanda ya kamata ki kula da kanki da kuma

    maigidanki

    Makaranta ce wadda kungiyar kare haqqin‘ mata

    ta _budé don horar da irinku da ‘ karatun shekara

    guda, sai a baki kwalinki idan har kin maida

    hankali sai mu tura; babbar makarantar sakandire

    ta yan mata

    ya kika gani?

    Rukayya ta ce, “T0 dUk yanda yayan

    ya ce” ‘ Haj Maimuna ta ce, “Ture batun yaya

    mai sauki ne idan kekin amince, yanzu zan

    cikc miki (form), ni na riga na gama magana da

    shi, zai biya duk abinda aka kashe” Tace”To shi

    kenan, ba matsala” .

    ’ » Aunty Maimuna tai dariyar jin dadi, sannan ta

    bude jakarta ta Ciro (form) guda da biro ta cike

    mata, ta‘dauketa hoto da wayarta sannan tamike

    tana fadar.

    “To ni zan tafi, insha Allahu zuwa gobe zan _ . ‘

    -‘ dawo”. Rukayya ta ce, “To Allah Ya kaimu”.

    ‘ Har wajen harabar gidan ta rakata sannan ta

    dawo, ta nufi kicin din ta Cigaba da girkinta, a

    zuciyarta dadi ne fal zata koma

    makaranta, k0 banza ta rage zaman kadaicin da

    take a gidan. ‘

    Washegari bayan sallar magarina Rukayya na

    zaune a falo tana kallo

    haji

    Malmuna ta shigo da sallama dadi ya kama

    Rukayya ta zabura cikin doki.

    “Sannu da zuwa Aunty, wallahi yanzu nake

    tunanin ki cikin raina”.

    Aunty Maimuna tai dariya, “Kuma ba zaki lya

    shiga ba?”

    Tai dariya saboda yanda ta watsa mats harara,

    ta ce

    “Ba haka bane Aunty“. ‘

    “To yaya ne?” Ta ce “Dama ina da niyyar shiga”.

    Aunty Maimuna ta zauna tana fadar, “To ai gani

    ni na‘shigo”. ‘

    Rukayya ta zauna ‘tana gaisheta, “Ina wuni

    Aunty” ‘

    “Lafiya lau Rukayya kin wuni lafiya‘. ’”

    Ta ce “Lafiya qalau”.

    Aunty Maimuna tace“A’a ko dai’ k0

    dai k0 dai?” Rukayya ta sa dariya tana fadar

    ko dai me Aunty ?”

    Ta ce KO dai tunanin mijin na nan na

    dawainiya dake?” Rukayya ta ce “Kai haba, Allah

    Ya sauwake

    ” “Da me?” . Aunty Maimuna ta fada cikin nuna

    alamun firgici Rukayya ta ce, “Yo Aunty sai kawai

    na

    kama tunanin namiji don Allah kema ba zaki

    min fada ba?” ‘ Aunty Maimuna ta ce “Ba zan

    miki ba

    Rukayya, .ai abu ne mai kyau ki nunawa mijinki

    kin damu dashi, ‘ki nuna masa ke baki ’ ma da

    lafiya tunda ya tafi ya barki kewarsa ta hana ki

    sukuni”. ‘ . ’ Rukayva ta fasa qara, “La’ilaha

    illallahu! Kai don Allah Aunty?” ‘ Haj. Maimuna ta

    Bata fuska kafin ta ce.

    “Ke dubcni nan Rukayya, kinga alamun wasa a

    idanuwana?”

    Ta girgiza kai alamar a’a.~Sannan Haj. Maimuna

    ta ci gaba da fadar.

    lol naku har kullum A,I,S ke cewa asha karatu lafiya

    CHAPTER18

    bayansa jikin (wardrop) din dake like a‘ bango, idanuwansa a rufe. Surarta ce kawai ke faman kai komo a idanuwansa, shi kanshi bai san tsawon loakcin‘ da ya dauka ba, sai

    dai yaji muryar Suhailat na fadar. “Da kyau, dama nasan wannan ranar

    , tananan zuwa Abbakar, nasan k0 ba dadade k0 ba

    jima sai kazo kana son yarinyar nan” Abubakar ya bude idanuwansa ya kafe

    su akanta yana maimaita.

    “So… So fa kika ce Suhailat?”

    Ta daga murya, “So na ce Abbakar! Ka ‘ soma son Rukayya, karya na fada?” * Shiru ya danyi, shin k0 abinda yake ji game da yarinyar nan shi ne son? Kai gaskiya a’a ba‘ so bane; To meye? Ya tambayi kansa kai ‘ tsaye tambayar dabata da amsa.

    D0n haka ya girgiza kansa yana fadar.

    “Ki yarda dani Suhailat, abinda yakr cikin zuciyata ba so bane. ‘

    Cikin daga murya ta’ce, “Rufe min baki munafiki, idan ba so bane mene ‘ne? Sha’ awa ?

    ce ? tunda’ .ka kalleta a tsirara Allah dau yai wadan irin wannan zuciyar taka Abubakar, wadda ba

    zata iya kare kanta daga fadawa sharrin shaidan ba.

    Kuma idan ma ka soma sonta Abubakar . ka sani wallahi’tallahi ba zan taBa yarda wata mace a matsayin kishiya ba ballantana

    wannan sokuwar yarinyar, ballagaza, jaka, akuya, ‘yar matsiyata. Wallahi ba zan yi kishi

    da ita ba, sai dai kwarya tabi kwarya, ‘don haka ina gargadinka da kada ka ballo wutar da zai kasheka Abubakar ya ce, “Ki dawo hayyacinki Suhailat, kada ki yanke hukuncin da zuciyar ki ba zata iya dauka ba, alhalin kin san zuciyata bata tanadi dakarun da zasu kareta daga kamuwa da son wata ba .. idan kuma kin aikata abinda kika ‘ so don ki salwantar da rayuwarta saboda kina tunanin bata da gata to ki sani ni nine gatanta

    daga yau kuma daga yanxu inason ki sani abinda nakeji a zuciyata gameda ita baso bane

    bane kuma ba Sha’awa bace, sai dai wani abu mai kama da sha,awar”. Suhailat ta fasa wata uwar Kara . “Wayyo na shiga uku! Inna lillahi Wa’inna ilaihi raji un Ta zube Kasa ta fashe da wani irin kuka

    mai Kairfi.

    Abubakar ya duKa gabanta, “Kiyi a hankali, kinga dare ne, idan da kuma za ki dauki shawara da kin adana haWayen tun yanzu, don wata qila akwai ranar zubarsu”. Ya yunkura ya mike.

    Suhailat tai saurin riqo hannunsa, “Kar kai min haka Abbakar, don Allah don Annabi kada ka zamo sanadiyyar rugujewar farin,cikin rayuwata, ,don Allah Abbakar don Allah, wallahi ba zan‘iya kallon ka ‘da wata macc a duniya ba idan kace kai. min kishiya

    Abbakar mutUWa zanyi, wallahi mutuwa

    zanyi. Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un! Yau‘ ‘na shiga uku”. ‘

    ta hada kanta da hannunsa ta cigaba da rera kukanta mai ban tausayi, Abubakar ya ja wata nannauyar ajiyar zuciya kafin ya ce.

    “Me yasa kike dauka cewa isarki da tinkahon ki da zamantowar ki wata zai iya samar miki abinda kike so da arziqi k0 da

    tsiya? Me yasa kika dauka kudi zai iya samar miki duk abinda kike so a duniya? Me yasa kike zaton don ina qarkashin mahaifinki

    zan iya kwantawa ki takani yanda ranki yakeso?

    Kinyi kuskure Suhailat, zuciyar ‘ Abubakar tamkar dutse take, dutscn ma na ‘ niqa wanda k0 nakiya ba zata iya masa ba. ‘

    ‘Suhailat ina sonki son da ba zan iya misalta miki irinshi ba, a duniya babu abinda ‘zaki‘nema a wurina ki rasa, sai dai in in raina ne‘shima don ban iya cire shi daga jikina in bayar.ne Amma ke sai kike ganin kamar wata isarki ko da arziki yasa nake miki abninda nake yi.~ Kinyi kuskure Suhailat, dOn.

    har yau ba ai dukiyar da zata sa in yima mace bauta ba, kuma”

    “Kayi haquri don Allah Dear, Wallahi ba zan Kara ba. Ni dai don Allah kai min alkawarin ba zakai min kishiya ba, wallahi zuciyata ba zata iya daukar wannan tashin hahkalin ba”.Suhailat ta katse shi. .

    , , Abubakar ya danyi. jim yana jinjina girman lamarin,” Suhailat ta‘mike ta kwanta a jikinsa’, Cikin muryar kuka ta Ce. ‘

    “Ba don halina ba, don Allah Abbakar, ni kuma nai maka alKawarin zan zame maka . daya tamkar da dudu. Nai maka alkawarin babu abinda zaka nrma ka rasa na daga zamantakewar . aure da kyautatawa da soyayyah Ta lalubo hannunsa ta rike tana matsawa.

    “Kai nake saurare my Dcar”. Abubakar ya ja Wata ajiyar zuCiya mai

    qarfi kain yace.”Nai miki alkawari Suhailat”

    ta qara makalkale shi

    tana sumbatarshi ta k0 ina. “Na gode my Dear, Allah Ya saka da

    alkhairi”. Murmushi kawui yayi saboda nauyin

    jinjina girman alkawari da zuciyarshi tayi.

    Misalin qarfe tara na safe Rukayya da kuku suka kammala abin karyawa, sannan ita ’ ta dawo falon tana gyarawa, bayan ta gama gyaran ‘kicin din, Abubakar’ da Suhailat suka fito‘daga falo‘ suna ‘janye da akwatina, Rukayya ta sadda kanta tare da gaishe su cikin girmamawa. Abubakar ne . dai ya amsa banda

    Suhailat da ta juye idonsa ta watsa mata harara

    « Abubakar yaCe, ”Yauwa Rukayya, dama sallama zamuyi za muyi tafiya sai idan mun dawo. na sallami kuku saboda

    gidan yanzu ke kadai ce akwai kayan abinci sai ki rinqa dafa duk abinda kike so Sai har

    Allah Yai mana dawowa”.

    Ya zaro kudi masu yawa cikin aljihu ya ajiye mata

    “T0 sai Allah Yai mana dawowa”.

    Muryar Rukayya na rawa tace “Allah Ya kiyaye

    Ya amsa da, “amin”.

    Sannan suka fice

    . RuKayya ta raka Su da idanuwanta ‘wadanda suka ciko da hawaye, haka kawai takejin tana kewar su,‘ to me kenan?

    Ta ajiye tsintsiyar hannunta ta zauna saman hannun kujera tana kallon Rofar da suka fita ‘sharar da hata idar ba kenan ta lallaba ta miqeta nufi sashinta ta kwanta.

    ‘ Da yamma liqis Rukayya ta fIto falon ta ida shararta ta dazu, sannan Ia nufi kicin ta dora Indomic saboda yunwar da ta soma ji

    sama-sama ta rinka jiyo sallama. Ta dan

    tadan

    sauarara kadan, sallama ce kuma muryar mace.

    Rukayya ta ajiye wukar da take yanka albasa ta fito tana amsa sallamar. . “Lah Aunty. Maimuna, sunnu da zuwa”. . ’ Ta nufeta da murmushi a fuskarta, “Don Allah zauna ga kujera, bisimillah”. ‘ Haj. Maimuna ta zauna itama da fara’a ‘ a fuskarta ta ce. ‘ “Rukayya kenan, ya zaman kadaici‘. ’” Murmushi kawai tayi, Haj. Maimuna ta

    ce. “A’a ban gane ba, ‘sai. dariya ba magana?’Rukayya ta bar murmusawa kafin tace. ‘ “Alhamdulillahi”. _ Aunty Maimuna tace, “Haka nake so

    ki saki jikinki duk maganar da zanyi ki maido

    mani amsa, “To, bari na kawo miki ruwa

    ’ ‘Tace “A’a sha zaman ki. na hutasshe ki ‘Yar raihin wayo, kika’ce min kanwar Abubakar: ceke, ashe Shara min ita ku kai jiya. Ogana (mijina) yake-fada min cewa ke

    matarsa ce.ke Nayi miki murna Rukayya sosai,

    kin dace da miji kamar yanda shima nake masa murnar samun qaruwar iyali, Sai dai ~ kiyi hakuri mijinane yace nazo na danyi miki wasu ‘yan nasihohi wadanda zasu amfane mu gaba daya. Ina fata ba zaki damu ba shiga rayuwar ki da zanyi” _ , Kai tsaye Rukayya ta ce, “A’a ba komi Aunty”. Auty Mai‘muna ta ce “Okay, Rukayya kinyi makaranta kuwa‘? ‘ Ta danyi Jim kafin ta ce. “eh nayi (primary) a kauye

    Haj. Maimuna ta ce “Daga nan baki Kara ba?” “ ‘

    Tace Eh, Yaya Abbakar ya so kaini

    makarantar gaba kakata ta hana

    Tace-“Wayy0, Allah :sarki.. aidata sani da ta‘ barki kinci gaba don karatu yana da matukar muhimmanci ga rayuwar ‘ya’ya mata ’ ‘

    Yanzu Rukayya idan nace zan saki a makarantar mata kina so?”

    Tayi shiru tana wani dan nazari can anty

    Maimuna ta datse mata tunanin ta hanyar ‘fadar. . ‘ “Rukayya, shi ilmi; da kike ganinsa yana da matuqar muhimmanci, yin ilimin nan zai .taimakeki ya taimaki ‘ya’yan da zaki haifa.‘ Ta hanyar ilimin zaki koyi hanyoyin da ya kamata ki’ tarbiyyantar dasu, ta hanyar ilimin ne Zaki koyi yanda ya kamata ki kula da kanki da kuma maigidanki

    Makaranta ce wadda kungiyar kare haqqin‘ mata ta _budé don horar da irinku da ‘ karatun shekara guda, sai a baki kwalinki idan har kin maida hankali sai mu tura; babbar makarantar sakandire ta yan mata

    ya kika gani?

    Rukayya ta ce, “T0 dUk yanda yayan

    ya ce” ‘ Haj Maimuna ta ce, “Ture batun yaya

    mai sauki ne idan kekin amince, yanzu zan

    cikc miki (form), ni na riga na gama magana da shi, zai biya duk abinda aka kashe” Tace”To shi kenan, ba matsala” .

    ’ » Aunty Maimuna tai dariyar jin dadi, sannan ta bude jakarta ta Ciro (form) guda da biro ta cike mata, ta‘dauketa hoto da wayarta sannan tamike tana fadar.

    “To ni zan tafi, insha Allahu zuwa gobe zan _ . ‘ -‘ dawo”. Rukayya ta ce, “To Allah Ya kaimu”.

    ‘ Har wajen harabar gidan ta rakata sannan ta dawo, ta nufi kicin din ta Cigaba da girkinta, a zuciyarta dadi ne fal zata koma

    makaranta, k0 banza ta rage zaman kadaicin da take a gidan. ‘

    Washegari bayan sallar magarina Rukayya na zaune a falo tana kallo

    haji

    Malmuna ta shigo da sallama dadi ya kama Rukayya ta zabura cikin doki.

    “Sannu da zuwa Aunty, wallahi yanzu nake tunanin ki cikin raina”.

    Aunty Maimuna tai dariya, “Kuma ba zaki lya shiga ba?”

    Tai dariya saboda yanda ta watsa mats harara, ta ce

    “Ba haka bane Aunty“. ‘

    “To yaya ne?” Ta ce “Dama ina da niyyar shiga”.

    Aunty Maimuna ta zauna tana fadar, “To ai gani ni na‘shigo”. ‘

    Rukayya ta zauna ‘tana gaisheta, “Ina wuni Aunty” ‘

    “Lafiya lau Rukayya kin wuni lafiya‘. ’”

    Ta ce “Lafiya qalau”.

    Aunty Maimuna tace“A’a ko dai’ k0

    dai k0 dai?” Rukayya ta sa dariya tana fadar

    ko dai me Aunty ?”

    Ta ce KO dai tunanin mijin na nan na

    dawainiya dake?” Rukayya ta ce “Kai haba, Allah Ya sauwake

    ” “Da me?” . Aunty Maimuna ta fada cikin nuna

    alamun firgici Rukayya ta ce, “Yo Aunty sai kawai na

    kama tunanin namiji don Allah kema ba zaki

    min fada ba?” ‘ Aunty Maimuna ta ce “Ba zan miki ba

    Rukayya, .ai abu ne mai kyau ki nunawa mijinki kin damu dashi, ‘ki nuna masa ke baki ’ ma da lafiya tunda ya tafi ya barki kewarsa ta hana ki sukuni”. ‘ . ’ Rukayva ta fasa qara, “La’ilaha illallahu! Kai don Allah Aunty?” ‘ Haj. Maimuna ta Bata fuska kafin ta ce.

    “Ke dubcni nan Rukayya, kinga alamun wasa a idanuwana?”

    Ta girgiza kai alamar a’a.~Sannan Haj. Maimuna ta ci gaba da fadar.

    CHAPTER19

    To ba wasa nake miki ba, ya kamata ki fidda kanki daga cikin duhun jahilci, ki sani tuni Annabi ya faku. ‘

    Kin sani kin shigo cikin sahun manyan mata, wadanda suka dauki aure bautar Ubangiji, don haka yaki ne mai girma ya tunkaro ki ba wai dan Karami ba. D0n haka sai ki tanadi manyan makamai don tserar da

    rayuwar ki”. ‘ ‘

    Aunty Maimuna ta janyo jikanta ta zuge

    ‘ ta ciro mata wasu litattafai da abin rubutu tare

    da qaton hijab mai ruwan toka har Kasa da _ nikaf ta miqa mata ‘ ’ “Amshi, ga wannan na gama miki’ k0mai gobe idan Allah Ya kaimu qarfe goma na Safe zaki shirya direba zai zo ya danke ki ya kaiki makaranta.idan da abinda ya shige miki. ‘_ duhu kizo ki tambayeni in kOya miki. . ‘ Kowacce ra‘na da abinda za’a koya muku ranar Litinin za’a koya muku Turanci, ” ran’ar Talata Hausa da Lissafi, ranar Laraba

    ‘ za a koya hausa da lissafi ranar, Alhamis,

    za su koya muku yanda ake gyaran muhalli ranar Juma’a kuwa za’a koya muku yanda ake kwalliya, ranar Asabar kuma girki za su koya muku, Lahadi kuma su koya muku karatun lslamiyya da yanda ake kula da miji da yaran gida”.

    Rukayya tace to Aunty Allah Ya kaimu”.

    Aunty Maimuna ta dan tsareta da idanuwa kafin ‘ta ce

    “Wai Rukayya ba zaki kwance Wannan dankararren kitson dake‘ kanki ba? Dubi akaifanki yanda sukai baqiqiRin a ciki da dauda, kin san fa na miki magana tun ‘

    ‘ rannan, kar ki bari gobe inzo in same ki da su kinji na fada miki”.

    Yanda ta daure fuska ne tamkar ba ita bace sarkin zolaya da ban dariya ba yasa Rukayya amsawa a raunane

    Aunty Maimuna ta ciro rcza daga

    jakarta ta mika mata.

    “Amshi, ga rcza nan. Ke yanzu wani namijin k0 me zaki dafa ki bashi ai ba zai cishi ba. Dubi akaifunki, dube su don Allah“.

    Ta ja .tsaki ta mike ta suri jakarta tana fadar. ‘

    “Idan na koma Zan turo miki mai aiki ta kawo miki kayan da na bawa teta ta gyara miki, ki huta da yawo da rigar maza k0 duk Kaunar ce?” . ‘

    Ta fada sigar zolaya.

    Rukayya tai _murmushi ta girgiza kai * alamar a’a, Anty! Maimuna tace

    “A’a? Ba Kaunar bane Murmushi RuKayya tai bata ba ta amsa ‘

    ba Haj. Maimuna ta ce ‘ “A’ a k0 da naji. ni dai nasan qaunar nan

    , dai akwaita”. Dariya kawai tayi saboda’ ita halin

    matar na bata mamaki, shin. ita kuma k0 wace irin mace cc? Rayuwarta na bata sha’awa.

    w . w. . m.

    Ganin ta sake yasa Aunty Maimuna ta tafi, don dama ta dan razanata ne don kar taqi yin abinda tasa ta

    Ai k0 tana fita Rukayya ta bude rczar ta yanke akaifunanta tas, ta kankare su sukai Kalqal Sannan ta sa hannu ta kwance kai ta tafi (toilet) ta wanke shi da sabulu sosai, ta barshi ya bushe sannan ta shafe shi da mai, ta sharce sosai, sannan ta daure shi. Duk da gashin nata bai wani cika tsawo ba, to amma yana da sulBi sosai, gashi bakikkirin kamar wadda ta shafa masa baqin lalle. ‘

    Tana idar da . sallar ish‘a‘i ‘mai aikin ‘Aunty Maimuna ta kawo mata kaya cikin wata qaramar jaka, Rukayya ta amsa tana godiya ta zauna tsakar daki ta bubbude

    Kaya ne masu kyali, don kai da baka ‘sani ba sai ka, rantsc da Allah daga wurin dinki aka karBo su, sum kai kala ‘goma. Dadi ya gama Rukayya, itama ta samu kayan

    canjawa, don haka cikin farin. ciki ta kwanta.

    Washe gari ko garina wayewa ta watso ruwa ta zauna gaban madubi ta murza‘ mai da hoda, sannan ta dauko daya daga cikin kayan da anty maimuna ta kawo mata ta saka.wata Material mai fari da adon ja, ya hau jikinta ta dauki dankwalinsa , ta saka hijabinta, ta daura niqab din, ta sa takalmi sannan ta. dauki litattafanta.

    ‘ K0 karyawa bata tsaya yiba ta dauki hanya, ta fito. Maigadi ya rufe gidan, ta nufi gidan Aunty Maimuna. ,

    ‘ A can ta tsareta sai da tayi kalaci sannan dircba ya dauketa,_ har cikin makarantar ya. kaita kamar yanda Aunty Maimuna ta sanya shi, ya nemi Haj Rahma ya hadata da Rukayya sannan ya tafi da

    niyyar dasun tashi zai dawo ya daukcta.

