Search
You have no alerts.

    Nayi Nadama Chapter 6

    Join our WhatsApp group here

    [4/9, 1:48 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇MI,WASMITI…..Page 6⃣

    Na Aysha Ali Garkuwa🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐

    Da garfi ta saki qara gami da fizge hannunta dan azabar da ya ratsata jini kuma a take ya rinqa tsirtowa abinka da farar fata gata da laushi kamar auduga kuka take sosai tana yarfa hannun  tana bubbuga qafafunta a qasa Ahmad kam tuni ya kamo ta ya riqo hannu yana matse kan dan yatsar da niyar tsaida jinin amman abin yaqi Adam ya jawo handkerchief en Yusuf dake kan cinyarsa da sauri ya yagi gefen handk en ya kamo hannu ya daure kan dan yatsar Amman ina jinin zuba yake Abubakar kam da Ahmad tamkar a jikinsu jinin ke zuba kuka take sosai jin kukan yasa Ummi da Nenne suka shigo a tare da sauri sukayi gunta tana lafe jikin Ahmad cikin mmki Nenne tace kai Ahmad meya yankata haka shiru yayi yana girgiza kai yana damqe da hannun ba abinda yake furtawa sai sorry Aysha cikin jin takaici da tausayinta  a hatsele Ummi ta buga musu tsawa kai ana muku mgn duk kunyi shiru ke Aysha waya miki muguntarnan dan ita tuni tasan mai aikata aikin dan duk suna zagaye da ita suna ta tausarta shiko oga ko a jikinshi ko inda suke bai kai idonsaba kamar baya gun kanshi a sunkuye yana ta danne danne a phone enshi ga cup en coffee a gabanshi yana dan Sha Ummi ta sake daka musu tsawa tace wai kuna jinmu kunyi shiru Rabi,u ya dan kalleshi yaga a sunkuye yake ya maida dubanshi gun su Ummi gamida gyaran murya ya dan dunqule hannushi  ya miqar da dan babban yatsarshi ya nuna Yusuf in gamida dan musu alama shine yana gedawa Ummi kai da dan furta haaa Nenne tace toh Koma waye yanzu dai kai Yusuf zoka San yadda zakayi ka tsaida jinin kanshi a qasa yace Nenne ni kuma ? Ummi ta jinjina kai tace a a ba kaiba wani mugun da ban da ya yanketa wlh ka kiyayeni ka fita harka yarinyar nan dan banga me ta tsare maka ba tunda kai zuciyar dutse Allah ya maka baka da qaunar  yar uwarka bare tausayi kullum sai mugunta fada sosai takeyi

    Shiru yayi zuciyarshi najin zafin yarinyar da tsananta a ranshi shi kullum a kanta sai ranshi ya baci cikin jin takaici ya shiga dakin innayi ya fito rike da kwalbar turare da qarfi ya fizqo hannu ya matse ya danna bakin kwalbar fesss ya fesa cikin yankan

    Da qarfi ta saki qara dan jin yadda azabar zafin ke ratsa jikinta har cikin zuciyarta sosai ta qanqame ya Abubakar tana wayyo Ummi ya qasheni ya Ahmad zafi nakeji gaba daya hannu sai bari yake Ahmad ya zagaya ya kamo hannun yana huramata iskar bakinshi mai sanyi yana dan shafa kanta Abubakar kuma yana dan buga bayanta a haka dai jinnin kam ya tsaya sai ajiyar zuciya take 

    ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐

    Gaba daya porlon sunyi shiru suna sauraron Bappa Yaya A hankali yayi gyaran murya ya dan jinjina kanshi irin Na manyan mutane ya kalli yayan nashi daya bayan daya cikin muryar gsky da gsky ya kalli baba bello yace bello mgnarmu akan yarannan lokaci yayi da ya kamata ace duk mai shirin aure ai masa Sam banji dadin ganinsu a haka kun xuba musu ido suna abinda sukaga dama ya dan yi shiru sannan ya kalli Aliyu yace Aliyu inason mako mai zuwa Umar yazo da qanwarku Aysha dan insha Allah zamu San matakin da zamu dauka akan abin cikin girmamawa yace to Bappa insha Allah zan kirashi

    Juyawa yayi gunsu Ahmad cikin yanayin tabbaya yace kai Adamu kai ka fidda matar aureko ? Ehh ya bashi amsa yana mai nuna Amira yana ko dai baza ka ban ita bane a a Na isa nine mai badasu oho nasani ko zaka gwada ikonka..

     Dudabe ya kira Yusuf ya dago cikin jin haushi yace meye kuma ? Ehh akwai batun aure fatan ka shirya dan bazaka bar qasannanba saida matar aurenka uhum kawai yace dan yasan tsohonnan da iya kalen fitina shi kuma Bappa Yaya cewa yake wlh kunji kunya kune manya kan Abubakar Amman gashi dayin aurensa shekata 2 kenan da da saurin rabo da har an samu qaruwa

    Ahmad ya danyi murmushi yace toh ai shikenan muma zamuyi yanzu kam cikin kallon Ahmad din yace shiyasa Na yarda da kai Ahmad kai mutum ne sosai Na tabbata bazamu samu matsala da kaiba shisa matarka ta musammance Adam ya dan kalleshi yace mukuma ba mutane bane ko eh ai Ku kam gwara ma kai akan sarkin fadannan kam ya nuna Yusuf haka dai yaitawa zuriyarsa addu,a da fatan Allah ya maidasu lfy har bakin gate ya rekasu

    ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐

    Tun daga bakin qofa yakejiyo hayaniyarsu duk sun cika gidan da sowa a hankali yayi slm ya shiga pictures suke ta dauka dasu Ahmad da Adam Abubakar kam duk ya gama biye musu sosai suke ta dauka harda kaka da ta zo yanxu Usman shike daukarsu harda nunamusu yadda zasuyi cikin mmki yake klnon yadda yake tawani lonqwosa kamar mace Aysha fake tsaye tsakanin Ahmad da Abbakar duk sun dan sunkuyo Suna kallonta suna murmusawa itako ta dan dago kanta tayi kalan shogoba da sakalci Ahmad yasa hannushi ya dan tallabo fuskarta good Usman yace kunyi kyau ya daukesu

     ahankali ya karisa tsakiyar palon duk da baya ta bashi qamshi turarenshi ya sheda mata ya shigo dan haka ba tare da sun juyaba sukayi cikin wani parlon da sauri

    Kaka ta kalleshi cikin tsokana tace toh fa watsa taro duk ka watsasu ya dayamutsa fuska lokacin da yauzauna gefenta Ahmad da Adam suka sashi tsakiya Usman ya kallesu sunyi ras dasu gwanin Sha,awa ya dan kalli Yusuf a marairaice yace plss Hamma Yusuf bari Na daukeku daya wlh kunyi kyau harara ya watsa masa kaka tace Abubakar maza karbi ka daukesu ai shi photo tarihine wataran zaka tuna da dan uwanka Camera ya karba ya rinqa daukarsu duk motsin da sukayi sosai sukayi kyau kamarsu ta fito Sak da Sak suyi tamkar taurari kaka ta kallesu tace toh ko kufa ya dan yamutsa fuska yace kai nifa banson fitina da surutu ke Sam bakya iya shiru eh din nayi surutun bakinka ko nawa haka dai suka wini hira su Nenne Na musu dry Sam shi Yusuf da kaka in sun hadu sai fada 

    ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐

    Yau asabar tun da safe suke ta shirin tafiya mambila su Goggo Aysha kam da su hydar da Maryam da maigidanta baba umar tun jiya jumma’a suka wuce mambila

    By garkuwan Fulani

    [4/9, 1:48 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    MI,WASMITI…..page 7⃣

    Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐

    Gaba dayansu kusan a porlon suka wuni sunata hirar zumunci sukuma su bappa Yaya da ‘yayashi da surkinshi suna can parlonshi Na mu samman suna ta tattauna mgnarsu ta mu samman

    Tafe suke bayan sun fito masallaci yin sallan la.asar har sun danyi cikin gida Adam ya kallesu cikin raha yace biyaye muje cikin rafi mana mu dan Duba yanayin wajan Ahmad ya dan kalli Yusuf yce biyaye zamuje ? Kai ya dan gyada mai alamar bazashiba wlh sai kaje mutum kamar mai iska in kai kadaine ai kullum sai kaje amman dayake kaga su Rabi,u ma zasu sai ka wani ce bazaka ba cewar Adam kenan usman ya dan kallisu cikin salonsa Na dan rigima yace toh fili da fadi ai ba saimun zo gunkuba..

    Haka dai suka jashi suka tfi

    ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐

    Rafine babba mai dubbin sirrai da qworamai ga duhuwa da qamshin furanni ga wani sanyi mai sanyaya zuciyar dan Adam ga yanayin shauqi da tsuma zuqatan masoya wurine mai dubbin tarihi tun na iyaye da kakanni suna kiran wurin da funa rafi

    Suna shiga duk suka watse cikin rafin kowa da abinda yake buqata Yusuf mutum ne mai son yananin sanyi da qamshi wurin Na tsuma zuciyarsa gaban wani qwarama mai ruwan garai garai qarqashin sirran bishiyiyin ayaba ga qatuwar bishiyar bangoro da wata bishiyar kashu da jijiyoyintama cikin tabkin suke ninqaya ga kukan tsuntsaye masu kama da sautin sarewa a hankali ya taka ya qarisa kan daya daga cikin kuyerun da aka jera a wurin masu dan tsawo Wanda sunfi kama Dana kwanciya 🌳

    A hankili ya kwanta tare da yin wata sassanyar ajiyar zuciya gamida lumshe idanshi duk Wanda ya ganshi yasan yana cikin nishadi

    Cikin yanayin tsokana Adam ya dan yafito Ahmad ya nunashi da ido yace shi dai har abada haka yake son kasan cewa ba kowa kusa dashi ya lumshe ido kome yake gani ranine.? sai Allah Ahmad ya bashi amsa yana dan murmusawa

     cikin shauqi ya fara zagaya wurin yana dan ciren yayan itatuwan cikin zuciyarshi Aysha ce ke yawo phone📱enshi ya zaro gami da kiranta bugu daya ta daga Cikin muryar tsantsar qaunar Ya Ahmad dinta take mgn jin muryarta da shauqi ya jingina jikin bishiyar 🌳 hadi da lumshe ido cikin sanyin murya yace Aysha kina ina ? .

    Ta dan qara magalewa jikin innayi ta danyi ajiyar zuciya tace

    Ya Ahmad gani a kan gadon innayi

    Cikin sanyi ya fesa munfashi yace toh kizo lambu gani ina jiranki

    Toh tace gamida da cewa ya Ahmad ta wanne gefen kake ?

    Bakin gwaramannan ya bata amsa

    Aiko cikin zumudi ta figi mayafinta ko Amira da Maryam bata nemaba ta fita da Sauri sauri  ta nufi rafin

    Ahmad ya nufi gun kenan yaci karo da hydar da sauri ya miqa mai phone enshi yana ya Ahmad Abba Na nemanka tun dazu yake kiranka layinka bai Shiga shine yace Na kawo ma

    Da sauri ya kara phone en a kunne 📱👂🏻cikin biyeyya ya ke mgn toh Abba ganinan zuwa ehh yanzu zanzo cikin sauri ya katse kiran ya miqawa hydar phone en ya nufi gun su Yusuf fuskarsa dauke da murmushi yace biyaye ni Abba Na kirana ZAmu tf bakin kogi gun dabbabi 🐄🐪 da sauri Adam ya miqe yana muje Nima xani har sundayi nisa Ahmad ya dawo ya dan kalli Yusuf yace biyaye kai bazaka jebane ?

    Kai ya gyada mai alamar bazashi ba Adam yace kai da Allah zo mu tf ai kasanshi ba zuwa zaiyiba ya fada yana hararanshi shi ko sarkin hali ko idanshi bai budeba da sauri suka tf abinsu

    ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐

    Tunda ta shigo cikin rafin sanyin iskar da qamshin furannin suke ratsata ta lumshe idanta hadi da ware hannayenta tana tfy cikin rausaya tana shaqar qamshi kai tsaye gun da ya Ahmad dinta ya gayamata ta nufa tana dan ratsewa shuke shuken har ta qarisa wajen duk idanta a rufe cikin nitsuwa take dan tsallaka kujerun a nufinta zataje bakin ruwan ta zauna aiko a hankali qafarta ta dan zame zata antaya cikin ruwan da sauri ta ja qafar baya tana shirin juyowa taji ta afka kan kujerun

     Yusuf dake kwance a rigingine idanshi a rufe ba abinda yaji sai fadawar mutum a kan faffadan girjinshi cikin mmk da sauri ya ware idanshi gami da dan yunqurawa zai tashi

    Join our WhatsApp group here

    Ita kam tun da ta fadi cikin razana ta yunqura sai tajita jikin mutum da sauri cikin fara.a tace ya Ahmad yau kam Dana karye ta dan saki murmushi gami da dan manna fuskarta kan  girjinshi ta zagaya hannuta ta bayanshi duk abinnan da take idanta a rude

    Shiko cikin takaici da jin haushinta ya ware manyan idanunshi kan fuskarta cikin fushi da takaici ya danna mata tsawa keeee Baki da hankali ko jin muryar dodonta  cikin tsoro ta bude idanta dan tsawace mai rikita mutum ya sakarmata har sai  da cikin rafin ya dauki sautishin da sauri ta yunqura dan ta tashi bata gama firgicin tsawarba taji wani irin axabebben mari daya yarfa mata cikin jin zafi tasaki qara aiko ya miqe cikin zafin nama ya rinqa zuba mata Maruka tun tana tsaye har ta fadi qasa nanko yasa qafarsa ya rinqa bol da ita tana kuka tana wayyo Hamma Yusuf dan Allah kayi haqri wlh ban saniba ne plss Na tuba

     su hydar dake can gefen bishiyoyin goiba da sauri suka nufi gun amman suna zuwa ganin Hamma Yusuf ne ke tabkarta yasa gaba daya suka tsaya hydar ya kallesu cikn jin takaicin Yusuf yace wai me ya tsaiya daku ? Rabi,u yace tab wazai qarisa wannan mugun yahada dashi shi dama in dai baiyi dukaba baya jin dadi cikin jin tausayin ta ya Shiga tsakaninsu ya sunkuya ya dagota ya dan juyo badan ya soba sai dan kar Yusuf yace ya rainashi yace dan Allah kayi haquri Hamma Yusuf

    Cikin fushi da murtuqe fuska yace maza Ku bacemin da ganan aiko da sauri ya jata suka tf

    ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐

    Abinka da farar fata tuni fuskarta ta kumbura tayi jawur ga wani azabebben zazzabi daya rufeta tun kafinnsu isa gida jikinta sai bari yake

     tab aiko Ummi kam ta hatsala fada take tamkar zata aro baki har zuwa bayan maggariba fada take sosai Nenne sai  bata haquri take amma ina fada take har su Abba da Ahmad suka shigo gida yayinda bba bello da Yusuf ke binsu a baya .

    Yan uwana musulmai ina barar addu,arku ga dan uwana ya Abubakar Wanda Allah ya mai rasuwa  ya Allah ya jiqanshi da rahama 👏🏻😭😭😭

    By garkuwan Fulani 090,,,,,,

    [4/9, 1:48 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    MI,WASMITI…..page 9⃣

    Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    🙏🏻Bayan ya bude taron da addu,a ya dan yi gyaran murya ya jinjina kanshi jikin kushin ya dan kalli illahirin Family enshi din haqiqa shi da kanshi yanajin nauyin furicin da zaiyi zuciyarshi Na samun rauni idan ya kalli idanu jikokin nashi yana samun fargaba sosai yanajin tsoron kar yau ta kasance ranar nadama ko ranar baqin ciki ko ranar daukewar farin cikin wani sashi daga cikin sashikan zuriyar tasa jikin jinjina kai ya dan dago kanshi Ya dan zuba musu ido gaba daya a hankali ya danyi gyaran murya ya bude baki cikin sanyin lafazi da taushin baki yace

    Bello da kai da sauran qannan ka da matanku da qanwarku da maigidanta da dan uwana da iyayenku mata Yau gashi mu dukkanmu Allah ya kawomu wannan rana da muke fatan isar da wani alqawari da muka dauka idan Allah ya nufa yai shiru ya dan zuba musu ido

     sukuma yara daga kan Adam har xuwa kan Aysha ido suka zuba musu cikin yanayi tabbayar wanne alqawarine wannan Ahmad tun wayewar garin bugun zuciyarsa ta zarce tunaninshi sai yanxu yaji abin Na sauqa shiko Adam kallon kakan nasu yayi cikin dan zaquwa yace gsky mu bama son Jan rai kana mgn kana jinkirtawa da sauri baba Umar ya daga mai hannu alamar ba batun wasa ganin haka yasa gaba daya sukayi shiru sai yusuf shi dama baiyi mgn ba asalima kanshi a sunkuye yake Aysha da ke dan manne jikin innayi ta maida kanta tai lamo yayinda Amira ke gefen Adam maryam kuma Na jikin Nenne duk suka maida hankalinsu kan Bappa yayan a hankali yaci gaba da cewa Ahmad 

    Bai Amsaba sai ido daya zuba mai bugun zuciyarsa Na tsananta 💗Ahmad ya kuma kiransa da gyar ya iya amsawa Na,am jin yadda sautin muryar Ahmad din ta fito yasa Yusuf da Aysha dagowa a tare suna klonshi sai yanxu su duka sukaji wani baqon yanayi ya darsu kan zuqatansu sautin muryar kakan Nasu ya katse musu Al,amarin yana mai cewa Ahmad A kullum duk zuriyarmu tana alfahari da kai haqiqa Na tabbata kai mutum ne mai cikir haiba da nazartan hilin da ake ciki Ahmad ina alfahari da kai a zuriya ta Na tabbata kai dayane mai fahimtar kalemen mutum duk kaushinsu da dacinsu

    Tun kana yaro baka taba kaucewa

    Umurnin iyayenka ba ko yaushe kai mai biyeyyane a garemu

    Baki daya shiru ya dan kumayi yayinda duk parlon sukayi sit Yanayin Ahmad kuma yafi kama da wanda tsoro ya cika zuciyarsa sukuma iyayensu gaba daya sada kansu qasa sukayi

    Cikin qarfin hali yaci gaba da cewa Ahmad a yau Alfarmanka nake nema kuma da yafiyarka dani da iyayenku baki daya Ahmad muna masu tausar zuciyarka muna kuma buqatar haquri daga gareka

    Cikin rashin fahimta yace bappa yaya ni kuma muryarsa har rawa take yaci gaba da cewa ya isa tunda tun forko kace iyayena toh mgna ta kare ba wani neman alfarma tsakaninmu a hankili ya daga kanshi ya kalli qanin mahaifinshi  yace Abba ni dai ni din Abba me kuke buqata a gareni da har kuke ban haquri ni Ahmad danku meye rage da baku minba a duniyarnan 🌍  ya maida dubanshi gun mahaifinshi da mahaifi yarshi yace baba da Nenne kun gama min komai Nenne am Na Dade ina Neman abin da kike buqata in miki a duniyar nan da kema zakiji bakiyi asarar yaranki da suka rasuba cikin ‘yaya 12 da kika aifa sai mu 3 Allah ya bar miki Nenne ni Ahmad ki gayamin meye buqatarku yaku iyayena ya qarishe mgnar

     Yana mai zubda qwallah😭 ya dan kalli kakanshi yace bappa Yaya gayamin meye buqatarku ko zanji sauqin abinda ka dauramin haqiqa zuciyata ta soku 💘in dai bazaku sani Abu kai tsayeba sai kunce kuna Neman alfarma

    Ahankili Abba ya daura hannushi kan tsakiyar kanshi cikin wata iriyar murya yace Ahmad Allah yamaka albarka ubangiji ya jibanci Al,amuranka

    Cikin muryar kuka nenne tace Amin yusuf kam tuni zuciyarsa ta fara tafasa ganin hawayen biyayenshi Aysha ko kuka takeyi sosai innayi Na tausarta

    Gyaran murya yayi yace Ahmad alfarman da muke nema a gareka batun Aurenka da Aysha sai kuna ya sunkuyar da kanshi ganin yadda gaba dayansu jikokin nasa suka zuba mai ido

    Haqiqa yusuf yasan wannan zaman kalen fitinane shiyasa ya dago kai fuska a murtuqe yace dan Allah kai mgn kana gasamin zuciya da maganganunka da suke Sa dan uwana zubda qwallah

    Ayijar zuciya ya danyi

    Yace Ahmad batun aurenka da Aysha babushi dan ita Aysha tana da mijin 😳😳😳

    Cikin razana da fargaba da bugawar zuciya ya katse shi da meyasa ? Waye mijin tadin ? A ina yake ? Hannunshi Na dafe da qirjinshi yake wadannan tabbayoyin a take sukar zuciyarsa ta tsananta wani nauyi ya danni maqoshinsa

    Zufa ta fara ketomai tsoro mai tsanani ya rufeshi har cikin hanjinshi yake jin sanyi Na ratsashi

    Itako Aysha tunda taja wani numfashi sai ta zama mutum mutumi a zaune sai barin da jikinta keyi cikin mmk abin yusuf yace ai wannan mgnar hogice wayeshi da za,a hana dan uwana farin cikinshi akan wani can banxa tun tana qarama yake wahala da ita wlh ni dinnan a matsayina Na yayanta ni zan aurar da ita ga dan uwana Adam ya dan kalli Bappa Yaya a fakaice yace cikin yanayin kaji tsohonnan da zance shirme ai wanan ba huruminka bane sai ka bari iayenmu suyi ikonsu a kanmu       Allah sarki Ahmad duk sun rikice sabida bidar farin cikinsa dama Ku hausawa kunce nagari Na kowa

    Su Usman ma duk sunyi zurui Abdul mai saurin kuka shikam da Sadiq kuka suke sosai Rabi,u kuma sai kada kanshi yake a hankali yace (nayeku Na ko jibare ) tsufa ko rikicewa ne

    Baba bello ne ya dan rinqa musu fada cikin qarfin hali yana sabida me  zaku samu a gaba kuna kuka ko ance muku mutuwa akayi da gyar dai suka dan tsaqaita sai yanxu Bappa Yaya yaci gaba yace Ahmad tabbayoyinka harsunmin yawa duk da dai zan amsa ma ka su yanxu wasu kuma sai wataran zakuji amsar sai batun aurenka da Aysha babu shi domin kuwa ita tana da miji

     Amman duk da haka ba hanaka sure za,ayiba tunda an dakatar dakai  kan Aysha haka nan kuma an mayarma ka da yar uwarka Maryam a madadinta

    Sai yaxu Usman yace toh wai waye ne wannan da za,abashi Aysha a hana ya Ahmad ita ?

    Yusuf ne shine mijinta shine Abokin rayuwarta shine tsohon alqawarin zuriyar nan ya basu amsa

     daram  duumm ras ras zuqatansu suka rinqa amsawa cikin firgici da razana ta dago kanta a take zufa ta keto mata bakinta har rawa yake tana waye kace?

     dan uwanki yusuf nake nufi Adam ido ya zazzaro waje cikin dimuwa yace (hey ado andi ko a yeccata bo) kai Kasan abinda kace kuwa shiru yayi bai bashi amsaba

    😭💗😱

    Cikin dimuwa da fargaba Ahmad ya dan ja guiwarsa ya qarisa gun Abba hannushi ya daura kan guiwowinshi ya dago kanshi ya zuba mai ido cikin wani can ji da muryarsa tasamu yace Abba gskanta min furucin mahaifinku shin zancenci gsky ne ya kuma batun haramcin auren nasu Abba ko ya mantane Aysha da yusuf uwa daya uba dayane ?  Abba matuqar ka gskan tamin toh nayi alqari koda zan rasa raina nane

    Da sauri yusuf ya qarisa gunda yake yasa tafin hannushi ya rufe bakinshi

    Toh masu karatu Ku biyoni muji wannan wanne irin rikitaccen Al,amarine wannan sarqakiya ya zata kaya

    By garkuwan Fulani 85

    [4/9, 2:23 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    MI,WASMITI…..page 8⃣

    Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Da sauri Ahmad ya qarisa kan kujerar da take zaune  zama yayi daf da ita yana klon fuskarta cikin yanayin damuwa da tabbaya hannushi daya yasa yana shafa fuskarta da tayi jawur yayinda ta dan manne jikinta da nashi tasa hannuta daya ta sankalo hannushi ta daura dayan kuma kan hanun nashi ta dan ranqwafar da kanta kan damtsenshi

    Cikin zaquwa yace Ummi meya sameta ? Cikin fushi da jin haushi Ummi ta nuna Yusuf dake zaune can gefe kan dining table ai kasani Ahmad ba mai salon muguntar nan sai shi din shugaban mugaye ko yaushe mutum bai da aiki sai cin zali nan taci gaba da fadan kamar forko qara matsowa kusa dashi tayi cikin fada tace wlh ina gaya maka ka fita harkar yaranan idan duka kake son yi toh dole sai ka haqura sai randa ka haifi naka ‘yayan amma bamu zaka yi ta dakawa yaraba daga yau sai yau ko mugun klo ka kuma yiwa yarannan ranka zai baci

    Sosai Ummi take mai fada gaba daya shi kam ya gama cika yadda take mai tsababi a gaban qannenshi kanshi ya. Sunkuyar duk da hali irin Na Yusuf baison bacin ran iyayenshi baison yaga ransu Na baci a kanshi cikin yanayinshi dayafi kama da baya son mgnan ya kalli Ummi a hankali ya bude bakinshi yace dan Allah kiyi haquri Ummi daga nan bai kuma mgn ba

    Ahmad kuma dake klonsu duk ya fahinci abinda ya fada da kuma abinda ke zuciyar sa💛ya tabbata tsanar Aysha fadannan ya qara mai shiyasa bai fiye son ana mai fada a kan lmrin taba 

    Hankilin shi ya mayar kan Abba da yayi shiru ya zuba mai ido cikin ta kaici ya bude baki kamar maiyin fada sai kuma yace Yusuf am Allah ya shir yeka ya tausasa maka zcyar ka 💛 yasa maka qaunar yan uwanka  Allah sarki Abba shi bai iya fada da mugun baki ba a rayuwarsa shiyasa komai lamarinsa yafi tfya da Ahmad

    Borkono 🌶sai Baba bello gaba daya halin Yusuf halin wan mahaifinshi ya dauka bba bello shiyasa duk bala insu da masifarsu su suna shiri da juna lkta da dama ganin Abba da Ahmad suke a matsayin su kamar basu damu da raini ko wani abu ma kamanci shiba Shiyasa kuma ba komai Yusuf keyiba bba bello zai fadaba sai dai ya zuba musu ido yana dan fara,a

    Bayan sun kam mala cin abinci kamar yadda suka saba in sunzo mambila duk haduwa suke a parlon aita hira

    Yanzuma duk suna ta hira sai Yusuf da Adam da suka fita yayinda Ahmad kuma yau jinya yake tuquru duk ya susuce a kan abar qaunarsa itako sai zuba shogoba da sakalci take tun dazu yake ta faman lallaba mata koda tea ne ta dan Sha taqi ya dan kalleta cikin jin tausayin ta yace plss Aysha tashi ki dan Sha ko kadanne a hankali ta qara male hannushi tai rau rau da ido cikin sanyi mirya tace ya Ahmad ni ya isheni bana jin yunwa hannushi daya ta kamo ta daura kan wuyanta tace kaji jikina fa zazzabi nakeji

    Jikin kam yayi zafi sosai shiyasa da sauri ya miqe ya dan debo ruwa a dan roba da dan qaramin towel a hannishi ya dawo gun ya zauna ya dan kamo hannuta ya zaunar

    Daidai lkcin su Adam suka shigo Adam ya kallesu da kyau yace sannu da qoqari  biyaye

    Usman dake gefensu tun dazu yake binsu da ido ya dan ja tsaki ya juya kanshi yana wlh ya Ahmad yarinyar nan tama rainaka kai kuma sai wani biye mata kake Rabi.u ya dan harareta yace ai ni nafijin haushin me biye matan ai wlh ba mgnin ta sai Hamma Yusuf

    Bki ta dan tura gami da dan hararsu tace ehdin

    Da sauri  ya dan juyo gunta gami da watsa mata harara cikin murtuqe fuska yace (hey Ummuh hado moi on qworgima hado de a tonta ta amin ) ke tashi daga nan waye Sa,anki anan da kike bamu amsa

    Cikin dan jin haushi da tsanarsa ta miqe tana klon Ahmad hannuta ya kamo ya ranqwafar da ita yace biyaye (anon on wari tawi amin hado mai ko ?) Ku kukaxo kuka samemi a nan din ko ?_toh dan haka kuyi gaba ..

    Dry Adam yayi yaja hannun Yusuf yace (en dillu)  mu tafi suka tafi suma su Usman tfya part ensu sukayi

    Shiko sai da ya samu ta danyi bacci ya zame hannushi ya dan gyara mata gashin kanta ya dan shafa kan kuncinta da yasha maruka yayi jawur ya dan kalli Ummi da Nenne da suke dan hirarsu qasa qasa yace Ummi tayi bacci ya dan qarisa gun Nenne yace Nenne am (sai fajira ) good Night Nenne Na ya juya ya tf Murmushi tayi tana jin dadin yadda dan nata gudan jininta yake gwada mata qauna sosai

    ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐

    Join our WhatsApp group here

    Yau Sunday kuma yaune zasu Koma cikin taraba su baba Umar kuma gobe zasu nufi Yola tun wayewar garin ranan Bappa Yaya da yaranshi da matanshi da qaninshi gaba dayansu suke babban parlonshi suna ta tattaunawa

    Su Nenne kuma Suna ta shirinsu yayinda su hydar da Usman suka tfi cikin rafi Adam kuma da Amira gidan kawun amiran suka tf sai Ahmad dake kula da Aysha Suna parlon su Ummi nata xirga zirgansu a hankili ta kirashi

    Ya Ahmad cikin kulawa yace Na,am Aysha meke faruwa ?

    Ta da sunkuyar da kanta tace ya Ahmad wai pisa bilillahi me nayiwa Hamma Yusuf ne ya tsaneni haka ?har baya iya boye qiyeyyata kowa Na sona Amman bandashi meyasa ne

    Murmushi ya danyi mai dan sauti yace Aysha ina kika tabajin dan uwa ya tsani yar uwansa  biyaye yana sonki shi dai kawai haka halinshi yake yana da mishkilanci kuma baison raini

    Da sauri ta kallishi gamida sake hannishi ya Ahmad kenan ni Na rainashi ne ? Dry ya danyi ta kuma dan kauda kanta ta dan tura baki tace wlh ai dama Na ganeka ya Ahmad wlh kafi son Hamma Yusuf a kaina kai akan kowama ko yayi laifi baka gani kuma ka sani sarai ( o kallu do ) shi mugune bai da tausayi

    Shirun da taji yayine yasa ta dago ta kalleshi ita ya zubawa ido cikin wani yanayi duk yanayinshi ya sauya a hankali yake dan girgiza kanshi ya maida bayanshi ya jingina jikin kjra ya dan lumshe idanunshi da sukayi jaa cikin sanyin  murya yace

    Yusuf da Ahmad da Adam wasu abune guda 3 da Allah ya halitta wadanda suka kasance tamkar hanta da jini a jikin juna farin cikin daya cikin mu 3 dinnan ya wada cemu yayinda bakin cikin daya zai mana illah a zuqatan mu 💘 baki daya rayuwarmu zata kasance ne tamkar taurarin nan guda 3 da suke nuna alamun lkci Aysha ina son yan uwana bana taba jurar baqar mgn a kansu haqiqa ina son yusuf amma duk da hakan shi yafi sona yusuf da Adam jinina ne ya dan tsaya ya bude idanshi ya zuba matasu itama din gaba daya shi ta warema NATA idan da sukafi kama Dana maijin bacci a zahiri ta ga gskyar abin da yake fada a kwayar idanshi a hankili ta nuna kanta tace ya Ahmad harni bankai Hamma Yusuf a zuciyar kaba ? kai ya girgiza yaci gaba da cewa shi Yusuf da Adam jininane su ke kuma bugugun zuciya tace 💗💘 tabbas in babuke toh ba Ahmad cikn wani irin sauti yace Aeeeshahhh ni da kaina bansan wane irin so nake miki ba Aysha sonki a zuciyata babban sukane 💘 Na tabba ta in ance babu ke  a a cikinta to bani a duniya 🌍 jawota yayi ya manna kanta kan girjinshi yace kinji bugun zcyta toh duk numfashin da zan shaqa a duniya da qaunarki nake shqarsa a hankali tayi sassanyar ajiyar zucya tace ya Ahmad har abada ZAMU kasance tare

    A haka sukayi ta jaddawa juna son da qaunat da sukewa junansu har su yusuf da Adam dasu hydar suka dawo

    ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐

    Banyan sunyi sallan LA,asar duk suka hallara a parlon da shirinsu Na tfy kamar yadda suka saba komai Na zuriyarsu a daidai wanan lkcin suke tsara komai da duk wani hukunci ko umurni da zasu bayar a zuriyar tasu toh hakama yanxu duk sun nitsu  dan jin ta bakin Bappa yayan

    Nima kaina Aysha Ali Garkuwa Na nitsu sosai dan Na tabbata yanxune ZAmU ciga cikin lbr

    By garkuwan Fulani 97 📱

    [4/9, 2:23 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    MI,WASMITI….page 🔟 Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Hannushi Na kan bakinshi ya dago kanshi ya rinqa girgiza mai kai da zuba mai manyan idanunshi da suka qanqance sukayi jawur

    Shi kuma sai dafe hannushi yayi a qahon qrjinshi a hankali ya ciro hannushi daya ya zame hannun yusuf daga rufe mai baki da yayi ido yusuf din ya zuba mai cikin jin ta kaici yace haba biyaye meye amfanin furucinnan ina tunanin ka ya tfi me amfanin yarintarka shin kai yarda kayi da ( talol ) tasuniyar Bappa Yaya ya za ayi kwanyarka Na aiki kake bin shirmen qoqolwar tsohon da ya gama birkicewa kai ka gaskanta zancenshi ya dan dakata ya dan kalli iyayenshi cikin yanayin bada shawara da dan rusuna kai yace bba bello tun tini nake CE muku ku rinqa kula da yanayin zantu kan mahaifinku amma sai kuke ganin Sherri nake mishi to ai yau kunji kun kuma gani kuma ya muku ta yadda dole ku yarda tabbas ni nasan tsufa ta birkita tunaninshi zancen gsky ku kaishi likitan sakatiri ya dubashi…………

    Baba Hamisu ya daga mai hannu da sauri yayinda yake mai donqolo yace kai yusuf ya isa haka mahaifin namu a gabanmu kake cewa ya zauce

    Kai ya daga ya kalli baba bello ya kirashi cikin Neman qarin bayani yace wai baba ku kun yarda lfyarsa lau kun kuwa ji abinda yace ko a lbrin films da novels kun taba jin inda yan uwa uwa daya uba daya sukayi aure kun tabaji ?

    Ya qarishe mgn cikin tabbaya yaci gaba da cewa toh haqiqa wannan al.amari yana Neman wani duhu da zai kawo cikin wannan zuriya tamu

    Abba ne ya dakatar dashi da cewa ba kai muke sauraro ba kuma ba hukuncinka muke jiraba dole tsarin mahaifinmu xamu bi

    Cikin sauri Usman yace Abba koda ya sabawa sheriyarmu  ta  musulunci ?

    Baba bello ne ya katseshi ba tare da ya bari Abba ya bashi amsaba

    Shikam Ahmad tamkar robot ya zama

    Cikin yanayin jimami Abba ya dafa kafadar Ahmad ya dan sun kuyo ya kalleshi cikin sanyin jiki da murya yace eh Ahmad Aysha tana da miji kuma yusuf shine mijinta kai kuma a madadin family enmu gaba daya ina mai baka hqri ha kazalika ni Na zabarma matar aurenka Ahmad Na zabama Maryam yar uwarka mu kuma yar qanwarmu

    Ido kawai ya zuba musu sai duk mai mgn ya bishi da ido ya rasa me qoqolwarsa ke tunawa ya manta meye farin cikin rayuwa ga wani azabebben nauyi da ya tokari qahon qirjinshi da maqoshisa tunani  yake ko mafarkine

    abba ne ya kuma katseshi da kiranshi cikin yanayin Neman alfarma

    Ahmad ya zuba mai ido ba tare daya amsaba yaci gaba da  cewa Ahmad ka amince zaka Auri yar uwarka Maryam ka amince ka haqura da Aysha ido ya qurawa Bappa Yaya a zahirin ranshi baya qaunar Maryam kuma furucin yake da niyar furtawa kai Bappa Yaya ya gyada mai cikin yanayin kayi mgn

    A hankali baba Umar ya kalli Ahmad cikin taushin lafazi yace Ahmad ba dole in baka son Maryam ka fada insha Allahu bazan bari a hadama zafi biyuba rashin abin sonka da kuma samuwar Abinda baka so idonshi ya sake maidawa kan goggo Aysha nauyin furicin ya sauqa kan harshenshi taya zai kalli qanwar mahaifinshi da baba Umar sannan qanwar biyayenshi Adam yace bai qaunarta bazan iyaba ya bawa kanshi amsa

    Yusuf kuma da Aysha dama illahirin mutanen porlon shi suka zubawa kunne da ido👂🏻👀 dan jin mai zaice yusuf hatta jijiyoyin hannushi motsi suke dan tsabar bala,I gashi ba daman yin matsifar jin tsanar kakan nasu yake sosai duk da shi a badirinshi baima ji mgnarba bare ya yarda da ita.

    Ka Abba qanin bappa yaye kenan shi ya katse shirun da cewa gsky ne Ahmad kana da damar da zaka auri duk wacce kakeso tunda baka sami zabinka Na forko ba cikin

    Yanayin jin haushi yusuf ya kalleshi yace wlh ni ban son jin zancenka da Na dan uwanka zanceku zai sai zuciya mai rauni da ciwo irin tawa  zuciyar 💗 ta buga

    Shi kam baba Amadu mahaifin Amira sai yanxu ya danyi mgn cikin sanyi yace ba komai yusuf komai Alkhairi ne.

    Alkhairi kuma ? ya tabba yeshi

    ehh alkhairine yusuf mitarka ta fara isata kar ka hatsalomin da fushi Na baba bello ke bashi amsa  kanshi ya sunkuyar cikin qunar rai

    Cikin taushin lafazi Hydar da Abdul har suna hada baki suke cewa Baba bello wai ina mgnar nan ta dosane aure tsakanin Hamma Yusuf da Aysha cikin tausasa lfzi Rabi,u yace karfa garin yiwa iyaye biyeyya mu aikata haramci a zuriyar mu

    Kai Nenne take girgizawa cikin qunar rai da gyar tace ya isa kun ishemu da tabba yoyinku marasa amsa

     A hankali bappa Yaya ya danyi gyaran murya ya dago kanshi yabi dukkanin illahirin zuriyar tasa da ido yusuf yake kallo sosai yayinda ya fahimci zuciyar Sa Na dab da fara tuna mai shin to a cikinsu waye binqelawo kai ya jinjina ya maida dubanshi kan Adam daketa murtuqe fuska tamkar sojan da aka bugawa tabbarin yaki idosa cikin idinsa ya sauqa da sauri cikin birki tecciyar murya da mgn kuma ta gsky da gsky da kaga yadda yake mgn kasan har cikin ransa hakane yace  kai Bappa yaya …..

    By garkuwan Fulani 32

    [4/9, 2:24 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    MI,WASMITI….page 1⃣1⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Kai Bappa Yaya wlh ka daina klna cire idon 👀 ka a kaina Sam ni bana wani qaunar ka kalleni

    Duk suka  juyo suna klnonsa cikin mmk shi kuma da iya gsky Sa yake mgnar ya kalli baba bello yana Abba gsky ni ku gayawa tsohonnan ya daina zuramin ido danni wlh banaso ya maida hankalinshi kaina

    Tunda Na riga Na gane cewa kwanyarsa ta toshe tunaninshi ya koma hada auren mu harraman juna

    Ya juyo ya kslleshi cikin harara yace ( mi do yecce fa accu larugo am mi yida hala bema ) ina gayama fa ka daina klna dan bana son mgn da kai

    Dan ba mmki yanzu kace ni ma din ka fasa ni zan auri Maryam tunda abin naka ya Koma wa da qanwa tsufarka ta baka shawaran hadawa ya

    Ya kuma murtuqe fuska ya girgiza kai ya cije lips enshi yace tam ni dai wlh mutum bashi ya haifeniba kuma bai isa ya sarrafamin tunanina ba eh kayi ikonka iya kan yayan ka

    Yusuf dake qufule yace a barshi ai shi ji yake duk shi ya aifemu

    Baba Umar ne ya  kalli dan nashi cikin hada fuska yace kai Adam ya isheka haka kafa kiyayeni

    Kai ya sunkuyar ba tare da yakuma mgn ba

    A hankali Abba ya kalli Ahmad yace

    Ahmad ka yarda da auren Maryam ?

    Cikin nitsuwa ya qarewa iyayen nashi kallo ya tabbatar da gsky mgnarsu a qowayar idansu 👀 cikin sanyin murya

    Yace

    Abba Na Amince zan auri Maryam ina sonta tunda ku iyayena ita kuka zabamin Na yarda

    Na kuma

    Haqura da Auren Ayshaaa

    Zanci gaba da klonta  a matsayinta Na qanwata ta jini cikin dimaucecciyar murya yaci gaba da cewa

    Duk da tarin tabbayoyin da suke tare a zuciyata wadanda banda amsarsu bani da kuma mai ban amsarsu sai ku

    Kukuma  kun wuce matsayin da zaku sani Abu intsaya bincike akan isarku a kaina Abba ngd da zabinku a hankali ya rufe bakinshi yayinda yayi qasa da kanshi

    Abba ya dafa kanshi ya rinqa jero mai Addu,oi Ahmad Allah yama albarka yasa ka gama da duniya lfy kaima Allah ya baka Yaya masu yimaka biyeyya fiye da yadda kake mana Allah ya jibanci Al,amuranka 👏🏻

    Gaba daya suka amsa da Amin ya rabbi

    Aysha dake zaune tayi mutuwar zaune sai yanxu ta samu kuka ya kwofce mata 😭 cikin kuka take mgn

    Ya Ahmad me kake nufi kace ka Amince kana nufin kafi son a rabamu anya kuma kalaman Na baya gsky ne

    Da rarrafe ta qarisa gaban Ummi ta riqo hannuta ta fashe da kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro

    Jin kukanta yasa nauyin dake zuciyar 💗 Ahmad karuwa da hannu bibbiyu ya dafe girjin dan azabar da yake jin

    Yusuf ko gaba daya qoqolwarsa ta hargitse ta birkice yama rasa me yake tunawa ga sautin kukan ta da yakeji kamar sauqar aradu duk ya gama cika yayi tab fashewa kawai ya rage yayi kuma ba hali gasu Abba

    Juyawa yayi ya kalli Ahmad a daidai lkcin da ya yunqura ya miqe a lkcin kuma woyoyinshi dake kan cinyarsa suku zube a tsakiyar parlon

    Duk suka tarwatse a gun sabida haduwarsu da tayis  qafarshi yasa ya cure. Laptop enshi dake gabanshi

    Ya nuna Ahmad a lkcin da fitar numfashinshi ya fara korar juna cikin wata iriyar murya yace ( a hafdi biyaye am ) ka keuta dan uwana

    Kana ganin wai jarumta kayi kenan to mu ka naqasawa rayuwa ya juya a fusace zai fita

    Cikin fada Abba yace kai yusuf dawo nan

    Da sauri Bappa Yaya yace barshi gwara ya fita dan tuni numfashinshi ya fara birkicewa ka sanshi da zuciya tunda ba samun yadda yake son zaiyiba in ya zaunama sai zuciyar tasa ta buga jarabebben yaro Kawai

    Haka sukayi Addu,a

    Suka watse

    Taronsu

    Shi kam yana fita ya figi motarsa ya nufi taraba ikon Allah ne kadai ya kaishi

    Sukuma suka dawo a tare

    ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐

                   HALIN RAYUWA 

    Yanayin zaman kamanni family ya canja rayuwa ta juya musu farin ciki ya musu qaura duk wani hayaniya da zaman parlo aita hira ya canza

    Yau kusan kwanansu 4 da dawowarsu Amman har yau dinnan Aysha bata kuma ganin ya Ahmad ba hakama yusuf duk da dai shi kam dama bai fiye shigowaba Adam ma tunda suka dawo bai shiga ba

    Zaune take kan kujera ta duqunqune ta tura kanta cikin cinyarta tana sana ar tata a hankali Amira ta dafa kafadarta ta zauna gefenta

    Cikin sanyin murya tace Ayyah Aysha ki tausayawa kanki ki tausayawa umminki mana baki ga duk damuwarki ta kama zuciyarta ba ta danyi shiru ganin Ummin a gefensu cikin damuwa hannuta dauke da cup en nono ta zauna gefenta cikin rarrashi tace Aysha karbi ko da nononne ki Sha kinji ko

    Kanta ta dago ta zuba musu jajayen idanunta cikin takaicin rayuwa tace Ummi ni banjin yunwa Na qoshi

    Haba Aysha yaufa kwana 5. Bakici abinciba so kike kijawa kanki cuta ne

    Kanta ta manna jikin Ummi ta fashe da kuka cikin kukan tace Ummi wai da gskne mgnar aurena da Hamma yusuf Ummi kuma da gaske bani ba ya Ahmad

    Ta dan zuba mata ido tace Ummi Amman bakya sona ko girgiza mata kai tayi cikin sanyi tace Aysha ina kika taba ganin uwa taqi yarta nima wannan abin ba a son raina za ayishiba Amman bari in gaya miki gskyan Al,amarin ……………👂🏻👀 duk ta zuba mata ido dakunne danjin meye gskyar abin

    By garkuwan Fulani 76

    [4/9, 2:24 PM]

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    MI,WASMITI…page 1⃣2⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Cikin lallashi taci gaba da cewa Aysha nima kaina wannan abin yafi qarfi nane shiyasa banda iko ko damar hanawa shiyasa wlh da ina da iko da Na hana ko dan farin cikin Ahmad inajin quna a raina sabida halin da Ahmad ya kasance a ciki ina jin tausayin mahaifiyarshi da Abbanku dan duk duniya sune Na forkon shiga matsala in damuwa ta dameshi

    Ta daura hannuta a kanta tana shafa gashin ta cikin taushin lfzi tace Aysha kiyi hqri da gddarar ubangiji ki daure kiyiwa iyayenki biyeyya kibi umurninsu

    Kuka sosai ta saki cikin jin zafi tace Ummi shikenan ni kam bani da wani sauran farin ciki ko ?

    Kina dashi Aysha am me zai hanaki ai rayuwa juyawa take wata ran sai lbr rayuwa zata kawo miki farin ciki zuciyarki ta Koma tamkar bata taba riskar takaiciba

    Haka dai taita bata baki Amman duk da hakan taqi cin abinci sai kuka da ta sake suna zaune a haka har bacci yaci qarfinta tai baccin

    Gudun kar a tadda ita taci gaba daga Inda ta tsaya dole Amira ta dawo parlon suka kwana tare

    ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐

                  Yau

    10 days kekan da jin wannan sabon salon rayuwar da suke ciki damuwa da kuka su suka zama abincin Aysha yayinda Ahmad da yusuf sukayi wuyar ganuwa

    Adam dai yakan dan chigo kadan kadan

    Misalin qarfe 9 Na dare Abba da ummi ke zaune a parlon Abban suna dan tattauna wa cikin damuwa Abba

    Ya dan kalli Ummi yana mai  cewa Ahmad fa kwana 3 kenan ni ban ganshiba kuma yawanci a kwanakin zai kirani da safe muna gaisawa zai katse kiran kuma ko Na sake kiranshi sam layukan nashi basa shiga abinfa Na damuna sosai ya qarisa mgnar cikin damuwa

    Ummi ta danyi ajiyar zuciya cikin sanyi tace wlh ni kam ma yau kwana goma kenan

    Ban ganshi da idona ba sai dai kullum zai kirani mu gaisa kam

    Haka kuma shima yusuf bai shiga kuma dukkansu ko abinci yadda aka kai musu haka za,a dauko

    Kanshi ya jinjina gami da zaro wayarsa number Usman ya kira yana dagawa ko gaisuwarsa bai amsaba yace (hey Usman ya ‘youni nam ya Ahmad Mon) kai Usman je ka kiramin ya Ahmad enku

    Toh ya amsa da sauri gamida katse kiran

    Ya kalli Nenne da suke parlonta suna ta dan hira yace Nenne ya Ahmad fa ?

    Abba ke nemansa kai ta dan kada tace wata qil yana dakinshi

    A dakin ya sameshi kan sallahya yana kwance yayi rigigine hannushi ruggume da Al,QURA,ANI mai girma Amman kuma idonsa a lumshe yana ta rera karatun cikin narkekkiyar sauti baki 2 yana mai mgn bai jiba saida ya qarisa gun ya zare AL,QURA,ANIN

    Da sauri ya bude idonsa

    Shima din shi ya zubawa ido cikin yanayin tuhuma dan ganin yadda ya koma tam kar ma jinyaci yace ya Ahmad (dume hebima) meya sameka

    Kai ya dan gyada mai cikin qarfin hali ya dan murmusa yace kai ba komai lfy ta lau ya fada a lkcin da ya miqe tsaye

    Ba dan ya yardaba yace toh masha Allah tunda lfy kaje Abba Na kiranka

    Da sauri ya kallishi yace yana ina

    Yana parlonshi ya bashi amsa lkcin da ya juya ya fita

           ⭐⭐⭐⭐

    A hankali cikin nitsuwa yayi slm Abba ya amsa mai 

    Shigo ya cemai

    Ya shigo cikin girmamawa ya zauna inda Abba ya nuna mai kusa dashi a kan carpet yayinda Abban kuma ke kan kujera

    Cikin mmk suka zuba mai ido

    Ummi ce ta fara mgn cikin kaduwa tace Ahmad baka da lfy ne ?

    a,a. 

    Ya bata amsa a taqaice

    Cikin damu tace doctor kallifa yadda yaronnan ya zama cikin dimuwar Abba ya xuba mai ido ya dafa kanshi

    Yace Ahmad meyasa baka cin abinci gafa yadda yunwa da damuwa da tunani suka galabaitar da kai

    Ya dago kanshi ya kalli shi cikin qarfin hali da murmushi a fuskarsa yace Abba inafa cin abinci

    Kanshi ya dan kawar ya kalli Ummi yace Fatima kawo min abincina

    Toh tace ta juya da sauri ta nupi kan dining dan dauko abincin

    Kanshi a gefe ya kirashi cikin taushi yace Ahmad tsoronmu kakeji ko? shiyasa kke buya kar mu sake zaluntarka

    Da sauri ya daura kanshi kan cinyar Abban ya dafeshi da hannu Bibibbiyu yace cikin rawar murya

    A,a. Abbana baku zalunceni ba bare naji tsoron kar Ku kuma

    Mun zalunce ka mana Ahmad am banda yadda zanyine shiyasa Ahmad qaddara ta rigayi fata ka gafarcemu hqqa mun zama masu tauye haqqi a  gareka dana

    Ummi ya kalla a lkcinda ta dire tiren abincin a gabansu gamida dan sunkuyar da kanshi yace ummi ki tunawa Abbana matsayinsu a guna mana in yana fadar haka zafi nakeji sai inga kamar ganisuke basu isa daniba

    Ummi kam sai hawaye cikin muyar kuka tace ga abincin ta dan zuba mishi ta miqa mai Abbane ya karbi pilet en ya zame qasa kusa dashi

    Tuqeqqen tuwon shinkafane da miyar taushe sai qamshin man shanu yake

    Sa hannu kaci kaji ko Ahmad ba musu ya danci abincin badon yanajin dadinshi ba

    Sai dan ya faran tawa Qanin mahaifinshi

    Bayan ya dan mishi nasiha da qarfafa mai guiwa da sanya mai albarka

    Sukayi sai da safe har bakin part ensu Abban ya rakashi

    A bin mmk a palonsu ya samu ……….

