Search
You have no alerts.

    Riqqon Kaka Chapter 1

    RIKON KAKA BOOK1

    CHAPTER1

    Rukayya, wai me kike anan ki ka barni nan tsaye

    ina jiranki iye

    Yarinyar da ta kira Rukayya ta dago ta dubi

    dattijuwar matar, tace. ‘

    “Kiyi gaba Kaka idan na gama tsintar kyallayen

    zan same ki”. ‘ ‘

    Tsohuwar tace”Ban tafiya yar ncma zo mu wuce

    kinji,Yarinyar taci gaba da tsintar Kyallayen natA

    a gcfen bola hankalinta kwance sai

    “~ da ta cika kallabinta dasu sannan ta mike,

    tana .

    juyowa‘ taga tsohuwar tsaye tana jiranta. Ta ta

    zumburo baki. “Ashe kina nan Kaka, ai ni na zata

    kinyi .

    ‘ gaba dana zauna nan na fara dinkawa diyar -, _

    qashi ta“. _ ‘ , Kaka ta ja hannunt-a, “Ina zan iya

    tafiya ‘

    in barki Rukayya’ yan iskan garin nan suzo su

    dakeki haka kawai saboda mugunta Ai na ce duk

    wanda ya Kara dokar’ min jika sai nayi shari’a da

    shi a garin nan wallahi, yara marasa mutunci,

    ‘yar marainiyar Allah a maida min ita sai kace

    jaka a gari”. _ Yanda kaka take surfa masifa yasa

    duk” wanda suka gif’ta’Suka wuce k0 ya gifta su

    sai .ya kallesu babu wanda ya tanka masu

    saboda duk garin babu wanda bai san bala. in

    Kaka ba Suna shigowa layin gidan Rukayya ta

    tirje, tace. . “Kaka ki bani kudi in siyo zare da

    allura na ’ dinkawa’ yar tsanata kaya Kaka ta ce

    “Kcni kar ki ishe ni da wani zanccn zare da allura

    kinji, tunda ke baki san ciwon kankiba ki fita

    yaran gari suyi ta dirkar ki Rukayya ta fashe da

    kukan shagwaba. ‘ “Ni dai ki bani don Allah

    Kaka”. _ Ta ce “Ke kinji fa matsalar ki abu kadan

    saurin kuka

    Ta zira hannu cikin dan’tofinta ‘ta ciro

    wata kodaddiyar Naira goma ta mika mata, tai

    -tsallen jin dadi ta fice tana tsallen murna Kaka

    ta nufi cikin gidan tana fad‘ar, Haka kawai’ yan

    iskan gari ‘yar Allah su hana ,

    ta sakat a cikin gari

    Abubakar wanda’ya idar; da sallah, yai saurin

    fito’wa daga dakinsa ya fito tsakar gida

    yana fadar. ‘ “Ya aka yi ne Kaka? Keda wa kuma

    keda baki gajiya da mita Ta watso masa harara,

    “Ban sani ba, idan ‘ na fada maka maganin abin

    za kai min? K0 _son gulma” .

    Yai murmushi kafin ya ce, “Ya za ai naki miki

    magani Kaka? Ai in kinga na Kyale to sai dai idan

    harku ne da rashin gaskiya”.

    . Kaka ta dau dogon Salati, tana tadar “Yanzu ni

    ce marar gaskiyar Habu? Ni kake fadawa marar

    gaskiya?” Sai ta Sa kuka. ’ Abubakar yai dariya

    kafin yace

    “To ai da sauqi tunda kin san nan bada jimaWa

    ba zaki mutu ki

    ‘barta da makiyinta, na tankWara ta yanda nake

    so, duk wannan rawar kan sai ta barta ta dawo

    _ tai laushi, idan kinji haushi ki dawo ki rama ‘

    mata”.

    Kaka ta rarumo murfin kwanon dake ,’ gefenta ta

    wurga masa, yai saurin kaucewa

    .yana dariya, zuciyarta na suya ta ce. _ “Idan ka

    tashi ka kasheta ‘ , Yai hanyar zaure yana Iadar,

    “Bazan

    kasheta. ba ai bare taje ta iske ki inda ki ka tafi,

    zadai tasha wahala”. ‘

    ne kawai

    Bai tsaya sauraron zagin da take surfa . mashi ba

    ya fice daga gidan yana dariya _ abinsa, don

    yasan halin kayansa sarai

    ******** ‘

    Washe gari tunda sanyin safiya Abubakar ya tashi

    ya nufi dakin Kaka ya“; “yaye

    labulan dakin

    Kaka na zaune. tana lazimi, Rukayya tayi matashi

    da cinyarta.

    Abubakar ya duka har kasa ya gaiShe da Kaka, ta

    amsa baki a washe kamar ba su ne ke . fada Jiya

    ba, yace ‘ “Ki tayar da jikar ki ta tashi ta jido

    ruwa ta kuma siyo kalaci”. . Kaka ta Bata rai,

    “Kai k0 Habu kana son ‘ takurawa yarinyar nan,

    nifa na fara. qosawa da diban ruwan nan da.

    kake sanya ta da sanyin , safiya haka, bata karya

    da komi ba‘sai da diban ruwa, haba!. ” ‘

    Abubakar ya ce”Yanzu Kaka ni ba ki tausayina da

    garin Allah ya_ waye inyi Shara, in gyara wurin

    tumaki in basu abinci sannan in tafi wurin aikina

    ban dawowa gida sai yamma, amma ni duk baki

    ganin koKarina Idan maraicin ne ai nima marayan

    ne, kuma duk ke kika haifi iyayenmu”. “

    Kaka ta ce, “Oho, ai sai yanzu na fahimci ashe

    kishi kake da’ yar uwar taka. To kai in‘

    Abubakar yace, “Kaka kenan, to ai nima ba dutse

    bane”. . .

    Ya shammace ta ya finciko kafar Rukayya, ta

    Zabura ta tashi zaune tana mazurai, ya ce

    ‘ “Tashi maza kije ki jido ruwa”. A tsorace ta

    yunkura ta mike tai waje, _ ‘ Kaka ta ce. ‘

    “Wallahi kaji tsoron gamuWar ka da . Allah,

    saboda kana takurawa rayuwar baiwar Allan nan”.

    ‘ ‘ ,Abubakar ya mike yana fadar, “Kinyi da “ wani

    kuma dai, ba dai Abubakar ba”. ‘. ‘Ya dauki

    tsintsiya ya soma sharar gidan ‘ ‘ Rukayya ta

    dauki karamin bokiti ta fice‘, . ‘ solar ma tana

    gaban gidansu kadan, k0 ihu tayi ‘ za a iya jiyo

    ta, babu nisa. = ,1 . ‘ ‘ ‘Yan diban’. ruwa duk Sun

    jajjera ‘ ‘ kwanikan su a layi suna tarba ruwan,

    Rukayya

    na zuwa ta rungu‘me nata tai tsayc bata saka a .

    layi ba.Duk’yan matan dake tsaye babu

    wadda bata girme mata ba, babu wadda ta kulata

    Wata budurWa na janye nata wanda ta tarba,

    lol AIS is back barkada sallah to y’ll brothers and

    sister Allah kuma ya maimaita mana

    c yu at the next chapter

    allah shared a profile .

    0 Comments

    Heads up! Your comment will be invisible to other guests and subscribers (except for replies), including you after a grace period.
    Note
    error: Content is protected !!