[4/9, 1:48 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇MI,WASMITI…..Page 6⃣
Na Aysha Ali Garkuwa🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐
Da garfi ta saki qara gami da fizge hannunta dan azabar da ya ratsata jini kuma a take ya rinqa tsirtowa abinka da farar fata gata da laushi kamar auduga kuka take sosai tana yarfa hannun tana bubbuga qafafunta a qasa Ahmad kam tuni ya kamo ta ya riqo hannu yana matse kan dan yatsar da niyar tsaida jinin amman abin yaqi Adam ya jawo handkerchief en Yusuf dake kan cinyarsa da sauri ya yagi gefen handk en ya kamo hannu ya daure kan dan yatsar Amman ina jinin zuba yake Abubakar kam da Ahmad tamkar a jikinsu jinin ke zuba kuka take sosai jin kukan yasa Ummi da Nenne suka shigo a tare da sauri sukayi gunta tana lafe jikin Ahmad cikin mmki Nenne tace kai Ahmad meya yankata haka shiru yayi yana girgiza kai yana damqe da hannun ba abinda yake furtawa sai sorry Aysha cikin jin takaici da tausayinta a hatsele Ummi ta buga musu tsawa kai ana muku mgn duk kunyi shiru ke Aysha waya miki muguntarnan dan ita tuni tasan mai aikata aikin dan duk suna zagaye da ita suna ta tausarta shiko oga ko a jikinshi ko inda suke bai kai idonsaba kamar baya gun kanshi a sunkuye yana ta danne danne a phone enshi ga cup en coffee a gabanshi yana dan Sha Ummi ta sake daka musu tsawa tace wai kuna jinmu kunyi shiru Rabi,u ya dan kalleshi yaga a sunkuye yake ya maida dubanshi gun su Ummi gamida gyaran murya ya dan dunqule hannushi ya miqar da dan babban yatsarshi ya nuna Yusuf in gamida dan musu alama shine yana gedawa Ummi kai da dan furta haaa Nenne tace toh Koma waye yanzu dai kai Yusuf zoka San yadda zakayi ka tsaida jinin kanshi a qasa yace Nenne ni kuma ? Ummi ta jinjina kai tace a a ba kaiba wani mugun da ban da ya yanketa wlh ka kiyayeni ka fita harka yarinyar nan dan banga me ta tsare maka ba tunda kai zuciyar dutse Allah ya maka baka da qaunar yar uwarka bare tausayi kullum sai mugunta fada sosai takeyi
Shiru yayi zuciyarshi najin zafin yarinyar da tsananta a ranshi shi kullum a kanta sai ranshi ya baci cikin jin takaici ya shiga dakin innayi ya fito rike da kwalbar turare da qarfi ya fizqo hannu ya matse ya danna bakin kwalbar fesss ya fesa cikin yankan
Da qarfi ta saki qara dan jin yadda azabar zafin ke ratsa jikinta har cikin zuciyarta sosai ta qanqame ya Abubakar tana wayyo Ummi ya qasheni ya Ahmad zafi nakeji gaba daya hannu sai bari yake Ahmad ya zagaya ya kamo hannun yana huramata iskar bakinshi mai sanyi yana dan shafa kanta Abubakar kuma yana dan buga bayanta a haka dai jinnin kam ya tsaya sai ajiyar zuciya take
⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐
Gaba daya porlon sunyi shiru suna sauraron Bappa Yaya A hankali yayi gyaran murya ya dan jinjina kanshi irin Na manyan mutane ya kalli yayan nashi daya bayan daya cikin muryar gsky da gsky ya kalli baba bello yace bello mgnarmu akan yarannan lokaci yayi da ya kamata ace duk mai shirin aure ai masa Sam banji dadin ganinsu a haka kun xuba musu ido suna abinda sukaga dama ya dan yi shiru sannan ya kalli Aliyu yace Aliyu inason mako mai zuwa Umar yazo da qanwarku Aysha dan insha Allah zamu San matakin da zamu dauka akan abin cikin girmamawa yace to Bappa insha Allah zan kirashi
Juyawa yayi gunsu Ahmad cikin yanayin tabbaya yace kai Adamu kai ka fidda matar aureko ? Ehh ya bashi amsa yana mai nuna Amira yana ko dai baza ka ban ita bane a a Na isa nine mai badasu oho nasani ko zaka gwada ikonka..
Dudabe ya kira Yusuf ya dago cikin jin haushi yace meye kuma ? Ehh akwai batun aure fatan ka shirya dan bazaka bar qasannanba saida matar aurenka uhum kawai yace dan yasan tsohonnan da iya kalen fitina shi kuma Bappa Yaya cewa yake wlh kunji kunya kune manya kan Abubakar Amman gashi dayin aurensa shekata 2 kenan da da saurin rabo da har an samu qaruwa
Ahmad ya danyi murmushi yace toh ai shikenan muma zamuyi yanzu kam cikin kallon Ahmad din yace shiyasa Na yarda da kai Ahmad kai mutum ne sosai Na tabbata bazamu samu matsala da kaiba shisa matarka ta musammance Adam ya dan kalleshi yace mukuma ba mutane bane ko eh ai Ku kam gwara ma kai akan sarkin fadannan kam ya nuna Yusuf haka dai yaitawa zuriyarsa addu,a da fatan Allah ya maidasu lfy har bakin gate ya rekasu
⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐
Tun daga bakin qofa yakejiyo hayaniyarsu duk sun cika gidan da sowa a hankali yayi slm ya shiga pictures suke ta dauka dasu Ahmad da Adam Abubakar kam duk ya gama biye musu sosai suke ta dauka harda kaka da ta zo yanxu Usman shike daukarsu harda nunamusu yadda zasuyi cikin mmki yake klnon yadda yake tawani lonqwosa kamar mace Aysha fake tsaye tsakanin Ahmad da Abbakar duk sun dan sunkuyo Suna kallonta suna murmusawa itako ta dan dago kanta tayi kalan shogoba da sakalci Ahmad yasa hannushi ya dan tallabo fuskarta good Usman yace kunyi kyau ya daukesu
ahankali ya karisa tsakiyar palon duk da baya ta bashi qamshi turarenshi ya sheda mata ya shigo dan haka ba tare da sun juyaba sukayi cikin wani parlon da sauri
Kaka ta kalleshi cikin tsokana tace toh fa watsa taro duk ka watsasu ya dayamutsa fuska lokacin da yauzauna gefenta Ahmad da Adam suka sashi tsakiya Usman ya kallesu sunyi ras dasu gwanin Sha,awa ya dan kalli Yusuf a marairaice yace plss Hamma Yusuf bari Na daukeku daya wlh kunyi kyau harara ya watsa masa kaka tace Abubakar maza karbi ka daukesu ai shi photo tarihine wataran zaka tuna da dan uwanka Camera ya karba ya rinqa daukarsu duk motsin da sukayi sosai sukayi kyau kamarsu ta fito Sak da Sak suyi tamkar taurari kaka ta kallesu tace toh ko kufa ya dan yamutsa fuska yace kai nifa banson fitina da surutu ke Sam bakya iya shiru eh din nayi surutun bakinka ko nawa haka dai suka wini hira su Nenne Na musu dry Sam shi Yusuf da kaka in sun hadu sai fada
⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐
Yau asabar tun da safe suke ta shirin tafiya mambila su Goggo Aysha kam da su hydar da Maryam da maigidanta baba umar tun jiya jumma’a suka wuce mambila
By garkuwan Fulani
[4/9, 1:48 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
MI,WASMITI…..page 7⃣
Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐
Gaba dayansu kusan a porlon suka wuni sunata hirar zumunci sukuma su bappa Yaya da ‘yayashi da surkinshi suna can parlonshi Na mu samman suna ta tattauna mgnarsu ta mu samman
Tafe suke bayan sun fito masallaci yin sallan la.asar har sun danyi cikin gida Adam ya kallesu cikin raha yace biyaye muje cikin rafi mana mu dan Duba yanayin wajan Ahmad ya dan kalli Yusuf yce biyaye zamuje ? Kai ya dan gyada mai alamar bazashiba wlh sai kaje mutum kamar mai iska in kai kadaine ai kullum sai kaje amman dayake kaga su Rabi,u ma zasu sai ka wani ce bazaka ba cewar Adam kenan usman ya dan kallisu cikin salonsa Na dan rigima yace toh fili da fadi ai ba saimun zo gunkuba..
Haka dai suka jashi suka tfi
⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐
Rafine babba mai dubbin sirrai da qworamai ga duhuwa da qamshin furanni ga wani sanyi mai sanyaya zuciyar dan Adam ga yanayin shauqi da tsuma zuqatan masoya wurine mai dubbin tarihi tun na iyaye da kakanni suna kiran wurin da funa rafi
Suna shiga duk suka watse cikin rafin kowa da abinda yake buqata Yusuf mutum ne mai son yananin sanyi da qamshi wurin Na tsuma zuciyarsa gaban wani qwarama mai ruwan garai garai qarqashin sirran bishiyiyin ayaba ga qatuwar bishiyar bangoro da wata bishiyar kashu da jijiyoyintama cikin tabkin suke ninqaya ga kukan tsuntsaye masu kama da sautin sarewa a hankali ya taka ya qarisa kan daya daga cikin kuyerun da aka jera a wurin masu dan tsawo Wanda sunfi kama Dana kwanciya 🌳
A hankili ya kwanta tare da yin wata sassanyar ajiyar zuciya gamida lumshe idanshi duk Wanda ya ganshi yasan yana cikin nishadi
Cikin yanayin tsokana Adam ya dan yafito Ahmad ya nunashi da ido yace shi dai har abada haka yake son kasan cewa ba kowa kusa dashi ya lumshe ido kome yake gani ranine.? sai Allah Ahmad ya bashi amsa yana dan murmusawa
cikin shauqi ya fara zagaya wurin yana dan ciren yayan itatuwan cikin zuciyarshi Aysha ce ke yawo phone📱enshi ya zaro gami da kiranta bugu daya ta daga Cikin muryar tsantsar qaunar Ya Ahmad dinta take mgn jin muryarta da shauqi ya jingina jikin bishiyar 🌳 hadi da lumshe ido cikin sanyin murya yace Aysha kina ina ? .
Ta dan qara magalewa jikin innayi ta danyi ajiyar zuciya tace
Ya Ahmad gani a kan gadon innayi
Cikin sanyi ya fesa munfashi yace toh kizo lambu gani ina jiranki
Toh tace gamida da cewa ya Ahmad ta wanne gefen kake ?
Bakin gwaramannan ya bata amsa
Aiko cikin zumudi ta figi mayafinta ko Amira da Maryam bata nemaba ta fita da Sauri sauri ta nufi rafin
Ahmad ya nufi gun kenan yaci karo da hydar da sauri ya miqa mai phone enshi yana ya Ahmad Abba Na nemanka tun dazu yake kiranka layinka bai Shiga shine yace Na kawo ma
Da sauri ya kara phone en a kunne 📱👂🏻cikin biyeyya ya ke mgn toh Abba ganinan zuwa ehh yanzu zanzo cikin sauri ya katse kiran ya miqawa hydar phone en ya nufi gun su Yusuf fuskarsa dauke da murmushi yace biyaye ni Abba Na kirana ZAmu tf bakin kogi gun dabbabi 🐄🐪 da sauri Adam ya miqe yana muje Nima xani har sundayi nisa Ahmad ya dawo ya dan kalli Yusuf yace biyaye kai bazaka jebane ?
Kai ya gyada mai alamar bazashi ba Adam yace kai da Allah zo mu tf ai kasanshi ba zuwa zaiyiba ya fada yana hararanshi shi ko sarkin hali ko idanshi bai budeba da sauri suka tf abinsu
⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐
Tunda ta shigo cikin rafin sanyin iskar da qamshin furannin suke ratsata ta lumshe idanta hadi da ware hannayenta tana tfy cikin rausaya tana shaqar qamshi kai tsaye gun da ya Ahmad dinta ya gayamata ta nufa tana dan ratsewa shuke shuken har ta qarisa wajen duk idanta a rufe cikin nitsuwa take dan tsallaka kujerun a nufinta zataje bakin ruwan ta zauna aiko a hankali qafarta ta dan zame zata antaya cikin ruwan da sauri ta ja qafar baya tana shirin juyowa taji ta afka kan kujerun
Yusuf dake kwance a rigingine idanshi a rufe ba abinda yaji sai fadawar mutum a kan faffadan girjinshi cikin mmk da sauri ya ware idanshi gami da dan yunqurawa zai tashi
Ita kam tun da ta fadi cikin razana ta yunqura sai tajita jikin mutum da sauri cikin fara.a tace ya Ahmad yau kam Dana karye ta dan saki murmushi gami da dan manna fuskarta kan girjinshi ta zagaya hannuta ta bayanshi duk abinnan da take idanta a rude
Shiko cikin takaici da jin haushinta ya ware manyan idanunshi kan fuskarta cikin fushi da takaici ya danna mata tsawa keeee Baki da hankali ko jin muryar dodonta cikin tsoro ta bude idanta dan tsawace mai rikita mutum ya sakarmata har sai da cikin rafin ya dauki sautishin da sauri ta yunqura dan ta tashi bata gama firgicin tsawarba taji wani irin axabebben mari daya yarfa mata cikin jin zafi tasaki qara aiko ya miqe cikin zafin nama ya rinqa zuba mata Maruka tun tana tsaye har ta fadi qasa nanko yasa qafarsa ya rinqa bol da ita tana kuka tana wayyo Hamma Yusuf dan Allah kayi haqri wlh ban saniba ne plss Na tuba
su hydar dake can gefen bishiyoyin goiba da sauri suka nufi gun amman suna zuwa ganin Hamma Yusuf ne ke tabkarta yasa gaba daya suka tsaya hydar ya kallesu cikn jin takaicin Yusuf yace wai me ya tsaiya daku ? Rabi,u yace tab wazai qarisa wannan mugun yahada dashi shi dama in dai baiyi dukaba baya jin dadi cikin jin tausayin ta ya Shiga tsakaninsu ya sunkuya ya dagota ya dan juyo badan ya soba sai dan kar Yusuf yace ya rainashi yace dan Allah kayi haquri Hamma Yusuf
Cikin fushi da murtuqe fuska yace maza Ku bacemin da ganan aiko da sauri ya jata suka tf
⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐
Abinka da farar fata tuni fuskarta ta kumbura tayi jawur ga wani azabebben zazzabi daya rufeta tun kafinnsu isa gida jikinta sai bari yake
tab aiko Ummi kam ta hatsala fada take tamkar zata aro baki har zuwa bayan maggariba fada take sosai Nenne sai bata haquri take amma ina fada take har su Abba da Ahmad suka shigo gida yayinda bba bello da Yusuf ke binsu a baya .
Yan uwana musulmai ina barar addu,arku ga dan uwana ya Abubakar Wanda Allah ya mai rasuwa ya Allah ya jiqanshi da rahama 👏🏻😭😭😭
By garkuwan Fulani 090,,,,,,
[4/9, 1:48 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
MI,WASMITI…..page 9⃣
Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
🙏🏻Bayan ya bude taron da addu,a ya dan yi gyaran murya ya jinjina kanshi jikin kushin ya dan kalli illahirin Family enshi din haqiqa shi da kanshi yanajin nauyin furicin da zaiyi zuciyarshi Na samun rauni idan ya kalli idanu jikokin nashi yana samun fargaba sosai yanajin tsoron kar yau ta kasance ranar nadama ko ranar baqin ciki ko ranar daukewar farin cikin wani sashi daga cikin sashikan zuriyar tasa jikin jinjina kai ya dan dago kanshi Ya dan zuba musu ido gaba daya a hankali ya danyi gyaran murya ya bude baki cikin sanyin lafazi da taushin baki yace
Bello da kai da sauran qannan ka da matanku da qanwarku da maigidanta da dan uwana da iyayenku mata Yau gashi mu dukkanmu Allah ya kawomu wannan rana da muke fatan isar da wani alqawari da muka dauka idan Allah ya nufa yai shiru ya dan zuba musu ido
sukuma yara daga kan Adam har xuwa kan Aysha ido suka zuba musu cikin yanayi tabbayar wanne alqawarine wannan Ahmad tun wayewar garin bugun zuciyarsa ta zarce tunaninshi sai yanxu yaji abin Na sauqa shiko Adam kallon kakan nasu yayi cikin dan zaquwa yace gsky mu bama son Jan rai kana mgn kana jinkirtawa da sauri baba Umar ya daga mai hannu alamar ba batun wasa ganin haka yasa gaba daya sukayi shiru sai yusuf shi dama baiyi mgn ba asalima kanshi a sunkuye yake Aysha da ke dan manne jikin innayi ta maida kanta tai lamo yayinda Amira ke gefen Adam maryam kuma Na jikin Nenne duk suka maida hankalinsu kan Bappa yayan a hankali yaci gaba da cewa Ahmad
Bai Amsaba sai ido daya zuba mai bugun zuciyarsa Na tsananta 💗Ahmad ya kuma kiransa da gyar ya iya amsawa Na,am jin yadda sautin muryar Ahmad din ta fito yasa Yusuf da Aysha dagowa a tare suna klonshi sai yanxu su duka sukaji wani baqon yanayi ya darsu kan zuqatansu sautin muryar kakan Nasu ya katse musu Al,amarin yana mai cewa Ahmad A kullum duk zuriyarmu tana alfahari da kai haqiqa Na tabbata kai mutum ne mai cikir haiba da nazartan hilin da ake ciki Ahmad ina alfahari da kai a zuriya ta Na tabbata kai dayane mai fahimtar kalemen mutum duk kaushinsu da dacinsu
Tun kana yaro baka taba kaucewa
Umurnin iyayenka ba ko yaushe kai mai biyeyyane a garemu
Baki daya shiru ya dan kumayi yayinda duk parlon sukayi sit Yanayin Ahmad kuma yafi kama da wanda tsoro ya cika zuciyarsa sukuma iyayensu gaba daya sada kansu qasa sukayi
Cikin qarfin hali yaci gaba da cewa Ahmad a yau Alfarmanka nake nema kuma da yafiyarka dani da iyayenku baki daya Ahmad muna masu tausar zuciyarka muna kuma buqatar haquri daga gareka
Cikin rashin fahimta yace bappa yaya ni kuma muryarsa har rawa take yaci gaba da cewa ya isa tunda tun forko kace iyayena toh mgna ta kare ba wani neman alfarma tsakaninmu a hankili ya daga kanshi ya kalli qanin mahaifinshi yace Abba ni dai ni din Abba me kuke buqata a gareni da har kuke ban haquri ni Ahmad danku meye rage da baku minba a duniyarnan 🌍 ya maida dubanshi gun mahaifinshi da mahaifi yarshi yace baba da Nenne kun gama min komai Nenne am Na Dade ina Neman abin da kike buqata in miki a duniyar nan da kema zakiji bakiyi asarar yaranki da suka rasuba cikin ‘yaya 12 da kika aifa sai mu 3 Allah ya bar miki Nenne ni Ahmad ki gayamin meye buqatarku yaku iyayena ya qarishe mgnar
Yana mai zubda qwallah😭 ya dan kalli kakanshi yace bappa Yaya gayamin meye buqatarku ko zanji sauqin abinda ka dauramin haqiqa zuciyata ta soku 💘in dai bazaku sani Abu kai tsayeba sai kunce kuna Neman alfarma
Ahankili Abba ya daura hannushi kan tsakiyar kanshi cikin wata iriyar murya yace Ahmad Allah yamaka albarka ubangiji ya jibanci Al,amuranka
Cikin muryar kuka nenne tace Amin yusuf kam tuni zuciyarsa ta fara tafasa ganin hawayen biyayenshi Aysha ko kuka takeyi sosai innayi Na tausarta
Gyaran murya yayi yace Ahmad alfarman da muke nema a gareka batun Aurenka da Aysha sai kuna ya sunkuyar da kanshi ganin yadda gaba dayansu jikokin nasa suka zuba mai ido
Haqiqa yusuf yasan wannan zaman kalen fitinane shiyasa ya dago kai fuska a murtuqe yace dan Allah kai mgn kana gasamin zuciya da maganganunka da suke Sa dan uwana zubda qwallah
Ayijar zuciya ya danyi
Yace Ahmad batun aurenka da Aysha babushi dan ita Aysha tana da mijin 😳😳😳
Cikin razana da fargaba da bugawar zuciya ya katse shi da meyasa ? Waye mijin tadin ? A ina yake ? Hannunshi Na dafe da qirjinshi yake wadannan tabbayoyin a take sukar zuciyarsa ta tsananta wani nauyi ya danni maqoshinsa
Zufa ta fara ketomai tsoro mai tsanani ya rufeshi har cikin hanjinshi yake jin sanyi Na ratsashi
Itako Aysha tunda taja wani numfashi sai ta zama mutum mutumi a zaune sai barin da jikinta keyi cikin mmk abin yusuf yace ai wannan mgnar hogice wayeshi da za,a hana dan uwana farin cikinshi akan wani can banxa tun tana qarama yake wahala da ita wlh ni dinnan a matsayina Na yayanta ni zan aurar da ita ga dan uwana Adam ya dan kalli Bappa Yaya a fakaice yace cikin yanayin kaji tsohonnan da zance shirme ai wanan ba huruminka bane sai ka bari iayenmu suyi ikonsu a kanmu Allah sarki Ahmad duk sun rikice sabida bidar farin cikinsa dama Ku hausawa kunce nagari Na kowa
Su Usman ma duk sunyi zurui Abdul mai saurin kuka shikam da Sadiq kuka suke sosai Rabi,u kuma sai kada kanshi yake a hankali yace (nayeku Na ko jibare ) tsufa ko rikicewa ne
Baba bello ne ya dan rinqa musu fada cikin qarfin hali yana sabida me zaku samu a gaba kuna kuka ko ance muku mutuwa akayi da gyar dai suka dan tsaqaita sai yanxu Bappa Yaya yaci gaba yace Ahmad tabbayoyinka harsunmin yawa duk da dai zan amsa ma ka su yanxu wasu kuma sai wataran zakuji amsar sai batun aurenka da Aysha babu shi domin kuwa ita tana da miji
Amman duk da haka ba hanaka sure za,ayiba tunda an dakatar dakai kan Aysha haka nan kuma an mayarma ka da yar uwarka Maryam a madadinta
Sai yaxu Usman yace toh wai waye ne wannan da za,abashi Aysha a hana ya Ahmad ita ?