    By garkuwan Fulani

    [4/9, 2:24 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    MI,WASMITI…page 1⃣3⃣

    Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Yusuf Ne zaune yana riqe da cup din black tea yana dan Sha gefenshi yaje ya zauna cikin yanayin happy ya dan murmusa ya kalleshi yana kai biyaye yaufa kusan kwana 5 ban gankaba

    Klonshi yayi cikin harara ya miqa mai cup en yana gashi karbi kasha karba yayi ba musu yana Sha ya dan tsaya zaiyi mgn da sauri ya dan daga mai hannu yace gama shan tukun sai kayi farfa gandan naka kar kayi ka qware

    Ajiye cup din yayi ya kalleshi da kyau yace biyaye farfaganda kuma ni din

    Yes ya bashi amsa kai din dai ba waniba ya dan girgiza kanshi da dan gyada kan cikin yanayin muryar da tafi kama da zaka qwaremu yace

    Biyaye bazan iya fushi da kaiba bazan iya rayuwa cikin happy bayan kai taka rayuwar ta cabe ba

    Hannushi ya dan daura kan qirjinshi yace kana son soya zuqa tanmu da biyeyyarka mara amfani a wannan karon cikin jin takaici yace nifa banda matsala dan banma ji zancen tsohonan ba bare Na wani yarda da tsarinsa Na gaibu ni kwannan zan barmusu qasar

    Amman damuwata nasan zasu yimaka daurin kazar kuku

    Dry ya danyi yace tab guduwa zakayi kenan ? ehh ya bashi amsa tunda ban da mafita iyayena sun Sa baki kan zancen zauceccen tsohonga ai dole Na bar qasan

    Zan fadawa Abba murmushin takaici yayi yace Na tabbata bazaka iyaba shiyasa Na fadama

    Haka suka danyi ta tattaunawa har zuwa qarfe 11 sukayi shirin kwanciya

    Dama shi yusuf tunda suka dawa da yake bai son kayan takaici injishi da fada sai yakan wuni gidan kaka Zubaida sarkin surutu sui fada su shirya

    ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐

    Yau kusan 2 weeks kenan da dawowarsu mambila amman har yau Aysha batasa ya Ahmad dinta a qwoyar idantaba

    Duk da fama da take da azabebben ciwon girji Sam bata iya cin abici sosai qirjinta ke  suqa kuma dai dai  kan dukiyar fulaninta har taji tamkar zasu tsage

    Kwance take a dakin Nenne dan ta dawo nan dan fakon ya Ahmad din

    Can cikin bacci taji sautin muryarsa cikin sanyi yana dan mgn da Nenne shi bakin qofa tazo ta tsaya ta dan yaye lblen kadan yadda zata hanqoshi da kyau a hankali ta zuba mai ido duk ya canza ya wani rame fuskarsa tai sakau ya bar dan sajenshi ya dan baje ya qara fadi sabanin da dayake siriri yanayin shi gaba daya ya sauya zaune yake qasan carpet yayinda Nenne ke kan kujera ya dan miqar da hannushi kan kujerar ya kwantar da fuskasa kan damshe hannushi inda ya kasance kamar wurin baccin Aysha

    Cikin sanyi Nenne

    Ta kallishi gami da cewa Ahmad tashi kaci abinci kar yayi sanyi

    Kai ya dan qara kwantarwa ya lumshe idansa a hankali ya motsa lips enshi yace Nenne naci abinci da Abba banjin yunwa

    Kanshi ta dan dafe tace Ahmad ka dawo da wolwolarka mana tashi yayi yadan qara matsota ya daura kanshi kan cinyarta yace Nenne am bazan iyaba Na rasa farincikina dole wolwolata ta bace ya dan damqo hannuta yace Nenne wazan gayawa in as on Aysha har abadan in ba keba kullum nauyin zuciyata qaruwa yake suka mai zafi nakeji

    A hankali Aysha taji kukan da take dannewa ya kwafce mata cikin sauri da kuka ta qarisa gunshi

    Ganinta yasa ya miqe cikin wata iriyar radadi zai fita da sauri ta bishi ta fada bayanshi ta runqumoshi jikinta ta manna kanta tsakiyar bayanshi dumin hawayenta naratsashi da gyar ta iya budan baki ta juyo gabanshi cikin sautin kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro tace ya Ahmad…

    By garkuwan Fulani

    [4/9, 2:24 PM]

    📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    MI,WASMITI…page 1⃣4⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Murya Na rawa tace ya Ahmad guduna kake? meyasa ? Baka son ganina ko ? Cikin kuka mai tsuma rai tace ni dai har Abadan xan kasance mai yarda da zancen zuciyarka ce ta daura hannuta kan qirjinshi tasa daya hannunta kan fuskarshi ta ware yan yatsunta

    A hankali ya lumshe qwayar idansa zafi Na ziyartar qoqon zuciyarsa da qyar yake fidda numfashi taci gaba da cewa zance fuskarka ba zahiri bane kai kace

    Aysha bugun zuciyarkace 💗

    A.yanxu kuma sai ka shimfida ja rumtanka kan fuskarka Dan kawai kayiwa

    Kakanmu biyeyya kan abinda bashi da iko a kai

    Da qarfi ta riqe kafafunshi tana jijjigawa tana kuka

    Ya Ahmad haqurinka zai cutar da rayuwarmu

    Tuni jikinshi yayi sanyi sonta da yake dannewa qasan qoqon ransa da ruhinsa suka rinqa tsirgowa rauni sosai ya ziyarci zahirinsa

    Hannunshi yasa ya runqumota tako manna kanta cikin qirjinshi tana sakin ajiyar zuciya hannunshi yasa yana share mata qwallar idanta sosai suke sauqe ajiyar zuciya Nenne kam tuni tabar porlon

    Can kuma zuciyarsa ta darso zancen gskyar da aka rigada aka fada mai bashi ba ita kamar cikin razana ya balleta a jikinshi ya Dan tureta zai fita ta sake kamo hannunshi

    Juyowa yayi cikin sanyin murya yace Auta Abba Na kirana ya janye hannunshi ya fita ranshi Na soyuwa

    ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐

                   A hankali ya shiga parlon ya kwanta kan tattausan kujerar kaka ya harda qafafunshi ya daura laptop enshi kan ruwan cikinshi phone enshi kuma ya ajiye kan hannun kushin din ya lumshe idansa

    Maganganun kakansu ke masa yawo a kai a ranshi yake gskanta jibewar Bappa Yaya numfashi ya furzar a hankali yaci gaba da cire abin a ransa

    Kaka dake kitchen tana girke girkenta Na tsofoffi duk ta cika gidan da qamshin man shanu girki take tana ta zirga zirga kuma sai mita take ita kadai

    Missxx ya Dan ja gajeren tsaki ita dai wannan tsohurwa bakinta bai iya shiru

    Tazo parlon kusan sau 3 Amman bata ganshiba sai yazu da ta shigo riqe da akoshi sai qamshi yake

    Tana ni bana son iyayi in zaki fito kici abinci ki fito irinku nawa akayi daga baya a dawo kamar za a hadiye juna…

    Tsaiwa tayi da sauri ta kalleshi cikin da tsorita tace kai Dudabe yaushe kazo ban saniba ? Ai saikasa nai ihu mutum ko slm bazaiyiba

    Shiru bai kulata ba ta sake ta kalleshi tana kai hannuta kan qafarshi da yake ta kadawa tace kai da Allah banson isa ehe Dan kai kazo ka sameni har gidana kuma inama mgn kamin banza

    Duk dai bai kulataba ta juya ta ajiye akoshin kan santer table ta Dan matso tana ai nasani ba bacci kakeyi ba mutum sai baqin hali ni yau har ina murna bazaka zoba jarabatu kawai😏ta ja dogon tsaki ta juya zata tafi da Dan sauri ya kamo hannunta ba tare da ya bude idonshiba cikin rashin son surutun

    Yace

    Dan Allah ki nitsu mana shin ke bakya iya Abu a hankaline

    Ya tashi ya zauna ya jawota gefenshi yana gsky ni

    Yau ba fada zamuyiba mgnar gsky nakeson muyi dake kaka ta Dan harareshi tace kar kawani min zaqin baki ban da masaniya kan tabbayoyin da kakemin kullum batun aurene dai ba fashi kuma dolenka ita zaka aura

    Ya Dan kauda kanshi daga gareta Dan yasan zai harareta kuma yana son ta Dan bashi wani qarin hske kan batun birkiceccen auren da suke ta tunanin zai yiwu

    Hakan yasa ya kalleta a daqile yace wai ke gani kike zakumin dolene ni zancen yayanki kamar tatsuniya nake ganinshi wlh kin San bashi ya haifeniba bare ya wani haqiqance a kainaba

    Tace aiko tunda ya haifi ubanka zance ya qare

    Da sauri yace (hey oyani handebo hala mai habe kudina) ke hajia yau kuma abin naki harda zagine

    Edin ai naga kaima zagemin Yaya kake da niyar yi

    A a Na isa Na zageshi gaban qanwarsa

    Da yafima kam ta bashi amsa

    Kaka ya kirata cikin tausarta yaci gaba da cewa mgnar gsky ni dai yayanki bai isa ya Sani abinda bana soba Dan bashine ubanaba

    Amman matsalata Dan uwana sun cusa tarin damuwa a rayuwar Dan uwana klonta yake cikin neman mafita yace ni shawara nake nema a gunki Dan ni kam kwanannan zan Koma gun karatuna Amman nafison sai Na tabbata Na bawa Dan uwana farin cikinsa cikin raunin murya yace wlh kaka komai zai iya faruwa da Ahmad Ku tausaya mai tunda shi mai biyeyyene a gareku

    Duk yanayinshi ya sauya azahiri ake gane tausayin Dan uwanshi dake cikin ransa

    Kai ta Dan jinjina tace Dudabe ( no mi watta be alkawal be wadi daga dubi cabfande tati e tati ) ya zanyi da alqawarin da akayi 33 years da suka gaba ta bazan iya hana komai ba

    Kallonta yayi cikin jin haushi yace ke kullum abi daya kike gayamin bakya tuna haramcin auren da kuke cewa za,ayishi

    Yarinyar da muka fito ciki daya da ita insha nono in barmata da yake duk kun jibe shine kuke ta babatu a kai toh wlh zan shiriya zanje Yola gun baba Umar da iyayen Ummi Na tunda kunfi son sai wasu sunji barnar da kuku tutiyar aika tawa zanje nace baba Umar ni banaso kar a kuma hada koda sunana da wannar mayyar yarinyar  ni Na tsani koda ganintane ban ko qaunar tunata ya qarisa mgnar yana tattara phone enshi cikin klon yarinta da take mai tace Dudabe kar kaje zafa kaji kunya wata ran harara ya watsa mata yace dudabo

    Wlh in baki daina kirana hakaba bazan sake zuwa gidankiba ai dama bani Na kiraka ba tabashi amsa

    Aysha dake jin duk hirar da sukeyi tana tsaye qofar shigowa  dama tunda safe tazo kafin ya shigone taje gun matar mai gadin gidan kakartasu itama kanta kaka bata San bata nanba tsaye tayi idanta tab hawaye bata lura dashiba sai jin da tayi ya yarfa mata mari yasa loptop enshi ya hanka deta ta fada qasa shiko yayi wucewarsa

    By Garkuwa Fulani

    [4/9, 2:24 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    MI,WASMITI…page1⃣5⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Tunda ya fita taje ta kwanta kan cinyar kaka tanata kuka mai shiga rai da gyar taita lallashinta

    Cikin kuka tace ba gashiba ai kuna gani da idonku kaka wlh kun Sani sarai mugune 😡bai qaunata kuma shine kuke wani cewa zaku qullamai ni kaka gajiya dani kukayi shine kuke Neman Mae kasheni ko ???

    a,a Aysha insha Allah bazai kashekiba da yardar Allah zaki zama Zahra ⭐a gareshi

    Tashi tayi ta gyara mayafin jikinta ta tura Dan bakinta tace Sam kaka buku duba haram ko halal kan batun aurenan shiyasa ba amfanin sauraronku

    Cikin kunar zuciya tace

    Ni ya riqada zuciyata ta bushe zan daina tsoron Hamma Yusuf koda ko kasheni zaiyi ta juya tai tfyarta kaka Na kizo Aysha tace anqi zuwan

    ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐

    Yau jumma,a kuma yaune baba bello da ya Abubakar suka dawo daga qasa mai tsari daga aikin umrah da sukaje gaba daya suna cike a babba parlon suna ta Dan hira Adam ma dayaje Yola jiya ya dawo Shiyasa suke cike a parlon sunata hira sai Aysha ne da take dakin su tayi shiru cikin tunanin. Ko meyasa ya Ahmad ke gudunta

    Idanta a lumshe hawaye Na bin gefen fuskarta a hankali

    Abubakar ya Sa hannunshi ya share mata qollar cikin lallashi ya dagota yana gyara mata gashin kanta daya Dan baje cikin tausarta yace ayyah autan Ummi meyasa kike kebe kanki daga cikin mu banajin dadi Sam nafison ganinki kina raha da walwalah Aysha ki yarda da qaddara ki jure zafin da kikeji duk abinda kikeji baikai abinda ya Ahmad ke jiba baki ga yadda ya dawoba Amman

    A hakan yake bawa iyayenmu qarfin quiwar yiwa nasu iyayen biyeyyeh

    Kanta ta manna a jikinshi taci gaba da sheshsheqar kuka tana ya Abbukar kafasan waye Hamma Yusuf kasan baida wani buri a duniya daya wuce yasani baqinciki ya Abubakar ko ka manta uwa daya uba daya muke a ina aka taba irin aurenan

    Kai ya jinjina ya jawo hannuta suka nufi palon yana Aysha kada ki tsananta bincike

    Ni zuciyata tsinkewa take sabida bansan meye a qasaba banson jin wani mugun qulli shiyasa banason binciken haka ya jata suka tfi

    ******* suna shiga tana maqale da hannuta cikin hannu Abubakar suka zauna ta daura kanta kan damtsen hannunshi

    Ahmad dake sunkuye da kanshi sai yanxu ya dago ido cikin ido sukayi da qarfi yaji zuciyarsa Na duka Tara Tara

    Cikin qarfin hali ya miqe ya Dan kalli Yusuf dake murtuqe da fuska yace (biyaye in dulliko) mu tafiko kai ya Dan girgiza mai bazaka tafi ba eh yace yaci gaba da latsa phone enshi shi kuma cikin hikima ya zame ya bar gun

     Dakin shi ya tafi

    Duk abinda yake binshi da kallo kawai take bayan fitarsa kadan ta Dan saki hannun Abubakar ta miqe tayi woje

    A hankali ta murda qofar dakin ta shiga can ta hangoshi kwance kan gadonshi yayi ruf da ciki matsowa tayi ciken sanda tasa hannuta ta zare picture enta daya kifu a kai idansa ya rumtse gamida cije lips enshi cikin Dan dakewar murya tace bude idonka budesu ka kalleni ka gayamin meye a zuciyarka shin xaka gskanta zancenka Na baya ko zaka qaryata kanka da kanka

    Kai ya rinqa juyawa cikin disashewar murya yake ta maimaita a,a

    Hannu tasa ta dafa kafa dunshi tace ya Ahmad wlh kashemu kake son yi kallifa yadda ka dawo da rayuwarmu

    A hankali yace Aysha nine da laifi meyasa kike qara azabtar da zuciyata?

    Ehh kaine da laifi Ashe dama yaudara gsky ce maza nayi sannan kai sai ka rasa wacce zaka yaudara saini qanwarka  kasan dama ba aurena zakayiba meyasa ka cutar da zuciyata💔

    Ya Ahmad ka cucemu ta fada cikin kuka kan qirjinshi ta fada tana kuka 😭

    Sosai tana Dan bugaga girjinshi tana dama baka sona ashe zancenka qaryane dakace Aysha ce bugun zuciyarka 💗

    A hankali zaciyarsa keta cushewa zancenta ke ratsashi idanshi ya fara budewa bakinshi ya fara motsawa zafi da yakeji ya fara bunqasa cikin rauni ya kamo hannuta ya daura kan qirjinshi

    Yace kinjin har Abadan bazan miki qaryaba haqiqa ke Aysha kece buguzucita💗 Na gayamiki duk numfashin da zan zuqa da sonki nake zuqarsa wlh ina mai sheidamiki rayuwar Ahmad sauran kadan tunda aka tirsasawa zuyata fidda qaunarki Ayshaaa ki sani wlh duk randa Na gama cireki a raina toh tabbas a ranar zan barduniya🌍

    Cikin sanantar kukan tace OK zaka ciren a ranka kenan ?

    Eh Aysha ya zama dole naiwa iyayenmu biyeyyah da qarfi ya danna hannuta kan qahon zuciyarsa yace kiji har abada zan mutu da qaunarki hannushi 2 ya hada yace plxx Aysha( burtinam ha sudu am  usenifu ta loru waru ha am)

    Fitamin a dakina ina riqonki karki qara zuwa guna

    Klonchi tai sosai cikin zubda qollah tace fitar numfashinka shi zai yanke nawa numfashin yayinda muka mutun zuciyar Dan uwanka dakafiso zata buga Dan rashinka ta sake kallonci tai murmushin takaici tace Allah sarki duniya su Abba zasuga tarin qawarwaki wataqil rashinka yasa Abba na barin duniya ayyah baba bello zai qunci takaici da dacin rayuwa

    A hankali ta matsoshi tace yau zanyi ban kwana da kai kiss taimai kan kumatunshi yayinda shi kuma ya lumshe ido a hankali ya manna kanta kan qirjinshi can kuma ya Dan daqota ya manna mata kiss a goshinta ta kalleshi cikin yin murmushi takaici ta sake shi tafi tana suyar zuciya

    By Garkuwan Fulani

    [4/9, 2:25 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    MI,WASMITI…page 1⃣6⃣

    Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    ———————————-

    Haka dai rayuwa taci gaba da juyawa cikin quncin rayuwa

    Yau jumma,a

    Bayan an sauqo daga sallan jummaa

    Duk sukayi gida

    Cike suke a parlon

    Sai Yusuf da Ahmad da basa gun

    Baba bello ne ya dan kalli Usma dasu Rabi,u ya danyi gyaran murya yace kai Abdul tashi kuje parlona ku fitomin da kayayyakin dake ciki

    To suka amsa gami da miqewa sukayi part inshi din

    Aysha ya kalla a dan fizge gamida dan yafi tota da hannu a hankali ta dan saki hannun ya Abbakar ta miqe taje gabanshi ta dan duqa

    Wani dan leda mai sheqin gaske ya miqa mata yana gashi ki kaiwa Yusuf kuma kice ina kiranshi dum zuciyarta ta Nada wani sauti

    😳😳😳ido ta zaro cikin firgici tace baba ni kuma ?

    Eh ya bata amsa gami da gyada mata kai

    Cikin firgici da razana da bugun zuciyarta da ya tsananta 💓 da gyar ta miqe dakin Ummi ta nufa riqe da laidar

    Kaka da tazo bikonsu su duk sun daina zuwa gunta

    Ta kalleta cikin wasa tace ke figi ruga yau ba mgn ne

    Baki ta dan zunbura ta zauna gefen

    Umminta tana rau rau da idanta tace ayyah  Ummi dan Allah ki ajiye wannan in Hamma Yusuf yazo ki bashi wai inji baba

    Kai ta dan girgiza mata

    A a ni ban isaba ko ni ya aika dole nakai aiken ba wani nawa den ke kiwani ce sai ni zan bayar

    Kaka tayi caraf ta karbe da cewa ai wannan ma rashin kunya ce

    Kallonta tayi a lkcin da tamiqe tasa bayan hannunta tana goge qollah tana wlh Na Sani sai ya zageni kun sanshi sarai mugune 😡 banje inda yake bama Yaya ke kaka badai burinki ke da dan uwanki ku naqasamin rayuwa ba kusani kunci da takaici

    Da sauri Ummi ta dan yimata don qolo

    Kaka tai dry tace

    Barta Fatima ai randa zatayi alfahari da hadinmu nanan tafe

    Ita dai fita tayi tana dan qunquni

    Zaune yake a dakinshi a qasa kan carpet jikinshi sanye da 3 qtr sai dan riga mai hade da hula ya Daga dukkan alamu woya yake

    Ita kuma a tsakiyar parlon ta dan tsaya tana tunanin ya zatayi tayi slm shiru toh ko bayananne ta tabbayi kanta sabida tayi SLM yafi a qirga shirun da taji yasa

    Ta danyi tinanin shiga dakinshi ta ajiye mai kawai

    Cikin nitsuwa kanta a sunkuye tayi cikin dakin ba tare da tunanin ko yana cikiba sai xuciyarta dake bugawa

    Bugun zuciyar ya tsananta a lkcin da ta shiga dakin kanta a qasa tana nufin ajiye mai kan gadonshi sai ji tayi tayi tuntube da qafarsa aiko tai taga taga ta fada kan kirjinshi

    Da sauri cikin mmk da jin ta kaici ya hanka data duk da bai gama gano wayeba sabida duhun dake dakin

    Itako tuni hancinta ya sheida mata shine qamshin turarensa yasa ta ganoshi shiyasa cikin sauri ta miqe gami da miqa mai aiken jikinta har bari yake cikin tsoro da rawar murya ta miqa mai ledar  tace (da Hamma baba on vi mi waddine ) gashi Yaya baba ne yace in kawo ma

    Fuska a murtuqe ya zaro ido ya buga mata tsawa yana ( salu vurti nam hado )  wuce ki ficemin daga nan

    Tsoron sawar da masifarsa yasa ta dan saki laidar

    Wasu yan takardu masu kyan gani suka watse a gun har kan qafarsa

    Iskar pankar dake kadawa ya rinqa watsa su

    Mmk sosai ya bayyana a fuskarsu su dukka cikin al ajabi da dimuwa yasa hannu ya dauko daya yana dubawa da fargaba sosai cikin minti 2 kamanninsa suka qara sauyawa bugun zuciyarsa ya tsananta numfashinsa ya fara dabur cewa idansa ya sauya daga yan qanana farare suka koma manya jajaye hatta jijiyoyin kanshi dana hannushi suka taso sama da wani irin yanayi ya tako ya nufi inda take

    Cikin tsoron da take ta Sa hannu ta toshe bakinta da hancinta🙊 da nufin hana kukanta fita sai hawayen daketa kwaranya a hakali ta rinqa takawa tana baya baya shi kuma yana binta har suka pito parlon

    Ganin zatayi waje yayi saurin fizgota har saida ta fada jikinsa

    By garkuwan Fulani

    [4/9, 2:25 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Mi,WASMITI..page 1⃣7⃣to2⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Cikin takaici ya rinqa sakar mata maruka

    Zuwa yanxu tsoro ko gudun dukan ya fita a ranta firgicin ganin i,v din Auren sun da suka gani yafi komai bada tsoro a gareta jikinta da zuciyarta duk sun qageshe

    Zafi sosai Yusuf keji a ransa ya gama makancewa da bacin rai shiyasa baiji bai gani yaketa bugarta kallonta yake ido cikin ido a fili yake cewa badai ke kince taurin kaiba ba tsayuwa kikayi kina tsuramin shegun idanunki 👀 kamar Na matsafaba toh wlh kanki zakici mayya fitinenniya ya kuma hambararta tai baya 2 ta fadi bakin qofa a dai 2 lkcin Ahmad da Adam suka shigo parlon

    Da sauri Ahmad ya sunkuyo ya dagota yayinda Adam ya nufi gun Yusuf din yana fadin

    Haba biyaye me hakan anya kana cikin hankalinka kuwa ko dai ka fara shaye 2 ne

    A harzuqe yayi kan Adam yana zazzaro ido woje yana eh giya nasha Adam ko kana da maganin buguwarnan tawane cikin mmk Adam yake klonsa kamar dai a bigen yake kam da sauri ya dakatar dashi hannushi ya jawo ya ajiyeshi kan kujera Goran Faro mai sanyi ya ballo ya miqamai karban Goran yayi ya cillata kan Aysha da sauri Ahmad yasa hannushi zai tare Goran cikin qeqashewar zuciya ta ture hannun ta kalleshi ido a bushe cikin yana yin dacin rayuwa tace barshi barshi ya Ahmad wlh ni a yanxu nafi buqatar azabar Hamma Yusuf ina dai sau daya ake mutuwa toh kubarshi ya kasheni ko duk ma huta wlh nafi buqatar zalumcin Hamma Yusuf din Don gwara nashi ai Ku naku boyeyyen zalumci kukemin wanda zai iya fasa zuciyata ta qareshi mgnar tana mai zubda qollah😭

    Cikin sanyin jiki Ahmad ya kamota ya rugumota ya mannata a girjinshi yana Dan shafa kanta yana bubbuga bayan ta

    A hankali ta rinqa sheshsheqan kuka mai tsuma rai

    Yusuf da yake ta numfashi kamar zaki Dan zabar bala,i da zuciya cikin daga murya yace wlh kar nazo Na sameki a nan Dan wlh sai na lahira ya fiki jikin dadi

    Da jin haka Ahmad ya jata sukayi cikin gida

    Adam ne ya rinqa yiwa Yusuf din nasiha kan ya tausasa zuciyarsa

    Haba biyaye shin a duniyarnan akwai mai wuce qaddararsane ?shin muke tsarawa kanmu rayuwa ne ko mahaliccinmu? haba Yusuf rayuwafa komai asannu mutum zai bishi matuqar kana son cin ribar rayuwar…..

    Cikin sauqe ajiyar zuciya ya kalli Adam din cikin rawar murya da hardewar harshe yace Adam ya zanyi ya zanyi da burin Dan uwanmu Ahmad nafi jin makomar rayuwar Ahmad ya kamo hannushi yaci gaba da cewa shin kai baka tunanin yadda Ahmad ke son yarinyar nanne biyaye haqiqa kakanmu ya kasance mai zalumci a kan jikanshi Ahmad da yafi mu dukamu haquri da biyeyya a garesu cikin rawar murya yace Adam wlh so suke su kashe rayuwarmu da bakinciki Adam ya zanyi Plx biyaye ka tayani samawa Dan uwanmu Ahmad farin cikin Sa

    Sosai jikin Adam yayi sanyi ya kalleshi cikin sanyi yace insha Allahu yau dinnan zamu samu mafita Yusuf zamuyi tunani daga yanxu xuwa dare gobe da safe sai mu isar da manufarmu a haka ya samu ya Dan lafar da fushin

    A cikin gida kuwa Ahmad ne a gaban Nenne bayan ya samu Aysha ta lafa da kukan ya barta tare da Abubakar yana ci gaba da tausarta

    zaune yake a gaban nenneshi ya daura kanshi kan cinyarta sai fidda wani nannauyan numfashi yakeyi cikin zuciyarsa sai tafasa takeyi da ka ganshi kaga tashin hankali

    Allah sarki uwa da dan ta sai rabbi tuni Nenne ta gano yanayin da gudan jinin nata ke ciki a hankali tasa  hannuta cikin sumar kanshi mai tashi da sheqi ta rinqa shafa kan nashi tana Dan shafa kumatunsa da daya hannun nata dai 2 kain kuncinshi taji damshi alamun hawaye😭 da sauri ta dago kanshi ta zuba mai ido shima itan yake kallo ya Sa hannayenshi 2 y daurasu kan nata da ta tallabe mai fuska 😭cikin zubda hawaye da muryar kuka bakinshi har yana rawa kamar maijin sanyi

    Yace Nenne Na kingako nikuma kinga yadda rayuwa ta juyamin ya zanyi Nenne inason Aysha kuma Bappa Yaya ya hanani ita Nenne ke kadai zan gayawa naji sanyi ya kuma kamo hannuta yaci gaba da cewa wlh inasonta tana sona kuma an rabamu Nenne duk duniya bayanke da Abba ba Wanda nakeji kamarta

    Itama hawayen takeyi cikin salon ni nacuceka ya kai Dana tace Ahmad ba laifinka bane ba laifin kowa bane laifi nane Nina kawo wannan irikitaccan al,amari Amman ka gafarceni D’ana da  Sauri ya katseta da cewa ni baki min komai ba ni zan nemi gafararku

    a haka baba bello ya shigo ya samesu suka hadu sukayi ta bashi baki da samai albarka

    Da slm marsa da shigansa duk kusan a tare yayisu kuma duk batajiba har saida ya zauna gefenta daga dukkan alamu yanxu ta Idar da sallah

    A Dan firgice tace kai me hakan  wlh dudabe sai nakai qararka gun Aliyu Dan ka isheni ji yadda ka shigomin a fijajam bako slm cikin harzuqa yace ancemiki ni alulkitab ne da zanshiga wuri ba slm toh ai nidai banjiba

    Hmm toh nidai nayi slm

    bakadai yi da qarfiba kam

     toh ni maroqine da Zan kama ihu a gari

     oho dai tace masa ai tunda kin ga nine  shikenan ga baki ga tsoro harara ta cillamai shi kuma yaci gaba da cemata dama   baki ya Dan tabe ya kalleta a cukushe yace ke ni dama zuwa nayi ki…da sauri ta katseshi in baka lbrin ko toh nima bansan komai ba kan batun aurenku da akeson hadawa

    Cikin qulewa yace keda Allah fadi ba,tambayaba ai duk surutn siya kin iya Amman da yake kinga INA roqonki shine kiketa wani jirgani toh ni bashixan tabbayeki ba zuwa nayi ki rakani mambila yanxu kafin manqqariba mun dawo baba bellone ya Aiken

    aiko dajin haka ta miqe tana yauwa Dama inason zuwa toh mutafi Hajia a yawe

    Oho dai sainaje Dan baqin ciki murmushin mugunta yayi aranshi yake cewa kedai komai fada

    A hanya kaka sai bala,I take dan ganin hanyar Yola suka kama fada take ase Dama baka da mutunci INA zaka kaini ?

     Sama zan kaiki ya bata amsa

    fuskarsa Na kan titi yanata tsula gudu mita kam da masifa ya shashi Amman dayake mishkiline kafi mahaukashi ban haushi ko a jikinsa  5:00 pm suna cikin porlon baba Umar

    By Garkuwan Fulani

    [4/9, 2:25 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    MI,WASMITI…page2⃣1⃣to2⃣5⃣……Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Bayan yan gaishe gaishe da sukayi sai suka Dan tsagaita

    Kakace tace kai Dudabe ka bada aike Dan dere yanayi.

     toh yace mata gami da Dan kallon baba Umar cikin yanayinshi  Na rashin surutu ya Dan sunkiyar da kai gami da Dan sake dagowa ya kalleshi ido cikin ido yace

    Baba dama zuwa nayi kamin taimako ka Duba Al,amarinmu ni da yan uwana sai kuma ya danyi shiru Dr Umar ya Dan jinjina kai yace fada min ba komai gayamin menene matsalar

    Ya Dan kalleshi gami da cewa baba Dama ni batun Auren nan ne sai kuma ya kurawa kaka ido Dan jin wani uban salati da ta dago haydar ma idon ya zuba mata ta kalleshi a yatsine tace wlh Allah ko Yusufa (a wasmitan ) zakafa yi nadama ka kama bakinka Dan gaba wlh kana dab da jin kunya zakayi nadama gabafa wlh ka iye bakinka…..

    Join our WhatsApp group here

    Ke da Allah wayasa bakinki cikin zancen nan me hadinki dani bafa cewa nayi kirekoni kimin gatsali a zancena ba kuma wlh ki kama bakinki ni da wadanda suka isadani nake mgn badake karere ba ya qarisa mgnar yana mai watsa mata harara da zazzaro idansa woje Dr Umar yadan murmusa Dan Sani dama haka zata iya faruwa shi mmk mayayi sosai dayaga wai Yusuf ne da kaka a mota daya kuma tafiya mai nisa gashi ba Dan rabiyar fada a tsakaninsu

    Yusuf ne ya katsemai tunanin nashi yana mai fadin baba

    Wlh tallahi kaji nayi rantsuwar musulmi

    ko baba bana son Aysha wlh Na tsaneta ko ganin ta bana son yi Sam banjinta a raina baba wlh Auren da kukeson hadawa wlh masiface baba ni wlh Na yarda ko mahakaciya Ku samo Ku hadani da ita matuqar zan tsira ban Aure Aysha ba

    Kaka kam baki ta sake tana ware ido tana fadin wataran zakaji kunya wlh sai kunya ta hanaka ganin abinda ke gaban ka ni kam baza,ayi tijarar nan daniba barima ka gani woje zanyi

    Hydar da shima Sam bai farinciki da Auren da suke son hadawan ya harareta yace kifi ruwa tafiya ya koma ya kalli mahaifin nashi yace gsky baba niba banason wannan hadin naku nafison ya Ahmad ne ya auri Aysha

    Goggo Aysha dake gefe najin muhawararsu ta bisu da ido tana mai cewa Yusuf ai banan ya  kamaceka kazo ka furta qiyeyyar da kake yiwa Aysha ba gun Umminka zakaje ka fada

     ido ya Dan zaro yace wlh tace duk randa Na kuma furta mata wani zance akai zata tsinemin cikin kaduwa Dr Umar yace

    Subahanallahi

    Meyayi zafi haka insha Allahu bazata tsinema ba

    Cikin yanayin lallashi ya dafa kafadarsa yace

    Yusuf kayi haquri

    Qaddara ta rigayi

    Fata

    Bani da wani zabi bayan Na Bappa Yaya

    Yusuf nima cikin qarqashin ikonsa nake

    Kayi haquri ka ruggumi qaddara

    Kayi biyeyya ga iyayenka zakaga sakayya mai kyau

    Wlh bani da ikon watsa Auren ka da Aysha da ina da iko da tuni Na watsashi

    Ya kuma dafa kafadanshi yace abinda baka saniba Yusuf ya rigada an Dade da daura aurenku kai da Aysha

    Tun Aysha nada shekara 8 aka daura aurenku

    Cikin firgici da mmk tsosai haydar kam dake zaune kan hannu kujera bai san lkcin da ya zameba Yusuf kuwa baki ya bude kawai yana binshi da kallo a rensa yake cewa wadannanfa sun Dade da kamu da cutar haukannan bamu kula da wuriba

     muryar hydar ce

    Ta kuma bashi wani sabon tsoro

    Hamma Yusuf toh ai Abu yazo da sauqi yoh ba sai ka saketa ba kawai

    Cikin kaduwa ya kalli hydar cikin murmushin takaici yace yoh in banda abinka

    Hydar ai Auren da ya halatta ayishi shi ake iya sakarsa toh kai ka yadda Auren ya daurune?

    Kai ya jinji yace haka nefa Hamma Yusuf

    Dr Umar ne ya kallesu cikin Solon yaro mankaza

    Ya kalli hydar yace haba Aliyu ase kaima kna da baqin tinani wannan wacce iriyar shawara kabaiwa Dan uwanka Ali ban sanka da haka ba ya kuma maida dubansa kan Yusuf yace wlh Yusuf ina jiyemaka tsoro fushin iyayenka kaji tsoron Allah kayiwa iyayenka biyeyya shin kai bazaka yi koyi da Ahmad ba ka ganifa shi aka gwara Amman ba Wanda zaice ga qorafin ko furuci mara dadi dayayi kayi koyi da Dan uwanka

    Haka dai yaita musu nasiha

    Daga bisani suka kama hanyar taraba a motako yasha mita gun kaka

    ——————————————————————-

    8:27 pm ya sauqi kaka a qofar gidan ta kai tsaye gidan Anuty Sadiya ya wuce

    A Can kuma gidan Anuty sadiyan tun bayan isha Ahmad yazo yana shiga bayan slmar da yayi bai kuma mgn ba

    Ikram yarta tai gudu ta shiga bedroom tana mami ga uncle Ahmad yazo

    Tare suka fito da ikram tana zuwa kan cinyarshi ta dale tana uncle xamuje gidan zoo ko kai ya Dan gyada mata ba tare da ya bude idoba

    A hankali Sadiya ta kalli Dan uwan NATA cikin sanyin murya tace Ahmad ka rinqa mai maita innalillahi ka yawaita hamdala kaji Dan uwana ?

     toh yace muryayarsa Na rawa hawayen da yake boyewa suka samu damar zubowa Allah sarki Ahmad duk jarumta irin tashi ga so Na maidashi rego ko yaushe idansa bai bushewa da qollah😭 haqurinshi ya fara gazawa cikin sanyi ya zame daga kan kujerar ya komai gefen Anuty Sadiya ya riqo hannuta ya daura kan qahon zuciyarsa yana mai Jan numfashi da qarfin yace Anuty numfashina tafiya yaketi kiji qahon zuciyata kamar zata stage ina tausayawa rayuwarta INA taushayawa biyaye a INA kuma tausayawa Maryam Dan zan aureta ne kawai Amman ba batun so kam gashi matsalar Aysha ko

    tafi komai damuna a duniya wlh Anuty da mutuwa nayi da yafi min da wannan rayuwar gomin ko nasani Nanda Dan  wani lkci zan mace Na barku ya daura hannushi kan jinyarta yana mai cigaba da cewa Ayyah  

    Anutyna zan mutum Na barki nabar Aysha zan barki da Yusuf da Adam Na tabbatar duk abinda zan miki zasu miki toh Amman Anuty duk duniya ba mai yiwa Aysha abinda zan mata biyaye baya Sonta bare ya riqemin amanart Anuty zanbar Amanar Aysha a gunki keda ummina ku kadai ne zaku iya riqemin  amanrta  bazan ba Yusuf amanar Aysha naba Dan nasan bazai riqemin ba Niko banason abin da zai gasamin Dan uwa

    Kuka

    Sosai sukayi cikin kuka mai tsuma Sadiya take fadin bazaka mutuba Dan uwana zakarayu zamu rayuwa tare zamu zamewa Nenne mu 3 tamkar da  30 Ahmad banda qawa ko aminiya kune kawayena kai dasu Yusuf

    Ahmad ni INA gidan miji in kamutu zakabar Nenne mu da kewa

    Rabi,u bazai iya mata kula da biyeyyar da kake matanba

    Da Sauri yace Anuty banso Rabi,u ya kasance mai irin halina gashi ni yanxu hiyayyarce ke shirin rabani da duniya

    Bazaka mutuba Cewar Abba cikin mmk Sadiya ta kalleshi tana Abba yaushe ka zo ?

    Tun dazu nazo Sadiya duk naji hirarku Sadiya Yusuf Na Haifa Amman Ahmad shine jigona insha Allahu Ahmad bazai mutuba Shi  daya da nake gani naji sanyi Abba kuka yakeyi harda hawaye Ahmad ya kalleshi cikin dauriya yace Abba dama kana zuwa gidan Anuty Sadiya ne ehh gashi kuma ka gani aini yawanci Abba kanxo muyita hirarmu Amman Sam baba shi baya zuwa ko kadan suka danyi dariya

    Abba yace toh ai dama ni ya kamata Nazo bashi ba tunda shi yanaga gidan surkine ni kuwa gidan ma,aikacin asibitinane kuma mijin y’ata

    Haka dai sukayi SLM suka tafi suna fita daga layin Yusuf kuma Na shiga Amman basuga junaba da yake akwai cikowar ababen hawa

    Cikin tsoro da firgici Yusuf yayi kan Anuty Sadiya jikinshi har  bari yake ganin halinda take ciki

    Kuyi haquri masoyan wannan littafin insha Allahu zan Duba qorafinku nason Na yawaita Sa fillanci a ciki haka kuma INA Baku haquri da jinkirin da kuka gani

    I love all makaranta wannan littafin

     Fasaha Writers INA gaidaku Auntys din kamaluuuu

    😝

    By garkuwan Fulani

    [4/9, 2:25 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    ku danna link din domin shiga WhatsApp group namu

    [4/9, 2:25 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    MI,WASMITI…page2⃣6⃣to3⃣0⃣  Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Cikin kaduwa yace Anuty meke faruwa? ya Na ganki haka kiga yadda fuskarki ta kumbura ?meya sameki ? Haka ya jero mata tabbayoyin

    Cikin qoqarin boye damuwarta tace

    Kai Yusuf me haka ka firgice gaba daya kawai ciwon idone ke damuna kuma yanzuma Abba ya kawomin mgni

    Hannuta ya kamo suka zauna kan kujera ya kalleta da kyau ya Dan kauda fuskarsa gami da yamutsa fuska

    Cikin kula tace Yusuf meke damunka

    Lips din shi ya Dan ciza gamida Dan kamo Na kasan yana tsotsa

    Yusuf meke faruwa ne ka gayamin mana

    Qara matsar lips din yayi yace Aunty Na tsani Aysha Na tsani Auren Anuty

     Aysha fa burin Ahmad ce

    Eh ita burin Ahmad ce Amman kuma zabin iyayenmu ne da suka zaba maka ita

    Cikin takaici yace Anuty hardake bakya tuna makomarmu ba komai Yusuf insha Allahu ba wani Abu

    Hmmm

    Anuty ba haka naso ji daga  garekiba Amman naga kema layinki daya da tsofaffinan

    Cikin sanyi ta rinqa mai nasihar da shidai lebenta kawai yake ganin yana motsawa alamar mgn take

    Can dai yace ni zan tafi har baking gate ta rakashi yaja mota ya tafi

    Allah sarki yau kusan duk ba wanda yayi bacci Abba gaba daya ya karaya Nenne kuma kan sallahya ta kwana tanayiwa gudan jinin nata addu,a Yusuf kam abin ba,a cewa komai a jikin shi yakejin alamun ciwon zuciyarsa ke shirin dawowa  Adam shima cikin tunani ya kwana shiko Ahmad ciwon da yakeji a zuciyarsa ne ke qaruwa kullum dare Anuty Sadiya kam kusan kuka ta kwana yiwa Dr Bashir mijinta kenan Dr Umar ma lamarin ya dameshi Ummi kuma tabbas tanaga an cutar da Ahmad haka dai kowa ya kwana zuciya a quntace

    *************”*”””****** Yau Monday bayan maqqariba duk suna tare a parlor kowa da abinda yakeyi su Abba ma duk suna nan

     lami  mai aikice keta kacaniyar ta a kitchen

    Abba ne ya kalli Usman yace je ka kiramin Ahmad toh yace gamida miqewa ya fita,,,,,,,,

    Tare suka shigo kai tsaye gaban Abba yaje ya zauna baba bello Na cemai Ahmad Yusuf fa ?

    Yana wonka ne baba.

     toh yayi kyau

    Cikin gyaran murya Abba ya kalli duk kan mutanen parlor ya zaro wasu document dinsa daga cikin jakarsa

    Ahmad ya miqawa yace ingo duk inda kaga za,asa hannu ka saka cikin mmk ya kalli abban  yace toh Abba bari Na jira biyayena

    Ido ya Dan qura mai gami da cewa kai nasaka ba shiba

    Ahmad bai iya musuba ko da abokaima bare da iyaye

    Duk ya shiga budewa yanasa hanu daya bayan daya ya gamasu tas ya dagasu ya hada ya miqawa Abba

    Cikin tsantsar qaunar Dan Dan uwan nashi yace toh mutanen parlon nan ku zama shaida bayan shaidawar Allah ☝🏻ni Aliyu Muhammad Aliyu Na baiwa Dana Ahmad company Na dake birnin Abuja Na bashi halak malak Na kuma malla kamai gidana da yake anquwar fada nanan cikin taraba

    Gaba dayansu farincikine ya cika fuskokinsu ba abin da suke fadi sai

    Masha Allah kai Abu yayi kyau Abba Allah ya qara budi Nenne kam kukan farinciki takeyi sosai baba bello kuma fada ya kama haba Ali kasan abinda kakeyi kuwa ?

    Da Saudi Abba ya katseshi da cewa Dan nayiwa danka kyauta shine laifin

    Cikin jin kunya baba bello yace a a wlh ba haka bane Ali Ahmad ai dankane Aliyu .

    Toh inko kasan da haka barunka kasa albarka kawai haka kuwa akayi

    Ahmad kam da ya zama mutum mutumi sai yanxu yaji bakinsa Na furta

    Jzkllahu bil jannah👏🏻 Abba ubangiji ya jibanci lamuranka gamida yin sujjadah yayiwa rabbi godiya  murya Na rawa ya miqa mahaifinshi yace baba ganifa kyautat da Abba yamin Abba Na ya gamamin komai a duniya gaban Abubakar yaje yana kalli Sadip

    Na gani ya fada gamida cewa ya Ahmad ka wuce haka a gun abbanka runqumarsa yayi sukayi ta farin ciki kowa yaji dadin wannan kyautar Usman kuma cewa yayi ya Ahmad tukuicina mata nakeso

    Ka samu Usman key din motarsa ya cilla mai gamida cewa ga tukui cinka

    Wow Rabi,u da Abdul ke fadi usmanko rawar choki ya kama harda juyi

    Dai2 lkcin Yusuf ya shigo da Sauri Ahmad ya runqumasa gamida nunamai kyautar da ya samu gsky farin cikin Yusuf tamkar yamafi Na Ahmad Adam kuma cewa yayi dole ayi walima a gongoje

    Wunin ranar dai farin ciki ya dawo cikin family din saka makon farin cikin Ahmad din sun shirya kan cewa ran jumma zasuyi waliman shiri sukeyi sosai sun gayato manya manyan   mlmanmu  Dr Ibrahim jalo jaligo dasu alaramma malam Sulaiman gasu shehk Kabir Gombe su isa Aliyu fantami duk dai anata shiri 

    Gaba daya shirin walimar yadan kauda damuwarsu kasan  su Bappa Yaya tuni anxo Dr Umar ma da iyalansa abokan Abba Dana baba bello da dai dukkan yan uwa musulmai

    Qaqa qara qaqa

    Taro yayi taro gaba daya duk girma irin Na farfajiyar qofar gidan kamanni family ya kasa daukar jama,ar dole wasu har bakin laying anquwar

    2:12 pm kowa dake cikin anquwar ya shaida daurin Auren Maryam Umar ardo da Ahmad Muhammad Aliyu saikuma  Adam Umar ardo da Amira Ahmad Muhammad Aliyu 😳😳wasu fuskarsu mmk yake nunawa wasu kuma figicine sosai aurenda ansa sai nan gaba 1 month shine yanxu lkci daya a hargitse Abu cikin tsananin firgita Yusuf ya nufi gun Ahmad

    Cak ya tsaya jin ana  cewa ayi addu,a ga ma auratan asaka da Aysha Aliyu Muhammad Aliyu da kuma Yusuf Aliyu Muhammad Aliyu

    Toh fa gaba daya kowa da abinda take fadi Wanda bai sansu bama jin sunan su ya kansa  mutum 🤔

    Bugawan 💗qirjin Ahmad kuma da Yusuf ba,a magana dukkansu ko qwaqwaran motsi sun kasa

    A cikin gida kuma jin wannan lbrin yasa Aysha dake shirin Shan ruwan ta qware takoyi muguwar gwara a take a gun ta fadi ba..

    😍😘ina alfahati daku matan group din DABITAL FALAKU soyeyyarku sadidan zee Abba gaisuwa gareki da fatan masu son a saka fillanci suna ganewa

    Kowa tamba Yaya wai zan kashe wani daga  cikin star dinko toh nima INA nasani kuma banceba 😄

    Dan

    Allah Ku rinqa haquri da typings errors da muke samu

    By Garkuwan Fulani🐄🐪

    [4/9, 2:25 PM]

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    MI,WASMITI..page

    3⃣1⃣to3⃣5⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Jiki Ba

    Qwari ta zame ta zube kan gado ta fara rera

    Kuka mai tsuma ran mai sauraro

    Su Nenne dasu Ummi da mama matar baba Ahmadu mahaifiyar Amira kenan

    dasu kaka da wasu qannen Ummi cikin su ko harda innah mahaifiyar lamido on top Dan Baban lamidon yayane ga Ummi mahaifiyar su Yusuf din

    Gaba daya lallashinta sukayi

    Nenne ce ta jawota kan cinyarta tana shafa kanta

    Aysha ki bar kukan nan haka dan Allah ko so kike muma ki samu kukan kinga Ummin ki kam tunda gari ya waye kukan itama take ki daure Aysha am kowa inya yaga kin sake muma duk zamuji dama dama 2

    Sheshsheqa takeyi har kamar zata shide ganin haka yasa Ummi kam juyawa ta fita tana cige lebenta da zubda qollah😭 a ido

    Cikin hatsala kaka tace

    Ke 👈🏻Aysha zakici kanki nace wlh kanki zakici (Minin  kam ha alari amin do ha doddo a accata amin)

    Mukam inda kika ganmunnan an an zaki barmu ehe 😡😏 (anon bikkoi jotta saro enmon be fotai bemon ) ku yaran zamani wai iyayenku basu isa dakuba)

    Wlh ina gaya miki matuqar dai baki gyara halin kin nan Na taurin kaiba toh wlh zakisa baqin ciki cikin rayuwarki.

    Bayan hannuta tasa ta goge gwallar dake bin fuskarta cikin rawan murya da disashewar voice dinta tace kaka ni kuma wanne farin cikene ya regemin a rayuwata ai bani da wani sauran haske sai duhu ta dago ta kalli Nenne tace Nenne insha Allahu bazan sake saku kukaba kuyi tamin addu,a Allah ya dauki raina kowa ya huta da sauri

    Innah tace kul👈🏻 Aysha kar ki kuma irin wannan furucin Anuty Sadiya Ce ta zauna gefensu taci gaba da bata baki a haka dai suka samu ta Dan tsagaita kukan

              🔆🔆🔆

    Bayan an gama daurin Auren

    Sai akaci gaba da gudanar da liyafar da aka shirya

    Daga nan kuma akayi sallan LA,asar

    Sannan manyan malamai suka rinqa bada tasu gudumowar a inda suka rinqa bada shawar wari ga angwayen da amaren

    Sune ba ,a tashi a walimarba sai goshin maqqariba nan kuma akayi sallah akaci abinci aka kumayo ishaa daga bisani

    Fagan ya zama Na alaramma malam Sulaiman ne ya hau ya rinqa rera karatun alqura,ani mai girma inda sautinshi mai dadin sauraro ya rinqa rasa cikin anguwar tako ina

    9:25 pm

    Yusuf Na kwance a parlon shi kadai abin duniya duk ya isheshi Amman kuma yana qoqarin nemawa kanshi da biyayenshi mafita ne kuma a tsarinshi ya samo musu ma fitan

     Adam da Ahmad kuma  suna can suna fama da abokansu da suka samu hallaruwa wajen  bikin

    Daga nesa yakejin surutunsu alamar nan part din shi suke zuwa

    Dan gajeren tsaki ya ja gamida juya kanshi ya lumshe idansa kamar maiyin bacci

    Iska ya Dan furzar cikin ransa yake cewa

    Ko waye ya gayyato min wadannan parrots din mutane bakinsu baya iya shiru nasan kuma ba aikin kowa bane sai Adam duk

    Yanxu zasuzo su matsawa rayuwata

    Ya kuma Jan tsaki dai2 lkcin suka is a tsakiyar parlon

    Mmk nayi sosai ganin wadanda suka zo din

    Su  LAmido on top ne Na ruwan kashe gobara

    Gefen shi kuma kamal ne anqon yusra Dalibina

    Daga daya gefen kuma Modibbo ne  angon Bilkisu meke faruwa

    Bayan shi kuma Yaya habeeb ne nida Yaya habeeb can kuma gefen jalal ne Na  jalaluddin

    Abin mmk sai ga wasu masu kama sak 🤔lah Na gane su ase Hassan da Hussain ne  na littafin yar Fulani Na Aysha Ali Garkuwa 

    Cikin gajiya suka zazzauna lamido ne ya zauna gefen Yusuf ya Dan harareshi yana wlh kadai ji jiki mutum sai baqin halin….

    Kai kuma sai shegen surutun siya eh anyi din bakinka ko nawa

    Nan kuma ya juya gun kamal ya Dan yi daryar tsokana yace kai kamaluuuuu dama ase kana iya barin asran taka kazo wani woje 😜

    Kai dai lamido Dan duniya ne toh duk nacina Na kaiku ne kai da modibbo cewar kamal kenan gaba daya sukayi dry

    Cikin qasaita modibbo ya hararesu wlh kundai kunji jiki yara qanana daku sai baqin jaraba

     hararanshi  lamido yayi yana Nikam nafi qarfin yaro sai dai ko en kamal ne yaran  Dan wlh ni kam Na wuce yaro

    Hussain ne ya karbe zancen da cewa ai wlh kamal kam da lamido da modibbo layinku daya Habeeb ne yace kamal ai shi ba daga qafa

    Harara kamal din ya watsa masa yana aiko wlh ni kam Na daqa qafa kusan shekarun biyu ina haquri

    lamido ne yace toh shiyasa kaso ka cinye baking yar mutane tsabar kiss ne harda kumbura mata lips 😀yoh da an barka cinye bakin zakayi ko  kamaluuu 😝😀

    Adam ne yace kaifa on top layinku daya da kamal Dan wlh Baku da sauqi

    Yusuf ne ya kalli hasaan yace yane  sarki hasaan kayi shiru ko daya ke nasan kai ba irinsu akukkuturunan bane iyayen jaraba basu da aiki sai Na zance mata

     lamido ne ya watsa mai harara yanxu kai kuma Yusuf har kana da bakin mgn ne duk jara barmu mun kaima ne dry sosai sukayi

    kamal yace har kai da modibbo bai kai kuba

    jalal ne yace ji Dan iska kamal kai ware kanka kake a cikin jara babbun ai Ku duk mota data CE ta deboku

    Lamido ne yace kunsan Allah mu ture batu zoleya kawai dai mu jarabarmu ake gani da yake mu bama iya boyewa ko daurewa ya Nuna hassan da Yusuf yace wlh kunga wadannan muna fukan masu qiffqifta idanu sun fimu

    Yusuf ya kai mai bugu ya kauce da sauri

    Jalal Na kai lamido abin kuma harda yar   Sherri ne

    Da sauri ya kalli Yusuf yana nuna lips enshi yace ka Ganshi ko wlh zabar fitinarsa CE tasa baya taba bude idansa ya woresu ya kalli gari dan da zaran yaga mace  yake daburcewa yai ta rawan sanyi

    Cikin dry Habeeb yace kai lamido dama rawan sanyi da Yusuf ke yawan yi lkuta da dama ase abin ne ke motsowa?

    Sosaima kuwa kaga yan qananan inda nunshin nan da baya budewa ya ga gari ko toh wlh Sha,awarsa Na tashi zakaga sun fiffito sunyi woye a take zakaga idan yayi jazawur leben bakinsa jajayennan sai kaga suna ta rawa kamar mai jin sanyi sai ya wani kamo lebenshi Na qasan ya rinqa tsotsa sai sunyi fari tas ya wani Sa hannushi ya damqe mararsa ya rinqa mammatse cinya yana hanata tasowa😝🙈ya rinqa rawar sanyi gaba dayansa ya rinka yiwa mutane barin baki sai kaji shi yana wani shiiiiiiiiiiii hahhhsh

    Jara bebbe kawai wai a hakan kuke cewa Yusuf Nada dauriya

    Duka Yusuf din ya kai mai tare da miqewa yana qoqarin shiga bedroom yana miqa yana mammah

     Mujahedin da yanxu ya shigo yace wlh zancen ka gsky ne Dan yanxu miqar nan da yake abinne yake motsawa Dan an kira sunan mata kawai yanxu haka mgni zaije ya Sha.

    Duk sukayi dry suna tafawa

    Ido lamido ya kashewa Yusuf yana kadai San ba qariya muke makaba ko😉

    Hassan ne yace komai dai menene ai muna iya control din Sha awarmu bama danne yayana mutane kam 😡

    Kamal ne yace aiko

     kwa kashe kanku wataran

    Habeeb yace bar yan rainin wayo ai shikam

    Hassan yasan azabar daya Sha da yar Fulani ta qauracemai

    Jalal yayi dry yace kasan wai su sun iya fulaku

    Kamal yace wayace ma ana fulaku kan abinnan😉

    Hussain ya kalli Ahmad yace wannan kuma da ya wani tsamure zai iya tsinana wani abin kirkin ko dai sai mun kawo kafi doki mun baka kasha duk suka kece da dry

    Cikin sanyin yanayinshi yace  kai dai Mayya kawo idanka kaina ni ko Na gazama qanwatace zatayi haquri dani

    kamal yace ka banu gwara ka miqe  Dan wlh mata basa son lusarin namiji😝

    Yusuf ne ya katse musu dry da suke tayi Dan ceqiyanci

    Kai biyaye INA mgnina ? Adam yace tab yoh ni nasan inda ka ajiye abinka

     cikin hada fuska

     yace ka Sani kam kasani sarai ai dama Kaine kullum kake kwashemin abinna kana zubar

    Dry sosai modibbo yakeyi yana nuna idan Yusuf da suka firfito sai zaresu yakeyi sai wani sheqi sukeyi da qwalla tab aciki kamar mai shirin yin kuka

    Kamal yace Abun ya motso  kenan

    Lamido yace in ka masu in dauki maka amariyar ka dan mu kam baqin sauqine zamu Baku fili😜😀😀😉haka dai sukayi ta yiwa juna  Tsiya

    Bayan an gama biki duk baqi sun kokkoma sai yan kadan da suka rege

    GIDAJEN AMARE

    Masoyana masu kira da masu gaisuwa ta chart INA godiya da kulawarku kuma INA jin dadin yadda kuke ban qarfin guiwa😍😘👍🏻

    By garkuwan Fulani

    [4/9, 2:25 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    NAYI NADAMA

    Mi,WASMITI page

    3⃣6⃣to4⃣0⃣

    Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

            Gidan Adam

    A hankali yayi SLM tare da shiga cikin bedroom din nasu

    Cikin nishadi yayi ajiyar hrt Dan wani sanyi da qamshi da yaji yana ratsa gabban jikinsa

    Daki kam ya hadu iya haduwa

    Amariya Amira ce ke zaune kan gadon tana sanye da kaya Na alfarma sai qelli goshi takeyi cikin takun shauqi

    Ya isa gareta

    Hannu ya miqa mata alamar ta kamashi zai jawota ta sauqo

    Cikin jin kunyar da bata tabajin tana yiwa Dan uwannata ba yayanta kuma mijinta a yau

    Cikin Yanayin mmk yace meerah yau kuma kunyata kikeji  ya Dan ronqofo ya jawota tsaye suna fuskantar juna ya Sa hannushi ya tallabo fuskarta ya Dan zuba mata ido cikin wata iriyar muryan da bata tabajin ya Adam din nata dashi ba sai yau

    Yace 

    Plx meerah kar kibari wata baquwar kunya ta cutadar damu

    Shiru dai tayi

    Dan haka kawai ta sinci kanta da jin kunyarshi

    Kinji ko meerah ?

    Kai ta gyada alamar eh

    Hannuta ya jaa ya kaita bakin  qofar toilet

    Yace shiga kiyi alwala

    Toh tacemai gamida shigewa ciki

    Shima alwalan yaje yayi a gefenshi

    Yana shiga

    Ya sameta a zaune

    Darduwa ya shimfi da musu

    Sukayi nafila raka,a 2

    Bayan yayita jero musu addu,oi

    Suka shafa

    Zata tashi ya jawota ta zauna lader da ya shigo da ita ya bude

    Gaseshiyar kazace mai Dan romo 2 sai juice kala 2 masu sanyi kai tsaye shi ya rinqa bata a baki cikin kuya take karba  haka dai sukaci sukasha

    11:15 pm  Adam ya jawo amariyarsa cikinsa gami da kashe hasken dakin

    Cikin Dan jin tsoro ta fara Dan tureshi

    A hankali ya kai bakinshi dai 2 kan kunneta

    Yana furta mata zantuka masu kama da darasi mai wuyar fahimta nan

    Kuma hannushi ya fara isar da saqonshi gareta

    Sosai ta tsorita jin yadda yayan nata ya rikice mata a yau din

    Hannushi ya zira cikin rigar jikinta har ixuwa qirjinta

    Firgita tayi sosai jin yada yake sarrafata

    Cikin muryar tsoro da qoqarin yin kuka ta kamo hannushi tana kayi haquri

    Wlh tsoro nakeji ya Adam Na tuba

    Kai ya rinqa girgiza mata yana mgn cikin wuya da tsananin buqatuwa

    Kiyi haquri meerah bazan iyaba

    Wlh bazan iya jure wannan Daren ya kau cemin ba

    a haka dai cikin hikima ya rabata da budurcinta

    Garfe 3 dai 2 Adam ya samu nitsuwa yayinda itako Amira tasha Kukanta shiko yayi ta faman lallashi da gyar ya samu Ya lallabata tayi wonka bayan ya Dan gasa mata jikin ta

    Anan suka samu sukayi bacci mai dadi da nishadi

           Gidan Ahmad

    Tinda ya shigo gidan  ya wuce dakinshi

    Kan gado ya fada cikin

    Kunci zuciya da zafin

    Rayuwa

    A hankali yake furta

    Ase dama haka rayuwa zata kasan cemin ase wannan Daren da nake tayiwa tanadi da shiryawa da burin Mallakar Aysha ase hakan bazai kasan cemin ba

    Sannan qaddara ta hadani da Maryam yar uwata a matsayin mata

    Wani daci yaji yana tuqarsa daga cikin maqoshinsa

    Cikin murya mai rauni yace

    Am so sorry

    My Aysha

    Ki gafarceni qanwata

    Dana San bazan aurekiba da bazan dasa miki sona a ziciyarki ba

    Wlh da nasani da nabar abin a zuciyata ni

    Kadai

    Da ko ba komai ban cutar da keba

    Cikin zafin rayuwa

    Da tajuya mai baya

    Yake ta fadin

    Wlh da inada yadda zanyi

    In sawa biyaye Na sonki a ranshi  da Na saka mishi Dan da koba komai zai kulammin dake

    Amman ban da damar Sa so ko qiyeyyah a zuciyar Dan Adam

    Zogi sosai zuciyarsa ke yi hannushi ya saka ya danni kan qahon zuciyarsa

    Yadda  gaba daya jikin shi ya dauki bari ga wani zufa da yake ta keto mai tako ina

    Sosai yake jin azabar ciwon zuciya cikin rawan baki ya rinqa surutai masu ban tausayi kusan a haka ya kwana sai sunan Aysha da yaketa kira yana ki gafarceni

    Amariya Maryam kuma dama tayi zaton haka

    Dan tunda aka hadata da ya Ahmad Wanda tasan ba itace burin ranshiba tabbas ta sawa ranta wannan Abu zai iya faruwa

    Shiyasa tunda taga  12 yayi bata ganshiba ga soron da takeji gida shiru sai ita kafai

    a haka ta fito parlor cak ta tsaya

    Jin sautin kukan da Ahmad din keyi da sabbatun da yakeyi cikin  raunin murya da halin quncin rayuwa

    A hankali ta qarisa baking qofar

    Lkci daya kuma tausayin Dan uwan NATA kuma mijinta  ya rinqa ratsa qahon zuciryata

    Nan ta zame a wurin ta rinqa kuka mai tsuma rai  a haka suka kwana shi yana ciki yana nashi kukan itako tana baqin qofarsa

    A haka kuma rayuwa taci gaba da Tafiya agaresu

    Yau kwana 7 kenan da yin bikin

    Kuma lamido shi basu komaba

    Shiyasa

    Yusuf ke Dan jin dama2 tabbas yaji kewar yam uwana Amman lamido Na debe mai kewa sosai 

    Suma kuma su Ahmad sukan xo suyita hira Adam ne ma bai cika zuwaba da yake shi rayuwar aurenshi dadine ke tafiya

        Yau asabar kuma yau su lamido zasu komai Yola shi da innarshi

    Tafiyar yamma zasuyi

    Shiyasa basu tfi ba har yanzu

    Bayan sunyi sallan azafarne suna dawowa gida

    Lamido ya kalli Yusuf yace kai bazanfa koma banje gidan su Ahmad ba

    Toh me nawa da kake gaya min zan hanaka zuwa ne ?