    Wasa-wasa haka‘ Rukayya ta .soma

    ’ karatunta, sai ‘gashi har ta fara iya karatu da‘

    rubutu, Turanci ma dan wanda bai‘taka kara ya karya,_ba tana dan damalmalawa.

    Aunty Maimuna ma ta dage tana koya mata dan abinda bata gane ba.

    Wata uku da tafiyar Abubakar amma Rukayya har ta soma canzawa sai kace ba itaba, duk wannan duhun kan da Rauyancin nata ta rage shi, an zama’ yan makaranta

    Wata rana ta dawo daga makaranta da maraice ta sauka gidan Aunty Maimuna ta baje tana kallon kayan da aka kawo mata talla; lesissikane masu kyau da materials, sai _ lndian gaunt ‘ ‘kala-kala da jakunkuna da ‘ takalma na mata masu kudi. ~

    . Aunty Maimuna ta dauki jaka da takalmi kala biyar, sannan ta dauki less biyu, materals biyu,sai indian gaunt guda da wasu riga da Siket

    rukayya ta zauna tana yaba kyan kayan, Anty Maimuna tace “ke bazaki dauka bane? Bashi ne biya

    uku nasan Abubakar ba zai qi biya miki ba” . . ‘

    Rukayya ta cc, “Ah waceni da daura zani uwar miji na yawo xindir‘? Aunty bafa wani dasawa mukeda Yaya Abbakar din ba hasalima ya tsaneni don ko maganar kirki bamayi

    . . ‘ Haj. Maimuna ta saki baki kafin ta ce”Yanzu dama zaman doya da’manja kuke kenan? K0 da yake nasan dama hakan zata faru, amma ki share kawai, kina’son irin nawa sun miki?” ‘ Rukayya ta ce, “Sun min mana”. ~ ‘Ta ce”T0 Kyale shi akwai wata’ mai kawo mana atamfofi zan mata magana ta kawo miki masu kyau k0 kala goma ne ai mishi bill dolensa zai biya” rukayyah tace wallahi baki san haiinsa bane .Aunty Maimuna ta’ce, “Kyaleni dashi, ‘ .da Oga zan hada shi, har kudin dinkin sai ya hiya, don shago za ‘a kai dinkin”. Dadi ya kama Rukayya ta miqe tana

    murna.

    Anty Maimuna tace “Sai daifa matsala “daya Rukayya, dole da sai anbi dare an k0rbo baqin aljani, don wannan baqin fuskar taki . yayi yawa”. ‘ “ Rukayya ta ce “Bakin aijani kuma Aunty?” ‘ tace Eh mana ai wannan baqin fuskar taki daketa sheqi ai shi ne baqin aljanin dake damun da yawan ‘yan matan zamanin nan da irin qananun kurajen nan na fuskar ki, idan kin shirya zan ‘ baki magani”. . Rukayya ta dawo ta zauna da zumudinta tana fadar. ‘

    “Na shirya mana Aunty’, aikin me nake a gidan?”

    Aunty Maimuna tace ‘ai ni ban. shirya ba, baki ji an soma kiran sallah ba? Ki bari dai gobo: ki shigo da wuri ni kuma zan karantar dake’darussan maza ‘ wanda k0 shaidan bai’san dasuba”. ‘ _ Cikin zumudi Ruqayya ta ce”to shi

    kenan Aunty qarfe tara zanzo

    Aubty Maimuna ta ce “A’a, inama laifin Sha daya sannan na sallami mijina?“ Rukayya tace, “To shi kenan, Allah Ya

    kaimu”. _

    Ta amsa da, “Amin Sistcr

    Rukayya ta mike ta fice daga gidan ‘ tana kokarin shiga gidan nata taga mai keke napcp Shima ya’na Kokarin fakawa a kofar gidan nata, don haka ta dan tsaya taga waye?

    kakace ta fito tana kokarin bawa mai keken kudinsa, Rukayya ta fasa qarar murna ta ruga ta rungume Kaka tana ihun murna

    ‘ “Muhammadu dan Abdullahi! Sakammrni ja‘irar nan kar ki karya ni’kinji”.

    Rukayya ta saketa tana dariya, ta ce. “Wayyo Kaka ashe zakizo, baki manta dani ba?”‘

    Kaka ta ce, “Jika kenan, ina ni ina mantawa dake? Ai kina cikin raina, dake nake kwana dake nake tashi”.

    Rukayya. tace, ,”Wayyo, nima kina cikin raina Kaka”. ‘

    Ta dubi mai keke napep din ‘Malam nawa ne kudin ka?”

    “Dari . ne Rukayya ta zaro dari cikin jakar makarantarta ta mika mashi, sannan ta kama hannun Kaka

    suka nufi cikin gidan ‘ A falonta ta sauketa cikin doki tace

    “zauna nan kaka, me zan dafa miki?”

    Kaka ta ce, “Karki ‘sakc ki wahalar da kanki Jika, a qoshe nake. Zuwa nai dama in ganki, kuma na ganki hankalina ya kwanta”. Rukayya ta ce “Ai k0 Kaka dole ne in dora , girki yanzun nan, dama muna da sauran. ,naman kaza da dankali, bari inyi sauri in hada -, miki (French soup) da tuwon semovita minti kadan”

    ‘ Kaka ta ce, “‘Yar nan yanZu nan birni har wani tuwon sama ake? Kai indai mutum yana duniya ‘ bai gama kallo ba”, Rukayya tasa dariya kafin tace, “Ba tuWon sama nace ba Kaka, tuwon scmonvita fa na

    Ce.

    Kaka tace, “To shi kuma wani abin ne

    haka?” Rukayya tace, “Tuwo ne dai Kaka, amma da gari dan kanti ake yinsa, bari in miki kici kiji”. » Kaka ta ce, “A’a hanzana ki min ‘yar nan tunda naji kin ambaci nama”. Rukayya ta sa dariya ta mike ta nufi ‘kicin, mintina Kalilan ta gama .hada mata tuwon da miyar sannan ta gasa mata ‘yar Sauran hantar da ta rage, ta hada mata ita da kayan lambu, ta dauki komi ta kai mata, ta hado mata robar ruwa da fresh milk guda, da lermon . Duk Aunty Maimuna ce ta aiko mata dasu jiya. Kaka ta xauna suna Ci suna hirar yaushr gamo, kaka Sai zuba santi take suna zabgar .dariya. Sai da suka gama cin abincin sukai

    sallah sannan suka dasa wata hirar, Kaka kira take. ‘ ‘

    “Jika ashe dama za ki qiba? Ai ni ban taBa tunanin za ki qiba Ba. Na rantse da Allah .

    kina jin dadinki, yanzu sai yaushe masu gidan zasu dawo? Don yaje min sallama, Ya maqare min kicin da uwayen kayan abinci sai kace ya ganni da yunwa”. * Rukayya ta ce “Kuma kina iya yin ‘ girkin Kaka?” , ta ce “Ni fa Lami ya dauko min ‘yar gidan Malam Hadi, ita ke min girkin, kin san ta dawo gida zawarci”.’ Rukayya ta ce “Allah Sarki baiwar Allah; har yanzu babansu yana nan kenan?” ‘ Kaka ta ce “Yana nan”. ‘ Kaka ta mike ta Belle zani cikin dan tOfintA lalita ta ciro wasu kulle-kulle ta miqawa Rukayya tana fadar. * “KarBi wannan Jika, da zan taho na ‘ biya ta wurin Malam Zakiru na karBo miki. ‘ Wannan hayaki ne na sammu, wannan kuma aniya makomiya ce da karya tambaya da ruwan bakin wuta ake shansa. Wannan kuma

    maganin mu ne na tsaffi na biya na tsinko

    hehehe su kaka manya

    jama,a suwaye sukai missing din kaka to yau ga kaka har gida lol

    CHAPTER20

    A SHA KARATU lfy

    miki, ki shanya ya bushe ki daka ya zama gari, ki tankade, ki dinga sha da madara ake sha”. RuKayya tayi murmushi, “Na gode ’Kwarai Kaka”. . i ‘

    Tace, .”Ba komi Jika, yiwa kaine”.

    Hira suka sha sosai, basu suka iya bacci ba sai da dare ya tsala sosai sannan bacci ya dauke su

    ‘ ‘ Kaka ta ga tattali wurin RuKayya, hatta ‘anty Maimuna da taji Kaka tazo kullum sai ta aiko’mata da abinci kala-kala. Sai da Kaka, ‘ta kwana uku sannan ta ce zata koma . ~RuKayya tai juyin duniyar nan ta Kara kwana taKi wai idan duniya ta samu labari sai a ‘ zageta. . ‘

    RuKayya ta bata’kudin da Abubakar ya bata da zai tafi dubu goma ceta bawa’ Kaka, da Kyar ta samu ta‘karBi rabi, suma sai ‘da ta dage da gaske Aunty Maimuna ma tsaraba ta hadawa Kaka sosai a gaskiiya matar tana da mutunci ba wai dan kadan ba;

    . Karfe hudu ‘na yamma Rukayya ta dawo daga rakiyar Kaka, kai tsaye gidan Aunty Maimuna ta Sauka, ta ,samu itama ta dawo daga unguwa.

    Rukayya ta zauna tana fadar, “Wannan

    kayan kuma fa aunty? Unguwa kika je?” Anty Maimuna tai dariya, kafin ta ce. “Yara najewa visiting (ziyara)”. RuKayya ta ce,”Wai yara kuma Aunty?” ‘ Sai da ta sake yin dariya kafin ta nuna mata qaton hoton dake falon, ta ce.

    ‘ “Gasu, Ammar da Saudiyya, Hassana da Husaina”. ‘

    Rukayya tace, Ban gane ba Aunty wai dama wadannan manyan ‘ya’ yan naki ne?” Tai dariya, “Nawa ne Rukayya, Ammar ne babba ya gama (secondary school), yana qasar Saudi Arabia zai hada (degree) dinSa,

    sai Saudiyya da Hassana da Husaina su kuma

    suna «(secondary school). Saudiyya na aji ‘ hudu .Hassana da Husaina aji uku, su ne najewa visiting”. .

    Rukayya ta ce “Ikon Allah, amma wallahi babu wanda zai kalle ki ya ce kin ajiyevkamar Hassana, ni na dauka ma: baki taBa haihuwa ba”

    Haj. Maimuna ta sa dariya tana fadar, “Kai Rukayya, banda sharri”.

    Ta ce, “Wallahi Aunty da gaske”. Ta ce “To na yarda. Yau dai ya kamata mu fara , darasinmu don nasan gobe za ki koma makaranta k0?” _ Rukayya ta ce “‘Wallahi kuwa Aunty, , abinda ke cikin zuciyata kenan”. Aunty Maimuna tai murmushi kafin ta cc. ‘ ‘ ‘ ‘Uhm,!‘ Mata, kenan, ku dai haka Allah Ya yiku, kuna nan kun kasa kunne, Kiris ku ‘ke jira ku dauke kudai ku gwara kawunan

    mazaje‘ Allah Ya shirye ku mata”:

    _ Rukayya ta sa dariya tana fadar, “Kai Allah Ya bar mana ke Aunty-“. Itama dariyar tayi, kafin ta ce

    “Amin ‘yar nan. Duk abinda zan fada miki Rukayya ki daukc shi ki ajiye shi kusa da. zuciyar ki, ki aiki dashi don shi ne zai taimake ki tun daga. duniya‘ har lahira.

    Rukayya, da farko ya. kamata’ na fara da ‘ abinda zai gyara miki fuskar taki ta. zama (very clear) tayi (smaoth)ne D0n haka da, farko ki nemi: ‘

    lol frnds zamu tsallake nan don ba tallan magani mukeba so lets go A,I,S na tare daku

    _ Rukayya idan na ce zan shiga ‘zayyano miki abubuwan nan saimu wuni ba a gama ba, ._d0n haka yanzu abu guda zan tunasar maki Rukayya, saboda nasan duk abinda zan fada miki makaranta sun fada muku, sai dai wanda suké jin nauyi da kunya, don haka ni ma nan zan sanar miki.

    Rukayya a rayuwar auratayya ana son ki Zamo tantiriyar’ yar iska amma a wurin mijinki

    kadai Sai kin Cire kunya idan har kina. son mallakar mijinki kin gane ai‘?” . .

    Murmushi kawai tayi bata tanka Aunty Ma’imuna ta cigaba. tace

    “Uhm! Ai dama nasan ba ganewa zakiyi ba Rukayya, sai nai miki practically

    Ta mike tana gwada mallta yanda zata yi, daidai da kwanciyar auren sai da ta nuna mata yanda yakamata tayi,tun Rukayya na jin kunyar Wasu abubuwan idan ta fada har ta gaji ta‘daina, saboda babu alamar wasa a fuskar ‘Aunty Maimuna. Idan ma tai‘ abin dariya ita bata yi,-idan Rukayya na daria sai ta kara hade fuska tana fadar. ‘ Meye kuma na dari Meye abin dariya anan?” -Don haka dole Rukayya ta nutsu ta

    rinqa gimtse duk wata daria’har aka gama,

    sannan Aunty Maimuna ta ce. To aje ai sallah, gobe sai adasa”;

    _ , Haka Rukayya ta tashi cike da nauyi a jikinta.

    ‘Wasa wasa kullum sai ,sun zauna abin ya zame . masu kamar wajibi data tashi makaranta gidan~ zata sauka. Kuma da alamun karatunna anty yana shigar Rukayyar don da , kanta‘ ta’ cewa Aunty ‘ ‘ Maimuna taiWa abubakar magana ya turo da. kudi a hada mata mayuka da sabulan gyaran jiki masu dan haskawa.

    Aunty Maimuna tai dariya sosai kafin ta ce; ‘ . uhm”Ashe dalibar tawa tana gane karatun?” Dariya kawai Rukayya tayi don ita ba ma ‘don‘ ‘Abubakar din ba, saboda ‘yan makarantar su,‘

    . don akwai wayayyune har’gasar kwalliya ake ‘

    Cikin lokaci qankani Rukayya tacanza, ta zama ‘wata daban kamar ba ita ba, bakin nan ‘ nata ya disaShe ~ ta . zama wata’ (chocolate’ colour), baqinta ya’zama mai baske, irin wanda’ “ k0 farar. fata na sha‘awarsa. Gashin kannan nata sumul ya samu gyra, ya. ‘qara‘baqi da. sulBi, yana ta faman daukar ido Kurajen nan da sukai mata caba caba a fuska duk basu ‘ sun bace : babu k0 alamar tabbansu

    fuskar tai gWanin kyau

    Ni kaina ban san Rukayya kyakayawa . bace sai yanzu da gayu ya ratsa ta, ta. goge ta zama wata daban. Ashe k0 mummuna ya samu . gyara kyau yake? lol

    -” Dama Hausawa sunce baqo yafi dan gari lalata . To ‘. kuwa na yarda,don Rukayya a yanxu kuwa‘cewa Aunty Maimuna zatai Kauce nan ban wuri don ‘kwalliya da tsafta har na banza yi take yi Don ‘haka Aunty Maimuna ta yanke shawarar bude

    ’ wurin (make up) da gyaran gashi {saloon}

    Lokaci nata tafiya Rukayya ta kammala makarantar ta, amshi (result) dinta. ta kuma samu result mai kyau don haka Aunty Maimuna ta sama mata gurbin karatu a makarantar mata jeka dawo (Day) W,I,C

    . Hankalin rukayyah a kwance karantunta kawai take kuma tana ganewa sosai don a yanxu saita rubuta letter da turanci

    Bacin tafiyar Kaka ta sake dawowa, amma a wannan karon kwananta daya ta koma, shima da kyar ta yarda ta kwana.

    Rukayya bata jima ,da fara zuwa W.I.C ba don k0 shekara bata hada“ ba suka zana jarabawar J.S.S.C.E. Jarrabawar‘ na filowa.ts shiga ss a lokacin Abubakar shckararsu daya da ‘ wata ‘ bakwai ‘ da ‘ tafiya. Rukayya ‘yan makaranta, qarfe biyu da mintuna mai adaidaita sahu ya sauketa a qofargidan, ta zaro Naira hamsin ta bashi,sannan ta ‘ nufi gidanta. ’

    Tana shiga ta nufi (toilet) ta Watso ruwa’ ta fito ta zauna gaban madubi. Kwalliya tayi sosai, gashin kan nan tai masa ,wata kanannada sannan ta ciro wasu riga da siket ta saka, ta yafa mayafinsu ta nufi falo. Kai tsaye (dinning) ta nufa, ta zauna ta qarasa cinye sauran ‘(brcak) din safenta, sannan ta mike ta fice daga gidan

    ‘ gidan Aunty Maimuna ta nufa, falo ta {sameta rike da mayafi tana shirya wasu kaya

    . cikin jaka, tana ganin Rukayya ta ce

    “Yauwa. shi kenan dama gidanki zan

    shiga“. . rukayya ta zauna tana fadar, “Allah

    Yasa dai lafiya”. Aunty Maimuna tace “Babba ma ,don

    -sai kin bani tukuici zan fada Rukayya tai dariya tana fadar, “Oho!

    Aunty ki share kawai, idan naje (school) gobe Zan miki tsarabar katin waya”. *Ta ce, “Na nawa?” ‘

    Tace ,”ina laifin na (four hundrcd) Aunty?”

    Ta ce “A gaskiya ba zan iya fada ba in har katin (four hundrcd) ne

    Rukayya tace ‘ “Kai Aunty, na (five humh fa?” Tace”Uhm (is okay) na yi maleji tunda .

    tuxuruwa ceke ba kayan lol Uhm ‘Yarinya albishirinki?” .

    Tace “Goro share kawai, gobe war haka zaki

    amarce don ‘ angonki na kan hanya”. Rukayya ta yamutsa fuska,”Kai Aunty ni

    wallahi. dana dauka wani abinne mai muhimmanci Allah bakici kati ba ” Anty Maimuna ta zaro id0 waje. “Wannan ba abin farin ciki bane Mijin naki zai dawo daga tafiyar daya share . , fiye da shekara. da rabi? To sai ki fada meye abin murna idan har wannan ba, abin murna bane?” Rukayya ta koma ta jingina, jikin kujera tana

    fadar. ‘ “Aunty Maimuna kenan, ke kanki kinfi

    kowa sanin zaman da nake da Abubakar, kinfi koWa sanin bafa ’kona yakeba. Ni tafiyar su . tafi komi yi min dadi wallahi. Aunty Maimuna ta Ce “Kina maganar” wancan lokacin ne, ai’ Iokacin da kike ’~ Rukayyar ki amma yanzu Rukayyar dana sani ada ba ita ce zai dawo ya iske a yanxu ba. rukayyar yanzu ta hada duk wata haduwa da wayewar da’ yan matan birni ke taqama da ita Ina mai tabbatar miki a yanzu Abuhakar ba zai iya juya miki baya ba don ba namijin ‘ zai iya wannan jarumtar. don haka idan har kin

    ’ idan har kikai amfani da shawarwarin dana baki wallahi

    sai kin ja wa Abubakar aji har kin masa yanga Dama. nuna masa za ki baki ma san zai dawo ba goben”. Tajanyo jakar kusa da ita ta miqa mata. “Ga wannan kayayyakin dana harhada

    ‘ miki‘ne,‘ akwai hadin hade haden dana miki da ‘ruwan turare, ‘ idan zaki kwanya ki yayyafa a jikinki ki kwanta _

    dashi,’idan gari ya waye ki, hada ruwan dumi kiyi wanka, sannan’, ki dauki wannan. ruwan turaren‘

    ki wanke jikinki dashi sai kiyi kwalliyar ki.

    Akwai less yana nan na amso’miki dinki

    ‘wurin tela, ‘shi zaki’saka, akwai takalmi ‘da

    sarka da dan kunne da abin hannu duk na less . dinne, sai ki saka. Don haka yanzu zaki tashi muje a miki (saloon) dilka, sannan a zana miki lalle

    Rukaya ta amsa da “To Aunty”. Haj Maimuna ta dauki mukullin mota

    ‘ Suka fice, basu suka dawo gidan ba sai bayan

    sallar magaruba, kai tsaye kowa’ya’ wuce gidansa. ‘ ‘

    Rukayya na’idar da sallar isha’i ta shiga’ gyaran gidan, saboda Aunty Maimuna‘ ta fada mata zuwan safe za suyi, don cikin dare za su taso. ‘ Karfe . goma na safe ta gama komi

    sannan, ,ta cirekayan jikinta ta shafa hadin lalle mai ruwan turare sannan ta kwanta. , Da asuba tana farkawa ta nufi (toilet) tai wanka, ta Kara wanke jikinta da ruwan turare, sannan ta fito ta shafa (lotion) mai laushi a jikinta. Ita kanta tayi mamakin hasken da fatar jikinta tayi Kwalliya tayi sosai irin wadda akewa ‘amaren yanzu, hatta gashin kanta sai da ta. ‘gyara shi, ta daurc, ta matsa mashi acUci maza

    saboda babu abin. lol

    _ Tana gamawa ta mike ta CirO kayanta, less ne fari sosai, an masa adon ja mai haske,. sai digo-digon bakaqin‘ duwatsun dinkin riga da siket.din Sun bala’in zaunawa a jiki’nta, tamkar a jikintra ‘aka dinka su; Ta kafa daurin kallabi kamar an nada .rawani, sannan ta Saka sarka da

    dankunne da abin hannu duk jajaye sun hau fatar jikinta wadda ta sha dilka da kurkur, ta zo tai lalle kuma.

    Takalminta ja masu tsini ne ta saka, ita kanta ta jima tana kallon kanta a madubi.

    “So beautiful” Ta fada tana murmushi. . Ta daga kai ta dubi agogo, qarfe bakwai

    da mintina, don haka ta dauki turaren’wuta ta

    fita tana‘turare falon har zuwa hanyar shigowa.

    Das! Das’!! Gabanta ya fadi jin tsayawar

    motar da tayi a harabar gidan. _ Tai saurin nufar taga ta bude labule, su din ne. Sun Kara wani haske da sheqi, har wata

    ‘ ‘yar qiba sukai. Shi yana sanye cikin shigar

    (suit) baka, Suhailat tana sanye da baqar lifaya.