Yusuf ne shine mijinta shine Abokin rayuwarta shine tsohon alqawarin zuriyar nan ya basu amsa
daram duumm ras ras zuqatansu suka rinqa amsawa cikin firgici da razana ta dago kanta a take zufa ta keto mata bakinta har rawa yake tana waye kace?
dan uwanki yusuf nake nufi Adam ido ya zazzaro waje cikin dimuwa yace (hey ado andi ko a yeccata bo) kai Kasan abinda kace kuwa shiru yayi bai bashi amsaba
😭💗😱
Cikin dimuwa da fargaba Ahmad ya dan ja guiwarsa ya qarisa gun Abba hannushi ya daura kan guiwowinshi ya dago kanshi ya zuba mai ido cikin wani can ji da muryarsa tasamu yace Abba gskanta min furucin mahaifinku shin zancenci gsky ne ya kuma batun haramcin auren nasu Abba ko ya mantane Aysha da yusuf uwa daya uba dayane ? Abba matuqar ka gskan tamin toh nayi alqari koda zan rasa raina nane
Da sauri yusuf ya qarisa gunda yake yasa tafin hannushi ya rufe bakinshi
Toh masu karatu Ku biyoni muji wannan wanne irin rikitaccen Al,amarine wannan sarqakiya ya zata kaya
By garkuwan Fulani 85
[4/9, 2:23 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
MI,WASMITI…..page 8⃣
Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Da sauri Ahmad ya qarisa kan kujerar da take zaune zama yayi daf da ita yana klon fuskarta cikin yanayin damuwa da tabbaya hannushi daya yasa yana shafa fuskarta da tayi jawur yayinda ta dan manne jikinta da nashi tasa hannuta daya ta sankalo hannushi ta daura dayan kuma kan hanun nashi ta dan ranqwafar da kanta kan damtsenshi
Cikin zaquwa yace Ummi meya sameta ? Cikin fushi da jin haushi Ummi ta nuna Yusuf dake zaune can gefe kan dining table ai kasani Ahmad ba mai salon muguntar nan sai shi din shugaban mugaye ko yaushe mutum bai da aiki sai cin zali nan taci gaba da fadan kamar forko qara matsowa kusa dashi tayi cikin fada tace wlh ina gaya maka ka fita harkar yaranan idan duka kake son yi toh dole sai ka haqura sai randa ka haifi naka ‘yayan amma bamu zaka yi ta dakawa yaraba daga yau sai yau ko mugun klo ka kuma yiwa yarannan ranka zai baci
Sosai Ummi take mai fada gaba daya shi kam ya gama cika yadda take mai tsababi a gaban qannenshi kanshi ya. Sunkuyar duk da hali irin Na Yusuf baison bacin ran iyayenshi baison yaga ransu Na baci a kanshi cikin yanayinshi dayafi kama da baya son mgnan ya kalli Ummi a hankali ya bude bakinshi yace dan Allah kiyi haquri Ummi daga nan bai kuma mgn ba
Ahmad kuma dake klonsu duk ya fahinci abinda ya fada da kuma abinda ke zuciyar sa💛ya tabbata tsanar Aysha fadannan ya qara mai shiyasa bai fiye son ana mai fada a kan lmrin taba
Hankilin shi ya mayar kan Abba da yayi shiru ya zuba mai ido cikin ta kaici ya bude baki kamar maiyin fada sai kuma yace Yusuf am Allah ya shir yeka ya tausasa maka zcyar ka 💛 yasa maka qaunar yan uwanka Allah sarki Abba shi bai iya fada da mugun baki ba a rayuwarsa shiyasa komai lamarinsa yafi tfya da Ahmad
Borkono 🌶sai Baba bello gaba daya halin Yusuf halin wan mahaifinshi ya dauka bba bello shiyasa duk bala insu da masifarsu su suna shiri da juna lkta da dama ganin Abba da Ahmad suke a matsayin su kamar basu damu da raini ko wani abu ma kamanci shiba Shiyasa kuma ba komai Yusuf keyiba bba bello zai fadaba sai dai ya zuba musu ido yana dan fara,a
Bayan sun kam mala cin abinci kamar yadda suka saba in sunzo mambila duk haduwa suke a parlon aita hira
Yanzuma duk suna ta hira sai Yusuf da Adam da suka fita yayinda Ahmad kuma yau jinya yake tuquru duk ya susuce a kan abar qaunarsa itako sai zuba shogoba da sakalci take tun dazu yake ta faman lallaba mata koda tea ne ta dan Sha taqi ya dan kalleta cikin jin tausayin ta yace plss Aysha tashi ki dan Sha ko kadanne a hankali ta qara male hannushi tai rau rau da ido cikin sanyi mirya tace ya Ahmad ni ya isheni bana jin yunwa hannushi daya ta kamo ta daura kan wuyanta tace kaji jikina fa zazzabi nakeji
Jikin kam yayi zafi sosai shiyasa da sauri ya miqe ya dan debo ruwa a dan roba da dan qaramin towel a hannishi ya dawo gun ya zauna ya dan kamo hannuta ya zaunar
Daidai lkcin su Adam suka shigo Adam ya kallesu da kyau yace sannu da qoqari biyaye
Usman dake gefensu tun dazu yake binsu da ido ya dan ja tsaki ya juya kanshi yana wlh ya Ahmad yarinyar nan tama rainaka kai kuma sai wani biye mata kake Rabi.u ya dan harareta yace ai ni nafijin haushin me biye matan ai wlh ba mgnin ta sai Hamma Yusuf
Bki ta dan tura gami da dan hararsu tace ehdin
Da sauri ya dan juyo gunta gami da watsa mata harara cikin murtuqe fuska yace (hey Ummuh hado moi on qworgima hado de a tonta ta amin ) ke tashi daga nan waye Sa,anki anan da kike bamu amsa
Cikin dan jin haushi da tsanarsa ta miqe tana klon Ahmad hannuta ya kamo ya ranqwafar da ita yace biyaye (anon on wari tawi amin hado mai ko ?) Ku kukaxo kuka samemi a nan din ko ?_toh dan haka kuyi gaba ..
Dry Adam yayi yaja hannun Yusuf yace (en dillu) mu tafi suka tafi suma su Usman tfya part ensu sukayi
Shiko sai da ya samu ta danyi bacci ya zame hannushi ya dan gyara mata gashin kanta ya dan shafa kan kuncinta da yasha maruka yayi jawur ya dan kalli Ummi da Nenne da suke dan hirarsu qasa qasa yace Ummi tayi bacci ya dan qarisa gun Nenne yace Nenne am (sai fajira ) good Night Nenne Na ya juya ya tf Murmushi tayi tana jin dadin yadda dan nata gudan jininta yake gwada mata qauna sosai
⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐
Yau Sunday kuma yaune zasu Koma cikin taraba su baba Umar kuma gobe zasu nufi Yola tun wayewar garin ranan Bappa Yaya da yaranshi da matanshi da qaninshi gaba dayansu suke babban parlonshi suna ta tattaunawa
Su Nenne kuma Suna ta shirinsu yayinda su hydar da Usman suka tfi cikin rafi Adam kuma da Amira gidan kawun amiran suka tf sai Ahmad dake kula da Aysha Suna parlon su Ummi nata xirga zirgansu a hankili ta kirashi
Ya Ahmad cikin kulawa yace Na,am Aysha meke faruwa ?
Ta da sunkuyar da kanta tace ya Ahmad wai pisa bilillahi me nayiwa Hamma Yusuf ne ya tsaneni haka ?har baya iya boye qiyeyyata kowa Na sona Amman bandashi meyasa ne
Murmushi ya danyi mai dan sauti yace Aysha ina kika tabajin dan uwa ya tsani yar uwansa biyaye yana sonki shi dai kawai haka halinshi yake yana da mishkilanci kuma baison raini
Da sauri ta kallishi gamida sake hannishi ya Ahmad kenan ni Na rainashi ne ? Dry ya danyi ta kuma dan kauda kanta ta dan tura baki tace wlh ai dama Na ganeka ya Ahmad wlh kafi son Hamma Yusuf a kaina kai akan kowama ko yayi laifi baka gani kuma ka sani sarai ( o kallu do ) shi mugune bai da tausayi
Shirun da taji yayine yasa ta dago ta kalleshi ita ya zubawa ido cikin wani yanayi duk yanayinshi ya sauya a hankali yake dan girgiza kanshi ya maida bayanshi ya jingina jikin kjra ya dan lumshe idanunshi da sukayi jaa cikin sanyin murya yace
Yusuf da Ahmad da Adam wasu abune guda 3 da Allah ya halitta wadanda suka kasance tamkar hanta da jini a jikin juna farin cikin daya cikin mu 3 dinnan ya wada cemu yayinda bakin cikin daya zai mana illah a zuqatan mu 💘 baki daya rayuwarmu zata kasance ne tamkar taurarin nan guda 3 da suke nuna alamun lkci Aysha ina son yan uwana bana taba jurar baqar mgn a kansu haqiqa ina son yusuf amma duk da hakan shi yafi sona yusuf da Adam jinina ne ya dan tsaya ya bude idanshi ya zuba matasu itama din gaba daya shi ta warema NATA idan da sukafi kama Dana maijin bacci a zahiri ta ga gskyar abin da yake fada a kwayar idanshi a hankili ta nuna kanta tace ya Ahmad harni bankai Hamma Yusuf a zuciyar kaba ? kai ya girgiza yaci gaba da cewa shi Yusuf da Adam jininane su ke kuma bugugun zuciya tace 💗💘 tabbas in babuke toh ba Ahmad cikn wani irin sauti yace Aeeeshahhh ni da kaina bansan wane irin so nake miki ba Aysha sonki a zuciyata babban sukane 💘 Na tabba ta in ance babu ke a a cikinta to bani a duniya 🌍 jawota yayi ya manna kanta kan girjinshi yace kinji bugun zcyta toh duk numfashin da zan shaqa a duniya da qaunarki nake shqarsa a hankali tayi sassanyar ajiyar zucya tace ya Ahmad har abada ZAMU kasance tare
A haka sukayi ta jaddawa juna son da qaunat da sukewa junansu har su yusuf da Adam dasu hydar suka dawo
⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐
Banyan sunyi sallan LA,asar duk suka hallara a parlon da shirinsu Na tfy kamar yadda suka saba komai Na zuriyarsu a daidai wanan lkcin suke tsara komai da duk wani hukunci ko umurni da zasu bayar a zuriyar tasu toh hakama yanxu duk sun nitsu dan jin ta bakin Bappa yayan
Nima kaina Aysha Ali Garkuwa Na nitsu sosai dan Na tabbata yanxune ZAmU ciga cikin lbr
By garkuwan Fulani 97 📱
[4/9, 2:23 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
MI,WASMITI….page 🔟 Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Hannushi Na kan bakinshi ya dago kanshi ya rinqa girgiza mai kai da zuba mai manyan idanunshi da suka qanqance sukayi jawur
Shi kuma sai dafe hannushi yayi a qahon qrjinshi a hankali ya ciro hannushi daya ya zame hannun yusuf daga rufe mai baki da yayi ido yusuf din ya zuba mai cikin jin ta kaici yace haba biyaye meye amfanin furucinnan ina tunanin ka ya tfi me amfanin yarintarka shin kai yarda kayi da ( talol ) tasuniyar Bappa Yaya ya za ayi kwanyarka Na aiki kake bin shirmen qoqolwar tsohon da ya gama birkicewa kai ka gaskanta zancenshi ya dan dakata ya dan kalli iyayenshi cikin yanayin bada shawara da dan rusuna kai yace bba bello tun tini nake CE muku ku rinqa kula da yanayin zantu kan mahaifinku amma sai kuke ganin Sherri nake mishi to ai yau kunji kun kuma gani kuma ya muku ta yadda dole ku yarda tabbas ni nasan tsufa ta birkita tunaninshi zancen gsky ku kaishi likitan sakatiri ya dubashi…………
Baba Hamisu ya daga mai hannu da sauri yayinda yake mai donqolo yace kai yusuf ya isa haka mahaifin namu a gabanmu kake cewa ya zauce
Kai ya daga ya kalli baba bello ya kirashi cikin Neman qarin bayani yace wai baba ku kun yarda lfyarsa lau kun kuwa ji abinda yace ko a lbrin films da novels kun taba jin inda yan uwa uwa daya uba daya sukayi aure kun tabaji ?
Ya qarishe mgn cikin tabbaya yaci gaba da cewa toh haqiqa wannan al.amari yana Neman wani duhu da zai kawo cikin wannan zuriya tamu
Abba ne ya dakatar dashi da cewa ba kai muke sauraro ba kuma ba hukuncinka muke jiraba dole tsarin mahaifinmu xamu bi
Cikin sauri Usman yace Abba koda ya sabawa sheriyarmu ta musulunci ?
Baba bello ne ya katseshi ba tare da ya bari Abba ya bashi amsaba
Shikam Ahmad tamkar robot ya zama
Cikin yanayin jimami Abba ya dafa kafadar Ahmad ya dan sun kuyo ya kalleshi cikin sanyin jiki da murya yace eh Ahmad Aysha tana da miji kuma yusuf shine mijinta kai kuma a madadin family enmu gaba daya ina mai baka hqri ha kazalika ni Na zabarma matar aurenka Ahmad Na zabama Maryam yar uwarka mu kuma yar qanwarmu
Ido kawai ya zuba musu sai duk mai mgn ya bishi da ido ya rasa me qoqolwarsa ke tunawa ya manta meye farin cikin rayuwa ga wani azabebben nauyi da ya tokari qahon qirjinshi da maqoshisa tunani yake ko mafarkine
abba ne ya kuma katseshi da kiranshi cikin yanayin Neman alfarma
Ahmad ya zuba mai ido ba tare daya amsaba yaci gaba da cewa Ahmad ka amince zaka Auri yar uwarka Maryam ka amince ka haqura da Aysha ido ya qurawa Bappa Yaya a zahirin ranshi baya qaunar Maryam kuma furucin yake da niyar furtawa kai Bappa Yaya ya gyada mai cikin yanayin kayi mgn
A hankali baba Umar ya kalli Ahmad cikin taushin lafazi yace Ahmad ba dole in baka son Maryam ka fada insha Allahu bazan bari a hadama zafi biyuba rashin abin sonka da kuma samuwar Abinda baka so idonshi ya sake maidawa kan goggo Aysha nauyin furicin ya sauqa kan harshenshi taya zai kalli qanwar mahaifinshi da baba Umar sannan qanwar biyayenshi Adam yace bai qaunarta bazan iyaba ya bawa kanshi amsa
Yusuf kuma da Aysha dama illahirin mutanen porlon shi suka zubawa kunne da ido👂🏻👀 dan jin mai zaice yusuf hatta jijiyoyin hannushi motsi suke dan tsabar bala,I gashi ba daman yin matsifar jin tsanar kakan nasu yake sosai duk da shi a badirinshi baima ji mgnarba bare ya yarda da ita.
Ka Abba qanin bappa yaye kenan shi ya katse shirun da cewa gsky ne Ahmad kana da damar da zaka auri duk wacce kakeso tunda baka sami zabinka Na forko ba cikin
Yanayin jin haushi yusuf ya kalleshi yace wlh ni ban son jin zancenka da Na dan uwanka zanceku zai sai zuciya mai rauni da ciwo irin tawa zuciyar 💗 ta buga
Shi kam baba Amadu mahaifin Amira sai yanxu ya danyi mgn cikin sanyi yace ba komai yusuf komai Alkhairi ne.
Alkhairi kuma ? ya tabba yeshi
ehh alkhairine yusuf mitarka ta fara isata kar ka hatsalomin da fushi Na baba bello ke bashi amsa kanshi ya sunkuyar cikin qunar rai
Cikin taushin lafazi Hydar da Abdul har suna hada baki suke cewa Baba bello wai ina mgnar nan ta dosane aure tsakanin Hamma Yusuf da Aysha cikin tausasa lfzi Rabi,u yace karfa garin yiwa iyaye biyeyya mu aikata haramci a zuriyar mu
Kai Nenne take girgizawa cikin qunar rai da gyar tace ya isa kun ishemu da tabba yoyinku marasa amsa
A hankali bappa Yaya ya danyi gyaran murya ya dago kanshi yabi dukkanin illahirin zuriyar tasa da ido yusuf yake kallo sosai yayinda ya fahimci zuciyar Sa Na dab da fara tuna mai shin to a cikinsu waye binqelawo kai ya jinjina ya maida dubanshi kan Adam daketa murtuqe fuska tamkar sojan da aka bugawa tabbarin yaki idosa cikin idinsa ya sauqa da sauri cikin birki tecciyar murya da mgn kuma ta gsky da gsky da kaga yadda yake mgn kasan har cikin ransa hakane yace kai Bappa yaya …..