    Banson iskancifa Yusuf ai dai ka Sani tare zamuje kam ko

    A a ni kam bazaniba

    Haba Yusuf gidan su Ahmad din kake cewa bazaka jeba ka tunafa kasan ko suwaye Ahmad  dinka nefa biyayenka da Adam dinka yan uwanka abokanka aminan ka shin ko ka manta matsayinsune a gareka

    Yusuf ko zarginsu Ahmad kake da laifin da ba nasu ba

    Hannun shi ya kamo cikin tuna sarwa yace Yusuf ka dawo cikin hayyacinka ..

    Kai ya jinjina gami da cije lips enshi ya kalli lamidon yace

    Hakalina tashi yakeyi ako da yaushe in naga halin da Ahmad ke ciki kaga fa lkci daya yadda biyayena ya fita hayyacinsa gaba daya ya birkice farin ciki ya bar rayuwarsa

    Toh in banda abinda Yusuf ai yanxu ya kamata ka nunawa Dan uwanka kulawa

    Kai ya dan jinjina yace

    Toh shi kenan mutafi

    Gidan Adam suka fara zuwa

    A parlo suka samesu  Adam Na zaune kan 3str Amira ko Na konce tayi pillow da cinyarsa suna hira jin SLM marsu yasa Adam miqewa

    Da sauri ya bude musu qofa suna ganin juna Adam ya miqawa Lamidi hannu cikin wasa suka tafa lamido ya kalleshi da kyau yace kaji Dan duniya kana Sha,aninka shiyasa ka wani sheremu yau kwana nawa bakaje gidaba

    Kai

    on top banson Sherri shekaran jiyan cammafa naje ko biyaye ai ka tuna

     ya fada yana kallon fuskar Yusuf din harara Yusuf din ya watsa masa gamida cewa toh ni dai ka kama kanka Dan wlh naga alama zaka jamana raini gun yarinyar nan

    Yoh raini kuma Na nawa tunda ta ga gadon baccinsa ta kuma yiwa mararsa kallon tsaf ai raini ya qare anan cewar lamido

    Kenan

    Adam yace bar Dan iska shima zai worene wannan wuri in kasan dadin da ya qunsa ai bakayi taurin kaiba dry sosai lamido yayi

    Shi kuma cikin ta kaici yace wallah tallahi kunji Na muku rantsuwar musulmi ko toh wlh ni kam har a bad a bani ba Aysha kam kodako mata sun qare a duniya koda zan rasa rai nane

     Adam ya kalleshi cikin mmk yace ni kuma Na tabbatar kana tare da wahala wotarana

    Dai2 lkcin suka zazzauna kan kujera cikin jin kunya Amira ta kawo musu dirings masu sanyi ta gaidasu ganin yadda hamma  Yusuf din ya murtuqe fuska yasa ta wuce kitchen dinta taci gaba da aikinta

     Basu dade ba Yusuf ya miqe yace su tafi gidan Ahmad

    A baking gate sukayi qaro dashi yana kokarin shiga mota cikin tsoro da firgici da tsananin kaduwa suka isa gun shi

    da sauri Yusuf ya kamo hannushi…….

    FAHIMTARWA

    Da yawa suna min qorafin basa fahimtar me sunan littafinnan  yake nufi sabida ganin sunan da yaren fullancine ana yawan cemin menene ma,anar MI,WASMITI toh

    Manar mi wasmiti dai yana nufin

    NAYI NADAMA

    Fatan masu karatu kun gane sunan novel din nayi Nadama

    Kuma insha Allahu zanci gaba da hada sunan da hausan

    Ina godiya da kulawarku

    KINA RAINA  UMMI Garkuwa marubuciyar Jennifer fatan alkhairi a gareni

    Gaisuwa ga dukkan marubutanmu inai mana fatan alkhairi

    By garkuwan Fulani

    [4/9, 2:25 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    NAYI NADANA

    MI,WASMITI page 4⃣1⃣to4⃣3⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Hannunsa Ya riqe cikin mmk da kdma da tsabar firgici cikin kaduwa yace

    Biyaye meke damunka ?

    Baka da lfy ko?

    Shiyasa yau kwana 2 bakaje gidaba ko ?

    Shiru dai baiyi mgn ba

    Cikin damuwa yace

    Haba Ahmad ya ina mgn kayi shiru

    Ji yadda gaba daya ka rame

    Ase dama shiyasa kake yawan Sa manyan kaya

    Dan ka boye yadda ka sauyane ?

    Cikin yanayin shi Na sanyin hali da kawaici da haquri yayi murmushi Garfin hali da qoqarin boye halin da yake ciki

    Yace

    Ni wlh matsala ta da kai  kenan  saurin

    rudewa jifa yadda ka wani gigice kana ta jeromin

    Tabbayoyi

    Toh wacce tabbaya daya nasan

    Zan amsa maka

    Adam ne yace ka gaya mana gsky ya fada  cikin son gane me Ahmad din ke son  boyewa musu

    Dry yayi cikin qarfin hali yace

    Bani da wata matsala ni kam

    Cikin kura masa ido Yusuf yace ka tabbata?

    Yes bani da matsala ya fada yana kamo hannun lamido

    Yace on top mu isa kunzo kun tsaidashi a  woje

    Yusuf ne ya kirashe biyaye

    Na,am ya amsa masa

    Yace juyo ka kalleni

    Cikin dryar tausayawa Kansu da Kansu yace anqi juyo wan

    Da sauri Yusuf ya Sha gaban shi yace nace ka kalli qoyar idana ka cemin baka da matsala

    Cikin sauri yayi gasa da kanshi

    Dan yasan muddin ya bar idon Yusuf cikin nasa toh zai gano halin da yake ciki

    Dan su tun suna yara sukan laqanci halin da Dan uwansu yake ta cikin qwayar idan juna koda ko ya boye a fuskarsa

    Part dinshi ya nufa riqe da hannun  lamido

    Cikin karaya da yanayin cushewar tunani Yusuf ya kalli Adam cikin rawar murya yace biyaye inajin tsoro

    Wlh tsoro nakeji

    Adam kalli yadda Ahmad ya dawo

    Adam kasani Na Sani iyayenmu sun Sani su Kansu su  Bappa Yaya

    Sun San cewa Ahmad Aysha yakeso

    Itace burin ranshi

    Sun kuwa San zai iya zaucewa in aka hanashi ita

    Adam meyasa

    Suke son

    Sabautamin rayur Dan uwana

    Kanshi yake ta jijjigawa da juya idan shi yasa lips enshi Na qasa a baki ya ciza da qarfi

    Hawayen da suka cuko a idonsa yakeson su kwaranyo ko zai dainajin nauyin da ya danni qirjinshi

    Amman ina abin yaqi

    Da qarfi ya riqe hannu Adam yace

    Biyaye ni

    Banajin kaina banajin Aysha

    Dan uwana nakeji

    Adam ni

    Yanxu Na gama tsara komai Na komawa cshool

    Ba Wanda zan gayawa sai kai da Ahmad

    Dan banson su Abba su San zan tafi nafiso sai naje Na kirasu Na gaya musu

    Amman Adam kaga halin da Ahmad yake ciki

    Adam ko dai Na fasa tafiyar Nanne 

    Adam in natafi Na bar biyaye da kai kadai zaka iya kula dashi

    Cikin rawan murya Adam

    Yace kaje insha Allahu ba komai yadda zaka barmu lfy haka zaka dawo ka samemu lfy

    Duk kulan da kake tunanin zaka bawa Ahmad zan hada da nawa

    Cikin murmushi takaici yace

    Ya ja hannushi suka bi bayan su a parlo suka yada zaggo suna ta Dan taba hira

    Har aka kira sallan LA asar Adam ne ya fara shiga yaje yayi alwala sai lamido yana fita yace

    Yusuf kuyi saurifa kunsan innah tanan ca tana jirana kuga dare yanayi

    Tare suka miqe Ahmad dinne ya fara shiga yayi alwalan sai Yusuf din ya shiga sauri sauri yayi ya fito

    Har yazo baking qofar fita

    Sai kuma ya dawo da sauri ganin abin mmk

    Da sauri ya fito parlon ya kira Ahmad din hannushi ya jawo har gaban gado ya kalleshi cikin

    Tuhuma yace

    Biyaye jinin menene wannan a kan shimfidarka har kan pillows dinka ?

    Shiru yayi

    Cikin kaduwa yace Ahmad tabbayarka fa nakeyi

    Cikin inda inda ya kama cewa A.a

    Ai dama

    Damafa

    Biyaye ka Dane inda inda ka gayamin gsky

    Lamido ne ya katseshi da cewa wlh kai dai bakaji

    Dadiba Yusuf

    Ka fiye bincike da qididdigar mutane

    Kazo gidan sabbin amare Dan kaga jini a makwancinsu ka tsaya dogon bincike kai Amman dai anyi surkin banxa

    Cikin jin dadin zance Ahmad yace qyaleshi dai duk suka fita suna dry Amman banda Yusuf Dan shi ya zargu da jinnan da ya gani

    Har zasu fita Adam yace bamufa ga qauwar tamuba

    Ras Ahmad yaji gabansa ya fadi har sai da ya fafe qirjinshi danshi har ga Allah mantawa yakeyi da wata a cikin gidan

    Lkci daya kuma yaji kunya ta rufeshi ko ba komai Maryam bata cenceci haka daga gareshiba Dan ba laifinta bane

    Muryar tane ta katseshi da tunanin da yakeyi

    Cikin Dan sakin fuska tace laa ya Adam Hamma Yusuf ya lamido sannuku da zuwa

    Da sauri ta nufi kitchen tana bari Na kawo muku abinci Yaya

    Ta fada tana kallon fuskarAhmad din shi kuwa da sauri ya kauda ganinshi daga gareta Dan kunyarta yaji sosa

    Yusuf ne yace a a Alhamdulillah mun gaisheku wucewa masallaci zamuyi

    Cikin Dan tsoro tace 

    Ayyah Hamma Yusuf da sauri haka

    Ko ruwan Baku shaba

    Toh mubar sallan kenan ya fada fuska a daure 😡

    A ranshi kuma yace ba gashi ba har sun fara tsare mutane da raini

    Cikin sanyin murya tace A,a

    Toh Ku gaida su Ummi

    Harara ya kuma watsa mata yace suwayen yan Aiken naki mu zaki aika

    Kai ta girgiza gudun kar ta kuma mgn ya zama laifi

    A ranta tace shi kenan Aysha am ke kam kin kade zama da wannan masifeffen

    Tare suka fita

    Ahmad Na bayan su

    Har yazo baking qofar sai ya kuma komawa yazo dab da ita ya Sa hannushi ya tallabo fuskarta cikin rauni da

    sanyin murya yace

    Maryama kiyi haquri ki gafarceni

    Rau rau tayi da ido alamar kuka da sauri ya zaunar da ita kan kujera yace ki yafemin ba nufina kenan Na cuxguna miki ba kimin afuwa yake yar uwata

    Cikin sanyin murya tace

    Ni baka min komaiba ya Ahmad kuma ko ka minima Na yafe

    Cikin farin ciki ya subbaci goshinta ya

    fita yana cewa rabbi ya miki albarka

    Amin tace cikin jin dadin addu,arshi gareta

    3:30 pm su inna sukayi sallama da su Ummi suka kama hanyar Yola sun tafi suna kewan juna

    Yau saura kwana 2 Yusuf ya bar  Nigeria

    Da yamma su Abba da baba bello Na zaune a harabar gidan nasu Yusuf ne yashi cikin nitsuwa ya isa gunsu

    Cikin biyeyya yace sannuku da hutawa baba

    Abba yanxu naje hospital baka can anata nemenka kawai suna ganina suka tsareni

    Baba bello yace a to kace yau ka Sha aiki kenan

    ehh wlh baba har C,S nayiwa wata mata

    Ayyah me aka cire

    ?

    Da namiji 

    Masha Allah rabbi ya raya

     amin yace

    Ya Dan kalli baba bello yace baba

    Yanxu zan wuce mambila Dan Na kwana biyu bamu hadu da Bappa Yaya ba

    toh yayi kyau ka gai dasu yaushe zaka dawo ?insha Allahu  Gobe  zan dawo

    Abba yace (Allah yare jam wartira on jam)

    Allah ya kaika lafya ya dawo da ku lfy

    Ameen ya rabbi yace gamida miqewa ya je ya sallami su Ummi ya kama hanyarshi shi kadai 🚗

     Gembu Mambilah

    Garfe 6 dai2 ya isa farfajiyar gidan ba kowa sai  Dan hirarsu da yake juyowa daga cikin parlon baki ya Dan table gaida cewa badu da aiki sai surutu cikin gajiyar  hanya

    Ya bude Qofar kenan ita kuma tazo da Dan gudu gudun ta kawai sai ji yayi ta fada cikin girjinshi a take yaji jinin jikin shi ya dauke  duk yaji tsikar jikishi Na tashi qoqolwar shi tayi dip duk network dinshi ya dauke

    Cikin qarfin halin ya sunkuyar da kanshi Dan ganin wacce  wannan

    dai dai ya tabbatar ko bai ga wayeba yasan macece Dan yaji suka guda biyu a qirjinsa alamun qirjin macece ya have da NASA

    Ido ya zaro woje Dan mmk da ganin….

    By garkuwan Fulani

    [4/9, 2:25 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    NAYI NADAMA

    MI,WASMITI page

    4⃣4⃣to4⃣5⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Yarinyar da ya tsana kamar yadda ya tsani abinda zai cutar da biyayenshi

    Da sauri cikin jin haushin ta ya yarfa mata mari

    Cikin jin zafi da sauri cikin raxana ta dago

     Sosai ta qara tsorita ganin fuskar da bata qaunar gani da sauri ta juya dafe da fuska

    Cikin zafi nama ya miqo hannu zai cabkota ya dirka mata Na jaki

    Sadiq dake gaban ta

    Yace kin banu

    Aysha kauce

    Da sauri ta ruga

    A guje bata tsaya ko inaba sai cikin dakin innayi kan gadon mai rumfanta ta dale tana mai kukan takaici

    A parlor kuma zama yayi bai kula kowa ba sai faman murtuqe fuska yake da huci

    Bappa Yaya ne ya Dan kalleshi da kyau a ransa yake mmkin halin irin Na Yusuf shi har abada ba,a gane far in cikinsa da baking cikinsa ko yaushe fuska ba walwalah

    Cikin kula yace

    Kai Dudabe  meke damunka kaketa huci

    Anyi din

    Toh yau kuma da bala,i kazo kenan?

    Ehh da  bala,i nazo

    yanxu kai kuma kana da bakin mgn ne

    Bala,I da fitina ya wuce wanda ka janyo mana

    An janyo din nace an janyo ko

    Aikin kawai Dan kaga ina binka ina sonka

    Shine kake son ka samin hawan jini

    Ka sawa kanka dai

    Innace ta kalleshi cikin tsokana tace ayagi sarkin fada ka iso har ka fara daga shiga

    Da dukan matarka kayi slm

    Sannan ka sauqo kan Bappa an da kuma kanwa zaka kuma hawa

    Kanki zan hau nai ta surface miki bala,i matuqar kika qara kiran waccar yar yarinyar kuma muna fuka a matsayin matata

    Innayi ce tace toh dibino gwara muyi axumin mgn in ba so muke a hanamu baccin dare da sababiba

    Oho dai can ta matse muku ya fada gami da daga kafada

    Bappa Yaya ne yace

    Toh tashi mu tfi

    Masallahci Dudabe am

    Bazan je da kaiba haka kawai kai ta wani kirana ‘Dudabe

    Nacema bana so Amman taurin kai da son ka konamin rai ya hana ka bari 😡

    A haka dai sukaje sukayi sallah

    Basu dawoba sai da sukayi insha

    A parlor suke ta Dan hira yanxu ya Dan sauqo

    Cikin kula ya kalli kakan nashi

    Yace Bappa Yaya jibi in Allah ya kaimu zan koma wurin karatuna

    Dan an nememu kwanannan

    Cikin Dan jin sanyi yace

    Ayyah dudabe zaka tafi kuma sai mai Nisan kwana

    Ko zaka dawo ka samemu ko kuma shike nan an rabu

    Duk da halin irin Na Yusuf yana qaunar kakannishi sosai a ranshi yana sonsu fiye da zaton mutum

    Cikin qarfin hali yace ba komai kakana zan dawo Na samemu lfy

    Innayi tace hmm Yusuf am ai dolene watara kam ka dawo ka samu bamu kan doron qasa 😱

    hannun ta ya kama ya hada Dana inna yace insha Allah ba komai

    Suna cikin hiran Bappa Yaya ya miqawa Yusuf din phone dinshi yace hingo kamo min babanku

    Da sauri ya kalleshi cikin tuhuma yace

    Me zaka cemai

    Kafasan ni bansan gulma

    Dan basu San jibi zan komaba Na kuwa sanka da barin zance yanxu zaka shafa musu zancen

    Cikin mmk da Al,ajab yake kallonshi

    A ranshi yake cewa wato so yake ya zulle ya bar matar shi a nan toh lallaiko yaro shirinka yayi nitsa

    A daqile yace

    Ina mgn kayi banza dani

    A Dan fir ya dawo daga nunanin da ya tfi

    Dry yayi irin ta yaro man kaza kenan

    A fili kuma cewa yayi toh Na FASA kiranma ba shike nanba?

     ehh gwara kam

    Ya fadi tare da miqewa ya nufi dakin innayi yana innayi zo kiban tea

    Toh tace gamida bin bayan shi

    Suna shiga ya hau kan mairumfanta ya kishin qida yana kallon rumfar gadon da yasha kolliya a ranshi yake cewa tabbas wannan gado yayi  a rayuwarta kuma insha Allah sai Na shigarda gadonnan cikin tarihin rayuwa

    Haka kawai shi kam yake son gadon kakar tasa  haka kawai yake jin nishadi in ya hau gadon  da farin ciki

    Innayi CE ta katsemai 🤔da yakeyi tana toh ga shayin ko a kan gadon zakasha ne?

    A a zan sauqo mana Amman ajiyeshi ya Dan huce

    Toh tace gami da dire cup din a qasa

    Itako Aysha tunda ta shigo ta.kwanta kan gadon

    tana kukan marinta da yayi a.haka bacci ya saceta

    Baccinta take cikin jin dadin gadon

    Shiko Sam bai lura da ita a kan gadonba

    Shiyasa yayi kwanciyarsa

    Can cikin bacci ta Dan fara juyi a hankali ta daqo hannuta daya cikin sanyin baccin ta dire hannun kan qirjinshi

    Lkci daya kuma ta mirgino da qafarta ta daura kan ququnshi cikin sekon 10  duk ta kanainayeshi

    Cikin firgita ya bude idan shi da sauri ya tashi ya zauna har jikin shi Na bari

    Cikin takaicin gani wacece ya

    Daga hannushi sai da ya dubu kan fuskarta ya watsa mata maruka har 3  ajere cikin kidima da firgici ta saki kuka mai qarfin gami da bin bayan shi ta diro daga kan gadon

    Cikin kuka dataje baking qofar ta juyo ta kalleshi cikin tsana tace mugu azzalumi Allah ya isana wlh bazan yafe maka ba ko qabarinka naci da wuta

    😳😡ya zaro mata cikin zafin nama ya diro daga kan gadon yana fadin ke 👉🏻ni kike zagi ?

    Ehh din an zageka azzalumi

    Aiko cikin zalumcin ya nufi kanta Dan yana iya babbalata in ya kamata ganin yadda ya nufuta kamar wani ma yunwacin zaki yasa ta arta a guje 🏃🏻‍♀cikin

    Zafin nama ya rufamata baya

     bata tsaya ko inaba sai cikin dakin Bappa Yaya

    Da sauri ya riqota yana ke Ayshatu lfy kuwa ke da waye

    Ita dai ihu take da.iya qarfinta tana

    Hamma Yusuf ne Bappa Yaya wlh ka tare shi ka Sani baida imani  zai kasheni

    Toh me kika masa

    Wlh.ni ban masa komaiba shine ya sameni INA baccina kawai yakama dirkata

    Shi dai Yusuf huci kawai yake Yayea qoqarin fixgota

    Cikin tsawa kakan nasu ya jawata ya turata bayanshi yace je kiyi zamanki kai kuma ficemin a daki ko yanxunnan Na kira ubanka nace kazo dukana

    😡👉🏻baki ya ciza gamida kada kai yace wlh zaki shiga hannu Na kuma zaki gane kurenki yayi woje yanata huci

    Bayan fitashi ne ya miqowa Aysha woya yace kamo min bello

    Karba tayi ta ki rasa sai da ya daga sannnan ta miqa mai ta shige toilet

    bayan sun gaisa

    Cikin rada rada yace kai bello kasan Dudabe nata shirin tfy jibi jibinnan ko

    Ehh yace mai Na Sani Amman shi yana tsamman ban saniba Adam ya zo ya gayamin

    Toh batun matarsa fa ?

    Ehh ai tare zasu tfi ko baya so Dan yanxu haka Na gama mata shirin tafiyarta kab

    Dry yayi cikin jin dadi yace yauwa Allah ya muku albarka daku da zuryarku baki daya

    Amin ya rabbi ya fada cikin jin dadi

    Sannan yace toh ka kirashi gobe da safe kace ya taho da ita Dan in Nina fada bazai yardaba

    Toh shi kenan Bappa

    A haka sukayi SLM ya kashe woya yana dryar cin nasara

    Da safe bayan ya gama shirinsa ya shigo ya ya rinqa binsu innayi ko wace har dakinta yana basu kudi da yi musu slm yana ce musu Allah ya sadamu da alkhairi

    Duk sai yaji ba dadi

    A farfajiyar gidan yaga Sadiq ya bude but din motarshi yana zuba kaya

    Ga Aysha kuma a bayan Bappa Yaya tana kuka

    Cikin tsoro take cewa wlh zai dakeni ni bazan tafi da shiba

    Cikin mmk da take baki yace ke da Allah can ki rufe mana baki nima motata ba ta daukar mahaukata bane

    Kai Sadiq

    Rufemin mota Wanda ya kawoki yazo ya maidake ai ni ba bawan kubane

    Cikin isa Bappa Yaya yace toh ai bani nace Ku tafi taraba ubankune ya fada kuma tunda kace kai kafi qarfi bari Na gaya mishi

    Miqawa Sadiq woyar yayi yana maza kamomin bello

    karba yayi ya kirashi bugu daya ya daga ko slmarsa bai amsaba yace toh bello ga isheshshen Dan naku yace bazai taho da itaba

    Dry ya danyi Dan yasan anacan ana shan rgima tsakaninmu Yusuf da mutanen gidan baki daya.

     katse kiran yayi ya kira Yusuf din

    Bugu daya ya daga cikin takaici Dan yasan mgnar da zai mai

    Toh kawai yace

    Ya fito cikin motar woyar Na kunneshi daga dukkan alamu mgn yake mishi har yanxu

    Da garfi ya fizgo hannuta da ita da jakar tata gaba daya ya cillasu a gaban motar gamida maida marfin gib ya rufe cikin fushi ya shiga ma zaunin   direba ya figi motar da qarfin duk abinnan da yake baba bello Na jadda da mai Yusuf karfa kasa yarinyar nan kuka

     cikin takaicin ansashi daukar ta a dole yace

    Ni ba ruwan Na da itafa baba,,,,,,,, cikin mota ko a zuciye ya dago,,,,,,,,

    Ina gaida dukkan ma karanta novel dinnan inai mana fatan alkhairi

    By garkuwan Fulani

    [4/9, 2:25 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    NAYI NADAMA

    MI,WASMITI page 4⃣6⃣to4⃣8⃣Na

    Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Jakarta ya danna mata kan cinyarta cikin mugunta

    Daga nan bai sake kallon ko gefen da taken ba

    Titi ya zubawa ido

    Yanata sharara gudu

    Kafin 9:11 Am

    Sun isa

    Kashe gari

    Tun da safe

    Aysha ke kuka wuy wuy da hawaye da suka kasa tsayuwa

    Saka makon bayanin da Abba ya mata Na tafiyarta tare da Hamma Yusuf din

    Kuka take sosai tana pita parlorn Abban nata kitchen ta nufa

    Ummi dake qoqarin hada musu breakfast  ta fito da sauri gami da kama hannuta cikin tausaya mata da cikar takaici

    Dan Sam Ummi bata son abin da zai taba mata autar  tannan

    Daki ta wuce da ita kan gado ta zauna gamida jawota

    Cikin kuka ita kuma ta zame ta zuba guiwowinta a kasa ta kifa kanta kan cinyar umminta cikin tsananin kuka tace

    Shi kenan Ummi nikam Na shiga ukuna Ummina

     cikin Neman alfarma tacigaba da cewa Dan Allah Ummi Ku gafarceni Na tuba kumin afuwa dan son Annabinmu Dan Allah kar kubari ace tare zamu tafi da Hamma Yusuf wlh tsoronshi nakeji Ummi zai kashe miki nifa

    Haka tai ta kuka tana surutai

    Ummi ta dago fuskarta tace kalleni nan Aysha

    Na miki alqawari

    Indai Na isa

    Da Hamma ku

    To insha Allah bazai cutar da keba

    Kisa ido kigani ni nasan iya koki da dokokin da zan bashi a kanki

    Haka dai tai ta bata baki da kontar matada hankali

    Dama tuni an qarisa mata shirinta

    Ahmad kuma da Adam tun da sukayi sallan asuba suka taho gida Dan yiwa biyayensu rakiya zuwa airport

    Suna tare a farfajiyar yar gidan bayan an gama dura jakukkunansu a but

    Cikin nitsuwa

    Yusuf yaje gaban baba bello ya Dan duqa gamida cire hular kansa cikin sanyin murya

    yace toh baba zan tafi fatan Allah ya qaddara saduwarmu kan alkhairi ya Dan yi shiru kadan ya Dan kuma dago kanshi cikin rawan murya yace Ku gafarceni baba in akwai abin da Na muku cikin rashin Sani

    A hankali baba bello ya dafa kanshi cikin son Dan Dan uwanbnashi yace baka mana komai ba Yusuf Allah ya maka albarka Yusuf mu iyayenku

     xuqatanmu baza su iya yin fushi da kuba duk da kaso ka boye min tafiyar Amman ya zama dole nasan duk woni motsinaka shiyasa tun jiya Na sanar da kai munSan da batun tafiyar taka Dan kar da safe ka shirya ka tafi ba tare da ka nemi afuwar iyayenka da sanya albarkan suba

    Allah yayima albarka

    Hannun shi ya Sara kan hannu baba bello da ke cikin sumar kanshi yace

    Amin ya rabbi

    A hankali ya taka yaje

    Gaba mahaifinshi

    Cikin biyeyya ya duqa gaban shi ya dago ya kalli ma haifin nashi yace

    Abba ka gafarceni ka San yamin albarka ko zan samu sauqi cikin rayuwata

    Ya kuma Dan duqar da kanshi Yagi gaba da cewa yau zan tafi ina mana fatan saduwa cikin alkhairi

    Kai Abban ya jinjina yace ba komai Yusuf Allah ya muku albarka baki dayanku da kai da yan uwanka INA maka fatan alkhairi cikin karatun ka

    Amin yace cikin jin dadi

    Haka yaje gaban Nenne ita ta samai albarka

    A gaban Ummi ya tsaya   cikin mmk ganin tana riqe da hannun Aysha ita kuma sai kuka take fuskarnan duk tayi jazur da ita

    Ba tare da ya qara kallon inda Ayshan takeba yace toh Ummi ni kam zan tafi sai kuma Allah ya gaddara saduwarmu

    Toh Allah ya kaiku lfy ya kuma  dawo daku lfy

    Amin yace cikin rashin gane me zancen Ummi yake nufi Allah ya kaimu lfy to shi da waye kenan

    Cikin ransa kuma yace toh me ruwanka kai da zaka bar musu qasar

    Cikin Dan sassarfa ya qarisa gun Adam rungume juna sukayi cikin qaunar juna

    Adam ya Dan kai bakinshi dai2  kunneshi cikin sanyin jiki yace

    Zamuyi missing dinka biyaye

    A hankali yace insha Allah kamar yau zan dawo muci gaba da rayuwar mu mu 3 dinmu

    Har yanxu suna ruqqume da juna cikin jadda dawa Yusuf ya Dan bubbugi bayan Adam yace

    Adam nabar amanar Ahmad dinmu a hannuka Dan Allah ka kukan mana dashi ka Samar mai farinciki insha Allah nima inna isa zan aiwatar da aikin ummra zan roqi mahaliccinmu da ya cikawa Dan uwanmu farin cikinsa

    Cikin qarfin hali Adam yace Na karbi wannan amanar

    A haka ya sakeshi tare suka nufi gun da Ahmad din yake tsaye yana jingine da jikin mota Anuty Sadiya Na gefebshi wanda yanxu kenan isowarta

    Ya

    Isa gaban shi kenan Abba ya iso riqe da hannu Aysha cikin muryar umurni ya kamo hannu Yusuf din ya damqa mai annum Aysha cikin nasa ya hada ya rumtsesu

    Cikin mmk ya dago ya zubawa Abba Ido cikin Ido sukayi

    Cikin kaduwa ya bude baki zaiyi mgn

    Da sauri Abba ya dakatar dashi dacewa

    Bana son jin komai daga gareka Yusuf a yanxu haka umurni nake baka kai tsaye ka kama hannun matarka tare zaku tafi wannan umurnine kuma kab mun gama yanke wannan hukuncin

    Cikin razani da kidima ya maida dubanshi kan baba bello da alamun tabbaya

    Kai ya jinjina mai cikin alamun yes umurnine

     Ummi ya kuma kallah cikin daure fuska tamai nuni da amanace

    Cikin tsananin bugawar qirji ya maida dubanshi ga Ahmad dake gaban shi da ya zama tamkar an dasashi

    Girjinshi ke duka 3 3 a take zufa ta fara keti mai tabbas yasan da tfyar Yusuf Amman baiyi tunanin za a hadashi da Aysha ba

    Cikin sauri ya dawo kanshi ya kalli fuskar Aysha Ido cikin Ido sukayi cikin wata iriyar narkekkiyar murya ta saki kuka mai tsuma xuciyar mai sauraro

    Kuka take tana wayyo ya Ahmad dina shike nan kun rabani da ya Ahmad dina

    Cikin azama ta fizge hannuta daga cikin hannu Yusuf din da ya zama tamkar ruwan ya cinyeshi

    Da qarfin ta fada qirjin  Ahmad din ta Sa hannuta ta qaqumishi ta mannashi da qirjinta tamkar zasu chige cikin juna

    Gaba daya shiki kam ya zama tamkar takarda jinshi yake a tsakiya shi ba sama ba shi ba qasaba tabbas badan a jingine yake da jikin motoba da tuni sun kai qasa

    Bugun zuciyarsa kuwa tamkar zata balla girjinsa ta fito woje qoqol warsa ko gaba daya ta cushe mai ji yake kamar zai zauce

    Allah sarki Ahmad damo sarkin haquri

    A hakan yayi murmushin qarfin hali yasa hannushi ya dagota cikin ciccijewar voice yace Aysha ai tafi ya ba mutuwa bace koba  Dade ko banjima zaki damo ki samemu

    Kuma muma zamuna kawo muku ziyara

    Ita dai kuka take harkamar zata shide

    Hannuta ya kamo ya miqawa Yusuf cikin qarfin hali da juriya yayi Dan murmushi yace

    Biyaye ko zaka iya riqe wannan amanar da zan baka cikin takun jarumta ya matso gareshi yace

    Yusuf bazan taba gane kana so naba sai ka tayani son abinda nakeso fiye da kaina

    Dry ya danyi kuma cikin dacin rayuwa yace INA nufin Aysha kuma INA nufin so Na Dan uwanta ka

    Cikin mmk Yusuf ya zuba mai I do shi tunda suke da Ahmad bai taba kiran shi da woni sunan da ya wuce biyayeba Amman yau ya kirashi da yusuf kenan yana nufin amanar dai yake bashi da gsk

    Da qarfi ya jawoshi ya fada jikin shi runqume juna sukayi kamar zasu shige jikin juna

    Cikin rada yace Ahmad nayima alqawari zan dawoma da farin cikinka

    Cikin juya kai yace Na yarda Amman in kasa Aysha farin ciki ne koda INA cikin qabarina zanyi farin ciki biyaye am

    Da sauri cikin razani😱 Yusuf yasa hannu ya rufe mai baki cikin  firgici ya rinqa ja da baya  yana fadin a a

    A a kam

    Ahmad zamu rayuwa tare kuma

    Zamu mutum tare

    Shiko Ahmad Abba ne yazo ya jashi sukayi cikin gida yana juyawa yana kallon Yusuf dinncikin sanyi ya daga mai hannu tare da furta mai zanyi kewarka Dan uwana

    Usman ko da Rabi,u gaba daya jikin su yayi sanyi

    Abdul ka mai saurin kuka tuni yake ta sharbar kuka

    Baba bello da Adam ne  kadai suka yi masu  rekeyi

    Basu dawoba har saida jirginsu ya tashi

        Allah sarki Ahmad ko ya rayuwa zata kasan CE mai ne ?

    Abinda masu karatu suka rinqa kirana suna tabbaya ta kenan ko ya Yusuf zai yi da amanar da aka bashi ?  Duk dai am soshinku Na gaba kunbiyoni dai a hankali

    Fatan alkhairi ga dukkan daukacin alummar musulmai

    Inai mana barka da jumma,a

    Dan jin ra ayinku masu karatu qofar a bude take da shawarwarinku ina alfahari daku

    By garkuwan Fulani

    [4/9, 2:25 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    NAYI NADAMA

    MI,WASMITI.. page 4⃣9⃣to5⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Maryam kam tun ran dasu Hamma Yusuf suka zo musu ziyara

    Suka fita tare da ya Ahmad har yau bata kuma sashi a idonta ba

    Haka kuwa rayuwa ke tafiyar musu kullum dare

    Ahmad zaiyi ta kukan zuci da zantuka cikin tsananin quncin rayuwa

     Haka kuwa sukaci gaba da rayuwa

    Sai dai al,amarin Na yau din ya firgita

    Maryam sosai

    Misalin

    Garfe 8:30 Pm

    Maryam Na cikin kitchen tana Dan tafasa indomi 

    Dan tunda gari ya waye batasa  komai a bakinta ba

    Daga cikin kitchen din taji sautin da ta saba ji matuqar dare yayi

    Cikin fargaba da tausayawa Dan uwan nata

    Ta fito ta nufu qofar dakinshi

     A hankali ta zame a baking qofar

    Cikin fitar hayyaci take jin zantukan da ya Ahmad din yakeyi

    Cikin kuka yake ta nanata innalillahi wa,inna ilaahi raji,un

    Cikin muryar kuka sosai kamar yaro

    Yake cewa ya Ubungijina ka kawo min mafita Allah Na ka dubeni da idon Rahama rabbi ka bani ikon cinye wannan jarrabawar da ka jarab ceni da ita yaci gaba da fadin

    Woyyo Allah

    Wayyo yar uwata Aysha ko cikin wanne hali zaki kasance

    Allah sarki Dan uwana biyaye Na kamin adalci ka luranmi da burin raina

    Ki gafarceni Yar uwata Na cutar da zuciyarki

    Cikin tsananin kuka yaci gaba da cewa

    Ya Allah menayi gareka ka hukuntani da wannan baqin cikin rayuwa ya ugaban gijina kowa Na cikin farin ciki sai ni zuciyata ke suyuwa

    Ya Allah ka jibanci lamuranna

    Kukan da yakeyi ya sata kuka sosai tun tanayi qasa 2 cikin sheshsheqa har kukan yaci qarfin ta ya kufce mata

    Can cikin kukan tajishi cikin rawar murya yana

    Astaqafirillah  Astaqafirilah

    Haka yayi ta Nana tawa  har zuwa woni Dan lokaci can kuma tajishi cikin kuka mai tsananin da alamar toshewar numfashi

    Yana fadin ya Allah kai kaso ka ganni a haka ya ubangijina kai kafini sanin matsala ta  ya Allah ka karemin imanina ya Allah ka kawo min sauqi tako wacce hanya 

    Cikin Jan numfashi yace koda ajalinane matuqar dai shine waraka ga rayuwata Allah ka bani Sa,ar tafiya kawai

    Ya Allah ka gafar tamin kura  kuraina Allah ka bani ikon sauqi haqqin matata maryama da ya rataya a wuyana

    Yana cikin haka

    Wani irin tari mai garfi ya sarqa fe mai wuya

    Trin yake yana fadin ase dama bazan rayu dakeba Aysha

    Ayyah yar uwata ko zaki gafar tamin nan kuma tari ya rufeshi mgnar ta tsaya sai tarin da yakeyi cikin jin daukewar numfashi ya rinqa zagaya cikin dakin kamar mai yin dawafi

    Cikin tsananin kuka da firgita da fitar hankali

    Maryam ta zame a baking qofar ta konta kuka takeyi sosai

    Kukan takeyi irin kukan da Dan Adam zai iya suma da kaji kukan kasan bata cikin hayyacinta

    Qofar take bugawa da qarfin cikin rawar murya

    Take ta kwada mai kira tana

    Ya Ahmad

    Zo ka bude min qofar ya Ahmad Ka budemin wayyo Allah Na Dan uwana wayyo Abba Na wayyo Nenne na

    kuka take sosai tana buge buge kamar ta bebbiya tana ya Ahmad ka bude dan Allah kazo ka budemin qofar

    Cikin rike cewar ya rinqa salati yana lalabu qofar Dan Sam idonshi bai gani da gyar yake furta

    Ina kike Maryama ban gankiba Na rasa qofar

    Ita dai kukan takeyi tana buga qofar da iya qarfin ta

    Da gyar ya samu ya lalubo qofar ya bude

    Yana budewa yaji ta

     konce a qasa  tanata kuka mai qona zuciya

    Da sauri ya durqusa guywa bibbiyu hannushi ya Sa ya kamata

    Yana fadin

    Maryama kiyi shiru kiyi haquri zo ki fadamin waya taba min ke

     ita dai kukan take da cure cure tana tuttureshi gashi da iya qarfin ta take kukan a nata tunanin tanayi da qarfine Dan a kawo mata dauki

    Da gyar ya tattaro iya sauran qarfin shi ya matseta a cikin qirjinshi

    Amman Sam ta kasa tsaida kukan nata

    Cikin tausayi yace maryama ban so cutar dakeba ya yar uwata idan laifin nawa ne kimin afuwa banson Na mutum da nauyin cutar da ke a zuciyata kanta ya qara mannawa kan qahon xuciyarsa cikin karaya  yace Maryama kiji bugun xuciya tako maryama ba zanyi tsawon rayuwa ba shiyasa gwara Na nemi gafararki

    Zancenshn ya qara ingizata ta qara rushewa da kuka tana qamqameshi cikin tsoro tana fadin bazaka mutuba ya Ahmad insha Allahu zamu rayuwa tare mu mutum tare ya Ahmad in ka mutum nima zan mutum

    Ganin ta rude sai surutai takeyi duk yayi iya yinshi ta kasa barin kukan

    Shiyasa cikin

    Hikima

    Ya tallabo

    Fuskarta

    Cikin tausayawa Kansu da Kansu ya tsurawa bakinta Ido yadda take kuka baji ba gani

    A hankali qoqolwarsa ta rinqa bashi umurni

    Cikin sanyi ya manna bikinshi da nata

    Da dabara ya samu ya zira harshenshi cikin bakinta

    A hankali yaji jikinshi

    Ya fara sakewa tako ina yaji kamar ana watsa mai ruwan zafi a take idanshi ya fara canzawa

    Cikin zafin nama ya samu ya cabko harshenta ya rinqa tsotsan harshen cikin wani yanayi ya fara sarrafata

    Itako gaba daya jikin ta ya Debi bari da firgici jin irin karatun da yayan nata yake qoqarin biya mata nanda nan ta fara tureshi cikin tsoro da son zaro bakinta daga nashi Amman Ina ta kasa

    A hankali ya zare bakinshi daga Nata ya nufi kan gado ya zube sai faman maida numfashi da mishi yake tayi

    Da hamzarita ta sake miqewa a karo Na 3 ta samu ta miqe din bata fadiba ta nufi kan gadon

    Zama tayi a gefen kanshi tana

    Ya Ahmad tashi mu tafi asbiti

    Hannushi yasa ya kamata ya kontar da ita a gefenshi

    cikin

    Rada yace maryama bani haqqina ko zan samu sauqin zogin da nakeji

    Zuba mai indo kawai tayi tana zubda qollah😭

    A hankali ya ronqofo kanta cikin hikima ya zare rigar jikin ta ya rinqa sauqe mata  salo kala kala

    A hankali naji sautin kuka guda biyu Na tashi

    Ita kuka take Na tunanin irin shirin da Aysha take yiwa derennan ga ya Ahmad  din ase abin zai canza ya dawo gareta

    Shiko kuka yake yana ya Allah ka zama sheidana Na sauqi haqqin maryama da ya rataya a wuyana rabbi ka bani ladan biyeyya da nayiwa iyayena

    Bayan sun gama dawowa haiyacinsu

    Ya tashi ya hada mata ruwan zafi ta Dan gasa jikinta tayi wonka ta fito ta kinga gefen shi

     shima wonkan yaje yayi gamida yin alwala yazo yayi ta nafilfili

    Sai da akayi kiran salah ya tasheta shi kuma ya nufi masallaci

    Bayan ya dawo daga masallacin ya samu bata nan

    Cikin mutuwar jiki ya konta

    Zuciyarsa Na bugawa

     a ranshi yaji bai yiwa maryama tashi Adalciba a fili yace da Aysha ce da bazan mata hakab da zan bataba kulawa t sosai

    Da gwarin guywa ya nufi dakinta tun da tazo gidan bai taba shi gaba sai yau 

    Sosai yayi mmkin ganin ta konce hawayen Na bin fuskarta da sauri ya qarasa gunta cikin Dan kula ya tallabota ya daurata kan cinyarsa

    Maryama ni nasaki kuka ko ki gafar ceni kar kijamin Allah ya isa

    Kai ta rinqa juyawa tana zubda qollah😭 cikin sanyin murya tace ya Ahmad ba kamin komai ba kuma ko kamin ma Na yafe

    Toh meyasa saki

    Kuka

    Kaine ya Ahmad

    Da sauri yace kuma kince ban mki komai ba

    Ehh bani kake yiwaba

    Toh me NAYI gayamin yake yar wuta Na baki haquri

    Cikin kuka tace ya Ahmad meyasa bazaka Sa haquri a rankaba ya Ahmad ka ruqwumi qaddara mana ka dena azabtar da zuciyarka da ta maso yanka da halin da kake ciki

    Cikin cije lebe yace maryama ba yin kaina bane bani da yadda zanyi

    Cikin kula tace ayyah ya Ahmad duk da nasan ba sona kakeyiba Amman zan roqeka alfarma ka daina rufe qofar ka gareni

    Da sauri ya katseta da cewa waya CE miki ban sonki kin tabajin inda Dan uwa yaqi yar uwarsa

    Cikin kukan tace

    Ya za ayi in yarda kana sona

    Cikin qarfin hali da qoqarin ganin ya fatan ta mata yace zo zonannki gani

    Bakinshi ya hade dannata ya rinqa tsotsar harshenta sai da yaji tayi nuqui ya zare bakinshi ya dan nunata yace

    Maryama zabin Allah kece zabin da Allah ya min kuma bazanngi zabin mahaliccina ba cikin Dan jin sanyi tayi ajiyar hrt tace I love U so much my dear Broz

    Me 2

    Yace mata gamida fita ya nufi dakinsa

    Kai tsaye toilet ya nufa Dan amai yakeji mai bala,in zafi yake jin yana  tuqarsa daga qahon zuciyarshi

    Sosai yaketa kakari ga wani zazzabi mai zafi da ya rufeshi a take

    Cikin tsinkewar zuciya da frigata da tsantsar azaba ya zubawa a man da yake kwara wan ido 😳

    By garkuwan Fulani

    [4/9, 2:25 PM] ‪

    Join our WhatsApp group here

    [4/9, 2:26 PM] ‪

    📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAMA*

    👆🏻👇🏻👇🏻

    *MI,WASMITI*,Page 1⃣0⃣2⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Da sauri ya Sha gabanta cikin

    Karya murya da lumshe ido yace

    A,ish

    Bata kulashiba ta kauce ta juya zata

    Fita da sauri ya kamo

    Hannuta

    Cikin rada  tare da tsura mata ido yace Dan Allah ki saurareni

    Plxx ki daina wahal dani haka

    Wlh ina azabtuwa.qara matsota yayi cikin tausayawa kanshi yace wlh

    Ji nake kamar zan mutu

    Ki tausayawa Dan umanki

    Da sauri ta Dan tureshi

    Cikin  murguda mai baki tace

    Sai me ni me nawa a ciki

    Ba abin da ya shafeni

    Inma mutuwa CE ai ba kanka aka faraba kuma ba kanka za,a qarebe

    Hanyace kaje

    Muma muna zuwa

    Ai in maye ya manta uwar da baici ta manta ba

    Banza  Sokuwa kuma

    Me zata iya maka wanne taimako zan maka

    A hankali ya farajin ranshi Na tafasa

    Cikin murtuqe fuska ya kamota ya matse ta jikin gini ido a juye yace

    Na mutu ko baki da matsala da mutuwa ta ko

    Aysha ni kike gayawa haka

    Kin kyau ta

    A hankali ya kuma sakinta

    Cikin sanyin yace

    Ki sani

    Koda yau ko gobe ko next week ko next month ko next year

    Na rasa raina ko lfy ta

    Kece sila

    Ke kika kasheni

    Juyawa yayi cikin cize lips inshi ya fice

    Kamar zay hadiyi zuciya

    Yana fita

    Sama ya haura

    Kai tsaye parlon baba bello

    Yaje ya kwana kan 3 str dan

    Bai son damuwa

    Bayan azabar da yake Sha

    Adam ne ya miqe yabi bayanshi

    Cikin sanyi

    Ya shiga ya sameshi

    Konce ruf da ciki

    Ya tura hannushi

    Ta qasa ya damqi mararsa

    Cikin kula yace

    Biyaye meke faruwa?

     baiyi mgn ba

    Sai qara matse mararsa da yayi

    Sunkuyo wa kanshi

    Yayi cikin kula

    Yace

    Kasha mgnin ka kuwa?

    Kai ya gyada mai alamar ehh

    Sai zufa dake keto mai

    Duk jikinshi ya fara bari

    Zuciyarshi ta fara harbawa da sauri sauri

    Cikin mmk

    Adam yace

    Toh Amman Yusuf

    Wannan fa ba shine mafita

    Ba dama Na tabbata a kawai randa mgnin zai Gaza sama maka nutsuwa

    Ka tashi mu tafi

    Part namu

    Ni zan turo Aysha

    Da qarfi ya samu ya yunqura ya zauna cikin

    Rawan sanyi

    Yace

    Banson

    Ka barta

    Adam ka barta

    Meyasa?

    Zan barta ya tabba yeshi cikin kulawa

    Cikin tausa yawa kanshi

    Yace

    Aysha fa

    Tace bata sona

    Bata qaunar ganina

    Tace ko Na mutuma

    Ba ruwanta

    Ita bai shafeta

    Ba

    Ga ummina itama

    Bata qaunar ganina

    Ko gaisuwata bata amsawa lkci daya

    Ya rinqa karkarwa

    Sai riqe Mara yakeyi

    A tsorace Adam ya talla boshi

    Lkcin da

    Numfashinsa ya rinqa

    Fita ba tare da ya komaba

    Duk Sai damqe mararsa yake dafe da qirjinshi

    Jijiyojin hannushi da qoshinsa duk sun taso

    Sama

    Sosai

    Adam  ya firgita da  tausaya mai cikin hatsala da tsoro

     ya sauqo

    Dakin Ummi ya nufa

    A dakin ya sameta da Aysha

    Da Maryam

    Harda Amira

    Cikin fahimtarwa

    Ummi ta musu

    Bayanin dawowar Ahmad

    Lkcin take sheida

    Musu Ahmad

    Yana raye kuma yau zai dawo

    Cikin tsoro da mmk da kaduwa

    Duk suka daqo ido

    Suka xuba mata

    Baki Na rawa Maryam tace

    Ummi ya Ahmad kuma

    Ummi ko dai mafarki nakeyi

    Kamo hannu

    Ummi Aysha tayi

    Cikin

    Zubda qollah

    Tace

    Ummi

    Bakya mna irin wasannan

    Ummi wannan wanne irin zance ne

    Ummi macecce Na dawowa ne

    Maryam ne ta qara ruqqume

    Yusuf qarami

    Cikin

    Zubda qollah

    Tace

    Ummi kina

    Nufin

    Yusuf ba maraya bane mahaifinshi Na raye Dan Allah  kimin bayani

    Sauqowa tayi cikin

    Gsky da gsky ta kamo

    Hannusu

    Su duka

    Tace

    Maryam Na taba miki

    Qarya ko

    Wasa?

    Kai ta qirqiza

    Alamar a a

    Cikin sanyi

    Ummi tai

    Musu bayani

    Mai gamsarwa

    Gaba daya ido

    Suka rinqa

    Bin juna dashi

    Kowacce da tunanin ta

    Maryam kam daqo Yusuf qarami tayi ta rinqa

    Kissing dinshi

    Da gudu ta ture Adam dake qoqarin shigowa ta nufi

    Part din Nenne

    A namma Nenne ta jadda mata hakan

    Itako

    Aysha da Amira Sai hamdala sukeyi

    Cikin fada

    Yace ke

    Aysha

    Kixo

    Da sauri ta

    Isa gunshi

    Cikin

    Murna ta sanqalo hannushi

    Baki Na rawa tace

    Ya Adam

    Ya Ahmad Na bai rasuba

    Ya Adam wanne irin

    Godiya zanyiwa

    Allah Na

    Ya Adam

    Me zanyi

    A yau NASA

    Ya Ahmad Na farin ciki

    Cikin

    Fada yace

    Farin cikin

    Ahmad ya kan kasancene

    Yayinda

    Yusuf ke cikin Farin

    Ciki

    Gashi ke kuwa baki da buri Sai son baqan tawa

    Yusuf

    Ko kin manta Ahmad kan sadaukar

    Da duk wani Farin cikinsa da jindadinsa ga Yusuf ne

    Ga Ahmad can ya kusa shigowa garin taraba

    Kuma wlh bai begen ko uwar da ta haifeshi kamar yadda yake begen Yusuf

    Gacan Yusuf

    Kuma zuciyarsa na qoqarin

    Fashewa

    Cikin sanyi

    Ta tsura mai ido

    Shiko zame hannushi

    Yayi ya nufi gun Ummi

    Jikin a sanyaye yace

    Ummi inajin tsoro

    Kar randa Ahmad zai dawo garemu Yusuf kuma ya barmu

    Wlh Ummi Yusuf bai da lfy

    Ummi fushinki

    Na cin ran Yusuf

    Ummi kinsan biyaye Nada matsala zuciya kam ko?