    _. tai mata irin nadin nan da lndiyawa keyi. tayi

    kyau kamar wata baturiya

    A take wani tsoro ya dirarwa Rukayya “da faduWar gaba mai tsanani, anya kuwa zata iya takara da wannan mai kama da aljanar

    saboda kyau? .

    taja numfashi mai qarfi lokacin da taga suna nufo cikin gidan

    shin in koma ko in tsaya ta tambayi kanta to amman idan na karaya tun yanxu bansan irin hukuncin da anty maimuna zata dauka a kaina ba

    Ta bawa kanta amsa.

    Kafin ta gama tunane tunanen da take taji an murda hannun kofa alamar za‘ a shigo gabanta ya hau wata irin rugurguza, tai mutuwar tsaye a gurin. , , Ni kaina dai tSayaWa nayi da typing ’ina jiran su shigo inga yanda zata’ al kaya. Shin wace ce ba wacece ba? .

    -. Cikin su kuma wace ce zata zama

    .Zakaran’ gwajin dafin zuciyar Abubakar? ‘

    Shin Suhaiiat din ce ko Rukayya”

    wace ce zata mallaki zuciyar‘ namijin maza Abubakar? ‘

    Shin yana. dAsawa da canjin da rukayyah ta samu k0 gwaleta yake?

    T0 idan ma ya dasa ina matsayin alkawarin da ya daukarwa Suhailat akan ba Zai taBa yi mata kishiya ba? Shin ita Suhailat din zata ma yarda ta zauna da Rukayya k0 , kuwa? . ‘ ‘ ’ ‘ Dukkah amsoshin ku na qunshe

    a ciki

    RIKON KAKA BOOK3

    CHAPTER21

    gabanta ya hau wata irin rugurguza tamkar ta‘ fasa kirjinta ya fito mutuwar tsaye tayi daidai sanda suke shigowa. . ‘ Suna sarke da hannun juna suka shigo falon, lokaci daya idanuwansu suka sauka a kan Rukayya wadda ta hau makyar-kyatar murya wurin furta. ‘ ”Sas…san..nunku da… da zuwa”Dukkansu suka qureta da idanuwa, babu wanda yai nasarar samun amsa mata abinda ya Kara tarwatsa mata zuciya, bata san lokacin da kyarma ta kamata ba, sai. dai taji kaskon da ‘ take turaren wutar yana qokarin kufce mata daga hannu. , Ta sadda idanuwanta tana kallon tiles cike da firgici, don haka bata san wuccwar su ba, sai dai tana jin qarar takun wucewar su. Don haka‘ ta dago kanta da niyyar ta koma sashinta. karaf sukai ido hudu da Abubakar Wanda ke tafiya yana:~ Wai-wayenta. Hasken idanuwansa suka‘ soki kwayar idanuwanta tamkar kibiya, tai sauri ta dauke idanuwanta

    ‘da wanna _tai cikin’ falonta har tana dubsa tuntube da qafa

    ‘ Tana shiga falon nata ta fada saman gadonta tai rub da ciki ta makalkale filo, wani irin ‘farin ciki ne da nishadi ke shigarta wanda bata taba jiba, wai Yaya Abubakar din neya koma haka? ‘tamkar wani bakin bature gaba daya ya ida cunjawa, lailai kuwa zai zame mata abin alfahari idan har Abubakar ya dauketa matsayin mata. . _

    ta lumshe idanuwanta tana fasalta’ qirar

    jikinshi bata san yanda akai ba ta tsinci xuciyarta da yaba lafiyayyen kirjinshi tare da . ayyanawa lokacin da zai rungumeta a cikinshi Dariya ta kufce mata tasa tafukan

    hannuwanta ta rufe fuskarta tana murmushi Ni

    ‘ ‘kuwa nace “Lallai abin nayi ne hmm” ta rinka juyi akan gadi tsawon lokaci ‘kafin ta zaburata mike don Samawa matafiyan abinda zasu -_ci, ta fice. Babu kowa a falon dun haka ta wuce‘ kicin din kai tsaye, tai tsaye a. kicin din tana ‘tunanin abinda zata Shiryawa mijin nata don ta

    burge shi. Tun gida can ta sanshi da son alala da qosan wake.

    ‘ Store ta nufa tasa roba ta debo wake ta dawo ta surfa shi da kanta ta wanke shi sosai. ta fitar da dusar, sannan ta zuba a‘ (blender) ta markada shi da sauri.

    Tana gamawa ta raba qullunta gida biyu, kashi na farko na kosai ne, shi ne ta jajjagawa attarugu ta zuba, ta yayyanka albasa mitsimitsi, ta zuba ta fasa kwanta guda takwas ta zuba a ciki, ta sa magi, gishiri da curry. Ta buga kullun sosai sannan ta zuba ruwan mai a kaskon suya ta ‘soya wannan qosan ta zuba a kula. ‘ Sannan ta dauko daya Kullun ta jajjaga mashi attarugu mai yawa ta zuba, ta yanka albasa’tana. mai ‘yawa ta zuba. Sannan ta koma ta dauko danyen kifinta ta tafasa shi sannan ta zare qayar ta mashi sala-sala ta zuba a cikin kullun alalan, ta dauko dafaffen kwanta guda goma ta raba kwan gida

    biyu tana sakawa a cikin kullun.

    Ta dauko dafaffiyar hanta ta wadda ta dafa ta yayyanka qanana ta zuba a cikin qullun, ta dauko kabejinta da ‘karas ta yayyanka ta ‘zuba a ciki. “ta’ saka maggi, gishiri, curry da thyme ta juya’ sosai sannan ta zubamanja da man gyada ta Kara juyawa, sannan ta kukkulla a fararen ledoji ta.saka a tukunya ta zuba ruwa ta dora akan Wuta:

    sannan ta koma ta dauko sauran dankalin turawanda ya rage mata ta wanke shi’ ta feraye . sannan ta rinka raba shi gida biyu.

    ‘. Tana gamawa ta ‘debo kayan miya ta jajjaga, ta dauko tukunya ta dauraye ta dora akan wuta, ta kawo man ‘gyada rabin ludayi ta zuba, ta dauko albasarta

    lets go frnds ba koyon abinci mukaxo yiba am sorry

    Ta kammala tsab, sannan ta soma shirya

    su cikin qaton faranti, taji motsin fitowar’su a falon. gabanta ya dan fadi kadan ta dai dake ta dauko farantin ta fito. Bata dubi inda suke ba sai da ta jajjera .

    kayan saman tebirin bin abincin, sannan ta dubi inda take jiyo dumin su, gabanta ya fadi ras’! ~rassl! Lokacin, da sukai ido hudu da shi a yanzu, ya canja kayan jikinshi zuwa kayan ‘shan iska

    ‘ fara tas irin na turawa. ita kuwa gimbiyar

    dogon wandon jeans ne a jikinta baki, sai jar

    shirt mai yankakken hannu. Rukayya ta sadda idanuwanta a qasa

    muryarta a raunane tace

    “ga abin karyawa nan na gama”.

    “Sannunki, mun gode” .

    Abinda taji ya fada kenan a sanyaye kafin sautin Suhailat ya karade falon.

    “Waye zai ci ne Dcar‘? Ba dai Suhailat ba, sai dai k0 kai…

    “To wa kika ji yace dama kici‘?”

    Ya katseta.

    Da mamakin Rukayya sai taji ta ja mashi tsaki, abinda yasa Rukayyar dago kai da sauri ‘ tana kallon su. kenan

    Mikewa taga Suhailat din tayi daga gefenshi ta zira flat shoe dinta dake kan carpet tai wuce warta tare .da balbale Rukayya da

    _ harara, tai gaba. Abinta Rukayya ta rakata da Idanuwa shi kuwa bai sake kallonta ba ya “mike Ya nufi wurin dinning din da ta shirya abincin akai yana fadar

    “Bari naga me aka shirya mana”.

    Rukayya dai ta kasa motsawa daga inda take har sai da ya zauna ya ja kayan abincin yana duddubawa, wani irin razanannen kamshi ya doki hancinshi, ya dago da sauri yana kallon inda take tare da fadar.

    “Kinyi tsaye k0 kema ba zaki karya

    bane?”

    Da sauri ta kada mashi idanuwa alamar a’a, ba wai wani salo bane yasa ta yin hakanba illa ‘ nauyin da bakinta yai Shi kuWa zuba mata mayatattun idanuwansa ya yi kallonta yake yi tamkar ba Rukayyar da ya sani ba, ganinta yake tamkar wata ta daban Ce aka musanyo mashi ba wadda ya sani ba. Don a‘ ‘ farkon shigowar su k0 kadan bai ganeta ba, don ya yi zaton wata bakuwa ce, sai da tayi magana ya gane muryarta.

    ‘ K0 da wasa bai taba tunanin Rukayya zata zama haka ba,har a yanzu bai daina tantama akanta ba.

    Wani abu yai mashi tsaye a zuciya ganin ta juya ta tafi yasa Shi saurin furta..

    . “Ina kuma za kije? Ba zaki (saving) dina _ ba?” ‘ . ‘ ‘ Bata ce Kala ba ta juyo ta dawo ba tare da ta bari sun hada ido ba ta zuzzuba mashi komi idanuwanshi na kanta har ta gama, bata jira abinda zai ceba ta juya tai ‘gaba abinta.

    ‘ ‘, Ya bi Rugunta da kallo karo na farko da ya kalli sigar data data kusa kidimar daShi tare da sanya Shi suman_wucin gadi, ya dafe kanshi lokacin da’ ta Bacewa ganinshi.’Ya rasa abinda ke damunshi, idanunshi suka kada sukai . jajjawur. Da kyar ya samu ya lallashi zuciyarshi . ya ci abincin.

    Ai kuWa ba kadan yaci ba, don shi da kanshi sai da yai mamakin irin abincin da yaci, to yauahe yarinyar nan ta iya wannan girkin haka? Lallai akwai wani Boyayyen al’amari dake shirin faruwa nan ba da Jimawa ba.

    Ya rasa abinda ke damunshi, shi dai ya sani tunda ya tafi tausayin yarinyar ya tsaya mashi a zuciya har bai iya bacci ba tare da ya kira Hajiya Maimuna ba yaji yanda Rukayyar ta wuni,ba to amma yanzu da ya dawo

    sai yakc jin abin yana neman ya rikide ya zama‘ wani muhimmin al,amari lallai dole ya kula, inba haka ba zata tono wuqar yankata

    Rukayya ‘ _kuwa tunda . ta koma Bangarenta ta kunshe a daki ta kasa fitowa, .‘ duk rawar kan da take a wurin Aunty Maimuna ‘na wurin koyin lakanin mallakar maza amma kallon da Abubakar yake kafeta dashi shi kadai ya firgitar da ita, ya hanata sukuni. ‘ ‘Tana‘so ta fito amma tana gudun su bade, bata so suna haduwa kallon da yake mata yana firgitar da ita har taji tana ncman sukurkucewa, duk wata tsika ta jikinta sai ta tashi. Sabon yanayi ne takc ji a jikinta wanda bata jiba karo na farko kenan a rayuwarta da ta soma jin tana sha’awar su kasance a tare, to amma yaushc? Ta yaya‘? Dukkan wadannan tambayoyinne wadanda bata da amsar su ke addabarta har bacci Barawo ya lallabo ya sureta ba tare data saniba

    ba ita ta farka ba sai qarfe biyu dan yan mintina

    Ta zabura a hanzarce ta nufi (toilet) ta dauro alwala tayi sallar

    akan sallayar tana addu‘a Abbakar ya dago labulen falon ya tsaya daga bakin kofa yana kallonta har ta shafa addu’ar ta mike. Tana juyowa sukai ido hudu bata san lokacin da bakinta ya soma gayar da shi ba. Sai da ya fadada bakinshi da murmushi kafin ya amsa mata idonshi na akanta, ya ce. “Kin qosa da baqin naki kenan?” Muryarta a sanyaye tace, “Da nai me?” ‘ Ya ce, “To ba gashi kin hana su abincin ‘rana ba bayan ~ kin basu na safe”. Rukayya ta dayi wani takaitaccen murmushi ~kafin ta ce. . , “Bacci ne ya dauke ni, yanzu zan je inyi”, Tana maganar tana linke hijabin da tai sallar dashi Yana tsaye yana kallonta har ta nufo shi

    a_ tunaninta zai kauce ya bata hanya ta wuce.

    .amma sai taga bai da niyyar matsawa don haka taja‘ ta tsaya dan gab dashi tana fadin.

    2pages is damages am sorry plz

    jera akan dinning table ta nufi sashinta ta dauko hijabi ta saka ta fito tabar gidan

    ’ Kai tsaye gidan Hajiya Maimuna ta nufa . tai sa a kuwa bata je wurin aiki ba, tana zaune a. falo tana jera lemuka da ruwan roba a cikin firij, tana ganin Rukayya ta mike daga durkuson da tayi tana kallon Rukayya.

    “Ke kuma me ya fito dake yau ke da miji ya dawo amarci yau sabo?” ‘

    .Rukayya ta zauna saman hannun kujera jikinta a sanyaye tana kallon Aunty Maimuna tace

    “Na gaji da gadin gidan haka nan Aunty, * Ya Abbakar ba zai taBa sona ba k0da kuwa Balarabiya zan koma don kyau’

    Hajiya Maimuna tace”inji wa‘? Haba Rukayya, kada ki karaya tun yanzu mana duka yaushe daren ya yi balle garin ya waye?” ‘

    Ta raBa ta zauna akan kujerar ta dafo

    Rukayya tana fadar . Meya faru? Me yai miki kuma daga

    dawowar “ sa?

    Zuciyar Rukayya ta Kara karyewa, cikin raunanniyar murya ta soma fadar.

    “Aunty tunda ya dawo bai shigo inda nake ba, da zai kirani inyi mashi girki ma daga baKin kofa ya tsaya, Aunty na gaji ba zan iya ba, kaUye kawai zan koma”.

    Hajiya Maimuna ta ce “Saboda wauta? Ke yazu k0 wani ya baki shawarar yin hakan na zata ba zaki dauka ba”.

    Taja numfashi kafin ta cigaba da fadar. “Dole sai .kinyi hakuri Rukayya, shi mai ‘ hakuri yana tare da nasara. ‘Abinda nake so yanzu shi ne da kinji motsin sun fito falo ki ,sauri ki gyara kanki, kema ki fito ki soma .share-share da goge-goge a falon. ‘Sannan ki cire tsoronsa, ki rinka yi mashi magana da’ yar xolayar sa cikin shagWaBa k0 da shi bai miki magana ba ke ki masa.

    Sannan ki cire tsoron Suhailat ‘daga zuciyar ki,~ ki daina shakkarta, sannan ki rinka qokari ki cire shakka da tsoro k0 da sau biyu_a rana kiyi yanda zaki jikinku ya hadu”.

    HMMM LOL

    RIKON KAKA

    CHAPTER22

    Rukayya ta waro ido waje tare da toshe baki cikin

    matuqar firgici Hajiya Maimuna ta ‘harareta. _‘

    “Meye wani abin zaro ido anan? Da

    Allah ba wai cewa nayi kije ki rungume shi ba, a‘a

    k0 dai ki fadi masa da zummar baki sani ba, k0

    kuma ‘dai ta wasu hanyoyin. Ki fara_ ‘gwada

    wannan din tukunna; -duk_rintsi kuma . kada ki

    yarda ki zauna, babu~ kamshi jiddin walahairan,

    ki zamo cikin ; kamshi da…”. Rukayya ta katse ta

    da niyyar yin magana, Aunty Maimuna ta tsayar

    da’ ita ta hanyar fadar. ~. “Kada kice komi, ke

    dai kiyi yanda nace Tashima ki koma kada ya

    lura kin fito’.

    Ba yanda Rukayya ta iya haka ta dawo gidan ba

    don zuciyarta ta gamsu _da bayanin Hajiya

    Maimuna ba sai don ba yanda ta iya, tai ‘ sa’a

    kuwa: babu kowa a falon don haka tai .

    wucewarta dakinta tai kwanciyarta zuciyarla ‘

    cike da qunci bata fito ta dora girkin dareba sai

    bayan’ sallar magaruba lokacin da taji .

    shigowarsa ya dawo daga salla masallaci.

    , Ta Zira takalminta mai madaidaicin tsini ta fito,

    ai kuwa tai sa’a suna baje cikin falo shi da ‘yar

    mulkin matarsa, dukkansu suka rakata da

    idanuwa

    ‘ Sanye take da riga da :zani na sabuwar

    atamfarta super exculisive wadda aka matse ‘

    akaiwa lafiyayyen riga da siket wanda suka zauna

    mata mata a jikinta,

    “Me kake kallo‘?”

    Muryar Suhaiiat ta katse Abubakar yai saurin

    maido hankalinshi’ da tunaninshi a

    wurinta, ya dan soshi Keya alamun rashin

    ’ gaskiya kafin ya ce.

    “Me kika ‘gani?“ Suhailat ta watsa mashi harara ‘

    “Ban gane wannan tambayar ba, ta mi na gani?” .

    “To gani nayi ka tsareta da idanuwa, ban gane

    wannan kallon ba to meye? meye ma ‘anarsa?”

    Abubakar yai murmushi kafin Yace

    “To yanzu mc zan kalla a can wanda ban taBa

    kallonshi anan ba?” Yai wata shakakkiyar dariya

    yana fadar. . “Yanzu duk ki rasa da wacca za kiyi

    kishi sai da qanwata? Haba SUhaila, ai» k0 ana .

    ‘ Sara a tsallake icen kuka”. ‘ Suhailat ta Kara

    Bata fuska tana facfar. . ,”A’a Wallahi, ai dan

    hakin da ka raina shi . yake tsokane maka

    idanuwa. Ni kuwa ban yarda ba, kai kace da mun

    dawo zaka mayar da ita, kauyen su, ni dai kawai ‘

    ka maida ita kamar yanda kace din”. Abubakar ya

    shafi kansa yana fadar. “K0 baki ce ba insha

    Allahu zan mayar “ da ita ta ma cigaba da

    karatunta a can” ‘

    Suhailat ta tabe baki tana fadar. “Da dai yafi”

    Abubakar yai dariya yana girgiza kai cike da

    mamakin halin kishi irin na Suhailat na

    ,babu gaira babu dalili, lallai ashe akwai

    takaddama a gaba.

    Rukayya dake tsaye a kicin tana jiyo-duk abinda

    suke fada, ta lumshe idanuwanta _’

    wasu hawaye masu zafi suka biyo kuncinta, ashe

    dama ita ke haukanta a banza shi bai dauketa a

    matSayin mata ba? Ashe dama tuni ya warware

    auren nasa dake kanta.

    “Innalillahi wa’inna ‘ilaihi raji’un!”.

    Kalmar da bakinta ke iya maimaitawa kenan, inda

    ruwan hawaye ke ta faman’ zarya a saman

    kuncinta‘.

    Yanzu ya zata yi kenan? Ya zata yi da dumbin

    soyayyar sa da ta mamaye mata zuciya?

    Ta rungume idanuwanta tana _ wani irin kuka

    marar sauti. Tabbas Abubakar ya Cika babban

    makiyinta, ya zalunccta, bai mata. adalci ‘ba.

    Tabbas ya zame mata wajibi ta cire Sonshi a

    zuciyarta ta cike gurbin da tsanarsa da kuma

    kiyayyarsa ta sake rushewa da kuka mai sauti

    dole zata bar “gidan ba ma sai ya maida ta da

    kanshi, ba bata bukatar wani abu ya sake ,

    hadata dashi, bata buqatar ganinsa har abada.

    ‘ Rukayya ,tai kuka har taji .kanta na .ciwo

    sannan ta saurarawa raywuarta ta kalleshi kanta’

    ta kunna gascookcr ta dora tukunya jellof din

    taliya ce tayi express babu k0 kifi ballantana ’

    suci arzilqin nama.

    Ta juyeta a kula ta rufe k0 lemu bata hada ba sai

    dai ta dauko na‘kwali ta hada da robar ruwa ta

    jera akan tire ta dauka ta fito

    Tana ajiyewa akan table tai gaba abinta ba tare

    _da ta kalli inda suke ba, saboda hawayen dake

    faman zubowa a cikin idanuwanta har a lokacin.

    Tana shiga Bangarenta ta maida kofar ta ‘ .ruga

    da gudu dakin baccinta ta fada akan gado ‘

    ‘tare da rushewa da wani sabon kukan mai ban

    tausayi.

    Tana cikin baqin ciki tare da Jin haushin kanta da

    zuciyarta da har ta bari son Abubakar ya Shigeta,

    sai yanzu ne ta soma takaicin yanda’ ta biyewa

    Aunty Maimuna akan wai dole Abubakar zai sota

    alhalin tafi kowa sanin irin

    tsanar da yai mata.

    . Tabbas itama zata kwatanta mashi kadan daga

    cikin irin kiyayyar. da yai mata, dole zata

    fatattaki soyayyarsa koda da qarfin tsiya ne

    daga. zuciyarta. Ta qara makalkale filo tare da

    rushewa da wani irin kuka mai ban tausayi.

    . Washegari tunda Rukayya ta kammala sallar

    asuba bata sake komawa bacci ba, ta . shiga

    tattaro komatsanta tana zubawa cikin Katuwar

    jakar kayanta, sai data hada kan komi sannan ta

    zube qatuwar jakar ta dauko atamfarta ta‘ jiya ta

    saka, sannan ta saka hijabin _ sallarta, karfe

    bakwai daidai ta dauko jakar ta tai hanyar barin

    gidan.

    . Tun kafin ta ida isa bakin get ta soma tunanin

    irin qaryar da-zata shirgawa maigadi ta samu ta

    bar gidan, sai dai cikin ikon Allah tana zuwa ta

    samu qofar a bude da alama ya zagaya ne. Cikin

    farin ciki Rukayya ta sa kafa ta bar ~gidan jikinta

    na rawa, bakinta kuma na addu’ar Allah Yasa ta

    samu ficewa daga layin -ba tare da wani ya

    ganta ba, saboda unguwar tasu G,R,A CE ; k0 tsit

    yake k0 da yaushe zaka samu babu kowa. Don

    haka har ta samu ta iso bakin titi mutanen data

    gani basu wuce uku ba, suma

    amman babu wanda ta sani cikinsu. ta jima a

    bakin titi kafin ta samu mai keke napep ya

    dauketa daga nan zuwa Dandagoro naira dari

    biyar. Rukayya bata samu nutsuwa ba sai da

    taga sun fice daga‘unguwar gaba daya sannan ta

    samu sukuni Karfe takwas saura mintina shidda

    taiwa Rukayya a kofar gidan Kaka wanda rabonta

    dashi tun randa Kaka ta kaita gidan abubakar, sai

    yau data gudo da qafafuwanta

    haka rayuwa take. Rukayya ta biya mai keke

    napep sannan ,

    ta dauki kayan nata duk da uban nauyi

    ta nufi cikin gidan na Kaka.

    tana Sallamar farko Kaka ta amsa tare da duban

    qofa, sukai ido hudu da Rukayya. Kaka :ta dau

    salati tana fardar

    Rukayya yau a gidan nan ko ko dai gizo idona ke

    mani?”