By garkuwan Fulani 32
[4/9, 2:24 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
MI,WASMITI….page 1⃣1⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Kai Bappa Yaya wlh ka daina klna cire idon 👀 ka a kaina Sam ni bana wani qaunar ka kalleni
Duk suka juyo suna klnonsa cikin mmk shi kuma da iya gsky Sa yake mgnar ya kalli baba bello yana Abba gsky ni ku gayawa tsohonnan ya daina zuramin ido danni wlh banaso ya maida hankalinshi kaina
Tunda Na riga Na gane cewa kwanyarsa ta toshe tunaninshi ya koma hada auren mu harraman juna
Ya juyo ya kslleshi cikin harara yace ( mi do yecce fa accu larugo am mi yida hala bema ) ina gayama fa ka daina klna dan bana son mgn da kai
Dan ba mmki yanzu kace ni ma din ka fasa ni zan auri Maryam tunda abin naka ya Koma wa da qanwa tsufarka ta baka shawaran hadawa ya
Ya kuma murtuqe fuska ya girgiza kai ya cije lips enshi yace tam ni dai wlh mutum bashi ya haifeniba kuma bai isa ya sarrafamin tunanina ba eh kayi ikonka iya kan yayan ka
Yusuf dake qufule yace a barshi ai shi ji yake duk shi ya aifemu
Baba Umar ne ya kalli dan nashi cikin hada fuska yace kai Adam ya isheka haka kafa kiyayeni
Kai ya sunkuyar ba tare da yakuma mgn ba
A hankali Abba ya kalli Ahmad yace
Ahmad ka yarda da auren Maryam ?
Cikin nitsuwa ya qarewa iyayen nashi kallo ya tabbatar da gsky mgnarsu a qowayar idansu 👀 cikin sanyin murya
Yace
Abba Na Amince zan auri Maryam ina sonta tunda ku iyayena ita kuka zabamin Na yarda
Na kuma
Haqura da Auren Ayshaaa
Zanci gaba da klonta a matsayinta Na qanwata ta jini cikin dimaucecciyar murya yaci gaba da cewa
Duk da tarin tabbayoyin da suke tare a zuciyata wadanda banda amsarsu bani da kuma mai ban amsarsu sai ku
Kukuma kun wuce matsayin da zaku sani Abu intsaya bincike akan isarku a kaina Abba ngd da zabinku a hankali ya rufe bakinshi yayinda yayi qasa da kanshi
Abba ya dafa kanshi ya rinqa jero mai Addu,oi Ahmad Allah yama albarka yasa ka gama da duniya lfy kaima Allah ya baka Yaya masu yimaka biyeyya fiye da yadda kake mana Allah ya jibanci Al,amuranka 👏🏻
Gaba daya suka amsa da Amin ya rabbi
Aysha dake zaune tayi mutuwar zaune sai yanxu ta samu kuka ya kwofce mata 😭 cikin kuka take mgn
Ya Ahmad me kake nufi kace ka Amince kana nufin kafi son a rabamu anya kuma kalaman Na baya gsky ne
Da rarrafe ta qarisa gaban Ummi ta riqo hannuta ta fashe da kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro
Jin kukanta yasa nauyin dake zuciyar 💗 Ahmad karuwa da hannu bibbiyu ya dafe girjin dan azabar da yake jin
Yusuf ko gaba daya qoqolwarsa ta hargitse ta birkice yama rasa me yake tunawa ga sautin kukan ta da yakeji kamar sauqar aradu duk ya gama cika yayi tab fashewa kawai ya rage yayi kuma ba hali gasu Abba
Juyawa yayi ya kalli Ahmad a daidai lkcin da ya yunqura ya miqe a lkcin kuma woyoyinshi dake kan cinyarsa suku zube a tsakiyar parlon
Duk suka tarwatse a gun sabida haduwarsu da tayis qafarshi yasa ya cure. Laptop enshi dake gabanshi
Ya nuna Ahmad a lkcin da fitar numfashinshi ya fara korar juna cikin wata iriyar murya yace ( a hafdi biyaye am ) ka keuta dan uwana
Kana ganin wai jarumta kayi kenan to mu ka naqasawa rayuwa ya juya a fusace zai fita
Cikin fada Abba yace kai yusuf dawo nan
Da sauri Bappa Yaya yace barshi gwara ya fita dan tuni numfashinshi ya fara birkicewa ka sanshi da zuciya tunda ba samun yadda yake son zaiyiba in ya zaunama sai zuciyar tasa ta buga jarabebben yaro Kawai
Haka sukayi Addu,a
Suka watse
Taronsu
Shi kam yana fita ya figi motarsa ya nufi taraba ikon Allah ne kadai ya kaishi
Sukuma suka dawo a tare
⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐
HALIN RAYUWA
Yanayin zaman kamanni family ya canja rayuwa ta juya musu farin ciki ya musu qaura duk wani hayaniya da zaman parlo aita hira ya canza
Yau kusan kwanansu 4 da dawowarsu Amman har yau dinnan Aysha bata kuma ganin ya Ahmad ba hakama yusuf duk da dai shi kam dama bai fiye shigowaba Adam ma tunda suka dawo bai shiga ba
Zaune take kan kujera ta duqunqune ta tura kanta cikin cinyarta tana sana ar tata a hankali Amira ta dafa kafadarta ta zauna gefenta
Cikin sanyin murya tace Ayyah Aysha ki tausayawa kanki ki tausayawa umminki mana baki ga duk damuwarki ta kama zuciyarta ba ta danyi shiru ganin Ummin a gefensu cikin damuwa hannuta dauke da cup en nono ta zauna gefenta cikin rarrashi tace Aysha karbi ko da nononne ki Sha kinji ko
Kanta ta dago ta zuba musu jajayen idanunta cikin takaicin rayuwa tace Ummi ni banjin yunwa Na qoshi
Haba Aysha yaufa kwana 5. Bakici abinciba so kike kijawa kanki cuta ne
Kanta ta manna jikin Ummi ta fashe da kuka cikin kukan tace Ummi wai da gskne mgnar aurena da Hamma yusuf Ummi kuma da gaske bani ba ya Ahmad
Ta dan zuba mata ido tace Ummi Amman bakya sona ko girgiza mata kai tayi cikin sanyi tace Aysha ina kika taba ganin uwa taqi yarta nima wannan abin ba a son raina za ayishiba Amman bari in gaya miki gskyan Al,amarin ……………👂🏻👀 duk ta zuba mata ido dakunne danjin meye gskyar abin
By garkuwan Fulani 76
[4/9, 2:24 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
MI,WASMITI…page 1⃣2⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Cikin lallashi taci gaba da cewa Aysha nima kaina wannan abin yafi qarfi nane shiyasa banda iko ko damar hanawa shiyasa wlh da ina da iko da Na hana ko dan farin cikin Ahmad inajin quna a raina sabida halin da Ahmad ya kasance a ciki ina jin tausayin mahaifiyarshi da Abbanku dan duk duniya sune Na forkon shiga matsala in damuwa ta dameshi
Ta daura hannuta a kanta tana shafa gashin ta cikin taushin lfzi tace Aysha kiyi hqri da gddarar ubangiji ki daure kiyiwa iyayenki biyeyya kibi umurninsu
Kuka sosai ta saki cikin jin zafi tace Ummi shikenan ni kam bani da wani sauran farin ciki ko ?
Kina dashi Aysha am me zai hanaki ai rayuwa juyawa take wata ran sai lbr rayuwa zata kawo miki farin ciki zuciyarki ta Koma tamkar bata taba riskar takaiciba
Haka dai taita bata baki Amman duk da hakan taqi cin abinci sai kuka da ta sake suna zaune a haka har bacci yaci qarfinta tai baccin
Gudun kar a tadda ita taci gaba daga Inda ta tsaya dole Amira ta dawo parlon suka kwana tare
⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐
Yau
10 days kekan da jin wannan sabon salon rayuwar da suke ciki damuwa da kuka su suka zama abincin Aysha yayinda Ahmad da yusuf sukayi wuyar ganuwa
Adam dai yakan dan chigo kadan kadan
Misalin qarfe 9 Na dare Abba da ummi ke zaune a parlon Abban suna dan tattauna wa cikin damuwa Abba
Ya dan kalli Ummi yana mai cewa Ahmad fa kwana 3 kenan ni ban ganshiba kuma yawanci a kwanakin zai kirani da safe muna gaisawa zai katse kiran kuma ko Na sake kiranshi sam layukan nashi basa shiga abinfa Na damuna sosai ya qarisa mgnar cikin damuwa
Ummi ta danyi ajiyar zuciya cikin sanyi tace wlh ni kam ma yau kwana goma kenan
Ban ganshi da idona ba sai dai kullum zai kirani mu gaisa kam
Haka kuma shima yusuf bai shiga kuma dukkansu ko abinci yadda aka kai musu haka za,a dauko
Kanshi ya jinjina gami da zaro wayarsa number Usman ya kira yana dagawa ko gaisuwarsa bai amsaba yace (hey Usman ya ‘youni nam ya Ahmad Mon) kai Usman je ka kiramin ya Ahmad enku
Toh ya amsa da sauri gamida katse kiran
Ya kalli Nenne da suke parlonta suna ta dan hira yace Nenne ya Ahmad fa ?
Abba ke nemansa kai ta dan kada tace wata qil yana dakinshi
A dakin ya sameshi kan sallahya yana kwance yayi rigigine hannushi ruggume da Al,QURA,ANI mai girma Amman kuma idonsa a lumshe yana ta rera karatun cikin narkekkiyar sauti baki 2 yana mai mgn bai jiba saida ya qarisa gun ya zare AL,QURA,ANIN
Da sauri ya bude idonsa
Shima din shi ya zubawa ido cikin yanayin tuhuma dan ganin yadda ya koma tam kar ma jinyaci yace ya Ahmad (dume hebima) meya sameka
Kai ya dan gyada mai cikin qarfin hali ya dan murmusa yace kai ba komai lfy ta lau ya fada a lkcin da ya miqe tsaye
Ba dan ya yardaba yace toh masha Allah tunda lfy kaje Abba Na kiranka
Da sauri ya kallishi yace yana ina
Yana parlonshi ya bashi amsa lkcin da ya juya ya fita
⭐⭐⭐⭐
A hankali cikin nitsuwa yayi slm Abba ya amsa mai
Shigo ya cemai
Ya shigo cikin girmamawa ya zauna inda Abba ya nuna mai kusa dashi a kan carpet yayinda Abban kuma ke kan kujera
Cikin mmk suka zuba mai ido
Ummi ce ta fara mgn cikin kaduwa tace Ahmad baka da lfy ne ?
a,a.
Ya bata amsa a taqaice
Cikin damu tace doctor kallifa yadda yaronnan ya zama cikin dimuwar Abba ya xuba mai ido ya dafa kanshi
Yace Ahmad meyasa baka cin abinci gafa yadda yunwa da damuwa da tunani suka galabaitar da kai
Ya dago kanshi ya kalli shi cikin qarfin hali da murmushi a fuskarsa yace Abba inafa cin abinci
Kanshi ya dan kawar ya kalli Ummi yace Fatima kawo min abincina
Toh tace ta juya da sauri ta nupi kan dining dan dauko abincin
Kanshi a gefe ya kirashi cikin taushi yace Ahmad tsoronmu kakeji ko? shiyasa kke buya kar mu sake zaluntarka
Da sauri ya daura kanshi kan cinyar Abban ya dafeshi da hannu Bibibbiyu yace cikin rawar murya
A,a. Abbana baku zalunceni ba bare naji tsoron kar Ku kuma
Mun zalunce ka mana Ahmad am banda yadda zanyine shiyasa Ahmad qaddara ta rigayi fata ka gafarcemu hqqa mun zama masu tauye haqqi a gareka dana
Ummi ya kalla a lkcinda ta dire tiren abincin a gabansu gamida dan sunkuyar da kanshi yace ummi ki tunawa Abbana matsayinsu a guna mana in yana fadar haka zafi nakeji sai inga kamar ganisuke basu isa daniba
Ummi kam sai hawaye cikin muyar kuka tace ga abincin ta dan zuba mishi ta miqa mai Abbane ya karbi pilet en ya zame qasa kusa dashi
Tuqeqqen tuwon shinkafane da miyar taushe sai qamshin man shanu yake
Sa hannu kaci kaji ko Ahmad ba musu ya danci abincin badon yanajin dadinshi ba
Sai dan ya faran tawa Qanin mahaifinshi
Bayan ya dan mishi nasiha da qarfafa mai guiwa da sanya mai albarka
Sukayi sai da safe har bakin part ensu Abban ya rakashi
A bin mmk a palonsu ya samu ……….
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:24 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
MI,WASMITI…page 1⃣3⃣
Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Yusuf Ne zaune yana riqe da cup din black tea yana dan Sha gefenshi yaje ya zauna cikin yanayin happy ya dan murmusa ya kalleshi yana kai biyaye yaufa kusan kwana 5 ban gankaba
Klonshi yayi cikin harara ya miqa mai cup en yana gashi karbi kasha karba yayi ba musu yana Sha ya dan tsaya zaiyi mgn da sauri ya dan daga mai hannu yace gama shan tukun sai kayi farfa gandan naka kar kayi ka qware
Ajiye cup din yayi ya kalleshi da kyau yace biyaye farfaganda kuma ni din
Yes ya bashi amsa kai din dai ba waniba ya dan girgiza kanshi da dan gyada kan cikin yanayin muryar da tafi kama da zaka qwaremu yace
Biyaye bazan iya fushi da kaiba bazan iya rayuwa cikin happy bayan kai taka rayuwar ta cabe ba
Hannushi ya dan daura kan qirjinshi yace kana son soya zuqa tanmu da biyeyyarka mara amfani a wannan karon cikin jin takaici yace nifa banda matsala dan banma ji zancen tsohonan ba bare Na wani yarda da tsarinsa Na gaibu ni kwannan zan barmusu qasar
Amman damuwata nasan zasu yimaka daurin kazar kuku
Dry ya danyi yace tab guduwa zakayi kenan ? ehh ya bashi amsa tunda ban da mafita iyayena sun Sa baki kan zancen zauceccen tsohonga ai dole Na bar qasan
Zan fadawa Abba murmushin takaici yayi yace Na tabbata bazaka iyaba shiyasa Na fadama
Haka suka danyi ta tattaunawa har zuwa qarfe 11 sukayi shirin kwanciya
Dama shi yusuf tunda suka dawa da yake bai son kayan takaici injishi da fada sai yakan wuni gidan kaka Zubaida sarkin surutu sui fada su shirya
⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐
Yau kusan 2 weeks kenan da dawowarsu mambila amman har yau Aysha batasa ya Ahmad dinta a qwoyar idantaba
Duk da fama da take da azabebben ciwon girji Sam bata iya cin abici sosai qirjinta ke suqa kuma dai dai kan dukiyar fulaninta har taji tamkar zasu tsage
Kwance take a dakin Nenne dan ta dawo nan dan fakon ya Ahmad din
Can cikin bacci taji sautin muryarsa cikin sanyi yana dan mgn da Nenne shi bakin qofa tazo ta tsaya ta dan yaye lblen kadan yadda zata hanqoshi da kyau a hankali ta zuba mai ido duk ya canza ya wani rame fuskarsa tai sakau ya bar dan sajenshi ya dan baje ya qara fadi sabanin da dayake siriri yanayin shi gaba daya ya sauya zaune yake qasan carpet yayinda Nenne ke kan kujera ya dan miqar da hannushi kan kujerar ya kwantar da fuskasa kan damshe hannushi inda ya kasance kamar wurin baccin Aysha
Cikin sanyi Nenne
Ta kallishi gami da cewa Ahmad tashi kaci abinci kar yayi sanyi
Kai ya dan qara kwantarwa ya lumshe idansa a hankali ya motsa lips enshi yace Nenne naci abinci da Abba banjin yunwa
Kanshi ta dan dafe tace Ahmad ka dawo da wolwolarka mana tashi yayi yadan qara matsota ya daura kanshi kan cinyarta yace Nenne am bazan iyaba Na rasa farincikina dole wolwolata ta bace ya dan damqo hannuta yace Nenne wazan gayawa in as on Aysha har abadan in ba keba kullum nauyin zuciyata qaruwa yake suka mai zafi nakeji
A hankali Aysha taji kukan da take dannewa ya kwafce mata cikin sauri da kuka ta qarisa gunshi
Ganinta yasa ya miqe cikin wata iriyar radadi zai fita da sauri ta bishi ta fada bayanshi ta runqumoshi jikinta ta manna kanta tsakiyar bayanshi dumin hawayenta naratsashi da gyar ta iya budan baki ta juyo gabanshi cikin sautin kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro tace ya Ahmad…
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:24 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
MI,WASMITI…page 1⃣4⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Murya Na rawa tace ya Ahmad guduna kake? meyasa ? Baka son ganina ko ? Cikin kuka mai tsuma rai tace ni dai har Abadan xan kasance mai yarda da zancen zuciyarka ce ta daura hannuta kan qirjinshi tasa daya hannunta kan fuskarshi ta ware yan yatsunta
A hankali ya lumshe qwayar idansa zafi Na ziyartar qoqon zuciyarsa da qyar yake fidda numfashi taci gaba da cewa zance fuskarka ba zahiri bane kai kace
Aysha bugun zuciyarkace 💗
A.yanxu kuma sai ka shimfida ja rumtanka kan fuskarka Dan kawai kayiwa
Kakanmu biyeyya kan abinda bashi da iko a kai
Da qarfi ta riqe kafafunshi tana jijjigawa tana kuka
Ya Ahmad haqurinka zai cutar da rayuwarmu
Tuni jikinshi yayi sanyi sonta da yake dannewa qasan qoqon ransa da ruhinsa suka rinqa tsirgowa rauni sosai ya ziyarci zahirinsa
Hannunshi yasa ya runqumota tako manna kanta cikin qirjinshi tana sakin ajiyar zuciya hannunshi yasa yana share mata qwallar idanta sosai suke sauqe ajiyar zuciya Nenne kam tuni tabar porlon
Can kuma zuciyarsa ta darso zancen gskyar da aka rigada aka fada mai bashi ba ita kamar cikin razana ya balleta a jikinshi ya Dan tureta zai fita ta sake kamo hannunshi
Juyowa yayi cikin sanyin murya yace Auta Abba Na kirana ya janye hannunshi ya fita ranshi Na soyuwa
⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐
A hankali ya shiga parlon ya kwanta kan tattausan kujerar kaka ya harda qafafunshi ya daura laptop enshi kan ruwan cikinshi phone enshi kuma ya ajiye kan hannun kushin din ya lumshe idansa
Maganganun kakansu ke masa yawo a kai a ranshi yake gskanta jibewar Bappa Yaya numfashi ya furzar a hankali yaci gaba da cire abin a ransa
Kaka dake kitchen tana girke girkenta Na tsofoffi duk ta cika gidan da qamshin man shanu girki take tana ta zirga zirga kuma sai mita take ita kadai
Missxx ya Dan ja gajeren tsaki ita dai wannan tsohurwa bakinta bai iya shiru
Tazo parlon kusan sau 3 Amman bata ganshiba sai yazu da ta shigo riqe da akoshi sai qamshi yake
Tana ni bana son iyayi in zaki fito kici abinci ki fito irinku nawa akayi daga baya a dawo kamar za a hadiye juna…
Tsaiwa tayi da sauri ta kalleshi cikin da tsorita tace kai Dudabe yaushe kazo ban saniba ? Ai saikasa nai ihu mutum ko slm bazaiyiba
Shiru bai kulata ba ta sake ta kalleshi tana kai hannuta kan qafarshi da yake ta kadawa tace kai da Allah banson isa ehe Dan kai kazo ka sameni har gidana kuma inama mgn kamin banza
Duk dai bai kulataba ta juya ta ajiye akoshin kan santer table ta Dan matso tana ai nasani ba bacci kakeyi ba mutum sai baqin hali ni yau har ina murna bazaka zoba jarabatu kawai😏ta ja dogon tsaki ta juya zata tafi da Dan sauri ya kamo hannunta ba tare da ya bude idonshiba cikin rashin son surutun
Yace
Dan Allah ki nitsu mana shin ke bakya iya Abu a hankaline
Ya tashi ya zauna ya jawota gefenshi yana gsky ni
Yau ba fada zamuyiba mgnar gsky nakeson muyi dake kaka ta Dan harareshi tace kar kawani min zaqin baki ban da masaniya kan tabbayoyin da kakemin kullum batun aurene dai ba fashi kuma dolenka ita zaka aura
Ya Dan kauda kanshi daga gareta Dan yasan zai harareta kuma yana son ta Dan bashi wani qarin hske kan batun birkiceccen auren da suke ta tunanin zai yiwu
Hakan yasa ya kalleta a daqile yace wai ke gani kike zakumin dolene ni zancen yayanki kamar tatsuniya nake ganinshi wlh kin San bashi ya haifeniba bare ya wani haqiqance a kainaba
Tace aiko tunda ya haifi ubanka zance ya qare
Da sauri yace (hey oyani handebo hala mai habe kudina) ke hajia yau kuma abin naki harda zagine
Edin ai naga kaima zagemin Yaya kake da niyar yi
A a Na isa Na zageshi gaban qanwarsa
Da yafima kam ta bashi amsa
Kaka ya kirata cikin tausarta yaci gaba da cewa mgnar gsky ni dai yayanki bai isa ya Sani abinda bana soba Dan bashine ubanaba
Amman matsalata Dan uwana sun cusa tarin damuwa a rayuwar Dan uwana klonta yake cikin neman mafita yace ni shawara nake nema a gunki Dan ni kam kwanannan zan Koma gun karatuna Amman nafison sai Na tabbata Na bawa Dan uwana farin cikinsa cikin raunin murya yace wlh kaka komai zai iya faruwa da Ahmad Ku tausaya mai tunda shi mai biyeyyene a gareku
Duk yanayinshi ya sauya azahiri ake gane tausayin Dan uwanshi dake cikin ransa
Kai ta Dan jinjina tace Dudabe ( no mi watta be alkawal be wadi daga dubi cabfande tati e tati ) ya zanyi da alqawarin da akayi 33 years da suka gaba ta bazan iya hana komai ba
Kallonta yayi cikin jin haushi yace ke kullum abi daya kike gayamin bakya tuna haramcin auren da kuke cewa za,ayishi
Yarinyar da muka fito ciki daya da ita insha nono in barmata da yake duk kun jibe shine kuke ta babatu a kai toh wlh zan shiriya zanje Yola gun baba Umar da iyayen Ummi Na tunda kunfi son sai wasu sunji barnar da kuku tutiyar aika tawa zanje nace baba Umar ni banaso kar a kuma hada koda sunana da wannar mayyar yarinyar ni Na tsani koda ganintane ban ko qaunar tunata ya qarisa mgnar yana tattara phone enshi cikin klon yarinta da take mai tace Dudabe kar kaje zafa kaji kunya wata ran harara ya watsa mata yace dudabo
Wlh in baki daina kirana hakaba bazan sake zuwa gidankiba ai dama bani Na kiraka ba tabashi amsa
Aysha dake jin duk hirar da sukeyi tana tsaye qofar shigowa dama tunda safe tazo kafin ya shigone taje gun matar mai gadin gidan kakartasu itama kanta kaka bata San bata nanba tsaye tayi idanta tab hawaye bata lura dashiba sai jin da tayi ya yarfa mata mari yasa loptop enshi ya hanka deta ta fada qasa shiko yayi wucewarsa
By Garkuwa Fulani
[4/9, 2:24 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
MI,WASMITI…page1⃣5⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Tunda ya fita taje ta kwanta kan cinyar kaka tanata kuka mai shiga rai da gyar taita lallashinta
Cikin kuka tace ba gashiba ai kuna gani da idonku kaka wlh kun Sani sarai mugune 😡bai qaunata kuma shine kuke wani cewa zaku qullamai ni kaka gajiya dani kukayi shine kuke Neman Mae kasheni ko ???