    Cikin Dan rashin damuwa

    Ummi ta tabe baki tace

    Adam ba yanxu ya bar nan ba

    Ni banga me akayi maiba

    Baqin halin shi ne kawai ya taso

    Kai ya jinjina cikin

    Jawo hannu Aysha

    Yana zo nan

    Da sauri

    Ummi tace

    Kai Adam sake min Y’a

    Ka fitanmin daga nan

    Ba inda zataje

    Cikin sanyi yace Dan Allah Ummi Dan Allah kiyi haquri

    Cikin fada tace

    Adam fitamin daga nan

    Zaiyi mgn tace

    Ya isa tafi kawai zamu rufe qofa

    Juyawa yayi cikin

    Rashin mafita

    Da sauri matarsa ta bishi a baya

    Cikin kula take cewa ya Adam

    Meke damun Hamma Yusuf din

    A INA yake

    Hannuta ya kamo

    Suka haura saman

    Yana zomuje kiga halin da Yusuf ke cikifa

    Suna shiga

    Adam ya saki hannuta da gudu ya nufi

    Kanshi ganin yadda yake juyi a tsakiyar carpet din parlon

    Yana damqe da Mara Sai yunqurin amai yakeyi

    Kuma ba abinda yake hararwa

    Itama Amira isowa tai da gudu

    Tana Hamma Yusuf

    Shiko Adam jijjigashi yake yana Yusuf Yusuf shi kuwa Sai bishi da yakeyi da fizgar numfashi

    Da gudu Amira ta sauqo

    Qasa cikin kuka

    Take kiran

    Ummi da qarfi tana

    Ummi Ummi kixo

    Wayyo Ummi kizo

    Hamma Yusuf

    Sai kuma ta nufi

    Sade din Abba tana

    Abba kazo Hamma Yusuf fa bai

    Da lfy

    Allah sarki Abba cikin rawan jikin ya fito

    Yana Amira INA Yusuf din meke damunshi

    Cikin kukan tace yana parlon baba

    Ganin ya fito ta kuma yi bakin dakin Ummi tana

    Ummi wlh Hamma Yusuf baida lfy

    Aysha dake

    Konce

    Gefen Ummi

    Cikin sauri ta miqe ta zauna

    Hannu Ummi ta riqo

    Tana zare ido

    Tace Ummi

    Ayyah Ummi kije ki Duba shi

    Mana

    Lkcin Amira kuma ta shigo

    Duk ta rude hannu Aysha ta kamo

    Tana ja tana kizofa kiga yadda yake

    Ganin yadda amiran ta rude yasa ta bita Ummi ma ta miqe ta bita a baya

    Suna fitowa

    Parlon

    Abba Na sauqowa da sauri yana Adam dauko shi mu tafi asibiti

    Dai dai lkcin

    Su Ahmad kuma sukayi SLM

    Da qarfi Aysha ta fizge hannuta cikin Na Amira

    Cikin tsalle da karadi

    Ta afka jikin Ahmad

    Ruggumishe tai kamar zata mai dashi cikin jikinta

    Ba abinda take furtawa Sai

    Ya Ahmad Na

    Ya dawo

    Jin ihunta ya fiddo Maryam a guji

    Jikin bugun zuciya

    Tana zuwa kuma Sai tayi tura ta zuba mai ido

    Sai kawai ta durgusa a gun Sai kuka ya kofce mata

    Nenne ma Sai

    Kuka

    Shiko Ahmad

    Sai murmushi yakeyi

    Cikin yanayinshi mai sanyi

    Yace

    Ummi INA biyayena

    Ya fada yana ture Aysha daga jikinshi

    Gabanta Nenne yaje ya tsaya

    Sai hawaye kawai  a fuskarsa

    Durqusawa yayi a gabanta ita kuwa dafe kanshi tayi cikin

    Sauqe ajiyar zuciya tace

    Allah ya maka aibarka

    Amin ya amsa cikin

    Sunkuyar da kai ya isa

    Gaban Maryam daketa ta rusa kuka ruqqume da dansu

    Cikin murmushi

    Ya bude hannushi

    Murya a saqile

     yace

    Ina kikene maryama

    Na Duba gabas ban ganki ba Na Duba arewa ban gani

    Jin haka yasa ta taso ta fada qirjinshi

    Da qarfi ya sauqe ajiyar hrt

    Yana mai cewa

    Na godewa Allah daya manike

    Maryama taho masoiya

    Sake Maryam yayi ya juya gun Amira daketa sharar qollah

    Yace Amira ba mgn ne

    A hankali ta matsoshi cikin

    Kuka tace

    Hamma

    Hamma Yusuf fa

    Da sauri ya wore idanshi cikin

    Kaduwa yace

    Meyasa mu biyaye Na INA yake

    Cikin kuka tace

    Yana parlon Abba

    Allah sarki Ahmad

    Da gudu cikin

    Kaduwa ya haura sama

    Baba bello Na biye dashi a baya

    Suma su Ummi duk suka bisu a baya

    Suna shiga Ahmad

    Yayi Kansu

    Adam dake tallabe da Yusuf

    Sai yunquri yakeyi

    Ga rawan sanyi

    Hannushi kuwa duk biyu ya damqe mararsa

    Idanshi A rumtse

    Ganin

    Haka ya ruda Aysha

    Tsoro ya kamata da sauri

    Jikin tsoro da kuka ta isa gabanshi

    Da sauri ta kamo hannushi

    Tana

    Hamma Yusuf

    Ka tashi ka bude idonka

    Duk da wahalar da yake ciki ya gane

    Muryoyin nan biyu

    Na Ahmad da Aysha

    Cikin kaduwa da tsoro

    Ya bude idanshi a wahala

    Kan fuskar Aysha ya sauqe ganinshi

    Baiga Ahmad dake ta gefenshi riqe da hannushi

    Da iya qarfinshi ya fizge hannushi a NATA

    Cikin rawar murya

    Yace sakeni

    Karki qara tabani

    Ki barni

    Bakince Na mutuba bai dameki ba

    Kunce

    Dani Na mutu Ahmad ya rayu

    Bakwa sona

    Shi kuwa Ahmad yana

    Sona shine

    Kadai

    Mai bin bayana shine mai min uxuri

    Gashi yanzu

    Naji

    Ahmad a kusa dani

    Na tabbata

    Kurwar Ahmad tazo

    Bikon tawa

    Zanbi Dan

    Uwana

    Zan mutu Ku huta da ganina

    Cikin

    Sauri Ahmad ya ruqqumoshi

    Murya Na rawa yace

    Biyaye Na bude idanka

    Ba kurwatace ba nine

    Dan uwanka Ahmad INA Raye ban mutuba

    Itako Aysha sai

    Kuka duk ta rude

    A lkcin da taga

    Ya sauqe wata iriyar nishi

    Sai kuma yasake ko inanshi yayi

    Luf

    Da qarfi ta fada

    Kanshi

    Fuskarshi take jijjigawa

    Tana ki ranshi da qarfi

    Tana

    Hamma Yusuf

    Ka tashi

    Wlh bance ka mutuba

    Ka tashi

    Ina sonka

    Kife kanta tayi

    Jikinshi

    Cikin tsananin kuka

    Ta rinqa sabbatu

    Tana ya Ahmad ka gaya mishi

    Nibance ya mutuba

    Dan Allah Hamma Yusuf ka tashi

    Ummi kixo kice kin yafe mai

    Zai tashi bazai mutuba

    Gaba daya

    Suma tasasu kuka

    Nenne CE

    Taxo cikin sanyi ta kamo hannushi

    Ta Dan matsa

    Gun baba bello taje Wanda ya zama tamkar an dasashi

    Tace

    Suma yayi

    Jin haka yasa

    Adam dauko Goran ruwa mai sanyi ya Rina fesa mai a fuska

    A hankali

    Ya bude idanunshi

    A hankali ya tsurawa.Ahmad ido

    Sai kawai

    Ya fada jikinshi

    Ruggume juna sukayi

    Cikin

    Kuka tamkar yara

    Ahmad ba abinda yake dafi Sai

    Cewa yake

    Yusuf

    Insha Allah zamu rayu tare

    Bazamu qara yin nesa da juna ba

    Sai indai mutuwar gske ta riskeni

    Shiko Yusuf Sai hamdala yakeyi

    Lkci daya kuma

    Yunqurin aman ya sake

    Taso mai da sauri

    Aysha ta kuma fashewa da kuka

    ta fada jikinshi

    Tana

    Hamma Yusuf

    Ka gafarceni

    Wlh bansan hakan zai cutar da kaiba

    Jinta a jikinshi ya angiza

    Tunanin shi

    Cikin rawan hannu ya matseta a qirjinshi

    Murya Na rawa

    Yace

    A,ish

    Ina sonki

    Fiye da yadda nake son raina

    Na rayu da sonki a zuciya ta tun bansan kainaba

    Kefe farinciki Na

    Kece haske rayuwata kin kasance bugun cuciyata

    Dan Allah kar ki gujeni

    Qara matsota yayi ya manta da kowa a gurin

    Baijin kowa bai ganin kowa a wurin Sai ita

    Duk ya rude

    Gaba daya suka juya suka bar parlon ganin

    Yana mammatse yar matarsa tuni ciwon maran ya fara tsikararsa

    Suna fita

    Ya tallabo fuskarta

    Ya tsura mata ido

    Cikin rawan murya yace

    A,ish

    Kin yadda dani ki yadda da baqoncina cikin rayuwarki

    Ki taimaka min ki bani

    Haqqina

    Idanta ta rumtse cikin

    Bugawar girji da tsoro ta manna bakin ta kan lips dinshi da suke ta rawa

    Jin bakinta kan nashi yasa shi kidimewa da gigicewa cikin rawan hannu

    Ya tura hanna yenshi cikin rigar

    Baccin dake jikinta

    A hankali ya sauqe ajiyar zuciya itako tsoro ne ya rufeta jin yadda a cabke…….

    Ku biyoni page 103 kusha karatu

    Da ganin salon koyarwar Hamma Yusuf😝

    By garkuwan Fulani

    [4/9, 2:26 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAMA*

    👇🏻👆🏻👆🏻

    *MI,WASMITI* page 1⃣0⃣3⃣Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 oh amrita shine abinda yusif yake fada yana juyata kamar waina a cikin tanda wani irin nishi yake futarwa kamar tsohon zakin daya shekara beci abinciba aysha kam ta tsorata da halin da hammanta yake ciki ga wani feelings da takeji na tsananin bukatarsa kawai saiji tayi ya sureta yai part dinsa da ita yana zuwa ya azata akan bed ya fara balle riggar jikinsa yai wulli da ita yai jifa da wandon aysha tana gani ta runtse ido kawai sai ji tayi anja rigarta ana shaffo nonuwanta abubuwan da sumafi daukan hankalinsa kenan yana cafkarsu ta saki wata kara data gara fidda hamma daga hankalinsa bakin nan ya kama rawa ba shiri ya cabki bakinta wani irin zazzafan rommans yake mata wanda betaba mata irinsaba tun tana jurewa harta fara maida martani kwata kwata hamma yusif ya fita daga duniyar ya tafi wata hakama aysha wani irin feelings take ji wanda sex kawai take bukata nonuwan nan kuwa sunsha tsotsa kamar za a guntule dan kan kawai asshhh isss washh dinsu kake ji a dakin  bakajin komai can ya cabji nononta yana gurnani yana mutsikasu can kuma saitaji dib ya dauke wuta kamar wanda ya suma ya kankameta some munite  letter san nan taji ya jata yana fadin amrita allah yai miki albarka kinshayar dani dadin da vantaba shaba a yau a zuciyarsa fada yake a hakama na kere dadina inahga na shiga wan nan korama uhmmm garin dadi na nesa kawai wani killer smile taga yanayi batason me yake tunaniba ita kanta yau ta bukatu da kasancewa da hammanta iya bukatuwa tana wan nan tunanin taji ya sunkuceta sunyi toilet a toilet dinma sunfi 1hour suna abu daya shine murza nono da shansu kamar sabon jariri lol😜

    A cikin gida kuwa suna shiga kowa yai bangarensa ahmat tunda  suka shiga yake kallon maryam kamar yamaidata ciki  su ummi kam da nenne kowa dakinsa yayi sabida sun fahimci abinda yake damun yusif ga kuma ahmat da sukaga yanabin maryam da wani kallo ko ba a cemusuba a matsayinsu na manya sunsan ma anar kallon adam kam yau yasamu damar shakiyanci sai dariya yake kasa kasa  yaiwa ahmat sallama wanda har yakai kusa da maryam ya dangi hannunta sunyi daki sai dagawa adam hannu yayi suna shiga ya rungumeta a tare suka saki wata ajiyar xuciya me karfi maryam ta saki kukan murna tana sauke yusif karami a bayanta yai wuf ya karbeshi yana hamdala da allah ya nunamasa kwansa a duniya san nan yaje ya kwantar dashi a gefan bed ya dawo gun maryam yanazuwa yaimata wata runguma yafara yamutsata abinka da gwaron shekara da watanni kisses dinta yake kamar ba gobe itama tana mayarmar ranar ahmat yayi kukan dadi ba a dadi assuba ta gari lovvers

     Gari na wayyeww gida ya fara cika da yan taya farin cikin dawowar ahmat  rabi u  usman haidar iyayen kuka kenan har sun fara kukan murna abdull da sadig sai murna ake barinsu kaka innayi da innah da baffa ba magana ancika sai yanzu su hamma yusif suka fitk shida aysha shifa tunda yaji ahmat be mutuba yake jin dum wata matsalarsa ta kyau kana ganinsa kaga sabon ango sai yar ramar da yayi ta azabar ciwon mara daya sha yanazuwa sukai rungume juna shida ahmat da adam suna murna aysha kuwa hannun ahmat taja tana ya ahmad dina wai wacce irin murna ya kamata nayi ne su baki abin magana akai wuff akace party za a hada mana kawai hamma yusif yana zaune yana latse latse a waya kamr hankalinsa baya kansu nan ko komai ake hankalinsa yana kan amrita  kai innace muku xan rubuta iya murnar da familys din an sukai a ranar zan iya cika page din nan ban gamaba saidai na takaita ranar anyi walima da ciye ciye kowa yana farin ciki hala aka watse da alkawarin za a je a gyarawa su ahmat gidansu gobe saisu koma taro ya tashi kowa ya tafi yana murna

    Nima nayi murna da cikar familyn nan

    Kubiyoni kusha labari yanzu aka fara

    By garkuwar fullani

    Nagaisheki kawar arziki aysha s bayero

    (Maman shukrah)

    [4/9, 2:26 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAMA*

    👇🏻👆🏻👆🏻

    *MI,WASMITI* page 1⃣0⃣4⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Su Abba da su baba bello

    Duk gidan suna cike

    Anata hira

    Har kaka

    Da Anuty sadiya

     Suna cikin cikar

    Farin ciki

    Ahmad ne

    Da Yusuf

    Suka shigo a tare riqe

    Da hannun

    Juna

    Adam Na biye dasu

    A baya

    Suka shigo

    Kan carpet suka zauna

    Nenne tai murmushi cikin jin dadi tace

    Yusuf sai yau naga

    Yelwarka ta dawo

    Kai ya sunkuyar

    Cikin furta

    Alhamdulillah.

    Baba bello ya Dan kallesu cikin

    Bada umurni

    Yace

    Ahmad Sai

    Ka shirya

    Gobe

    Kuje Yola

    Dan

    Goggonku tace Sai dai

    Tazo nace ta bari

    Zakuje

    Dan dama Maryam tunda ta aihu

    Batajeba

    Gashi

    Adam ma zai

    Kai takwaranka su ganshi

    Dan haka Ku shirya gobe kuyi sammako

    Kuyi Yola.

    Cikin Farin ciki

    Maryam ta miqe tana

    Yauwa

    Baba ni barima naje Na shirya

    Amira ma miqewa tai

    Gamida miqewa

    Aysha.

     Ahmad

    Qarami tana

    Aysha karbeshi

    Nima naje Na shirya mana

    Ture

    Dan pilet din gabanta tayi Wanda take cin

    Inabi da tupa

    A ciki

    Ta kalli Amira cikin

    Harara tace

    Toh ai nima zanje

    Nai shirin.

    Ki bawa Ummi shi

    Cikin,

     dry Amira tace

    Toh fa ai banji

    Ance dake  za ajeba da kike wani cewa zakije kiyi shirin,

    Cikin harara

    tace toh ai Sai ki hanani

    Sai kuma ta juya

    Gun baba cikin

    Sanyi tace

    Baba INA nima zanje?

    Naje Na shirya ko?

    Ido ya Dan zuba mata Sai kuma ya juya ya kalli Yusuf da ya hade fuska

    Cikin Dan murmushi yace

    In mijinki ya barki zakije

    Mana

    Ki tabbaya

     in ya barki Sai ki shirya.

    Baki ta tura cikin

    Takaici

    Tace toh

    Baba ai in kace naje dai shi kenan

    Ko ?Hamma Yusuf, ta fada tana

    Kallon fuskar Yusuf

    Din,

    Rai a hade ya qara yamutsa fuska yace

    Bazaki jeba,

    Ido ta zaro cikin

    Hatsala

    Tace

    Ni da gidanmu kace bazanje ba ?

    Bai kulata ba

    Sai ta kuma hararanshi tace

    Wlh zanje

    Haka kawai

    Kowa zaije saini

    Kace ba zanje ba

    Ko kallonta bai kumayi ba.

    Sadiya CE ta jawo hannuta

    Tauzanar da ita cikin rada

    Tace ke

    Ki nitsufa a gabansu Abba kike

    Kinga zai daureki da jijiyoyinki

    Kimai rashin kunya a gabansu

    Waya CE miki haka ake tabbayar miji Abu bare uwa uba

    Namiji irin Yusuf

    Basa son izzah

    Ki kula

    Kiyi lup ki nema a tsanake cikin faran ta mai Sai ya barki

    Tura baki ta kumayi

    Cikin sanyi tace

    Ayyah Hamma Yusuf Dan Allah ka barni naje kaji ko

    ? Miqewa yayi cikin

    Isa

    Yace

    Bada yawuna ba.

    Hannu Ahmad yaja suka fita

    Adam ko karbar Ahmad qarami yayi ya nufi gun matarsa

    Itako Aysha

    Gun Ummi ta matsota cikin

    Shirin zubda qollah tace

    Ayyah Ummi Dan Allah Ku barni muje da yan uwana

    A hankali Ummi tace

    Aysha

    Bani da ja da abinda

    Babanku yace

    Ki nemi yardar

    Hamman naku.

     Miqewa tayi

    Cikin zubda qollah

    Tace

    Shi kenan kuma Sai ace Sai Hamma Yusuf ya yarda zanje wani wurin

    Bayan kuma ansan

    Dama kullum zagina yake Na fiye yawo Sadiya ce ta bita dakin Ummi

    Kan gado ta sameta tana kuka tsaka ninta da Allah

    Dan Aysha in taji

    Tafiya gaba daya jikinta rawa yake

    Bare wannan tafi yar da za ayita cikin farinciki

    Cikin sanyi

    Sadiya tace

    Aysha tashi

    Tashi kiji

    Kinji ko?

    A hankali ta tashi

    Hannuta ta riqe cikin sanyi

    Tace

    Tashi ki ji INA kina son

    Zuwa yolo?

    Ehh ta bata amsa da sauri

    Murmushi tayi cikin dabara tace

    Jekiyi wonka

    Kizo

    Insha Allah zakije.

    Cikin murna tace

    Dgske Anuty

    Ehh ke dai jekiyi wonka

    To tace cikin

    Jin qarfi quiwa ta fada toilet

    Wonka tayi mai rai da lfy

    Tai buros

    Tana fita

    Anuty Sadiya da kanta

    Ta rinqa

    Murjeta da mayuka da turaruka

    Cikin

    Hikima ta gyara ta tsaf

    Da kanta ta zabo

    Mata kayan

    Bacci

    Ita kuwa Sai dry take tana ke dai

    Anuty kina son gashin nan nawa kuma kema kina dashi

    Dry ta danyi lkcin

    Da ta miqa mata wasu riqan

    Bacci

    Farare masu ratsin ja ja

    Masu taushi da laushi

    Sai qamshi suke fiddawa mai dadin shaqa

    Rigar yar yelo yelo bata da kauri ko kadan

    Daga gefen Hanna yenta kuma ragane

    Hannu kuma mai Dan guntune

    Dan wondon kuma iya karsa cinyarta.

    Karba tayi ta saka cikin

    Lumshe ido

    Tace Kai suna da kyau banma taba sasuba

    Ya Hydar nane ya kawo minsu

    Ga yadda suka min kyau

    Anuty

    Dry tai cikin

    Kada kai tace

    Aysha ai dama ke kekkyawa ce

    Qara dauko

    Turaren

    lailatu sahra tai ta fesheta

    Dashi

    Cikin

    Fahimtarwa

    Ta

    Miqa mata

    Hijabin da ta jiqeshi da qamshi

    Tace sakashi

    Kije

    Gun

    Yusuf

    Ki qasqantar da kanki

    Karkiyi mgn cikin izza

    Ko fushi

    Kiyi mai mgn

    Cikin Neman

    Alfarma

    Ki tausasa laffuzanki

    Na tabbata zai barki kije

    Da sauri

    Ta koma kan gado ta konta

    Cikin tura baki

    Tace wannan mugunne zai yarda cikin sauqi

    Ni bazanjeba!

    Cikin sauqe ajiyar hrt taja

    Hannuta tace

    Kije

    Insha Allah zai barki

    In kuwa bai barkiba Na miki alqawarin

    Zan nace Sai ya barki Amman dai kije din.

    Miqewa tai cikin

    Cewa shi kenan tunda kince zaki tayani…

    Tana fita

    itama Sadiya ta fita ta nufi part din nennenta

      🌹🌹🌹🌹

    Tana fita

    Ta nufi part dinsu

    Cikin jin dadin iskar dake

    Busawa

    Da alamun hadari

    Ga walqiya dake haskawa daga qasa alamun gagarumin hadarin

    Sukuwa dama su Yusuf

    Suna fita

    Maryam ta biyosu

    Cikin Dan sauri sauri

    Tana ya Ahmad

    Yana jin muryan ta

    Ya tsaya cikin

    Jaye hannushi daga cikin Na Yusuf

    Din tana zuwa

    Ta matsoshi cikin

    Sanyi ta kamo hannushi

    Tace ya Ahmad Na shirya kaya da yawa ko in munje zan dade ai?

    Matsota yayi cikin

    Shafa fuskarta yace

    Bazan iyaba maryama INA buqatar ki

    Ni wlh tafiyarba da za,a barta Sai

    Next week

    A barni da iyalaina naji duminku kuji dumina.

    Shi kam Yusuf ganin

    Sai shirin shafe juna suke ya sashi

    Wucewa cikin

    Cewa

    Shi dai biyaye bazai canzaba

    Yana shiga part

    Dinsu

    Dakinshi ya wuce

    Tartare dakin yayi

    Ya gyareshi tsaf ya

    Kuna A,C

    Ya feshe dakin da

    Turarukan daki.

    Dakin yayi ras

    Komai Na dakin

    Farine da ratsin

    Ja ja

    Hatta bedsheet din da blanket

    Din da carpet din tsakiyar dakin da labulayen

    Ya bude widdunan da labulayen

    Iskar daminan

    Mai qamshi Na ratsa dakin

    Ga qamshin furannin

    Cikin garden dinsu

    Sai kukan tsuntsaye ke tashi,

    Lkci

    Daya yanayin

    Ya canxa tunanin shi

    Da gabban jikinsa

    Gaba daya ba abin da yake muradi

    Sai Ya jishi cikin jikin A,ish

    Dinshi

    Surar jikinta kawai ke rudasa

    Cikin tasowar

    Wata muguwar Sha,awa

    Ya rege kaya

    Jikinshi

    Ya fada toilet

    Wonka yakeyi

    Yana tunanin

    Ya zaiyi ya samu ganinta

    Da gyer ya fito

    Yana fita

    Daure da towel a qugunshi

    Ya rinqa

    Bin jikinshi

    Da turaruka

    Shi dama Yusuf ma abocin son qamshi ne

    Gashin kanshi ya rinqa gyarawa

    Yana zaune kan

    Dressing stool

    Ya Na shaqar qamshi

    Sai lumshe ido

    Yakeyi

    A hankali ta tura qofar cikin yin slm

    Idanshi a lumshe ya sauqe wata sassanyar ajiyar hrt

    Qarasowa tayi

    Cikin

    Dan daure

    Fuska

    Shiko

    Ta jikin madubi ya

    Xuba mata ido

    Farin cikene damqan cikin ransa

    Ji yake tamkar ya rinqa buga tsalle ya ruqqumota

    Amman bai son ta rainashi

    Gwara ya tsare gudun kar ta ganoshi

    Ya Dan harareta

    Cikin isa

    Ya miqe

    Ya koma bakin gado

    Ita kuma

    Matsoshi tayi gunshi

    Cikin jin haushin yadda ya wani

    Share ta

    Murya kamar zatayi

    Kuka

    Tace.

    Ayyah Hamma Yusuf

    Dan Allah kayi haquri ka barni inje

    Yolannan

    Baki ya tabe

    Cikin mugunta yace

    Ban aminceba.

    Sai dai in satar hanyan zakiyi yadda kika saba

    Sai kije keda mahaliccinmu

    Qara kontar da murya tai cikin

    Kauda kanta

    Dan Sam bata son ganin qirjinshi

    A hankali

    Tace Ayyah Dan Allah fa Hamma am

    Ido

    Ya tsurawa bakinta

    Da yake sheqi

    Cikin fara canxawa

    Yace

    Nace bazaki jeba ko.

    Ita kuwa Zuwa

    Yanxu ta gama qulewa

    Cikin

    sanyi ta miqe

    Baki a tuntsure

    Tace

    Kada ka barni din mana

    Dan kaga amsa nazo Na tabbata yeka shine kake min wulaqanci

    Ai ni dama Na sani bazaka barni ba

    Juyawa tayi cikin

    Takaici

    Tace

    Ni wlh in Dan tanine

    Baka isa

    Na nemi ixininka ba,

    Ta juya zata fita

    Ya miqe cikin zafin nama

    Bakin qofa yaje ya rufe qofar ya

    Juyo

    Gunta

    Rai a bace

    Dan har cikin ransa yaji zafin furucinta

    Fizgota

    Yayi cikin

    Zafi

    Ya turata jikin

    Gini

    Cikin fada

    Yace

    Ni kike cewa ban isaba?

    Ni dinne ban isanba?

    Jin yadda ya matsota

    Yasa ta rinqa

    Juya kai cikin

    Zare ido alamar a a

    Zare hijabin

    Jikinta

    Yayi

    Cikin

    Hada fuska

    Yace a yau dai zan isan zaki tabbata ni isheshene

    Yana cire

    Hijabin

    Ya tsura mata ido

    Cikin

    Daukewar

    Numfashi

    Ya jawota

    Cikin qirjinshi

    Ya rinqa shaqar qamshi jikinta Dana iskar damina

    Ita kuwa

    Tureshi takeyi

    Cikin

    Cemai

    Ni ka sakeni

    Baki a mace

    Yace

    A,ish

    Bata kulashiba

    Sake Hanna yenta yayi

    Cikin

    Rawan jiki

    Ya daura hannushi kan qirjinta

    Boturan rigar

    Ya fara ballewa

    Da sauri

    Cikin fushi

    Ta huge hannushi

    Tana me hakan

    Ni banson

    Jawota yayi

    Cikin rawan murya

    Yace

    Ni kam INA so

    Dan Allah Aysha

    Kar ki cutar dani a wannan Daren jumma an

    Ki barni Farin cikina ya cika

    Jawota yayi

    Bakin

    Gado

    Ita kuwa

    Tirjewa tayi

    Ganin

    Haka

    Yasa

    Cikin

    Garfi ya

    Fizge rigar

    Hannushi ya daura kan

    Qirjinta

    Bres Dinta

    Ya cabe

    Cikin wani irin yanayi

    Ya rinqa matsarsu

    Ita kuwa hannu tasa zata tureshi

    Ganin haka yasa cikin

    Sanyi ya kamo hannuta

    Cikin

    Fita hayyacinsa

    Ya konto towel din jikinsa

    Hannuta ya jawo zai daura

    Kan mararshi

    Jin haka yasa ta tureshi da sauri

    Taja da baya ta fada kan gadon

    Ido a juye ya

    Haye gadon Jawota jikinshi

    Yayi cikin rawan

    Murya yace

    Dan Allah kiyi haquri ki tausaya min

    Cikin halin  takaici tace

    Ni ka barni

    Tashi yayi ya zauna

    Cikin sanyi ya komo hannayenta

    Ya zaunar da ita

    A hankali ya manna bakinshi kan NATA

    Cikin

    Wani salo

    Ya zura mata harshensa cikin

    Bakinta

    Bata kamata sannan bata janye jijinta ba

    Hannushi ya daura

    Kan qirjinta

    Ya cabke

    Bres Dinta

    A hankali ya rinqa

    Shafarsu

    Yana murza

    Kansu

    Lkci daya ya sauqe mata

    Wata irin muguwar kasala

    Da shauqi

    Gaba daya taji gabbanta

    Na buduwa suna karbar saqonin

    Hamma Yusuf

    Din nata

    A hankali ta daga hannayenta

    Cikin macewar jiki

    Tayi woni irin

    Miqa gaba daya

    Ta narke

    Cikin jikinshi

    Shi kuwa sai

    Sarrafa dukiyar

    Fulaninta yakeyi

    A hankali ya gangaro hannushi

    Kan mararta

    Cikin wani tsoro

    Jin hakan

    Yasa Aysha

    Ta saki wata maryaniyar ajiyar hrt

    Cikin

    Kidima ta

    Cabki harshen shi dake

    Cikin bakinta

    Ta fara tsotsa

    Cikin sanyi da lumshe ido

    Dan kuyarshi takeji

    Gashi wuta a kunne

    Gakuma suna saitin miro

    Gaba daya ta qara birkita

    Hamma Yusuf Dinta

    Sai karkarwa yakeyi da nishi

    A hankali taji

    Lips dinshi suna motsawa alamar sun fara kadawarsun

    Cikin sanyi ta zare harshensa ta laso lips din nashi

    Shi kam ya gama kadewa

    Qirjinta kawai yake kadawa

    Ya tsurawa fuskarta

    Ido

    Jin ta Dan sake shine

    Tare dasa hannu bibbiyu ta kare fuskarta

    Yasashi

    Kontowa

    Kanta

    Cikin kidima ya manne bakinshi

    Kan bres Dinta ya

    Rinqa Sha tamkar yaro

    Ya cabke dayan kuma da hannushi

    Ita kam Aysha

    A hankali

    Take

    Kiran shi

    Cikin rawar murya tana

    Shiiiihhh tana mimmiqewa

    Ta hura mai iska a kunne

    Cikin sanyi da sarqafewar murya

    Tace

    Ham Hamma Yusuffffffff

    Sai ta kuma lumshe ido

    Ta Dan qara tura mai qirjinta

    Shi kuwa ya gama zaucewa

    Ba abinda yake buqatar Sai

    Kasantuwa tare da ita

    So yake yaji jikinshi

    Cikin nata

    Cikin qurnani da nishi

    Da shan yaji

    Ya rinqa

    Mutsutsukata

    Gaba daya ya gigice ya gigitata

    Tasowa yayi cikin

    Qarfin hali

    Ya kashe wutar

    Itako gaba daya take son tattaro qarfinta

    Amman ta kasa

    Sai jinshi

    Tayi

    Yayi mata rumfa da qirjinshi

    Jin ko INA nashi a fili

    Gashi itama duk ya rebata da suturanta

    Yasa tsoro ya diran mata

    Cikin firgici

    Ta kamo hannushi

    Tana karkarwa

    Tace

    Hamma Yusuf qirjina

    Ciwo

    Bayana ciwo

    Ka sauqa kamin nayi

    Cikin kidima

    Yasa hannushi ya lalubo bres Dinta ya rinqa shafawa

    Murya Na rawa

    Yace .

    Dan Allah A,ish

    Ki daure wlh

    Bazan wahal dakeba

    Plss matata ki agazamin

    Walahi zan iya rasa raina.

    Kuka ta saki cikin tsori ta

    Tace

    A a

    Hamma Yusuf wlh

    Bazan iyaba

    Ni ban tababa

    Cikin

    Fizagar

    Numfashi

    Yace

    Na sani

    A,ish nasan

    Baki taba ba.

    Wlh zan miki a hankali

    Bazan wahal dakeba

    Jawo hannuta

    Yayi ya daura

    Kan

    Mararsa

    Yana kinji

    Halin da nake ciki

    Janye hannuta tayi

    Cikin

    Tsoro

    Jin abinda yake

    Qoqarin aikata mata

    Gadan gadan

    Ya haye ruwan cikinta ya mata rumfa da qirjinshi

    Jin zai rabata da budurcinta

    Yasa ta dage ta tureshi

    Cikin kuka

    Tace

    Bana sonka ni bazan iyaba

    Kaima

    Bani kake soba

    Yarintata kakeso

    Da qarfi ya rufe mata

    Baki

    Cikin

    Rawan jikin da murya

    Yace

    Wlh

    Ke nake so Aysha

    Ba yarintarki nake Sha,awaba

    Ke zatinki nakeso

    Kuma sonne ya kawo Sha,rawar

    Ki yarda dani

    Kin sani da yarintarki nakeso wlh da Na Dade da cimma burina

    Cikin

    Kuka tace

    Wlh Hamma Yusuf yaudarata kakeyi

    Baka taba sonaba

    Koda a matsayin yar uwar ka bare a matsayin aurataiya

    A duniya ba wacce ka sana kamar ni

    Cikin

    Kuka kamar yaro

    Ya riqi hannuta

    Ya kafa guiwarsa

    A qasan gadon

    Ya daura kanshi

    Kan cinyar ta

    Ya fara mgn cikin kukan sosai

    Da rawan murya yace wlh

    Shaquwa zata sanya

    Yarda

    Idan nace miki ke kadaice a zuciyata

    Kuma ke Na zaba ki gaskatani ki bani dama

    Qara kontar da kanshi yayi

    Yaci gaba da

    cewa

    In na fada miki

    To

    Kiyarda mini

    Duk tsanani da wuya

    Zana sakarmi ki so😍

    Kiyo riqo kar naga

    Kin gajiyar

    Indai kikai

    Haka so

    Ya habbaka

    Zamuga ken tfy

    Wlh A,ish

    Da shaquwa

    Aka samu yarda harso yasanyanmu kama da juna

    Tureshi tayi

    Cikin rawan jikin

    Tace

    Hamma Yusuf fada kaiwa kakeyi

    Cikin

    Qara matsota da rarrafe

    Yace

    Wlh

    Shi bugatan da nake ciki in

    Ya tsananta

    Zai iya taba qoqolwata

    Na qaqauta dakisan

    Nufuna

    Sirrikan cikina da zuciya ta

    Nake sheida miki

    Ki taimaka

    Ki ka war min

    Da buqatata

    Dan duk kan alamar

    Kin qullaceni

    Kina fushi dani

    Aysha

    Bazan ga ken yanayi ba

    Tunda byeka

    Ra ayi

    Dole Na qarfafa

    So nayo

    Miki

    Riqon da ba shayi

    In kauda kurenan Na baya dan Na faranta miki

     Ni nace miki

    Gwarai INA sonki

    Karki qi yarda

    Hannuta ya daura kan

    Qirjinshi

    Yaci gaba da cewa

    Me kike so

    Ya zamo alama Dan a  kawai sabon

    Inko yarda kike buqata to ki sanya rebo

    Danke gudace

    Daba kamarki

    A zuciya ta da rayuwata

    A hankali kalamanshi suka rinqa Ratsata jikinta

    Yayi sanyi

    Jin tayi shiru

    Yasa

    Ya matsota

    Ya tura hannushi

    Kan bres Dinta

    Ya musu wani irin

    Cabka tare da sauqe ajiyar hrt

    Tureta yayi

    Ta koma kan gadon cikin

    Sheshsheqar kuka

    Ya haye

    Kan gadon

    Jawota…

    By garkuwan Fulani

    [4/9, 2:26 PM] ‪

    📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAWA*

    👆🏻👇🏻👇🏻

    *MI,WASMITI* page 1⃣0⃣5⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Jawota jikinshi

    Yayi cikin

    Rawan murya

    Yake

    Bata haquri

    Da furta

    Mata kalamai

    Masu tsadar

    Samuwa

    Daga gareshi

    Hannushi kuwa

    Na kan

    Bres Dinta

    Itako

    Cikin tsoro

    Ta janye jikinta daga

    Gareshi

    Cikin duhun

    Ta lalubo

    Hijabinta

    Shi kuma

    Miqewa yayi

    Ya kunna wutan

    Gunta ya nufa

    Bayan ya daura

    Towel a jikinshi

    Matsota yake

    Tana kaucewa

    Har ya isa

    Gareta

    Hannushi

    Yasa ya tallabe fuskarta

    Cikin

    Sanyi

    Yace

    Dan Allah karki gujeni a wannan Daren

    Plss

    Ki kusan to gareni

    Wlh zan cutu

    Matuqar kika barni

    Cikin halinnan,

    Zamewa tayi gefe

    Da sauri

    Ta bude

    Qofar ta fice da sauri sauri cikin tsoro ta nufi cikin gidan

    Dakin Ummi ta shige

    Tana mai sauqe ajiyar hrt

    A hankali ta fada kan gado

    Ganin ba kowa a dakin yasa taji tsoro ya kamata

    Cikin tunanin.

    Tana zubda qollah

    Dan tabbas Hamma Yusuf

    Ya bata tausayi

    Hamma Yusuf ne

    Harda

    Kuka mutumin

    Da kukansa ke

    Da tsada

    Mutum mai

    Dauriya

    Da jarumta

    Gashi har

    Kuka yake

    Da hawaye tamkar

    Yaro,

    Shi kuma

    Binta yayi

    A baya

    Yana

    A,ish

    Ki dawo

    Dare yayifa

    A parlon ya tsaya ganin

    Gudunshi takeyi

    Durqu shewa yayi

    Kan carpet

    Ya rinqa

    Rawan sanyi

    Lips inshi Sai

    Bari suke

    Har haqoranshi

    Na bugar juna, Sai Hahhhhhh huuuum shiiihhh ahhyshihhh ykeyi

    Duk tsikar

    Jikinsa ta mimmiqe

    Kanshi Sai

    Sarawa yake

    Gau gau

    Lkci

    Daya zazzabi

    Mai zafi

    Ya rufeshi

    Mararsa ta rinqa tsikararsa

    Ba abinda yake

    Sai.

    Surutai

    Duk da iskar damina dake kadawa

    Ga walqiya

    Amman Sai zufa ke ketomai

    A fili

    Yake

    Cewa

    Aysha

    Meyasa,

    meyasa

    Kika gujeni

    A lkcin

    Da nake da buqatarki

    Ya zaki gujeni a lkcin

    Da kika, zama

    Jinin jika

    Cikin rawan murya yace

    Bazan iya

    Haquri ba,

    Cikin wahala

    Ya yunqura,

    Ya gyara

    Daurin.

    Towel din jikinshi

    Fita yayi

    Cikin sanyi yake

    Takawa har

    Ya isa

    Cikin parlon.

    Ummi shiru ba kowa

    Ga duhu

    Sai Dan haske,

    A can cikin bedroom

    Dinta

    A ranshi

    Yake tunanin

    Ummi kam dai bata kwana dakinta

    Sai dai Allah.

    Yasa

    Anuty Sadiya

    Bata dakin’

    Cikin zulimi

    Ya tura

    Qofar a hankali ya shigo

    Can ya hanqota kwance

    Cikin blanket

    Ta jawo pillows ta

    Tura kanta a ciki

    Wai duk”

    Kar taji tsawa kar taga walqiya.

    Jikin window

    Yaje ya bude. Window

    Ya tartare labulayen

    Iska ta rinqa

    Busowa

    Lkci daya.

    Kuma Ruwa ya

    Fara sauqa

    Cikin sanyi

    Ruwane mai qarfi

    Sai dai a hankali yake

    Sauqa.

    Ba abin da ake yi Sai walqiya,

    Da iska mai sanyi

    Sai sauqan ruwa.shuuuuu shuuuuu”

     a hankali. Ya qarisa.

    Kan gadon

    Zama yayi.

    Cikin rawan hannu

    Ya janye blanket din

    Ya ture

    Pillows din.

    Lkci.

    Daya kuma.

    Aka saki wata walqiya.

    Mai haske gske.

    Sai tsawa kuma ta biyo.

    Bayan walqiyar.

    Tsoron ya hadun mata

    Cikin,

    Firgita ta bude.

    Idan ganin.shine

    Yasa tai saurin.tashi tana jaa.da baya

    Hannuta, ya jawo

    Ya fizgota jikinshi “

    Matseta yayi da qarfi,

    Tare da sauqe ajiyar hrt.

    Cikin.

    Daqilewar

    Murya,

    Yace INA zakije’

    Meyasa kike gudana

    Mesa bakya tausaya min’

    Kinfi son Na cutune.

    Kai ta rinqa kadawa’

    Tana ni banson

    Ka sakeni,

    Qara matseta yayi

    Ya tallabo kanta

    Lips Dinta

    Ya laluba ya rinqa

    Tsotsa cikin nauyin zuciya’

    Hannushi kuma.yasa ya zare hijabin

    Tureta yayi

    Kan pillows ya kontar da ita

    Cikin rawan jiki’

    Ya haura kanta,

    Hannushi yasa ya ware

    Nata ya dannesu

    Kanshi ya, daura kan

    Qirjinta.bres Dinta ya cabke ya rinqa tsotsa kamar cikin

    Gigita” ita kam tuni ta nemi idanta, da bakinta kuka takeyi

    Sosai tana

    Wayyo Allah Na

    Wlh bana so ka barni mugu kawai “

    Bai

    Kulata ba Dan hankalinshi bai jikinshi

    Da qarfi ta yunquro jin ya taqwara qafafunta ya waresu ya shige tsakiyar cinyarta yana cishirin shigarta  riqe hannushi tayi duka biyu’

    Cikin kidima da tsoro da zare ido

    Tace,

    Wayyo Allah

    Wayyo Hamma Yusuf Dan Allah da

    Manxonsa ka barni

    Kayi haquri plxxx,

    Na tuba

    Hamma Yusuf ka tausaya min

    Cikin kidima da rawan jiki da carkewar murya.

    Yakai bakinshi dai dai kunneta

    Cikin sarkeqar murya.

    Yace

    Bazan iyaba ki tausaya min

    Kiyi haquri ki nitsuba karkiyi naji miki ciwo

    Plxxx A,ish

    Ki nitsuba bazan wahal dakeba

    Kiyimin agaji

    Hannuta tasa tana ture qirjinshi

    Tana ,a,a. Dan Allah

    Hamma ka tausaya min

    Qara sake nauyin qirjinshi yayi kan nata.

     cikin

    Karkarwa ya  ya matso da bakinshi kan kunneta a kideme yake

    Furta mata Addu,arga.

    (بسم الله الله‍م خنبنا الشيطاب وجنب الشيطان مارزقتنا)

    Cikin

    Kuka sosai take cewa a,a

    ,a,a Hamma Yusuf.

    Yusuf kam ya rikece ya fita haytacinsa baiji bai gani

    Shiyasa bai

    Jinta bare ya tausaya mata,

    Allah sarki

    Aysha azabar da take ratsata tasa ta

    Cillah qara mai qarfi

    Cikin damqe damtsen hannushi

    Cikin kuka sosai

    Tana

    Wayyohhhh

    Hamma Yusuffffffffff

    Zan mutu

    Hamma Yusuffffffffff ka kasheniiihhh

    Zafi zan mutu

    Shima

    Yusuf

    Kuka yakeyi tamkar yaro

    Kuka yake cikin

    Fitar hayyaci

    A haka ya rinqa

    Haqarta har saida

    Ya maidata cikekkiyar

    Mace,

    Qara ta saki

    Cikin qaqameshi

    Ta tura kanta cikin qirjinshi

    Hannayenshi ta qaqqame

    Shi kuwa

    Yusuf

    Cikin

    Shiga wota sabuwar

    Rayuwa da duniya

    Jinshi yake a sama

    Ya kasa gane wanne hali yake ciki

    Cikin kuka

    Ya zurma cikin duniyar ma,aurata

    Ya kamo  tamkar zaucecce

    Ya rinqa zuba mata

    Kirari yana

    Aysha kece mace daya tamkar da dubu

    Kece Farin cikina kece rayuwata

    Kin kasance bugun zuciya ta

    In bakya tare dani cutuwa nakeyi kece kadai mai iya sani nishadi kin canzamin rayuwa kin jiyar dani dadin da ban taba jiba kece mai iya kawarmin da qishinahh”

    Ita kuma

    Aysha

    Tuni ta fara

    Dauke wuta

    Wasa wasa

    Yusuf

    Ya kasa control

    Din kanshi

    Ita kam kuka take har muryar ta ta dashi.

    Cikin lkci

    Daya

    Numfashi ta ya fara

    Carkewa

    Shiko bai bartaba har saida ya samu.

    Cikekkiyar gamsuwa

    Lkcin daya

    Ta sauqi wani nannauyan numfashi

    Shi kuwa

    Da garfi ya cakumota ya ruqqumota

    Cikin kuka sosai

    Ya zame

    Jikinshi

    Ya tallabota ya daura ta

    Kan qirjinshi

    Cikin

    Kukan

    Yake

    Fadin

    Aysha

    Ngd

    Aysha kin gama min

    Komai Aysha kinmi

    Kyautar abinda yafi komai tsada a gareki

    A,ish

    Me zan miki a duniya Na biyaki

    A,ish

    Kin gama da zuciya ta

    Yau kinsani cikin

    Farin ciki

    Kin gama min komai a rayuwa

    Hannushi daya ya daura kan bres Dinta yana shafawa yana sauqe ajiyar hrt gamida cewa

    Allah ya miki albarka

    Ita ko Aysha sai

    Wani irin kuka take mai tsuma zuciyar mai sauraro

    Gaba daya jikinta ya sake ko yatsarta bata

    iya motsawa

    Dan muryar ta ma kab ya bace

    Dan ta gama

    Wahala

    Lkci

    Daya zazzabi mai zafi

    Ya rufeta

    Sai rawan sanyi

    Takeyi

    Shima Yusuf tuni

    Zazzabin ya rufeshi

    Sai rawan sanyi yakeyi

    Cikin

    Rawan sanyin

    Ya yunquro ya Dan qyara mata konciya

    Tashi yayi cikin

    Rufewan ido

    Ya daura towel

    Din a jikinshi

    A hankali ya rinqa dafe

    Gini ya fta ya nufi part dinsu

    Dan jin

    Ana kiran sallah

    Gashi dagashi Sai towel

    Gashi duk jikinshi ya baci

    Kunya yakeji kar

    Ummi tazo ta sameshi a dakin shiyasa ya fice da shirin

    Yaje yayi wonka

    Ya Sa kaya ya dawo

    Ya gyara yar matarsa

    Amman INA yana zuwa dakin

    Jiri ya fara dibarsa

    Da gyer yayi wonka yana fita

    Ya kasa tsayuwa

    Gaba daya Sai rawan sanyi yakeyi,

    Dole ko sallah

    A dakin yayi yana idarwa

    Ya zame kan carpet din ya konta

    Zazzabi ko yace

    Bismillah

    Sai

     Jiri

    Yanaji yana gani

    Ya kasa tashi

    So yake ya ganshi gashi ga

    Habittin shi ya bata kulawa

    Ya ruqqumeta taji dumin jikinshi

    Amman ya kasa”

    Ita

    Kuwa

    Tana jin matsishi

    Yabar dakin

    Ta sake wani sabon

    Kuka

    So take ta tashi

    Amman ta kasa

    Shiyasa ta koma ta yi lub

    Tana mai kukan azaba da wahala.

    Ummi kuwa

    Tana tashi

    Ta sauqi qasa

    Dakinta ta shiga

    Cikin

    Sanyi ta matsota

    Kan Aysha.

    A hankali tace

    Aysha,

    Ke Aysha

    Tashi kiyi sallah

    Yau kuma kin makara ko,?

    Rufe idanta tayi

    Cikin azaba da kunya

    Taci gaba da

    Kuka

    Ummi bata jin kukan samida muryar ta ta dashe

    Har ta juya zata tafi

    Ta kuma dawowa tana

    Aysha ki tashi fa kar nasake  zuwa baki tashiba

    Zata juya

    Aysha ta daqo hannuta cikin wahala ta riqo

    Hannuta

    Sai kuma kawai ta fashe da kuka

    Da sauri ta sunkuyo kanta

    Cikin mmk da tsoro

    Tace Aysha meke faruwa

    Meke miki ciwo

    Ita dai Sai kuka

    Jan hannu nata tayi cikin cewa tashi ki shirya mu tafi asbiti

    Da qarfi ta saki qara

    Tana wayyo Ummi bazan

    Iyaba

    Cakin mmk ta kalli inda ta Dan janye tan jinine gaba daya a wurin

    Lkci daya

    Ta gano halin da yartata ke ciki,

    Cikin

    Bacin rai

    Tace

    Yanxu

    Fisabilillahi

    Wannan wanne irin rashin

    Imanine da tausayi

    Komawa tai ta kamata ta jingibar da ita jikin gadon

    Towel ta dauko mata

    Cikin tausaya mata

    Allah sarki Ummi harda

    Qolloarta Dan ta tausaya mata sosai

    Miqa mata tayi ta shige toilet

    Ta hada mata ruwan zafi

    Ta fito

    Ta tallabeta suka shiga

    Ita ta taimaka mata

    Ta gasamata jikinta

    Sannan tai wonka

    Suna fita ta taimaka mata ta ziramata dogon riga.

    Tea ta hada mata

    Ta kawo mata bayan tayi sallah

    Kuma duk abinda take idanta a rufe yake

    Sai qollah dake bin gefen idon

    Sai tai

    Dan qara tace

    Ummi bazan iyaba komai ba

    Ummi qafafuna

    Cikin rarrashi

    Tace kisha tea Aysha

    Zamu tafi asbiti

    Kinji ko

    Da gyer tasha tea din kurba 3

    Tace amai takeji

    Ummi kam duk ta ji tsoron yadda take rawan sanyin

    Usman ta qira yazo ya kaisu

    Asbiti

    Bayan sun ga shiryawa wa

    Sadiya takuma kira suzo su tafi tare

    Su biyu suka tallabeta suka fito da ita

    A parlon

    Sukaci karo

    Da Usman cikin

    Tsoro da tausayi ya matsota yana

    Sister me ya sameki Ummi mene ya sameta

    Cikin

    Dan badda abin Sadiya tace

    Ba komai jirine ke damunta

    Shiko Yusuf sai yanxu

    Jirin ya Dan sauqa Sai dai zazzabi kam nanan daram

    Ga ciwon kai

    Miqewa yayi da gyer ya shirya cikin

    Riga da wondo farare tas

    Turare kawai ya Dan pesa ya nufi part din umminshi cikin dauriya Dan kanshi kamar zai dare,

             A dai dai lkcin

    Da ya shiga a lkcin

    Aysha dake hannu Ummi

    Tai luuu da jiki  ta sake a jikin ummin gaba daya suka nemi faduwa

    A tsorice

    Ummi ta riqota tana jijjiga

    Ganta tana Aysha

    Aysha bude idan ki

    Shiko

     da sauri

    Ya qarisa gunsu cikin

    Sunkuyar da kai gwayar ido a boye

    Ya tallabota jikinshi

    A hankali Ummi ta zame ta matsa gefe.

    Shiko, cikin sanyi yake

    Kiranta A,ish

    Amman INA

    Sai qara sakewa tayi a jikinshi lkci

    Daya tai luu da ido

    A tsorice

    Usman yace

    Hamma Yusuf ta sumafa sumatayi

    Ummi ma matsota tayi cikin tsoro tana Aysha

    Bude idanki

    Duk sun rude

    Shiko

    Yusuf

    Cikin far gaba ya qara tallabota

    Ya ronqofo ya zauna

    Gami da jingina da jikin

    Kujera

    Hannushi yasa tallabo kanta

    Cikin kula ya rinqa Dan juya kanta

    Yana Aish

    Ki bude idanki

    Ki tashi

    Karkiyi min haka

    Am so sorry my Habitti

    Sadiyace ta debo ruwa da sauri tazo tana gashi Yusuf ka yayyafa mata

    Ummi

    Kuwa hatsala tayi tana

    Ai

    Rashin imani  ne wannan da qarfi hali

    Ka bamu yarinya mu tafi asbiti ka tsaya sakarci

    Sarai yasan Ummi haushinsa takeji

    Shiyasa cikin

    Boye idanshi ya sunkuyo

    Bakinshi ya manna

    Kan hancinta ya rinqa

    Bata numfashi Sa har zuwa Dan wani lkci

    A hankali

    Ta Dan yunquro cikin

    Dan tari da kuka

    Tana

    Wayyo Hamma Yusuf

    Dan Allah kayi haquri

    Na tuba

    Ita kam Ummi juyawa tayi ta fita

    Shiko

    Usman ganin kallon da Yusuf yamai

    Ya sashi

    fita yana

    Ni ba ruwana bare a harareni

    Cikin

    Sanyi

    Ya qara mannata jikinshi

    Gami da qara jingina da kujera

    Cikin sanyi

    Yace

    Anuty Sadiya

    A Dan hada min ruwan zafi

    Toh tace gamida

    Juyawa tayi

    Kitchen

    Itako. Aysha

    Kai ta dago

    Murya Na rawa tace

    Dan Allah Hamma Yusuf kayi haquri

    Hannushi yasa cikin taushi ya share mata qollah

    Cikin ajiyar hrt ya

    Manna bakinshi………….

    By garkuwan Fulani

    [4/9, 2:26 PM] ‪

    📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAMA*

    👆🏻👇🏻👇🏻

    *MI WASMITI* page 1⃣0⃣7⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    “`Kuyi haquri masu karatu

    Kunji ni shiru Na tsawon

    4 days

    Wlh biki mukeyi Amman yanxu insha Allah zamu miqe har qarshe

    Dan Allah masu Nina ta prvt Kuyi haquri wlh abinne yamin yawa bazan iya binku daya daya ba in tura muku ta prvt dinba Ku rinqa binmu ta group

    Wlh baa wulaqanci bane“`

    Cikin riqarta ya rinqa shafa

    Cikinta

    Yana sauqe ajiyar hrt

    Tuqi yake Amman gaba daya hankali shi bai kan titin.

    Ido ya tsura mata cikin

    Raunin murya

    Yace ‘ Aysha

    Menayi miki haka mai tsanani

    Da kika kasa yafemin

    Hannuta ya kuma kamowa ya matse

    Cikin taushi ya jawota jikinshi

    Yaci gaba

    Da cewa ‘ Dan Allah

    Ki tausaya min

    Wlh bazan iya jumre rashinki a kusa daniba

    Plxxx ki kijiqaina.

    “Ita kuwa tureshi takeyi tana janye

    Jikinta daga gareshi

    Tana ‘ Ni ka sakarmin hannu kuma ka maidani

    Gida.

    Sake hannun nata yayi

    Yaci gaba da tuqi

    Ba tare da yace

    Mata komai ba

    Tafiya suke cikin

    Dajin

    Gembu Wanda duk Wanda yasan

    Gun yasan hanyace

    Mai cike da tsaunuka da tsirrei

    Da qoramai masu

    Gudana

    Qa sanyi dake ratsa illahirin

    Wurin sanyi ne sosai ta yedda daga nesa zaka hanqo tamkar

    Hayaqi ke tashi

    Sanyin ya hadu da sanyin

    A,C

    Ga qamshi dake ratsa su Na furrai

    Da turaren jikinsu

    Lkci

    Daya nishad’i

    Ya rinqa ratsa zuciyar Yusuf

    Tuqi yake Amman idanshi a lumshe Sai sauqe ajiyar hrt

    Yake

    Yana murza siteri

    Tuqin yake cikin qworewa da haddace hanyar

    Ita kuwa Aysha ido

    Ta tsura mai ganin yadda yake tuqi ido a rufe

    Sosai Hamma Yusuf yacika duk inda

    Namiji yake kaiwa

    Tabbas Hamma Yusuf da banne a cikin maza

    Haka take ta rayawa a ranta

    Tsajenshi ta kuma tsurawa ido

    Yayi luf gwanin Sha,awa

    Lkci

    Daya kuma ta saki

    Qara gamida

    Bubbuga cinyarsa ganin

    Motar tayi

    Cikin

    Tsaunuka

    Tana

    ‘Hamma Yusuf

    Kana tuqi kana baci

    Dan Allah ka bude idanka

    So kake ka kasheni ne

    ” bai kulata ba bai kuma bude idon ba

    Shiyasa ta qara qwagumo shi

    Tana

    ‘Wayyo Hamma Yusuf

    Ni ka sauqe ni

    Dama ka d’auko ni ne Dan ka karni.

    A hankali ya bude idanshi

    Ya Sa hannu ya qara jawota jikinshi

    Yasa hannu daya kuma yana tuqi

    Kanta ya daura kan kafadarshi

    Hannuta kuwa

    Ya danna tsakiyar cinyarsa

    A tare suka sauqe ajiyar hrt

    Ita Na tsoro ne Dan har ga Allah

    Yanxu tsoron sa takeji

    Bare data ji

    Inda ya tura hannunta

    Shi kuwa

    Wani irin sanyi yaji

    Da

    Shauqi

    Shi yasa shi

    Ajiyar hrt

    Hannushi

    Ya tura cikin

    Qirjinta

    Yana son

    Lalubo

    Bres Dinta

    Amman yar rigarta ta hanashi sakewa

    Lumshe idansa  yayi cikin

    Isa yace

    ‘Ki cire rigar nan

    Ido ta zare cikin

    Tsoro tace

    Hamma Yusuf

    A cikin

    Motofa

    Tuqifa kakeyi.

    ‘ Ehh

    Na sani ya bata amsa cikin

    Rawar murya

    Yaci gaba da cewa

    ‘ So nake Na samu

    Nitsuwa

    Hankalina

    Bazai dawo jikina ba har Sai

    Na samu abinda ke damuna

    Ya zanyi

    Aysha

    Dole fa ki zama jaruma

    Ki cire tsoron nan

    Dan in ba hakaba

    Wlh zan iya fadawa wani hali

    “Janye jikinta take

    Sonyi

    Tana mai zubda qollah

    Tace

    ‘ Dan Allah

    Kayi haquri

    Hamma na

    Wlh

    Tsoro nakeji

    Gashi

    Mun fara shiga gari ma

    Yanxu kam.

    Ido ya Dan daqo

    Ya tsurawa garin.

    Cikin

    Sanyi

    Yace

    Har mun isa

    *Mai Samari*

    Ita kam samun ya Dan saketa yasa ta janye ta gyara zaman ta

    Ta tsurawa titin

    Ido.

    Ana kiraye kirayen

    Maqqariba

    Suka

    Isa cikin

    Birnin

     *Mambila*

    Kai tsaye ya wuce

    Family house dinsu

    Bappi mai gadi ya bude musu

    gate cikin

    Zumu d’in ganin

    Yusuf

    Dan

    Yusuf tamkar

    Hadari yake

    Daya iso

    Zasu samu

    Kyautar sanyi

    Yana parking

    Ya fito

    Cikin

    Bude hanna yenshi

    Yana mai shaqar iskar garin dayafi so fiye da ko ina

    A ransa

    Yanayin qarin Na tunzura

    Yanayin halittar da rabbi yayi mai

    Kye

    Ya miqawa bappi

    Cikin sanyi yace

    Bude but

    Ka shigar da kayayyakin

    Karba yayi cikin Dan Fara,a

    Yace

    ‘ can part dinki

    Zan kai ko?

    Ba tare daya kalleshi ba yace

    ‘a a dakin

    Innayi zaka kai.

    An gama yace cikin

    Sauri ya fara kwasa

    ” itako Aysha tin tuni

    Take on

    Fita yaqi bude mata

    Qofar Sai yanxu ya Dan zagayo

    Ya bude

    Qofar

    Cikin

    Yin piki piki da ido

    Ya Dan nuna mata hannu alamar ta fito

    Daya hannu kuma ya nuna mata qofar.

    Cikin

    Mmk

    Irin wasu lamura Na Hamma Yusuf din nata ta zuro qafarta

    Tana mai kallon shi

    Har ta miqe

    Shi ma idon

    Ya tsura mata

    Gami da qara matsota cikin

    Rada

    Yace

    ‘Yadai

    Kike ta kallona?

    Na canxa ne?

    Ko dai

    Kema kewata ke damunku?