    :Rukayya ta sauke jikarta a gaban Kaka taja

    ;kujera ‘yar tsuguno tana

    kokarin zama

    agaban tabarmar da kaka ke zaune, ‘Kaka ta

    ‘tsarrta da idanuwa tun kafin ta zauna ta soma

    fadar.

    “Ke ‘yar nan ya naga idanunki luhuluhu kamar

    wadda ta sha kuka? Wannan uwar jakar ma wai ‘

    daga ina?“ Rukayya ta zauna tare da sa gefen

    hijjabinta tana share kwallar dake qokarin

    zubomata ‘ Kaka ta sake daukar salati saida

    takai aya ta ajiye sannan daga karshe ta furta. ‘,

    “Kada kice min yaji kika yo Kada ” ki fada mani

    wannan bakar kalmar” ‘

    Rukayya ta tsaya da sharar kwallar tana

    kallonta.

    Haushi ya fara kama Kaka, tace.

    ‘ “Ke nak saurare Jika, me ya fito dake ciki

    gidanki. Babu dai abinda kika nema kika rasa to

    akan wacce hujjar? . A wane dalilin?” ‘ Rukayya

    tacigaba da Sharar kwallarta, tabar ~. Kaka nata

    sababinta har sai da Lami mai aikin kaka ta fito

    daga cikin dan karamin dakinta

    ta iso inda suke’ tana fadar. .

    “Haba Kaka. kin tasa ‘ya a gaba da sababi

    akan’abinda baki sani ba, sai‘ kace baki swn

    halin mazan nan na yanzu ba lalatattu, na kirkin

    cikinsu ragaggu ne”. ‘

    ”Kaka ta karkace kai tana fadar;

    “Shi ne kuma za’a rinka lullubo zani a taho yaji?

    Da kika ganni nan Lami shekarata arba’in da

    mijina ban taBa zuwa gida –. kararsa ba balle in

    rufa zani in tafi gida yaji ba kuma don baya saba

    min ba”.

    ‘ Lami ta ce, “To k0 dai mene ne yanzu ai .kin

    tsaya kiji ta bakinta lukun sai ki yanke hukunci

    Kaka tace, “ai gata nan sai .ta gaya miki, ina

    saurare

    Lami ta juya kan Rukayya ta dafa kafadarta tana

    fadar.

    ‘ “Yi shiru mana haka nan Rukayy’a, kiyi

    hakuri ki fadi abinda ke faruwa sai a san ts inda

    za’a taro al’amarin Ai ke kinyi sa’a ma

    abin’duk na‘ gida. ne ba zai yi wahalar gyaruwa

    ba Sai ‘da Lami ta bata lokaci wurin ‘lallashin

    Rukayya kafin ta bude baki ta ~ Zayyano duk

    _’abinda ya faru tsakaninta da

    Abubakar har izuwa yanda Tun kaifin ta kai aya

    Kaka ta soma

    ‘sallallami tana rusawa Habu zagi, tana

    mmmmm. “Yanzu in wanke’ yar in bashi shi ne

    zai

    zuba mata ido yana kallo saboda rashin mutunci

    da wulakanci? Ni habu zai nunawa iyakata?” . ‘ ‘

    Rukayya na kaiwa qarshe Kaka ta rushe da kuka,

    k0 kalonta Rukayya bata tsaya tayi ba ta mike tai

    Cikin daki ta haye kan gadon Kaka taci gaba da

    kukanta.

    Tabbas abin ba qaramin bakin ciki yaiwa Kaka ba

    don yau tai mashi zagin da bata taba kwatanta

    yiwa wani irinshi ba don ma dai

    lami na‘gefe tana tausarta da ban san irin abinda

    za tai mashi ba

    Duk yanda Kaka taso ta lallashi Rukayya taqi

    saurarenta, ita ala dole fushi take da ita. ‘_ Kaka

    kuwa duk tabi ta damu, har suka kwanta

    ~dadaddare. .

    Kaka dai ta kasa daurewa don gaba daya baccin

    ma ya gagari idanuwanta, ta tashi zaune tana

    kiran Rukayya ya kai sau uku kafin ta amsa. ‘

    Kaka ta ce “Tashi kiji abinda zan gaya miki”.

    ‘ Rukayya ta ce, “Ni fa bacci nakc ji, ki fada

    kawai ina jinki”.

    Kaka batai musu ba ta cigaba da fadar.

    “In har’dai ba habu bane autan maza a duniya to

    kin gama aurensa tunda har ya wulaqanta ki

    haka, ki barni dashi. K0 gaisuwa ban yafe ba idan

    ta hadaki da shi kinji abinda na fada’ ‘ . miki”.

    Rukayya dai bata tanka ba, _amma a zuciyarta

    gani take gaisuwar ma bazata qara hadasuba

    Mutumin da ya wulakanta ta, ya nunawa duniya

    ’ita da dan uwansa namiji amfaninsu daya

    wajensa, to gaisuwar mece ce zata hada su? Ai

    ba ma zata yarda ya sake ganinta ba.

    ****** **********

    . Bangaren Abubakar kuwa tunda gari ya waye

    misalin qarfe bakwai ya gama shirinshi na tafia

    (ofiice) a matsayin shi na’ sabon ma’aikacin da

    aka tura (curse) .su goma su uku ne kawai sukai

    nasarar fitowa da (result) mai kyau, don haka aka

    dauke su aiki, yau kuma ita . ce rana ta farko da

    zai fara zuwa (offlce) din.

    Suhailat na kwance akan katafaren gadonsu, tana

    ta sharbar barci, har ya kammala shiryawarsa.

    Bai yi tunanin tayar da ita ba saboda .bai ga

    amfanin hakan ba tunda babu . wani abu da zatai

    mashi yasa kai ya fice yana daura tsadadden

    agogonsa a hannu.

    Ya so ya biya ta sashin Rukayya yaga yata

    kwana? Sai daisaurin da yake ba zai barshi ba

    don haka inda so‘ samu ne ya dan karya ‘da “

    lafiyayyen girkin Rukayyar kafin ya tafi To hakan

    ba zata samu ba, saboda qarfe bakwai dinma

    harta dan gota

    Hmmmmm kaka dai tace indai habu ba autan

    maza bane a duniya ba to ba habu ba ruky

    lol muje zuwa wai mahaukaci yahau kura admin

    is back

    RIKON KAKA

    CHAPTER23

    aka ce tai musu a can don haka bai tsaya Bata

    lokaci ba ya dau motarsa a gaggauce ya tafi.

    ‘ Tunda suka isa wurin aiki shi da sabbin da aka

    dauka irinShl basu samu sun shiga (office) ba sai

    qarfe sha biyu tunda ya shiga (office) din nashi

    sallar azahar da la’asar ce kadai ta fiddo dashi,

    k0 abinci bai iya fitowa ya nema ba sai ruwan

    (tea) kawai da yake ta faman kwarara ma cikinsa,

    amma duk da haka har qarfeshidda bai samu ya

    gama (clearing) din komi ba, a dole ya taho gida

    saboda lokacin tashi ya riga yayi. ‘

    ‘ . Bai taho gidan ba sai da ya biya ta crepcy ya

    kwaso tarkacen su (snacks) ice cream da lemuka

    yayo leda biyu na Suhailal da kuma Rukayya

    sannan ya nufo gida.

    Tunda ya shigo falon bai nuti Bangaren kowacce

    ba, kai taye wurin teburin cin abinci ya nufa

    saboda wata irin yunwa da yake‘ji tana neman

    kayar dashi.

    Sai dai da mamakinsa ya iske tcburin wayam ji

    yayi gabanshi yai wata irin faduwa wani irin

    masifaffen Bacin rai ya shige shi, ya

    ‘juya a zafafe ya nufi Bangaren RuKayya tamkar

    ita kadai ce a matsayin matar shi a gidan. Ya

    tura kyauren falon, kai‘ tsaye yasa kai a cikin

    falon nata yana kwala mata kira.

    Jin da_ yayi babu alamar za’a amsa, yasa shi ‘sa

    kai cikin‘ dakin baccin ‘ta sai dai mamakinsa, nan

    ma wayam babu kowa a ciki. Ya maida kallonsa

    akan qofar toilet din wadda ke a’bude.

    Gaban Abubakar .yai wata mummunar bugawa,

    ya juyo a firgice yayo waje. Dakin Suhailat ya

    nufa, tana tsaye gaban (home theater recorder)

    tana ta tikar rawa da wakar Adam Zango ta gayu

    komai na mata ne.

    Takaici ya kama Abubakar ganin bata ma san ya

    shigo ba har sai da yaje ya kashe wakar sannan

    ta waigo a tsorace sukai ido hudu dashi, ta

    yamutSa fuska a gajiye tana fadar.

    ‘ “Am sorry, wallahi banji shigowar ka ba”. . _ ._ .

    Abubakar yaja tsaki kafin ya ce.

    “Ai dama ba‘zaki ji shigowata ba tunda kin qure

    volume kina ta tikar rawa sai kace

    “yar nanaye. lna Rukayya ta tafi ne?” Suhailat ta

    bata tuaka tana kallonshi kafin tace. , “Rukayya

    kuma? Akan wanc dalilin zaka lambayeni inda

    take? Ka bani ajiyarta ne?” Abubakar ya hade

    girar samadata qasa kafin yace

    ‘ “Ban gane na baki ajiyar taba? Ya zan lafi in

    barki da yariya a gida in dawo kuma in tarar bata

    nan in maki magana kuma kice na baki ajiyarta?

    Jinan Suhailat, ban son rainin wayo kinji?”

    itama ranta ya soma Baci, a ganinta ma in ba ya

    rainata ba ya za’ai yai mata wannan tambayar? ’

    Ta dauke kai tana fadar, “To na koreta ‘daga

    gidan tunda ba gidan ubanta bane, ko nima zaka’

    koreni ‘ ‘ ne‘?” Ran Abubakar ya yi wani masifar

    baci, wai har ‘Suhailat tayi bakin da zata xagi

    ‘yar uwarsa‘? Lallai shi ya bata fuska, don haka

    cikin

    matukar Bacin rai ya shiga fadar

    “Kin koreta kin kyauta, amma kamar

    yanda kika ce ba gidan ubanta vane to nima ai ba

    gidan uban babe hakaxalika tunda har gori ya

    fara shigowa ciki nima zan bar gidan

    yau kamar yanda itama ta barshi. Nine ke aurenki

    Suhailat bake ke aurena

    ba, don haka na baki zaBi k0 ki koma sabon

    gidan da na gida da kudina kiyi zaman aure, k0

    kuma ki zauna anan, .zaBi ya rage naki”.

    Yana gama maganar ya fada dakin barcinsu.

    Suhailat ta bishi da bala’i tana fadar.

    “Yo aurenka din banza, Abubakar kai har kayi

    kudin da zaka gina gidan da zaka sakani a Ciki‘.’

    Ai dama tun kafin mu dawo qasar nan“ na gane

    take-takenka, ka ajiye aikin kamfanin mahaifina

    ne kanemi wani .aikin don kaji dadin’cin zarafina,

    to baka isa ba, wallahi kayi tsururu. In banda ma

    qaddara ai kasan nafi kariin ajin’. aurenka, ita

    wadda kakewa rawar jikin dama can ita ce ajinka

    ita ce dai dai kai ba __ ‘ ni ba”

    wohoho mata kaiiii muje zuwa

    Duk abin nan da take Abubakar na tsaye gaban

    (wardrop) yana hada kayanshi a cikin akwati, bai

    sake kallonta ba ballantana ya kulata. haka ya

    hada duk ‘wani abu mai muhimmanci a cikin

    akwatinshi ya gama zuge abarsa yaja hannun

    akwatinsa ya fice daga gidan.

    Har ya fice Suhailat ta raka shi da sababi, bai

    sake kulata ba ya saka akwatinsa a bayan mota

    ya fice ya zagaya gidan direba ya shiga yaiwa

    motar; (key) yai gaba abinsa, ya barta nan. Da

    Wauta kuma yana ficewa daga gidan sai. kuma ta

    rushe da kuka cikin tashin hankali

    ‘ sai’ kace ba ita bace yanzu ke zazzaga masifa

    ‘ba har baki ’na kumfa. . ‘

    Kai tsaye Abubakar gidan Haj. Maimuna ya fara

    tsayawa, yai sa’a kuwa ya samu, oga mahmud a

    gida, don haka suka baje a falo inda Hajiya

    Maimuna ta qawata masu tebur da kayan abinci

    da soye-soye kala-kala.

    ‘ Abubakar ya ‘ kasa taBa komi saboda tsananin

    damuwa da yake ciki Mahmud ya

    tsura mashi idanuwa yana fadar.

    “Lafiyar ka dai Abubakar naga kamar baka .da

    lafiya?” Abubakar ya jingina da makarin kujerar da

    yake zaune yana kallon Mahmud da jajayen

    idanuwansa cikin matukar damuwa ya soma

    fadar

    ‘ “Lafiya qalau Oga, damuwa ce kawai”. ,Haj.

    Maimuna dake tsiyaya masu lemu a glass cup ta

    dago ta dan dube shi tana fadar

    “Wallahi naga alama, don ni har na danji tsoro

    don ban taBa ganika cikin irin wannan yanayin

    ba” .

    Abubakar ya shaki numfashi yana fadar.

    “Ni ‘ kaina ina tausayin‘ _kaina Hajiya Maimuna

    Suhailat ta. kOri yarinyar nan Rukayya –

    ina’ (office) ban san ina ta ina zan fara

    ‘nemanta ba, na’ tabbatar matukar taje wurin

    kaka ka’shina ya bushe”. ‘ . ’ .Haj. Maimuna

    dake duke ta_ koma da baya ta zauna ‘akan

    kujera tana fadar. “ta kori Rukayya yaushe?”

    “‘Dazu”. Abuhakar ya bata amsa.

    Haj Maimuna ta dafe kai cikin matuqar mamaki

    tana fadar

    “Ikon Allah, kuma har Rukayya ta baro gidan ba

    tare data biyo tanan ba?”

    Mahmud ya dubi Abubakar yana_ fadar.

    “To kai tayaya ka sakarwa mace haka harta iya

    korar wanda ka dauko ka kawo cikin gidanka

    baka nan?” _ Kafin yai qokarin fadar wani abu

    Haj. Maimuna ta karbe zancen da’ ‘. “Ai

    Honarable duk abinda yake faruwa a cikin gidansa

    ba laifin kowa bane laifin sa ne da sakacinsa.

    Dama k0 da Suhailat bata kori Rukayya ba itama

    Rukayyar ta soma tunanin guduwa ta bar maka

    gidanka. _ . , Abubakar ka ajiye mata biyu a cikin

    gida amma ka tauye faya akan daya saboda wani

    son zuciya can ~ naka. Shin ita Rukayyar ba

    matarka’ bace? Ko ita ba mace bacc? K0 kana

    tunanin bata buqatarka? Amma ka’ biyema “mace

    ka tauye yarinya, ka mayar da ita ‘yar aikin

    gidanka ba’ wai matarka ba, ku ka dinka ‘

    wahalar da.ita’don kawai an aura maka ita ba

    . , . don kana so ba. Shin kana ganin Ubangiji zai

    barka ne k0 kana ganin kana da wani makari da

    zaka iya kare kanka a wurin Ubangiji?

    Dama ni jiranka nake kawai ka dawo in hadaka

    da Honarable yai maka nasiha tunda kuma an

    koreta ai shi kenan, dama abinda kake

    so kenan tatafi ta baku wuri ta yunkura ta mike a

    zafafe tai falonta zuciya ta kawo mata wuya

    kamar zata fashe saboda bakin ciki, ita a ganinta

    Abubakar ya cancanta a kirashi azzalumi mai

    bautar dana qasa da shi.

    oga Mahmud ya dubi Abubakar yana fadar. “To

    kai ta yaya duk wadannan abubuwan ~suka faru

    haka Kana aikin me?”. ‘ ‘ ‘ Abubakar ya kasa

    magana, ya rasa abinda ke mashi dadi daga

    yanda yaga Hajiya Maimuna ta hau yasan zai

    iske dubun haka a wurin Kaka. _ .

    Oga Mahmud Yace”Kaifa nake saurare Abubakar

    kayi shiru

    Abubakar ya sauke numfashi kafin ya soma

    magana.

    “Wallahi Mahmud duk aikin zuciyane kasan

    Rukayya ba sonta nake ba kakace tasa dole“: na

    aureta, tasa dole na hada su da suhailat Gashi

    gidan da nake zaune mahaifin Suhailat din ne ya

    bamu aronshi kafin nayi nawa, gashi kuma ba son

    Rukayyar nake ba, wannan ne ye ‘taimaka wurin

    tauye mata haqqinta.

    Amma da taflya tai tafiya ni da kaina

    naji hakan bai kamata ba, hakan ne yasa na

    harhada kudi masu yawan gaske nasai qaton fili

    a Batagarawa low cost don a ganina idanna ce

    zan bawa Rukayya matsayi na mata a ‘wurina a

    cikin gidan uban Suhailat duk abinda akai mana

    ni na ja.

    ‘ Ban fara ginin ba na samu tafiya qasar nan yin

    wannan (course) din, na dauki Suhaila muka lafi

    kudin alawus din da aka rinqa biyanmu daSu na

    gina filina, daga can qasar na turo da zanen gida

    da nake so muna dawowa

    aikina na ajiye a ciki a kamfanin mahaifin

    Suhailat tunda nayi nasara akan (course) din da

    aka tura mu yai mana murna sosai

    Tun kafinmu iso gidanmu na sanar da Suhailat a

    gidana zamu_ sauka, amma ta qiya a dole muka

    dawo gidan mahaifin nata.

    Ni don da yanda naso in fara ajiyeta a gidan nawa

    sannan in dawo in dauki Rukayya itama na kaita

    gidan. Sashi uku ne iri daya nawa da na RuKayya

    da kuma na Suhailat to sai ta Kiya a dole na

    kyaleta, amma dai na sakawa raina zan dauki ita

    Rukayyar da sunan na kaita’ qauye sai in kaita

    can gidan nawa indai data matsayinsu na matana

    sannan da na dawo in sanar da Suhailat gidana

    na kaita na bata irin matsayin da itama na bata

    nasan Suhailat tana matuqar sona zata haqura

    idan ma bata yarda ‘ ba to sai ayi duk yanda

    za’ayi tunda ni dai nasan inda .na dosa sai gashi

    ta koreta ban sa yanda zanyi ba nasan da wuya’

    idan kaka zata saurareni ballantana har ta

    fahimce ni”. ‘

    *Oga Mahmud yajinjina kai kafin yace.

    “Ai duk da haka Abubakar kayi matuqar wauta,

    amma ni a ganina shiryawa kawai zaka yi ka tafi

    biko da sunan kai baka ma san yanda akai ta

    taho ba, a can ne za’a fada maka kishiya . ce ta

    korota, kaga daga nan sai kasan sauran “‘

    bayanin da zaka yi ka samu a baka matarka ku

    taho. ‘

    Abubakar yayi murmushi cikin matukar jin dadi

    yana fadar

    ”Aiko ka ba da shawara yanzun nan zan je don

    banga abinda nake jira ba”.

    Oga Mahmud ya ce, ‘Amma kafin ka tafi din ya

    kamala ka fara biyawa ta gidansu Suhailat din ka

    sanar da mahaifinta duk abinda ya faru

    tsakaninka da Suhaila! din don kada ta rigaka

    zuwataje tai maka ‘yan qulle-qulle’. Abubakar ya

    ce, ‘Yanzu fa barima ka gani

    Ya mike tare da miqawa Mahmud hannu suka

    Kara yin musabiha sannan sukai sallama ya tafi

    ‘Abubakar ya isa gidan su Suhailat yai sa’a kuwa

    mahaifinta yana nan’ don ‘haka a

    falonsa akai mashi masauki, sai dai Abubakar bai

    san yanda ake kai qara ba tunda bai tababa gashi

    yana matukar Jin nauyin sirikin nasa hakan ne

    yasa sai da yai tA ‘yan zagaye zagaye kafin ya

    iya zayyanowa mahaifin Suhailat din abinda ke

    faruwa tun daga aurensa da Rukayya har izuwa

    yanzu.’

    Alhaji ya jinjina kai yana fadar;

    lkon Allah, yanzu wuyan .Suhailat har yayi

    kwaridn da’zata dubi mijin aurenta tai .mashi

    wannan rashin mutuncin? To ba‘komai, kada ka

    damu, kayi haquri gida dai nawa ne don haka

    tunda Allah Ya buda maka kayi naka to nima na

    karbi nawa kuma bance ka dawo gidan nan

    bikonta ba, yanda kace ta koma naku gidan tasa

    Kafa ta shure to haka zata kwaso qafar dai nata

    taje ta iske ka Ka’bani , dan lokacu

    ln banda sukarcinta ai shi aure nufi ne na Allah,

    idan Allah Ya nufi mutum da shi babu Wanda ya

    isa ya hana Don haka Abubakar kaje ka maido da

    matarka, kada ka bari mace tayi

    rinjaye akanka“.

    Hmmmm lol an kammala da iyayen suhailat

    sauran mai ran qarfe hajia kaka koya zasu

    kwasota da abubakar oho naku har kullum A,I,S

    ke cewa mu tara donjin ci gaba da yaddah zataci

    gaba da kasancewa

    cont it

    RIKON KAKA

    CHAPTER 24

    Abubakar ya amsa da, “Insha Allahu”. Sannan

    sukai sallama da Alhaji ya tafi abinsa cike da

    qarrfin gwiwa ya dauki mota ya nufi Dandagoro

    zuciyarsa cike da addu’a tare da fatan samun kan

    Kaka ta bashi matarsa k0 ya samu natsuwar

    zuciyarshi.