a,a Aysha insha Allah bazai kashekiba da yardar Allah zaki zama Zahra ⭐a gareshi
Tashi tayi ta gyara mayafin jikinta ta tura Dan bakinta tace Sam kaka buku duba haram ko halal kan batun aurenan shiyasa ba amfanin sauraronku
Cikin kunar zuciya tace
Ni ya riqada zuciyata ta bushe zan daina tsoron Hamma Yusuf koda ko kasheni zaiyi ta juya tai tfyarta kaka Na kizo Aysha tace anqi zuwan
⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐
Yau jumma,a kuma yaune baba bello da ya Abubakar suka dawo daga qasa mai tsari daga aikin umrah da sukaje gaba daya suna cike a babba parlon suna ta Dan hira Adam ma dayaje Yola jiya ya dawo Shiyasa suke cike a parlon sunata hira sai Aysha ne da take dakin su tayi shiru cikin tunanin. Ko meyasa ya Ahmad ke gudunta
Idanta a lumshe hawaye Na bin gefen fuskarta a hankali
Abubakar ya Sa hannunshi ya share mata qollar cikin lallashi ya dagota yana gyara mata gashin kanta daya Dan baje cikin tausarta yace ayyah autan Ummi meyasa kike kebe kanki daga cikin mu banajin dadi Sam nafison ganinki kina raha da walwalah Aysha ki yarda da qaddara ki jure zafin da kikeji duk abinda kikeji baikai abinda ya Ahmad ke jiba baki ga yadda ya dawoba Amman
A hakan yake bawa iyayenmu qarfin quiwar yiwa nasu iyayen biyeyyeh
Kanta ta manna a jikinshi taci gaba da sheshsheqar kuka tana ya Abbukar kafasan waye Hamma Yusuf kasan baida wani buri a duniya daya wuce yasani baqinciki ya Abubakar ko ka manta uwa daya uba daya muke a ina aka taba irin aurenan
Kai ya jinjina ya jawo hannuta suka nufi palon yana Aysha kada ki tsananta bincike
Ni zuciyata tsinkewa take sabida bansan meye a qasaba banson jin wani mugun qulli shiyasa banason binciken haka ya jata suka tfi
******* suna shiga tana maqale da hannuta cikin hannu Abubakar suka zauna ta daura kanta kan damtsen hannunshi
Ahmad dake sunkuye da kanshi sai yanxu ya dago ido cikin ido sukayi da qarfi yaji zuciyarsa Na duka Tara Tara
Cikin qarfin hali ya miqe ya Dan kalli Yusuf dake murtuqe da fuska yace (biyaye in dulliko) mu tafiko kai ya Dan girgiza mai bazaka tafi ba eh yace yaci gaba da latsa phone enshi shi kuma cikin hikima ya zame ya bar gun
Dakin shi ya tafi
Duk abinda yake binshi da kallo kawai take bayan fitarsa kadan ta Dan saki hannun Abubakar ta miqe tayi woje
A hankali ta murda qofar dakin ta shiga can ta hangoshi kwance kan gadonshi yayi ruf da ciki matsowa tayi ciken sanda tasa hannuta ta zare picture enta daya kifu a kai idansa ya rumtse gamida cije lips enshi cikin Dan dakewar murya tace bude idonka budesu ka kalleni ka gayamin meye a zuciyarka shin xaka gskanta zancenka Na baya ko zaka qaryata kanka da kanka
Kai ya rinqa juyawa cikin disashewar murya yake ta maimaita a,a
Hannu tasa ta dafa kafa dunshi tace ya Ahmad wlh kashemu kake son yi kallifa yadda ka dawo da rayuwarmu
A hankali yace Aysha nine da laifi meyasa kike qara azabtar da zuciyata?
Ehh kaine da laifi Ashe dama yaudara gsky ce maza nayi sannan kai sai ka rasa wacce zaka yaudara saini qanwarka kasan dama ba aurena zakayiba meyasa ka cutar da zuciyata💔
Ya Ahmad ka cucemu ta fada cikin kuka kan qirjinshi ta fada tana kuka 😭
Sosai tana Dan bugaga girjinshi tana dama baka sona ashe zancenka qaryane dakace Aysha ce bugun zuciyarka 💗
A hankali zaciyarsa keta cushewa zancenta ke ratsashi idanshi ya fara budewa bakinshi ya fara motsawa zafi da yakeji ya fara bunqasa cikin rauni ya kamo hannuta ya daura kan qirjinshi
Yace kinjin har Abadan bazan miki qaryaba haqiqa ke Aysha kece buguzucita💗 Na gayamiki duk numfashin da zan zuqa da sonki nake zuqarsa wlh ina mai sheidamiki rayuwar Ahmad sauran kadan tunda aka tirsasawa zuyata fidda qaunarki Ayshaaa ki sani wlh duk randa Na gama cireki a raina toh tabbas a ranar zan barduniya🌍
Cikin sanantar kukan tace OK zaka ciren a ranka kenan ?
Eh Aysha ya zama dole naiwa iyayenmu biyeyyah da qarfi ya danna hannuta kan qahon zuciyarsa yace kiji har abada zan mutu da qaunarki hannushi 2 ya hada yace plxx Aysha( burtinam ha sudu am usenifu ta loru waru ha am)
Fitamin a dakina ina riqonki karki qara zuwa guna
Klonchi tai sosai cikin zubda qollah tace fitar numfashinka shi zai yanke nawa numfashin yayinda muka mutun zuciyar Dan uwanka dakafiso zata buga Dan rashinka ta sake kallonci tai murmushin takaici tace Allah sarki duniya su Abba zasuga tarin qawarwaki wataqil rashinka yasa Abba na barin duniya ayyah baba bello zai qunci takaici da dacin rayuwa
A hankali ta matsoshi tace yau zanyi ban kwana da kai kiss taimai kan kumatunshi yayinda shi kuma ya lumshe ido a hankali ya manna kanta kan qirjinshi can kuma ya Dan daqota ya manna mata kiss a goshinta ta kalleshi cikin yin murmushi takaici ta sake shi tafi tana suyar zuciya
By Garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
MI,WASMITI…page 1⃣6⃣
Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
———————————-
Haka dai rayuwa taci gaba da juyawa cikin quncin rayuwa
Yau jumma,a
Bayan an sauqo daga sallan jummaa
Duk sukayi gida
Cike suke a parlon
Sai Yusuf da Ahmad da basa gun
Baba bello ne ya dan kalli Usma dasu Rabi,u ya danyi gyaran murya yace kai Abdul tashi kuje parlona ku fitomin da kayayyakin dake ciki
To suka amsa gami da miqewa sukayi part inshi din
Aysha ya kalla a dan fizge gamida dan yafi tota da hannu a hankali ta dan saki hannun ya Abbakar ta miqe taje gabanshi ta dan duqa
Wani dan leda mai sheqin gaske ya miqa mata yana gashi ki kaiwa Yusuf kuma kice ina kiranshi dum zuciyarta ta Nada wani sauti
😳😳😳ido ta zaro cikin firgici tace baba ni kuma ?
Eh ya bata amsa gami da gyada mata kai
Cikin firgici da razana da bugun zuciyarta da ya tsananta 💓 da gyar ta miqe dakin Ummi ta nufa riqe da laidar
Kaka da tazo bikonsu su duk sun daina zuwa gunta
Ta kalleta cikin wasa tace ke figi ruga yau ba mgn ne
Baki ta dan zunbura ta zauna gefen
Umminta tana rau rau da idanta tace ayyah Ummi dan Allah ki ajiye wannan in Hamma Yusuf yazo ki bashi wai inji baba
Kai ta dan girgiza mata
A a ni ban isaba ko ni ya aika dole nakai aiken ba wani nawa den ke kiwani ce sai ni zan bayar
Kaka tayi caraf ta karbe da cewa ai wannan ma rashin kunya ce
Kallonta tayi a lkcin da tamiqe tasa bayan hannunta tana goge qollah tana wlh Na Sani sai ya zageni kun sanshi sarai mugune 😡 banje inda yake bama Yaya ke kaka badai burinki ke da dan uwanki ku naqasamin rayuwa ba kusani kunci da takaici
Da sauri Ummi ta dan yimata don qolo
Kaka tai dry tace
Barta Fatima ai randa zatayi alfahari da hadinmu nanan tafe
Ita dai fita tayi tana dan qunquni
Zaune yake a dakinshi a qasa kan carpet jikinshi sanye da 3 qtr sai dan riga mai hade da hula ya Daga dukkan alamu woya yake
Ita kuma a tsakiyar parlon ta dan tsaya tana tunanin ya zatayi tayi slm shiru toh ko bayananne ta tabbayi kanta sabida tayi SLM yafi a qirga shirun da taji yasa
Ta danyi tinanin shiga dakinshi ta ajiye mai kawai
Cikin nitsuwa kanta a sunkuye tayi cikin dakin ba tare da tunanin ko yana cikiba sai xuciyarta dake bugawa
Bugun zuciyar ya tsananta a lkcin da ta shiga dakin kanta a qasa tana nufin ajiye mai kan gadonshi sai ji tayi tayi tuntube da qafarsa aiko tai taga taga ta fada kan kirjinshi
Da sauri cikin mmk da jin ta kaici ya hanka data duk da bai gama gano wayeba sabida duhun dake dakin
Itako tuni hancinta ya sheida mata shine qamshin turarensa yasa ta ganoshi shiyasa cikin sauri ta miqe gami da miqa mai aiken jikinta har bari yake cikin tsoro da rawar murya ta miqa mai ledar tace (da Hamma baba on vi mi waddine ) gashi Yaya baba ne yace in kawo ma
Fuska a murtuqe ya zaro ido ya buga mata tsawa yana ( salu vurti nam hado ) wuce ki ficemin daga nan
Tsoron sawar da masifarsa yasa ta dan saki laidar
Wasu yan takardu masu kyan gani suka watse a gun har kan qafarsa
Iskar pankar dake kadawa ya rinqa watsa su
Mmk sosai ya bayyana a fuskarsu su dukka cikin al ajabi da dimuwa yasa hannu ya dauko daya yana dubawa da fargaba sosai cikin minti 2 kamanninsa suka qara sauyawa bugun zuciyarsa ya tsananta numfashinsa ya fara dabur cewa idansa ya sauya daga yan qanana farare suka koma manya jajaye hatta jijiyoyin kanshi dana hannushi suka taso sama da wani irin yanayi ya tako ya nufi inda take
Cikin tsoron da take ta Sa hannu ta toshe bakinta da hancinta🙊 da nufin hana kukanta fita sai hawayen daketa kwaranya a hakali ta rinqa takawa tana baya baya shi kuma yana binta har suka pito parlon
Ganin zatayi waje yayi saurin fizgota har saida ta fada jikinsa
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Mi,WASMITI..page 1⃣7⃣to2⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Cikin takaici ya rinqa sakar mata maruka
Zuwa yanxu tsoro ko gudun dukan ya fita a ranta firgicin ganin i,v din Auren sun da suka gani yafi komai bada tsoro a gareta jikinta da zuciyarta duk sun qageshe
Zafi sosai Yusuf keji a ransa ya gama makancewa da bacin rai shiyasa baiji bai gani yaketa bugarta kallonta yake ido cikin ido a fili yake cewa badai ke kince taurin kaiba ba tsayuwa kikayi kina tsuramin shegun idanunki 👀 kamar Na matsafaba toh wlh kanki zakici mayya fitinenniya ya kuma hambararta tai baya 2 ta fadi bakin qofa a dai 2 lkcin Ahmad da Adam suka shigo parlon
Da sauri Ahmad ya sunkuyo ya dagota yayinda Adam ya nufi gun Yusuf din yana fadin
Haba biyaye me hakan anya kana cikin hankalinka kuwa ko dai ka fara shaye 2 ne
A harzuqe yayi kan Adam yana zazzaro ido woje yana eh giya nasha Adam ko kana da maganin buguwarnan tawane cikin mmk Adam yake klonsa kamar dai a bigen yake kam da sauri ya dakatar dashi hannushi ya jawo ya ajiyeshi kan kujera Goran Faro mai sanyi ya ballo ya miqamai karban Goran yayi ya cillata kan Aysha da sauri Ahmad yasa hannushi zai tare Goran cikin qeqashewar zuciya ta ture hannun ta kalleshi ido a bushe cikin yana yin dacin rayuwa tace barshi barshi ya Ahmad wlh ni a yanxu nafi buqatar azabar Hamma Yusuf ina dai sau daya ake mutuwa toh kubarshi ya kasheni ko duk ma huta wlh nafi buqatar zalumcin Hamma Yusuf din Don gwara nashi ai Ku naku boyeyyen zalumci kukemin wanda zai iya fasa zuciyata ta qareshi mgnar tana mai zubda qollah😭
Cikin sanyin jiki Ahmad ya kamota ya rugumota ya mannata a girjinshi yana Dan shafa kanta yana bubbuga bayan ta
A hankali ta rinqa sheshsheqan kuka mai tsuma rai
Yusuf da yake ta numfashi kamar zaki Dan zabar bala,i da zuciya cikin daga murya yace wlh kar nazo Na sameki a nan Dan wlh sai na lahira ya fiki jikin dadi
Da jin haka Ahmad ya jata sukayi cikin gida
Adam ne ya rinqa yiwa Yusuf din nasiha kan ya tausasa zuciyarsa
Haba biyaye shin a duniyarnan akwai mai wuce qaddararsane ?shin muke tsarawa kanmu rayuwa ne ko mahaliccinmu? haba Yusuf rayuwafa komai asannu mutum zai bishi matuqar kana son cin ribar rayuwar…..