    Da sauri tai qasa

    Da Idon’ta

    Shiko

    Kamata yayi

    Ya manna ta a qirjinshi

    Cikin Shauqi

    Yace

    Kewarki ta kusa zautar dani

    Na kusa macewa

    Kin firgitani wlh

    Banson

    Kiyi nesa dani

    Shiyasa Na kawoki nan

    Dagani sake

    Masu gidan sunyi tfya.

    Janye jikinta tayi cikin

    Mmk da tsoro

    Ta nufi cikin

    Gidan.

    “Shiko Yusuf

    Phone dinshi ya zaro ya kira ta

    Baba bello ya sheida mai sunxo

    Amman su Bappa Yaya ba sannan Dan haka karsuce zasu zo

    Yana katse kiran ya kuma kira

    Ahmad

    Cikin

    Dan fara,a

    Yace ‘

    B’iyaye

    Mun isa lfy

    Lau

     Dry shima Ahmad din yayi cikin

    Tsokana yace

    Ka sacemin

    Qanwata ka bar Ummi nata fada

    Sannan ka hana

    Usman zuwa Dan qarfin

    Hali

    Fuska ya Dan yamutsa yaci

    Gaba da cewa

    ‘ Ahmad

    Wlh Ummi bata San halin da nake cikiba

    Shi kuwa Usman

    Shi yawone kawai ke cinsa

    Yafi son yazo

    Ya tare cikin

    Labbun nan

    Yayi ta tsinke fruits

    Kamar wani biri.

    Adam ne dake gefe ya karbe woyar cikin

    Tsiya yace

    ‘ wlh andaiji

    Kunya

    Abu ya koma harda sace yar mutane

    Ni dai fatana kar ka cinyemin qanwata

    Yar marainiya.

    Tsaki yaja cikin

    Hada fuska

    Yace kai

    Ka cinyemin tawa qanwar

    Da Allah can da Sa idonka

    Ni banson masi

    Katse kiran yayi

    Ya nufi masallaci

    Bayan yayi Alwala

    Su kuwa Ahmad

    Dryar Yusuf

    Suka rinqa yi.

    ” ita kuwa Aysha

    Tana shiga gidan ta rinqa mmk

    Ganin da gske

    Ba kowa a part din kakannin

    Nasu

    Sosai

    Take jin tsoron

    Hamma Yusuf din

    Parlon ta zubawa ido

    Komai nan tsaf gwanin

    Sha,awa

    Labulayen duk a sassake

    Ga komai a shirye hatta kan dinning table

    Komai tsaf

    Ba wani haske sosai

    Sai hasken

    Cikin show glass

    Sai sanyin A,C da Na yanayin garin daketa kadawa

    Parlon Sai qamshi yake

    Dan shi Bappa Yaya ko

    Qiftawa yayi ta wurin Sai ya Dade yana qamshi bare inda yake rayuwa

    A hankali ta zame gyelenta

    Ta ja

    Trolley ta.

     tashigar

    Cikin dakin innayi

    Toilet

    Ta shige

    Shawa ta sakarwa kanta

    Har Na tsawon wani lkci

    Sanyin garin

    Da sanyin ruwan suka sauqe mata da nishadi

    Cikin rausayawa ta rinqa murza sabulu mai qamshi

    A jikinta

    Bayan tayi brush

    Ta yi alwala

    Ta fito daure a Towel

    Zani ta zare ta daura

    Gamida Sa hijabin

    Ta tada kabbara

    Tayi magga riba

    Bayan ta idar ta dauko

    Qur,ani

    Tai ta karatu

    Har aka kira ishah

    Ta kuma miqewa tayi ishahn

    Tanaidarwa tai shafa,I

    Da witiri

    Sannan ta ninke abin sallar

    Gaban

    Mirror ta zauna

    Ta jawo Jakarta

    Ta rinqa murza mai a tattausar fararta

    Sannan

    Ta fidda humranta

    Ta bi jikinta dashi

    Ta kuma dauko

    Lovilia ta shafeshi a jikinta

    Miqewa tayi ta zabo

    Wasu tattausan

    Kayan bacci

    Rigace da Dan wondo

    Farare tas Sai Dan ratsin

    Yellow yellow a jikinsu

    Wondon guntu ne iya karsa guiwarta

    Sai yar rigar wacce iya karta

    Ququnta

    Daga samanta kadan

    Kadan kuma

    Ta danyi shara shara hannuta kuma ragace

    Gaban mirror ta koma dasu ta dauko

    Turaren

    Lailatu sahara

    Ta feshesu tsaf

    Sannan ta sakasu

    Ta dauko

    Hula

    Yellow ta murxa a kanta sannan

    Ta dauko phone Dinta

    Ta nufi

    Kitchen tana

    Zuwa

    Fridge

    Ta bude

    Tako yi Sa,a akwai

    Abinda take mararin

    Nono ta dauko mai sanyi

    Ta burgeshi

    Ta sanya sugar

    Sannan

    Ta Debi

    Fruits

    A pilet

    Parlon ta dawo

    Ta zauna kan 3 str

    TV ta kunna

    Ta koma ta zauna

    Cikin sanyi da Dan jin

    Tsoro

    Ganin yadda labulayen ke kadawa alamar hadari

    Na tasowa

    Can dai taji

    Iskar ta qaru sosai

    Tashi tay cikin

    Sauri

    Ta rufe

    Windows din

    Lkci

    Daya.kuma

    Walqiya ta fara haskawa

    Cikin

    Tsoro ta koma

    Jikin kujera ta da

    Zauna

    ” Shi kuwa

    Yusuf

    Ganin hadarin

    Yasa shi

    Fitowa

    Gidan

    Baba Ahamdu

    Da sauri

    Ya shige mota

    Kai tsaye

    “`Jam baddu

    Restaurant“`

    Ya wuce

    Gudu gudu

    Ya seyomusi abinda zasu

    Dan ci da juices masu sanyi

    Bai zame ko inaba Sai

    Gida

    Hadarin kuwa kamar

    Jiransa yake

    Yana parking

    Ruwa ya kece kamar da bakin

    Qorya

    Fita yayi

    Cikin tattara ledodin

    Ya nufi

    Bakin qofar

    Cikin ruwan

    Tuni ya jiqe carkab

    Yana zuwa ya tura

    Qofar ya shige

    Cikin

    Sauri

    Yana

    ‘Amrita

    Ina kike

    Ita kuwa Dan ganinshi da tayi Sai ta danji

    Sauqin tsoron

    Shi kuwa ganin ta share shi yasa shi

    Wucewa gefen ta ya ajiye

    Kayan hannushi

    A ranshi kuwa yana

    Oh kinji ba tsawa kenan

    Toh Allah ya Sa ai tsawan

    Tsayuwa yayi a gabanta

    Cikin

    Isa

    Yana

    ‘Ke baki iya cewa mutum barka da dawowa ba ko?

    Bata kulashi ba Sai hararanshi da ta danyi qasa qasa

    “Shi kuwa rigar jikinsa da ta jiqe ya cire ya cillata gefe

    Ya kuma zame dogon wondon jikinsa

    Sannan ya cire yar bes

    Dinshi ya cillar gefe

    Ya rege daga shi Sai

    Bkss

    Cikin sanyi

    Yace ke

    ” daqo idanta tayi

    Ta kalleshi

    Sai ta kuma

    Saurin kife

    Kanta jiki

    Kujera

    Jikinta har rawa yake

    Ganinshi haka ya bata tsoro sosai

    Shi kuwa

    Zama yayi a gefen ta

    Cikin

    Qara matsota……..

    *By garkuwan Fulani*

    [4/9, 2:26 PM] ‪

    📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAMA*

    👆🏻👇🏻👇🏻

    *MI,WASMITI* page 1⃣0⃣6⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Bakinshi

    Ya manna kan

    Kunneta cikin

    Sanyin murya yace

    A,ish kiyi shiru

    Kinji Na barki

    Bazan kuma abin da zai cutarda keba kinji

    Kiyi haquri kinji

    My dear sis.

    Shiru tayi cikin jin kun yarshi

    Ta manna. Kanta kan qirjinshi

    Hannu yasa ya ruqumota da kyau

    Ya jingina jikin kujera

    Ajiyar zuciya ya rinqa sauqewa

    Ido ya lumshe

    Cikin manna mata kiss

    A goshinta

    Can kuma

    Idon ya Dan bude cikin yamutsa fuska

    Jin Shigowar su Adam

    Da Ahmad

    Dan Sam baison abinda zai takura Mashi Amritanshi.

    Adam ne ya Dan kalleshi a fakaice

    Ya kuma juyawa ya kalli Ahmad da ido ya nunawa Ahmad Aysha dake lafe cikin qirjin Yusuf din

    Ya tabe baki

    Ya miqawa Ahmad hannu suka tapa

    Suka Dan kwashe da dry

    Adam yace

    Yusuf meke damunku?

    Cikin harara yace ciwon so ke mana dadi

    Ahmad ne yace

    Toh fa

    Wato ciwon so ke muku dadi

    Sai suka kuma.dry

    Kai ya juyo cikin kallon

    Ahmad a nitse

    Yana

    Biyaye harda kai

    Wato wannan Yaya Na zauren ya koyama

    Sa ido

    Dry Ahmad yayi cikin salonsa Na sanyin rayuwa da yanayi

    Yace a a biyaye bance komaiba

    Fatana asha ciwon so lfy

    Haka dai sukayi tayiwa juna tsiya

    Can.

    Maryam da Usman dasu Rabi,u

    Suka shigo a tare

    Gaba daya kallon mmk suka tsaya yiwa Yusuf

    Rabi,u ya kalleshi a fakaice gudun masifa

    Ya kuma yafito Usman ya daga mai gira

    Aiko suka kasa tsare mmkinsu

    Rabi,u

    Ne Dan Neman mgn

    Ya kalli inda suke cikin

    Daga murya

    Yace

    Ke Aysha tashi ki ban phone

    Dina

    Usman ko dry CE ta kofce mai

    Shiko oga Yusuf kai ya dago fuska a murtuqe ya watsa musu mugun kallo

    Tuni Usman kam ya fice

    Shiko Rabi,u matsawa ya danyi cikin hada fuska yace

    Ni phone na

    zata bani

    Zan tafi school

    Ne .

    Bazata bayarba ya bashi amsa a kufule

    Juyawa yayi  ya fita cikin kunquni

    Haka ya maqaleta a parlon ko a jikinshi

    In Ummi tazo wucewa Sai ya kauda kanshi

    Har dai zuwa Dan wani lkci

    Bacci ya debeshi

    Ganin haka su Ahmad suka fice

    Suna dry.

    Suna baccin Nenne ta shigo ta samesu ruqqume da juna

    Klsu tayi cikin dry ta wuce kitchen gun Ummi.

    Cikin fara,a

    Tace Ummi yau kuma baccin a parlon ki za,ayishi kenan

    Tabe fuska tayi cikin takaici

    Tace yaro Sam

    Bayajin kunyar mutane yazo ya tare min a parlon

    Bayan ya yiwa yarinya mugunta sannan ya tsare kar a kaita Asbiti

    Dry Nenne tayi cikin sanyin tace ki bawa yaro matarsa sunyi komawarsu

    Can su gama magale juna baki gansuba bare kice rashin kunya ce

    Itama dry ta danyi sukaci gaba da aikin,

    Basu farkaba sai da sukayi baccin 2 hours

    Sannan Aysha ta Dan

    Juya cikin sauri shima ya bude ido

    Da sauri ya tallabeta

    Ya tallabo fuskarta ya tsura mata ido cikin ido

    Murya a narke yace

    I love you Amrita

    Kiyi haquri banson wahal dakeba Na kasa control din kai nane

    Baki ta Dan tura cikin kauda kai

    Qara manneta yayi ya daura bakinshi kan kunneta cikin shauqi

    Yace

    Kiyi haquri

    Ki yafewa Hamma Yusuf dinki.

    Kafada ta maqale alamar a,a

    Qara manna qirjinshi yayi kan nata

    Cikin rada

    Yace bafa laifina bane

    Laifinki ne

    Kai ta dago cikin alamun tabbata

    Ta kalleshi

    Gira ya daga mata

    Gamida cewa

    Ehh laifinki ne

    Dan ke kika gigitani

    Kika haukatani

    Ke kika jiyar dani abinda ban taba jiba

    Kedin ta dabance

    Ke dole en kasa sarrafa kaina Dan kedin ta dabance

    Qara goga qirjinta yayi a nashi cikin sanyin yace

    Aysha  kina da dadin da bazan iya zama da qishinkiba plss karkiyi nesa dani

    Hannushi ya Dan kuma turawa cikin qirjinta

    Ya shafo bres

    Dinta cikin ajiyar hrt da lumshe ido

    Yace

    Wlh a duniya bayan qur,ani

    Ba abinda nake begen rigewa kamar wannan

    Ba abinda zan taba naji dadi da sanyi a raina da rayuwata da ruhina Aysha sai bres dinki

    Wlh hannuna qaiqayi yake min in ban shafesuba

    Bakina nauyi yake min, in ban tsotsesuba.

    Ya qarishe mgnar yana qoqarin

    Tura kanshi cikin qirjinta

    Da sauri.ta tallabo kanshi

    Ido cike da qollah

    Tace

    Plss Hamma Yusuf Na tuba Dan Allah kayi haquri

    Wlh bazan iyaba

    Ciwo jikina.

    Kai ya karya kamar marigayin zakara

    Cikin sakewar jiki yace

    Sai anjima

    Nazo ko?

    Kai ta sunkuyar cikin yuqqurin miqewa

    Sai kuma ta saki Dan

    Qara

    Da sauri ya miqe kamata yayi

    Cikin rawan jiki

    Yana

    Ohh sorry Amrita

    Hamma Yusuf dinnan bai kyau ta ba

    Sunkuceta yayi

    Sai dakin

    Ummi

    Kan gado

    Ya direta

    Kiss ya manna mata a goshi

    Cikin juya ido

    Yace wlh zanyi miss

    Dinki

    Dan Allah kixo

    Ki kwana da mijinki

    Kinji dumina inji duminki.

    Toh kawai tacema

    Dan ta rabu dashi

    Cikin salon Sha,awa yace

    Ki rinqa shiga ruwan zafi a kai akai

    Bari yanxu Na kawo miki mgnin

    Toh ta kuma cemai duk idanta a rufe Dan kunyar shi da tsoron shi takeji.

    Har ya juya zai fita ya kuma dawo

    Hannushi ya tura cikin

    Bres Dinta ya cabkosu

    Da Dan qarfi

    Yace

    Wayyohhhh

    Shehhhhhhhshh

    Ham

    Ya sauqe ajiyar zuciya ya fita

    Yana ki matso da moyarki kinji

    Noor hayat dina

    Kai kawai ta gyeda mai

    Dan gsky salon Hamma Yusuf salone mai tsadar gske

    Yana fita ya hado mata magunguna da tek awy

    Ga wasu kaji gasassu Sai qamshi suke

    Sai madara mai sanyi

    Da lodin inibi da su Apple mai sanyin gske.

    Sai wasu qattin boruna sukuwa ya cikasu tab da English wes da sleeping dress masu taushi da santsi da tsulbi

    Sai sweets lace da at ampopi masu kyawun gske

    Sai yan kunne da sarqa da abin hannu da zobe

    Na zinari Sai sheqi da gyelli sukeyi ga kye din dalleliyar motarta mai tsadar gske

    Turaruka kuwa ba,a mgn

    Duk ya hadesu.

    A parlon ya samu Anuty Sadiya

     Cikin Dan fara,a ta karbe kayayyakin ta shishigar

    Tana Yusuf wannan kaya haka Na mene?

    Fuska

    A sunkuye yace

    Anuty Na Aysha ne

    Tayi baccinne ?

    Ehh tace mai

    Tana mai zubawa kayyakin ido

    Shi kuwa dakin ya shige ya Dan shafo fuskarta cikin

    Sanyi ya tallabota

    Magunguna

    Ya Dan tura mata a baki ya balli Goran

    FARO

    Ya bata

    Duk abinda yakeyi tanaji

    Sai ta qara lumshe ido

    Yana gamawa ya gyara mata

    Blanket din

    Ya fice cikin kewarta

    A dakinshi. Wonka yayi ya zo ya kwanta Sai murmushi yake yana.

     Alhamdulillah

    Sam bacci ya kasa daukarsa ba abinda yake tunawa Sai Daren jiya

    Haka yayi ta juyi

    Sam ya kasa samun nitsuwa

    Dole yajawo phone dinshi

    Ya rinqa kira bata dagawa

    Gashi baison yaje kar aga zalamarsa

    Wurin text ya shiga

    A rayuwarsa shi bai taba dadara kanshi baifa bata lkci yayi wasu kalaman wai so ya turawa kowaba

    Amman gashi yau ya zauce Sai Zan tuka yake zubawa.

    Da gyer dai ya samu barawo bacci ya saceshi.

    Su kuwa a parlon Ummi

    Gaba daya sun cika da mmk

    Irin yadda. Hamma Yusuf dai

    Ya tsaya da kanshi ya tarkatowa Aysha irin wadannan abubuwan da yake fadin shi yafi qarfin ya solance a gun mace

    Rabi,u kuwa tsakaninshi da Allah yake fada yana

    Wlh nima dolene fa dolema kawai a Samar min moto

    Inba hakaba ayi bala,i haka kawai.ace Aysha ma najan motarta ni INA zare ido

    Ga Usman dai ya Ahmad ya bashi

    Abdul kuwa baba ya saya mai wato ni kam soko ko.

    Dry sosai suka rinqa yiwa Rabi,u

    Usman ko cewa yayi sunyi canjin moto

    Itako Aysha sai binsu da ido takeyi

    Saida  Ummi tazo ta koresu tukun

    Ta Sam tayi baccinta Anuty Sadiya kuwa ta dage Sai hade mata kayan gyara takeyi.

    Kashe gari da sassafe Yusuf yxo

    A parlon ya samu Ummi

    Bayan ya gaidata ya miqe ya nufi cikin

    Dakin.

    Da sauri

    Cikin hada fuska

    Ummi ta dakatar dashi

    Cikin cewa

    Kai dawo nan

    Ina zakaje

    Wai shin kai bakada tausayi ne

    Nacema tana bacci

     tada ita zakayi kenan?

    Kai ya jinjina a Lamar a,a

    Fuska a hade tace

    Toh wlh ka kiyayeni

    Kar Na qara ganin qafarka a nan

    Kabarta taji dacutarta.

    Kana jiko?

    A Dan tsorice

    Yace humm

    Ummi dama mgnin

    Zan bata

    Kuma wai zan dubatane.

    Tabe baki tayi cikin yatsine tace gashi

    Ni ban iya bada mgnin ba ko?

    A a yace

    Cikin sanyi yace ayyah

    Ummi Dan Allah bari Na Duba jikin nata.

    Bazaka Duba ba wlh ka fice kawai

    Ta bashi amsa a fusashe

    Shiko gaba daya ya gama cika

    Haka ya juya a dole

    Ya fita

    Yana fita

    Ya kirata har

    Kusan sau 8

    Bata daga ba

    A parlon su

    Ya zauna

    Cikin damuwa ya rubuta mata text

    Kamar haka.

    “` Assalamu alaiki

    Ya sahibul qalbi

    Fatan kin tashi

    Lfy ya jikin

    Yayi sauqi ko ?

    Ko har yanxu yana ciwo?

    Dan Allah Amrita ki kulanmin da kanki

    Dan mu samu ki wore

    Dan wlh Na gaji da zaman

    Takura Amrita

    Daga yau zan fara mana shirin komawa

    Dan in muna qasarnan

    Za,a kasheni

    Yanxu nazo

    Ummi ta hanani

    Shiga

    Amrita ya za,ayi nida matata a hanani ganinta

    Dan Allah kixo gareni

    Wlh ke kadai nake son ji a kusa dani

    Plss ki tausayawa zuciyar Hamma Yusuf dinki

    Dan Allah kixo gareni

    Dan zuciya ta Na gasuwa da begenki

    Kijin Aysha Dan Allah ki taho.“`

    Dry sosai Anuty Sadiya takeyi da taga text din

    Cikin tsokana ta miqawa Ayshan

    Karba tayi tana Duba ajiye woyar tayi

    Cikin tabe baki

    Itako Sadiya

    Hadin

    Wani gari ta dama da madara

    Mai sanyi ta miqawa

    Aysha

    Tana gashi shanyeshi yanxu

    Kina shan wannan gaba

    Yusuf sai yayi kuka cur da hawaye,

    Ita bata daqo zanceba ta karba tana Sha tana lumshe ido

    Dan dadinshi

    Ummi da ta shigo yanzu cikin

    Fada

    Tace

    Sadiya

    Ban hanaki bawa Aysha irin wadannan abubuwan ba

     Ke kuma ba son zaqiba Sai dirka kikeyi

    Wlh zaki gane kurenki Gun wannan

    Fitinenne

    Wlh zai jinyatar dake shi ko a jikinsa

    Bakisha komai bama ya kika qare

    Kekuma Sadiya

    So kike ya kashe miki qanwa ko?

    Dry Sadiya tayi tace

    Insha Allah ba mutuwa Sai

    Ta zuciyarsa

    Ita Sam Aysha har yanxu bata ganeba

    Sai Sha take cikin nishadi.

    Haka Sadiya da Nenne suka rinqa

    Tsuma Aysha da Amira

    Itama Maryam har gida ake kaimata bayan Wanda aka mata kafin su koma

    Tafiya Yola kuwa dole aka dage Dan Ahmad yace bazai jeba Sai da Yusuf shiko yana jinya.

    Yau kusan 8 days kenan

    Ummi ta kasa ta tsare

    Fir ta hasasu

    Haduwa

    Ko woyarshi ta hanata dagawa

    Sai dai dubbban texis nashi

    Mgnaganu kuwa Yusuf

    Yayi magiya har ya gaji Yayi ta roqo ko muryarta a barshi yaji

    An hana.

     Ita kuwa Ummi

    Har yanxu gwada son da Yusuf kewa Ayshan take in bata gamsuba bazata bashi itaba bare su koma tare.

    Yau juna,a bayan an sauqo daga sallan

    Yusuf ya shigo gidan

    Ranshi a bace yau kwana 9  kenan hanashi matarsa

     Can gefen garden yaje ya zauna qarqashin

    Bishiyar maqqoro mai inuwa da

     sanyi

    Phone dinshi keta suwa Amman yaqi dagawa har sai da ta katse

    Kiran ya kuma shigowa a karo Na  3

    Cikin hatsala ya zaro phone din

    Sunan

    Bappa Yaya y gani

    Tsaki ya Dan ja

    Tare da amsa kiran

    Bayan sun gaisa ne

    Bappa Yaya yake

    Cewa ‘Dudabe

    Ka gayawa bello kace   karku zo

    Gobe Dan munyi tfy

    Dasu innayi duka.

    Fuska ya tabe gamida cewa toh. Sainjima ya katse kira

    Yana toh ni menawa da tfyarku

    Yana wurin ya haqqo

    Usman

    Na Jan Trolley

    Ya bude matarsa ya saka

    Ya kuma komawa

    Ya qara fitowa da yar qaramar jaka

     Ido ya qurawa jakar sarai ya gano ta Aysha CE

    Shiyasa ya miqe cikin Dan sauri

    Ya isa gunshi

    Ido ya zuba mai cikin ayar tabbata

    Yace

    Kai INA zakaje

    Kuma kai dawaye

    Cikin Dan

    Tsoro

    Yace

    Gembu mambila zamu tafi

    Ni da Aysha kafin gobe INA kuma zakuxo ko hamma Yusuf?

    Hara ya watsa mai

    Cikin isa

    Yace

    Bazaka jeba.

    D sauri yace

    Bazan jeba ko bazata jeba?

    Fuska ya kuma hadewa

    Yace kai din bazaka jeba ko kanada mgn?

    Cikin maraicewa yace

     Ga kayanta Na cire ni ka barni nayi tfya ta

    Cikin

    Tsawa

    Yace

    Nace bazaka jeba

    Maza

    Kwashi kayan nata ka maidasu cikin motata

    Sannan kaje.

     cikin gida kace mata da motata ma zaku tafi

    Toh yace cikin

    Fushi ya kwashi kayan

    Ya mayar cikin motar Yusuf din

    Ya shiga cikin gidan.

    Shi kuwa Yusuf da sauri ya shirya kayan shi yazo ya shiga

    Cikin motar ya zauna

    Cikin Farin ciki

    Yana haggosu

    Suka isa

    Gefenshi

    Cikin sanyi

    Usman yace

    Zagaya can ki shiga

    Bari Na dauko igiyar

    Charge Na

    Toh tace cikin

    Murna,

     shi kuma Usman ya koma cikin gida rai a bace.

    Cikin

    Rausa yawa ta bude

    Gaba ta shige

    Hankalinta nata woje

    Dan haka bata ganshiba

    Shi kuma

    Jin qamshinta ya sashi sauqen ajiyar zuciya

    Tare

    Da lumshe ido ya Dan konto kanta kadan

    Hannushi yasa ya

    Jawo murfin motar ya garqame

    Ita kuwa

    Tsoro ya bata cikin

    Mmk tasa hannu zata bude

    Ya ficgota ta fada jikinshi

    Da sauri yayiwa

    Motar figan

    Nishadi

    Ya fice daga gidan.

    Hanyar Gembun ya miqa

    Ita kam sai

    Qoqarin janye jikinta take shi kuwa ya maqaleta

    Cikin rawa hannu ya tura hannushi cikin…..

    By garkuwan Fulani

    [4/9, 2:26 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAMA*

    👆🏻👇🏻👇🏻

    *MI,WASMITI* page 1⃣0⃣8⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Qara shige mata yayi

    Cikin fuskantar juna

    Ya Dan jawota jikinshi

    Yasa hannu ya dauko ledar gasassun kajin

    Ya ajiye gefenshi

    Hannu yasa ya Dan yaga

    Ya miqa mata

    Cikin

    Dan rawan sanyi

    Yace ‘bude baki kici.

    Kai ta dago ta tura baki

    Gami da cewa

    ‘Na qoshi,

    Me kikaci?

    Ya tabba yeta cikin tura mata a baki

    Kai ta kuma kawar wa

    Ganin haka yasashi

    Matsota da kyau

    Ya Dan daga yar

    Rigarta ya tura hannushi

    A hankali ya rinqa shafa cikin nata  ido ya tsura mata

    Gamida cewa

    ‘Kici abinci

    Kar ki cutarmin

    Da kanki ki cutar dani

    Kinji ko Amrita.

    Janye  jikinta ta yi cikin

    Ture hannushi tace ‘ toh ni ka barni,

    Miqa mata yayi a baki tare da cewa zan barki in kinci

    In kuwa baki Ciba

    Wlh bazan barki ba

    Ya qarishe mgnar yana tura hannushi

    Saman bres dinta.

    ” jin haka yasa da sauri ta bude baki ya samata

    Ita kuma ta kamo hannushi zata fitar.

    Yai maza

    Yace

    Sai kin gamaci zan barki.

    Haka ta haquri a dole ya rinqa yagar naman yana tura mata

    Ya kuma dauko juice ya bata

    Har Sai da taji

    Kamar cikinta zai fashe

    Cikin qoshi tace

    ‘ Hamma Yusuf ka barni haka ji nake kamar zanyi amai

    A jiye cup din yayi gami da

    ‘ cewa

    ‘ D’aga rigar inga cikin

    Juya fuska tayi

    Tana

    Tura baki

    Shi kuwa fuska ya murtuqe cikin fada fada yace ‘ bude in gani

    Ko in matseki

    Kin sanni sarai,

    Jin haka yasa ta daga yar rigar

    Qara matsota yayi yace ki daga ko in iso

    Dagawa tayi har zuwa kan qirjinta

    Ido ya tsurawa fatar cikin

    A ranshi yake fatan

    Allah yasa a yau dinnan ya dasa qonsa a jikinta

    A fili kuma

    Shafa cikin yayi ya juya ya nufi

    Bedroom din innayi

    Yana shiga wonka yayi

    Ya fito ya shirya tsaf

    Ya fito parlon daure da towel.

    Can ya hanqota rakube jikin kujera

    A hankali

    Ya qarisa gunta cikin sanyi

    Yace Aeeeshar tashi kije ki kwanta

    Miqewa tayi da sauri ganin zai zauna gefen ta

    Fuska ya Dan tsare tare da cewa

    Me hakan cinyeki zanyi ne?

    ” kai ta girgiza tare da cewa zanje in kwanta ne,

    Kai ya gyada alamar

    Jeki

    “Tana shiga

    Ta haye kan

    Gado mai rumfar

    Ta sassake labulayen

    Ta konta luf abinta

    Sanyi Na ratsata

    A hankali ta rinqa sauqe ajiyar hrt

    Ganin har zuwa Dan wani lkci

    Bai shigoba yasa tandan nitsu

    Har bacci ya fara dibarta.

    ” Shiko

    Tana tfya yabi bayanta da kallo

    Ququnta ta tsurawa ido

    Sosai ta tafi da nitsuwarsa

    Gaba daya ya daburce lkci daya lips dinshi suka fara sana,arsu

    A hankali ya lashi lips din tare da kamo gefen lips ya fara tsotsa kamar yaro

    Jikinshi duk ya fara rawa

    Har zuwa wani lkci

    Ganin bazai yiwuba ya jumre waba

    Yasashi

    Miqewa

    Ya kashe su TV

    Sannan ya rufe ko ina ya shige dakin.

    “A hankali ya dage labulayen

    Cikin hikima ya kwanta gefen ta

    Tare da sauqe labulayen,

    Ajiyar hrt ya sauqe

    Lkci daya kuma ya mirgina ya isa

    Gareta

    Hannushi yasa

    Ya jawota jikinshi

    Hularta

    Ta sabule

    Sannan ya Sa hannu a hankali ya rinqa zare rigarta daga jikinta

    Har saida ya cireta ya cillah gefe

    Hannushi ya kuma turawa cikin mararta

    Ya sabule zip din Dan gajeren wondon

    Dai dai lkcin

    Ita kuma ta bude idanta

    Jin yana ta yamutsa ta da rebata da kayan jikinta,

    Hannushi ta riqe

    Cikin Dan tsoro tace

    ‘Hamma Yusuffffffffff

    Bai amsaba Sai

    Hannushi daya ya qarisa sabuleta

    Ya wore towel din jikinshi

    Ya qara manneta jikinshi

    Lkci daya ta zazzare ido tare da sauqe wani nannauyan numshi.

    ” shi kuwa a kidime ya Sa hannushi ya lalubo bres Dinta

    Ya rinqa shafawa yana sarra fasu

    Bakinshi ya manna kan bres din ya rinqa sarra fata

    Hannushi daya kuma mararta yake ta shafawa yana Dan murzawa,

    Itako Aysha tsoro yasa ta qamqame hannushi

    Tana

    Dan Allah Hamma Yusuf

    Ka bari

    Wlh tsoro nakeji

    Zafi,

    Nishi ya rinqa sauqewa yana

    Rawan jiki

    Ya tashi ya zauna ya jawota jikinshi

    Bakinshi ya kai saitin kunneta

    Cikin

    Voice xex yace

    ‘ uhmmmm

    Hisshhihh

    Plxxx

    Aysha kitai maka

    Wlh bazan iya jumrewa ba

    Ki taimaka min

    Wlh Na kasa haqura

    Ki tausaya min

    Kiga tsawon kwanaki da Na zauna da kewarki

    ” Hannushi ta riqe Wanda yaketa

    Latsar qirjinta

    Wanda gaba daya itama ta kidima ta

    Cikin

    Rawar murya tace

    ‘ ni dai bana so.

    Yunqura yayi cikin rawan jiki

    Ya kwantar da ita

    Cikin sanyi

    Yayi mata rumfa da faffadan qirjinshi

    Yana rada mata

    Am so sorry

    My dear

    Zan kula dake

    Ki kula dani

    Zan biki cikin

    Sauqi

    Insha Allah yau

    Bazakiji

    Zafiba

    Kinji

    Matata,

    Ta bude baki

    Zatayi mgn kenan

    Tai sauri

    Ta rumtse idanta

    Gami da

    Damqe hanna yenshi

    Tare da cije lips

    Dinta jin

    Yana ratsata

    Jikinta duk ya dauko

    Rawa

    Zafin takeji yana ratsata Amman bai kai

    Yadda ta zata ba irin Na wannan ranar ba

    Cikin

    Rawar murya

    Tace ‘

    Shiihhht

    Hamma Yusuf

    Zafi

    Dan Allah ka barni,

    Ina shi kam Yusuf baima San tanayi ba

    Yau ya jishi cikin wata sabuwar rayuwa

    Ji yake da zai tabbata a haka da bazai gajiya ba

    Gaba daya ya fita hayya cinsa

    Sai wasu zantuka yake masu wuyar

    Fada

    Gaba daya jikinta

    Binta yake da lasa da subbata

    Ita kam Aysha tun tana Dan

    Daurewa.kar tai kuka

    Dan yadda yake Sa mata albarka

    Yana ‘

    ki jiqaina

    Aysha ki taimaka ki barni Na gamsu

    Da nimar da Allah ya miki

    Ki taimaka min

    Ki ruqqume ni

    A matsa yin mijinki

    Na har abada

    Aysha ki daure

    Ki jiyar dani

    Dadin da ban taba jiba

    Gaba daya haka ya zauce ya zautar da ita

    Juyata kawai yake yana haqarta ta inda yaga dama

    Har zuwa

    3:30Am

    Ita kam Aysha

    Gaba daya ta sake Sai

    Qollah take tana

    Qamqameshi

    Tana

    Hamma Yusuf

    Na gaji

    Bazan iyaba

    Zan mutu

    Numfashi Na zai dauke

    Haka tai ta magiya

    Sai 4 dai dai

    Hamma Yusuf ya sarara mata

    Ya koma jikin

    Pillows ya kwanta

    Ya jawota jikinshi

    Ya ruqqume ta tamkar zai maidata cikinsa

    Ita kuwa duk ta saki ta narke kanshi

    Tana kukan

    Gajiya da rashin bacci

    Ta maqale jikinsa

    Tana shaqar qamshinsa

    Shiko bayanta

    Ya rinqa shafawa yana

    Ohh Amrita

    Allah ya miki albarka

    Rabbi ya saki farin ciki kamar yadda kika sani

    Kin

    Daukemin duk wata buqatata

    A,ish

    Me kikeso

    Na miki

    A duniyar nan?

    Cikin

    Qara maqaleshi

    Ta shafi sajenshi

    A hankali

    Tace

    Ka barni

    Ka dena takura min,

    Ka tausaya min

    Hamma Yusuf kafi

    Qarfina

    Bazan

    Iya daukar

    Yawan buqatar ka ba,

    Numfashi ya furzar gamida

    Kamo lips Dinta ya Dan tsotsa

    Sannan yace

    Ai zan mutu in Na barki

    Aysha waya CE miki bazaki iya daukar nauyin buqatuna ba

    Ai ke ta dabance

    Ko ganin ki nai nakanji gam suwa,

    ” A haka dai ta dan lafe a jikinsa har, akayi assalatu

    Cikin Dan baccin da ta farayi ne taji ta cikin

    Ruwa

    Da sauri ta bude ido

    Sai kuma ta rumtse ganin

    Tare suke da Hamma Yusuf din nata

    Ya caxge kamar bashi ba

    Jawota jikinshi yayi

    Tare da shafa qirjinta

    Idan ta kuma budewa

    Ido ta tsura mai shima itan yake kallo

    Girarsa daya ya daga mata cikin

    Rada yace

    Sunefa suke tsoka nata

    Ya fada yana nuna bres Dinta

    Baki ta Dan tura tace

    Me sukayi

    Kanshi ya manna kan qirjintan yana

    Cewa sunce Na matsosu,

    Itama miqa ta danyi

    Dan ya fara sauqe mata wani salon

    Fitina

    Qirjinta ta Dan dago ta tura mai

    Da sauri ya cabke har jikinshi

    Na rawa kamar wani

    Yaro ya rinqa tsotsarsu

    Ita kuwa ido

    Ta lumshe tana shafa kanshi da qirjinshi

    “A haka dai da gyar sukayi wonka

    Suka fito

    Suna fita tea ya hada mata mai kuari ya bata tasha

    Sannan ya tafi masallaci

    Itama tayi sallahn

    “Yana dawowa

    Ya cire rigarsa

    Ya raba gefen ta ya kwanta

    Yana lalubota

    Cikin

    Baccin ta tashi

    A Dan gajiye tace

    Wlh Na gaji bazan iya ba plxx

    Hamma Yusuf bacci

    Kai ya gyada cikin

    Sanyi

    Yace kiyi

    Baccin

    Ni ki barni da qirjinki ya isheni

    Haka ya rinqa yamutsa ta

    Sai 11 suka tashi

    Gidan baba Hamisu sukaje bayan sun kimtsa

    Acan sukaci abinci

    Bayan axahar suka fita shida baba hamisu

    Ita kuma tai ta bacci

    Sai 9 Na dare sannan suka koma gida

    ” yau kam Aysha kuka tai tayi taqi

    Amincewa Dan gajiyar jiyama bata barta ba

    Shiko Yusuf haka ya haquri ba Don ya soba Sai Don tausayinta yakeji

    Dan shi da kansa yasan

    Ya murzata da yawa

    ” itako Aysha tun daga ran nan

    Ta samu damar

    Kaucemai bare da ta gane bai son

    Takurata

    Haka kullum yake kwana cikin buqatuwa itako tai ta baccinta

    ” Yau ma kamar kullum

    Kwance suke

    Cikin

    Blanket

    A hankali ya matsota

    Murya Na rawa

    Yace

    Aysha

    Da ixinin

    Wa kika juyamin baya

    Bana gaya miki

    Banson hakan da kikeyi ba?

    Cikin tura baki tace ngji

    Bacci zanyi

    Cikin Dan rauni yace

    Aysha ki tausaya min mana

    Wlh bazan iyaba

    Yau kwana  4 muna tare Amman kin hanani haqqina

    Tashi tai ta zauna

    Cikin

    Dan yamutsa fuska tace

    Wlh kai Hamma Yusuf ka fiye jaraba

    Na lura so kake ka tsotsemin ruwan jiki

    Ido ya tsura mata cikin

    Kufula yace

    Bani NAYI kaina hakaba Allah ne yayini

    Haka

    Kuma kinsan haqqinane kam ko?

    Konciya tai ta juya mai baya

    Tace

    Ai jarabar tafi qarfina ne,

    Ka takurani ka hanani sakewa wlh

    Tai qasa qasa da murya tace jarabebbe kawai

    Shiko ya jita sarai ranshi ya baci matuqa

    Miqewa yayi ya sauqo qasa

    Kan carpet ya wurga pillow ya kwanta

    A ranshi

    Yake jin zafin

    Abinda tai mai watoh shi ya zamar mata kamar dole ko

    Ita kuwa tana jin ya sauqa ta gyara kwanciya tai luf

    Abinda

    Shiko ya kasa bacci

    Sai juyi yakeyi

    Yana cikin haka phone dinshi ya kama ruri a hankali ya daga

    Cikin sanyi yace

    Abubakar

    Na,am ya amsa cikin

    Sanyi yace

    Hamma Yusuf

    Bacci zanyi Sai kuma duk naji hankalina ya dawo gida

    Cikin gyara zama

    Yace

    Dan uwana

    Kazo mana muma munyi kewarka

    Abubakar katashi hsnkalin

    Ummi ma wlh duk ta damu da rashin zuwanka

    Ajiyar zuciya ya sauqe

    Tare da cewa

    Hamma Yusuf

    Zan zo Amman inaji

    Kamar zuwan qarshe zanyi

    Jikina Na bani mun kusa rabuwa,

    Da sauri

    Yusuf ya dakatar dashi cikin

    Tsoro yace

    Haba Abubakar

    Meyasa zaka gayamin haka Dan uwana

    Dan Allah kar ka gayawa mahaifiyarmu haka Dan uwana

    Dry Abubakar yayi cikin

    Raha yace toh ba komai Hamma Yusuf kayi baccin ka Sai da safe

    A haka suka katse kiran

    Kashe gari

    Yusuf

    Bai nunawa Aysha komai

    Ba da dere ko

    A kasa ya kwanta

    Abin takaici kuma bata kulashi ba

    A Daren ya samowa kanshi mafita

    Shi da kanshi ya rinqa murmushi

    Mugunta

    Kashe gari da yamma

    Ya shigo

    Parlon ya samu ta ajiye nono

    A kan stool

    Ta koma kitchen zata dauko spoon

    Wasu tabs

    Ya fitar daga aljihunsa

    Ya murza guda

    2 cikin

    Nonon har ya juya Ya kuma

    Juyawa

    Ya qara murza 2 a cikin

    Nono

    Ya koma can gefe kan  1str ya zauna

    Yana kada

    Qafa

    Tana

    Fitowa ta dau cup din

    Ta jujjuya nonon

    Sannan ta rinqa Sha a hankali

    Tana Dan lallatsa phone Dinta har ta shanye,

    Shiko miqewa yayi

    Cikin tsare gida

    Yace

    Ki shirya

    In anyi sallah

    Mu tafi

    Restaurant

    Toh tace cikin

    Murna tace dama

    Inabina ya qare

    ” bayan sun

    Kammalah cin abinci

    Yalodo mata fruits

    Qarfe 9 dai dai

    Suka shigo

    Mota

    Yaja suka

    Nufi

    Gida

    Itako Aysha tun a cikin

    Motan

    Takejin

    Wani irin

    Yanayi Na ratsata

    A hankali ta fara miqa

    Duk gabanta

    Suka rinqa budewa

    Ta kasa gane meke faruwa da ita

    ” a haka dai ta daure

    Har suka isa gida

    Suna isa

    Wonka tayi

    Ta shirya cikin rigar baccinta

    Yar yeloluwa

    Mai budedden qirji

    Sai Dan igiya ta saman ta Dan daure

    Tana tufa ta shima ya shiga

    Ya watsa ruwan

    Towel ya daura a ququnshi

    Ya murza turare kawai a jikinshi ya koma parlon

    Ya kwanta kan

     3str

    Ita kuwa

    Ido kawai

    Take binshi dashi

    Zuwa yanxu

    Ta gano

    Sha,rawar Hamma Yusuf dinne ke tsumarta

    Kwanciya tai

    Amman ta kasa nitsuwa

    Cikin

    Miqar ta miqe ta nufi

    Parlon ido ta tsura mai

    Cikin

    Piki piki da ido

    Sai wani miqa takeyi

    Shiko dago kai yayi ya kalleta ya yamutsa fuska,

    Yaci gaba da kallon shi

    A hankali ta isa

    Gefenshi ta……

    By Garkuwan Fulani

    [4/9, 2:26 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAMA*

    👇🏻👆🏻👆🏻

    *MI,WASMITI* page1⃣0⃣9⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Wannan page din nakune matan

    *® PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

                 P.M.L

    “Gefenshi ta ratsa ta wuce

    Kan 1 str ta zauna

    Ta Dan jigina da jikin kujerar

    A hankali tayi wani irin dogon miqa.

    Ta Dan tura baki

    Ta juya ta kalli

    TV

    Wani Nigeria film yake gani

    Gaba daya ya maida hankali shi

    Kan tv su

    Kuwa arna Sai

    Zuba Roman’s

    Suke,

    ” tsaki ta Dan ja

    Tare da zamewa qasa

    Tana daddamqe jikinta

    ” Shiko Yusuf sarai

    Ita yake kallo

    Mmk yake taurin kai irin

    Na Amrita

    A ranshi yace ko dama su mata haka suke sukan iya danne buqatarsa ba kamar mu maza ba

    Ko kunyace

    Murmushi

    Mugunta ya danyi

    Tare da tunanin

    Koma dai menene yau zaki gane kurenki

    Ita kuwa Aysha

    Qirjinshi ta tsurawa ido

    Ba abin da take so irin ta jita maqale a jikinshi

    Amman kuma ta rasa ta inda zata

    Fara

    Yau dama ace da hadari da zata fake da haka ta maqaleshi

    Tashi tayi ta zauna

    Cikin wani irin

    Voice

    Tace

    ‘ Hamma Yusuffffffffff

    Ya jita Amman bai kulata ba

    A karo Na

    2 tace

    Shhhhhhhhhum

    Hamma Yusuf

    Gaba daya gashin jikinshi ya mimmiqe jin irin sautin da ta kirashi

    Dole ya juyo gareta

    Cikin sanyi yace

    ‘Menene ?

    Kai  ta kwantar cikin salon yin

    Kuka

    Ta kum cewa

    Hammaaa

    Ido ya tsura mata

    Cikin jin tausa yinta

    Dan a fili

    Yake hanqo

    Buqatarsa da take a jikinta da qwayar idanta Amman kuma gashi ta kasa

    Fada ko ta kawo kanta

    Kai ya jinjina

    Yace

    Amrita

    Baki da lfy ne?

     Kai ta gyada mai cikin

    Zubda qollah

    Cikin

    Son yin dry

    Yace

    Meke

    Damunki?

    Miqa ta kumayi

    Tare da danna qirjinta jikin guiwarta

    Murya Na rawa tace

    ‘Nima ban saniba

    Bakisan meke damunku ba ?

    Ehh ta fada cikin

    Kuka daya kufce mata

    Shi kuwa kauda kai yayi cikin

    Murmushi mugunta

    Yace toh

    Jeki kwanta

    Miqewa tayi

    Taje jikin

    Tv ta kashe

    Shiko ido ya tsura mata cikin

    Hada fuska yace

    ‘Meyasa zaki kashe bayan kinga

    Ina kallo,

     Juyawa tayi ta shige daki

    Tana

    Mutum baida lfy ma baza,a barshi

    Ya huta da hayanin

    Tv ba

    Tana fita ya

    Jawo

    Phone dinshi

    Yako yi Sa,a Ahmad da Adam suna

    Online suna ta hira

    Sai ga Abubakar ma dasu Hydar,

    “A dakin

    Ta kasa

    Zama

    Sai juyi take

    A fili

    Take cewa Na shiga

    Uku meke faruwa dani

    Can kuma ta koma

    Parlon

    Gabanshi

    Taje ta

    Durqusa

    Ji take kamar ta fada jikinshi

    Amman kunya takeji

    Shi kuwa yana ganinta

    Ya kauda kai

    Ya rigada ya gano

    Ta

    Kamu

    Ya kuma San

    Abinda yafi

    Burgeta a jikinshi

    Qirjinshi da damtsen hannushi

    Shiyasa yasa hannu

    Yana shafa

    Sajenshi

    Cikin sanyi

    Ta saki Dan

    Kuka tana

    ‘ Hamma Yusuf

    Sai ya amsa yace mene?

    Sai tai shiru

    Ganin haka

    Yace

    Tashi

    Muje ki

    Kwanta,

    Miqewa yayi

    Ya nufi dakin

    Tana biye dashi a baya

    “Suna shiga ya gyara mata blanket din yace xoki kwanta

    Ki bar kukan,

    ” cikin tsura mai ido

    Ta hau ta kwanta

    Ya Dan ronqofo

    Ya gyara mata gashin

    Kanta

    Ya jawo blanket

    Din ya rufeta iya

    Qirjinta

    Ya juya

    Zai fice

    Sai

    Kuma ya juyo da sauri jin

    Ta riqe hannushi!

    A Dan mmk

    Ya kalleta ido cikin

    Ido

    Ita kuwa

    Sauri tai ta sada kanta qasa

    Jan hannushi zai ta kuma qara riqewa

    Juyawa yayi da kyau

    Ya tsura mata ido

    Cikin sanyi

    Yace

    ‘ Amrita

    Meke faruwa?

    Tsoro kike jine

    Kai ta girgiza alamar a,a

    Sai qara jowoshi

    Take

    Murya can qasa qasa

    Tace

    Hamma Yusufhhs

    Na,am ya amsa mata Sai kuma tai shiru

    Ganin haka

    Yasa ya janye hannushi

    Ya juya yana

    Tunda bazaki fadi meke damunki ba ya Na iya miki

    Cikin sanyi ta diro daga kan gadon

    Ta bayanshi

    Ta tsaya

    A hankali

    Ta ja igiyar

    Rigar baccinta

    Ta budata daga

    Saman

    Qirjinta ya fito

    Fili

    Qarisawa tayi

    Gunshi

    A hankali

    Ta manna qirjinta a gadon

    Bayanshi

    Cikin

    Wani irin salo

    Ta sauqe nannauyar ajiyar hrt

    Tasa hannuta ta zagayoshi

    Ta gaba

    Kan qirjinshi ta dire hannuta

    Cikin

    Rashin sanin ta iya salon

    Ta rinqa murza qirjinta a bayanshi

    Hannuta daya Na

    Murza nashi qirjin

    Daya kuma

    Tayi qasa dashi

    Ta kamo

    Towel din jikinshi

    Zata kunce,

    “Da sauri

    Ya juyo kanshi

    Yana kallon

    Ikon Allah

    Ita kuwa

    Luf ta rumtse idanta Dan kunya

    Cikin

    Dauriya Dan Aysha ta birkitashi

    Ta qona mai jinin jiki

    Murya Na rawa

    Yace

    Me hakan

    Kije kiyi bacci

    Ni kallo zanje inyi

    Qara Jan towel din take

    Da sauri ya riqe

    Hannuta

    Ya jata zuwa kan

    Gadon

    Cikin

    Daurewa Dan shima so yake ya rama

    Ajiyeta yayi

    Ya Dan ja baya

    Cikin

    Sigar ki kula

    Ya Dan sunkuyo

    Ya ja igiyar rigar ya hada

    Saitin qirjinta

    Mmk yake

    Yadda hatta qirjinta cikowa bres Dinta sukayi

    Kansu

    Yayi jawur

    Dan bakin

    Ya hade

    Da ka gani

    Kasan

    A hannu take

    Ita kuwa mmk

    Take Hamma Yusuf

    Dai

    Mutumin

    Da ko cikin

    Bacci

    Yaji qirjinta Sai

    Ya shafa wai Amman

    Yanxu shike rufe mata qirjin

    Shi ko zuwa yancu

    Makanta ta diran mai

    Bai ganin

    Komai Sai

    Ita

    Pillows yaja

    Ya wurga

    Tsakiyar daki

    Kan carpet

    Ya taka

    Yaje jikin

    Gini

    Ya kashe wuta

    Yana ‘ki kwota kiyi

    Baccin ki

    Gani

    A dakin,

    “Juyowar da zai

    Yaji ta

    Ta fada

    Kan qirjinshi

    Ta narke

    Tasa hannu

    2 ta sanqalo

    Wuyanshi

    Qirjinta ta rinqa

    Tura mai

    Cikin

    Goga mai ququnta

    Ta zame towel din jikinshi

    Tasa hannu daya ta

    Sabule rigar jikinta

    Cikin wani irin

    Rawan jiki

    Ta manna jikinta da nashi

    Hannushi ta jawo ta daura kan qirjinta

    ” wayyo

    Hamma Yusuf shi kam

    Mutuwar tsaye yayi

    Ba abinda yakeji

    Da tunawa

    Sai

    Randa ya fara

    Ganin qirjin Amritanshi

    Randa shi

    Ya mammatseta tana kuka tana kaucewa,

    Da gyara ya samu

    Suka

    Isa kan carpet din

    ” zama yayi cikin

    Sauqe numfashi

    Ya jingin jikin

    Gado

    Ya bubbude Hanna yenshi

    Tabbas a yau

    Aysha ta bashi mmk

    Ase dama cutar dashi takeyi

    Sarrafashi take da juya shi

    Kan cinyarsa

    Ta dare ta zauna

    Ta tallabo

    Fuskarsa

    Bakinta tasa cikin

    Nashi

    Ta lalumo

    Harshensa ta rinqa tsotsa

    Shi kam

    Sai

    Numfashi yake

    Sauqewa

    Can

    Kawai yaji

    Kuka ya kufce

    Mai

    Cikin

    Kukan

    Ya tureta gefe

    Ya matsa ya qamqame jikinsa

    Murya Na rawa

    Yace

    ‘Amrita

    Ki barni

    Ki rebu dani

    In so kike ki kashe niba

    Meyasa

    Kike son

    Zalumtata?

    Matsoshi tayi  ta narke jikinsa

    Tana

    Hamma Yusuf

    Kar kayi nesa Dani

    Cikin

    Wahala yace

    Nike nesa dake ko kece keyin nesa dani

    Sannan yanxu kinxo

    Kin birki tani

    Danace ki ban haqqina kuma

    Ki fara min kuka da mita

    Harda cemin

    Jarabebbe

    Toh kije ni Na haquri

    Zan daure koda zan

    Mutu

    Kije bazan

    Kusance kiba

    Matsoshi

    Ta kumayi

    Cikin

    Rawan jiki

    Tace

    Wlh bansan ya zanyiba Hamma Yusuf

    Tureta yayi yana kinsan

    Ya zakiyi

    Nine dai bansan

    Ya zanyiba

    Adan kun yace tace

    Hamma Yusuf

    Idan ban rabeka ba wazan raba

    Kaine

    Mijina

    Haqqina

    Yana kanka

    Ba gun Wanda zanje Sai gareka

    A hankali

    Yace

    Yau

    Kin nemi haqqinki

    A guna?

    Kin yarda bani kadai

    Bane jara bebben

    Harda ke?

    Matsoshi tayi

    Cikin

    Kunya ta fada jikinsa

    Cikin

    Salon salo

    Ta dago qirjinta sama

    Kadan

    Kanshi

    Ta tallabe

    Ta rufe mai baki

    Da bres Dinta

    Kanshi Na qirjinta ya yunqura

    Ya sunkuceta

    Sai kan

    Gadon

    Yana direta ya Dan juya zai dauko

    Pillows

    Ta jawo shi

    Jikinta da qarfi

    Maqaleshi

    Tayi

    Cikin

    Rada

    Yace

    Amrita ai zaki

    Karyani

    Ki huta

    Hannu tasa ta zagayoshi

    Cikin

    Kaiwa maqurar bu qatuwa

    Tace

    ‘Bana son

    Duk wani Abu

    Da zai nesantani

    Da mijina

    Ba abinda nake shauqi Sai

    Hamma Yusuf Na

    Plxx Hamma Na

    Kar kayi nesa dani

    Cikin sauqe numfashi yace

    Ni nakine ke kadai

    Amrita

    Baki da kama a gareni

    Yusuf nakine

    Ke daya

    Dama danke rabbi ya bani

    Cikar haiba

    Aysha banji

    Komai a duniya Sai sautinki

    Ban ganin komai

    Sai fuskarki

    Aysha sonki

    A jinina yake

    Amrita ki ankilta min jikinki

    Dan shine nitsuwata

    Qara matseta ya kuma yi

    Cikin

    Isar da dubban saqonnishi zuwa gareta

    Ita kam

    Gaba daya ta maqale

    Hammanta

    Tamkar zata hadi yeshi

    Ba abinda take Sai

    Shi take

    Kira cikin

    Sautin

    Sarkewa

    Tana

    Hamma Yusuffffffffff

    Shiko ji yake

    Ba Wanda yake kiran sunan shi dai dai Sai ita

    Sai ta maqaleshi

    Tace

    Ohh

    Hamma Na i miss  you so much

    Shi kuwa

    Yau

    Yusuf

    Larabci

    Yake ta bugawa

    Yana  ya habbiti

    Noor hayatina

    Noor qalbina

    Ya A ish,

     Ahaka suka zauce

    Suka kidime

    Juya abarsa yake son ransa

    Yana murzata itama

    Gwayar da ya dirka mata bai sakiba Sai

    Maqaleshi take tana

    Hamma Yusuffffffffff

    Sune basu sararawa junaba har

    4:20Am

    Sannan

    Ya sahirta cikin samun cikekkiyar gamsuwa

    Jinshi yake a saman gyajimare

    Cikin jarumta ya ciccibeta Sai

    Cikin baf ya direta

    Shima ya shige

    Luf sukayi

    Cikin

    Ruwan

    Bres dinta

    Ya shafa cikin

    Rada

    Yace

    Basu gaji bafa

    Idonta a rufe

    Tace

    Ai nakane Hamma Yusuffffffffff

     Tsura mata ido

    Yayi

    Cikin

    Shauqi ya maqaleta

    Yace

    Wlh da Na cuci kaina Dana kashe rayuwata da Na rebu dake

    Na tabbata bazan samu kamar ki ba

    Sai yanxu Na gano

    Tun da canma sonki

    Ke d’awayniya

    Dani

    Kanta ta kontar

    Kan kafadarsa

    Cikin

    Tura mai bres Dinta

    Tace

     ‘ Hamma Yusuf

    Ka manta dai

    Da ai baka da abin qi Sai ni

    Da sauri ya rufe bakinta

    Cikin

    Gskya da gskya

    Yace

    ” ,ban taba tsanarki ba

    Sai dai tsoron ki

    Da nakeji

    Amrita

    Sabida a wancan

    Lkcin

    Ina miki

    Klon

    Qanwata uwa  1uba  1

    Sai

    Kuma

    Ko yaushe

    Kece mai

    Tayarmin

    Da Sha,awata

    Dana ganki

    Nitsuwata ke tafiya

    Shiyasa banson

    Ganin ki

    Danaji

    Muryar ki

    Sai Na daburce

    Da zaran kin Dan tabani

    Wlh Aysha Sai nayi wonka

    Kin tuna randa

    Kika fada jikina a rafi

    Wai kije gun Ahmad

    Shiyasa ko yaushe nake mmk inaga su Ahmad Na maqaleku kuma basa jin komai

    Ase Dan ba Aure a tsakanin ku ne

    A lkcin kuma

    Badon INA kauce miki ba zaki

    Iya gane halin da nake ciki

    Shisa kike min kallon mugu

    Aysha

    Wlh Na cuci kaina da muka yi tsawon 2 year ban amshi a manataba

    Tsofinnan sun min gata

    Da suka aura min ke

    Sun kuwa yi miki

    Gata da basu bari Na sani ke matata bace

    Dan da Na Sani da

    Bazan iya haquri har ki girmaba

    Yawan fadan da nake miki ase kishine ban saniba

    Matseta yayi

    Itama lafewa tayi jikinshi

    Cikin

    Tsune kanta a qirjinshi

    A hankali yace

    Amrita I

    Love you so much

    Zan dauwama in mai begenki

    Qanwata a manata matata

     Da gyara sukayi wonkan suka fito

    Bayan sun gama komai

    Suka kwanta rama baccin deren da basuyiba

    12 dai dai

    Aysha ta sauqo

    Kan gadon

    Cikin mmk ganin

    Hamma Yusuf

    Baya dakin

    Toilet ta shige cikin

    Tsoro da mmk jin qafafunta Na rawa karkar

    A daddafe ta shirya ta fito

    Parlon

     tsaye tayi a tsakiyar parlon

    Tana miqa

    Batayi auneba taji

    Yayi hogging Dinta ta baya

    Cikin

    Sanyi

    Yace

    Har yanxu

    Miqa kike

    Alamun baki

    Gamsu ba kenan Dan ba yunwa kike jiba ba bacci ba kawai

    Hammanki kike son raba kinji dumina

    Qara matseta yayi,

    Itako cikin

    Tsoro

    Tace ‘a a

    Hamma Yusuf nagaji

    Qafata ciwo

    Sai rawa suke

    Dry ya danyi cikin

    Salon shauqi yace

    Qafafun basu gama karbar saqonnina bane

    Shiyasa

    Baki sababa

    So yanxu baqunta suke

    Sai Na gama koyar dasu

    Nima a farst  night dinmu nayi fama da hakan

    Qafafuna suka rinqa rawa idan Na zauna da gyara zan tashi

    In an taba cinyata kamar nayi ihu sabida sunyi abinda basu taba yiba,

    *Inda mace zata iya gane namijin da bai taba kusantar mace ba kenan alamun suna da yawa wannan kadan ne daga ciki*

    Yaci gaba da cewa

    Gashi ke din ta dabance bana gajiya da ke

    A shogobance tace

    Ni wlh ban da qarfi

    Cocci beta yayi cikin

    Rada yace muje in baki Na qarin qarfi baby nah

    Kan gadon ya direta

    Tana ‘ayyah Hamma Yusuf

    Shima karya wuya yayi cikin

    Koikoyarta

    Yace

    ‘Ayyah

    Ki bar Hamma Yusuf dinki ya rege zafi………

    By garkuwan Fulani

    [4/9, 2:26 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAMA*

    👇🏻👆🏻👆🏻

    *MI,WASMITI* page 1⃣1⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    ~®PURE MOMENT OF LIFE WRITERS~

                     P.M.L

    Ido ta lumshe cikin

    Kunya ta shafi sajenshi da ya kwanta lub.