    Karfe tara na dare ya iso qofar gidan Kaka, ya

    faka motarshi ya’fito ya kukkulle’ qofar motar,

    sannan ya ‘nufi .cikin gidan ”zuciyarshi cike da

    fargaba ya . soma jera sallama. Daga daki ya jiyo

    muryar Kaka na

    amsawa, don haka ya nufi dakin kai tsaye yana ta

    faman addu‘a a zuciyarshi. Ya yaye labulen‘ dakin

    ya shiga Kaka na daga kwance da hasken wutan

    lantarki

    Ya durqusa daga bakin qofa yana gaishe daKaka

    cikin girmamawa-, tamkar babu abinda. ya faru,

    ta amsa mashi cikin sakin fuska, abinda ya fara

    bashi mamaki kenan wanda ya. sashi tantamar

    anya kuWa Rukayya tana gidan‘.’

    ‘ Gabanshi ya yanke ya fadi,yaja daga

    tsugun0n da yayi ya zauna yana kallon Kaka ya

    ce

    ‘ “Harkun kwanta kenan?” Kaka ta ce, “To me

    muke jira?” Ya danyi jim yana ta sakesake a

    .zuciyarshi, so yake kawai Kaka ta tare shi da

    maganar Rukayyar amma tai burus ta share shi,

    abinda ya Kara sashi cikin rudani kenan, ya rinka

    waige-waige cikin dakin, babu ta inda ya hangi

    alamarta. ‘

    Wata zufa ce ta soma keto mashi da yaga ya

    share fiye da minti talatin a zaune, ita Kaka ma

    tuni har ta soma barcinta. Ba yanda ya. iya

    shima haka ya mike ya fice jikinsa a kasale bai

    ‘xo da Shirin kWana garin ba, amma kuma yanzu

    baiga ta tafiya ba ina zai sa kanshi yanzu ’ idan

    aka ce Rukayya ta Bace?

    Sai da ya leka (toilet) yaga babu kowa a _ciki

    sannan ya wuce‘ tsohon dakinsa ya budc ya

    shigé ya kwanta akah katifarsa, babu alamar

    barci a cikin idanuwansa haka yaita juyi shi kadai

    a cikin daki daga qarshe kuma ya mike yaje‘ya

    ‘dauro alwala ya dawo dakinsa yaita . jero

    nafilfili: yana addu’ar Allah Ya bayyana

    mashi ruky

    Bangaren Rukayya kuwa tunda ta jiyo muryar

    Abubakar yana sallama ta wantsara ta. fada

    bayan gado tai kwanciyarta, tana jinshi ya qaraci

    zamansa har ya fice sannan ta mike ta haye kan

    gadon tai kwanciyarta.

    Washegari misalin qarfe. takwas Abubakar ya

    gama shirin tafiya (office) ya shiga dakin ‘Kaka

    da niyyar yai ma Kaka sallama,‘ akai sa’a

    Rukayya tana kewaye tana watsa ruwa, saboda

    wankan safen da ya riga ya kama mata jiki, don

    haka har ya gama yiwa ‘ ,Kaka sallama ya filo ya

    hau motatsa ya tafi

    bata sani ba. ~

    A moto Abubakar ya rasa abinda ke

    mashi dadi, ya shiga cikin matukar damuwa da

    tashin hankali Tabbas ya sani Rukayya bata

    gidan Kaka, to ina ta tafi? To kuma idan har bata

    ‘zo gidan ba ya akai Kaka bata tambaye shi

    .yaya Jika ba? Sannan bata tambaye shi yaushe

    ya dawo daga tafiyar shekara daya da rabin daya

    tafi ba, da kuma bata daure mashi ba ta ‘ :karbe

    shifaran-faran anya kuwa babu wata

    maqarqashiyar da Kaka ta :shirya masa‘? ldan

    kuma akwai ta yaya zai iya ganewa tunda bata

    bashi fuskar hakan ba? Da wannan tunae tunanen

    har ya iso (office) dinsa zuciyarsa babu dadi duk

    ya fita hayyacinsa. Shi ji ma yake tamkar bai da

    lafiya, saboda da qyar yake iya jan qafafuwansa,

    sai kace mai ciwon lakka kwatakwata bai da

    kuzari a jikinsa.

    Cikin kwana uku duk inda Abubakar yasan

    Rukayya zata iya zuwa sai da yaje ya nemota,

    amma bai sa meta ba gaba daya ya zabge ya fita

    hayyacinsa, shi baima san zuciyarshi ta kamu da

    son Rukayyar ba sai *yanzu data kufce mashi,

    don haka washegardi safiyar.juma’a yana tashi.

    daga (office). Karfe hudu ya nufo dandagoro

    gidan Kaka, ya yanke :‘shawarar zai sanar da ita

    kawai tunda barin kashi a ciki baya maganin

    yunwa. . ‘ Da sallamarsa ya shiga cikin gidan

    babu kowa a. tsakar gidan sai Lami mai aiki tana

    “wanke a’laiyyahu a bakin famfo sai da ya gaisa

    da ita sannan ya wuce dakin Kaka kai tsaye inda

    yake jiyo sautin redio wanda ya karade gidan da

    wakar mutanen Niger wadda aka sako a gidan

    radio, Abubakar ya yaye Labule cike da mamakin

    ‘yau. Kuma Kaka kida ake sha

    ‘ kenan, ita da take fada idan wani ya kunna’ta .

    ce xa’a cika mata kunne.

    Ya yaye labulen dskin tare ‘ da sallamarsa, sai

    dai wa zai gani? Rukayya ce kwance akan gadon

    da radio a kusa‘da ita daga’ ita sai farin dogon

    siket irin

    ‘budadden nan, sai ‘yar Bingilar bes dinta iya

    cibiya mai siririn hannu, babu k0 kallabi akanta.

    Ai Abubakar bai san lokacin da ya fado cikin

    dakin ba yana kiran sunanta

    “Rukayya, dama kina nan kika barni nai

    .ta wahalar _ neman ki?”

    RuKayya maganar tasa ta daki dodon kunnenta

    tamkar saukar markade bata san lokacin‘ data

    zabura ta mike ba ido waje

    Abubakar ya bita da kallo tundaga sama har

    qasa, kafin ya hadiye Wani abu mai kamar yawu

    a abakinsa, ya langaBe kai cike da alamun

    gajiya ya ce . “Kin tayar min da hankali Rukayya,

    kin ‘wahalardani, kin wahalar da zuciyata.

    Haba Rukayya, me yasa kika biyewa Kaka ku ka

    ~ dauki alhakina?”

    Rukayya ta cigaba da kallOnShi cike da mamakin

    kalaman ,dake ‘fitowa .daga bakinshi, shi kanshi

    bai san lokacin da suke fitowa daga baccin nashi

    ba, sai dai abinda ya sani kawai shi ne. gaskiyar

    abinda ke zuciyarshi ne yake ‘ furtawa ganin tayi’

    shiru tana kallonshi‘yasa ” shi matsawa da niyyar

    damqo hannunta. ‘ , Tai saurin ja da baya tare da

    bata fuska, cikin sanyin murya Abubakar ya ce . ‘

    “‘Fushi kike. dani? Kiyi haquri, nasan nayi kuskure

    kimin afuwa insha Allahu hakan ba zata sake

    kasancewa b…”. . Tsakin da Rukayyar taja ne ya

    ‘katse shi daga cigabada zayyano jawabin naSa,

    ya bita da‘kailo cike da mamaki. A dai ,dai nan

    kuma

    Kaka ta fado dakin riqe’da butar data fito daga

    makewayi da ita sai faman haki take, ta dubi

    Abubakar. ‘ “Kai malam, fice min daga daki kaji,

    mutumin banza mutumin wofi”. Abubakar ya juya

    inda take yana fadar. . “Haba_ Kaka, yanzu‘

    dama Rukayya tana gidan nan shi ne ku ka

    Kyaleni cikin tashin . hankali tsawon sati guda?

    Duk da dai ni din

    mai laifi ne amma ai..Kaka ta katse shi, “Habu ba

    surutu na

    nema ba da kai, cewa nai ka fitar min daga

    ‘ daki kawai”

    _ Abubakar ya langobe kai, “To naji zan fita

    amma tare da matala”.

    ’ Yana maganar ya nufi inda Rukayya take da

    niyyar cafko hannunta, Kaka ta daga butan dake

    hannunta ta maka mashi akai duk ruwan dake

    ciki suka juye mashi a jiki, yai saurin rike butan

    yana fadar ‘

    “Allah Ya baki hakuri nasan nayi laifi koma dai

    me: akai min ni dai hakuri ne nawa, kuma ‘

    zan ta baki shi har sai ranar da kika huce kika _

    bani matata”.

    Yana gama maganar ya juya jikinshi a sanyaye

    ya bar dakin Kaka ta raka shi da harara har ya

    fice sannan ta maida kallonta wurin Rukayya ta

    ce

    “Ke kuma sakaran banza kinyi tsaye sokoko yana

    ta tsaraki da wannan dadin bakin . nashi da yake

    ba wayau ya isheki ba. Yo in nice har ya isa ya

    matso inda nake ma ban rotsa mashinkai ba inga

    ta karyar rashin kunya”. Rukayya dai bata ‘tanka

    ba sai dai ta koma da baya ta zauna akan. gadon

    bata da ta cewa ita ganin abin ma take tamkar a

    shirin film in banda abin Kaka k0 giyar wake

    tasha ta yarda ‘ta Kara komaWa gidan Abubakar

    mutumin da bai sonta, bai qaunarta, haka kawai

    ya cigaba dabautar da ita a banza. _ .

    _ Bangaren Abubakar kuwa‘ ganin Rukayya ya

    rage mashi tashin hankali a cikin zuciya saboda a

    yanzu yasan inda take yaqi guda ya rage mashi

    wato yanda zai yi ya shawo kan Kaka ta? bashi

    matarshi ya sani ba abu bane

    mai sauqi ba yin hakan. to amma ya ya iya da

    samarin kakarsa? Haka dai zai ta haquri harya

    samu ya tadda nasara. Duk da baizo da shirin

    kwana garin ba amma a yanzu dole ya tare don

    baiga ta tafiya ba har sai ya Shawo kan Kaka. ‘

    Sai dai duk yanda yai zaton’ abun ya wuce nan,

    don gaba daya Kaka ta ida birkice mashi. k0

    kadan bata sauraren shi da ta gama ya samu

    wuri ya tare a gidan saita tura Rukayyar ta

    “tafi wurin .dangin mahaifinta wai ta gaishe su

    tai masu kwana biyu.

    Lokacin da Abubakar ya fahimci Rukayyar bata

    gidan ba qaramin tashin hankali ya shiga ba, ya

    tisa Kaka gaba yana fadar.

    “Don girman Allah Kaka ina kika tura mani

    mata‘?” _ ‘ ‘

    Sai data harare ‘shi kafin tace“habu tun wuri ka

    fita idona in rufe na fada maka, na kuma

    maimaita maka takardar sakin yarinyar nan nake

    jira kaqiji to mu zuba‘ na rantse sai dai kaga

    sammaci, don wallahi kotu zan maka ka”. ‘ -.

    Abubakar ya dafe kai yana maimaita.

    “Innalillahi wa inna ilaihi raji’un! Wai Kaka sai

    yaushe zaki ji tausayina ne? Kullum ina qokarin

    in ’kwatanta maki ba zan iya sakin yarinyar nan

    ba, amma kinki ki yarda na fahimci’ so kawai kike

    ki kasheni da raina? Yarinya da aurena akanta

    amma ki daukéta ki kaita wani ‘wurin da ban san

    k0 ina bane don dai kawai kinga banda yanda

    zanyi. ‘ ‘

    ’ Kaka ta ja filo ta haye saman gado tana fadar,

    “In “ma da yanda zaka yi din ba sai kayi ba, aure

    ne ance ba’a yi ka bawa yarinya takardar sakinta

    tunda ba kai bane autan maza ba kaqiya. To ba

    sai kai ta riKo ba duk ranar daka gaji‘ka’saki

    amma Rukayya kam kai da gininta sai dai a gidan

    wani. Tana can na kaita inda ‘zata samu mijin da

    ya fika tayi aurenta, kai kuma saki ne kai ta riqo.

    Gaban Abubakar ya yi wata mummunar faduwa

    da bai taBa yin irinta ba, tabbas yasan Kaka

    ‘tana da sanin addini dai dai gwargwado, , amma

    hakan bai hana shi gasgata zata iya aurar da

    Rukayya da aurensa ba saboda yasan shekaru

    sun ja akwai rudu da rikicin tsufa a

    a

    tattare da ‘ ita. Wasu irin hawaye masu zafi suka

    tarar masa a cikin idanuwa, yanzu ya zai yi?

    Wannan wane inn bala’i neya tunkaro shi’! Lallai

    yana cikin jarrabawar rayuwa.

    Ya bude bakida niyyar ya cigaba da yiwa Kaka

    magiya sai gani ya yi tana kwasar munshari, lallai

    ashe ya dade cikin duniyar tunani bai sani ba.

    _Jiki a sanyaye ya. mike yai gaba. Washegari

    tunda sanYin safiya ya shirya ‘ ya koma Katsina

    bayan ya ajiye mata kudi

    masu yawan da zata yi amfani daSu. ‘ ” Sai daya

    kwashe tsawon sati biyu bai dawo garin ba har

    saida ya turo mata su Oga Mahmud . tare da

    matarsa Hajiya Maimuna’ suma sukai nasu

    lallashin da ban baki amma Kaka taKi sakkowa

    daga dokin naqin da ta hau, kira kawai take idan

    bai kawo’ takardar sakin da tacc ba sai ta ishe

    shi har gida da takardar tsammaci. Ba yan’da su

    Hajiya Maimuna suka iya haka suka dawo bayan

    sun juye mata sakon

    tarkacen kayan abincin da Abubakar ya shake

    masu but din mota, ya ce a kawo mata.

    Duk rashin arzikin, da take mashi bai jin zai Iya

    hana ta abu daya daga cikin abubuwan jin dadin

    rayuwar da yake bata, duk da yana jin zafi da

    kuma ciwon rashin tausayin da take nuna masa

    qarara, bayan yanzu shi abin

    shi yanzu shi abin a tausayawa ne mutumin da

    yakr zaune da matarsa kamar Suhailat amma

    yanzu ya zama gwauron qarfi da yaji, komai shi

    yake yiwa kansa dai-dai da sharar falukansa da

    gyaran daki daga girki kafin ya fita (office) sai ya

    samu dan dama k0 da kunu ne k0 ruwan (tea) ya

    ci da bircdi sannan ya tafl, haka idan ya

    daw0_duk uwar gajiyar daya’ kwaso sai ya age

    ya dafa abinda zai ci sannan yai wanka ya

    zauna, tunani ya aure shi babu inda yake jin

    dadin zuwa shi yasa yake zamansa a gida daga

    shi sai maigadi ,sai kuma yaronsa Laminu mai

    kula da fulawoyi shi ne kuma ke mashi wanki da

    sauran ‘yan aikace aikacen da ba’a rasa ba. ‘

    Hmmmmm su kaka manya gaskia na tausaya ma

    habu

    A,I,S

    RIKON KAKA

    CHAPTER 25

    Abubakar ya zama bai da :abokin hirar da ~ya

    wuce t.v sai’ kuma tunanin RuKayya wanda yake

    kwana dashi ya kuma tashi da shi wannan ita ce

    rayuwar Abubakar a sabon gidansa. Satin

    Abubaka biyu ya kasa daurewa ‘ ya nufo

    Dandagoro bayan ya sha jinyahar ta tsawon

    kwana uku’, shi kadai babu wanda ya sani, duk

    ‘wanda ya. kalle shi a yanzu zai fahimci halin da

    yake ciki saboda irin ramar da yayi ya zama

    kuma wani (so silent) kamar ba

    shi ba.

    Lokacin da ya iso gidan Kaka bata nan ‘sai dai

    Lami_ wadda ke ta darzar ’wanki, Abubakar yaja

    kujera ‘yar tsugunne ya zauna a gajiye kamar

    wanda yasha gasar tseren gudu ya gaji. Ya

    gaishe da Lami cikin sakin fuska, La‘mi ta amsa

    cike da, tausayin Abubakar din yanda yabi ya

    zabge kamar bashi. ba, ita dai daukar alhakin

    yaron ya isheta haka. Ta zauna akan kujerar da

    take wankin akai tana kallon Abubakar dinda yake

    tambayarta k0 Rukayyar

    ta dawo?

    Lami ta sassauta murya kamar mai tsoron wani

    ya jiyota, tace. “bata dawo ba, sai dai k0 in fada

    maka

    inda take”. Abubakar ji yayi tamkar ta tsunduma

    Shi

    cikin gidan aljannah, don tun kafin ta fada mashi

    ya soma jero mata ruwan godiya. Ai tana fadi

    mashi tana Bakori gidan qanin“ mahaifinta tsam

    ya mike yai mata kyauta mai tsoka ya fice ya

    fada motarshi, kai tsaye ya dau hanyar‘ Bakori,

    bayan ‘ya tsaya gidan man Dandhgoro ya shake

    tankin motarshi taf da mai

    ,,,,,,,,,,,, ,,,,,,,,,,,,,

    Bakori gidan qanin mahaifin Rukayya ne marigayi,

    uWarsu daya ubansu daya, yana zaune a

    gidanSa_ shi da matansa guda ukuTasallah,

    Lantana da kuma‘ amaryar su Larai. Yana da’

    ya’ ya a qalla sun kai ishirin da wani abu, wasu

    sunyi aure wasu kuma basu yi ba, suna nan mata

    da maza.

    zuwan Rukayya garin ba qaramin mamaki ya

    bawa Kowa ba, saboda tun Rukayya tana yarinya

    suke son Kaka ta rinka: turota tana ganin ‘yan

    uwanta suna zumunci amma Kaka taqi, ita allan

    kalafar bata yarda Jika tai nesa da ita ba, sai dai

    ta dauketa suje su wuni tare su dawo. Wannan

    ne: yasa ba wani zumunci mai qarfi ‘tsakanin

    Rukayya da’yan uwanta.

    Don haka yanzu da tayi aure tazo masu wannan

    dogon zaman ba qaramin mamaki ya _ basu ba,

    don haka sukai tunanin aurenta ne ya mutu.

    Itama kuma ta tabatar musu da hakan.

    ‘ Kawu yaji haushi ba kadan ba, don ’ a ganinsa

    irin hakan ceke sawa a guji auren zumunci don

    gudun bata zumunci. ‘

    Rukayya taji dadin zama a cikin kauyen

    ’saboda ‘yan uwanta da kowa na son ace ‘ ‘yar

    gayun nan ‘yar uwarshi ce hakan ne yasa har

    rububinta ake a cikin yara da matasan gidan. ‘

    “ Jamilu .yana daya daga‘cikin matasan ” gidan‘

    ‘yan gayu masu ji da karatun N.C.E,

    wanda yana ganin Rukayya zuciyarshi ta ayyana

    mashi ya samu matar aure irin wadda yake burin

    aure, don haka ya yi kane-kane ya hana kowane

    saurayi na gidan raBarta don gudun‘ kada ma

    wani’ yai masa shigar sauri..

    Duk da bai furta son da baki ba amma aiyukanshi

    sun nuna, don duk inda Ruqayya zata jeshi ne

    mai kaita da sabon mashin dinshi Jincheng roba-

    roba, a gidan har sun fara fahimtar inda ya dosa.

    lnda ita kuma Rukayyar ‘ take daukar duk

    zumunci ne kaWai;

    A yanzu haka ta riga ta shirya komawa gida gobe

    don haka yau shirye shiryen taflya _ kawai take,

    tun safe suke yawo da Jamilu tana bankwana,

    .zuwa yanzu haka gidan Mariya . zasu qanwar

    .jamilu dake aurc cikin garin, amma basu samu

    fita ba sai bayan sallar magariba. ‘

    Tayi kyau sosoi cikin riga da siket na shadda

    maroon colour, ta yane kanta da (milk) ’ din

    mayafi mai Shara-Shara, sai dai yana da

    dan girma ba Iaifi Ta Saka takalminta mai tsinin

    dunduniya. ita kanta tasan tayi kyau balle Jamilu

    da ya goyota saman mashin dinsa, sai yaba

    kwalliyar yake tare da kwarzanta ta. ‘ ita k0 sai

    dariya take mashi, don ta’san duk zolaya ce irin

    tasa, don haka ta biye mashi suna ta kWasar

    dariya. ‘

    Suna qokarin hawa titi Abubakar na ‘ qokarin

    shiga layin_ da suka baro, idanuwanshi sukai

    tozali da su suna ta kwasar dariya, wani irin

    gingimemen abu ya tokare mashi zuciya ~wanda

    yasa saura kadan da motar ta kwace mashi. . ” _

    Ya taka wani mahaukacin birki wanda « yasa

    qura ta tashiya juya kan motar yai a sukwane ya

    rufa masu baya, ya bar jama’ar wurin na faman

    atishawa tare da Allah Ya isa ga wanda bai ma

    san sunayiba saboda an shiga haqKinsu kuma

    hakan haramun né a Musulunci.

    ’Abubakar bai samu shan gaban su ba har sai da

    suka sauka daga kan babban titi suka hau .

    Karamin titi sannan ya samu nasarar shan

    gabansu da mota, ya haske su da farin hasken

    fililun motarsa

    Jamilu ya ja birki a haukace, sannan ya soma

    aunawa mai motar zagi. itama Rukayya ranta yai

    masifar Baci, sai da Abubakar .ya gama qare

    masu kallo suna ta kare-karen idanuwa tare da

    zage-zage sannan ya bude motar ya fito.

    ‘ Tun kafin ya qaraso Jamilu da Rukayya suka

    sakko daga kan mashin din suka kaucewa

    . dogon hasken da_Abubakar ya haske su dashi.

    Abubakar na qarasowa Jamilu ya cire hannu da

    zummar ya mare shi, Abubakar‘ yai caraf da

    hannun ya rike gam,’ muryarsa a sanyaye ya ce.