Cikin sauqe ajiyar zuciya ya kalli Adam din cikin rawar murya da hardewar harshe yace Adam ya zanyi ya zanyi da burin Dan uwanmu Ahmad nafi jin makomar rayuwar Ahmad ya kamo hannushi yaci gaba da cewa shin kai baka tunanin yadda Ahmad ke son yarinyar nanne biyaye haqiqa kakanmu ya kasance mai zalumci a kan jikanshi Ahmad da yafi mu dukamu haquri da biyeyya a garesu cikin rawar murya yace Adam wlh so suke su kashe rayuwarmu da bakinciki Adam ya zanyi Plx biyaye ka tayani samawa Dan uwanmu Ahmad farin cikin Sa
Sosai jikin Adam yayi sanyi ya kalleshi cikin sanyi yace insha Allahu yau dinnan zamu samu mafita Yusuf zamuyi tunani daga yanxu xuwa dare gobe da safe sai mu isar da manufarmu a haka ya samu ya Dan lafar da fushin
A cikin gida kuwa Ahmad ne a gaban Nenne bayan ya samu Aysha ta lafa da kukan ya barta tare da Abubakar yana ci gaba da tausarta
zaune yake a gaban nenneshi ya daura kanshi kan cinyarta sai fidda wani nannauyan numfashi yakeyi cikin zuciyarsa sai tafasa takeyi da ka ganshi kaga tashin hankali
Allah sarki uwa da dan ta sai rabbi tuni Nenne ta gano yanayin da gudan jinin nata ke ciki a hankali tasa hannuta cikin sumar kanshi mai tashi da sheqi ta rinqa shafa kan nashi tana Dan shafa kumatunsa da daya hannun nata dai 2 kain kuncinshi taji damshi alamun hawaye😭 da sauri ta dago kanshi ta zuba mai ido shima itan yake kallo ya Sa hannayenshi 2 y daurasu kan nata da ta tallabe mai fuska 😭cikin zubda hawaye da muryar kuka bakinshi har yana rawa kamar maijin sanyi
Yace Nenne Na kingako nikuma kinga yadda rayuwa ta juyamin ya zanyi Nenne inason Aysha kuma Bappa Yaya ya hanani ita Nenne ke kadai zan gayawa naji sanyi ya kuma kamo hannuta yaci gaba da cewa wlh inasonta tana sona kuma an rabamu Nenne duk duniya bayanke da Abba ba Wanda nakeji kamarta
Itama hawayen takeyi cikin salon ni nacuceka ya kai Dana tace Ahmad ba laifinka bane ba laifin kowa bane laifi nane Nina kawo wannan irikitaccan al,amari Amman ka gafarceni D’ana da Sauri ya katseta da cewa ni baki min komai ba ni zan nemi gafararku
a haka baba bello ya shigo ya samesu suka hadu sukayi ta bashi baki da samai albarka
Da slm marsa da shigansa duk kusan a tare yayisu kuma duk batajiba har saida ya zauna gefenta daga dukkan alamu yanxu ta Idar da sallah
A Dan firgice tace kai me hakan wlh dudabe sai nakai qararka gun Aliyu Dan ka isheni ji yadda ka shigomin a fijajam bako slm cikin harzuqa yace ancemiki ni alulkitab ne da zanshiga wuri ba slm toh ai nidai banjiba
Hmm toh nidai nayi slm
bakadai yi da qarfiba kam
toh ni maroqine da Zan kama ihu a gari
oho dai tace masa ai tunda kin ga nine shikenan ga baki ga tsoro harara ta cillamai shi kuma yaci gaba da cemata dama baki ya Dan tabe ya kalleta a cukushe yace ke ni dama zuwa nayi ki…da sauri ta katseshi in baka lbrin ko toh nima bansan komai ba kan batun aurenku da akeson hadawa
Cikin qulewa yace keda Allah fadi ba,tambayaba ai duk surutn siya kin iya Amman da yake kinga INA roqonki shine kiketa wani jirgani toh ni bashixan tabbayeki ba zuwa nayi ki rakani mambila yanxu kafin manqqariba mun dawo baba bellone ya Aiken
aiko dajin haka ta miqe tana yauwa Dama inason zuwa toh mutafi Hajia a yawe
Oho dai sainaje Dan baqin ciki murmushin mugunta yayi aranshi yake cewa kedai komai fada
A hanya kaka sai bala,I take dan ganin hanyar Yola suka kama fada take ase Dama baka da mutunci INA zaka kaini ?
Sama zan kaiki ya bata amsa
fuskarsa Na kan titi yanata tsula gudu mita kam da masifa ya shashi Amman dayake mishkiline kafi mahaukashi ban haushi ko a jikinsa 5:00 pm suna cikin porlon baba Umar
By Garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
MI,WASMITI…page2⃣1⃣to2⃣5⃣……Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Bayan yan gaishe gaishe da sukayi sai suka Dan tsagaita
Kakace tace kai Dudabe ka bada aike Dan dere yanayi.
toh yace mata gami da Dan kallon baba Umar cikin yanayinshi Na rashin surutu ya Dan sunkiyar da kai gami da Dan sake dagowa ya kalleshi ido cikin ido yace
Baba dama zuwa nayi kamin taimako ka Duba Al,amarinmu ni da yan uwana sai kuma ya danyi shiru Dr Umar ya Dan jinjina kai yace fada min ba komai gayamin menene matsalar
Ya Dan kalleshi gami da cewa baba Dama ni batun Auren nan ne sai kuma ya kurawa kaka ido Dan jin wani uban salati da ta dago haydar ma idon ya zuba mata ta kalleshi a yatsine tace wlh Allah ko Yusufa (a wasmitan ) zakafa yi nadama ka kama bakinka Dan gaba wlh kana dab da jin kunya zakayi nadama gabafa wlh ka iye bakinka…..
Ke da Allah wayasa bakinki cikin zancen nan me hadinki dani bafa cewa nayi kirekoni kimin gatsali a zancena ba kuma wlh ki kama bakinki ni da wadanda suka isadani nake mgn badake karere ba ya qarisa mgnar yana mai watsa mata harara da zazzaro idansa woje Dr Umar yadan murmusa Dan Sani dama haka zata iya faruwa shi mmk mayayi sosai dayaga wai Yusuf ne da kaka a mota daya kuma tafiya mai nisa gashi ba Dan rabiyar fada a tsakaninsu
Yusuf ne ya katsemai tunanin nashi yana mai fadin baba
Wlh tallahi kaji nayi rantsuwar musulmi
ko baba bana son Aysha wlh Na tsaneta ko ganin ta bana son yi Sam banjinta a raina baba wlh Auren da kukeson hadawa wlh masiface baba ni wlh Na yarda ko mahakaciya Ku samo Ku hadani da ita matuqar zan tsira ban Aure Aysha ba
Kaka kam baki ta sake tana ware ido tana fadin wataran zakaji kunya wlh sai kunya ta hanaka ganin abinda ke gaban ka ni kam baza,ayi tijarar nan daniba barima ka gani woje zanyi
Hydar da shima Sam bai farinciki da Auren da suke son hadawan ya harareta yace kifi ruwa tafiya ya koma ya kalli mahaifin nashi yace gsky baba niba banason wannan hadin naku nafison ya Ahmad ne ya auri Aysha
Goggo Aysha dake gefe najin muhawararsu ta bisu da ido tana mai cewa Yusuf ai banan ya kamaceka kazo ka furta qiyeyyar da kake yiwa Aysha ba gun Umminka zakaje ka fada
ido ya Dan zaro yace wlh tace duk randa Na kuma furta mata wani zance akai zata tsinemin cikin kaduwa Dr Umar yace
Subahanallahi
Meyayi zafi haka insha Allahu bazata tsinema ba
Cikin yanayin lallashi ya dafa kafadarsa yace
Yusuf kayi haquri
Qaddara ta rigayi
Fata
Bani da wani zabi bayan Na Bappa Yaya
Yusuf nima cikin qarqashin ikonsa nake
Kayi haquri ka ruggumi qaddara
Kayi biyeyya ga iyayenka zakaga sakayya mai kyau
Wlh bani da ikon watsa Auren ka da Aysha da ina da iko da tuni Na watsashi
Ya kuma dafa kafadanshi yace abinda baka saniba Yusuf ya rigada an Dade da daura aurenku kai da Aysha
Tun Aysha nada shekara 8 aka daura aurenku
Cikin firgici da mmk tsosai haydar kam dake zaune kan hannu kujera bai san lkcin da ya zameba Yusuf kuwa baki ya bude kawai yana binshi da kallo a rensa yake cewa wadannanfa sun Dade da kamu da cutar haukannan bamu kula da wuriba
muryar hydar ce
Ta kuma bashi wani sabon tsoro
Hamma Yusuf toh ai Abu yazo da sauqi yoh ba sai ka saketa ba kawai
Cikin kaduwa ya kalli hydar cikin murmushin takaici yace yoh in banda abinka
Hydar ai Auren da ya halatta ayishi shi ake iya sakarsa toh kai ka yadda Auren ya daurune?
Kai ya jinji yace haka nefa Hamma Yusuf
Dr Umar ne ya kallesu cikin Solon yaro mankaza
Ya kalli hydar yace haba Aliyu ase kaima kna da baqin tinani wannan wacce iriyar shawara kabaiwa Dan uwanka Ali ban sanka da haka ba ya kuma maida dubansa kan Yusuf yace wlh Yusuf ina jiyemaka tsoro fushin iyayenka kaji tsoron Allah kayiwa iyayenka biyeyya shin kai bazaka yi koyi da Ahmad ba ka ganifa shi aka gwara Amman ba Wanda zaice ga qorafin ko furuci mara dadi dayayi kayi koyi da Dan uwanka
Haka dai yaita musu nasiha
Daga bisani suka kama hanyar taraba a motako yasha mita gun kaka
——————————————————————-
8:27 pm ya sauqi kaka a qofar gidan ta kai tsaye gidan Anuty Sadiya ya wuce
A Can kuma gidan Anuty sadiyan tun bayan isha Ahmad yazo yana shiga bayan slmar da yayi bai kuma mgn ba
Ikram yarta tai gudu ta shiga bedroom tana mami ga uncle Ahmad yazo
Tare suka fito da ikram tana zuwa kan cinyarshi ta dale tana uncle xamuje gidan zoo ko kai ya Dan gyada mata ba tare da ya bude idoba
A hankali Sadiya ta kalli Dan uwan NATA cikin sanyin murya tace Ahmad ka rinqa mai maita innalillahi ka yawaita hamdala kaji Dan uwana ?
toh yace muryayarsa Na rawa hawayen da yake boyewa suka samu damar zubowa Allah sarki Ahmad duk jarumta irin tashi ga so Na maidashi rego ko yaushe idansa bai bushewa da qollah😭 haqurinshi ya fara gazawa cikin sanyi ya zame daga kan kujerar ya komai gefen Anuty Sadiya ya riqo hannuta ya daura kan qahon zuciyarsa yana mai Jan numfashi da qarfin yace Anuty numfashina tafiya yaketi kiji qahon zuciyata kamar zata stage ina tausayawa rayuwarta INA taushayawa biyaye a INA kuma tausayawa Maryam Dan zan aureta ne kawai Amman ba batun so kam gashi matsalar Aysha ko
tafi komai damuna a duniya wlh Anuty da mutuwa nayi da yafi min da wannan rayuwar gomin ko nasani Nanda Dan wani lkci zan mace Na barku ya daura hannushi kan jinyarta yana mai cigaba da cewa Ayyah
Anutyna zan mutum Na barki nabar Aysha zan barki da Yusuf da Adam Na tabbatar duk abinda zan miki zasu miki toh Amman Anuty duk duniya ba mai yiwa Aysha abinda zan mata biyaye baya Sonta bare ya riqemin amanart Anuty zanbar Amanar Aysha a gunki keda ummina ku kadai ne zaku iya riqemin amanrta bazan ba Yusuf amanar Aysha naba Dan nasan bazai riqemin ba Niko banason abin da zai gasamin Dan uwa
Kuka
Sosai sukayi cikin kuka mai tsuma Sadiya take fadin bazaka mutuba Dan uwana zakarayu zamu rayuwa tare zamu zamewa Nenne mu 3 tamkar da 30 Ahmad banda qawa ko aminiya kune kawayena kai dasu Yusuf
Ahmad ni INA gidan miji in kamutu zakabar Nenne mu da kewa
Rabi,u bazai iya mata kula da biyeyyar da kake matanba
Da Sauri yace Anuty banso Rabi,u ya kasance mai irin halina gashi ni yanxu hiyayyarce ke shirin rabani da duniya
Bazaka mutuba Cewar Abba cikin mmk Sadiya ta kalleshi tana Abba yaushe ka zo ?
Tun dazu nazo Sadiya duk naji hirarku Sadiya Yusuf Na Haifa Amman Ahmad shine jigona insha Allahu Ahmad bazai mutuba Shi daya da nake gani naji sanyi Abba kuka yakeyi harda hawaye Ahmad ya kalleshi cikin dauriya yace Abba dama kana zuwa gidan Anuty Sadiya ne ehh gashi kuma ka gani aini yawanci Abba kanxo muyita hirarmu Amman Sam baba shi baya zuwa ko kadan suka danyi dariya
Abba yace toh ai dama ni ya kamata Nazo bashi ba tunda shi yanaga gidan surkine ni kuwa gidan ma,aikacin asibitinane kuma mijin y’ata
Haka dai sukayi SLM suka tafi suna fita daga layin Yusuf kuma Na shiga Amman basuga junaba da yake akwai cikowar ababen hawa
Cikin tsoro da firgici Yusuf yayi kan Anuty Sadiya jikinshi har bari yake ganin halinda take ciki
Kuyi haquri masoyan wannan littafin insha Allahu zan Duba qorafinku nason Na yawaita Sa fillanci a ciki haka kuma INA Baku haquri da jinkirin da kuka gani
I love all makaranta wannan littafin
Fasaha Writers INA gaidaku Auntys din kamaluuuu
😝
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
ku danna link din domin shiga WhatsApp group namu
[4/9, 2:25 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
MI,WASMITI…page2⃣6⃣to3⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Cikin kaduwa yace Anuty meke faruwa? ya Na ganki haka kiga yadda fuskarki ta kumbura ?meya sameki ? Haka ya jero mata tabbayoyin
Cikin qoqarin boye damuwarta tace
Kai Yusuf me haka ka firgice gaba daya kawai ciwon idone ke damuna kuma yanzuma Abba ya kawomin mgni
Hannuta ya kamo suka zauna kan kujera ya kalleta da kyau ya Dan kauda fuskarsa gami da yamutsa fuska
Cikin kula tace Yusuf meke damunka
Lips din shi ya Dan ciza gamida Dan kamo Na kasan yana tsotsa
Yusuf meke faruwa ne ka gayamin mana
Qara matsar lips din yayi yace Aunty Na tsani Aysha Na tsani Auren Anuty
Aysha fa burin Ahmad ce
Eh ita burin Ahmad ce Amman kuma zabin iyayenmu ne da suka zaba maka ita
Cikin takaici yace Anuty hardake bakya tuna makomarmu ba komai Yusuf insha Allahu ba wani Abu
Hmmm
Anuty ba haka naso ji daga garekiba Amman naga kema layinki daya da tsofaffinan
Cikin sanyi ta rinqa mai nasihar da shidai lebenta kawai yake ganin yana motsawa alamar mgn take
Can dai yace ni zan tafi har baking gate ta rakashi yaja mota ya tafi
Allah sarki yau kusan duk ba wanda yayi bacci Abba gaba daya ya karaya Nenne kuma kan sallahya ta kwana tanayiwa gudan jinin nata addu,a Yusuf kam abin ba,a cewa komai a jikin shi yakejin alamun ciwon zuciyarsa ke shirin dawowa Adam shima cikin tunani ya kwana shiko Ahmad ciwon da yakeji a zuciyarsa ne ke qaruwa kullum dare Anuty Sadiya kam kusan kuka ta kwana yiwa Dr Bashir mijinta kenan Dr Umar ma lamarin ya dameshi Ummi kuma tabbas tanaga an cutar da Ahmad haka dai kowa ya kwana zuciya a quntace
*************”*”””****** Yau Monday bayan maqqariba duk suna tare a parlor kowa da abinda yakeyi su Abba ma duk suna nan
lami mai aikice keta kacaniyar ta a kitchen
Abba ne ya kalli Usman yace je ka kiramin Ahmad toh yace gamida miqewa ya fita,,,,,,,,
Tare suka shigo kai tsaye gaban Abba yaje ya zauna baba bello Na cemai Ahmad Yusuf fa ?
Yana wonka ne baba.
toh yayi kyau
Cikin gyaran murya Abba ya kalli duk kan mutanen parlor ya zaro wasu document dinsa daga cikin jakarsa
Ahmad ya miqawa yace ingo duk inda kaga za,asa hannu ka saka cikin mmk ya kalli abban yace toh Abba bari Na jira biyayena
Ido ya Dan qura mai gami da cewa kai nasaka ba shiba
Ahmad bai iya musuba ko da abokaima bare da iyaye
Duk ya shiga budewa yanasa hanu daya bayan daya ya gamasu tas ya dagasu ya hada ya miqawa Abba
Cikin tsantsar qaunar Dan Dan uwan nashi yace toh mutanen parlon nan ku zama shaida bayan shaidawar Allah ☝🏻ni Aliyu Muhammad Aliyu Na baiwa Dana Ahmad company Na dake birnin Abuja Na bashi halak malak Na kuma malla kamai gidana da yake anquwar fada nanan cikin taraba
Gaba dayansu farincikine ya cika fuskokinsu ba abin da suke fadi sai
Masha Allah kai Abu yayi kyau Abba Allah ya qara budi Nenne kam kukan farinciki takeyi sosai baba bello kuma fada ya kama haba Ali kasan abinda kakeyi kuwa ?
Da Saudi Abba ya katseshi da cewa Dan nayiwa danka kyauta shine laifin
Cikin jin kunya baba bello yace a a wlh ba haka bane Ali Ahmad ai dankane Aliyu .
Toh inko kasan da haka barunka kasa albarka kawai haka kuwa akayi
Ahmad kam da ya zama mutum mutumi sai yanxu yaji bakinsa Na furta
Jzkllahu bil jannah👏🏻 Abba ubangiji ya jibanci lamuranka gamida yin sujjadah yayiwa rabbi godiya murya Na rawa ya miqa mahaifinshi yace baba ganifa kyautat da Abba yamin Abba Na ya gamamin komai a duniya gaban Abubakar yaje yana kalli Sadip
Na gani ya fada gamida cewa ya Ahmad ka wuce haka a gun abbanka runqumarsa yayi sukayi ta farin ciki kowa yaji dadin wannan kyautar Usman kuma cewa yayi ya Ahmad tukuicina mata nakeso
Ka samu Usman key din motarsa ya cilla mai gamida cewa ga tukui cinka
Wow Rabi,u da Abdul ke fadi usmanko rawar choki ya kama harda juyi
Dai2 lkcin Yusuf ya shigo da Sauri Ahmad ya runqumasa gamida nunamai kyautar da ya samu gsky farin cikin Yusuf tamkar yamafi Na Ahmad Adam kuma cewa yayi dole ayi walima a gongoje
Wunin ranar dai farin ciki ya dawo cikin family din saka makon farin cikin Ahmad din sun shirya kan cewa ran jumma zasuyi waliman shiri sukeyi sosai sun gayato manya manyan mlmanmu Dr Ibrahim jalo jaligo dasu alaramma malam Sulaiman gasu shehk Kabir Gombe su isa Aliyu fantami duk dai anata shiri
Gaba daya shirin walimar yadan kauda damuwarsu kasan su Bappa Yaya tuni anxo Dr Umar ma da iyalansa abokan Abba Dana baba bello da dai dukkan yan uwa musulmai
Qaqa qara qaqa
Taro yayi taro gaba daya duk girma irin Na farfajiyar qofar gidan kamanni family ya kasa daukar jama,ar dole wasu har bakin laying anquwar
2:12 pm kowa dake cikin anquwar ya shaida daurin Auren Maryam Umar ardo da Ahmad Muhammad Aliyu saikuma Adam Umar ardo da Amira Ahmad Muhammad Aliyu 😳😳wasu fuskarsu mmk yake nunawa wasu kuma figicine sosai aurenda ansa sai nan gaba 1 month shine yanxu lkci daya a hargitse Abu cikin tsananin firgita Yusuf ya nufi gun Ahmad
Cak ya tsaya jin ana cewa ayi addu,a ga ma auratan asaka da Aysha Aliyu Muhammad Aliyu da kuma Yusuf Aliyu Muhammad Aliyu
Toh fa gaba daya kowa da abinda take fadi Wanda bai sansu bama jin sunan su ya kansa mutum 🤔
Bugawan 💗qirjin Ahmad kuma da Yusuf ba,a magana dukkansu ko qwaqwaran motsi sun kasa
A cikin gida kuma jin wannan lbrin yasa Aysha dake shirin Shan ruwan ta qware takoyi muguwar gwara a take a gun ta fadi ba..