    Shiko samun haka ya sashi

    Lafewa jikinta cikin Isar da saqonnishi

    Masu wuyar

    Man cewa,

    Cikin

    Rad’a yace

    ‘Amrita ngd Allah ya miki albarka

    Rabbi ya cika miki

    Rayuwar ki da Farin ciki kamar yadda kika cika rayuwata da Farin ciki.

    “Lafewa ta qara yi a jikinshi

    Tana jin

    Bugun zuciyarshi Na harbawa kan nata

    A haka har zuwa Dan wani lkci

    Sannan

     Suka samu suka

    Yi wonka suka shirya

    Suka fito parlo

    Kan carpet suka

    Yi masauqi

    Yusuf tallabe

    Da amritarshi

    Yana ta riritata

    Itama Sam har yanxu ta kasa

    Jin ta gaji dashi

    Shiyasa bata tsiri halin

    Wahal da shiba..

    “Suna  cikin

    Hirarsu

    Tana lafe cikin

    Qirjinshi

    Sukaji!

    SLM su Bappa

    Yaya

    Da sauri ta yunqura zata tashi

    Shiko Sai qara matsota yayi.

    ” Suna shiga

    Innayi da inna

    Suka bisu da klon

    Mmk

    Shiko Bappa Yaya

    Cikin

    Jin dadin ganin su

    Yayi

    Murmushi

    Dai dai lkcin

    Da ya zauna kan kujera da suke qasanshi.

     Cikin happy

    Yace

    ‘D’ud’a’be

    Yaushe  kuka

    zo?

    ” Fuska ya Dan yamutsa cikin

    Daqile murya

    Yace ‘ ba nacema ban son sunan nan ba?

    ‘ ehh ka fada kuma bazan bariba,

    Kai dai wlh bakaji dadiba

    Mu muna sonka kamar mu mutu

    Kaiko kana kinmu kamar ka mutu!

    “Ajiyar zuciya ya sauqe cikin

    Dan raha ya shafa suman kanshi

    Yace

    ‘ ai gwara da Baku

    Mutuba

    Bappa Yaya da ka mutu da wa zai ban Farin cikina?

    ” cikin mmki innayi tace ‘ menene Farin cikin naka?

    “Murmushi yayi da iya gskyarsa yace

    ‘Aysha

    Mana.

    “Aiko su inna suka rinqa dry,

    Shi ko ko a jikinsa

    Bappa Yaya ne

    Ya Dan gyara zama ciki

    Girma

    Yace ‘Yusufa

    Kaga ribar bin mgnar iyaye ko?

    Kaga illan bijire musu

    Kai da kanka kasan yanzu ka samu cikekkiyar rayuwa

    Sabanin baya da kake ganin

    Mun qwareka mu samman ma ni.

    Kai ya jinjina cikin

    Sanyi

    Yace ‘ Bappa Yaya

    *MI,WASMITI* ko mi wadi ha wakkati to do,

    *NAYI,NADAMAN* abinda Na aikata a wancan lkcin

    Bana son tunawa sauqina ma daya da rabbi

    Ya bar min

    Dan uwana Ahmad da biyaye Na ya mutu da bazan yafewa kai naba.

    Innayi tace ‘ komai ya wuce yanxu kam

    Fatan rabbi ya Baku zuriya d’aiyiba,

    Amin ya amsa cikin

    Zumudi da jin dadin addu,ar.

    “Haka sukayi ta Dan Hie ransu

     Biyar dai dai

    Yusuf ya

    Miqe cikin

    Kammala shirinsa

    Da Na Aysha

    Ya kalli su innayi

    Cikin

    Qaunar kakannin nasu

    Yace

    ‘ mukam zamu tafi

    Sai

    Next week

    In munzo,

    Bappa Yaya

    Yayi ta nacin ya bari Sai gobe yaqi fir Dan shi a ganinsa

    Zasu takuru

    A dole ya barshi

    Ya dauke yar matarsa

    Suka tafi.

    ” cikin

    Mota

    Yusuf

    Tuqi yake

    Da hannu daya daya kuma ya jawo amritanshi

    Yana Dan

    Shafa bayanta

    Yana

    ‘Amrita

    Bacci kike

    Jiko?

    Kai ta Dan gyada mai a Lamar eh

    Cikin

    Sanyin ya qara jawota jikinshi

    Yace

    Kwanta kiyi bacci

    Kan cinyar

    Mijinki

    Kinji ko

    Matata?

     Itako

    Ido ta tsura mai cikin

    Mmk hali irin Na Hamma Yusuf

    Wato

    Shi Hamma Yusuf ya yarda da love

    Ya Baiwa so

    Amanna

    Shi jin Kalmar so yake tamkar ruwan zinari

    Shi Yusuf irin mazannan ne da so ke mai dasu

    Bayi

    Ya maidasu tamkar basu San komaiba

    ” A haka suka isa

    Gida

    Tana lafe a jikinshi

    Tana baccinta.

    Yana parking

    Rabi,u da Usman suka iso

    Cikin

    Qaunar yayan nasu duk da zafibirin Na Yusuf yan uwanshi Na matuqar qaunarsa

    Kye ya basu suka tattara kayansu

    Suka shigar cikin gida.

    Ummi Na ganin jakar Aysha

    Tace

    ‘Usman sun dawo ko?

    Kai ya gyada Cikin

    Leqa hanyar shiga

    Yace ‘ wlh

    Ummi Sai.kinga yadda

    Autanki tayi kyau

    Sai kace wata balarabiya

    Sai dai ta Dan rame gsky.

    Ajiyar zuciya ummi ta sauqe cikin jin dadi

    Tace ‘Toh ina take ne?

    Rabi,u ne ya Dan Sosa qeya yana

    Duba qofar shima yace

    ‘ kin Santa ai da shegen son jiki

    Bacci fa takeyi a cikin

    Motar ta wani

    Maqale jikin Hamma Yusuf

    Shiko

    Ya wani rashe wai baya son ta tashi

    Harda wani cewa

    Mu bamu da nitsuwa bamuga tana bacciba.

    Dry Ummi tayi

    Cikin

    Tsokana tace ‘

    gashi a bayanku ai!

    Aiko a tare suka juyo

    Sai kuma sukayi dry.

    ” a motar kuwa

    Cikin sanyi

    Ya sunkuyo

    Kanta hankali ya rinqa busa mata iska a kunneta

    Itako jin iskar ta qara sakewa tayi

    Luf ta juyo

    Qirjinta sama,

    Murmushi ya danyi

    Cikin

    Jin dadin

    Yadda take

    Murza shi

    Kiranta yakeyi Amman shiru Sai sauqe numfashi takeyi,

    Ganin haka yasa shi

    Cikin

    Qworewa

    Ya qara manna ta jikinshi

    A hankali ya tura hannushi

    Bayanta

    Zip Dinta ya zuge cikin

    Hikima ya maidata kan cinyarsa

    Hannushi

    Ya Dan tura cikin

    Rigarta

    Lkci daya ya dire hannushi kan bres Dinta

    A take kuma ya lumshe ido ya sauqe ajiyar hrt,

    A hankali yasa Dan yatsanshi ya rinqa zagaye bakin bres din

    Cikin

    Sauyawar voice

    Ya rinqa kiranta

    A,ishhhh

    A hankali ta bude ido

    Tare da Dan tsura mai idon

    Sai kuma ta Dan tura baki

    Cikin

    Muryar bacci tace ‘ Hammaaa Yusuffffffffff

    Ido ya tsura mata cikin

    D’aga mata

    Gira

    Hannushi ta Dan kama

    A hankali ta jawo hannu

    Shi kuwa

    Kai ya karya

    Yayi fuskarta tausayi

    Cikin

    Sanyi yace

    ‘Aish

    In Neman alfarma ki zo gareni mu kwana tare

    Wlh bazan iya kwana banji duminki ba

    Plxx karki manta ni

    Baki ta Dan tura tana

    ‘Hamma ni a gun Ummi Na zan kwana,

    Cikin

    Tausayawa kanshi

    Yace

    Mijinki kuma ya kwana

    Da waye

    Kamata yayi ya ruqqume cikin

    Tsokana yace

    Yarinya ki Adana mijinki

    Ummi ma ba dakinta zata kwana ba.

    “Tureshi ta danyi

    Ta bude qofa ta fito

    Shima fita yayi

    Ya zagayo yazo gabanta

    Cikin

    Gyara net dinshi

    Ya juyata

    Ya tura hannushi

    Ta gabanta ya lalubo

    Bres Dinta ya shafa cikin

    Rada yace

    Zanyi miss dinki

    Tabas itama  taji Hamma a jikinta

    Shiyasa Sai ta lumshe ido

    Kawai.

    Tana bude idon

    Ta haqqo su ya Abubakar da Ahmad da Adam

    Da sauri ta janye jikinta

    Cikin

    Happy ta isa garesu

    Da Dan gudunta

    Tana zuwa kamar zata fada jikin ya Abubakar Sai kuma ta tsaya cikin

    Farin ciki

    Tana ‘

    Oyoyo ya Abubakar Na nayi missing dinka sosai

    Shima Abubakar dry yake cikin

    Jin dadin ganinta da yanayinshi Na tsantsar qaunar yan uwanshi

    Yace Allah sarki

    Aysha wato yanxu kin girma

    Kin dena

    Son jiki,

    Dry tayi ta kamo hannushi tana

    Bazan girmanwa Dan uwana ba ai,

    Su Ahmad kam dry suka rinqa yi

    Har suka qarisa gun

    Yusuf

    Cikin

    Qaunar juna suka ruqqume juna

    Suna dry

    A hankali Yusuf ya qarisa gun Abubakar ya ruqqume shi

    Cikin

    Qaunar qanin nashi

    Yace

    *Babiker* dan

    Haka yake kiran Abubakar din yana don tsokanarsa tun suna yara bare kuma da ya zama dole akwai Dan reni a tsakaninsu Na irin shi Abubakar shi yake bin Yusuf a aihuwa.

    Dry Abubakar ya danyi Sai kuma ya matse Yusuf a jikinshi

    Cikin

    Sanyi da qaunar Dan uwana nashi yace

    Hamma Yucut

    Haka yake kiransa lkcin yarinta

    Shima Yusuf dry yayi

    Sai kuma yayi shiru

    Jin Abubakar bai sakeshi ba

    Kuma Sai

    Zuciyrsa da yaji tana bugawa da qarfi-qarfi.

    Cikin sanyi yaji

    Abubakar Na rada mai

    Hamma Yucut

    NAYI kewarku

    Ji nake kamar Na bar aikin

    Sojannan Na dawo

    Mu zauna nima in rayu cikin yan uwana kafin mutuwa ta rabamu,

    Da sauri Ahmad yace

    Haba Abubakar meyasa zaka Sa mana tsoro a zuqatanmu.

    Adam yace

    Gsky Abubakar banson irin zantu kan nan naka,

    Dry ya danyi

    Fuskarsa tai

    Ra’s a zahiri

    Dama da yawa kance kab yaran gidan

    Abubakar ya fisu

    Kyau danshi

    Tamkar balarabe yake

    Ga qira ga cikar zati ga haiba sannan shi mai yawan fara,ane da son Al,ummah

    Dan shine qarami a Kansu Amman kab ya fusu tsawo da qiba,

    Cikin fara ar yace

    Toh ai rebuwa ya xama dole

    Brothers Na,

    Aysha kam

    Tuni

    Ta fara hawaye Dan ita tun kan ya Ahmad bata son jin irin zantu kan,

    Dry shi kam Abubakar yake tare da jansu suka tafi cikin gida.

    A babban parlon suka

    Zauna akayi ta hira

    Aysha ko da ta ga Ummi Sai tayi qasa d kai

    Itako data gane Sai ta shereta sannan ta saki jikinta..

    “Bayan 2 week, Rayuwa ta musu dadi kamanni

    Family ya cika da Farin ciki

    Abubakar ma har yanxu yananan

     Gaba daya ya qara shigewa jikin yan uwanshi

    Tuni hutunsa ya qare Amman yaqi komawa yace yana son shima ya rayu da yan uwanshi

    Kuma yana son ya jejje xiyara gun yan uwansu

    Haka ya rinqa Jan su Yusuf da Ahmad suna kutsawa cikin yan uwa da abokan arziqi

    Har qauyuka saida sukaje.

    ” shiko Yusuf yakan Dan lallaba ya dauke matarsa su arece

     hotel ya dirka mata qwoya suje sui ta macewa juna,

    Gaba daya yanxu

    Ya maidata

    Fulawarsa abin qawanyarsa.

    “Yau da dere

    Suna parlon suna cike suna hira

    Abubakar ya Dan gyara zama

    Cikin

    Kallon yan uwanna shi

    Yace

    ‘Ya Adam

    Gobe nefa zamu je yolan

    Dan

    Inaga Na kusa komawa wurin aiki

    Gashi Hamma Yucut kuma saura

    2 weeks

    Ku koma Saudia ko?

    Kai ya gyada mai cikin

    Tsurawa Dan uwana nashi ido

    Yace

    ‘Ko Sai yaushe zamu kuma haduwa ne Babiker kam?

    “Cikin dry yace

    ‘Wata qil har Abadan!

    !Gaba daya suka zuba mai ido

    Cikin

    Fada baba bello yace

    Kai Abubakar wannan wanne irin furucine

    Ummi kuma

    Kai ta rinqa juyawa

    Tana

    Allah ya rufamin asiri

    Nenne CE tace

    Amin

    Rabbi ya hanemu qara ganin wani gibin,

    ” shiko dry yayi cikin cewa Yoh ai mutuwa ta zama dole dama rayuwa wata ran Farin ciki wata ran bakinci,

    A haka suka watse

    Sai Yusuf da duk jikinsa

    Ya mace

    Ya kalli Aysha da ke shirin

    Fita cikin

    Muryar tausayi

    Yace

    Amrita zoo,

    Kamar ta fita Sai kuma ta juyo

    Cikin

    Sanyi

    Tazo

    Gabanshi

    Hannushi ya miqa mata

    Cikin

    Mutuwar jiki

    Yace

    ‘ tai maka min in tashi

    Kamo hannu tayi ta ja

    Shiko ya yunquro da gyer

    Ya miqe,

     Sai kuma

    Ya fiz gota jikinsa

    Cikin

    Rada yace

    Muje ki taimaka kamin

    Ko kuzarina zai dawo

    Wala Allah d’umin jikin ki ya farfad’o dani

    Haka ya jata har zuwa

    Dakinshi….

    By Garkuwan Fulani

    [4/9, 2:26 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAMA*

    👆🏻👇🏻👇🏻

    *MI,WASMITI* page 1⃣1⃣1⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *PURE  MOMENT OF LIFE WRITERS*

                     P.M.L.W

    Kan gado suka zauna

    Cikin sanyin jiki

    Ya zame ya kwanta kan cinyarta

    Yasa hannu ya zagayo bayanta ya tura kanshi tsakiyar qirjinta yayi luf kamar mai bacci Sai numfashi yake sauk’ewa a hankali

    Gaba daya jikinshi yayi nuk’ui

    Ita kuwa  jikin gadon ta Dan jingina Dan har cikin ranta take jin tausayi Hamma Yusuf din nata

    Hannu tasa ta tallabe kanshi

    Kamar K’aramin yaro

    Ya k’ara

    Nanuk’arta

    A haka har zuwa wani d’an lkci

    sannan ya d’an  d’ago cikin

    tsura mata ido

    yace

    “Amrita ki kwanta ko”

    Ido ta lumshe cikin

    Sanyi ta zame tayi luf

    Jikin pillows

    Shima k’ara matsota yayi

    A hankali ya manna ta jikinshi

    Jikin a sanyaye ya sabule

    Rigar jikinta

    Ya barta daga ita sai

    d’an gajeren wondo

    Shima hakan yake

    Jawota jikinshi yayi

    tare da da daura hannushi kan cikinta ya rink’a shafawa da d’an latsa cikin,

    cikin rada yace

    “A,ish

    Kina mana addu,a kuwa?

     A sanyaye tace

    “Addu,ar me fa?”

    K’ara matsota yayi cikin d’an

    Rawan jiki

    yace ” addu,ar samun ciki mana

    Wlh inason baby inson inga jinina gashi har yanxu shiru”

    Baki ta d’an tab’e cikin

    yanayin ba damuna tace ” ciki kuma aihuwa  kuma yanzu gsky ni kam ban isaba”

    !Cikin mmk da jin tsoro da zafin mgnar ya tashi zaune ya tallabota

    Murya Na rawa

    Yace

    “Ayshaaa Sai yaushe kenan?

    Me kike nufi da baki isaba

    Plss ki taimaka kar ki datsemin hanyar

    Samun cikar burina da zuriya ta

    Yanxu ke ko

    Yusuf k’arami da Ahmad basa baki Sha,awa?

    Juyawa tayi cikin

    Yatsuna fuska tana ” ni bacci nakeji”

    Abin ya bashi haushi shiyasa cikin

    Hatsala ya juyota gareshi

    A fad’ance yace

    “Sau nawa nake sheida miki ba,a juya min baya

    Meyasa bakya jin mgna ta

    Nace miki

    Muddin muna kwance tare ki dena juya min baya ba tare da izinina ba wlh

      Aysha kina cutar da zuciya ta da jikina duk sanda kika juya min baya

    Ki gaya min mana inma kin gajine Sai mu canza gefen kwanciya mu duka ba tare da kin juya min baya ba”

     Shiru tayi a ranta tana

    Na shiga 3 da hali irin rin Na Hamma Yusuf

    Yanxu ko kwanciya Sai ya tsara min,

    Shiko

    Juyata yayi shima ya juya

    A hankali ya dire hannushi kan bres d’inta

    murya na rawa

    Yace

    “A,ish dan Allah ki dena juya min baya

    Ki tausaya min wlh ni kadai nasan zafin da nakeji in kika bani baya.

    Shiru tayi Sai

    Jikinta da ya fara sakewa da mimmik’ewa sabida sak’onnin Hamma ta da take karba

    A hankali ta

    Narke cikin jikinsa

    murya a sanyaye

    Tace

    ” Hamma Yusuf bacci nakeji

    Plxx kayi haquri

    Yau ka barni Na huta”

    Kai ya gyada mata

    Cikin

    K’ara ruggumota

    Tare da rada mata

    ” ba abinda zan miki

    Kiyi baccin ki”

     a haka suka kwana cikin jikin juna

    Har zuwa safiya

     Bayan ya dawo masallaci

    Cikin gida ya wuce

    A parlon ya samu Abubakar da su

    Usman

    Duk suna riqe da carbi

    Abubakar ne ya kalli Yusuf cikin

    Murmushi yace

    “Hamma Yusuf

    Gwara aje a fara shiri.fa

    Dan su Usman kam har sun shirya”

    Fuska ya yamutsa tare da cewa

    ” Sara kunan yawo ai su da sunji tfya jikinsu har bari yake,

    Dry Abubakar din yayi gami da cewa toh nima dai kaga tfyata bari inje in shirya,

    Yana fita shima Yusuf ya fita bayan ya gaida iyayenshi.

    Tsayuwa yayi yana k’arewa gadon kallo bata nan

    Har ya juya Sai kuma ya  jita a toilet alamar wonka takeyi

     Zare jallabiyar jikinshi yayi gamida tura k’ofar

    ya shiga

    Itako jin motsin shigowarsa yasa ta bude ido

    Lkci daya kuma Sai taji kunya ta rufeta ganin yadda ya tsura mata ido

    Shiko matsota yayi ya tsuguna gefen ta

    Yasa hannushi cikin ruwan

    ya d’an d’ibo ya zuba mata kan kirjinta

    Yasa hannu ya dauko sabulu

    cikin sulbi

    Ya rinqa murza sabulu kan k’irjinta

    yana shafawa,

    A take yanayinshi ya canza ya fara piki piki da ido

    Lips dinshi suka fara rawa lkci daya sukayi jaa

    Tuni ya kamo gefen lips d’in ya fara tsotsa

    Duk ya cika ruwan da kumfa

    ita ko ido ta tsura mai a ranta tana jinjina halitta irin ta Hamma Yusuf

    Mutum kamar maye.

    Cikin sanyi taji

    yana mgn

    “Ohhh shmmmhhhht Amrita Sai kuma ta jishi

    Tsulum cikin ruwan

    Lkci gida kuma ya fara yamutsa ta

    Tuni ya birki tata itama Sai

    Lafewa take a jikinshi

    K’ok’arinshi

    ya samu kanta ya rege zafi

    Ita kuwa tak’i

    Sai nok’ewa take

     Suna cikin haka yaji ana buga musu k’ofa.

     aiko ta yamutsa ya cukuikuyeta son ranshi

    Itama ta taimaka mai Don ta samu ya barta

    Sai da ya d’anji gamsuwa sannan

    Ya fesa mata wonka Ragusa kanshi

    Ya mik’e ruggume da a barsa

    Sai hada fuska fa yayi

    Shi a dole an takura shi

    Ba a barshi ya shanaba.

    Ta gane sarai

    Shiyasa suna fita ta zura rigarta har taje bakin k’ofa

    ya kirata

    Cikin isa.

    Gabanshi ta Dan tsaya

    Shi kuwa mai ya mik’a mata

    Fuska a hade

    Yace

    ” kina k’o’karin tafiya

    Wazai

    Shafa min mai? Karba tayi ciki

     tura baki a ranta kuwa

    Cewa take

    Wlh Hamma Yusuf ya fiye kalen fitina,

    Shiko zama yayi Ra’s yana tsura mata ido

    Dole ta rink’a shafamai

    Har ta gama

    Y klta cikin

    Sigar k’auna da Sha,awa

    yace

    ” jeki shirya

    Habitti yau zamuje

    Yola”

    Sosai taji dad’i  Dan batayi zaton dasu za,a jeba

    Cikin happy

    Ta tallabo

    Kanshi

    Ta hade bakinsu

    Ta laso lips dinshi

    Sannan

    Ta sauk’o zuwa k’irjinshi

    Ta rink’a shafa sumar k’irjin

    Tana sakemai kiss tako ina

    Sai kuma ta juya da gudu tayi cikin

    Gida.

    Shiko murmushi ya rink’ayi yana shafa sajenshi da k’irjinshi

    Dan yasan guraren Na burge Ayshansa.

    Haka dai suka kammalah

    Shirin su.

    K’arfe 9 dai dai

    Sukayi SLM da iayensu

    Sannan suka yi musu addu,a

    Suka shiga

    Mota suka tafi

    Mota 2 ne

     1 Abubakar ke tuk’i

    Ahmad Na gefenshi

    Aysha da Maryam Na baya

    Yusuf Na baya shima gefen Ayshan Sa

    Sai dayan kuma

    Adam ke tuk’i Amira Na gefenshi

    Sai Usman da Rabi,u dake

    Baya

    Tafiya suke cikin nishadi

    Motar su

    Na biye da juna.

    Sunyi tafiya mai d’an nisa har zuwa

     Wuraren *zim*

     Sun fara hank’o

    *Mayo balwa*

    Aysha da tun sanda sukayi nisa a tafiya jikinta

    Ya mace tayi nuk’ui jikin

    Mijinta

    Sai nuk’urkusarsa take

    Tana ita murd’a takeji

    Aman kuwa yak’i zuwa Sai yanzu.

    Ta samu ya tokarota

    Cikin

    Wahala.

    Ta kamo hannushi ta rik’e

    Jikinta har rawa yake

    Cikin

    Kuka tace

    “Hamma Yusuf

    Amai zanyi

    Amai”

    Shiko Yusuf da gaba daya

    Ya rude dukkan tausayinta ya cikashi

    Cikin

    Kula ya tallabota

    Ahmad dake gaba rik’e da Yusuf k’arami

    Ya zaro

    Blanket din yaron

    Ya mik’a mata yana

    “Hingo biyaye bata tayi aman a ciki”

    Karba yayi ya shinfida kan cinyarsa.

     aiko ta rink’a zuba amai

    Kafin kace kobo

    Duk tayi laushi

    Sai numfashi take sama sama

    Maryam kam sai sannu

    Take tayi mata

    Shiko

    Abubakar gudu ya k’ara yana

    “Sorry sis

    Bari nayi sauri mu isa

    Asbiti ma zamu wuce

    Cikin

    Aman tace

    A a ya Abubakar ni Ku kaini gida inma mutuwa zanyi Na mutu a gida.

    Da sauri Yusuf ya ruqqumota cikin

    Rawan murya yace

    ” a a insha Allah ba abinda zai sameki.

    Haka dai suka isa

    Itako gaba daya ta gala baita.

    Dama tuni marya ta gayawa

    Baba Umar

    Tuni

    Shiko

    Dr Umar ardo

    Ya tanadi Norse

    Guda biyu

    Allah sarki Yusuf gaba daya ya rud’e

    Duk jikinshi

    Amai

    Suna isa

    Ya ciccibota

    A parlon ya direta kan 3str

    Ayyah. Hydar shima gaba daya ya rude

    Fifita yake mata rik’e da hannuta

    Yana sister

    Ki bude idanki

    Ga ya Hydar dinki

    Goggo Aysha ma duk Sai

    Jikinta ya mutu

    Tana Farin cikin ganinsu gashi wannan Abu ya kassarasu.

    Shi kam Yusuf

    Tallabeta yayihar zuwa sanda

    Baba Umar ya iso

    Gida

    Suna zuwa

    Suka fara yiwa  Aysha

     gwoje-gwoje

    Lkci daya

    Suka gano

    Ciwon dake haddasa mata aman

    Cikin tsantsar Farin ciki

    Baba Umar

    Ya kalli

    Yusuf

    Da yayi kalan tausayi

    Yace

    “Congrats

    Yusuf

    Sai kuma yai

    Murmushi ya fice

    Yana

    An mata allurar bacci

    Yancu tayi wonka

    Tana tashi komai zai

    Normal.

    Abubakar ne

    Ya mik’e cikin Farin cikin ya ruggume Dan uwanshi

    Yana dry

    Yace ” Alhamdulillah

    Hamma Yusuf

    Allah ya amsa addu,a ata

    Ase ba zanyi

    Kukan rashin aihuwa ba

    Hamma Yusuf wannan cikin

    Ko macece ko namiji ne

    Ni za,a bawashi

    Shima Yusuf murna da tsantsar farinciki

    Kawai Sai ya ruggume k’aninshi

    Yana mai zubda qollan Farin ciki

    Yana

    ” Babiker

    Na bakashi

    Insha Allah kome aka samu.nakane

    Babiker ba zakayi

    Kukan rashin Aihuwa ba Dan uwana.

    Allah sarki

    Gaba daya Sai

    Suka cika da Farin ciki da tausayi

    Rashin aihuwar Abubakar

    Hydar ma Sai

    K’ollah yake sharewa

    Yana

    Allah ya raba su

    Lfy

    Shi mahaifi yarsu ya tuno.

    Shiko Yusuf so yake ya ganshi dagashi

    Sai Matarsa ya ruggume abarsa ya kula da ita

    Ya riritata

    Amman INA tuni

    Goggo Aysha ta jata sunyi

    Cikin

    D’aki

    Maryam da Amira ma suka bi bayan su

    Itako Aysha

    Sam batayi Farin ciki da cikinba

    Kuka ta rink’ayi

    Da k’er tayi

    Wonka suka dawo

    Parlon inda suke

    Cike

    Gaba daya Sai ya zama duk tattalinta suke

    Amman a hakan shi oga gani yake an takurasu ne

    Kukan da takeyi har cikin ransa yakejin

    Kukan

    Ita ko lkci daya bacci yayi gaba da ita bayan ta konta kan  3str

    Haka dai

    Sukuma sukayi ta hiransu da nishadi

    Da Farin ciki

    Tuni Goggo Aysha ta sheidawa su Nenne

    Ummi ko dad’i kamar bazata mutuba.

    Kai sunyi

    Farin ciki kam.

    Shiko Yusuf a takure yake Sam

    An hanashi

    Matarsa

    Yau kwanansu  2da zuwa

    Bayan sun gama cin

    Abinci

    Sun waste

    Yusuf ya koma bakin gate

    Ya zauna kamar wani maraya

    Tsaki yaja yafi a k’irga

    A fili

    Yace su wadannan basu da matsala.

    Yana zaune Sai ga

    Hydar da maryam

    Sun shigo

    Cikin

    Hade fuska

    Ya “cekai dady

    Dayake haka yake kiran Hydar tunda shi tokwaran Abbanshi ne.

    Da sauri ya iso gareshi

    Cikin girmamawa yace

    “Na,am Hamma Yusuf

    Shiko fuska ya murtuk’e

    Tare da cewa

    In ka shiga kace

    Aysha tazo

    Ga lamido

    Yazo dubata yana

    Part dinka.

    Toh ya amsa cikin

    Sauri ya juya

    Ya tafi.

    Shiko

    Ya tafi part din Hydar din,

    Cikin gida kuwa

    Aysha tayi wonkanta ta gama shirin

    Baccin Sai k’amshi

    Take

    Hydar ya shigo

    Cikin

    Xoleyarta yace

    ‘Mai ciki

    Kije

    Ga Dan uwan Hamma Yusuf dinnan

    Lamido on top yazo dubaki suna can part dina.

    Aiko su Amira Sai dry

    Itako

    Jin haushin dry yasa ta xura k’aton

    Hijabi

    Tayi

    Part din ya Hydar din.

    SLM tayi ta shiga Sai kuma ta tsaya tana

    Kallon

    Komai Na parlon tsaf

    Kamar dakin mace

    A fili tace kai

    Ya Hydar ba dai tsaf taba,

    Shiko

    Yusuf jin motsinta ya fito dashi

    Itako tana shirin lek’a cikin

    Bedroom din

    Da sauri ta tsaya

    Gani

    Zasuci karo

    Shiko

    Cikin rawan jiki

    Da hannu da wata iriyar muguwar Sha,awa

    Ya fizgota jikinshi

    Ya ruggume tare da lalubo….

    By Garkuwan Fulani

    [4/9, 2:26 PM] ‪

    📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAMA*

    👇🏻👆🏻👆🏻

    *MI,WASMITI* page 1⃣1⃣2⃣Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Cikinta ya rink’a shafawa yana d’an murzawa lkci

    d’aya kuma ya tallabo konta

    ya zira harshensa cikin

    Bakinta

    ya llbo

    nata

     ya rink’a sarrafata da juyata cikin salon k’auna da begenta.

    Tuni itama ta mace da salonsa ta biye mai  sai sauk’e numfashi yake yana binta da kissi tako ina  har zuwa wuyanta ya ganggaro cikinta

    hannu yasa cikin rawan jiki ya d’aga y’ar rigar jikinta

    kanshi ya manna kan cikin

    yana shafawa

    gaba d’aya ya rud’e ya rudata Sai nishi yake,

    Sam ya kasa mgn,

    Ganin haka yasa ta kamo hannushi cikin hikima ta jashi zuwa kan gado

    ta zaunar dashi,

    Itama ta zauna gefenshi

    Sannan ta tallabo kanshi

    Cikin rad’a tace

    “Hamma Yusuf jikina ba k’arfi,

     duk kasala nakeji

    bansan ya zanyi ba gaba daya banjin dadin rayuwa ta”..

    Matsota jikinsa yayi

    cikin rawan jiki

    Ya ruggume ta jikinshi,

    ya rink’a shafa jikinta’

    Yana murza fatan cikinta

    Cikin rad’a yace

    ” Ayyah Amrita Na sannu zai bari insha Allah

    Babynmu ke saki kasala

    Zan mishi fada

    ya daina wahal min da noor hayat dina”.

    Baki ta d’an tura tace

    “Gsky ni bazan iyaba

    Wlh kasan yadda zakayi dani”.

    Jawota jikinshi yayi ya sabule y’ar rigar jijintan gaba d’aya sannan ya janye nashi

    ya jawota suka kwanta,

    Murya Na rawa

    yace

    ” Zo zonan kinji

    Ya habitti

    zan miki Allurar kuzari

    zaki daina jin kasala,

    Ta nan kuma zan isar da saqona zuwa ga d’iyarmu ta dena wahal da Amminta”.

     yana mgnar ne yana shafe

    Ababenshi da yayi kewarsu tsawon 5 days.

    Itako hannushi ta riqe cikin

    shogoba tana

    “Hamma Yusuffffffffff

    Bazan iyaba plx  ka barni Na huta jikina ba k’arfi”.

    Cikin rawar murya da kid’ima ya matsota

    Jiki a hargitse

    yace

    ” Dan Allah

    Na tuba plxx ki taimaka min wlh Na Gaza hak’ura jina nake kamar Na shekara ban rab’eki ba ke nake bege ke nake muradi”.

    Zuwa yanxu itama da kanta tasan tayi kewar mijinta

    Na mijinki duniya dole ta yi cip

    Tuni ta shiga maida mai martani tana mai mak’al k’alemai

    Tana zuba mai shogoba shiko ya shiririce ya xauce kanta ya biye mata

    Ya zama tamkar sauna,

    Haka dai a birkice suka mak’alewa

    Juna

    Itama Aysha da kanta tasan tayi kewarsa Dan zuwa yanxu ta fara sabawa da nacin Hamma Yusuf

    Dolenta take jajircewa Dan dauke mai buk’atunsa

    gudunkar ya fada wata rayuwar,

    Haka suka rink’a farantawa juna har zuwa wani lkci sannan suka sahirtawa juna,

    Cikin gamsuwa ya mak’alota kan faffadan qirjinshi

    ya daura hannushi daya kan cikinta d’ayan kuma

    ya daura kan bres dinta yana shafarsu da latsarsu

    Cikin gamsuwa

    Jiki a sake da d’an rada

    yace

    “Amrita

    Kin San cewa cikinnan tun

    Fats night dinmu

    Kika cabesa

    Kika ajiye min

    Gsky Amrita

    Kin iya karbar sak’onnin

    Hamma Yusuf dinki”,😍😎

    Kanta ta tsune cikin

    k’irjinshi tana ‘kai Hamma Yusuf

    ai kaine abin naka ba sauk’i

    Ba dole ciki

    ya shige ba

    Ka mammak’ale min

    Ka hanani sakat”.

    Dry yayi ya shafa bres Dinta

    Cikin

    Nishadi

    Yace

    ” ke dince

    Tamkar xuma kike ba,a miki lasa kadan a gaji

    Dole kike birki tani kike hanani sanin koniwaye kece kike dauke

    Control dina

    Muddin najiki cikin jikina

    Macewa nakeyi”.

    Kanta ta kuma tsunewa tace

    “Gsky Hamma Yusuf jarumtarka tayi yawa”

    k’ara rufeta da k’irjinshi yayi

    Yana “yanxu ma k’ari nakeso wlh A,ish”

    Tallabe kanshi tayi

    Cikin rada tace

    ” A,ish takace

    Keutar da rabbi ya maka ne Hamma Na ba wani hijabin a tsaka ninmu”

    Wayyo Yusuf gaba d’aya

    ya haukace ya kid’ime da kala manta da salon da take mai tuni suka macewa juna,

    Juyata yake iya son rensa.

    Itako Sai zautar dashi take da salonta.

    A haka suka kwana cikin nishadi,

    Kashe gari da asuban fari ta koma cikin gida

    a daki

    Ta samu su Amira

    Maryam Na ganinta ta danyi dry

    Cikin tsokana tace

    ” ni kam Aysha yaushe kunyarku ta bace ke da Hamma Yusuf?

    Da gani ake duk kun fimu kunya haka shima Hamma Yusuf ake ganin yafi su ya Adam kunya

    Amman yanxu duk kun fitsre idonku”

    Kai ta Dan sunkuyar cikin

    Sanyi tace “wlh

    Tausayi ya bani

    Maryam saifa kinga yadda ya zama

    gaba daya tunda muka zo a takure yake

    Nima kaina INA tunashi

    Shifa Hamma Yusuf

    Ko bacci

    Bai yin mai dad’i in baya tare dani”

    Dry Amira tayi cikin shewa tace

    Yarinya kin zama yar hannu

    Hamma Na ya gama cika aiki”

    Hararanta tayi cikin

    Kwanciya da shirin Dan yin bacci

    Tana

    “Hmmm

    Hamma Yusuf

    Da banne

    Nima bansan San da ya maidani haka ba”

     Maryam CE tace “gskyanki

    Ki kula da mijinki

    Dan wlh ni da kaina jiya Na tausayawa Hamma Yusuf saifa kinga

    Yadda idanunshi suka koma kamar bugegge ase duk

    Jarabar tsiya ke cinsa”

     Mari ta Dan d’aka mata cikin

    Kunya tace “kin dai ji jiki

    Namma yayanki ne”

    haka dai sukayi ta dry.

    Kwanansu 4 a Yola duk sun zaga dengi sunje har gidansu Ummi, sun yawata cikin Yola son ransa Yusuf ko ba ruwanshi kiran matarsa zai su Shana a d’akin

    Haydar.

    Sannan yau suka koma Taraba

    Cikin kewar juna

    Hydar

    Kamar kar ya rabu dasu,

    Sun dawo cikin Farin ciki

    Gida akayi ta murna.

    Aysha ko tunda ta dawo

    Laulayi yace bas millah

    Komai taci Sai ta Harar

    Ga jiri

    Ga yawan bacci

    Gaba d’aya

    Kowa ya maida kulanshi gareta

    Ita kam

     ji take kamar tayi hauka Dan wahala duk Sai taji ta tsani cikin

    Da zaran ta keb’e da Hamma Yusuf Dinta tai ta kuka

    Shiko Sai dai yayi ta lallabata da bata hak’uri

    Dole tasa ya rink’a danne buk’atarsa,

    Ya Abubakar ma kula yake bata sosai.

    Yau saura kwana biyu

    Abubakar ya koma duk ya gama shirinsa

    Suma su Aysha saura 6 days su koma.

    Yau tun da safe

    Aysha keta fama da amai da jiri

    Komai taci Sai yayi woje cikin kuwa har ya fara d’an tasawa

    Dan yanxu ya kai 3 month.

     Zaune take Gaban

    Hamma Yusuf din a parlon

    Ummi ta d’aura kanta kan cinyarsa

    Ummi dasu Abubakar da Usman da Ahmad duk suna

    Zaune,

    Kuka take tana matse cikin

    Tana lumshe ido

    Cikin

    gala baita take cewa

    “Wayyo jikina cikina

    Ni kam naga ta kaina

    Wlh Na gaji da cikin nan Hamma Yusuf wlh kasan yadda zaka min”.

    Kai ya sunkuyar cikin jin juya

    Wato tun dashi ya mata cikin

    Shi zaisan yadda zai mata gashi

    Duk shi a matse yake dan ya fara carkewa kwana ba adadi taren suke kwana Amman dole yake barinta Dan tausayinta da yakeji

    Itako Sai ta kwana nuk’urk’usansa

    Ummi har tsoro takeji Aysha tace a d’akin ta zata kwana Dan hanata bacci takeyi

    Shiyasa ita da kanta take cewa tashi kibi

    Mijinki

    Ni bazan iya sakalcin kunnan ba.

    K’ara matsoshi tayi cikin

    Jirin tace

    “Wlh Na gaji ni zan San yadda zanyi”

    Shiko ido ya tsura mata gami da

    Tashi yana cewa Ahmad

    “B’iyaye mu tafi”,

     Mik’ewa Ahmad yayi cikin

    Dry yace “sannu ko

    Auta zai bari kinji

    In anyi Sa,a yana cika 4 month zai bari”

    Baki ta tura tana

    “Inadai ya Ahmad harda kai kuke min dry”

    Shiko Yusuf hannushi yaja suka fice

    d’akinsu sukaje suka Dan Sha hira sannan Ahmad ya tafi

    Shiko yayi shirin kwanciyarsa ya d’an kwanta a cewarsa kafin

    Sakaliyarsa ta zo.

    Itako tana shiga

    Ta zauna cikin

    gajiya da wahalan cikin,

    Tashi tayi ta d’auko

    Pose Dinta

    Cikin tsoro da k’arfin guiwa

    Ta balli mgnin da ta seya tun a Yola tsoro ya hanata Sha

    Ido ta rumtse

    Ta d’aga

    Harshenta tasa k’wayar

    a kasan harshen ta

    tana Haba wlh gwara Na huta Na gaji.

    Wonka ta shiga cikin

    K’arfin guiwar zata rebu da bone

    Ta fito ta kimts tsaf

    A fili

    tace

    “Yau bazanma je gun Hamma Yusuf ba”.

    Ta kwanta cikin

    Sanyi lkci

    Daya taji sanyi ya fara rufeta

    a hankali ta lashi k’wayar taji

    Ya fara narkewa

    Ajiyar hrt ta sauk’e a take kuma taji

    Jikinta ya fara rawa

    Sai zufa ta fara ketowa a jikinta

    A take kuma taji

    Mararta ta carke

    Sai wani irin suka takeyi

    Tuni ai ta tashi ta zauna

    Wasa wasa Sai k’aruwa abin yakeyi

    Ban daki ta shiga Dan wani irin fitsari takeji tana tsuguna wa kuwa taji ta kasa yin fitsarin

    ta tashi ma ta kasa

    Sai

    dafe gini tayi ta samu ta mik’e,

     Shiko Yusuf gaba daya

    Kewarta dakewar babynshi sun hanashi

    Bacci

    So yake yaji

    d’umi cikin da nata d’umin

    ga begenta dake cinsa,

    Ya kirata yafi a k’irga bata d’agaba

    So Sai yake zaton ko ta samu tayi

    Baccin

    Kar ya tada ita

    A haka ya kwana cikin

    Takura

    A ranshi kuma yana ya gaji da hak’uri.

    Ita kuwa

    Aysha kafin zuwa

    k’arfe 4 ta gama fita hayya cinta

    duk ta birkice

    Kuka takeyi cur cur

    duk ta hargitse

    dole taimako take nema

    da tsoro ne ya hanata zuwa

    d’akin Hamma Yusuf

    Amman zuwa yanxu

    ta manta menene tsoron

    Dan azabar da takeji

    Cikin wahala ta fice ta nufi part dinsu.

    Shi kuwa 4 dai dai ya tafi masallaci d’an rege matsalarsa da nafilfili.

    Tana shiga

    tana ki ranshi

    “Hamma Yusuf cikina marata zan mutu”

    ganin baya nan yasa

    ta zame kan gado ta rink’a murk’ususu.

    Shi kuwa saida akayi sallah sannan ya wuce

    Cikin

    gida

    a parlon ya samu Ummi

    Suna gaisawa ya d’an

    Kalli Ummi a Dan kunyace cikin

    d’an fara,a

    yace

    “Ummi yau dai Auta tayi bacci kenan?

    Kallon shi tayi cikin

    fahimta tace

    “ba gunka take bane”?

    Kai ya gyada cikin

    Sanyi yace

    “a a bata jeba”

    kitchen ta shiga tana “a a kake dai ka Duba!”

    Toh yace gamida ficewa

    ya nufi

    d’akinshi kai tsaye

    Yana shiga ya hanqota kan gado a hargitse

    Sai murk’ususu take

    Duk ta hargitse

    Tana ganinshi

    ta mik’e cikin

    Wahala ta fada jikinshi

    Shiko a buk’ace ya ruggume ta

    yana “

    “ohh Amrita I missi u plx ki tai maka”

    Itako cikin

    Kuka ta k’amk’ameshi

    Ta manna hannushi kan mararta

    tana

    “Wayyo Hamma Yusuf

    Cikina marata zan mutu”

    Cikin tsoro da firgicin

    yedda yaji mararta tayi tauri ga wani irin zafi da marar tayi

    ya tallabo kanta cikin tsura mata ido

    yace

    “Amrita

    yaushe ya fara miki?

    Kin gayawa Ummi kuwa?

    ya akayi haka ?

    Duk ya rude

    dai dai lkcin

    taji wani irin

    axaba da suka daya sok’i mararta

    K’amk’ameshi

    Tayi gami da sakin wani irin

    k’ara

    ta kuma bude

    Baki zatayi

    k’arar.

    Shiko cikin kidima

    ya zura harshensa cikin

    Bakinta

    nata harshen ya lalubo

    har zai kamo harshen ta da nufin hanata kukan

    Sai kuma ya tura harshensa k’asan nata

    Dan jin wani irin d’and’ano

    da ya bashi tsoro

    Ido ya zaro cikin

    Firgici ya tallabo kanta

    Murya Na rawa

    yace

    ” Aysha me kika Sha?

    Me a k’asan harshen ki”?

    waya baki mgninan?

    ido ta tsura mai ciki tsoron

    ganin yadda ya hargitse.

     Fixgota yayi cikin

    rawan jiki yace

    “Wanne Dan iskanne ya baki

    wannan mgnin”?

     Kai ta rink’a juyawa cikin tsoro lkci

    d’aya kuma ta sunkuyo

    ta kalli cinyarta jin

    damshi Na bin k’afarta.

    Shima ido ya Sada k’asa ganin jininne

    ya fidda  hankalinshi

    Jikinsa

    wata iriyar tsawa ya buga mata cikin

    fizgo hannuta

    yana

    ” Aysha

    Xubar min da cikina zakiyi

    Cikina kika zubarmin?

    Sai kuma ya jata da k’arfi ya nufi part din Ummi

    A part din Ummin kuwa su Abubakar da Usman har dasu Ahmad da Adam suna

    Cike a parlon

    Cikin firgita da kidima

    yana shiga da itaya angi…….

    By Garkuwan Fulani

    [4/9, 2:26 PM] ‪

    📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAMA*

    👆🏻👇🏻👇🏻

    *MI,WASMITI* page 1⃣1⃣3⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *®PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

                 P.M.L.W

    Gaban Ummi ya jata suka tsaya

    murya Na rawa cikin

    kidima yace

    “Ummi kalli,

     kalli abinda Aysha ta aikata min”

    Itako Aysha

    Sosai tsoron shi ya rufeta ganin yadda ya daburce

    Shiyasa sai k’ok’arin k’wace hannuta take

    tana ciccije lips dinta Dan azabar da mararta ke mata,

    Ita ko Ummi ido ta zuba mai cikin rashin fahimta

    Su Ahmad ma duk ido suka zuba musu cikin alamun tabbaya.

    Ummi ce

    Tayi Dan ajiyar hrt cikin dan mmk tace

     “mene ta aika kuma? kai da baka rebo da fitina”.

    cikin takaici da zafin abin ya zame k’asa a hankali

    murya Na rawa da alaman kuka

    ya rik’o hannu Ummi

    Cikin

    Cikar bakin ciki

    Yace

    ” Ummi

    Ki kalli jikin Aysha fa Ummi cikina ta zubarmin

    Ummi meyasa meyasa haka

    Me laifin yarinyar da bata zo duniya ba me tayi da za,a kasheta

    Ko ni laifin me nayiwa Aysha da bazata ita yace min ba

    Ummi inma laifi nane ai ba kan ‘yata ya kamata Aysha ta rama ba”

    Lkci daya kuma Sai hawaye shur shur a fuskarsa

    Gaba d’aya

    Su Ummi suka cika da Al,ajabi

    Su Ahmad kuwa ganin hawaye a fuskar b’iyayenshi ya tabbatar abin ya girmama.

    ya Abubakar ne ya mik’e cikin

    Zullumi

    ya tsaya gaban Aysha fuska a tsorace

    yace “Auta

    dgske zubar da cikin kikayi gaya min gsky

    dan Allah meyasa kika zubar da cikin da muka dade muna tsumayi

    Auta da gske kin kauda Farin cikin mu”?

    Kai ta rink’a juyawa

    tana matse ciki ga zufa dake keto mata tako ina ga jinin da takeji yana bulbulowa

    cikin wahalan tace

    ” a a ni ban zubar ba ba abinda nasha”

    Cikin kad’uwa

    Ummi tace

    “Dama ya za,ayi ta zubar da ciki

    Inama zata San salon zubda ciki

    yarinyar da ba abinda ta sani

    Shi dai

    fitina yakeji”

    Shiko Yusuf cikin

    Kuka kamar yaro

    yace

     “wlh Ummi zubarwa tayi ai naga abinda tasha kuma Na jishi

    Wlh zubarmin da jikina tayi

    Ummi wlh kashe min ‘ya tayi”

    Ahmad ne ya dafeshi cikin

    tausarsa yace

    “B’iyaye ka nitsu

    Mu tabbaya yeta

    Dan ni inaga zaiyi wuya tasan yedda zata iya wannan abin”

    cikin kad’uwa da jin ta kaicin

    yau Ahmad ma ya kasa gsktashi

    ya kallesu

    Cikin

    Rawan murya

    “Yace

    Wlh xubarwa tayi

    Ummi

    Gata Ku abinci keta”!

    A hatsale Ummi tace “ni dai banga komaiba

    Sai dai in Kaine zaka bin cike ta sannan mu kuma mu abinci keka”

    Jin haka yasa shi mik’ewa jiki Na rawa

    ya fixgota jikinshi

    Ya tallabo kanta

    Cikin bakinta ya tura yatsarsa

    Dan dauko guntuwar k’wayar Sai kuma yaji ta narke Sai dank’onta

    A harzuk’e Ummi tace “kai tafibcan sake yarinya mu tafi asbiti ba abinda tasha zaka bita da mita bayan tana fama da azabarta”

    rai a cushe ya k’ara jawota ya matsota jikinshi da k’arfi

    bakinshi ya manna kan nata cikin

    Rawan jiki ya dannan harshensa dai dai inda ta manna k’wayar ya rink’a goga harshensa

    Sannan ya zaro harshen nasa cikin

    carkewar murya ya zare harshen ya nunawa Ummi

    tare da cewa

    “Ummi kinga ni ko kinga abin da ta manna a bakinta

    Biyaye ka duba,

    Jiki a sanyaye Ummi ta tsura mai ido

    ganin harshensa

    yayi wani yellow

    Abubakar kuma

    Juyawa yayi cikin

    Zubda qollah

    ya zauna kan 1 str murya Na rawa

    Yace

    ” Auta meyasa ya za,ayi ki zubda ciki

    Kinsan illar hakan kuwa

    Auta kisan kaifa me cikin ya miki”

    Ahmad ko

    Cikin takaici yace

    “Aysha kinji kunya

    Kin cutar da mutane da suka yerda dake wlh kin dasa mana takaici

    a rayu kanmu

    Ke wacce iriyar zuciya gareki”

    Shiko Yusuf k’ara matsota yayi

    cikin

    Rawan

    Murya yace

    “Aysha kin cuceni kin cucu abinda zaki aifa

    Har Gaban ubangiji Sai munyi hisabi

    Kin kashe min y’a

     A,ish duk tsanar da kike min bai kyautu ya shafi jinina ba

    Nasan dai nine byake so shiyasa har kika zubar min da ciki

    Kin cutar da zuciya ta

    Allah Sai ya saka min

    Kin yaudari Ummi da ta dauko duk yerda ta baki”

    Matseta yayi da k’arfi saida tayi

    K’ara cikin zare ido

    Yace

    “Wanne d’an iskanne ya saida miki mgnin? a ina yake? ki gayamin ko shi waye ne wlh Sai Na d’aureshi”

    Ido ta zazzaro cikin

    gala baita tace

    Wayyo cikina zan mutu

    Ummu cikina “

    Kicin zafin nama Ummi tamik’e

    tazo gabansu

    Hannu ta d’aga cikin

    Kid’ima ta yarfawa

    Yusuf d’in

    Wani wawan mari

    ta tureshi gefe

    tana fada cikin

    Fushi

    Tana

    “Haba wannan wanne irin rashin imanine

    yarinya Na fama da wahalar zuban ciki sannan kun tsare ta da bak’ak’en mgn ganu sannan kai harda matseta

    Zubar cikifa yafi aihuwa wuya kashe min ita zakayi”?

    Shi kam Yusuf dafe kunci yayi

    cikin rawan jiki da tashin jijiyoyin jiki

    Yana mai

    zubda k’ollah,

    Adam da tun dam’azu ya shigo yana jin duk abinda suke fada

    Ganin marinnda aka kifawa Yusuf

    Yasa shi shigowa cikin hatsala

    yana shiga

    Kan Aysha yayi

    cikin harzuk’a

    ya jawota ya rink’a yarfa mata maruka.

    Ita kam yanzu tsoro da hawala sun dauke ta shiyasa ta fada jikin Ummi

    tana mai kuka

    Da cewa

    Wayyo.ya Adam Na tuba

    Wlh bazan k’ara ba

    Cikin Fushun

    Ya k’ara yin kanta.

    Shiko Yusuf cikin

    Muryar kuka

    yace “

    Adam barta

    Ba komai Allah Na sane dani.

    Allah sarki

    Gaba daya Sai jikinsu ya mutu

    cikin kasala

    Ahmad ya jasu suka tafi part dinsu

    Adam da Ahmad suka rink’a tausarsa da bashi baki

    Shi dai Yusuf sai k’ollah yake sharewa

    Ya rik’o hannu

    Adam yana

    “Adam ba laifinta bane

    ‘Kiyeyya CE ta sata haka Aysha bata sona ta tsaneni shiyasa bata son aihuwa dani

    ni Na nawa kaina

    tun da Na kasa sawa Aysha ta soni a ranta gashi k’iyeyyar ta shafi y’ayana”

      Ahmad ne ya rink’a juya kai yana

    “a a Yusuf Na tabbata Aysha Na sonka ka dena fadar haka”

    Shiko kai ya jinjina tare da sauk’e ajiyar hrt.