    “Ina zakaje mani da mata?” Jamilu ya fincike

    hannunshi cikin zafin zuciya yana fadar. ‘ ‘ “Uwar

    wacc ce-matar taka?” .

    ‘ Abubakar ya nuna Ruqayya ‘ da danyatsanshi

    manuni ba tare da yayi magana ba.

    . Takaic’i , ’ya_ .kama Jamilu, ya haske. ‘

    Abubakar da kallon banza kafin’ ya ce.

    “Lallai kai ka tabbata mahaukaci, qaramin ,dan

    shaye-shaye. To k0 salansa kake sha qarewar

    hayaqi ni na fika iskanci”.

    Abubakar ya ce, “Ai na lura tunda har ka

    iya daukar matar aure” Haushin maganar

    Abubakar ta kama

    Jamilu har ya daga, murya yana nuna Abubakar

    yana auna’ mashi ashariya, abinda ma ya janyo

    hankalin ‘yan tsirarun mutane masu wucewa

    kenan sukayo kansu tare da buqatar jin ba’asin

    maganar Jamilu ne ke ta faman kora masu

    jawabi ‘

    cikin bacin _rai, sai da’aka gama sauraronsa

    ‘sannan aka ,bukaci jin ta bakin Abubakar wanda

    ya harde hannuwa a ‘Kirji yana kallon su’ daya

    bayan daya. Ya maida kallonsa akan ‘

    Rukayya,yace ita ya kamata ku tambaya, gata

    nan”.

    . Jamilu ya dubi Rukayya yana rawar haBa, ya

    ce. ’ “Ai ni nasan wallahi bata sanshi ba, irin

    yan iskan gari ne kawai, k0 kin sanshi Rukayya?”

    Sai data tabe baki kafin ta ce

    “Ni ban sanshi ba”. Ai kuwa jama’a kamar jira

    suke aka

    hayayyakowa abubakar, don Jamilu qarfin hali ma

    har kwalar rigar Abubakar yake ciyowa wai a

    duke shi. Ai kafin ma ya cire hannun nashi daga

    kan kwalar abubakar ya dunkule yatsun

    ”hannunshi ya kai mashi ‘wani dan marayan

    naushi a mahagurba, yai wani irin ihu ya dafe

    wurin da tuni ya baci da jini.

    Abubakar ya qara mika hannu ya cakumo shi

    yana Kokarin sake narka mashi wani naushin

    jama’a suka tattare masu zakalkalewar ciki suka

    dawo neman sasanci naya saki wuyan rigar

    Jamilun, amma babu alamar zai saki din duk da

    idanuwan Jamilu da suka

    yo warwaje yana ta kakarin wahalar Majiya masu

    qarfin ciki ne suka fara qokarin bambare hannun

    Abubakar din, amma k0

    gezau bai yi ba, don haka aka soma rokonsa da

    ya sake shi din ‘

    Bai saurare su ba ya maida kallonshi akan

    Rukayya dake tSaye tana ta rawar haBa tare da

    rarraba na mujiya, ya daka mata tsawa.

    “Yanzu kin sanni k0 sai na kashe: shi

    tukunna za ki sanni?” ‘ Rukayya jiki ya dauki ciri,

    muryarta na rawa ta ce ‘

    “Idan na sanka sai me? Ina ruwana da kai?

    Mugu, azzalumi kawai, wallahi Allah sai

    . Yai mana sakayya”. Abubakar yayi wani

    malalacin murmushi‘

    sannan ya saki Jamilun .yana fadar.

    ’ “To kaji k0 ni wane ne a wurinta, mijinta

    ne data gudo ta bari kuma kaine baka sanni ba

    amma ni na sanka shi yasa ma tun farko ban yi

    niyyar taBa lafiyar jikinka ba, kaine kaja da

    taurin kai irin naka, amma kayi hakuri”. Jamilu ya

    rasa abinda zaice sai faman

    mazUrai yake Abubakar ya ”tura ‘hannu cikin

    aljihu ya damtso kudi mai yawa ya soke mashi

    cikin aljihu yana fadar.

    ga wannan‘ ka rage zafi”.

    Bai bari yace’wani abu ba ya damki hannun

    Ruqayya tana turjewa tare da borin kwacewa

    haka yaja ta da qarfi ya sakata a mota ya rufe ya

    zagaya ya shiga mazaunin dirrba yaja suka tafi.

    Kai tsaye gidan Kawu ya nufa ya kulle Rukayya a

    motar shi kuma. ya nufi cikin gidan, saukinta ma

    akwai AC a ciki daya kasheta.

    da zafi

    ‘ A zaure ya samu kawu a kwance yana sauraren

    rediyo, Abubakar ya durkusa a gabansa suka

    gaisa. Bai gane Abubakar dinba sai da yai mashi

    bayani sannan ya shaida shi. Nan fa Abubakar ya

    sanar da shi duk abinda ke faruwa tun daga

    dalilin barin Ruqayya gidanshi.

    har zuwa yanzu. Mamaki ya kama Kawu ya rinqa

    zuba

    sallallami yana fada akan danyen hukuncin Kaka

    da kuma wautar Jamilu, daga,qarshe yaiwa

    Abubakar naisha da kuma fatan’ alkhairi. Yasa ya

    kira Rukayyar itama yai mata nasiha sosai

    Ya so su kwans sai gobe su juya, amma

    Abubakar ya ce a‘a, saboda zai je office.goben.

    Kawu yasa RuKayya ta kwaso kayanta,“ ya

    zubaSU mota sannan sukai gaba bayan yaima

    kawu kyautan kudi masu yawa sannan suka

    kama. hanya babu wanda ya kula wani, Ruqayya

    ta gaji da kukanta har tai shiru. Bai ce mata ci

    kanki ba har burci barawo yai awon gaba da ita

    Basu iso Katsina ba sai karfe goma .saura ‘da

    yan mintina, maigadi ya bude_ mushi qofa ya

    kutsa .motarshi a ciki kai tsaye gurin ajiye motoci

    ya faka motar tashi sannan ya fito a gajiye yake

    likis dan da kyar ma yake iya daga. kafa ya

    budema Rukayya dake Zaune yana kokarin kaukar

    ta ta farka a tsorace

    gami da ture hannayen nasa Ya yi murmushi

    sannan ya matsa yana fadar ., . ‘ “Ki fito mun.

    iso” Ruqayya ta bata fuska tana fadar:

    Ni wallahi bahu inda zan matsa ‘sai ’ka . maidani

    gaban uwata

    Abubakar yai dariya“ sosai kafin yace

    ”Wacece uwar taki kuma? Kidai ce kakarki me

    sangartar dake, kuma yarinya ke da qara ganinta

    qila sai kin koma wankan jego“ Rukayya ta

    harare-shi tare da tabe mashi baki ta dauke

    kanta ta turo mashi qeya.

    Shi daria ta bashi don haka bata ga lokacin da ya

    janyo hannunta ba sai dai ji tayi an sureta gaba

    daya anyo waje da ita ; ‘

    Rukayya ta soma shure~shure tana zillewa amma

    bata kufce daga hannuwansa ba har$ai da ya

    danganata da katafaren falon gidan wanda wurin

    zilIe-zillenta tasa suka fadi akan‘tayils, amma duk

    da haka nan bai saketa .ba, tana cikin

    hannuwansa sai da ta gartsa mashi cizo a

    hannuwan sannan ya sakcta ita kuma ta zabura

    ta mike ta” kwasa aguje ‘ta barshi, falon,

    amma‘sai ta kasa bude qofar a bude take ba kcy

    aka Saka ba k0 sakata ba amma ta datse Haushi

    ya kama Ruqayya, ta rinqa jijjiga qofar da ko

    gezau bata yi.

    Abubakar yana kallonla ya mike yana dariya yai

    shigewarsa kicin hankalinsa a

    kwance

    Hmmmm lol jama,a wai ya za,a kwashe da

    kakalle ne idan har taji labarin habu yaje ya

    dauke matarsa?

    naku har kullum A,I,S KE CEWA i luv y’ll

    cont it

    RIKON KAKA

    CHAPTER 26

    ya dora musu girki yau zuciyarsa fes take da

    nishadi marar misali.

    , Nama ne ya gasa sannan ya dafa

    dankalin turawa da indomie ya gama komi tsaf ya

    jera ‘a dan farantin ya dauko kwalin ‘Iemu guda

    biyu tare da robobin ruwan Faro suma biyu ya

    jera a saman (carpet) ya sameta ta hada kanta

    da kujera kuka kawai take amma marar sauti sai

    dai za’ a iya jiyu shasshekarta

    Abubakar ya ajiye tiren kayan abincin a gabanta

    sannan ya raba gefenta ya janyota jikinshi’ ya

    rungume yana kokarin lallashinta bata ture shi ha

    amma kuma bata daina kukan ba

    Abubakar ya dora kanta a saman. qininshi ya

    Kara rungumrta yana fadar.

    ‘ “Kiyi haquri‘ don Allah ki daina kukan nan haka

    nan kada kanki yai miki’ ciwo”.

    Yana maganar yana gyara mata gashin

    kanta wanda ta turo kallabinta wurin kokawar

    dazu.

    Rukayya ta soma magana cikin kuka. “Na ce

    baxan zauna ba ka maida ni gida, ka maida ni

    amma kaki don dai ka kawoni in rinqa‘yi maka

    girki da aikin gida. Na rantse da Allah ba zanyi

    ba”. Abubakar ya yi murmushi yana fadar. “‘bama

    sai kin rantse ba ‘yar gidan kaka, indai kin

    amince zaki zauna dani magana ta qare, ni da

    kaina zan rinqa yi mana girkin da aikin gidan, kin

    amince?” ‘ Bata amsa mashi ba sa dai ta sa

    bayan hannunta tana goge hawayenta. Bai ji

    haushi ba ya dago ta daga jikin

    nasa yana fadar.

    “Daga yanzu ma za’a fara abincin ma abaki zan .

    . rika baki”. .Ruqayya tai saurin zamrwa tana

    fxmadar.

    “Ka kyaleni inci da kaina matsa”.

    Bai matsaba ya kyaleta sai dai hannunta na riqe

    da nashi haka ta zuba abinci da hannu guda.

    yana kallonta tana cin ,abincin kamar

    tanacin kashi. Bai damu ba har ta gama, sannan

    shima ya dauki sauran yana ci.

    Tsabar gajiya da kukan da tasha kafin ya gama

    cin abincin har ta fara gyangyadi, don haka yana

    gamawa ya tasheta ya nuna mata hanyar dakin

    bacci. Bata musa ba ta mike ta tafi abinta. Sai

    dai duk da barcin da : take ji sai da ta jima a

    tsaye tana qarewa tsararren dakin baccin kallo

    wanda ya gaji da haduwa, a zuciyarta ta rinqa

    tunanin k0 gidan waye Abubakar ya kawota kuma

    oho.

    Tunda bata da mai amsa mata don haka ta nufl

    (toilct) ta dauro alwala tai sallah sannan ta dauki

    kayan barcin da ta gani a ajiye akan gado ta

    saka.

    Doguwar riga ce fara sol har qasa mai .‘siririn

    hannu, Rukayya ta saka hular rigar akanta

    sannan ta kashe wutar dakin ta haye kan gadon ,

    tai kwanciyarta. Haka kawai taji zuciyarta ta

    samu nutsuwa tunda taji Abubakar yace ba aiki

    zata cigaba

    dayi masu ba a gidan, don haka hankalinta

    kwance bacci mai nauyi ya yi awon gaba da ita. ‘

    Abubakar ya gama shirinsa a Bangarenshi sannan

    ya nufo Bangaren nata, ya samu sai kwasar bacci

    take hankalinta kwance. Nan ‘ya hawo kan gadon

    shima ya . kwanta, ya jawota jikinshi ya

    tofesu’da addu’o’i sannan yaja bargo ya lullube

    su. Washegari tunda asuba ya tayar da ita suka

    yi sallah, ta Cika da mamakin ganinshi akan

    gadonta, sai dai ganin Bai nuna wani (action) ba

    akan hakan yasa itama tayi ta maza ta share

    suka yi sallar asuba. Ya jata suka koma

    ‘suka sake kwantawa, sai dai har bacciya

    ’ kwashe shi amma ita ta gaza runtsawa,

    mamaki take da kuma al’ajabi wai yau ita ce

    yaya Abubakar kwance daki daya, gado daya

    kuma manne’da juna. Wannan wacce rana ce mai

    Sa’a haka a wurinta‘? tunanin da take. kenan har

    barci Barawo ya lallaBo ya dauketa

    Ba ita ta farka ba sai karfe goma saura, ta juya

    ta ganta ita kadai kwance akan gadon. Ta llaBa

    ta tashi zaune tai ido hudu da ‘ wasu riga da

    siket sababbi dal akan gadon, hakan na nufin idan

    tayi wanka ta shirya ta saka. ‘

    Tsam ta mike ta fada (toilet) din ake

    . manne’ cikin dakin ta watso ruwa ta fito ta

    zauna bakin madubi ta shirya,kwalliya tayi amma

    ba wata mai yawa ba, ta mike ta dauki kayan ta

    saka ‘

    English wears ne riga da siket Bakin siket ne ‘

    T,Shirt body hock mai dogon hannu. Ta dauki ‘

    dan karamin mayaifinta ta’ dora akanta, sannan

    ta zira silifas na fata ta fito falon don tasamawa

    kanta abinda zata ci.

    A falon ta_ hange shi daga shi sai

    ,singilet da wando three quatcr ya zagc yana

    ta gogegogen Show glass din dake shake da

    kayan turaren wuta

    Rukayya tabi. falon da kallo, ya gyara k0mai

    tsabtsab sai kyalli yake yana fitar da ni ‘imtaccen

    , kamshi

    Rukayya ta tabe baki saman kujera ta zauna tana

    kallonshi cike da al’ajabi, k0 da yake ba tun . yau

    ta saba gani ba tun a kauye dama Abubakar

    gwani ne wurin iya share-share wanke-wanke da

    girki. ‘

    Abubakar ya nufota tana kallonshi har ya Karaso

    inda take, ya zauna kusa da ita yana‘ fadar,

    ‘”Sannu da tashi my dear,in kawo miki abincin

    nan k0 zaki hau kan table ne?” Sai da ta yamutsa

    fuska kafin tace

    “Anan zan ci”.

    Ya yi murmushi ya miqe yana fadar.

    “An gama ranki ya. dace

    »: Ya nufi dinning ya kwaso abin break din-daya

    shirya ya nufo inda take. ya dora. tiren akan

    center table sannan ya turi . tebirin zuwa gabanta

    yana murmushi

    “To bisimillah”

    , Bai kuma jira abinda zata ce ba ya juya yai

    gaba ya cigaba da aikin da yake

    Rukayya ta jima tana kallon shi kafin ta mika

    hannu ta bude kayan abincin, soyayyen dankali da

    kifi ne mai hade da kayan lambu sai ‘ ‘ kuma

    kunu. Rukayya ta soma ci tana mamakin shi

    kuma a ina ya iya irin_ wadannan girKe-girken? ,

    ‘Anan inda ta gama karyawar anan ta zame

    saman kujerar . ta kwanta tana kallon wani film

    din~ India a qatuwar plasma din dake girkc ‘a

    jikin bango ta kusa rabin bango.

    Kafin ta gama kallon barci ya dauketa ba itata

    farka ba sai ana kiran sallar azahar.

    ‘Ta mike taje tai sallah, k0 addu’a bata

    shafa ba Abubakar ya shigo mata da abincin

    rana. ,Mamaki fa ya qara kamata canjawar sa

    lokaci daya na sakata cikin (compusing). ’Bayan

    sallar isha’i Rukawa na kwance “a falonta babarci

    take ba amma idanuwama a rufe suke, tunanin

    Abubakar ne. yai mata

    tsaye a zuciya, hidimar da yai mata yaudaya

    kawai ta wanke mata zuciya, ta wanke dukkanin

    bakin cikin da ya shafe shekaru

    yana qunsa mata. Bata ji shigowarsa ba sai dai

    taji an

    riko hannayenta tareda sumbatar goshinta. Ta

    bude idanuwanta a hankali tana

    kallonsa, ya hasketa da murmushi kafin ya ce.

    “Tunanin ya isa haka, ki tashi ki shirya

    muje muyo (shopping) kiga gari”. Dadi ya kama

    Rukayya ta zabura ta mike cike da doki tana

    fadar.

    “Don Allah yaya daga nan mu biya

    gidan Aunty Maimuna”.

    Ya noqe kafada’ “Naqi wayon, wato muje ta

    cigaba da koya miki yanda zaki qara guduwa’

    k0?” Rukayya ta zar0 ido tana fadar.

    “tab! Yaya wa ya fada maka ita tasa ni na gudu‘?

    Wallahi ni nai tafiyata da kaina”.

    Ya ce, “To ai kin kyauta kinga yanzu nima ba zan

    kaiki ba har sai kin fara sona kin daina guduna

    . Ta langabe kai kafin tace to “To wai yanzu wa

    yace bana sonka

    Ya noqe kafada, “To idan kina sona ‘din ai sai ki’

    fada” Rukayya ta zame hannunta tai gaba tana

    faman turo baki, Abubakar ya rakata da kallo har

    ta shige sannan ya sami bakin kujera ya zauna

    yana wani dan murmushi’ wanda bai bayyana

    hakoranshi. ba

    Shiri sosai Rukayya tayi da wani rantsatstsen

    lcshi (two c010ur) wato blue da brown tai kyau

    sosai don hatta Abubakar sai ‘ da ya yaba..Ya

    dauketa a‘mota.

    ‘ Sai da suka gama yawon su saman manyan

    titina. yana gwada mata ‘manyan unguwannin

    garin nan har sha daya sai data. gota sannan ya

    kaita suka yo shopping din na kayan ciye-ciye da

    lashe-lashe bayan sunci.

    wasu can sannan Suka yo dakon wasu.

    RIKON KAKA

    CHAPTER 27

    sai Sha ; biyu harda yan mintina sannan suka

    shigo gidan. bacci ne kawai cikin idanuwan

    Rukayya don haka ta bar Ahubakar yana sassaka

    kayan firij ita kuma ta shige dakin baccinsu ta

    watso ruwa tasa rigar baccinta cikin ta daure

    gashin ta da ribon ya shigo. Ta madubi ta hango

    .shi ya iso inda take bata san yanda akai ba sai

    dai taji ya rungumeta ta buya ya miqa hannunshi

    guda y; diuko kwalbar turaren cool water ya rinqa

    fesa mata a jiki saidaya fesheta dashi sannan ya

    ajiye turaren sannan ya jasu sukn fada saman

    gadon dake bayan su, ya kashe wutar dakin

    yaja bargo ya lullubc su. Washegari ita ita

    takama Lahadi, ba aiki kamar jiya asabar, don

    haka suna idar da sallar asuba suka koma suka

    kwanta. Rukayya bata sake farkawa ba sai da Iaji

    tamkar ana yamutsa ta ta bude idanuwanta da

    kyar don ganin mai wannan aikin.

    Abubakar yaja muta hanci yana fadar.

    “A tashi haka nan ayi wanka a karya. ga ruwa

    can: na hada miki”. ‘ .a toilet ta fara juye juye

    yace kinga wasa sai dai kiji ki cikin ruwan

    wankan’. Rukayya tai surin tashi zaune tana

    . ‘ kallonsa da idanuwanta duk bacci, Abubakar

    ya miqa hannu ya janyota ta sakko daga kan

    gadon, ya tisata gaba har sai da ta shiga (tOilet)

    din ta kullo sannan ya juya ya fice.

    ‘ Rukayya bata bata lokaci ba wurin .shiryaWa ta

    fito yau a tare suka karya don ta ‘soma sakin jiki

    dashi. Tarairaya da lallashi .tare da soyayyar da

    yake nuna mata ita tasa ta soma jin wata irin

    sabuWar qaunarsa na shiga zuciyarta. Yanda

    yake nuna tausayinta a fili abin har mamaki yake

    bata, wai yau yaya Abubakar ne ya abubakar ne

    ya koma’ haka ya canza tamkar ba wannada

    yatsaneta, ya hantareta ba. :

    lallai Allah Ubangiji mai juya zuciya gashi yan’zu

    ya juyo mata da zuciyar abubakar

    gareta. Lallai a yanzu ta yarda’da maganar Aunty

    Maimuna da take cewa, mai haquri yana tare da

    ‘nasara aiko ita dai taga nasarar. don ma zuciya

    da taso ta rinjayeta daga farko lallai kuwa da tayi

    ‘asarar da ya kamata azo mata

    jaje don rasa namiji kamar Abubakar ba

    karamin asara bace Da wannan tunanin har bacci

    ya

    dauketa a daren yau inda ta kwana da zummar‘

    garin Allah na wayewa litinin zata riga Abubakar

    tashi, ita zata yi komai ba,hidimar gidan ta hutar

    dashi don harta . soma tausaya mashi. ‘ ‘_ _ Don

    haka tunda suka koma baccin

    asuba ita taqi ta koma tana ganin bacci ya dauke

    shitaja jikinta ta fice kai tsaye‘ ‘kicin ta Hula nufa

    ta dora ruwan zafi ta Zuba masu garin chitta‘da’

    na‘a-na‘a,. suna ‘ tafasa ta juye a flask din

    ruwan . Ta koma ta dayko dankalin turawa ta

    fere tasa a tukunya ta dafa shi sannan ta. ‘

    tsame shi tamai bula bula ba koyon girki

    mukaxoba am sorry

    Dayan ta gama tsaf sannan ta dauki komi la

    jajjera su gwanin sha‘awa, sannan ta koma kicin

    din ta gyara shi ta hada ruwan omo ta wanke

    dukkanin abubuwan da tai amfani dasu ta kife ta

    share kicin din ta goge ko ina da tawul sannan ta

    janyo kicin ta kulle ta dawo falon tasa tsinlsiyar

    laushi ta share shi tun daga

    qasan kujeru har zuwa qarkashin sai da tabi ta

    share. Sannan ta dauki mopprr ta hada

    ruwa a bukiti ta goge tayils din tsab, k0 ina ya

    dauki sheki.

    Ta koma ta sa wani tsumma mai Iaushi ta goge

    duk wasu abubuwa masu daukar qura dake falon,

    sai data gama tsab sannan ta dauko boner har

    guda biyu daya ta zuba turaren wuta ta jona‘ a

    socket daya kuma ta kunna tsinsiyoyin kamshi

    masu kyan gaske ta tsilstsira a jiki ta koma ta

    dauko room freshner ta ruwa ta feshe dakin.