😍😘ina alfahati daku matan group din DABITAL FALAKU soyeyyarku sadidan zee Abba gaisuwa gareki da fatan masu son a saka fillanci suna ganewa
Kowa tamba Yaya wai zan kashe wani daga cikin star dinko toh nima INA nasani kuma banceba 😄
Dan
Allah Ku rinqa haquri da typings errors da muke samu
By Garkuwan Fulani🐄🐪
[4/9, 2:25 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
MI,WASMITI..page
3⃣1⃣to3⃣5⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Jiki Ba
Qwari ta zame ta zube kan gado ta fara rera
Kuka mai tsuma ran mai sauraro
Su Nenne dasu Ummi da mama matar baba Ahmadu mahaifiyar Amira kenan
dasu kaka da wasu qannen Ummi cikin su ko harda innah mahaifiyar lamido on top Dan Baban lamidon yayane ga Ummi mahaifiyar su Yusuf din
Gaba daya lallashinta sukayi
Nenne ce ta jawota kan cinyarta tana shafa kanta
Aysha ki bar kukan nan haka dan Allah ko so kike muma ki samu kukan kinga Ummin ki kam tunda gari ya waye kukan itama take ki daure Aysha am kowa inya yaga kin sake muma duk zamuji dama dama 2
Sheshsheqa takeyi har kamar zata shide ganin haka yasa Ummi kam juyawa ta fita tana cige lebenta da zubda qollah😭 a ido
Cikin hatsala kaka tace
Ke 👈🏻Aysha zakici kanki nace wlh kanki zakici (Minin kam ha alari amin do ha doddo a accata amin)
Mukam inda kika ganmunnan an an zaki barmu ehe 😡😏 (anon bikkoi jotta saro enmon be fotai bemon ) ku yaran zamani wai iyayenku basu isa dakuba)
Wlh ina gaya miki matuqar dai baki gyara halin kin nan Na taurin kaiba toh wlh zakisa baqin ciki cikin rayuwarki.
Bayan hannuta tasa ta goge gwallar dake bin fuskarta cikin rawan murya da disashewar voice dinta tace kaka ni kuma wanne farin cikene ya regemin a rayuwata ai bani da wani sauran haske sai duhu ta dago ta kalli Nenne tace Nenne insha Allahu bazan sake saku kukaba kuyi tamin addu,a Allah ya dauki raina kowa ya huta da sauri
Innah tace kul👈🏻 Aysha kar ki kuma irin wannan furucin Anuty Sadiya Ce ta zauna gefensu taci gaba da bata baki a haka dai suka samu ta Dan tsagaita kukan
🔆🔆🔆
Bayan an gama daurin Auren
Sai akaci gaba da gudanar da liyafar da aka shirya
Daga nan kuma akayi sallan LA,asar
Sannan manyan malamai suka rinqa bada tasu gudumowar a inda suka rinqa bada shawar wari ga angwayen da amaren
Sune ba ,a tashi a walimarba sai goshin maqqariba nan kuma akayi sallah akaci abinci aka kumayo ishaa daga bisani
Fagan ya zama Na alaramma malam Sulaiman ne ya hau ya rinqa rera karatun alqura,ani mai girma inda sautinshi mai dadin sauraro ya rinqa rasa cikin anguwar tako ina
9:25 pm
Yusuf Na kwance a parlon shi kadai abin duniya duk ya isheshi Amman kuma yana qoqarin nemawa kanshi da biyayenshi mafita ne kuma a tsarinshi ya samo musu ma fitan
Adam da Ahmad kuma suna can suna fama da abokansu da suka samu hallaruwa wajen bikin
Daga nesa yakejin surutunsu alamar nan part din shi suke zuwa
Dan gajeren tsaki ya ja gamida juya kanshi ya lumshe idansa kamar maiyin bacci
Iska ya Dan furzar cikin ransa yake cewa
Ko waye ya gayyato min wadannan parrots din mutane bakinsu baya iya shiru nasan kuma ba aikin kowa bane sai Adam duk
Yanxu zasuzo su matsawa rayuwata
Ya kuma Jan tsaki dai2 lkcin suka is a tsakiyar parlon
Mmk nayi sosai ganin wadanda suka zo din
Su LAmido on top ne Na ruwan kashe gobara
Gefen shi kuma kamal ne anqon yusra Dalibina
Daga daya gefen kuma Modibbo ne angon Bilkisu meke faruwa
Bayan shi kuma Yaya habeeb ne nida Yaya habeeb can kuma gefen jalal ne Na jalaluddin
Abin mmk sai ga wasu masu kama sak 🤔lah Na gane su ase Hassan da Hussain ne na littafin yar Fulani Na Aysha Ali Garkuwa
Cikin gajiya suka zazzauna lamido ne ya zauna gefen Yusuf ya Dan harareshi yana wlh kadai ji jiki mutum sai baqin halin….
Kai kuma sai shegen surutun siya eh anyi din bakinka ko nawa
Nan kuma ya juya gun kamal ya Dan yi daryar tsokana yace kai kamaluuuuu dama ase kana iya barin asran taka kazo wani woje 😜
Kai dai lamido Dan duniya ne toh duk nacina Na kaiku ne kai da modibbo cewar kamal kenan gaba daya sukayi dry
Cikin qasaita modibbo ya hararesu wlh kundai kunji jiki yara qanana daku sai baqin jaraba
hararanshi lamido yayi yana Nikam nafi qarfin yaro sai dai ko en kamal ne yaran Dan wlh ni kam Na wuce yaro
Hussain ne ya karbe zancen da cewa ai wlh kamal kam da lamido da modibbo layinku daya Habeeb ne yace kamal ai shi ba daga qafa
Harara kamal din ya watsa masa yana aiko wlh ni kam Na daqa qafa kusan shekarun biyu ina haquri
lamido ne yace toh shiyasa kaso ka cinye baking yar mutane tsabar kiss ne harda kumbura mata lips 😀yoh da an barka cinye bakin zakayi ko kamaluuu 😝😀
Adam ne yace kaifa on top layinku daya da kamal Dan wlh Baku da sauqi
Yusuf ne ya kalli hasaan yace yane sarki hasaan kayi shiru ko daya ke nasan kai ba irinsu akukkuturunan bane iyayen jaraba basu da aiki sai Na zance mata
lamido ne ya watsa mai harara yanxu kai kuma Yusuf har kana da bakin mgn ne duk jara barmu mun kaima ne dry sosai sukayi
kamal yace har kai da modibbo bai kai kuba
jalal ne yace ji Dan iska kamal kai ware kanka kake a cikin jara babbun ai Ku duk mota data CE ta deboku
Lamido ne yace kunsan Allah mu ture batu zoleya kawai dai mu jarabarmu ake gani da yake mu bama iya boyewa ko daurewa ya Nuna hassan da Yusuf yace wlh kunga wadannan muna fukan masu qiffqifta idanu sun fimu
Yusuf ya kai mai bugu ya kauce da sauri
Jalal Na kai lamido abin kuma harda yar Sherri ne
Da sauri ya kalli Yusuf yana nuna lips enshi yace ka Ganshi ko wlh zabar fitinarsa CE tasa baya taba bude idansa ya woresu ya kalli gari dan da zaran yaga mace yake daburcewa yai ta rawan sanyi
Cikin dry Habeeb yace kai lamido dama rawan sanyi da Yusuf ke yawan yi lkuta da dama ase abin ne ke motsowa?
Sosaima kuwa kaga yan qananan inda nunshin nan da baya budewa ya ga gari ko toh wlh Sha,awarsa Na tashi zakaga sun fiffito sunyi woye a take zakaga idan yayi jazawur leben bakinsa jajayennan sai kaga suna ta rawa kamar mai jin sanyi sai ya wani kamo lebenshi Na qasan ya rinqa tsotsa sai sunyi fari tas ya wani Sa hannushi ya damqe mararsa ya rinqa mammatse cinya yana hanata tasowa😝🙈ya rinqa rawar sanyi gaba dayansa ya rinka yiwa mutane barin baki sai kaji shi yana wani shiiiiiiiiiiii hahhhsh
Jara bebbe kawai wai a hakan kuke cewa Yusuf Nada dauriya
Duka Yusuf din ya kai mai tare da miqewa yana qoqarin shiga bedroom yana miqa yana mammah
Mujahedin da yanxu ya shigo yace wlh zancen ka gsky ne Dan yanxu miqar nan da yake abinne yake motsawa Dan an kira sunan mata kawai yanxu haka mgni zaije ya Sha.
Duk sukayi dry suna tafawa
Ido lamido ya kashewa Yusuf yana kadai San ba qariya muke makaba ko😉
Hassan ne yace komai dai menene ai muna iya control din Sha awarmu bama danne yayana mutane kam 😡
Kamal ne yace aiko
kwa kashe kanku wataran
Habeeb yace bar yan rainin wayo ai shikam
Hassan yasan azabar daya Sha da yar Fulani ta qauracemai
Jalal yayi dry yace kasan wai su sun iya fulaku
Kamal yace wayace ma ana fulaku kan abinnan😉
Hussain ya kalli Ahmad yace wannan kuma da ya wani tsamure zai iya tsinana wani abin kirkin ko dai sai mun kawo kafi doki mun baka kasha duk suka kece da dry
Cikin sanyin yanayinshi yace kai dai Mayya kawo idanka kaina ni ko Na gazama qanwatace zatayi haquri dani
kamal yace ka banu gwara ka miqe Dan wlh mata basa son lusarin namiji😝
Yusuf ne ya katse musu dry da suke tayi Dan ceqiyanci
Kai biyaye INA mgnina ? Adam yace tab yoh ni nasan inda ka ajiye abinka
cikin hada fuska
yace ka Sani kam kasani sarai ai dama Kaine kullum kake kwashemin abinna kana zubar
Dry sosai modibbo yakeyi yana nuna idan Yusuf da suka firfito sai zaresu yakeyi sai wani sheqi sukeyi da qwalla tab aciki kamar mai shirin yin kuka
Kamal yace Abun ya motso kenan
Lamido yace in ka masu in dauki maka amariyar ka dan mu kam baqin sauqine zamu Baku fili😜😀😀😉haka dai sukayi ta yiwa juna Tsiya
Bayan an gama biki duk baqi sun kokkoma sai yan kadan da suka rege
GIDAJEN AMARE
Masoyana masu kira da masu gaisuwa ta chart INA godiya da kulawarku kuma INA jin dadin yadda kuke ban qarfin guiwa😍😘👍🏻
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
NAYI NADAMA
Mi,WASMITI page
3⃣6⃣to4⃣0⃣
Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Gidan Adam
A hankali yayi SLM tare da shiga cikin bedroom din nasu
Cikin nishadi yayi ajiyar hrt Dan wani sanyi da qamshi da yaji yana ratsa gabban jikinsa
Daki kam ya hadu iya haduwa
Amariya Amira ce ke zaune kan gadon tana sanye da kaya Na alfarma sai qelli goshi takeyi cikin takun shauqi
Ya isa gareta
Hannu ya miqa mata alamar ta kamashi zai jawota ta sauqo
Cikin jin kunyar da bata tabajin tana yiwa Dan uwannata ba yayanta kuma mijinta a yau
Cikin Yanayin mmk yace meerah yau kuma kunyata kikeji ya Dan ronqofo ya jawota tsaye suna fuskantar juna ya Sa hannushi ya tallabo fuskarta ya Dan zuba mata ido cikin wata iriyar muryan da bata tabajin ya Adam din nata dashi ba sai yau
Yace
Plx meerah kar kibari wata baquwar kunya ta cutadar damu
Shiru dai tayi
Dan haka kawai ta sinci kanta da jin kunyarshi
Kinji ko meerah ?
Kai ta gyada alamar eh
Hannuta ya jaa ya kaita bakin qofar toilet
Yace shiga kiyi alwala
Toh tacemai gamida shigewa ciki
Shima alwalan yaje yayi a gefenshi
Yana shiga
Ya sameta a zaune
Darduwa ya shimfi da musu
Sukayi nafila raka,a 2
Bayan yayita jero musu addu,oi
Suka shafa
Zata tashi ya jawota ta zauna lader da ya shigo da ita ya bude
Gaseshiyar kazace mai Dan romo 2 sai juice kala 2 masu sanyi kai tsaye shi ya rinqa bata a baki cikin kuya take karba haka dai sukaci sukasha
11:15 pm Adam ya jawo amariyarsa cikinsa gami da kashe hasken dakin
Cikin Dan jin tsoro ta fara Dan tureshi
A hankali ya kai bakinshi dai 2 kan kunneta
Yana furta mata zantuka masu kama da darasi mai wuyar fahimta nan
Kuma hannushi ya fara isar da saqonshi gareta
Sosai ta tsorita jin yadda yayan nata ya rikice mata a yau din
Hannushi ya zira cikin rigar jikinta har ixuwa qirjinta
Firgita tayi sosai jin yada yake sarrafata
Cikin muryar tsoro da qoqarin yin kuka ta kamo hannushi tana kayi haquri
Wlh tsoro nakeji ya Adam Na tuba
Kai ya rinqa girgiza mata yana mgn cikin wuya da tsananin buqatuwa
Kiyi haquri meerah bazan iyaba
Wlh bazan iya jure wannan Daren ya kau cemin ba
a haka dai cikin hikima ya rabata da budurcinta
Garfe 3 dai 2 Adam ya samu nitsuwa yayinda itako Amira tasha Kukanta shiko yayi ta faman lallashi da gyar ya samu Ya lallabata tayi wonka bayan ya Dan gasa mata jikin ta
Anan suka samu sukayi bacci mai dadi da nishadi
Gidan Ahmad
Tinda ya shigo gidan ya wuce dakinshi
Kan gado ya fada cikin
Kunci zuciya da zafin
Rayuwa
A hankali yake furta
Ase dama haka rayuwa zata kasan cemin ase wannan Daren da nake tayiwa tanadi da shiryawa da burin Mallakar Aysha ase hakan bazai kasan cemin ba
Sannan qaddara ta hadani da Maryam yar uwata a matsayin mata
Wani daci yaji yana tuqarsa daga cikin maqoshinsa
Cikin murya mai rauni yace
Am so sorry
My Aysha
Ki gafarceni qanwata
Dana San bazan aurekiba da bazan dasa miki sona a ziciyarki ba
Wlh da nasani da nabar abin a zuciyata ni
Kadai
Da ko ba komai ban cutar da keba
Cikin zafin rayuwa
Da tajuya mai baya
Yake ta fadin
Wlh da inada yadda zanyi
In sawa biyaye Na sonki a ranshi da Na saka mishi Dan da koba komai zai kulammin dake
Amman ban da damar Sa so ko qiyeyyah a zuciyar Dan Adam
Zogi sosai zuciyarsa ke yi hannushi ya saka ya danni kan qahon zuciyarsa
Yadda gaba daya jikin shi ya dauki bari ga wani zufa da yake ta keto mai tako ina
Sosai yake jin azabar ciwon zuciya cikin rawan baki ya rinqa surutai masu ban tausayi kusan a haka ya kwana sai sunan Aysha da yaketa kira yana ki gafarceni
Amariya Maryam kuma dama tayi zaton haka
Dan tunda aka hadata da ya Ahmad Wanda tasan ba itace burin ranshiba tabbas ta sawa ranta wannan Abu zai iya faruwa
Shiyasa tunda taga 12 yayi bata ganshiba ga soron da takeji gida shiru sai ita kafai
a haka ta fito parlor cak ta tsaya
Jin sautin kukan da Ahmad din keyi da sabbatun da yakeyi cikin raunin murya da halin quncin rayuwa
A hankali ta qarisa baking qofar
Lkci daya kuma tausayin Dan uwan NATA kuma mijinta ya rinqa ratsa qahon zuciryata
Nan ta zame a wurin ta rinqa kuka mai tsuma rai a haka suka kwana shi yana ciki yana nashi kukan itako tana baqin qofarsa
A haka kuma rayuwa taci gaba da Tafiya agaresu
Yau kwana 7 kenan da yin bikin
Kuma lamido shi basu komaba
Shiyasa
Yusuf ke Dan jin dama2 tabbas yaji kewar yam uwana Amman lamido Na debe mai kewa sosai
Suma kuma su Ahmad sukan xo suyita hira Adam ne ma bai cika zuwaba da yake shi rayuwar aurenshi dadine ke tafiya
Yau asabar kuma yau su lamido zasu komai Yola shi da innarshi
Tafiyar yamma zasuyi
Shiyasa basu tfi ba har yanzu
Bayan sunyi sallan azafarne suna dawowa gida
Lamido ya kalli Yusuf yace kai bazanfa koma banje gidan su Ahmad ba
Toh me nawa da kake gaya min zan hanaka zuwa ne ?
Banson iskancifa Yusuf ai dai ka Sani tare zamuje kam ko
A a ni kam bazaniba
Haba Yusuf gidan su Ahmad din kake cewa bazaka jeba ka tunafa kasan ko suwaye Ahmad dinka nefa biyayenka da Adam dinka yan uwanka abokanka aminan ka shin ko ka manta matsayinsune a gareka
Yusuf ko zarginsu Ahmad kake da laifin da ba nasu ba
Hannun shi ya kamo cikin tuna sarwa yace Yusuf ka dawo cikin hayyacinka ..
Kai ya jinjina gami da cije lips enshi ya kalli lamidon yace
Hakalina tashi yakeyi ako da yaushe in naga halin da Ahmad ke ciki kaga fa lkci daya yadda biyayena ya fita hayyacinsa gaba daya ya birkice farin ciki ya bar rayuwarsa
Toh in banda abinda Yusuf ai yanxu ya kamata ka nunawa Dan uwanka kulawa
Kai ya dan jinjina yace
Toh shi kenan mutafi
Gidan Adam suka fara zuwa
A parlo suka samesu Adam Na zaune kan 3str Amira ko Na konce tayi pillow da cinyarsa suna hira jin SLM marsu yasa Adam miqewa
Da sauri ya bude musu qofa suna ganin juna Adam ya miqawa Lamidi hannu cikin wasa suka tafa lamido ya kalleshi da kyau yace kaji Dan duniya kana Sha,aninka shiyasa ka wani sheremu yau kwana nawa bakaje gidaba
Kai
on top banson Sherri shekaran jiyan cammafa naje ko biyaye ai ka tuna
ya fada yana kallon fuskar Yusuf din harara Yusuf din ya watsa masa gamida cewa toh ni dai ka kama kanka Dan wlh naga alama zaka jamana raini gun yarinyar nan
Yoh raini kuma Na nawa tunda ta ga gadon baccinsa ta kuma yiwa mararsa kallon tsaf ai raini ya qare anan cewar lamido
Kenan
Adam yace bar Dan iska shima zai worene wannan wuri in kasan dadin da ya qunsa ai bakayi taurin kaiba dry sosai lamido yayi
Shi kuma cikin ta kaici yace wallah tallahi kunji Na muku rantsuwar musulmi ko toh wlh ni kam har a bad a bani ba Aysha kam kodako mata sun qare a duniya koda zan rasa rai nane
Adam ya kalleshi cikin mmk yace ni kuma Na tabbatar kana tare da wahala wotarana
Dai2 lkcin suka zazzauna kan kujera cikin jin kunya Amira ta kawo musu dirings masu sanyi ta gaidasu ganin yadda hamma Yusuf din ya murtuqe fuska yasa ta wuce kitchen dinta taci gaba da aikinta
Basu dade ba Yusuf ya miqe yace su tafi gidan Ahmad
A baking gate sukayi qaro dashi yana kokarin shiga mota cikin tsoro da firgici da tsananin kaduwa suka isa gun shi
da sauri Yusuf ya kamo hannushi…….