    A haka dai sukata bashi baki

    Sannan suka samu ya Dan nitsu,

    Itako Aysha Abu wasa wasa

    Jinin ya balle ga ciwon mara kamar k’ara shi ake

    kafin zuwa 9 Na dere duk ta fita hayya cinta

    Dole Ummi ta kira Abubakar ya kaisu asbiti

    dama tun safen Ummi tace suje ita tak’i tana tsoro kar mgnar taje kunnen Abba

    Aiko suna zuwa asbiti akace Sai an mata wonkin ciki

    Sannan Sai mijinta yazo

    yasa hannu

    Kuma gashin sun gano zunda cikin akayi ba zubar kanshi bane,

    Abubakar yace

    Ayi komai

    Amman Ummi tace a,a a dai je a gayawa mijinta

    Dole Abubakar ya koma

    Gida

    yana zuwa

    ya sameshi a harabar gidan yana zaune shi d’aya idanshi a rumtse

     A hankali ya zauna gefenshi

    cikin sanyi

    Yace

    “Hamma Yusuf”

    A hankali ya bude idon ya zubawa Dan uwanshi

    Shiko Abubakar kai ya d’an gyada mai alamun kayi haquri

    Cikin sanyin yace

    “Hamma Yusuf dama Aysha ne muna asbiti so ance Sai kaje

    Dan Sai an mata wonkin ciki”

    Da sauri ya mik’e cikin zare ido

    yace

    “a a ban yerda ba wanne k’atonne zai mata aikin ba wani aikin da za,ayi mata”

    hannu ya mik’ewa Abubakar yace

    “Mu tafi”

    Suna zuwa asbiti

    da kanshi ya shiga d’akin da take Sai murk’usuwa take.

    yana zuwa

    Ya kamo hannuta

    cikin sanyi ya Dan matse

    Rigarta ya d’an d’aga

    cikin ya tsurawa ido

    Gamida shafa cikin

    Lkci d’aya kuma

    Idansa ya cika da k’ollah”

    ya zauna gefen ta Abubakar ya kira cikin

    Sauri yace yaje gidaya kamo mai

    Zam zam da Zuma da garin habba.

    Toh yace tare da juyawa ya fita

    Shiko cikin

    Ya rink’a

    Shafawa

    yana kauda kai

    Ita kuwa

    Duk da wahalar tana ganinshi

    Sai kife kanta take

    A haka har Abubakar ya dawo

    Shi da kanshi ya

    Hada cikin

    Sanyi yace

    Amrita

    Ido ta bude a hankali ta tsura mai ido

    LLkc d’aya taji tausayinsa Na ratsata

    Duk ya fige a wuni d’aya

    Kai ta sunkuyar ido Na zubda k’ollah

    Matsota ya kuma yi

    ya mik’a mata

    Karba tayi tasha.

                ****

    Lkci d’aya ta fara jin sanyin ciwon

    Shiko tana Sha ya fita a wojen yacewa Ummi

    Ku dawo gida kawai ba komai Dr yace ya rigada cikin ya fadi

    Haka kuwa suka dawo gida

    Ummi ta rink’a bata kula ta mu samman

     Shi ko Yusuf tun daga ranar ya dena shiga d’akin Ummi

    Adam fushi yayi da ita Ahmad ma bai ko amsa gaisuwarta

    Ummi ko tun tana jin kunyar ta har ta saki Dan ko a fuska bata taba nuna mata ba

    Amman tana jin kunyar abin kam.

    Yau kwananta 3 kuma jikinta ya d’an worwore

    da safe .

    Tana zaune

    A dakin Ummi

    Tana goge kayan Yusuf k’arami

    Taji slmar

    Hamma Yusuf din nata

    A hankali ta d’ago kai

    ta tsura mai ido ya d’an rame Amman kuwa yayi wani irin kyau Sai kuma yanayin shi Na da  suka dawo Sam ba wolwola a fuskarsa ko fara,a mishkilanci tab fuskarsa kallon shi take ba ko kifta ido.

    Shiko a hankali ya zauna can gefe

    Gamida zaro phone dinshi

    ya kara a kunne

    A hankali yace

    Ummi gani nazo ina jiranki

    Sai kuma ya katse

     kiran ya zauna yana latsa phone dinshi din.

     cikin sanyi

    tace (“Jam bandu na Hamma Yusuf “)

    Ina kwana Hamma Yusuf.

    Bai kulata ba sai kallonta da yayi ta gefen ido

    Dai dai lkcin kuma Adam da Ahmad suka shigo

    Kai ta sunkuyar tana mai gaidasu Amman duk ba Wanda ya kulata

    Sai juyawa da Ahmad yayi yana

    Biyaye bari inje gun Abba kafin ya fita don tare zamu fita

    Mik’ewa tayi da sauri tabi bayanshi  cikin

    Sanyi tace

    Ya Ahmad ga kayan Lamd’o a kaimai

    da yake bata kiranshi Yusuf sai Lamd’o take cemai  shi ko Ahmad yamutsa fuska yayi cikin

    Gyatsine yace

    ”  ni Na kawo kyyane bare in meyar”

    Da sauri tace Ayyah ya Ahmad kayi haquri ka kai musu

    Tsawa yayi mata cikin fita yana

    In sun dame ki Ki jefar dasu Dan nasan ba son harkar yara kike ba.

    Jiki a mace ta juya kenan

    Sukaci karo kicibis

    Ta fada jikinshi

    Cikin sanyin ta tura kanta a faffadan qirjinshi tare da lumshe idan ta shima jiki a mace…

    By garkuwan Fulani

    [4/9, 2:26 PM] ‪

     📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAMA*

    👆🏻👇🏻👇🏻

    *MI,WASMITI* page 1⃣1⃣3⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *®PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

                 P.M.L.W

    Gaban Ummi ya jata suka tsaya

    murya Na rawa cikin

    kidima yace

    “Ummi kalli,

     kalli abinda Aysha ta aikata min”

    Itako Aysha

    Sosai tsoron shi ya rufeta ganin yadda ya daburce

    Shiyasa sai k’ok’arin k’wace hannuta take

    tana ciccije lips dinta Dan azabar da mararta ke mata,

    Ita ko Ummi ido ta zuba mai cikin rashin fahimta

    Su Ahmad ma duk ido suka zuba musu cikin alamun tabbaya.

    Ummi ce

    Tayi Dan ajiyar hrt cikin dan mmk tace

     “mene ta aika kuma? kai da baka rebo da fitina”.

    cikin takaici da zafin abin ya zame k’asa a hankali

    murya Na rawa da alaman kuka

    ya rik’o hannu Ummi

    Cikin

    Cikar bakin ciki

    Yace

    ” Ummi

    Ki kalli jikin Aysha fa Ummi cikina ta zubarmin

    Ummi meyasa meyasa haka

    Me laifin yarinyar da bata zo duniya ba me tayi da za,a kasheta

    Ko ni laifin me nayiwa Aysha da bazata ita yace min ba

    Ummi inma laifi nane ai ba kan ‘yata ya kamata Aysha ta rama ba”

    Lkci daya kuma Sai hawaye shur shur a fuskarsa

    Gaba d’aya

    Su Ummi suka cika da Al,ajabi

    Su Ahmad kuwa ganin hawaye a fuskar b’iyayenshi ya tabbatar abin ya girmama.

    ya Abubakar ne ya mik’e cikin

    Zullumi

    ya tsaya gaban Aysha fuska a tsorace

    yace “Auta

    dgske zubar da cikin kikayi gaya min gsky

    dan Allah meyasa kika zubar da cikin da muka dade muna tsumayi

    Auta da gske kin kauda Farin cikin mu”?

    Kai ta rink’a juyawa

    tana matse ciki ga zufa dake keto mata tako ina ga jinin da takeji yana bulbulowa

    cikin wahalan tace

    ” a a ni ban zubar ba ba abinda nasha”

    Cikin kad’uwa

    Ummi tace

    “Dama ya za,ayi ta zubar da ciki

    Inama zata San salon zubda ciki

    yarinyar da ba abinda ta sani

    Shi dai

    fitina yakeji”

    Shiko Yusuf cikin

    Kuka kamar yaro

    yace

     “wlh Ummi zubarwa tayi ai naga abinda tasha kuma Na jishi

    Wlh zubarmin da jikina tayi

    Ummi wlh kashe min ‘ya tayi”

    Ahmad ne ya dafeshi cikin

    tausarsa yace

    “B’iyaye ka nitsu

    Mu tabbaya yeta

    Dan ni inaga zaiyi wuya tasan yedda zata iya wannan abin”

    cikin kad’uwa da jin ta kaicin

    yau Ahmad ma ya kasa gsktashi

    ya kallesu

    Cikin

    Rawan murya

    “Yace

    Wlh zubarwa tayi

    Ummi,

    Gatanan  a bincike ta”

    A hatsale Ummi tace “ni dai banga komaiba

    Sai dai in Kaine zaka bin cike ta sannan mu kuma mu abinci keka”

    Jin haka yasa shi mik’ewa jiki Na rawa

    ya fizgota jikinshi

    Ya tallabo kanta

    Cikin bakinta ya tura yatsarsa

    Dan dauko guntuwar k’wayar Sai kuma yaji ta narke Sai dank’onta

    A harzuk’e Ummi tace “kai tafibcan sake yarinya mu tafi asbiti ba abinda tasha zaka bita da mita bayan tana fama da azabarta”

    rai a cushe ya k’ara jawota ya matsota jikinshi da k’arfi

    bakinshi ya manna kan nata cikin

    rawan jiki ya dannan harshensa dai dai inda ta manna k’wayar ya rink’a goga harshensa

    Sannan ya zaro harshen nasa cikin

    carkewar murya ya zare harshen ya nunawa Ummi

    tare da cewa

    “Ummi kinga ni ko kinga abin da ta manna a bakinta

    Biyaye ka duba,

    Jiki a sanyaye Ummi ta tsura mai ido

    ganin harshensa

    yayi wani yellow

    Abubakar kuma

    Juyawa yayi cikin

    Zubda qollah

    ya zauna kan 1 str murya Na rawa

    Yace

    ” Auta meyasa ya za,ayi ki zubda ciki

    Kinsan illar hakan kuwa

    Auta kisan kaifa me cikin ya miki”

    Ahmad ko

    Cikin takaici yace

    “Aysha kinji kunya

    Kin cutar da mutane da suka yerda dake wlh kin dasa mana takaici

    a rayu kanmu

    Ke wacce iriyar zuciya gareki”

    Shiko Yusuf k’ara matsota yayi

    cikin

    rawan

    Murya yace

    “Aysha kin cuceni kin cucu abinda zaki haifa

    Har Gaban ubangiji Sai munyi hisabi

    Kin kashe min y’a

     A,ish duk tsanar da kike min bai kyautu ya shafi jinina ba

    Nasan dai nine byake so shiyasa har kika zubar min da ciki

    Kin cutar da zuciya ta

    Allah Sai ya saka min

    Kin yaudari Ummi da ta dauko duk yarda ta baki”

    Matseta yayi da k’arfi saida tayi

    K’ara cikin zare ido

    Yace

    “Wanne d’an iskanne ya saida miki mgnin? a ina yake? ki gayamin ko shi waye ne wlh Sai Na d’aureshi”

    Ido ta zazzaro cikin

    gala baita tace

    Wayyo cikina zan mutu

    Ummu cikina “

    Kicin zafin nama Ummi tamik’e

    tazo gabansu

    Hannu ta d’aga cikin

    Kid’ima ta yarfawa

    Yusuf d’in

    Wani wawan mari

    ta tureshi gefe

    tana fada cikin

    Fushi

    Tana

    “Haba wannan wanne irin rashin imanine

    yarinya Na fama da wahalar zuban ciki sannan kun tsare ta da bak’ak’en mgn ganu sannan kai harda matseta

    Zubar cikifa yafi Haihuwa wuya kashe min ita zakayi”?

    Shi kam Yusuf dafe kunci yayi

    cikin rawan jiki da tashin jijiyoyin jiki

    Yana mai

    zubda k’ollah,

    Adam da tun dam’azu ya shigo yana jin duk abinda suke fada

    Ganin marinnda aka kifawa Yusuf

    Yasa shi shigowa cikin hatsala

    yana shiga

    Kan Aysha yayi

    cikin harzuk’a

    ya jawota ya rink’a yarfa mata maruka.

    Ita kam yanzu tsoro da hawala sun dauke ta shiyasa ta fada jikin Ummi

    tana mai kuka

    Da cewa

    Wayyo.ya Adam Na tuba

    Wlh bazan k’ara ba

    Cikin Fushun

    Ya k’ara yin kanta.

    Shiko Yusuf cikin

    Muryar kuka

    yace “

    Adam barta

    Ba komai Allah Na sane dani.

    Allah sarki

    Gaba daya Sai jikinsu ya mutu

    cikin kasala

    Ahmad ya jasu suka tafi part dinsu

    Adam da Ahmad suka rink’a tausarsa da bashi baki

    Shi dai Yusuf sai k’ollah yake sharewa

    Ya rik’o hannu

    Adam yana

    “Adam ba laifinta bane

    ‘Kiyeyya CE ta sata haka Aysha bata sona ta tsaneni shiyasa bata son Haihuwa dani

    ni Na nawa kaina

    tun da Na kasa sawa Aysha ta soni a ranta gashi k’iyeyyar ta shafi y’ayana”

      Ahmad ne ya rink’a juya kai yana

    “a a Yusuf Na tabbata Aysha Na sonka ka dena fadar haka”

    Shiko kai ya jinjina tare da sauk’e ajiyar hrt.

    A haka dai sukata bashi baki

    Sannan suka samu ya Dan nitsu,

    Itako Aysha Abu wasa wasa

    Jinin ya balle ga ciwon mara kamar k’ara shi ake

    kafin zuwa 9 Na dere duk ta fita hayya cinta

    Dole Ummi ta kira Abubakar ya kaisu asbiti

    dama tun safen Ummi tace suje ita tak’i tana tsoro kar mgnar taje kunnen Abba

    Aiko suna zuwa asbiti akace Sai an mata wonkin ciki

    Sannan Sai mijinta yazo

    yasa hannu

    Kuma gashin sun gano zunda cikin akayi ba zubar kanshi bane,

    Abubakar yace

    Ayi komai

    Amman Ummi tace a,a a dai je a gayawa mijinta

    Dole Abubakar ya koma

    Gida

    yana zuwa

    ya sameshi a harabar gidan yana zaune shi d’aya idanshi a rumtse

     A hankali ya zauna gefenshi

    cikin sanyi

    Yace

    “Hamma Yusuf”

    A hankali ya bude idon ya zubawa Dan uwanshi

    Shiko Abubakar kai ya d’an gyada mai alamun kayi haquri

    Cikin sanyin yace

    “Hamma Yusuf dama Aysha ne muna asbiti so ance Sai kaje

    Dan Sai an mata wonkin ciki”

    Da sauri ya mik’e cikin zare ido

    yace

    “a a ban yerda ba wanne k’atonne zai mata aikin ba wani aikin da za,ayi mata”

    hannu ya mik’ewa Abubakar yace

    “Mu tafi”

    Suna zuwa asbiti

    da kanshi ya shiga d’akin da take Sai murk’usuwa take.

    yana zuwa

    Ya kamo hannuta

    cikin sanyi ya Dan matse

    Rigarta ya d’an d’aga

    cikin ya tsurawa ido

    Gamida shafa cikin

    Lkci d’aya kuma

    Idansa ya cika da k’ollah”

    ya zauna gefen ta Abubakar ya kira cikin

    Sauri yace yaje gidaya kamo mai

    Zam zam da Zuma da garin habba.

    Toh yace tare da juyawa ya fita

    Shiko cikin

    Ya rink’a

    Shafawa

    yana kauda kai

    Ita kuwa

    Duk da wahalar tana ganinshi

    Sai kife kanta take

    A haka har Abubakar ya dawo

    Shi da kanshi ya

    Hada cikin

    Sanyi yace

    Amrita

    Ido ta bude a hankali ta tsura mai ido

    LLkc d’aya taji tausayinsa Na ratsata

    Duk ya fige a wuni d’aya

    Kai ta sunkuyar ido Na zubda k’ollah

    Matsota ya kuma yi

    ya mik’a mata

    Karba tayi tasha.

                ****

    Lkci d’aya ta fara jin sanyin ciwon

    Shiko tana Sha ya fita a wojen yacewa Ummi

    Ku dawo gida kawai ba komai Dr yace ya rigada cikin ya fadi

    Haka kuwa suka dawo gida

    Ummi ta rink’a bata kula ta mu samman

     Shi ko Yusuf tun daga ranar ya dena shiga d’akin Ummi

    Adam fushi yayi da ita Ahmad ma bai ko amsa gaisuwarta

    Ummi ko tun tana jin kunyar ta har ta saki Dan ko a fuska bata taba nuna mata ba

    Amman tana jin kunyar abin kam.

    Yau kwananta 3 kuma jikinta ya d’an worwore

    da safe .

    Tana zaune

    A dakin Ummi

    Tana goge kayan Yusuf k’arami

    Taji slmar

    Hamma Yusuf din nata

    A hankali ta d’ago kai

    ta tsura mai ido ya d’an rame Amman kuwa yayi wani irin kyau Sai kuma yanayin shi Na da  suka dawo Sam ba wolwola a fuskarsa ko fara,a mishkilanci tab fuskarsa kallon shi take ba ko kifta ido.

    Shiko a hankali ya zauna can gefe

    Gamida zaro phone dinshi

    ya kara a kunne

    A hankali yace

    Ummi gani nazo ina jiranki

    Sai kuma ya katse

     kiran ya zauna yana latsa phone dinshi din.

     cikin sanyi

    tace (“Jam bandu na Hamma Yusuf “)

    Ina kwana Hamma Yusuf.

    Bai kulata ba sai kallonta da yayi ta gefen ido

    Dai dai lkcin kuma Adam da Ahmad suka shigo

    Kai ta sunkuyar tana mai gaidasu Amman duk ba Wanda ya kulata

    Sai juyawa da Ahmad yayi yana

    Biyaye bari inje gun Abba kafin ya fita don tare zamu fita

    Mik’ewa tayi da sauri tabi bayanshi  cikin

    Sanyi tace

    Ya Ahmad ga kayan Lamd’o a kaimai

    da yake bata kiranshi Yusuf sai Lamd’o take cemai  shi ko Ahmad yamutsa fuska yayi cikin

    Gyatsine yace

    ”  ni Na kawo kyyane bare in meyar”

    Da sauri tace Ayyah ya Ahmad kayi haquri ka kai musu

    Tsawa yayi mata cikin fita yana

    In sun dame ki Ki jefar dasu Dan nasan ba son harkar yara kike ba.

    Jiki a mace ta juya kenan

    Sukaci karo kicibis

    Ta fada jikinshi

    Cikin sanyin ta tura kanta a faffadan qirjinshi tare da lumshe idan ta shima jiki a mace…

    By garkuwan Fulani

    [4/9, 2:26 PM] ‪

    📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAMA*

    👇🏻👆🏻👆🏻

    *MI,WASMITI* page1⃣1⃣4⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *®PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

            P.M.L.W

    Yasa hannu ya d’an tureta cikin murtuqe fuska

    ya rab’a gefen ta ya wuce.

    Jikin gini ta jingina rik’e da kayan

    Yusuf k’arami

    gaba d’aya

    Salon rayuwar ta canza mata

    bata jin dad’in

    Rayuwar Sam.

    Adam dake gefen can kan kujera a zaune

    ya tsura mata ido

    cikin hada fuska yakirata

    Jiki ba kuzari tazo ta zauna gefenshi

    ta sad’a kai

    k’asa

    Shima shirun yayi Na d’an wani lkci

    sannan cikin

    ta kaici.

    yace

    “Aysha

    yanzu kinyiwa kanki adalci?

    Kinyiwa mijinki adalci?

    Kin yiwa Ummi adalci?

    Aysha butulcin ki ya sani jin kunya wlh

    Aysha kituna fa tsawon shekara 19 ni da kaina ban San cewa ba Ummi bace ta Haifeki bare Hydar bare ke

    bamu taba ganin maraicin rashin mahaifiyarmu a kanmuba bare a kanki

    Ummi ta rik’eki ta soki fiye da yadda taso ‘yayanta Na cikinta

    A kullum ta kansa Yusuf cikin fushi sabida ke

    Yusuf da girmanshi bai wuce mari a gun Ummi ba saboda ke

    Haba Aysha yanxu kinyiwa

    Yusuf adalci kinyiwa

    Ummi kawaici”?

    Kai ta jinjina cikin zubda qollah

    tana girgiza kai

    a lamar a,a.

    cikin rawan murya yaci gaba da cewa

    ” a zaton ki Ummi bata son

    D’an tane ?

    Shine fa d’anta Na fari a duniya

    a tunanki bata son taga jininshi ne

    Aysha yanxu duk kawaicin da bayin Allahnan suka miki da abinda zaki saka musu

    Ki tunafa irin son dasu Abba suke gwada miki

    kab family dinmu ba Wanda akewa son da ake miki

    Duk son da akewa mahaifiyar mu Sai da aka ninkashi a kanki

    Aysha ko sonne da gata yasa kike shirin tozarta mu

    Wato baki da mai miki fada ko”?

    kuka ta kama sosai tana

    “a,a

    ya Adam”

    Cikin cije lips d’inshi

    yace

    “Haka ne mana Aysha

    Kuma tunda hakane

    Ni Na kira

    Babanmu Na gaya mai abinda kikayi

    Na kuma fad’awa Hydar yanxu haka sun taso daga Yola

    So Sai ki tanadi abinda zaki gaya musu

    dan Na lura mu duk kin raina mu”

    Zuwa yanxu kukan take sosai

    a hankali ta matsoshi cikin kuka ta d’aura kanta

    kan guiwarsa

    Murya na rawa

    Tace

    “Ayyah ya Adam dan Allah kuyi haquri

    wlh bazan k’ara ba

    Ka kira baba kace mai wlh bazan sakeba kuyi haquri dan Allah”

     Ture kanta yayi cikin had’a fuska

    Ya mik’e tare da cewa

    “gafarar Allah da mijinki ya kamata ki nema ba ni ba

    Wlh ki gyara ala qarki da Yusuf in ba hakaba wlh ba ruwana da ke”

    Yana kaiwa nan ya fice abinsa.

    A parlon

    ya samesu Suna

    zaune Ummi ta kawo musu breakfast

    ya zauna gefen Abubakar

    Ummi dake ajiye musu pilet tana

    “a Adam dama kana cikine?

    “cikin girmamawa yace Ehh Ummi ai tare muke da Ahmad”

    Aiko naji dad’i yau yarana duk a guna zasuyi kari”

      Abubakar

    “Yace gsky kam Ummi yau kin hada yaranki”

    Dry tayi cikin nufan d’akin tana bari Aysha tazo

    Ta hada muku tea.

    Ita kuwa Aysha a d’akin tasha kukanta ita bama abin da yafi cinta kamar Fushun Hamma Yusuf d’in nata

    Gaba d’aya ta resa sukuni

    Kukan tayi mai isarta sannan ta kifa kanta kan kujerar

    A hakan Ummi ta sameta

    Cikin kula tace

    “Autan Ummi tashi kije ki hadawa yayunkin tea

    Ko bacci kikeyi”?

    cikin kauda kai ta goge fuska tace a,a Ummi bari inje

    Cikin boye fuska ta fita

    Dan kar Ummin taga halin da take ciki.

    A parlon

    Cikin sanyi ta zauna gefen Hamma Yusuf din ta jawo

    Cups d’in

    da pilets d’in

    Abubakar ta fara sawa ta Dan tura mai gabanshi cikin sanyi tace

    ” ya Abubakar ina kwana”

     Fuska a d’an sake yace lfy ya jikin dai?

    “da sauk’i”

     tace cikin Sada kai k’asa

    Sannan ta hadawa Ahmad da Adam ta mik’a

    Musu ba tare da kallonta ba suka d’an fara cin abincin,

    A hankali taja d’aya cup d’in

    da pilet din ta hada mai tea d’in

    ta zuba mai cibs

    da d’an k’oi

    Ta d’an sunkuyo ta gefenshi cikin jin wani irin tsoro ne ko kunyace ko Nadama ce ta kasa ganewa

    A hankali tace

    “Hamma Yusuf

    Ur breakfast is ready”

    kanshi a k’asa tamkar bai jita ba

    Jiki a mace ta Dan juya gareshi

    cikin sanyi tace

    “Hamma Yusuf

    zaiyi sanyifa”

    Bai kulata ba sai phone dinshi da ya d’auka ya fara  latsawa

    Ganin haka yasa

    ta d’an tura hannuta ta k’asan

    darning d’in ta d’aura hannuta kan cinyarsa cikin

    sanyi ta rink’a

    murza cinyar tashi

    tare da d’an kauda kanta tana

    “Hamma Yusuf ko wani Abu kakeso in defema”

    kai ya d’ago cikin

    Murtuqe fuska ya d’ago ya watsa mata harara

    Har saida taji ta kware da yawun bakinta da sauri ta janye hannuta daga jikinshi

    Shiko mik’ewa yayi cikin

    Jan tsaki

    da k’ara mata wani irin kallo

    Itako cikin sauri tayi k’asa da kanta.

    Kan kujera yaje ya zauna yana

    B’iyaye

    “Lkci Na tfy fa Abba Na jiranka”

    Adam ne ya mik’e cikin

    d’an sakin fuska yace

    “Yusuf Ko zamuje kaci

    girkin

    Miraa?

    baki ya d’an tabe cikin sanyi yace,

    “Azumi  nakeyi fa”

    Ido Ahmad ya tsura mai Dan yasan abin da ya sashi cikin halinga

    Lkci d’aya ya k’ara jin haushin Aysha

    A haka shima ya mik’e tare da cewa

    B’iyaye bari in wuce gun abban.

    A haka sukayi part dinshi shi da Abubakar da Adam

    A haka suka d’anyi ta hira

    Har zuwa

    2 dai suka fito

    Bayan sunyi sallah

     A farfajiyar gidan suka samu baba Umar da Hydar sun iso tare da Abba

    Suna ganin su sukaje suka tarbesu cikin jin dadin ganin juna

     Parlon baba bello suka wuce.

    Bayan sun gaggaisa

     Baba Umar ya kalli Yusuf dake gefenshi cikin

    Sanyi da ta kaici

    yace

    “Yusuf kayi haquri insha Allah ubangiji Na bayanka

    Kuma bazaka tabeba insha Allah zan d’auki mata ki kan

    Wannan mugun abin da Aysha ta aikata ma”

    Baba bello ne yayi gyaran murya cikin

    Kallon Dr Umar

    yace

    ” mu bazamu iya gyarawa ba kenan Umar?

    Kana nufin mu Aysha tafi k’arfinmu ne?

    kai ya d’aga cikin sauri

    yace

    ‘A a wlh ba haka bane Yaya bello

    Wlh rai nane ya b’aci matuk’ gaya

    Amman ni ban tunanin kun kasa a kanta

    Amman a gsky gatar tayi yawa har ta fara sata kauce hanya Dan ganin ba mai tsananta mata”

    Ajiyar hrt baba bello ya sauqe cikin sanyi yace toh ko in haka ne ka barni da ita.

    zamu d’auki mataki

    kar kayi mata mgn Dan yanzu bata worwore sosaima tukun”

    Adam ne

    ya hada fuska tare da cewa

    Wlh baba ni da zaku barni da nasan yedda zanyi da ita”

    Hydar kuma cewa yayi ni wlh

    banyi zaton haka daga gareta ba

    Naji zafin abin a raina

    yarinya ai ba hakane a kantaba”

    Shi dai Yusuf

    Ido kawai yake binsu dashi

    A ranshi kuwa cewa yake

    Koma dai me akayi ai ta rigada ta cutar dani ta gama kuntata min cikin kuma ba dawowa zaiyi ba gwara a barta kar a k’ara min zafi  2.

    Baba bello kuma dole ya hana baba Umar mgn

    Koda aka kirata tazo su gaisa zasu juya Yola yau din.

    Gaba d’aya cikinta ya d’uri ruwa

    tana shiga ta zauna gefen ya Hydar din nata

    Tana

    “ya Hydar barka da zuwa”

    Ko kallonta baiyi ba

    Baba Umar d’inma 

    da gyer yamsa gaisuwarta

    Ya bud’i baki zai fad’a kenan

    Baba bello yace

    “A a bamuyi haka da kaiba

    Ke Aysha tashi ki tafi

    aiko cikin murna ta fita Dan ta tsorita

    gashi duk kunyar kowa takeji.

    A haka suma suka juya suka tafi.

    Biyar dai dai Na yamma

    Yusuf ya shiga kitchen din Ummi yana

    Kiranta cikin

    yanayinshi Na  rashin wolwola

    yana

    ” Ummee

    Ummi dake tare da Aysha a kitchen d’in

    ta amsa mai tare da cewa mene Na kiran nan”?

    K’ara hada fuska yayi ganin Ayshan Na gun

    cikin juyawa yace

    “Ummi dama abin buda baki nake son ki had’a min Dan naga lkci kar ya k’ure’

    Toh tace tare da

     “cewa Aysha tashi

    ki fara hada mai Dan INA da aiki da yawa ki daura mai kunun nono nasan yana so gashi dama Hydar ya kawo mana sabon nono

    Maza mik’e”

    Cikin sanyi ta mik’e

    Shiko da sauri

    ya CE

    “Ban so a bari zanje gidan Anuty Sadiya ni wlh Ummi kin sani banson jogolgole da kwabe”

    Yana fadin haka ya juya

    Ita kuwa ido ta tsurawa k’eyarsa da gashin kanshi yayi luf a kwance

    Ummi ko cewa tayi

    Kiyi Aysha ki kaimai in yaga dama ya zubar,

    Ita a nata tsarin

    In ba haduwa sukeba bazamu dai dai taba

    ta kuma ga alama Yusuf fushi mai tsanani yake,

    Haka kuwa akayi ta hada mai komai

    Ana fara kiran sallah

    ta hada ta kaimai

    d’akin ba kowa shiru

    cikin kewar d’akin da mai d’akin ta

    har renta take jin kewar Hamma Yusuf d’in nata

    Tayi kewar komai nashi.

    ajiyewa tayi can gefe sannan

    ta tsurawa d’akin ido

    Komai nan tsaf Sai

    Kan mirror da ya hargitse da kolaben turaruka

    Ganin haka yasa ta tattara ta goge ta jerasu sannan ta canxa mai bedsheet da blanket ta shinfid’eshi ta share d’akin

    ta koma cikin gida ta dauko d’an kasko ta samai turaren wuta mai d’an Karen k’amshi da sanyi

    Ta sassake labulayen sannan ta kunna A.C

    Ta kashe wuta ta kunna Na jikin wani fulawa

    Wutan read Sai ya haska kalan komai Na d’akin

    Sannan ta juya ta tafi

    A cikin gida ta dama mai fura da nono mai sanyi ta Sa mai k’ank’ara a ciki.

    Sannan ta zauna ta d’an gyara gashinta

    Ummi dai Sai binta da ido takeyi

    Tana gamawa wonka ta shiga ta shirya cikin

    Rigar baccinta yar k’arama mai laushi da sulbi

    ta fesa turaruka sannan ta konta

    tare da cewa Ummi

    “saida safe”

     Itako Ummi dry tayi cikin gano logonta tace

    “Allah bamu Alkhairi”

    Ta fita

    Shiko Yusuf gidan Anuty Sadiya yaje

    Sukayi ta hira da Baban Yumin bayan sunyi buda bakin.

    8 dai dai ya biya gidan kaka

    Dan dama ya kirata ta dama mai tura

    Yana karba a gora ya juya ya fita gidan ya nufa

    Da sauri d’an hadarin daya taso

    Sai iskar dake kad’awa

    Yana isa ya rink’a sauk’e numfashi da shak’ar k’amshin dakin sosai yaji Dan sanyi a ranshi

    Wonka yayi cikin jin iska Na ratsashi ya shirya ya kwanta

    duk bai lura da gyaran da akayi maiba  bare yaga kulas din abincin

    Gajiyar azumi tasa lkci d’aya bacci ya d’ebeshi

    Gashi albarka cin azumin ya samu raunin abinda ke hanashi bacci.

    Itako Aysha Ummi Na fita ta nufi dakin nasu

    Cikin Sa,a ko ta samu bai rufe k’ofarba shiga tayi cikin hamdala sannan ta rufe k’ofar.

    Kai tsaye  cikin d’akin ta shige

    hangoshi tayi kwance cikin blanket yayi luf yana baccinsa

    Samun haka

    yasa ta sauk’e ajiyar hrt

    gamida zare hijabin jikinta

    A hankali ta haura kan gadon

    cikin sanyi da kewar Hamma Yusuf d’in nata da kewar salon shi da tsarinshi da

    Begenshi

    ta raba jikinshi

    ta manna k’irjinta kan k’irjinshi

    ta tura hannuta cikin gashin kanshi

    Cikin hikima ta murza cinyarta cikin nasa cinyar tare da manna ……

    By garkuwan Fulani[4/18, 9:33 PM]

     [4/18, 10:14 PM] Aisha Aliyu Garkuwa: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAMA*

    👆🏻👇🏻👇🏻

    *MI,WASMITI* page 1⃣1⃣5⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *PURE MOMENT OF LIFE  WRITERS*

              P.M.L.W

    “`My lovely sis Khadeeja Ali Garkuwa Ina Farin ciki da haihuwarki lfy Allah ya raya mana kekkyawar babynmu cikin imani“`😍😘

    Lips d’inshi ta rink’a

    d’an lasa da harshenta mai sanyi tare da goga mai bres d’inta a k’irjinshi

    gami da murza mai gashin kanshi.

    Shi kuwa cikin bacci ya rink’a jin wani bak’on yanayi Na ratsashi duk gabb’an jikinshi suka fara karb’ar sak’on nata lkci d’aya tsikar jikinshi ya fara tashi sanyi ya fara ka dashi tuni lips d’inshi suka fara Dan motsawa.

    Itako jin haka yasa

    ta cabke lips d’in cikin shauk’i da begen mijinta.

    Jin haka yasa shi bude idanshi a hankali tare da tsurawa fuskarta ido

    Lkci d’aya ya dan kuma kame jikinshi tare da d’an juyawa gami da Sa hannushi ya mirginata gefe

    shima ya matsa tare da juya mata baya.

    ba tare da yayi mgn ba.

    Ita ko ido ta tsura mai cikin tsoro da mmk Hamma Yusuf ne yau ya juya mata baya

    sannan Hamma Yusuf ne da k’aurace mata haka.

     kauda tunanin tayi ta kuma matsoshi ta manna k’irjinta a gadon bayanshi

    tasa hannunta ta zagayoshi ta rink’a wasa da gashin k’irjinshi.

    Hannu daya kuma kan mararshi ta d’aura cikin salon lallashi da ban hak’uri

    ta k’ara matsoshi cikin

    Muryar rad’a

    Tace

    “Hamma Yusuf”

     Bai kulata ba sai rumtse idanshi da yayi

    K’ara narkewa tayi a jikinshi cikin taushi da lallashi.

    Tace

    “Hamma Yusuf dan Allah ka gafarceni

    Plsss

    Kamin mgn

    Wlh reshin mgnar ka Na damuna,

    kayi mgn Dan Allah Hamma Yusuf

    ka yanke min duk hukuncin da yayi dai dai da laifina”

    tureta ya kumayi ya mik’e

    tare da pillow a hannushi ya jefar kan carpet

    ya kwanta rufda ciki.

    Aysha kam zuwa yanxu kuka takeyi da hawaye cur cur kukan mara sauti

    Cikin kukan

    ta sauk’a

    gefenshi ta zauna ta kamo hannushi.

    Cikin rawan murya tace

    ” Hamma Yusuf fushinka masifa ne a gareni ka gafar ceni

    Ka min mgn dan Allah ka tausaya min Na kasa samun nitsuwa nasan nayi ma laifi Amman kamin afuwa”

    Janye hannushi yayi cikin Jan tsaki ya kuma juya mata baya.

    Cikin kukan ta fada jikinshi ta ruk’umoshi tare da had’e bakinsu

    wuri d’aya ta jawo hannushi ta d’aura kan bres d’inta

    ta rink’a kissing nashi tako ina tana shafa fuskarsa

    gaba d’aya ta narke jikinsa.

    tana

    “Hamma Yusuf nifa matar kace meyasa kake juya min baya wlh bazan iyaba kamin duk hukuncin da za kamin Amman plss ka dena fushi dani”

     Sai kuma ta k’ara narke mai a jikinshi tare da k’ok’arin kunce igiyar rigar baccin Sa.

    Da sauri cikin fushi yasa hannu ya tureta daga jikinshi

    ya mik’e ya koma bakin gado,

    Murya Na rawa yace

    ” Sai yanxu kika San ni mijinki ne sai da kika gama cutar dani wato gani jarabebbe zakimin duk abinda kike so kizo ki yaudareni me zakice min ai baki da bakin mgn a gareni Haba Aysha meyasa zakizo gareni ki fame min cutar da kika min”?.

    Kai ta rink’a juyawa tana matsoshi jikinsa ta fada tare da ruk’k’umoshi

    Murya Na rawa

    tace

    “Hamma Na kayi haquri ka gafarceni kar ka k’aura cemin Hamma Yusuffffffffff Kaine farin cikin Kaine cikar burina

    Wlh bansan da hakan ba saida ka k’aura cemin”.

    Cikin d’an d’aga murya yace

    ” k’aryane bakya sona

    k’iyeyya tace tasa kika zubar min da cikina da kina sona dole kiso jinina dole kiso haihuwa dani

    Amman tunda hakane ni Na barki da mahaliccinmu

    Amman kuma ya zama dole

    *NAYI Aure* Dan Na samu mai haifamin yara dole Na nemi

    Cikar jin dadin Aure Dan bansan ribar auren da ba haihuwa ba”

    😳kalaman Hamma Yusuf d’in nata jinsu tayi kamar ruwan wuta lkci d’aya ta kid’ime

     Fadawa jikinsa tayi da k’arfi ta mak’aleshi jikinta har rawa yake ta rink’a girgizashi da juya kai murya na

    rawan

    “Tace a a ,a a Hamma Yusuf wlh zan haihu wlh ina sonka

    Wlh Hamma Yusuf banson ka k’ara Aure wlh zuciyata zata buga”

     Kukafa ta saki tsaka ninta da Allah tana jijjigashi da shafeshi

    tare da sakemai kissi tako ina tana shinshinar duk wani sak’o Na jikinshi

    Hannu biyu tasa ta tallabe kanshi cikin tsura mai ido da

     zubda qollah tace

    “Hamma Yusuf”

    Bai kulataba shi tun randa ta zubar mai cikinsa bai kuma d’an jin sauk’iba Sai yanzu da ta mace a kansa take ta furta mai Kalmar so Kalmar da bai tab’aji daga gareta ba gashi duk ta kashe mai jiki da jikinta da take ta goga mai

    Har ranshi yaji dadin yadda ta rud’e da jin Kalmar zai k’ara Aure Dan shi dama gaba d’aya ya rud’e da tsoron ko sonshi ne batayi yana jin tsoro kar duk cikin da ta samu ta zubar mai. dry ke son kubce mai

    Amman Sai ya k’ara

    murtuk’e  fuska

    Cikin fushi yace

    “K’arya kike gaya min da kina sona da baki zubbada min gudan jinina ba, dan ba yedda za,ayi nai wahala Na baki ciki ke kuma ki fidda min ajiyata, Don haka ba takura.

     zan Auri wacce zata iya rainon cikina ta Haifa min yara”

    K’ara tallabe fuskarsa tayi cikin

    Gsky da gsky ta tsura mai ido

    Murya a raunane tace.

    ” Hamma Yusuf ina sonka ka yarda dani ina k’aunarka Hamma Yusuffffffffff Kaine cikon Farin cikina Hamma Yusuf da kai kad’ai zan iya rayuwar Aure kai kad’ai idona ke gani kai kasan salon zama dani wlh

    NAYI NADAMA zubar da cikin nan wlh nima ina son inga gudan ji ninmu wlh wahalan laulayine, ya sani haka kuma bansan haka kake son haihuwar ba Dan Allah ka gafarceni naji Na yarda zan mana rainon duk abinda Allah ya bamu”

    Tureta ya d’anyi gami da shafa bres Dinta cikin tabe fuska yace

    “Buk’atar ki dai ta ciyoki shine zaki zo ki yaudaren,

    Ni kuma yasu bazan iya aikin banza ba in miki ciki ki b’arar min da abina,

     Aure ne dai ya zama dole nayi shi

    Janye hannuta yayi ya mik’e ya shiga toilet jin an fara kiran sallah.

    Ita kuwa kai ta kife jikin gadon tai ta rusa kuka.

    yana jinta kukan na k’ona mai rai Amman kuma ya zama dole ya janyewa Aysha Dan ta k’ona mai zuciya.

    Yana fita ya zura jallabiya ya fesa turare ya nufi masallaci.

    Ita kam da gyar tayi sallah a d’akin nashi ta Dan lafe jikin kujera tana jiran dawo warshi.

    Shi ko ana fitowa massalacin  ya nufi cikin gida

    A parlon ya tadda su Ummi harda su Ahmad da Adam duk sun zo yin SLM da Abubakar Dan zai koma yau d’in

    Suna ta d’an hira

    Shiko Abubakar Sai yai shiru ya rink’a binsu da ido in anyi abin dry ya d’an murmusa,

    Yusuf ne ya zauna gefenshi cikin kula yace

    ” Babiker ban son tfyar ka yau d’inna ko zaka bari Sai gobe? “

    Kai ya d’an jinjina cikin sanyi

    Yace

    “Ai tfyar ta yau ta zama dole a gareni Sai dai kuyi hak’uri da reshina,

    nima zan tafi cikin kewarku da k’aunarku

    Y’an uwana

    rabuwa ta zame mana dole”

    da sauri Yusuf ya rufe mai baki cikin

    Jin tsoron kalaman d’an uwan nashi da mutuwar jiki da wani sanyi da yaji har cikin hanjinshi.

     Baki Na rawa yace

    “Ummi ki gayawa babiker Dan Allah ya dena gaya min irin zantu kannan bana so”

    ya k’arisa mgnar da k’arfi tare da fizgishi ya fada jikinshi suka ruggume juna, Sai kuma

    ya sakeshi ya juya ya fita

    Ahmad ne ya kalli

    Abubakar cikin sanyi

    yace

    “Abubakar meyasa Sa kake abinda ke bamu tsoro”?

    Shiko dry ya danyi tare da dafa Adam yace

    ” kallesu fa ya Adam duk sun wani firgice yoh me a ciki Ku dama kunada masu muku Addu,a ko kun mace nifa ban dashi”

     Yusuf da yanzu ya fito d’akin Ummi yace

     “kaima kana dashi”

    Ahmad yace “sosaima Dan gasu Yusuf k’arami da k’anneshi masu zuwa daga baya duk nakane Sai ka zaba”

    Sosai yai dryar Farin ciki

    yace toh daga yau nine Abbinsu da sun fara mgn Ku koya musu sunana Abbi kuma su rink’a min Addu,a Allah ya kareni”

    Insha Allah sukaci gaba dayansu dan jin dad’in ya sake

    Shiko Yusuf A d’akin ya sameta zaune fuska a kumbure ido yayi jazir,

    tana ganinshi ta mik’e da sauri zata fad’a jikinsa ya dakatar da ita cikin hada fuska yace.

    “Dakata yanzu lkcin Rashida ne Dan zan kirata inji lfyarta”

    Kamar wasa aiko taji Yusuf ya dage Sai hira yake da wacce yake kira Rashida dan Sai wani lumshe ido

    yake.

    Lkci d’aya taji wani irin malolon bak’in ciki ya tokari zuciyar ta cikin rufewar ido ta fice kai tsaye d’akin Ummi ta wuce.

    Gaban Ummi da ya Abubakar ta zauna cikin zubda qollah

     cikin mmk ganin yadda fuskarta ta yi jazir

    Ummi tace.

    “Auta lfy? me ya same ki?

    Kukan da take dannewa ya kufce mata cikin rawan

    baki tace

    ” Ummi wai Hamma Yusuf zai k’ara Aure

    Ummi har kiranta fa yakeyi a gaba na”

    Dry sosai ta kama Ummi da Abubakar Amman Sai suka danne cikin hada fuska

    Ummin tace

    “Ehh Auta”

    Cikin zare ido da dafe k’irji tace

    “Ummi ehh fa kikace toh sabo da me Aure fa Ummi yanzu kishiya Hamma Yusuf zai min”

     Saiko ta k’ara sakin kuka.

    Cikin Dan murmushi

    Abubakar

    yace

    “Sabi da haihuwa yake so ke kuma bakya son haihuwar”

    Cikin sauri ta juya gun ya Abubakar d’in nata jiki Na rawa

    Tace.

    “Wlh in so kuma zan Haifa mar ko 12 ne in zai ya bar batun Auren wlh zan haihu in Allah ya yarda”

    Gaba d’aya Ummi da Abubakar sun cika da Farin ciki Dan ganin

    K’aunar Yusuf d’in da kishinsa a k’wayar idanuta da jikinta.

    Shiyasa cikin sanyi Abubakar yace

    ke da mijinki ai ke zaki lallab’ashi Autan Ummi ni dai in an samu Na miji

    Amin mai suna”

    Baki ta d’an tura tace

     “wlh bazai yarda ba ya Abubakar ka tayani bashi hak’uri”

    Dry yayi sannan ya mik’e

    ya ja jakarsa

    Sannan yace

    “Toh ba matsala

    Muje parlon kinga lkci Na k’ure min”

    Toh tace gami da bin bayanshi

    Ummi ma bayanshi tabi suka fito.

    A parlon gaba d’aya zuriyar suna cike.

    Abubakar ya k’arisa Gaban baba bello

    Cikin duk’awa

    yace

    “Ba yau zan tafi Ku gafar ceni hak’ik’a zan tafi cikin kewarku”

    Kanshi ya dafa cikin sanya mai albarka

    Sannan ya wuce gun Nenne itama  sanya mai albarka,

    Yana tashi yaje

    Gaban

    Umminsu da Abbansu

     Hannu su ya kamo duka

    ya d’aura a kanshi

    Cikin sanyi ya manna kanshi jikin Ummi tare da sauk’e ajiyar hrt

    Sannan ya maida kanshi jikin Abban.

    Murya na rawa

    yace

    “Ummi Abba Ku gafar ceni

    Ku yafe min duk wani laifi da na muku a rayuwata

    Ummi ki gafarceni wahal dake da nayi tun ina cikinki”

    Ummi kam tuni jikinta ya saki

    Ba abinda take Sai cewa take.

    “Baka  min komai ba Allah ya ma albarka ya keutata rayuwarka Allah ya sanya sanyi a rayuwarka”

    Amin suka amsa gaba d’aya parlon.

    Cikin sanyi

    Abba yace

    “Abubakar ina alfahari da kai kuma ina mai ma fatan alkhairi a rayuwar ka

    Allah ya ma albarka”

    Amin ya amsa cikin sanyi ya saki Hanna yensu ya mik’e ya  ruggume k’annesa su Usman

    sannan ya dawo gunsu Ahmad hada Ahmad da Adam yayi ya ruggume su cikin

    Sanyi yace “zan tafi da kewarku”

    Suma ruggume meshi sukayi suna muma zamuyi kewarku d’an uwa.

    yana sakin su ya kamo hannun Aysha

    yace

    “kinyi alk’awari ko? zaki min tokwara”?

    A hankali tace ehh,

    Dry ya danyi sannan yace

     “Da kyau”

    Hannun Yusuf ya damk’o ya jashi suka fito harabar gidan sauran ma suka biyosu a baya cikin tsokona a hankali

    yace

    “Hamma Yucut  kaji ko Auta tamin alk’awarin mai suna,

    Kuma ni har ga Allah Na yarda naku gamsu da Nadamarta,

    Plss Hamma Yusuf a rink’a nunawa yaran pictures d’ina Dan su sanni”

    Kai ya gyada mai cikin sanyi yace

    “Insha Allah

    Babiker ai dama dole zasu sanka

    Abbinsu guda fa”

    Juyawa yayi cikin Happy ya ruggume d’an uwansan.

    Ciki sauk’e ajiyar hrt yace

    “Ina sonka Hamma Yusuf ina sonka ina sonka”

     har baki 3

    Shi ko Yusuf ido ya tsura mai ya bude baki zai mgn kema.

    Yai sauri ya shige mota

    Fuska na zubda qollah

    yace Na sani kaima kana sona d’an uwana

    ya juya gun sauran

    Cikin share

    K’ollah yace

    “Kuma na San kuna sona nima ina sonku

    Amman Sai wota rana”.

    Yana kaiwa nan yaja mota ya fice yana d’aga musu hannu.

    Gaba d’ayansu binshi da ido sukayi jiki a mace,

    har zuwa d’an wani lkci sannan suka koma cikin gida.

    Shiko Yusuf d’akin shi ya koma haka kawai yaji jikinshi Na rawa

    Sai dai ya zauna kusan awa 2 sannan ya mik’e cikin kasala

    yaje Gaban mirror ya cire agogon hannushi zai ajiye kenan

    idanshi ya k’ellah kan agogon Babiker d’inshi.

    Ki ranshi yayi a woya yana d’agawa yace

    “Ya akayi ne Hamma Yusuf”?

    cikin sanyi yace

    “ka manta agogon kafa”

    Cikin dry yace

    “Na baka”

    Da mmk yace “Na Daimon d’innanne fa da kake so sosai”

    “Ehh Na sani toh inada Wanda zan bawa ne da ya wuceka”

    Dry yayi yace “toh ngd k’anina”

    Cikin dry suka sallami juna,

    Shiko ya fada toilet yayi wonka

    zuwa lkcin

    An kira azabar ya wuce massalaci

    Bayan an idar ya

    ya bi bayan su Ahmad suka shiga cikin gida.

    Su Ahmad d’in sun isa tsakiyar parlon

    Shiko yana bakin k’ofan parlon yaji kira ya shiga woyarsa

    Sai da ya shiga cikin parlon sannan ya amsa kiran ganin Abubakar ne da mmk

    “yace har ka isa ko”?

    Yana mgnan yana hararan Aysha dake

    Tsaye a k’ofar kitchen.

    Gaba d’aya ido suka zuba mai jin ya saki woyarshi da k’arfi,ta tarwatse a kan tais d’in

    Ahmad ne yace lfy cikin mik’ewa ya nufi gunshi

    Ina kafin ya k’arisa gunshi

    Sai haggoshi sukayi yayi

    Luuu cikin sakin wani irin numfashi ya zube k’asa a………….

    By garkuwan Fulani

    [4/18, 10:14 PM] Aisha Aliyu Garkuwa: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAMA*

    👆🏻👇🏻👇🏻

    *MI,WASMITI* page 1⃣1⃣6⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    _PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_

                P.M.L.W

    Cinkin firgici  da rud’ani da bugawar zuciya Ahmad,

    ya tallabo shi

    ya d’aura shi kan cinyarsa,

    jikinshi na rawa ya tallabo fuskarsa

    cikin kasa mgn ya rink’a girgiza kai kawai,

     zufa Na keto mai tako ina bugun zuciyar sa💓💔 Na harbawa da k’arfi.

    Aysha ko cikin tsoro da zare ido da bugawar hrt da jin wani irin suka a k’akon zuciyarta 💘💔 ta iso garesu

    Murya Na rawa ta

    tallabo fuskarsa

    tana juyawa

    cikin d’imuwa ta rink’a

    ki ranshi da d’an k’arfi tana.

    “Hamma Yusuf, ka bud’e idonka  menene ya sameka? me aka gaya ma”?

    K’ara shigewa jikinshi tayi cikin tsonanin tsorita,

    tace,

    “Wayyo Allah Na wayyo Hamma Yusuf na ka tashi ka gaya min meke faruwa? me ya sameka”?

    Juyawa tayi cikin kid’ina ta kamo hannun

    Ummu wace

    ta ke kamar an dasata ne Sai sanyi da ya rufe mata jikinta sanyin har cikin hanjinta a fili kuma Sai zufa ke keto mata.

    Jijjiga Ummin tayi cikin kuka tace.

    “Wayyo Ummi Hamma Yusuf dina

    Ummi in ya mutu nima nasan bazan rayuba, wayyo Allah na  Ummi kiga baya numfashi baya motsi”.

    Adam ne ya Dan juyo gareta cikin k’arfin hali yace,

    ” Aysha ki nitsu kibar kukannan”.

    Suna cikin haka phone d’in Ahmad

    ya d’au suwa kamar bazai duba ba sai kuma ya d’aga ganin

    Sunan Babiker ne a fuskar woyar

    Jiki Na rawa ya d’aga ya d’an kara a kunne.

    Lkci d’aya kuma ya saki woyar a k’asa cikin kid’ima ya rink’a juya kanshi

    Sai yanzu ya samu bajinshi ya bud’e

    kai ya rink’a juyawa yana.

    “Kai kai  kai Sai kuma ya ruk’k’ume Yusuf a jikinshi da k’arfi ya saki wani irin kuka mai cin zuciyar mai sauraro.

    Kuka yake yana rawan sanyi yana k’ara k’amk’ame Yusuf d’in.

    Adam ne

    cikin tsoro da firgici

    Yace

    “Innalillahiwainnailaihi raji un

    yace haba Ahmad ka sanar damu meke faruwa”?

    Nenne da ta shigo yanxu jin kukan Ahmad yasa ta k’aroso da sauri

    Jiki na rawa tace.

    ” meya faru me ya samemu a zuciyar nan? me ubangiji ya hukunta a kammu?

    Ahmad

    Ka gaya mana”?

    Ummi kam hannu tasa duka biyu ta tallabe cikinta da k’irjinta

    tare da cewa

    Wayyo Allah Na cikina sanyi kamar hanjina zasu tsinke”

    Da sauri Nenne ta k’arisa gunta cikin cewa

     “meke faruwa damu ne”?

    Aysha ce ta kamo hannun Ahmad cikin sakin wani irin kuka mai siririn sauri tace

     “ya Ahmad meya faru”?

    Cikin kukan da kifa kai jikin Yusuf a hankali

    Yace,

    “Aysha Babiker”

    Sai kuma kife kanshi.

    Ita ko Aysha cikin tsoro ta juya ta zubawa Ummi ido

    Sai ta kuma sakin kuka.

    Cikin rawan murya Ummi tace

    “Aysha me woyar ta kamo min? yau kuma gaya min ya zanyi da mu k’addari”

    cikin kuka da carkewar mgn  tace

    “Ummi ya ..

    Ummi ya..

    Ummi ya Abubakar”

    Allahu Akbar uwa da d’a Sai Allah  Sai mutuwa,

     Ummi da fari murmushi tayi tana

    Kullum nafsin za,ikatil maut.

    Allah sarki

    Abubakar Na ase ban kwana kamin da gsk

    Ya Allah Na ka jik’an wanna bawa naka Abubakar”.

    Ina Sai kuma zuciyar ta ta d’an yace

    Cikin sanyin sauti

    ta saki wani irin kuka tare da rik’e cikinta tana

    Wayyo cikina

    Allah Na Na godema da wannan jarrabawa rabbi ka fini son Abubakar Allah kasa can yafi mai nan Abubakar Na yafema duniya da lahira”.

    Nenne kam itama kukan take sosai. tana Abubakar d’in ?”

    Adam ko Komawa yayi ya zauna dirsham ayyah Usman

    Dasu Abba da baba bello yanzu suka shigo gidan.

    Suna shiga cikin tsoro baba bello Yace

     “meya faru”?

    Ba Wanda ya samu da mar mgn Sai kuka

    Cikin firgici da hatsala yace,

    “Ku gaya min meya faru? kunyi shiru”

    Adam ne cikin kuka da wani irin voice Yace

    “Baba Abubakar Abubakar ne ya”.

     Sai kuma ya kasa k’arisawa.

    Allahu Akbar cikin mutuwar jiki da tsoro Abba da Baba ballo suka zame kan kujera

    Usman ko da Rabi,u da Abdul,

    Hade kai sukayi wurin d’aya suna wani irin kuka mai sanyin sauti.

    Cikin k’arfin hali baba bello ya rink’a musu fad’a shi dinma kamar a gigice yake

    yana.

    ” Haba Ahmad yanzu wannan shine matan da zakuyi wa d’an uwanku

    Adam har kai dinma kuka shine abinda zaku aikawa Abubakar

    Usman ase ba Addu,a zakiyi mai ba”?

    Ina shi ma Abba kanshi ya jingina jikin kujera yana ta nanata Addu,a Amman INA hawaye Sai zuba suke

    Ganin kukan Abba yasa Aysha sakin wani irin kuka sosai ta rink’a jin tausayi Abban.

    Cikin yin Hamdala Ummi tace

    “Ahmad accident ne

    Abubakar yayi”?

    Kai ya jinjina alamun a,a”

    Cikin mmk tace

    ” toh me ya sameshi”?

    Murya Na rawa yace

    “Ummi kashe Abubakar akayi”!

    Gaba d’aya parlon suka juyo gareshi cikin rud’u da alamun tabbaya

    Abba ne yace waya kashe min Abubakar “?.