    Ai kafin kiftawa da bismillah dakin ya kaure da

    wani ni’imtacccn kamshi ta saki

    labulayen ta goge sannan ta qara qarfin A.C ta

    nufl sauran falukan suma duk ta gyara su kamar

    na farko, da turare su da kamshi.

    Karfe takwas dai-dai ta shiga (facin baccinta

    shima ta gyara shi, ya wanko toilet‘sannan ta

    watsa ruwa tana gamawa shima ta hada mashi

    sannan ta filo. _

    Kwalliya tayi ba wata mai yawa ba, ta saka baqar

    jallabiyya mai hade da gyalenta, sannan ta nufl

    kan gadon da Abubakar ke kwance ta rasa ta

    yanda zata tayar dashi. can

    dabara ta fado mata ta dauki fIlo ta rinwa‘ buga

    mashi a kafa amma babu alamar Zai tashi.

    Rukayya ta rasa yanda zata yi dashi, can dai ta

    saduda ta hayo kan gadon tana dan

    bubbugar filon da yake kwance akai tare da kiran

    sunanshi

    Caraf ya yi da ita, sai dai taji ta cikin jikinshi ya

    kanannadeta da hannayenshi yana dariyaya ce ‘ .

    “Wato na ma zame miki tamkar wani. dodo. k0?”

    Rukayya ta girgiza kai tana’ Roqarin zamewa. ‘

    ya Kara riqeta yana fadar.

    “Ki tsaya kada ki jiwa kanki ciwo. tambayar ki

    zanyi”. ‘

    Rukayya ta nuna mashi agogo tana Rukarin

    zillewa, karfe takwas da rabi agogon ya nuna. Ya

    yi saurin sakinta yana fadar,

    “Kai-kai loakcin (office) ya kusa yi”..

    Bai jirata ba ya Sauka‘da gudu-gudunsa ya fada

    (toilet) yana faman yarfa hannuwa wai ya shiga

    uku ya kusa makara.

    Rukayya ta zauna bakin ‘gadon tana mashi dariya

    har sai da ya shige sannan ta. mike ta yaye

    zanin gadon ta canza wani mai ‘laushin gaske, ta

    feshe Shi da (bed frcshncr) sannan ta bude

    (wardrop) ta cirowa Abubakar kayan da zai saka.

    Sannan ta flce abinta.

    ‘A gaggauce Abbakar ya shirya yai break dinshi

    ya, bata wata sabuwar waya rantsatstsiya, a

    cikin kwalinta mai matuwar tsada, tsabar doki

    Rukayyabata san lokacin da ta Runkame shi ba

    tana murna.

    Abubakar ya lakace mata hanci yana mata dariya

    ya fice ya ‘nufl wurin aiki‘abinshi. . Rukayya

    kuwa wuri ta samu ta rashe‘a’ falo ta rinqa

    cskule-cakule a wayar tata tunda take a ‘ duniya

    bata taBa riqe waya ta kanta ba sai yanzu, lallai

    .Abubakar ya gama mata komai tunda ya hadata

    dawayar salula.

    Shi kuwa Abubakar tunda ya isa (office) din aiki

    kawai yake amma zuciyarsa na kanta, duk abinda

    yake qarfin hali ne kawai da jarumta, amma a

    yanzu yana ji a jikinsa qarfin halin nasa ya kusa

    qarewa. Yana son Rukayya so ba na wasa ba,

    haka kuma yana sha’awar komi nata.

    Yasa hannu ya tallabe kansa cike da damuwa,

    duk lokacin da ya kalli Rukayya yakan rasa

    hankalinshi gaba daya, sigarta kawai takan nemi

    ruguje‘ mashi lissafi. Lallai ya yi sa’a da

    kasaitacciyar mace, sai a yanzu ne yake mamakin

    kansa ta yanda har ya rinqa hantarar ta. Shin a

    lokacin meke damun kwakwalwarSa da

    idanuwansa da suka kasa ganin abinda ya dace

    da shi? Wai har ya fifita Suhailat akan Rukayya,

    yarinyar da in bacin kyan fuska babu mamora a

    jikinta. Lallai shi ya gama wautar kanshi.

    “Ya’ ja tsaki mtsw! Kafin ya mike yasa hannu ya

    lalubo wayarshi dake kan tebirs ya lallatsa lambar

    wayarta ya danna mata kira.

    (Ringing) daya, biyu na uku aka dauka. Rukayya

    ta: mike a saman doguwar kujera (three seater)

    ta danno mashi siririyar sallama a cikin dodon

    kunne, sai da Abubakar’ yayi murmushin jin dadi

    don har

    ’ ‘tsakiyar kwanyar’ kanshi maganar ta ratsa.

    Ya kwantar da kanshi a saman makarin kujerar

    da yake zaune, ya cigaba da jujjuyawa da kujerar

    yana fadar.

    “Ruky Darling, kinyi kewata kuwa?” Rukayya tai

    murmushitare da lumshe ido ta

    _ bude, kafin ta ce.

    -“Sosai ma Yaya Abbakar, duk gidan sai ya yi

    shiru da baka nan

    Abubakar jinshi yayi tamkar a saman

    gajiimare tsabar shauki, ya bude baki da kyar

    yana fadar.

    “To me za ki shirya mana kafin na dawo?”

    Murmushi tayi wanda har ya jiyo sautinshi a cikin

    wayar, ta ce.

    “Wani spccial girki ne Yaya Abbakar me ‘ motsa ‘

    kunne” Dariya yayi sosaikafin ya ce”Sai kuma me

    qanwata? K0 shi kenan?”

    ‘ sai da tai wani fari da idanuwa irin na mai

    neman mafita kafin ta ce ‘

    “To ai ban ‘san sauran abinda kake so ba

    Abubakar ya ce “KeCe sauran, ke nake so

    Rukayya, k0 ba zaki bani ba?” ‘

    Ta ce “To ai kariga daka samu yaya Abbakar, me

    kuma ya yi saura?”

    Abbaakar ya ja numfashi kafin ya ce

    ‘ “Ai baki so na Rukayya, guduna kike shi yasa”.

    Tai saurin rufe baki tana dariya, ta ce

    “Kai Yaya, tun yaushe na daina?” ‘

    ‘ Shima dariyar ya yi kafin ya ce”Da gaske kike

    mata ta.? Ta jinjina kai tare da fadar, “Da gaske

    nake mana,

    Ya ce “To shi kenan, kice yau inzo gida da kwarin

    gwiwa kenan matata tana maraba . dani. To’

    amma ai min irin kwalliyar jiya a shafa min

    janbaki da jan ido ta yanda da na shigo zan yarda

    da lallai abinda aka fada min yanzu da gaskene”.

    RuKayya tana dariya ta ce, “Insha Allah Yaya, sai

    ka dawo”. ‘ Ya ce”To qanwata, me kikc so inyo

    miki . tsaraba?” ., Ta danyi jim kafin ta ce, “K0

    dami ma ka taho ina so”. ‘ Ya ce “To Shi kenan,

    sai na dawo“. Sukai sallama sannan kowa ya

    ajiye ta kalli wayar _ Tsabar murna Rukayya ta

    rasa irin . shirin da zatai na tarbar Abubakar,

    tunda ‘ tayi la’ asa: bata sake samun zama ba,

    ita ce

    shiga kicin ta hau shirya abincin da tasan zai yi

    farin ciki dashi.

    Abubuwa ne ta hada mashi sun kai kala hudu, ‘

    sannan daga qarshe ta hada mashi (juice) din

    gwanda da karas. ‘

    ‘ Ana kiran sallar magaruba ta gama komi ta nufi

    (toilet) ta sharto wanka ta tare da

    alwala ta fito, sai da tai sallah tana zaune tana

    lazimi Abubakar ya shigo gidan. A gajiye yake

    don ya sha aiki a (office), ya turo qofar bedroom

    din nata ya shigo da sallamarsa, Rukayya ta dago

    kai tana kallonsa bakinta dauke da murmushi. ’

    Abubakar ya durkusa a gabanta ya dora

    hannayensa akan jikinta yana fadar.

    “Na gaji da yawa Ruky na, don Allah k0 zaki .

    taimaka mani da wanka?” .. Rukayya tai saurin

    rufe fuskarta da tafukan hannayenta tana dariya.

    Shima dariyar yayi ya mike yana fadar.

    ‘Shi kenan, bari intafi ‘sashina inyi tunda’ ‘ ba‘

    zaki min anan din ba”. RuKayya dai na jinsa

    amma bata dago din ba ‘ har ya fice, sannan’ ta

    mike ta nufi

    gaban madubi ta zauna ta soma kwalliyarta cikin

    saurisauri ta samu ta gama, ta ciro kayan da

    zata saka riga da wando ne blue din ’ jeans sai

    sky blue din riga irin ta Pakistan mai’ adon pink

    sama da kasa, ta kawo mata kusa’ da gaiwa,

    tana da tSaga a gefe da gefenta. ‘ Rukayya ta

    dauki siririn gyalen rigar kalar pink ta daura

    akanta,’sannan ta saka dan kunne kalar rigar

    Tayi kyau ba ma kadan ba, don haka ta dauki

    hijabi ta saka tai sallar isha‘i, ,

    sannan ta cire ta saka flat din takalminta ta;

    fito falon . A kishingide ta same shi saman

    kajera”

    yana waya, don haka bata bi ta kanshi ba ta ,

    wuce wurin (dinning table) ta rinka kwaso kayan

    abincin .tana maido su akan carpet har ta

    kammala’bai gama wa‘yar ba wadda*’ta fahimci

    ba da kowa bane ba face Suhailat don daga

    karshe taji yana fadar… ‘ ‘“ “Kinga Suhailat ina

    da ababuWan yi masu yawa a gabana, sai

    anjima” Ya kashe wayar. ‘ ‘

    Ya sauko kusa da Rukayya ya zauna

    tare da dafo kafadana, ya ce

    “Ya dai madam? Kin san kuwa ina jin Yunwa?”

    Rukayya tai murmushi kafin ta soma zuzzuba

    musu abincin. ‘ ‘

    Lallai kam Abubakar ya kawo yunwa, don narkar

    abincin kawai yake kamar ba

    gobe, sai faman zuba santi yake Rukayya na

    Sheqa mashi dariya Aka murda qofar falon aka

    turo tareda

    sallama, su duka suka bi qofar da kallo don ganin

    mai shigowar. :

    Oga Mahmud ne ya shigo tare da Kaka, mamaki

    ya kama Rukayya, ai bata san lokacin da ta tashi

    ta nufi kaka zata

    rungumetaba . Kaka ta tureta tana fadar

    ‘ “Ke ni kauce ki bani wuri, shashashar banza da

    wofi, shi ne kika sa qafa kika biyo shi, wato ni

    ban isa in yanke hukunci a kanki ba k0? . To na

    gode.

    Rukayya ta rike hannun Kakar ta Iangabe kai tana

    fadar. ‘

    “To ai kaka shi ya matsa sai da ya taho dani”. ,

    Kaka ta fisge hannuwanta tana fadar.

    “Ke gafara can sakarai, ya dai laye ki ‘ da dadin

    bakinshi, amma k0 da ihu da cizo baki guduwa?

    Meye amfanin zama da azzalumin mutum irin

    shi? Sai ki juya yanzu

    mu“ tafi” . . Ta kamo hannun kukayyar za ta jata,

    tai sautin turjewa tana fadar.

    A’a Kaka, bari in dauko mayafina mana”.

    Ta ce, “To jeki maaza ki dauko, ina nan ina

    jiranki” ,

    Mahmud dake tsaye yana kallon su yai

    murmushi kafin ya ce.

    “Anyi haka kuwa Kaka? Ki shiga mana ‘ ki fara

    zama tukun”.

    kaka ta dalla mashi hararar da har saida yaji yan

    hanjinshi sun motsa kafin tace

    Wohoho su kaka manya

    jama,a anya kaka zata bar wadannan ma,auratan

    su huta kuwa Hmmm muje zuwa

    RIKON KAKA

    CHAPTER 28

    Abubakar ya mike ya nufo inda

    ‘suke yana fadar; ‘ “D0n Allah Oga ta yaya ka

    taho

    mani da wadannan kayan rigimar?” ‘ ‘ Kaka ta ja

    tsaki, “Ai k0 bai kawo ni ba ‘

    wallahi ban barin garin nan k0 da zan mutu . .sai

    na gano gidan nan, marar mutunci kawai”

    Abubakar ya ce, “Ai k0 da na sanya’ maigadi ya

    hadaki da kare ya raka ki har gida

    Kaka ta ida rikice masu, “Eh, dama , iskancin ka

    ai ya wuce haka Habu, ‘rashin imaninka da rashin

    tausayinka ya zarce haka shi

    yasa Kafata kafar jikata, bata yin zaman auren k0

    dole ne?

    Rukayya dake tsaye taiwaAbubakar

    nuni da hannu alamar yai shiru, sannan ta kamo

    hannun Kaka tana fadar.

    “Zo mu shiga daga ciki Kaka kada ki biye mashi

    ranki ‘ ya Baci” .

    , Rukayya ta jata sukai dakin baccinta. -.

    Abubakar .ya dubi Oga Mahmud yana fadar. . . ‘

    “Ai fa yau na bani”. _ Oga Mahmud ya ce, “‘Haka

    yau na wuni. ‘ ina rigima da ita ni da Madam

    dana gaji da lallashin ta ne na ce ba zan kawota

    ba, amma ta dasa mani kuka dole na kawo maka

    ,ita don haka sai ka samu ka lalabata da kalamai

    ka “samu ku rabu lafiya”; , ‘

    . Abubakar ya ce “An gama YallaBai”. . ’“ Sun

    ’dan jima suna hira‘ kafin ‘Oga’ , Mahmud ya tafi

    bayan Abubakar‘ yai mashi rakiya ya dawo kai

    tsaye dakin baccin . Rukayya yai tsinke. ‘ A

    zaune ya .samesu Saman Carpet da .alama‘wata

    rigimar ce suke yi da Ruqayya.

    .Abubakar ‘ya‘ durqusa har qasa ya

    gaishe da Kaka, Kaka ta dauke kai tana fadar:

    kai”Ni ba gaisuwar kace ta kawo ni ba : kaji”

    Abubakar ya saSsauta murya yana fadar.

    “Allah Ya‘ huci zuciyar ki kuma sai kika yo tafiyar

    dare haka maimakon ki kirani nazo da kaina na

    daukoki?” .

    Kaka ta» hayayyaqo mashi, “Motar banza gareka

    ‘motar wofi, da ka dauke ni da motarka ai gara

    na taho‘ a qasa tunda kai ba mutumin kwarai

    bane”.

    ‘ Ruqayyar tai saurin kallonta tare da Bata fuska

    alamarbata jin dadin abinda take yi mashi, Kaka

    ta banka mata harara

    “Kike wani Bata fuska shegiya don ina kwatar

    miki’ yanci shi ne kike Bata rai? To ba : zan fasa

    ba”.

    Ruqayya ta mike tana fadar, “To shi kenan, ki

    cigaba‘ bari injr in hado maki abinci”. ‘

    ‘ Bata saurari abinda zata ce ba ta fice ta bar

    Abubakar da rigimar ta. _ Kicin ta shiga ta jajjaga

    kayan miya sannan ta kunna cookcr‘ gas ta dora

    tukunya ‘ Farfesun ‘yan ciki ne tai mata wanda

    yaji kayan yaji, sannan ta soya‘ mata indomie_

    da kwai, ta koma ta tafasa mata ruwan zafi a ‘

    ‘flask ~ta dauka ta nufo . falonta Da mamakinta

    sai ta iske Kaka ta Saki, Abubakar

    na ta zuba’ mata uban“ dimi’ tana dariya.

    Rukayya ta KaraSo‘ cikin falon ta ajiyeWa ‘ Kaka

    abincin. Labarin “tafiyar Suhailat gidansu ne

    Abubakar ke bawa Kaka. ” a’ Abin mamaki ta saki

    lokaci daya har da

    ‘su dariya, Rukayya taja ta zauna tana fadar.

    “Ga abinci nan kici kaka, kada ki biye

    mashi yai sanyi”.

    _ Kaka ta ja farantin ta soma ci ana hira, sai

    aunawa Suhailat zagi take tana ‘roKon Abubakar

    kada ya sake ya maida‘ ita. Shi‘

    . kuwa ya samu yanda yake so, ya shawo ‘kan

    ‘kaka don. haka ya saki baki sai sheka uban

    dimi yake, da wanda ma akai da Wanda ba ‘ai’ .

    ba., . -‘ Ganin babu dama yasa Rukayya ta mike

    tana fadar.

    “Ni kam sai da safenka, bacci nakc ji”

    Abubakar yace “Au ban gane ba, kina nufin don

    Kaka tazo sai ki kyaleni na kwanta ni kadai

    Rukayya ta dauke kanta tana fadar. “Sosai ma

    kuwa”. Ya‘ kada kai yana fadar, “Ashe kuwa

    zamu kwana a gado guda”. , Kaka ta dauki salati

    cikin daga murya tana radar ‘ “Dawa zaka

    kwanan tsohon marar kunya to Allah Ya tsare ni

    yin kwai ban tanadi zakara ba. Kaji na gaya maka

    ba dani ba Jika maza ki bishi ku tafi sashenku

    sai da safenku”. ‘

    Shi Abubakar ma dariya Kaka ta bashi,

    ‘yanda ta zage tana ta soko zance ta inda take ‘

    ‘.

    shiga ba tanan take fita ba. Rukayya kuwa ,

    haushi ne ya Rumeta don a yau burinta ta kwana

    tarc da Kaka susha hirar su, don haka tun da

    suka fito Abubakar ya tsaya jawa Kaka

    kofa bata jirashi ba tai gaba abinta tana ta faman

    gunguni

    Bai shigo ba saids ta zira doguwar rigar baccinta

    da ta gani ajiye a gefen gado sabuwa kar alamar

    ya shiryawa, zuwan nata bangaren ‘ nashi a ya‘u.

    taa haye kan gadon ta ja bargo ta luliuBejikinta. .

    Abubakar bai shigo ba saida.yajé yai’, , sallama

    da‘maigadi sannan ya nufo Bangaren nasa. Bai

    ‘yi mamakin ganinta da yai a * kwance duk da

    yana da yakinin ba bacci take ba, don haka

    hankalinshi kwance ya sauya kayan jikinshi zuwa

    doguwar rigar bacci ya dauki turarensa ya fcsata

    kowacce gaBa ta jikinsa sannan ya hayo kan

    gadonYa kashe wutar dakin kafin ya kwanta

    tsawon lokaci ya dauka yana faman saka da

    warwara a . zuciyarsa kafin daga karshe ya kira‘

    sunanta. ‘” “Rukayya”. Ta amsa a shaqe saboda

    haushi da kuma kuma bacCin da ya fara kamata

    Abubakar ya miqa hannu ya yaye lulluBin

    da tayi yana fadar. ‘ “Barci fa kike koqarin yi, k0

    kin manta ‘ da alkawarin. da kikai min?”

    Rukayya ta bude idanuwanta wadanda suka

    faraja, ta cr

    ‘ “Alkawari kuma na me?” Abubakar ya mirgina

    daf da ita ya sa hannuwansa ya tallabo qeyarta

    sukaiwa juna zuru na ‘yan daqiqu, kafin ya ce

    “Yanzukina nufin har kin. manta da alqawarin da

    kikai min za ki bani kanki? Haba Rukayya ‘na

    soma tagayyara, plcasc ki ‘ taimakeni ki tausaya

    min haka nan”. ‘

    Gaban Rukayya ya yi wata mummunar faduwa, ta

    fahimci abinda yake nufi don haka tai wani saurin

    janye jikinta tare da juya mashi baya tana fadar. »

    “Ni dai bahaka nake nufl ba, ka

    kyaleni kawai inyi baccina”.

    Abubakar yai sukuti yana kallonta, ta ja ,bargo ta

    lulluBa‘bai da yanda zaiyi haka ya

    kuma da ,baya ya kwanta. Bai da-burin ya’

    takuraWa yarinyar k0 kadan, yana jin tausayinta

    don haka ba zai iya yi mata komi ba sai da

    yardarta.

    Sai dai duk yanda’yake zaton al’amarin ya wuce

    nan, don gaba daya bacci ya qauracewa‘idanu

    wansa ya rinqa juye-juye har dare ya .raba

    idanuwansa kyam, don haka’ ‘ ya mike ya fada

    (toilet) ya dauro alwala ya fito ya soma jera

    nafilfili na neman sauki a wurin Ubangiji.

    Washegari tunda sukai sallar auba Abubakar ya

    koma ya kwanta yana ta faman ramuwar bacci,

    ‘ita kuwa Rukayya tsam ta miqe ta dauri zaninta

    saman rigar baccinta ta fito ta dawo Bangarenta

    Bata shiga dakin baccinta ba kicin ta nufa ta

    soma diminiyar hada abin karyawa

    Doya Ce ta soya da kwai sai tai masu yam ball

    sannan ta dama kunun tsamiya. Sai data gama

    tsab sannan ta gyara falukan gidan

    k0 ina da ina‘; hatta na sashen Abubakar din

    wanda keta faman ramuwar bacci.

    Karfe kawas da yan mintina Rukayya ta kammala

    komai ta nufi dakin baccinta ta ~ ‘zaune ta samu

    Kaka da ‘zurmemiyar casbaharta tana ta ja.

    Rukayya ta waro ido tana tadar ., .

    . . .-“Kai kaka, ba dai wai har kin tashi ba‘?” ,

    Kaka ta ce”A’a ban tashi ba, sai yunwa ‘ta kashe

    ni. Kuje ku kwashe wuri kuyi ta narkar bacci,

    wato ni kuma da yinwa za’a horar ‘ dani ko?” .