FAHIMTARWA
Da yawa suna min qorafin basa fahimtar me sunan littafinnan yake nufi sabida ganin sunan da yaren fullancine ana yawan cemin menene ma,anar MI,WASMITI toh
Manar mi wasmiti dai yana nufin
NAYI NADAMA
Fatan masu karatu kun gane sunan novel din nayi Nadama
Kuma insha Allahu zanci gaba da hada sunan da hausan
Ina godiya da kulawarku
KINA RAINA UMMI Garkuwa marubuciyar Jennifer fatan alkhairi a gareni
Gaisuwa ga dukkan marubutanmu inai mana fatan alkhairi
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
NAYI NADANA
MI,WASMITI page 4⃣1⃣to4⃣3⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Hannunsa Ya riqe cikin mmk da kdma da tsabar firgici cikin kaduwa yace
Biyaye meke damunka ?
Baka da lfy ko?
Shiyasa yau kwana 2 bakaje gidaba ko ?
Shiru dai baiyi mgn ba
Cikin damuwa yace
Haba Ahmad ya ina mgn kayi shiru
Ji yadda gaba daya ka rame
Ase dama shiyasa kake yawan Sa manyan kaya
Dan ka boye yadda ka sauyane ?
Cikin yanayin shi Na sanyin hali da kawaici da haquri yayi murmushi Garfin hali da qoqarin boye halin da yake ciki
Yace
Ni wlh matsala ta da kai kenan saurin
rudewa jifa yadda ka wani gigice kana ta jeromin
Tabbayoyi
Toh wacce tabbaya daya nasan
Zan amsa maka
Adam ne yace ka gaya mana gsky ya fada cikin son gane me Ahmad din ke son boyewa musu
Dry yayi cikin qarfin hali yace
Bani da wata matsala ni kam
Cikin kura masa ido Yusuf yace ka tabbata?
Yes bani da matsala ya fada yana kamo hannun lamido
Yace on top mu isa kunzo kun tsaidashi a woje
Yusuf ne ya kirashe biyaye
Na,am ya amsa masa
Yace juyo ka kalleni
Cikin dryar tausayawa Kansu da Kansu yace anqi juyo wan
Da sauri Yusuf ya Sha gaban shi yace nace ka kalli qoyar idana ka cemin baka da matsala
Cikin sauri yayi gasa da kanshi
Dan yasan muddin ya bar idon Yusuf cikin nasa toh zai gano halin da yake ciki
Dan su tun suna yara sukan laqanci halin da Dan uwansu yake ta cikin qwayar idan juna koda ko ya boye a fuskarsa
Part dinshi ya nufa riqe da hannun lamido
Cikin karaya da yanayin cushewar tunani Yusuf ya kalli Adam cikin rawar murya yace biyaye inajin tsoro
Wlh tsoro nakeji
Adam kalli yadda Ahmad ya dawo
Adam kasani Na Sani iyayenmu sun Sani su Kansu su Bappa Yaya
Sun San cewa Ahmad Aysha yakeso
Itace burin ranshi
Sun kuwa San zai iya zaucewa in aka hanashi ita
Adam meyasa
Suke son
Sabautamin rayur Dan uwana
Kanshi yake ta jijjigawa da juya idan shi yasa lips enshi Na qasa a baki ya ciza da qarfi
Hawayen da suka cuko a idonsa yakeson su kwaranyo ko zai dainajin nauyin da ya danni qirjinshi
Amman ina abin yaqi
Da qarfi ya riqe hannu Adam yace
Biyaye ni
Banajin kaina banajin Aysha
Dan uwana nakeji
Adam ni
Yanxu Na gama tsara komai Na komawa cshool
Ba Wanda zan gayawa sai kai da Ahmad
Dan banson su Abba su San zan tafi nafiso sai naje Na kirasu Na gaya musu
Amman Adam kaga halin da Ahmad yake ciki
Adam ko dai Na fasa tafiyar Nanne
Adam in natafi Na bar biyaye da kai kadai zaka iya kula dashi
Cikin rawan murya Adam
Yace kaje insha Allahu ba komai yadda zaka barmu lfy haka zaka dawo ka samemu lfy
Duk kulan da kake tunanin zaka bawa Ahmad zan hada da nawa
Cikin murmushi takaici yace
Ya ja hannushi suka bi bayan su a parlo suka yada zaggo suna ta Dan taba hira
Har aka kira sallan LA asar Adam ne ya fara shiga yaje yayi alwala sai lamido yana fita yace
Yusuf kuyi saurifa kunsan innah tanan ca tana jirana kuga dare yanayi
Tare suka miqe Ahmad dinne ya fara shiga yayi alwalan sai Yusuf din ya shiga sauri sauri yayi ya fito
Har yazo baking qofar fita
Sai kuma ya dawo da sauri ganin abin mmk
Da sauri ya fito parlon ya kira Ahmad din hannushi ya jawo har gaban gado ya kalleshi cikin
Tuhuma yace
Biyaye jinin menene wannan a kan shimfidarka har kan pillows dinka ?
Shiru yayi
Cikin kaduwa yace Ahmad tabbayarka fa nakeyi
Cikin inda inda ya kama cewa A.a
Ai dama
Damafa
Biyaye ka Dane inda inda ka gayamin gsky
Lamido ne ya katseshi da cewa wlh kai dai bakaji
Dadiba Yusuf
Ka fiye bincike da qididdigar mutane
Kazo gidan sabbin amare Dan kaga jini a makwancinsu ka tsaya dogon bincike kai Amman dai anyi surkin banxa
Cikin jin dadin zance Ahmad yace qyaleshi dai duk suka fita suna dry Amman banda Yusuf Dan shi ya zargu da jinnan da ya gani
Har zasu fita Adam yace bamufa ga qauwar tamuba
Ras Ahmad yaji gabansa ya fadi har sai da ya fafe qirjinshi danshi har ga Allah mantawa yakeyi da wata a cikin gidan
Lkci daya kuma yaji kunya ta rufeshi ko ba komai Maryam bata cenceci haka daga gareshiba Dan ba laifinta bane
Muryar tane ta katseshi da tunanin da yakeyi
Cikin Dan sakin fuska tace laa ya Adam Hamma Yusuf ya lamido sannuku da zuwa
Da sauri ta nufi kitchen tana bari Na kawo muku abinci Yaya
Ta fada tana kallon fuskarAhmad din shi kuwa da sauri ya kauda ganinshi daga gareta Dan kunyarta yaji sosa
Yusuf ne yace a a Alhamdulillah mun gaisheku wucewa masallaci zamuyi
Cikin Dan tsoro tace
Ayyah Hamma Yusuf da sauri haka
Ko ruwan Baku shaba
Toh mubar sallan kenan ya fada fuska a daure 😡
A ranshi kuma yace ba gashi ba har sun fara tsare mutane da raini
Cikin sanyin murya tace A,a
Toh Ku gaida su Ummi
Harara ya kuma watsa mata yace suwayen yan Aiken naki mu zaki aika
Kai ta girgiza gudun kar ta kuma mgn ya zama laifi
A ranta tace shi kenan Aysha am ke kam kin kade zama da wannan masifeffen
Tare suka fita
Ahmad Na bayan su
Har yazo baking qofar sai ya kuma komawa yazo dab da ita ya Sa hannushi ya tallabo fuskarta cikin rauni da
sanyin murya yace
Maryama kiyi haquri ki gafarceni
Rau rau tayi da ido alamar kuka da sauri ya zaunar da ita kan kujera yace ki yafemin ba nufina kenan Na cuxguna miki ba kimin afuwa yake yar uwata
Cikin sanyin murya tace
Ni baka min komaiba ya Ahmad kuma ko ka minima Na yafe
Cikin farin ciki ya subbaci goshinta ya
fita yana cewa rabbi ya miki albarka
Amin tace cikin jin dadin addu,arshi gareta
3:30 pm su inna sukayi sallama da su Ummi suka kama hanyar Yola sun tafi suna kewan juna
Yau saura kwana 2 Yusuf ya bar Nigeria
Da yamma su Abba da baba bello Na zaune a harabar gidan nasu Yusuf ne yashi cikin nitsuwa ya isa gunsu
Cikin biyeyya yace sannuku da hutawa baba
Abba yanxu naje hospital baka can anata nemenka kawai suna ganina suka tsareni
Baba bello yace a to kace yau ka Sha aiki kenan
ehh wlh baba har C,S nayiwa wata mata
Ayyah me aka cire
?
Da namiji
Masha Allah rabbi ya raya
amin yace
Ya Dan kalli baba bello yace baba
Yanxu zan wuce mambila Dan Na kwana biyu bamu hadu da Bappa Yaya ba
toh yayi kyau ka gai dasu yaushe zaka dawo ?insha Allahu Gobe zan dawo
Abba yace (Allah yare jam wartira on jam)
Allah ya kaika lafya ya dawo da ku lfy
Ameen ya rabbi yace gamida miqewa ya je ya sallami su Ummi ya kama hanyarshi shi kadai 🚗
Gembu Mambilah
Garfe 6 dai2 ya isa farfajiyar gidan ba kowa sai Dan hirarsu da yake juyowa daga cikin parlon baki ya Dan table gaida cewa badu da aiki sai surutu cikin gajiyar hanya
Ya bude Qofar kenan ita kuma tazo da Dan gudu gudun ta kawai sai ji yayi ta fada cikin girjinshi a take yaji jinin jikin shi ya dauke duk yaji tsikar jikishi Na tashi qoqolwar shi tayi dip duk network dinshi ya dauke
Cikin qarfin halin ya sunkuyar da kanshi Dan ganin wacce wannan
dai dai ya tabbatar ko bai ga wayeba yasan macece Dan yaji suka guda biyu a qirjinsa alamun qirjin macece ya have da NASA
Ido ya zaro woje Dan mmk da ganin….
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
NAYI NADAMA
MI,WASMITI page
4⃣4⃣to4⃣5⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Yarinyar da ya tsana kamar yadda ya tsani abinda zai cutar da biyayenshi
Da sauri cikin jin haushin ta ya yarfa mata mari
Cikin jin zafi da sauri cikin raxana ta dago
Sosai ta qara tsorita ganin fuskar da bata qaunar gani da sauri ta juya dafe da fuska
Cikin zafi nama ya miqo hannu zai cabkota ya dirka mata Na jaki
Sadiq dake gaban ta
Yace kin banu
Aysha kauce
Da sauri ta ruga
A guje bata tsaya ko inaba sai cikin dakin innayi kan gadon mai rumfanta ta dale tana mai kukan takaici
A parlor kuma zama yayi bai kula kowa ba sai faman murtuqe fuska yake da huci
Bappa Yaya ne ya Dan kalleshi da kyau a ransa yake mmkin halin irin Na Yusuf shi har abada ba,a gane far in cikinsa da baking cikinsa ko yaushe fuska ba walwalah
Cikin kula yace
Kai Dudabe meke damunka kaketa huci
Anyi din
Toh yau kuma da bala,i kazo kenan?
Ehh da bala,i nazo
yanxu kai kuma kana da bakin mgn ne
Bala,I da fitina ya wuce wanda ka janyo mana
An janyo din nace an janyo ko
Aikin kawai Dan kaga ina binka ina sonka
Shine kake son ka samin hawan jini
Ka sawa kanka dai
Innace ta kalleshi cikin tsokana tace ayagi sarkin fada ka iso har ka fara daga shiga
Da dukan matarka kayi slm
Sannan ka sauqo kan Bappa an da kuma kanwa zaka kuma hawa
Kanki zan hau nai ta surface miki bala,i matuqar kika qara kiran waccar yar yarinyar kuma muna fuka a matsayin matata
Innayi ce tace toh dibino gwara muyi axumin mgn in ba so muke a hanamu baccin dare da sababiba
Oho dai can ta matse muku ya fada gami da daga kafada
Bappa Yaya ne yace
Toh tashi mu tfi
Masallahci Dudabe am
Bazan je da kaiba haka kawai kai ta wani kirana ‘Dudabe
Nacema bana so Amman taurin kai da son ka konamin rai ya hana ka bari 😡
A haka dai sukaje sukayi sallah
Basu dawoba sai da sukayi insha
A parlor suke ta Dan hira yanxu ya Dan sauqo
Cikin kula ya kalli kakan nashi
Yace Bappa Yaya jibi in Allah ya kaimu zan koma wurin karatuna
Dan an nememu kwanannan
Cikin Dan jin sanyi yace
Ayyah dudabe zaka tafi kuma sai mai Nisan kwana
Ko zaka dawo ka samemu ko kuma shike nan an rabu
Duk da halin irin Na Yusuf yana qaunar kakannishi sosai a ranshi yana sonsu fiye da zaton mutum
Cikin qarfin hali yace ba komai kakana zan dawo Na samemu lfy
Innayi tace hmm Yusuf am ai dolene watara kam ka dawo ka samu bamu kan doron qasa 😱
hannun ta ya kama ya hada Dana inna yace insha Allah ba komai
Suna cikin hiran Bappa Yaya ya miqawa Yusuf din phone dinshi yace hingo kamo min babanku
Da sauri ya kalleshi cikin tuhuma yace
Me zaka cemai
Kafasan ni bansan gulma
Dan basu San jibi zan komaba Na kuwa sanka da barin zance yanxu zaka shafa musu zancen
Cikin mmk da Al,ajab yake kallonshi
A ranshi yake cewa wato so yake ya zulle ya bar matar shi a nan toh lallaiko yaro shirinka yayi nitsa
A daqile yace
Ina mgn kayi banza dani
A Dan fir ya dawo daga nunanin da ya tfi
Dry yayi irin ta yaro man kaza kenan
A fili kuma cewa yayi toh Na FASA kiranma ba shike nanba?
ehh gwara kam
Ya fadi tare da miqewa ya nufi dakin innayi yana innayi zo kiban tea
Toh tace gamida bin bayan shi
Suna shiga ya hau kan mairumfanta ya kishin qida yana kallon rumfar gadon da yasha kolliya a ranshi yake cewa tabbas wannan gado yayi a rayuwarta kuma insha Allah sai Na shigarda gadonnan cikin tarihin rayuwa
Haka kawai shi kam yake son gadon kakar tasa haka kawai yake jin nishadi in ya hau gadon da farin ciki
Innayi CE ta katsemai 🤔da yakeyi tana toh ga shayin ko a kan gadon zakasha ne?
A a zan sauqo mana Amman ajiyeshi ya Dan huce
Toh tace gami da dire cup din a qasa
Itako Aysha tunda ta shigo ta.kwanta kan gadon
tana kukan marinta da yayi a.haka bacci ya saceta
Baccinta take cikin jin dadin gadon
Shiko Sam bai lura da ita a kan gadonba
Shiyasa yayi kwanciyarsa
Can cikin bacci ta Dan fara juyi a hankali ta daqo hannuta daya cikin sanyin baccin ta dire hannun kan qirjinshi
Lkci daya kuma ta mirgino da qafarta ta daura kan ququnshi cikin sekon 10 duk ta kanainayeshi
Cikin firgita ya bude idan shi da sauri ya tashi ya zauna har jikin shi Na bari
Cikin takaicin gani wacece ya
Daga hannushi sai da ya dubu kan fuskarta ya watsa mata maruka har 3 ajere cikin kidima da firgici ta saki kuka mai qarfin gami da bin bayan shi ta diro daga kan gadon
Cikin kuka dataje baking qofar ta juyo ta kalleshi cikin tsana tace mugu azzalumi Allah ya isana wlh bazan yafe maka ba ko qabarinka naci da wuta
😳😡ya zaro mata cikin zafin nama ya diro daga kan gadon yana fadin ke 👉🏻ni kike zagi ?
Ehh din an zageka azzalumi
Aiko cikin zalumcin ya nufi kanta Dan yana iya babbalata in ya kamata ganin yadda ya nufuta kamar wani ma yunwacin zaki yasa ta arta a guje 🏃🏻♀cikin
Zafin nama ya rufamata baya
bata tsaya ko inaba sai cikin dakin Bappa Yaya
Da sauri ya riqota yana ke Ayshatu lfy kuwa ke da waye
Ita dai ihu take da.iya qarfinta tana
Hamma Yusuf ne Bappa Yaya wlh ka tare shi ka Sani baida imani zai kasheni
Toh me kika masa
Wlh.ni ban masa komaiba shine ya sameni INA baccina kawai yakama dirkata
Shi dai Yusuf huci kawai yake Yayea qoqarin fixgota
Cikin tsawa kakan nasu ya jawata ya turata bayanshi yace je kiyi zamanki kai kuma ficemin a daki ko yanxunnan Na kira ubanka nace kazo dukana
😡👉🏻baki ya ciza gamida kada kai yace wlh zaki shiga hannu Na kuma zaki gane kurenki yayi woje yanata huci
Bayan fitashi ne ya miqowa Aysha woya yace kamo min bello
Karba tayi ta ki rasa sai da ya daga sannnan ta miqa mai ta shige toilet
bayan sun gaisa
Cikin rada rada yace kai bello kasan Dudabe nata shirin tfy jibi jibinnan ko
Ehh yace mai Na Sani Amman shi yana tsamman ban saniba Adam ya zo ya gayamin
Toh batun matarsa fa ?