    Cikin sanyi yace

     “wani yaronsa ne Adamu “

    Baki Na rawa har suna had’a baki sukace Adamu,

    Adamu Dan y’iware nan”?

    Cikin gyada kai Yace shi ne.

    Adamu wani Yaron Abubakar ne shike wakiltan sojojin kan hanya Na yankin Taraba zuwa binuye state kuma yaron ya dad’e da farautan rayuwar Abubakar Dan yana hank’k’o kanshi a matsa yin Abubakar kuma yana jin takaicin yedda Abubakar ke ta kai mai birki kan halinshi Na zalumci.

    Toh da suka taso 

    suna tfy har suka isa   cek point  na kan hanyar  Y’iwaren

    ya samesu a lkcin azabar tayi sai

    ya tsaya  sunyi sallah da driver shi

    cikin sanyi yace.

    “Sani muyi salla anan gunsu Adamu Sai mu wuce ko”?

    cikin tab’e fuska Sani Yace ‘ni wlh oga ban son Adamunnan mugune”

    Dry ya danyi cikin sanyi yace

    “kake kyautatawa dan Adam zato kaji ko Sani? ba abin da zai faru face da sanin Allah”

    Shi dai Sani ba Don ya soba

    suka tsaya sauran sojojin suna ta murna da ganin ogansu

    Gashi da halin kyauta

    Sunyi sallansu

    Sani ya fito musu da Abinci da Ummi ta had’a musu sukaci tare da sud’in.

    Sun gama komai zasu tafi

    Wani daga cikin su yabi bayan Abubakar cikin sanyi yace

     “oga Dan Allah kake kula da kanka a Gaban oga Adamu”

    Dry yayi Yace ba komai Allah Na tare dani.

    Har ya shiga mota

    Adumun ya bishi rik’e da sanda irin ta kiwon shanu.

    Cikin dry Yace ‘kai

    Oga tsaya ba kai kace Fullo bane Sanda bata cinka

    bari mu gani”

    Cikin dry ya d’an juyo yana

     “ai fulanin da nacema bana yenxub..

    Kafin ya k’arisa Sai sand’ar yaji

     kauuu a k’eyarsa zai juyo ya kuma sake mai d’aya a gadon bayanshi ya yunk’ura zai taso ya k’ara mai d’aya a tsakiyar kanshi,

    Ganin abin ba Na wasa bane yasa sauran suka rarumoshi suka danne.

    Shiko Abubakar cikin azaba ya fad’a jikin Sani.

    yana numfashi da k’er yace

    “Adamu yanxu nizakayiwa haka Amman ka sani Sai Na rama”

    A take Sai ko ya fara aman jini.

    Ihu bayan hari ganin haka Sai

    Jikin Adamu ya d’au b’ari cikin tsoro da kuka

    Yace.

    “Na shiga uku

    Abbakar aman jinin kakeyi

    Dan Allah ka gafarceni”

    Cikin aman Yace

    “Sai Na rama fa”

    Cikin kukan Yace ka rama indai zaka yafe min Dan Allah Abubakar ka gafarceni”.

    Sai ya kuma sakin kuka

    Shi kuma aman yak’i tsayawa cikin galabaita Yace

    Na yafema Dan Allah tunda

    Allah ma da kanshi yana son masu hak’uri da yafiya”

    Cikin nishi Yace

     “Sani kira min

    d’an uwana kira min Hamma Yusuf

     d’ina”.

    Shine fa a lkcin ya kira Yusuf.

    Shiko yana jin muryar d’an uwanshi

    Cikin fizgar numfashi yace

    ” SLM Hamma Yusuf

    Adamu yamin dukan kisa ni nasan zan mutu Amman Na yafe mai

    Hamma Yusuf ko Na mutu Ku barshi Na yafe maiii,

    Sai ya d’aura da Kalmar shahada…

    ganin haka yasa

    Sani zare woyar cikin firgita Yace..

    “Hamma Yusuf

    Oga Abubakar ya rasu ya tafi ya barmu”.

    Furucin kenan da ya buga zuciyar Yusuf

    ya sashi sumewa.

    Cikin Sauri Abba ya mik’e

    tare da cewa baba bello Yaya mu tafi mu d’auko

    gawarsa muyi mai su tura”.

    har sun mik’e

    Cikin kuka

    Aysha tace

    Abba ” kalli Hamma Yusuf shima a sune yake tun dazu bai numfashi “

    Su gaba d’aya Sai yanzu suka Ankara kan Yusuf dake ruk’ume jikin Ahmad.

    Kai Abba ya jinjina ya zo suka d’aga shi shi da Ahmad

    Sama suka haura dashi har kan gadon Abban suka direshi

    Abban ya duk’ufa kanshi cikin zubda qollah.

    A Ranshi yake cewa Rashin d’an uwa bai da misali”.

    A hankali ya samu ya farfad’o sannan Abban ya mai Alluran bacci.

     Su kuma suka wuce.y’iwaren

    Kafin su iska  sarkin garin yasa akayi mai sutura akayi mai sallah Aka kaishi gidan shi Na gsky da yake abokin bappa yaya ne

    su Abbanma Sai k’abarinshi aka kaisu suka gani washe gari da safen sukayi sammako suka dawo

    Adamu kuma da kanshi ya kai kanshi hukama dasu Abba sukazo

    aka kawoshi garesu

    Abba kam Na ganinshi Sai hawaye

    Shiko baba bello cikin kuka

    Yace

     “Adamu kaci amanar abota a duniya”

    Haka suka dawo gida aka zauna karb’ar gaisuwa

    Shi ko Yusuf tunda ya farfad’o akayi mai Allurar bacci bai tashiba Sai washe garin da safe bayan su Abba sun dawo.

    A hankali ya bud’e idanshi cikin wani irin tsinkewar zuciya da tuni abinda Sani Yace mai ya mik’e jiki Na rawa

    Toilet ya shiga Alwala yayi cikin firgici kar acemai gsky ne abin da yaji

    Sallolinshi ya rama sannan ya fara jera nafilfili.

    Yana cikin sallanne Ahmad ya shigo ganin yana sallah yasa ya juya.

    Parlon Ummi yaje cikin dashewar murya yacewa Aysha

    “Auta kije d’akin Abba B’iyaye ya tashi ki tafin mai da abinci”

    Aysha dake kwance jikin kakarsu innayi

    Fuska a kub’b’ure fuskar tayi jazir ga wani zazzabi mai zafin gske cikin jin jirin ta mik’e tana goge k’ollah.

    Kakace ta d’an rik’o hannuta cikin sanyi tace

    “Kar kije mai da kuka”

    Kai ta gyada cikin share k’ollah

    A hankali ta haura saman

    cikin sanyi ta bud’e k’ofar d’akin Abba ta shiga kanta a sunku ye

    Shiko jin motsin bud’e k’ofar ya juyo a firgice.

    ganin Aysha ya sashi tsura mata ido cikin son  ganin fuskarta

    Itako jin jirin yasa ta zame gabanshi

    ta rik’o hannushi.

    Ido ya zaro cikin rawan lips d’inshi

    ganin hawaye a  idon ta

    cikin tsoro

    Hamma Yusuf ya fad’a jikinta

    kanshi ya manna a tsakiyar k’irjinta ya Sa hannushi ya ruk’k’ume ta cikin tsoro ya rink’a juya kanshi yana murzawa a k’irjinta kamar yaro cikin alamar kar ta gaya mai baya sonji

    K’ara tura kanshi yake a k’irjinta

    Itama Sa hannu tayi cikin kuka ta manna shi da jikinta ta k’ara matsoshi shi kuma k’ara narkewa yayi a jikinta…..

    “`WANNAN NOVEL D’IN NA SADAUKAR DASHI GA Y’AN UWANA YAYUNA

    YA ABUBAKAR DA AHMAD ALLAH YA GAFAR TA MUKU Y’AN  UWANA RABBI YA SANYAYA MUKU MAKON CINKU

    Yasa Aljannace makomarku”.“`

    By garkuwan Fulani

    [4/18, 10:14 PM] Aisha Aliyu Garkuwa: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAMA*

    👇🏻👆🏻👆🏻

    *MI,WASMITI* page 1⃣1⃣7⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Pure moment of life writer’s

                   P.m.l.w

    Lkci d’aya jikinshi ya rink’a bari yana tsuma hatta jijiyoyin kanshi saida suka taso sama fuskarsa tai jazir sai k’am-k’ameta yake,

    ita kuwa kuka ta saki cikin dashewar murya ta sa hannuta ta tallabo fuskarsa ta rink’a juya mai kanta  alamar yayi shiru,

    Shiko bai ma san halin da yake cikiba gaba d’aya ya resa me ke mai dad’i a duniya.

    A parlon kuwa Abba ne da Baba bello suka shigo Dan gaisawa da su innayi da suka iso bada jimawa ba

    har sun juya zasu fita, Baba bello ya kalli Ahmad dake zaune gefen kaka cikin sanyi yace.

    “Ahmad har yanzu Yusuf bai tashi bane “?

    Kai ya d’an jingina a hankali yace.

    ” a a ya tashi”.

    yana fad’a mai haka Sai suka fasa fitan suka juya suka haura gun Yusuf d’in.

    Cikin d’akin kuwa Yusuf duk ya rikice Aysha sai kuka take shima cikin azabar zuciya ya samu kukan ya kufce mai  da samun kukan sai ya daina rawan jiki  sai zamewa yayi kan cinyarta ya kife kanshi ya rink’a wani irin kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro kukan da ka jishi kasan akwai k’una mai tsananin yawa a zuciyar mai yinshi.

    Itama Aysha kukan take tana k’ok’arin tallabo shi.

    Dai dai lkcin su Abba da Ummi da Baba bello da Ahmad suka shigo,

    Su Na shiga

    Kukan Yusuf da Aysha da yedda suka ruk’ume juna suna kukan.

     ya tona musu zuciya lkci d’aya Ummi ta zame gefen su Cikin kauda kai

    Baba bello ne yayi k’arfin halin mgn

    Bayan duk sun zauna sun sasu a gaba

    Cikin dauri yace.

    “Haba Yusuf wannan kuka ya isa haka meyasa bazamu d’au dangana ba shin ase ina yebonka ase kai d’in kafi kowa sakewar zuciya ji yedda kasa matarka a gaba kana kuka yanzu kasan tsawon wani lkci da Aysha ta d’auka tana kuka kalli fuskarta fa ka tausaya mata mana itafa abu 2 ne ya had’e mata kukan rashin d’an uwanta da kukan tausaya wa halin da kai mijinta zaka shiga na tabbata da ta ga ka daure da matsalarta  zata regu

     kuyi haquri Yusuf am”.

    Kai ya d’an d’ago Cikin kallon iyayen nashi lkci d’aya kuma ya fad’a jikin Abban su ya saki wani irin sautin kuka yana.

    ” Abba shi ke nan Babiker Na ya tafi bazai dawoba ya tafi har abada”

    Allah sarki Abba shima kukan d’an nashi sai ya sashi kuka cikin kukan yace.

    “Yusuf Abubakar baiyi gaggawa ba kuma muma bamu makara ba hanyace wace dole ko wanne mai rai sai ya bita Yusuf ba Abubakar zamu yiwa kuka ba kanmu mukewa kuka, sabo mukewa kuka duk yedda muke sonshi Allahn da ya bamu shi ya fimu sonshi ka dena yiwa d’an uwana kuka,

    insha Allah muna zata masa Rahama ka tunafa kashesa akayi”.

    Kuka ya k’ara saki Cikin k’uncin zuciya yace.

    ” Wlh ba dan Babiker da bakinshi yace min ko ya mutu shi ya yafewa Adamu  kuma yace min koya mutu kar muyiwa Adamu komai,

     badan hakaba wlh da Adamu Sai yaga k’ask’anci da sai ya d’an d’ani hukunci Amman Babiker yace kar amai komai”.

    Jin haka yasa Ummi ma sakin kuka.

    Aysha ce cikin kuka tace.

    “Hamma Yusuf ka gani fa kasa Abba da Ummi kuka Hamma Yusuf kayi haquri ka bar kukannan”.

    Ahmad ne ya matsoshi Cikin sanyi yace.

    “Biyaye Abubakar yafi buk’atar Addu,armu da kukannan dan Allah ka daure ko iyayenmu Sa samu sauk’in abin”.

    kai ya rink’a jinji nawa Cikin sanyi Ahmad d’in ya rink’a goge mai k’ollan.

    A hakan suka samu ya d’an dawo hayya cinsa sannan suka jashi suka fita wurin amsar gaisuwa.

     Suna fita gefen kakansu suka zauna shi da k’anneshi dasu Adam Allah sarki bappa Yaya Sai hawaye ke wonke mai fuska ganin yau Allah ya zare mai d’aya daga cikin jikokin nashi.

    Cikin zubda k’ollah ya rink’a yi musu nasiha.

    Da deddere Abba da kanshi ya kira Yusuf Yace yazo d’akin shi su kwana tare su Adam kuwa baba bello Yace su d’auki matansu su koma gida jensu da safe Sa kuma zuwa kafin ai safakar uku.

    Shi ko Yusuf tun da suka shiga shi da Abba ba abinda yake Sai bawa Abba lbrin irin hirarrakin da Babiker d’in shi ya rink’a yima mai da yazo.

    da k’er Abba ya lallabashi jin kukan da yake har numfashin Sa Na fita,

    shiko

    Kasa baccin yayi Sai tashi yayi ya d’auro Alwala ya rink’a karatun k’ur,ani mai girma karatun yake da Farin Yana kuka daga baya kuma Sai kushi,i ya halarto mai  Amman haka ya kwana ba bacci kam Sai rawan sanyi da yake.

    Itama Aysha a d’akin Ummi kukan da tasha ya k’ara ingiza zazzabi jikinta ga rashin cin abincin da takeyi lkci d’aya jiri ya sark’a feta ga amai da take Na wahala tayi kakari har ta banu amman ba  abinda za harar kafin zuwa safiya duk ta galabaita.

    Kashe gari da sake ta kama ranarce za,ayi sadakan uku Dan da wuni akayi lissafin.

    Tun asuba su Abba da baba bello da su Ahmad da Yusuf dasu Hydar gaba d’aya dai zuciyar tasu  suka hallara a masallaci gidan nasu da maqota da abokan arzik’i .

    Akayi Sada kan uku  ana watsewa su Ahmad kuma da k’annesu suka suka d’auki k’ura,anai suka rink’a karatu da Addu,a da nemawa mamacin gafara.har zuwa Tara da rabi sannan suka koma Cikin gida,  a safiyar Dr Umar ardo da Goggo Aysha ma suka koma Yola Cikin jimamin rashin da sukayi, Hydar kam Yace bazai komaba tukun,

     su Bappa Yaya ma sun koma

    Anuty Sadiya ma Abba ya sata tfya dole tana kuka.

    11 da kadan Na safe  su gaba d’aya suna zaune a parlon Ummi harda Nenne duk Dan su d’ebewa juna kewa.

    Ummi dake ta zirga zirga ta fito jiki a mace ta kalli kaka a hankali  tace.

    “Kaka jikin Ayshan Na fa yak’i duk ta gala baita gashi ko ruwa tasha Sai ta harar ni Na tsorita da abin” .

    Hydar ne Cikin sauri yace.

    “Toh Ummi mu tafi asibiti mana”

    Kakan ma Asibitin tace suje,

    Shiko Yusuf ido ya zuba musu cikin rashin abin cewa,

    Sai Nenne ce tace

     “toh Ummi ta fito mu tsfin yafi ai ko”?.

    Kai ta jinjina cikin sanyi tace.

    ” ko tsayuwa fa bata iyawa jiri da rawan sanyi, Amman dai bari Na tallabota”.

    Ummi Na shiga ta sameta ta fito wonkan da ta tayata ta shiga da Dan matsa ruwan kuma Sai ta d’an ji k’arfi kadan duk da tana jin jirin,

    mai ta d’an shafa mata sannan ta taimaka mata ta zura doguwar riga sai d’an gyelenshi ta yafa, sannan ta Dan kamata suka fitoh parlon sunan

     isa,

     parlon sai jirin da wani irin duhu ya rufe nata ido,

    Cikin sanyi da rashin k’arfin tace

    “Wayyo Ummi zan fad’i duhu nake gani”.

    Dai dai lkcin suka isa gun Yusuf aiko tai luu zata fad’i,

    cikin hamzari ya tallabo ta ta fad’a jikinshi lkci d’aya yaji d’umin jikinta Na ratsashi kara tallabota yay Cikin shafa fuskarta ita kuma Sai lafewa tayi jikinshi tana shak’ar k’amshin turaren shi sai ta lumshe ido ta kuma bud’ewa.

    Cikin sanyi ya d’an sunkuyo kamar Cikin rad’a yace.

    ” Amrita meke damunku meke miki ciwo”?

    K’ara lumshe ido tayi kamar mai shirin suma.

    Ganin haka yasa Cikin sauri ya tallabota ya mik’e jiki na rawa

    Hydar ne ya mik’e da sauri rik’e da key din mota yayi gaba Yana mu tafi hospital sauri sauri gudu gudu ya shige motar da Hydar ya bud’e musu Nenne dake binsu a baya ta zauna gaba kusa da Hydar d’in sannan shi kuma yaja mota suka tafi.

    Suna zuwa Asbitin

    Doctor Suhana ta tarbesu su cikin kula da karamcin ta, lkci d’aya ta fara bin ciken lfyarta da abinda ke damunta da taimako abokiyar aikinta Anuty khady

    Cikin k’orewarsu da iya warsu suka gano Cikin dake jikinta da kuma rashin nasarar da maganin da tasha ya kasa yiwa Cikin.

    Cikin fara,a da happy Dr Suhana ta fito tana fita ta kalli Yusuf cikin fara,a tace.

    “Congrat Dr Yusuf Aliyu Muhammad matar ka Na dauke da ciki har Na tsawon wata 4”.

    Ido suka zare   Cikin mmk da kaduwa Hydar harda k’warewa,

    Shiko Yusuf fuska ya murtuk’e Cikin kauda kai Yace.

    “Dr Suhana mgnar gsky mukefa ba wasaba Abinda kika gaya min gske ne “?

    Cikin gsky da gsky “tace wlh da gske ne Cikin  4 mornt gareta wlh  Dan mgnin da aka shawa Cikin baiyi tasiri ba sai dai kawai yaja mata koda ciki zatake yin period”

    Hamdalah Yusuf ya rink’ayi lkci d’aya kuma ya tuna mgnar Babiker d’inshi inda yake ce mai

    “Hamma Yusuf Dan Allah idan abin Farin ciki ya sameke kake bayyana Farin cikina kan fuskarka  ban son jin ana cewa ba,a gane Farin Cikin ka da bakin cikinka,

    Koda bana raye idan kai Farin ciki har kai murmushi zanji dad’i”.

    Tuno hakan ya sashi sujjada ga Allah Cikin farin ciki da fara,a  ya rink’a hamdala, su Nenne da Hydar kuwa tuni su isa gunta suka rink’a fara,a suna hamdalah.

    Shiko Yusuf har zai wuce Dr Suhana tace Amman da d’an matsalah fa

    Cikin tsoro yake tabbata yarta.

    ” matsala kuma? Matsala mece”?

    Dan murmushi tayi cikin sanyi tace,

    “Matsalar k’aramace wannan sanyin da take yawan ji har yake sata rawan sanyi gsky ba abinda zai cireshi sai d’umin jikinka”.

    Kai ya sunkuyar Cikin wucewa yana,

    ” wannan matsala ta k’are”.

    Yana shiga kanta ya tsaya yasa hannu ya tallabota Cikin sanyi yayi murmushi Yace

    “burin Babiker Na zai cika da izinin rabbi Sai dai ban saniba ko zai kuma yunk’urin zubar min da cikina”?

    Kuka ta d’an saki Cikin sa hannu biyu ta zagaye k’ugunshi ta manna kanta kan jikinshi cikin sanyin murya tace.

    A a, a a Hamma Yusuf bazan sakeba wlh Na baya ma kuskurene nayima alk’awarin ko zan resa raina zan reni Cikin nan”.

    Ajiyar hrt ya sauk’e tare da k’ara ruk’umeta suna shak’ar k’amshin juna da d’umin juna  ganin haka su Nenne kam suka fice,

     Suna fita  Dr Suhana ta shigo ta basu SLM da magungunansu sannan suka koma gida Cikin Farin ciki.

    A gida kuwa gaba d’aya tasowan wannan ciki ya ciki zuk’atan zuciyar da Farin ciki  Ummi  saida tayi kukan Farin ciki.

    Da Daren kuwa Yusuf ne zaune gefen Ayshan tana ta rawan sanyi Ummi dake gefe Cikin tausaya mata tace.

    ” shin wai su basu bata mgnin sanyin nan ne”.?

    Kai ya d’an sunkuyar Cikin Dan happy Yace

    “an bata mgnin Yana d’akina”.

     Sai kuma ya d’an mik’e cikin sanyi ya kamo hannuta Yace.

    ” zo Muje in baki mgnin”.

     Itako jin d’umin jinshi yasa ta mik’e cikin kasala tabi bayanshi.

    Ita ko Ummi murmushi ta d’an yi da hamdala itama ta nufi d’akin mijinta.

    Suko suna shiga bedroom d’inshi

    ya jawota jikinshi cikin rawan jiki ya sabule rigar jikin…..

    “`Dubun k’aunata zuwa gareku matan group d’in Fasaha Writers INA yebawa gareku INA kuma alfahari daku  ba abinda zance daku sai Allah ya barmu tare“`

    By garkuwan Fulani

    [4/18, 10:14 PM] Aisha Aliyu Garkuwa: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAMA*

    👆🏻👇🏻👇🏻

    *MI,WASMITI* page 1⃣1⃣8⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Pure moment of life writers

                  P.m.l.w

    *Wannan shafi nakune Ummyn Yusrah & Asy Khaleel*

    Jikinsa ya zare ya jawota jikinshi cikin rawan jiki ya haura da ita kan gado tare da zare y’ar rigar jikinta ya cillah gafe,

    cikin fesa numfashi ya manna kanshi kan cikinta yasa hannushi daya yana shafa d’an  cikinda sai yanzu ya lura da girmansa kad’an,

    itama mak’aleshi tai cikin kewar mijin nata da jin dumin jikinshi

    ta k’ara yin kasa ta had’a k’irjinshi da nata tasa hannu ta tallabo fuskarsa ta d’aura tsakiyar k’irjinta,

    tasa hannu tana wasa da gashin k’irjinshin.

    Cikin rawan jiki da buk’atuwa ya fara manta halin da yake cikin bai son jin komai sai matarsa ita yake gani ita yakeji.

    Shi da kan shi yasan yayi kewar bres d’innan  dole cikin begensu ya sa hannu yana  musu wani irin shafa da latsasu tamkar yau ya fara ganinsu da jinsu sai nishi yake sama sama,

    itama lunshe ido kawai take tana mimmik’ewa  dan

    gaba daya gab’b’anta tuni sun amshi sak’on da Hamma Yusuf d’in nata ke aika masu ,

    sosai ta fara maida mai martani duk ta susutashi ta birkita mai k’wanya ta tsinka mai jinin jikinsa,

    gaba d’aya jikinsa sai rawan sanyi yake tuni lips d’inshi sunka fara kad’awa sunyi jazir sun wani tsuke,

    Cikin sha,awarsu ta yunk’ura ta had’e bakinshi da nata lips d’in ta cab’e cikin salon k’orewa da shauk’i da bege ta fara kissing nashi,

    Shiko Yusuf mutuwar bori ya fara ba abinda yake sai lallatsata da shafeta cikin sanyi ya zare harshensa ya manna bakinshi kan bres d’inta ya musu wani irin kamu da tsotsa,

    Cikin yankewar numfashi  Aysha kam ta saki wani gauron k’ara,

    gamida  k’ara tura mai bres d’in ta tallabe kanshi kamar yaro, shiko tuk’uru yake sarrafata dan su da Kansu sun San sunyi kewar juna baranma shi Yusuf da yakeji kamar zai mutu in bata bashiba.

    Itako sai mik’a take.

     tana.

    “Ohhhh shiihhhhh

    Hamma Yusuffffffff”.

    Shiko zuwa yanxu baida bakin mgna.

    Sai nuk’urk’usanta da ya keyi juyata yake tako ina yana sakar mata kiss yana shafe ababen marmarinshi.

    A hankali yai mata rumfa da k’irjinsa,

    cikin rawan murya kamar mai cutar bebanta yace.

    ” Amrita Ina sonki ki soni koda rabin yadda nake sonki ki rik’e min cikina ki rainar min jinina,

    Kar ki,

     k’ini dan kokin k’ini ni bazan iya fushi dakeba bazan iya rayuwa ba keba ki jik’an mijinki wlh Aysha kece farin cikina kece jin dad’in rayuwata, kece nutsuwata kece ke iya gamsar da ni da sama min natsuwa”.

    Hannu ta sa ta sank’alo k’ugunshi ta had’e su wuri.

    Da k’arfi ya saki numfashi dan jin jikinsu ya had’e sai kawai ya saki wani irin kukan jin dad’i da farin ciki, sai kuma ya kai bakinshi kan kunneta cikin kukan yace.

    “Amrita bazan cutar dake da baby Na ba ko?

    kar Na wahal daku  dan kune farin cikina”.

    Cikin rad’a ta k’ara shigewa jikinshi murya a daburce tace.

    ” uhhhhhh hammmmm

    Shiihhhh

    Hamma Yusuf ba komai gaba d’aya ni da babynka d’umin jikinka muke son ji,

    bugun zuciyarka mukeson ta ratsa tamu baby ma yana kewar Abbanshi dan Abbanshi yayi fushi da Amminshi tsawon wata 1 baiji d’umin mahaifin shi ba”.

    Allah saki dama dole masoya basa fushi da juna,

    Shiyasa Yusuf harda rakwafuwa yana.

     “Amrita kar kisake yin abin da zai had’amu har ta kai munyi nisa da juna”.

    Itama kukanne ya kwafce mata dan Hamma Yusuf ya kusa kaita mak’ura saura ta sume dan duniyar da ya cillata a yau ta tabbata a cikin mata 1000 da wuya a samu 20 da suka taba isa wanna duniyar masoya da ma aurata bata taba jin yadda takeji yau dinba

     Hamma Yusuf d’in ya isarmata har abada

    Dole ta mak’aleshi tana kuka tana.

    ” Hamma Yusuf bazan sakeba zamu rayu tare zamu rayu cikin farin ciki  Kaine jigon rayuwata Kaine ka sanardani soyeyyar gsky kai da banne cikin maza mace bazata iya fushi da namiji kamar kaba”.

    Haka suka mace cikin so da k’aunar juna sunyi kukan dadinsu sun more sun mak’alewa juna son ransu  sun kashe kewar juna da ya cisu tsawon wata d’aya”………..

        ********************

    Bayan wata Biyar

      Baba bello ya kammala gidaje 3 da ya Gina komai iri d’aya kattin gidaje ne naji da fad’a

    Komai ya tafi da tsarin zamani ya malla kawa Adam da Ahmad da Yusuf gidanjen a Jere suke Na Yusuf ne a tsakiya sai Na Ahmad a gaban nashi sai na Adam a bayan nashi.

    Yau jumma,a

    kuma  yau ne suka tare a gida jen nasu duk da shi Yusuf yana Madina yaje karbo sakamakon kammala karatunshi inda ya zama cikken likitan musulunci,.

    ya tafi da k’yar dan ya nace shi sai dai ya tafi da marsa a cewarsa har sati 2 bai jitaba bata jishi ba,

    dole dai ya hak’ura ya tafin dan su Abba sunk’i ganin yadda cikin Ayshan ya girma,.

    Ran da suka tare sai aka had’a Aysha da Kaka dan kula da ita.,

    Suna tare jumma,a ana zaton Hamma Yusuf sai next Friday sai akwai kashe gari asabar ya diro kamar saukar yeso.

    Yana isa gidan.

      Ummi tai tamai dry tana Auta ta komai haihuwa Yola dan babanta yace ta koma can sai ta gama 40 in ta haihunma.

    Abu kamar wasa sai ga Yusuf a zaune dirsham gaban Ummin shi

    Yana rikici kamar yaro yana.

    “Haba dai Ummi wlh ni bazan iyaba kawai adawo min da matata dan ni ban yadda ba da matata sai Na zama kamar banda mata dan Allah Ku tausaya min yanxu kwana 12 fa ban ganta ba den kice Wai ta komai Yola ni bazan iyaba Ummi kema kinsan ina buk’atar matata dan bazan iya rashinta a kusa daniba”.

    Ummi kan kunyace ta rufeta jin zantu kan Yusuf shi ko a jikinshi ganin zai mata barin zance yasa tamai bayanin gsky,

    aiko

     ko minti 10 bai k’araba ya wuce gidansa dan dama yasan gidan dan tun kan ya tafi Baba bello ya basu takardun gidajen.

    Yana shiga kai tsaye  parlon da ya hank’o da hasken wuta ya wuce yana shiga ya tsurawa Amritanshi ido ganinta tsaye kusa da TV tana wlh ke kaka sai kiyi ta cewa sai Arawa zaki kallah duk ki takurani.

    Juyo wan da zatayi ta ga Hamma Yusuf d’in nata cikin mmk !da zare ido ta juya da d’an gudunta, tayi gunshi,

    Shiko cillah jakarsa yayi ya ware mata Hannayenshi yana Came baby i miss you so much Noor hayatina,

    Itako

    Kaka dake gefenta mik’ewa tayi tana

    “lfy Aysha baki da wayoko yanxu da wannan k’aton cikin kike tik’a gudun nan”?

    Ita dai bata kulaba,

    da gudunta ta fada jikinshi Hamma Yusuf d’inta ya Sa hannu ya ruk’k’ume matarsa sai kuma ya had’e bakinsu yai ta tsotsa sannan ya zira mata harshensa yana mata alamar yayi missing ta kama kar yayi kula aiko ta cafe lkci daya suka fara sauya numfashi cikin sanyi ya zame da ita kan carpet ya tallabota da kyau ya samu ya d’an zare harshensa,

    Jin  gyaran muryan da Kaka ta musu,

    Cikin borin kunya ya kauda kai yana

    ” ohh Amrita ai zaki cinye min harshe,

    Ke kuma kaka me ya kawoki nan gidan? ni wlh kinsan banson sa ido ehe”.

    Cikin mmk Kaka tace

    “oho ba matsala ai zan tafi da ka samu ma Na yima gadin mata ko “?

    Ta fada cikin fushi

    Shiko mik’ewa yayi cikin dry sosai yace kai Kaka wasafa nake ai ke tamuce bazama Ki komai gidanki ba tare zamu zauna.

    Dry itama tayi cikin jin dad’in sauyawar Yusuf ya komai mutun mai sauk’i  da fara,a da raha  da son yan uwa ya dena tsok’k’omar kowa a kanneshi ko don suma yanxu kan sun girma

    Hatta su Rabi,u da Usman sunyi Aure Hydar ma yayi da Abdul sai Sadip ne kadai ya rage bai yiba.

    Cikin fara,a tace

    “inji ba yau zaka dawoba sai sati mai zuwa “?

    Tab’e fuska yayi yace .

    ” Na kasa wlh bazan iyaba kewar mata ta nakeji ai nama yi k’ok’ari  ko Kaka? kwana 12 ba mata saura kad’anfa Na mutu Kaka”.

    Kai ta jinjina tana.

    “ban saniba kai baka da kunya sam yanzuba kamar daba wlh”.

    Kai ya d’an shafa ya kamo hannun Aysha ya shafa k’aton cikin ta yace.

    “Wlh Kaka son Y’ar yarinyar nanne ya canzani gaba d’aya”

    Duk sukayi dry

    haka sukayi ta hira Yusuf ko a jikinsa sai lallatsata yake yana.

     “Amrita  nonon nan basu k’aru sosai ba anyako zasu isa babyn nan”?

    Ganin zasu zarce Kaka tace sai da safe ta shige dakinta sannan tace

    “Aysha kizo ki karbi mgninki fa”

    Tana fita ya mik’e da ita.

    ” yana jeki karbo kizo Dan zan gyarawa baby Na hanyan fita”.

    Tana shiga gun kakan ta k’ura mata ido cikin fad’a tace.

    “Wlh ki kula da wannan jarabebben mijin naji in kinyi garaje zai takalo miki nak’uda shi ko a jikinsa”.

    Baki ta d’an tura cikin yatsune tace.

    ” Toh Na barshi da wahala kenan kwana nawa baya nan duk da haka bazan,aga hak’urinsa ba ko so kike Na tauye mai hak’k’insa

    ni baccima nakeji”.

    Tana kaiwa nan ta juya tana

    “ji tsohuwa da sa ido”

    A d’akin kuma dry

    Yusuf ya rink’a yi yana.

    “kai Kaka wato zan tsokalo miki nak’uda”

    Itama dryan tayi tana shafa sajenshi

    Lkci d’aya kuma suka mak’alewa juna cire rigarta yayi yana shafa bres d’inta yana.

    “Amrita zaki iya ko? in  bazaki iyaba wlh zan hak’ura”.

    Kai ta tura a k’irjinshi cikin sanyi tace.

    Toh in bazan iyaba wazai biyama buk’atarka? ko so kake Na barka cikin wahala? al halin kuma lfyta lau

    Ni cikina ba zai hanani kyautatawa mijina ba”.

    aiko cikin Happy ya fara murzanta yana sauk’e gajiyarsa da kewar ta da buk’an tana, sai muntashi yake yana sabbatu da sanya mata albarka.

    gaba d’aya ya kasa control d’in kanshi itama yau jinshi take kamar wani dere da sukayi a Gembu ran da ya d’irka mata mgni.

    Dama kunsan ance mai ciki da ban take bare kuma dama Aysha matar ni,imace.

    Can dai Yusuf ya d’an sahirta mata jin gaba d’aya cikin ya takure gefe ya dunk’ule,

    yakomata yayi cikin maida numfashi ya rink’a shafa kanta da cikin.

    yana

    ” ohhh Amrita Allah ya miki Albarka matar kirki y’ar aljannah”.

    Itako shiru tayi tana shafa sajensa ,

    dan wani iron fitsari takeji mai azabar zafi ga wani irin Sara da k’ugunta keyi sai zufa ke keto mata tako INA,

    cikin wahalan tace.

    “Hamma Na ka gamsuko”? 

    Shafa bres d’inta yayi da cikin ta yace.

     “sosaima”

     Kai ta jinjina gamida yunk’uri ta mik’e ta nufi toilet.

    Cikin kula yace

    “Amrita Na wahal da keko”?

    “Ba komai Hamma Yusuf na”

     tace cikin k’arfin hali ta shige.

    Tana tsugu nawa sai fitsarin yak’i fita sai saran da bayanta keyi ya k’aru.

    Cikin Azaban ta fito tana zuwa ta kwana gefenshi ta d’aura kanta kan cinyarsa tana.

    “Hamma Yusuf bayana,

    bayana zai b’alle”

    Cikin firgici ya taso ya tallabo kanta gamida shafa cikin cikin tsoro yace.

    “Amrita karfa mgnar Kaka ta tabbata”?

    Jin sabon saran bayan ba sassauci ta mik’e da sauri ta shige toilet

    shima binta yayi da sauri tana shiga ta durk’usa a k’asa dan jin k’afafunta Na rawa duk sun mace

    Shima durk’usawa yayi gabanta

    Itako kusa jin wani irin azaba da nishi ta cakumo hannayeshi ta rik’e GAM ta rink’a wani irin nishi mai k’arfi,

    Shi kuma sauri yayi ya gyara mata durk’uson ya janye towel d’in jikinta saman k’irjinta yakuma  jata ya mannata jikinshi.

    Cikin soro yace

    ” kiyi nishi Amrita haihuwace ga kan baby ki rik’eni da kyau”

     Aiko ta rarumoshi ta matseshi da iya k’arfinta ta saki nishi cikin, abbaton sunan Allah.

    Shima k’ara rik’eta yayi

    Sai ta kuma sakin nishi mai k’arf aiko sai ga,

    Yaro k’ato fari tas ya fad’o cikin tafin hannun Hamma Yusuf d’in.

    Wayyo dad,I Hamma Yusuf

    Ruk’k’umesu yayi da baby da maman babyn yana hawayen farin ciki da hamdala ga Allah.

     shiko yaro sai kuka yake tsalawa alamar lafiya yake.

    Kai Yusuf ya sunkuyar Dan lek’a fuskar Amritanshi

    Cikin tsoro da firgita da kad’uwa ya zazzaro ido ganin halin da Ayshan ke ciki duk ta k’ak’and’are ta matseshi shi da yaron cikin azaba ta ……

    By Garkuwan Fulani

    [4/18, 10:14 PM] Aisha Aliyu Garkuwa: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAMA*

    👇🏻👆🏻👆🏻

    *MI,WASMITI* page 1⃣1⃣9⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Pure moment of life writer’s

            P.m.l.w

    Ta kuma yunk’uri da nishi mai k’arfi sai ga yarinya ta sumb’ulo,

    tana cillah kuka, Yusuf kam gaba d’aya ya cika da farin ciki sai hamdalah yake yana ruk’k’ume da family d’inshi,

    Ita kuwa Aysha komawa jikinshi tai ta lafe tana mai maida numfashi da sauk’e ajiyar hrt tana mai hamdala.

    Lkci d’aya Hamma Yusuf ya kimtsa yaranshi da matarshi shi da kanshi ya musu komai ita ya fara tallafawa tayi wonka tare da Dan gasa jikinta sannan ya fito da ita ya taima ka mata ta kimtsa tsap abinsu yara kuwa, goge su yayi tsap ya murjesu da mayuka sannan ya shiryasu tsap ya nad’esu cikin blanket nasu masu laushi da taushi farare tas.

    Har zuwa 5 ya kammala komai shima yai wonka ya fito ya nufi masallaci bayan sun idar da sallah ne Ahmad da Adam suka tsareshi a gaba suna mmk Wai yaushe ya dawo shine bai fad’a masu ba,

    Shi kuwa dariya kawai yake yana ruk’k’ume su,

    Cikin kewar juna da k’aunar juna, ya kallesu cikin farin ciki yace.

    “Na dawo jiya da dare dama nace sai kawai Ku gani da safe”.

    Ahmad yace.

    “Aysha ta murd’a kabbunta ko”?

    Dariya yayi tare da cewa.

    “A a baby’s sun kira Abbansu dai”.

    Ido Adam da Ahmad d’in suka zuba mai cikin mmk da son gane zancensa.

    Kai ya jinjina musu alamar

     “ehh hakane”

    Adam yace.

    “Me kake nufi”?

    Gyara tsayuwa yayi tare da Dan sunku yawa yace.

    ” ina nufin Aysha ta Haihu ta haihu jiya da dare bayan Na dawo ta haifa mana tagwaye”.

    Lkci d’aya zuk’atan su suka cika da farin ciki

    Cikin zumud’in suka wuce gidan Yusuf d’in.

    A gidan kuwa Kaka na idar da sallah ta d’an fito parlon,

    ido ta tsurawa corridor d’in d’akin su shiru ba motsinsu cikin d’an tunani ta komai d’akinta tana shiga kuma taji muryar Ahmad na kiranta da sauri ta fito

    a parlon ta samesu ido ta tsura musu cikin tsoro

    sai kuma tayi ajiyar zuciya ganin fuskokin su cike da annuri.

    Adam ne ya kalleta da kyau yana.

    “Kaka sai kawai muka samu yan tagwaye kai Alhamdulillah”.

    “Harara tasaki musu cikin tab’e fuska tace

     “ai koda bansan wahalar haihuwa ba haihuwar ba shan ruwa bane”.

    Dariya Ahmad yayi cikin sanyinshi yace.

    ” toh ni dai nasan biyaye na ba mak’aryaci bane kuma Na yard a da zancensa”.

    Shiko Yusuf kawai d’akin ya wuce yana shiga ya samu Aysha na rik’e da woya daga duk kan alama da Ummi take mgn dariya take tana.

    “Wlh Ummi da gske Na Haihu kizo ki gani mana”.

    Karb’e woyar yayi yana dariya yace.

    “Ummi ke dai kizo kigani”

    Cikin gsky da gsky tace.

    “Ni banson shirme fa”

    shima cikin gskyar yace.

    “Allah Ummi kizo ki gani”

    Toh kawai tace.

    A parlon kuwa tare suka fito shi yana rik’e da macen ita kuma tana rik’e da Na mijin.

    Kaka kam tana ganin Aysha ba ciki sai yara a hannu ta bushe a tsaye tana zare ido da tafa hannu,

    suko su Ahmad karb’ar yaran sukayi suna ta ruk’k’umarsu da sanya musu albarka,

    Ita kuma Aysha jikin kaka ta rab’a cikin tsokana tace.

    “Kinga Hamma Yusuf d’ina ko yazo ya takalo nak’uda ya kuma karb’i haihuwar bamu ma baki tsoroba”.

    D’an tureta tayi tana.

    “Can tafi daga nan Ku dai wlh Allah ya shiryeku”.

    Shiko Hamma Yusuf dariya yayi ya tallabo matarsa cikin so da k’auna yana.

    ” kin biyani ban mancewa da ranaku biyar masu haske a rayuwata”.

    Ahmad da Adam da kaka kam farin ciki kamar su had’iye hak’oransu.

    Kafin ace kobo gida ya cika da yan uwa yadda matansu Usman dasu Rabi,u

    Su Ummi harda kukan farin ciki Hydar ma yana ji ya kawo Goggo Aysha da matarsa Nafeesat Aysha kam tana shan gata da kula

    Yusuf ko duk nacin kaka da Goggo Aysha dole suke hak’ura da Yusuf da ya nace shifa tare zaike kwana da matarsa da yaransa dole suka yarda dan in sun hana ma a gunsu yake tarewa

    Ummi zatayi fad’a yace.

    ai yasan abinda yake shima kawai zai kula dasune.

    Ran suna yara sunga gata da so gun kakannisu da iyayensu

    Ahmad da Adam sun taka rawar gani inda suka hana Yusuf kashe ko sisi

    Yaron

    Yaci sunan Abubakar Abbanshi yace a kirashi da Abubakar d’inshi shi kuwa Babiker yake kiranshi ita kuwa mace sunan Ummi Aysha tace asa mata ana kiranta Mami,

    Anyi suna lfy an waste lfy

    Yara sun samun kula da gata tako wanna bank’aren.

    Yusuf kuwa duk lkcinsa Na matarsa ce da yaransa ba ruwanshi ko gaban kaka lallatsata yake yana shi fa wlh ya gaji ai jego kam ya k’are.

    Kaka ko tace jeki ya d’irka miki wani cikin tun yanzu shi ko a jikinsa.shi kuma sai yaita dry kawai.

    Yau asabar ta kama kuma yau satinsu 4 da haihuwa, 

    Tara dai dai Na dare suka waste hiran da suke a parlon,

    Yusuf ya d’auki Mami dake bacci,

    Cikin murmushi ya manna mata kiss a goshi sannan ya kalli Kaka yana dan dry yace.

    “Kaka kalli yadda yarannan suke ta k’iba gashi basa rikici sai suita bacci abinsu shi babiker yamafi Mami Na girmi”.

    Cikin tuna baya tace.

     Aishi Abubakar komai Na mai sunan shi ya d’auko in mutun ya ganshi zaice d’an shine Na cikinsa”.

    Lkci d’aya fuskar Yusuf ta sauya, ya Sa hannu ya karbi yaron daga hannu Aysha ya had’a da Mamin ya ruk’k’ume su,

    A take kuma ya juya ya tsurawa TV ido  cikin bugawar zuciya

    Tashan

    MBC Bollywood ne suka sako tallan film d’in

    *Kal ho laa Ho*

    wak’ar ya rink’a ratsashi yana tuna mai d’an uwanshi yana tuna yadda babiker ke son film d’in

    Lkci d’aya jikinshi ya fara tsuma cikin sanyi ya mik’e rik’e da yaran ya wuce d’akinshi,

    kan gado ya dire yaran yaje yai alwalah yazo yai ta nafilfili yana mai yiwa d’an uwanshi addu,a.

    Ita kuwa Aysha a parlon jikin Kaka ta rab’e cikin sanyi tace.

    “Kaka yau kuma Hamma Yusuf ba zaiyi bacci ba

    Kaka me zan mishi in sama mai nitsuwa Na tabbata yau kwana kuka zaiyi”.

    Cikin share k’ollah Kaka tace.

    “Aysha nima bansan ya akayi nayi mgnar Abubakar ba da nayi shiru”.

    Cikin sanyi tace.

     “Kaka ko bakiyi mgnan ba TV ya tuna mai ya Abubakar”

    A hankali tace.

    “Aysha tashi kije ki taushi zuciyarsa”

     Haka ta mik’e cikin sanyi taje gareshi

    tana shiga ta zauna gefen yaran ta zuba mai ido yana karatu k’ur,ani yana zubda k’ollah.

    Lkci d’aya shima yaro ya fara kuka,

    Itama Aysha sai ta tsurawa Hamma Yusuf d’in ido tana zunda hawaye.

    Jin kukan yaron yasa ya rufe karatun yazo ya d’auki yaron ya mik’a mata ganin tana kuka yasa ya had’a su da babiker din ya ruk’k’ume.

    Cikin sanyi yace.

    “Na  bari kema kibar kukan

    Nasan ganin halin da nake ciki ya saki kuka toh Na bari Amrita bazan sake ba”.

    Cikin kukan tace

    ” kayi alk’awari”?

    A hankali yace.

    “Zanyi alk’awari bazan sake kukaba sai dai nai ta mai Addu,a,

    Amman kuma kema yau ki tausaya ki motso gareni Dan begenki ya kusan karni”.

    Cikin sanyi tace.

    “Hamma Yusuf ban gama workewa bafa”

    Dariya ya d’an yi sannan ya d’age yaron daga cinyarta dan ya koma bacci ya kontar da yaron cikin sanyi yace.

    “Waya ce miki baki workeba aike bazaki San kin workeba sai ni zan gano mana hakan ke dai bani Na d’an d’ana wlh zan miki a hankali “.

    Ita dariya ma ya bata shisa cikin dryar ya lallaba ya hard’e abarsa, cikin sanyi da kewar juna suka haukacewa juna ya rink’a juyata da sarra fata.

    Cikin gamsuwa da Amritarshi ya kalleta cikin iya gskyarsa yace.

    “Amrita d’aya tawa tamkar da dubu bakya canzawa sai k’ara d’an d’ano da kike kullum jinki name kamar Daren forkonmu”.

    Ita kam sai sumbatarsa take tana shafa sajensa.

     Haka rayuwa ta  mik’e musu cikin jin dad’i.

                *********

      *Bayan shekara 8*

    Wani yammaci mai dad’i iskar damina Na kadawa gari yayi shiru sai sanyi mai k’amshi dan ruwan da akayi aka d’auk’e sai duhu da duniyar tayi

    a hankali Hamma Yusuf ya shigo parlon Ayshan dayasha gyara sai k’amshin da yake fiddawa ta kashe wutan parlon ta kunna wutan cikin shoo glass sai ya bawa parlon wani kala mai kyau.

    Yaran dake zaune a parlon su 6 suna ta wasa suna ganibshi suka ruga gunshi

    Mai dan girman cikin Wanda suke kira Yusuf yace.

    ‘Abba kaga Ahmad ko tun dazu yanata zagin Nana Wai tayi sallah bata yiwa Abbinmu Addu,a ba ita kuma tace tayi” kanwar Ahmad k’aramine Yar Adam shiko Yusuf baison ana tab’a k’anneshi matan ko kad’an.

    dariya Hamma Yusuf yayi cikin d’agawa Amritanshi gira yace.

    “Kuna jina ko duk Wanda Baiwa Abbi Addu,a zanyi fad’a dashi kuma bazan sake zuwa dashi saudiba”.

    Cikin son Wanda sukewa Addu,an suka rink’a cewa.

     “Abba wlh kullum muna mushi, Abubakar k’ara mi yace “ni kullum sai namishi kuma incemai ina sonshi”

    Mamice tace Abbah Nina ina mishi”.

    dariya yayi cikin jin dad’i yace.

    “Allah ya muku albarka”

     Cikin far in ciki suka amsa tare da ficewa suna Abba zamu tafi gidan Baba Adam yace gobe zai kaimu Yola “

    Cikin jin dad’i yace.

     “Allah kiyaye hanya”

    har zasu fita Aysha ta kalleshi da kyau dan tasan inda yadosa

    Sai tace.

    “Hamma Yusuf cikin sanyin nan,? maza ku dawo”

    Da sauri yace.

    “Kai maza  Ku tafi Ku gaida su”.

    Aiko suka fice suna murna shiko suna fita.

    Ya matsota cikin hararan love yace.

    ai kin San abinda ke tare dani shine zaki taramin yara su tafi can Adam yaji dasu kinga kaka nacan zata tare musu yaran suma su hole”.

    Hannu tasa ta d’an tureshi tana.

    “Kai girman ma kamar k’arama abin yake mutun kamar inji”.

    Cikin rawan lips yace.

    “Allah a hannu nake”

     yana fad’a yana binta a baya

     Ganin zata mai nisa ya cabkota ya wuce da ita bedroom d’inshi suna shiga suka fad’a kan gado cikin rawan sanyi da rawan lips ya jawota jikinshi yana shafa bres d’inta da suke cike tib kamar bata tana sharyawa ba sai shek’i suke itama tuni tafara juyashi tana latsar lips d’inshi da suke ta bari dan fitina cikin kid’ima suka mak’a lewa juna murya na rawa yace.

    *”Amrita jamana blanket kar Aysha Ali Garkuwa ta gammu ta samu abin rubutawa masu karatu”.*

    “`Alhamdulillah ala kulli halin. 

     Na godewa Allah daya bani ikon kammalah labarinan lfy ina godiya gareku my lovely fans Allah ya barmu tare

    Har kullum kuna raina

    Masoyana“`

    “`Afwan Afwan Afwan ina Neman yafiyarku

    Mace ko namiji baba ko yaro Wanda Na sani da Wanda ban saniba Wanda Na tab’a mgn dashi ko ita da Wanda ban tab’a mgn ba ni na yafewa kowa“`

    Jinjina gareku groups.

    By Garkuwan Fulani

    [4/18, 10:14 PM] Aisha Aliyu Garkuwa: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    *NAYI NADAMA*

    👆🏻👇🏻👇🏻

    *MI,WASMITI* page 1⃣2⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa

    🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

    Pure moment of life writer’s 

                     P.m.l.w

    “`Dedication gareku Ango

    Nura m inuwa da Amarya  Amina Tijjani wado Allah ya sanya Alkhairi a aurenku ya Baku zuriya d’aiyiba Allah yasa ayi a Sa,a

    Rabbi ya haskaka rayuwarku“`

    *🎷🎺🎤Yehhh Na jinjina muku yan social media ba mai rabani daku jama,ar social media kui haquri ga baitinku na biya*.

    “` Mun jinjina muku Readers damu daku d’aya ne masu karatu kui haquri ga baitinku na biya“`

    *Tabba yarku ta isoni kamar haka?.*

    Garkuwa a baya kinyi wani kuskure novel din *Mi,WASMITI* da kikayi a duniya dad’inshi yayi ta kewaya groups ya shiga sak’ok’in Nigeria shin meyasa kika ware ‘yan wasu groups d’in?.

    Su sukace ayi miki tabbaya nikum can zanmiki tabbayar sheidar suna k’aunarki gaba d’aya.

    ~Na jinjina muku y’an social media ba mai rabani daku Jama,ar social media kui haquri ga baitinku Na biya~

    *Yehh dole naje duk inda rebo yake Na dena so babu gurin zuwa,

    ban raina ranar da novels tai mini ta sanadi an sanni garuruwa,

    😍😘Ina fahar da, group din

    Garkuwa family agida nake tun fari su sukayi mini Garkuwa😍

    Tinda nazo a cikin y’ay’an Adam duk ajizi ansanshi da mantuwa.

    Kui haquri ga baitinku zan biya.

    Garin masoyi nisa bai mini dana fad’a kuma yanxu ina tini,

    Allah ya k’addara in zamto zuma dana fito ai taimini sansani.

    Yau haquri zan baiwa zan baiwa fans na da sunfiso Na tsaya tamkar gini Rabbi nufeni silar novel da zanyi a gaba mutan k’asarmu su zauna lfy.

    “`Forko mutan PURE MOMENT OF LIFE  WRITERS zanai kira Wanda fagen Rubutu basa jira manya da yara a gsky na sansu da hattara sunce nazo naga yadda batin sannan na tabbata ni sukayin jira na mori so k’aunar da suke mini sunce na dage tannin k’irk’ira

    Kui haquri ga baitinku na biya“` 😘😍

    Y’an JANNART LAMID’O novel  group duk Nisan da nayi musu amman dani sai alfahari suke novel na in sun gani ko a fushi suke   farin ciki gurbi nasa zai shige da zanaje ni  mu zauna so suke basu da niyar tsigen fiffige da gsky nunan k’auna suke Dan sun kirani sunai mini magiya,

    Kui haquri ga baitinku na biya.

    Na am b’ato mutanen ANEELURV ONLINE WRITERS group su y’an k’waraine basu da Tsok’k’oma idan kaje kafad’a musu zasu rikeka da kyau harda lallama.

    K’orai k’arai Na gane duniya mai sonka shikeyi maka iddima

     Masoya na MELODY NOVEL  WRITERS gaisheku nai kuke reba gardama

    Kui haquri ga baitinku na biya.

    A FASAHA ONLINE GROUP

     Sunana ya shahara In an kirani jama,a basa gudu. Dan haka nai kiransu da azzama zasu rik’e ni muje mu haye tudu albarkacin k’aunar da suke mini Na dad’i suke Jan ragamar social media toh Ku sanyi bazan manta suba.

    WRITERS mu zamto tsintsiyaaa.

    Mutan MUSAN KANMU MARUBUTA group gurinsu Na yana basu shiri da mai mini hassada farin halinsu yasa suka kauda kai harma suke nema suyimin gata.

    Inda tarin masoya a ASY KHALEEL  NOVEL WORLD group kunji yanxu Garkuwa ina fad’a

    Kui haquri ga baitinku na biya.

    Mutan DAN GYARANKANMU group sunai mini Addu,a fatansu ko yaushe Na wuce Sa,a

    k’auna suma ba,a barsu a bayaba basa zama da mutum mai min ba,a.

    NOVELS ARENA group Yadda suke mini cikin su suna akwai ni da jamma, a.

    UMMEE GARKUWA NOVEL GROUP zafi Kansu yayi musu da sunji nai jinjina a novel ban sasuba suna fad’a mini son da suke mini koda idanuna bai gansuba

    kuji dalilana Y’an

    Ummee Garkuwa novel group jinjina gida biyune kuma narraba muna kamar k’aunar da kuke mini idan Na raina nayi k’uriciya.

    Yehh y’an SMARTES ONLINE WRITERS

    Kullum tunan suke nai musu baiti laifin ya wuce.

    NOVEL GROUP kafin nai musu baitinsu sai kuma duniya ta d’auki Wai bazan k’arisa novel din mi,WASMITI ba.

    Kui haquri ga baitinku Na biya

    Kai kuji sabon al,ajab UMMYN YUSRAH NOVEL group suna nema forgive sun fadan Na Dave da Addu,a mai hassada shi zai zsmma sankace.

    Kui haquri ga baitinku na biya,

    Rufaida NOVEL group Sabon zance suke Wai ya akwai nace bazan sasuba toh ga baitinku Na biya.

    Can TABITAL FULAKU Suna tausa yamin sabida matsala  ciwon idon da nake fama shi barin infad’a muku kar Ku damu rabbi yana tare dani zan rayu k’alau kan gsky .

    NOVEL MAKEUP & KITCHEN na yeba domin a fuska kunai mini farra,a

    Kui haquri ga baitinku na biya.

    Group d’in

     UWAR

    GIDA & Hauwa novels  group dana zagaya

    Cikin su Aysha Ali Garkuwa kamar a  group MAI,ADASHE,S FAMILY  nake.

    MU GIRKA DA KANMU group da ZANGON LABARAI group Na Gaza rerrebe irin k’aunar da mukewa juna yadda kuke mini ga baitinku Na gino.

    GROUP d’in ZAUREN GUZURIN GOBE ALK’IYAMA da

    Group d’in

    RAYUWAR MATA A MUSULUNCI kamar da zan wuce akwai masoya Na ciki Na tuno

    (HUMM Addu,a bata fad’uwa k’asa

    Wata ran sai Na zamo tauraruwar duniyaaaa)

    Dubun jinjina da k’auna zuwa gareku masoyana wadanda ban abbaci sunan groups dinkuba  ban banta dakuba fans Na aduk inda kuke INA k’aunarku😘😍😘😍😘😍

    Fatan Alkhairi a garemu baki d’aya sai min had’a a novel Na gaba

    By Garkuwan Fulani

    0 Comments

    Heads up! Your comment will be invisible to other guests and subscribers (except for replies), including you after a grace period.
    Note
    error: Content is protected !!