    Rukayya ta rike baki tana dariya, ta ce..“Wacc ni

    da daura zani uwar miji-na yawo xindir? Wallahi

    banyi tunanin kin farka ba, don tun dazu nagama

    hada abincin karin

    na tsaya na tsaya gyare gyare”. ‘ Kaka tace To

    naji, kawo-mani nawa sarkin

    . aiki”. “Rukayya ta ce”A’a bari dai na hada maki

    ruwan wanka ki fara watsawa tukunna

    ., Kaka tace “Wanka’kuma tun uwar safiyar nan

    ‘sai kace wadda janaba ta hau. jika? To ban iya

    wannan bidi’ar ba,kawo mani abincin idan naci na

    koshi rana tayi nayi wankan”. ‘

    Rukayya ta fice tana murmushi, rigimar ,kakakam

    aisai ita. I . A kicin ta shirya kayan abincin gaba”

    daya a .saman qaton faranti ta kawo mata, ‘ _

    Kaka ta sauko saman carpet tana faman mita an

    barta yunWa zata kasheta. ‘ ‘ ‘ Rukayya dai na.

    jinta ta share ta

    zuzzuba mata kOmai ta tura mata, Kaka ta

    dubeta ‘

    “To keba zaki karya bane Rukayya‘. ’” . Tai

    munnu‘shi kafin ta ce “Sai goma ,_ tayi ke dai ki

    fara karyawar ki”.

    Kaka ta tabe baki ta soma karyawa tana fadar .

    . “Ai ku .dai kuka sani indai kayan gulma ne ku

    biyewa yahudu da nasara suyi ta . sauwwara

    rayuwar ku Yanzu In ba haka ba

    da kinyi kyan gani don wallahi duk macen dake

    zama da kwarzabar miji indai bata Ci

    _ tana koshi to yanzu ta lalace Rukayya ta ce “To

    wai kewa ya ce

    miki bana cin abinci.?_ Ta cE? “K3 tashi can, k0

    baki zauna tarr

    dani ba ina gani. Kin san Allah ki kula da kanki

    kar ki sake kiyi wasa da cin abinci tunda dai

    mijinki bai rageki da komai ba to karki sake

    ki’bari ki .lalace, don irinsu Abubakar ne kesa

    mace duk ta fita ‘ ‘hayyacinta, don haka ki dage.

    Sai kuma kina yi kina gyara kanki, don dake wata

    ce ki aika a siyo miki.

    kaza da kaza da kaza da kaza

    lol

    « Rukayya nadai sauraron Kaka har ta gama

    zayyano mata zancen sannan tai murmushi tana

    fadar. “

    “Lallai Kaka, kice abubuwan suna da yawa” _

    Kaka ta ce, “Kadan ma kika Ji Jika, don akwai

    saura ba ka_dan ba, irinsu sa maza kuwwa,

    gumbar maza.. .ke da dai sauranSu”.

    . Kaka ta datSe zancen saboda shigowar

    Abubakar cikin dakiri

    . Yana shirye cikin kayan tafiya (office)

    ‘ sai da ya durqusa ya gaishr da Kaka kafin ya

    gefe ya zauna yana hararar Ru‘kayya wadda keta

    faman gaishe shi.’ Rukayya ta zaro ido tana

    fadar, “To ni kuma me nai maka yaya Abbakar

    kake. hararata?”

    . Ya~ce, “Au, baki ma san abinda kikai mani ba

    kenan? kina jinta fa Kaka? Bayan bata tayar dani

    ba ta barni ina’ta sharar barci har na , kusa

    makara wurin aiki, sannan bata hada mani

    . k0 ruwan wanka ba’ ballantana ta ciro mani

    kayan da zan saka, amma wai batai min laifi ba”.

    Kaka ta watsa mashi .kallo tana fadar. “Eh lallai

    yai maka dadi, wato ka hanata barci da-daddare

    kuma da safe kace duk ita ce zataimaka wannan

    bautar? Lallai samun wurin :naka ma yayi yawa”:

    .

    ‘. Abubakar yai dariya ‘yana kallon Rukayya

    wadda ta dauke idanuwanta daga kansa, ya ce . ,

    “Yanzu ita ce ta gaya miki na hanata ’ barcin k0

    kuwa?” ‘

    Kaka ta ce “Ban sani ba, marar kunya Ni idan ba

    zaka karya ba tashi mujc ka maidani gida don na

    gaji da zaman gidan nan naka da babu tsiyar

    dake ciki sai rashin kunyar ka”. Abubakar ya kada

    kai yana dariya kafin ya ‘ce. . “To ai ke kika

    nema, haquri xaki yi ki bari sai anjima idan na

    dawo daga (office) sai na maida ke”. , Kaka ta

    mike tana fadar, “Wah! Ai dolen ka ma ka maida

    ni yanzun nan, na gaji dai _ zaman gidan nan da

    nake don na lura baka da ta ido”. ‘ Abubakar ya

    saki hannun Rukayya da ya fakaici idon Kaka ya

    rike ashe ta ankare, yaja tiren abinci gabansa ya

    soma ci yana fadar. “To ai k0 abincin ai mun

    haquri inci ‘tukunna ko~Kaka ta kyale shi ba tare

    da ta sake tankawa ba ya cigaba da.cin abincin

    amma gaba daya hankalinshi da Zuciyarshi suna ‘

    wurin RUkayya sai a yanzu ya qare mata kallo

    a cikin rigar baccin dake jikinta lallai Rukayya ba

    qaramin kyakkyawa bace ‘

    Tabbas ba ma kaka ba dake tsohuwa ba hatta

    Karamin yaro idan zai kalli irin’ kallon da

    ‘Abubakar ke wurgawa Rukayya zai iya fassara .

    shi da ma’anoni da dama.

    Da kyar Abubakar ya gama karyaWar ya dauki

    Kaka suka tafi yana‘faman mitar zata makarar

    dashi. ‘

    Suna tafiya rukayya ta fada (toilet) ta watso

    ruwa ta fito ko .mai._;bata shafa ba ta zira milk

    din doguwar riga marar nauyi komai bata shafa

    ba ta dauki turarenta mai sanyin kamshi ta fesa

    tabi lafiyar gado. ‘_

    Misalin karfe shidda ‘ na yamma Abubakar yana

    zaune a (office)_dinshi hadari ya soma har

    haduwa da alama kuma idan har ruwan ya

    kaucewa mutum akan hanya to zai gane kurensa

    don da alama ruwan zai zuba bada wasa ba. . _

    Abubakar ya qurawa sararin samaniya ido ta

    tagar (office) dinshi yana kallon yanda hadarin ke

    ta haduwa samaniyar tayi

    baKiKqirin-sai iska ke tashi tare da buji mai karfl.

    Abubakar daya tura kanshi a saman karfen tagar

    yanajin’ wani irin abu na tagaya . mashi. zuciya,

    son Rukayya ‘ne‘ k0 kuma sha’awar kasancewa

    da ita ne oho.

    Shi dai abu daya ya sani shi ne ‘idanuwanshi na

    bukatar’ ganinta hancinshi na bukatar shakar

    daddadan kamshin jikinta, burinshi kawai ya

    rungumeta da hannayensa ya hadata da jikinshi,

    shi k0 hakan kadai ya samu buKatarsa ta biya.

    ‘ Kamar Wanda aka tunzura yai baya da sauri ya

    soma harhada takardunsa da duk wasu

    komatsansa ya cusa a jaka ‘ya zuge ya rataya

    ya . suri mukullin motarsa ya fice

    Da gudu-gudu ya nufi motarsa, yasa makulli ya

    bude‘ motar ya shige saboda ruwan da ya fara

    saukowa. A gurguje ya iso gidan nasa, a lokacin

    kuma ruwa ya kece kamar da bakin kwarya.

    Don haka lokacin da ya ‘faka motarshi a harabar

    gidan da gudunsa yashige falon gidan

    hakan kuWa ya yi dai dai da‘ tahowar Rukayya ,

    ~ da zummar ta zuge labulayen ”kofar sukai .

    karo da Abubakar wanda ya shigo da gudu,’ ‘

    goshinta ya bugi kirjinshi. Tai saurin komawa

    da baya dafe da goshi tana fadar ‘ “Wayyo Allah

    na, kai Yaya”. ‘ Abubakar yai saurin janyota

    jikinshi < yana fadar “Ayya, sorry baki‘ ji ciWo ba

    k0?” Rukayya ta shafo goshin nata da hannunta

    ta ‘ dubi Abubakar yai dariya yana fadar .

    “Saboda sharri wato har kirjin nawa ya isa ya.

    fasa miki goshi . . Murmuishi tayi tare da kokarin

    zame

    jikinta amma taji ya qara damqota a jikinshi yana

    fadar Ina’ zaki Je kikr sauri haka?“.. .‘ Kofa ta

    nuna mashi don ta ka’sa

    magana saboda irin riqon da ya’ yi mata a’

    jikinshi i

    Abubakar ya juyatana jikinshi, ya rufe

    kofar da key sannah ya nufi sashin shi da

    Rukayyar yana fadar‘ ‘

    “Muje ki tayani in canza kaya kada

    masassara ta kamani “

    Rukayya dai bata iya cewa komai ba ya jata har

    bedroim dinshi’ yai mata masauki a saman

    bedside chair din dake gefen gadon, sannan shi

    kuma ya dauki jallabiyya ‘ya nufi (toilet), bai yi

    minti goma’ ba ya filo sanye da jallabiyyar a

    jikinshi, ya dubi Rukayya dake

    takure a saman kujera yace. “My Ruky, kije ki

    dauro alwala kizo

    muyi sallar magaruba~ tarc da nafila ta nunawa

    Ubangiji godiya”.

    ‘ Rukayya bata tanka mashi ba ta miqe taje ta

    dauro alwalar ta filo ta iskeshi a tsaye yana

    jiranta, ya miqa mata hijabi ta‘ saka sannan ‘yaja

    su sukai sallar su tare da isha’i da . kuma

    Shafa’i da wutiri.

    ‘ Suna‘ idsrwa Abubakar yasa Ruqayya taje ta

    dauko masu abincin darrnsu suka ci sannan ‘ ‘

    suka sake yin brush. Rukayya na fitowa daga

    (toilet) din da tayi brush din ta nufi hanyar ficewa

    daga dakin.

    AbUbakar yai tsalam ya cafkota ta hadu jikinshi,

    ya rungumeta yana fadar.

    ‘ “Ina kuma zakije cikin daren nan?”

    ‘ “bako ina

    Ta bashi amsa muryarta na rawa saboda .

    tsananin firgici. Abubakar ya dora

    kanta a kirjinshi yana shafar gashin kan nata cikin

    nutsuwa ya soma fadar. Kiyi hakuri Rukayya don

    Allah daukar alhakin kada yai yawa nasan nayi

    laifi amma na tuba ai min afuwa don Allah.

    Wallahi ina sonki Rukayya ina buKatarki, please

    feel free with me. Please ki taimaka mani,

    please..; pléasé Rukayya’. ‘ Gabadaya ya gama

    kashewa Rukayya ‘jiki, duk wata tsiga ta jikinta

    sai da tatashi, bata da sauran burin da ya wuce

    ta mikawa Abubakar kanta tana mai farin~ ciki

    tare da . alfahari da hakan. ,_ ‘ ‘ ‘ ‘ Abubakai yai

    amfani’ da duk wata ‘kwarewa da soyayyarsa ya

    mallaki Ruqayya cikin salamaa ba tare da ya

    Wahalar da baiwar

    Allah ba, don haka hankalinta’a kwance take

    sharar baccinta inda shi ya gagara runtsawa

    Hawaye ke bin kuncinsa .na farin ciki

    irin wanda bazai misaltu ba, ya godewa Allah

    har bai san iya adadi ba. Shi da kanshi ya san

    ya‘ zautu’, ya kuma zare Rukayya ta gama

    gigitar dashi. Shin da me iya godewa Allah? Da

    wane bakin zai nemi tuban butulcin da ya so yayi

    akan baiwar da Ubangiji Ya yi‘ mashi? Lallai. da

    bai samu Rukayya ba da‘ ya kasance a cikin

    mazan da sukai rakiya a dunjya. ‘

    HEHEHEHE SU HABU MANYA DAMAN DADIN

    AURE NASA MUTUM yaji hawayen murna na zubo

    masane ?

    jama,a ku tauani duba

    naku har kullum A,I,S KE CEWA BARKA DA

    HUTUN QARSHEN MAKO

    RIKON KAKA

    CHAPTER 29

    ‘ Abubakar ya rinqa ririta Rukayya yana

    shagwaBa ta hade da -lallashinta har garin Allah

    ya Waye, bai Barta tayi komai da kanta-ba, dai _

    dai da wanka shi yai mata da kanshi, haka A

    abinci da hannunshi ya bata yana qara tattalinta

    da lallashinta. Rukayya kuwa jinta take tamkar

    zara a cikin taurari, ita da kanta ta tabbatar ita

    wata ta dabance a cikin mata mai baiwar da ba .’

    kowacce mace bace ke da‘irintaba; don haka

    taiwa Allah godiya don ta san ba roqonshi

    ba ya bata, :kuma wadanda basu sami irin nataba

    suma ba laifi sukai mashi ba ya hana su.ba

    Bayan wata guda duk wanda ~ya kalli Abubakar

    yasan ya samu canjin rayuwa,’ yai wata kiba

    kamar bashi ‘babya qara sauyawa ya zama wani

    na daban a cikin ‘yan uwansa maza.

    Duk wanda ya kalle shi yasan. yana samun‘

    tallali da kular data dace ‘a wurin matarsa,‘ don

    Shi kanshi bai san haka rayuwar aure take da

    dadi .ba sai yanzu. Ashe da can ‘ haukan banza

    yai‘ tayi ga inda dadin auren yake‘yaje yana ta

    wahala a wani ‘wuri can.

    ‘ Shi da kanshi ya_maida ‘ta makaranta‘aji

    shidda zafa Zana jarrabawar aji shidda Wadda

    zata bata_ damar shiga babbar makaranta don

    yin karatu mai zurfi.

    ***************

    Bangaren Suhailat kuwa al’amura sun gama

    dagule mata duk yanda ta motsa al’ amarin

    ba haka suka kasane mata ba

    don kuwa a ranar da abubakar yaje har gida ya

    fadama mahaifin suhailat din abinda ke faruwA a

    tsakaninsa da Suhailal din a ranar ya dauki

    mataki yaje da kanshi ya ce ta koma gida

    zai rufe gidan ya zuba’ yan haya . . Abin ya bata

    mamaki, Sai dai bata da

    damar yin magana don bata ga fuska a wurin

    mahaifin nata ba, a’dolenta taja bakinta ta tsuke

    ta dawo gida kwana daya, kwana biyu tana zaton

    mahaifinta zai kirala yaji ba’asin ‘ abinda ya

    hadata da Abubakar din daga bakinta, amma

    bai’nemeta ba ta kuma sani duk abinda ya faru

    Abubakar ne ya shirya matA makarkashiya.

    Sati daya, sati biyu har. zuwa wata daya babu

    wanda ya ce Suhuilat ci kanki. ‘ta soma ‘damuwa

    ta shiga matukar tashin hankali kewar’mijinta ta

    fara damunta tun tana boyewa har ta soma

    gazawa ta fara yiwa momy dinta maganar amma

    sai cewa tayi babu. ruwanta, taje taiwa

    mahaitinta magana.

    Suhailat ta kasa tarar mahaifinta da zancen har

    saida takwashe sati guda, ganin

    babu sarki <inba Allah ba Yasa Suhailat ta samu

    mahaifinta tai mashi maganar.

    ‘ Amman sai ’da taji da ma bata jeba saboda

    yanda ya rufeta da masifa ta. ta inda yake shiga

    ba tanan yake fita ba daga karshe ma sai cewa

    yai Abubakar yake jira idan ya gaji da qin

    kumawarta gidansa ya aiko mata da lakardar

    saki. ‘

    Abinda ya dagawa Suhailat hankali kenan, ta sani

    babu abinda ta rasa a gidanta sai tattalin miji da

    soyayyar da bata faduwa. Lallai dole ta shiga

    cikin matukar firgici, to amma yaya za’a ce babu

    wanda’ zai kira Abubakar balle a sasanta su ta

    koma gidanta? ldan ma hakan bata samu ba ‘ai

    sai a tura manya su rakata, ya za ai aCe ita

    kadai zata koma gidan Abubakar‘? Anya idan akai

    mata haka an mata adalci kuwa? Anya ba‘a nemi

    kwararar mata da aji ba a idanuwansa?

    ‘ Wannan ne k’esata tai ta kuka ba‘bu mai

    lallashinta, shin wai waye ne zai fahimci halin da

    take ciki‘.’

    Bayan wata biyar Rukayya ta kammala zana

    jarrabawarta ta fita sakandire ta zana jamb

    Abubakar ya samar mata gurbi a’ Jami’ar Umaru

    Musa ‘Yar Adua zata yi karatu a bangaren

    likitanci (MediCine)._ ‘

    Rukayya karatu ya kankama don ma laulayi da ya

    matsa mata, sauqinta ma daya Abubakar na

    taimaka mata da wasu aikace~ aikacen. ‘ ‘

    Cikin wata goma cikin Rukayyay ya fara fitowa,

    Abubakar ya bar mata motarshi shi kuma ya siyi

    sabon mashin Motobi yana hawa kafin Allah Ya

    qara buda mashi ya sake siyen ‘wata motar

    shima ‘ Rukayya ta zama wata zara a cikin

    taurari ta canza, ta sauya, ta xama wata daban a

    cikin mata duk wanda ya kalleta saiya so ya sake

    kallonta saboda yan’da ta zama wata ishasshiyar

    mace ‘mai ta‘qama da namijin maza, da kuma

    matakin ‘karatun .(dcgrce) ”wanda take akai.

    ‘ Cikinin rufayya ya shiga watan haihuwa don

    haka ta dauki hutu a makaranta, don likita ‘

    ya tabbatar mata nan da kwana biyar zata iya

    haihuwa.

    . A yanzu hak-a a zaune take saman’ carpet tayi

    dai-dai .Abubakar yana zaune a gabanta yana

    yanka’mata’tufa (apple)_ yana Saka mata ” a

    baki aka kwankwaso kofar falon: Abubakar ne ya

    bada izinin shigowa, sai dai wa zasu gani? » ~ .

    Suhailat ce ta sha lullubi,kafadarta . _ rataye da

    qatuwar. jaka, dayan hannun kumana

    jaye da qaton akwati K0 dar Rukayya bata ji ba

    lokcin da taga shigowar Suhailal din,Abubakar

    kuwa zabura . ya yi ya mike, ya daga murya yana

    fadar. “Lafiya? Me ya kawo ki gidana?” SUhailat

    bata tanka mashi bahar ta Karaso sannan ta

    soma fadar ’ ‘ “D0n Allah Abubakar kayi hakuri ka

    mantada, abinda ya faru nasan nayi laifi kuma

    nayi

    nadama ka yafe min

    Abubakar ya ce, “To amma neman gafarar ne har

    sai kin biyoni cikin gidana?” Suhailat ta dago kai

    da sauri tana kallonshi da idanuwanta da suke

    zubar da hawaye Ciki” tsananin kaduwa ta soma

    girgiza’ kai tana fadar.: “Abubakar, kar kai min

    haka,’ka yafe min don Allah tunda na gane

    kuskurena. Wallahi na gaza jurewa rashinka

    Abubakar, ba zan iya rayuwa babu kai b_…”..

    Kuka ne yaci. qarfinta, ta ja kafafuwanta wurin

    Rukayya ta rungume kafafunta tana kuka da

    hannu alamar ta taimaka mata.

    Shi kuwa ‘Abubakar tsaki yaja don haushi ma ‘

    take bashi. Ruqayya ta dafa Suhailat tana fadar. .

    “Ya isahaka Suhailat, ki daina”. ,

    Suhailat ta ‘ dago’ kai tana kallon Rukayyar cikin.

    kuka ta soma fadar. .

    “taya xan iya daina kuka Rukayya ‘ bacin son

    zuciya ta da hudubar shaidan sun rinjayrni na

    rasa mijina’na janyo haushin iyayena akaina?

    Rukayya Ya Ya za ai in daina

    na ‘zalunce ki saboda ‘ son zuciya kawai?”

    Rukayya ta kyara mata kai tana fadar.

    “A’a ki daina fadar, na yafe miki kuma Abubakar

    ma ya yafe miki, kawai dai .yana cikin Bacin rai

    ne nasan zai haqura”.

    Rukayya ta takarkare ta mike da kyar tana kallon

    AbUbaKar wanda_ ya bade mata fuska, ta matsa

    daf dashi ta riqo hannunshi ta

    ‘ . riKe’ ta soma magana muryarta a sanyaye.

    “Don Allah Yaya na ka zamo mai yafiya da kuma

    karBar uzuri ga wanda yai maka ba dai dai ba. Ka

    dubi Suhailat ta tuba tayi nadamar abinda ta –

    aikata, ni na yafe mata kaima ka yafe mata ka

    karBeta‘sai kaima Allah Ya yafe maka

    kurakuranta wanda ka sani da ma wanda baka

    sani ba

    Abubakar ya. danyi shiru yana ‘wani nazari,

    Rukayyata girgiza hannuwanshi tana fadar.

    ‘ “Please Yayana, plcasc”. Abubakar ya sauke

    numfashi yana fadar.

    “‘Shi kenan,’ na yafe mata saboda ke ‘Rukayya,

    ina sonki kinfi qarfinkomi a wurina, babu abinda

    bazan iya yi miki, ba a duniyar nan. Rukayya na

    yafe mata”.

    Wani irin farin ciki ne ya lulluBe Suhailat, ta

    rungume’ Rukayy cikin matukar soyayya ‘da

    qauna. Rukayya ta cika mace ta gari tunda har.

    ta amince da sadata da farin cikinta, wato‘

    Abubakar.

    ltama Rukayya ta “saki rai da zuciyarta

    ‘ suka rungume juna ita da Suhailat suna masu

    .yarda da aminci da Juna. ‘

    . Abubakar na tsaye yana kallonsu bakinshi dauke

    da murmushi, zuciyarshi na fatan su kasance a

    haka har qarshen rayuwarsu ‘

    MASHA ALLAHU.

    ALHAMDULILLAHI.

    MU HADU A WANI SABON LITTAFIN IN ALLAH YA

    YARDA KUDAI KU KASANCE DAMU A KODA

    YAUSHE

    0 Comments

    Heads up! Your comment will be invisible to other guests and subscribers (except for replies), including you after a grace period.
    Note
    error: Content is protected !!