Ehh ai tare zasu tfi ko baya so Dan yanxu haka Na gama mata shirin tafiyarta kab
Dry yayi cikin jin dadi yace yauwa Allah ya muku albarka daku da zuryarku baki daya
Amin ya rabbi ya fada cikin jin dadi
Sannan yace toh ka kirashi gobe da safe kace ya taho da ita Dan in Nina fada bazai yardaba
Toh shi kenan Bappa
A haka sukayi SLM ya kashe woya yana dryar cin nasara
Da safe bayan ya gama shirinsa ya shigo ya ya rinqa binsu innayi ko wace har dakinta yana basu kudi da yi musu slm yana ce musu Allah ya sadamu da alkhairi
Duk sai yaji ba dadi
A farfajiyar gidan yaga Sadiq ya bude but din motarshi yana zuba kaya
Ga Aysha kuma a bayan Bappa Yaya tana kuka
Cikin tsoro take cewa wlh zai dakeni ni bazan tafi da shiba
Cikin mmk da take baki yace ke da Allah can ki rufe mana baki nima motata ba ta daukar mahaukata bane
Kai Sadiq
Rufemin mota Wanda ya kawoki yazo ya maidake ai ni ba bawan kubane
Cikin isa Bappa Yaya yace toh ai bani nace Ku tafi taraba ubankune ya fada kuma tunda kace kai kafi qarfi bari Na gaya mishi
Miqawa Sadiq woyar yayi yana maza kamomin bello
karba yayi ya kirashi bugu daya ya daga ko slmarsa bai amsaba yace toh bello ga isheshshen Dan naku yace bazai taho da itaba
Dry ya danyi Dan yasan anacan ana shan rgima tsakaninmu Yusuf da mutanen gidan baki daya.
katse kiran yayi ya kira Yusuf din
Bugu daya ya daga cikin takaici Dan yasan mgnar da zai mai
Toh kawai yace
Ya fito cikin motar woyar Na kunneshi daga dukkan alamu mgn yake mishi har yanxu
Da garfi ya fizgo hannuta da ita da jakar tata gaba daya ya cillasu a gaban motar gamida maida marfin gib ya rufe cikin fushi ya shiga ma zaunin direba ya figi motar da qarfin duk abinnan da yake baba bello Na jadda da mai Yusuf karfa kasa yarinyar nan kuka
cikin takaicin ansashi daukar ta a dole yace
Ni ba ruwan Na da itafa baba,,,,,,,, cikin mota ko a zuciye ya dago,,,,,,,,
Ina gaida dukkan ma karanta novel dinnan inai mana fatan alkhairi
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
NAYI NADAMA
MI,WASMITI page 4⃣6⃣to4⃣8⃣Na
Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Jakarta ya danna mata kan cinyarta cikin mugunta
Daga nan bai sake kallon ko gefen da taken ba
Titi ya zubawa ido
Yanata sharara gudu
Kafin 9:11 Am
Sun isa
Kashe gari
Tun da safe
Aysha ke kuka wuy wuy da hawaye da suka kasa tsayuwa
Saka makon bayanin da Abba ya mata Na tafiyarta tare da Hamma Yusuf din
Kuka take sosai tana pita parlorn Abban nata kitchen ta nufa
Ummi dake qoqarin hada musu breakfast ta fito da sauri gami da kama hannuta cikin tausaya mata da cikar takaici
Dan Sam Ummi bata son abin da zai taba mata autar tannan
Daki ta wuce da ita kan gado ta zauna gamida jawota
Cikin kuka ita kuma ta zame ta zuba guiwowinta a kasa ta kifa kanta kan cinyar umminta cikin tsananin kuka tace
Shi kenan Ummi nikam Na shiga ukuna Ummina
cikin Neman alfarma tacigaba da cewa Dan Allah Ummi Ku gafarceni Na tuba kumin afuwa dan son Annabinmu Dan Allah kar kubari ace tare zamu tafi da Hamma Yusuf wlh tsoronshi nakeji Ummi zai kashe miki nifa
Haka tai ta kuka tana surutai
Ummi ta dago fuskarta tace kalleni nan Aysha
Na miki alqawari
Indai Na isa
Da Hamma ku
To insha Allah bazai cutar da keba
Kisa ido kigani ni nasan iya koki da dokokin da zan bashi a kanki
Haka dai tai ta bata baki da kontar matada hankali
Dama tuni an qarisa mata shirinta
Ahmad kuma da Adam tun da sukayi sallan asuba suka taho gida Dan yiwa biyayensu rakiya zuwa airport
Suna tare a farfajiyar yar gidan bayan an gama dura jakukkunansu a but
Cikin nitsuwa
Yusuf yaje gaban baba bello ya Dan duqa gamida cire hular kansa cikin sanyin murya
yace toh baba zan tafi fatan Allah ya qaddara saduwarmu kan alkhairi ya Dan yi shiru kadan ya Dan kuma dago kanshi cikin rawan murya yace Ku gafarceni baba in akwai abin da Na muku cikin rashin Sani
A hankali baba bello ya dafa kanshi cikin son Dan Dan uwanbnashi yace baka mana komai ba Yusuf Allah ya maka albarka Yusuf mu iyayenku
xuqatanmu baza su iya yin fushi da kuba duk da kaso ka boye min tafiyar Amman ya zama dole nasan duk woni motsinaka shiyasa tun jiya Na sanar da kai munSan da batun tafiyar taka Dan kar da safe ka shirya ka tafi ba tare da ka nemi afuwar iyayenka da sanya albarkan suba
Allah yayima albarka
Hannun shi ya Sara kan hannu baba bello da ke cikin sumar kanshi yace
Amin ya rabbi
A hankali ya taka yaje
Gaba mahaifinshi
Cikin biyeyya ya duqa gaban shi ya dago ya kalli ma haifin nashi yace
Abba ka gafarceni ka San yamin albarka ko zan samu sauqi cikin rayuwata
Ya kuma Dan duqar da kanshi Yagi gaba da cewa yau zan tafi ina mana fatan saduwa cikin alkhairi
Kai Abban ya jinjina yace ba komai Yusuf Allah ya muku albarka baki dayanku da kai da yan uwanka INA maka fatan alkhairi cikin karatun ka
Amin yace cikin jin dadi
Haka yaje gaban Nenne ita ta samai albarka
A gaban Ummi ya tsaya cikin mmk ganin tana riqe da hannun Aysha ita kuma sai kuka take fuskarnan duk tayi jazur da ita
Ba tare da ya qara kallon inda Ayshan takeba yace toh Ummi ni kam zan tafi sai kuma Allah ya gaddara saduwarmu
Toh Allah ya kaiku lfy ya kuma dawo daku lfy
Amin yace cikin rashin gane me zancen Ummi yake nufi Allah ya kaimu lfy to shi da waye kenan
Cikin ransa kuma yace toh me ruwanka kai da zaka bar musu qasar
Cikin Dan sassarfa ya qarisa gun Adam rungume juna sukayi cikin qaunar juna
Adam ya Dan kai bakinshi dai2 kunneshi cikin sanyin jiki yace
Zamuyi missing dinka biyaye
A hankali yace insha Allah kamar yau zan dawo muci gaba da rayuwar mu mu 3 dinmu
Har yanxu suna ruqqume da juna cikin jadda dawa Yusuf ya Dan bubbugi bayan Adam yace
Adam nabar amanar Ahmad dinmu a hannuka Dan Allah ka kukan mana dashi ka Samar mai farinciki insha Allah nima inna isa zan aiwatar da aikin ummra zan roqi mahaliccinmu da ya cikawa Dan uwanmu farin cikinsa
Cikin qarfin hali Adam yace Na karbi wannan amanar
A haka ya sakeshi tare suka nufi gun da Ahmad din yake tsaye yana jingine da jikin mota Anuty Sadiya Na gefebshi wanda yanxu kenan isowarta
Ya
Isa gaban shi kenan Abba ya iso riqe da hannu Aysha cikin muryar umurni ya kamo hannu Yusuf din ya damqa mai annum Aysha cikin nasa ya hada ya rumtsesu
Cikin mmk ya dago ya zubawa Abba Ido cikin Ido sukayi
Cikin kaduwa ya bude baki zaiyi mgn
Da sauri Abba ya dakatar dashi dacewa
Bana son jin komai daga gareka Yusuf a yanxu haka umurni nake baka kai tsaye ka kama hannun matarka tare zaku tafi wannan umurnine kuma kab mun gama yanke wannan hukuncin
Cikin razani da kidima ya maida dubanshi kan baba bello da alamun tabbaya
Kai ya jinjina mai cikin alamun yes umurnine
Ummi ya kuma kallah cikin daure fuska tamai nuni da amanace
Cikin tsananin bugawar qirji ya maida dubanshi ga Ahmad dake gaban shi da ya zama tamkar an dasashi
Girjinshi ke duka 3 3 a take zufa ta fara keti mai tabbas yasan da tfyar Yusuf Amman baiyi tunanin za a hadashi da Aysha ba
Cikin sauri ya dawo kanshi ya kalli fuskar Aysha Ido cikin Ido sukayi cikin wata iriyar narkekkiyar murya ta saki kuka mai tsuma xuciyar mai sauraro
Kuka take tana wayyo ya Ahmad dina shike nan kun rabani da ya Ahmad dina
Cikin azama ta fizge hannuta daga cikin hannu Yusuf din da ya zama tamkar ruwan ya cinyeshi
Da qarfin ta fada qirjin Ahmad din ta Sa hannuta ta qaqumishi ta mannashi da qirjinta tamkar zasu chige cikin juna
Gaba daya shiki kam ya zama tamkar takarda jinshi yake a tsakiya shi ba sama ba shi ba qasaba tabbas badan a jingine yake da jikin motoba da tuni sun kai qasa
Bugun zuciyarsa kuwa tamkar zata balla girjinsa ta fito woje qoqol warsa ko gaba daya ta cushe mai ji yake kamar zai zauce
Allah sarki Ahmad damo sarkin haquri
A hakan yayi murmushin qarfin hali yasa hannushi ya dagota cikin ciccijewar voice yace Aysha ai tafi ya ba mutuwa bace koba Dade ko banjima zaki damo ki samemu
Kuma muma zamuna kawo muku ziyara
Ita dai kuka take harkamar zata shide
Hannuta ya kamo ya miqawa Yusuf cikin qarfin hali da juriya yayi Dan murmushi yace
Biyaye ko zaka iya riqe wannan amanar da zan baka cikin takun jarumta ya matso gareshi yace
Yusuf bazan taba gane kana so naba sai ka tayani son abinda nakeso fiye da kaina
Dry ya danyi kuma cikin dacin rayuwa yace INA nufin Aysha kuma INA nufin so Na Dan uwanta ka
Cikin mmk Yusuf ya zuba mai I do shi tunda suke da Ahmad bai taba kiran shi da woni sunan da ya wuce biyayeba Amman yau ya kirashi da yusuf kenan yana nufin amanar dai yake bashi da gsk
Da qarfi ya jawoshi ya fada jikin shi runqume juna sukayi kamar zasu shige jikin juna
Cikin rada yace Ahmad nayima alqawari zan dawoma da farin cikinka
Cikin juya kai yace Na yarda Amman in kasa Aysha farin ciki ne koda INA cikin qabarina zanyi farin ciki biyaye am
Da sauri cikin razani😱 Yusuf yasa hannu ya rufe mai baki cikin firgici ya rinqa ja da baya yana fadin a a
A a kam
Ahmad zamu rayuwa tare kuma
Zamu mutum tare
Shiko Ahmad Abba ne yazo ya jashi sukayi cikin gida yana juyawa yana kallon Yusuf dinncikin sanyi ya daga mai hannu tare da furta mai zanyi kewarka Dan uwana
Usman ko da Rabi,u gaba daya jikin su yayi sanyi
Abdul ka mai saurin kuka tuni yake ta sharbar kuka
Baba bello da Adam ne kadai suka yi masu rekeyi
Basu dawoba har saida jirginsu ya tashi
Allah sarki Ahmad ko ya rayuwa zata kasan CE mai ne ?
Abinda masu karatu suka rinqa kirana suna tabbaya ta kenan ko ya Yusuf zai yi da amanar da aka bashi ? Duk dai am soshinku Na gaba kunbiyoni dai a hankali
Fatan alkhairi ga dukkan daukacin alummar musulmai
Inai mana barka da jumma,a
Dan jin ra ayinku masu karatu qofar a bude take da shawarwarinku ina alfahari daku
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
NAYI NADAMA
MI,WASMITI.. page 4⃣9⃣to5⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Maryam kam tun ran dasu Hamma Yusuf suka zo musu ziyara
Suka fita tare da ya Ahmad har yau bata kuma sashi a idonta ba
Haka kuwa rayuwa ke tafiyar musu kullum dare
Ahmad zaiyi ta kukan zuci da zantuka cikin tsananin quncin rayuwa
Haka kuwa sukaci gaba da rayuwa
Sai dai al,amarin Na yau din ya firgita
Maryam sosai
Misalin
Garfe 8:30 Pm
Maryam Na cikin kitchen tana Dan tafasa indomi
Dan tunda gari ya waye batasa komai a bakinta ba
Daga cikin kitchen din taji sautin da ta saba ji matuqar dare yayi
Cikin fargaba da tausayawa Dan uwan nata
Ta fito ta nufu qofar dakinshi
A hankali ta zame a baking qofar
Cikin fitar hayyaci take jin zantukan da ya Ahmad din yakeyi
Cikin kuka yake ta nanata innalillahi wa,inna ilaahi raji,un
Cikin muryar kuka sosai kamar yaro
Yake cewa ya Ubungijina ka kawo min mafita Allah Na ka dubeni da idon Rahama rabbi ka bani ikon cinye wannan jarrabawar da ka jarab ceni da ita yaci gaba da fadin
Woyyo Allah
Wayyo yar uwata Aysha ko cikin wanne hali zaki kasance
Allah sarki Dan uwana biyaye Na kamin adalci ka luranmi da burin raina
Ki gafarceni Yar uwata Na cutar da zuciyarki
Cikin tsananin kuka yaci gaba da cewa
Ya Allah menayi gareka ka hukuntani da wannan baqin cikin rayuwa ya ugaban gijina kowa Na cikin farin ciki sai ni zuciyata ke suyuwa
Ya Allah ka jibanci lamuranna
Kukan da yakeyi ya sata kuka sosai tun tanayi qasa 2 cikin sheshsheqa har kukan yaci qarfin ta ya kufce mata
Can cikin kukan tajishi cikin rawar murya yana
Astaqafirillah Astaqafirilah
Haka yayi ta Nana tawa har zuwa woni Dan lokaci can kuma tajishi cikin kuka mai tsananin da alamar toshewar numfashi
Yana fadin ya Allah kai kaso ka ganni a haka ya ubangijina kai kafini sanin matsala ta ya Allah ka karemin imanina ya Allah ka kawo min sauqi tako wacce hanya
Cikin Jan numfashi yace koda ajalinane matuqar dai shine waraka ga rayuwata Allah ka bani Sa,ar tafiya kawai
Ya Allah ka gafar tamin kura kuraina Allah ka bani ikon sauqi haqqin matata maryama da ya rataya a wuyana
Yana cikin haka
Wani irin tari mai garfi ya sarqa fe mai wuya
Trin yake yana fadin ase dama bazan rayu dakeba Aysha
Ayyah yar uwata ko zaki gafar tamin nan kuma tari ya rufeshi mgnar ta tsaya sai tarin da yakeyi cikin jin daukewar numfashi ya rinqa zagaya cikin dakin kamar mai yin dawafi
Cikin tsananin kuka da firgita da fitar hankali
Maryam ta zame a baking qofar ta konta kuka takeyi sosai
Kukan takeyi irin kukan da Dan Adam zai iya suma da kaji kukan kasan bata cikin hayyacinta
Qofar take bugawa da qarfin cikin rawar murya
Take ta kwada mai kira tana
Ya Ahmad
Zo ka bude min qofar ya Ahmad Ka budemin wayyo Allah Na Dan uwana wayyo Abba Na wayyo Nenne na
kuka take sosai tana buge buge kamar ta bebbiya tana ya Ahmad ka bude dan Allah kazo ka budemin qofar
Cikin rike cewar ya rinqa salati yana lalabu qofar Dan Sam idonshi bai gani da gyar yake furta
Ina kike Maryama ban gankiba Na rasa qofar
Ita dai kukan takeyi tana buga qofar da iya qarfin ta
Da gyar ya samu ya lalubo qofar ya bude
Yana budewa yaji ta
konce a qasa tanata kuka mai qona zuciya
Da sauri ya durqusa guywa bibbiyu hannushi ya Sa ya kamata
Yana fadin
Maryama kiyi shiru kiyi haquri zo ki fadamin waya taba min ke
ita dai kukan take da cure cure tana tuttureshi gashi da iya qarfin ta take kukan a nata tunanin tanayi da qarfine Dan a kawo mata dauki
Da gyar ya tattaro iya sauran qarfin shi ya matseta a cikin qirjinshi
Amman Sam ta kasa tsaida kukan nata
Cikin tausayi yace maryama ban so cutar dakeba ya yar uwata idan laifin nawa ne kimin afuwa banson Na mutum da nauyin cutar da ke a zuciyata kanta ya qara mannawa kan qahon xuciyarsa cikin karaya yace Maryama kiji bugun xuciya tako maryama ba zanyi tsawon rayuwa ba shiyasa gwara Na nemi gafararki
Zancenshn ya qara ingizata ta qara rushewa da kuka tana qamqameshi cikin tsoro tana fadin bazaka mutuba ya Ahmad insha Allahu zamu rayuwa tare mu mutum tare ya Ahmad in ka mutum nima zan mutum
Ganin ta rude sai surutai takeyi duk yayi iya yinshi ta kasa barin kukan
Shiyasa cikin
Hikima
Ya tallabo
Fuskarta
Cikin tausayawa Kansu da Kansu ya tsurawa bakinta Ido yadda take kuka baji ba gani
A hankali qoqolwarsa ta rinqa bashi umurni
Cikin sanyi ya manna bikinshi da nata
Da dabara ya samu ya zira harshenshi cikin bakinta
A hankali yaji jikinshi
Ya fara sakewa tako ina yaji kamar ana watsa mai ruwan zafi a take idanshi ya fara canzawa
Cikin zafin nama ya samu ya cabko harshenta ya rinqa tsotsan harshen cikin wani yanayi ya fara sarrafata
Itako gaba daya jikin ta ya Debi bari da firgici jin irin karatun da yayan nata yake qoqarin biya mata nanda nan ta fara tureshi cikin tsoro da son zaro bakinta daga nashi Amman Ina ta kasa
A hankali ya zare bakinshi daga Nata ya nufi kan gado ya zube sai faman maida numfashi da mishi yake tayi
Da hamzarita ta sake miqewa a karo Na 3 ta samu ta miqe din bata fadiba ta nufi kan gadon
Zama tayi a gefen kanshi tana
Ya Ahmad tashi mu tafi asbiti
Hannushi yasa ya kamata ya kontar da ita a gefenshi
cikin
Rada yace maryama bani haqqina ko zan samu sauqin zogin da nakeji
Zuba mai indo kawai tayi tana zubda qollah😭
A hankali ya ronqofo kanta cikin hikima ya zare rigar jikin ta ya rinqa sauqe mata salo kala kala
A hankali naji sautin kuka guda biyu Na tashi
Ita kuka take Na tunanin irin shirin da Aysha take yiwa derennan ga ya Ahmad din ase abin zai canza ya dawo gareta
Shiko kuka yake yana ya Allah ka zama sheidana Na sauqi haqqin maryama da ya rataya a wuyana rabbi ka bani ladan biyeyya da nayiwa iyayena
Bayan sun gama dawowa haiyacinsu
Ya tashi ya hada mata ruwan zafi ta Dan gasa jikinta tayi wonka ta fito ta kinga gefen shi
shima wonkan yaje yayi gamida yin alwala yazo yayi ta nafilfili
Sai da akayi kiran salah ya tasheta shi kuma ya nufi masallaci
Bayan ya dawo daga masallacin ya samu bata nan
Cikin mutuwar jiki ya konta
Zuciyarsa Na bugawa
a ranshi yaji bai yiwa maryama tashi Adalciba a fili yace da Aysha ce da bazan mata hakab da zan bataba kulawa t sosai
Da gwarin guywa ya nufi dakinta tun da tazo gidan bai taba shi gaba sai yau
Sosai yayi mmkin ganin ta konce hawayen Na bin fuskarta da sauri ya qarasa gunta cikin Dan kula ya tallabota ya daurata kan cinyarsa
Maryama ni nasaki kuka ko ki gafar ceni kar kijamin Allah ya isa
Kai ta rinqa juyawa tana zubda qollah😭 cikin sanyin murya tace ya Ahmad ba kamin komai ba kuma ko kamin ma Na yafe
Toh meyasa saki
Kuka
Kaine ya Ahmad
Da sauri yace kuma kince ban mki komai ba
Ehh bani kake yiwaba
Toh me NAYI gayamin yake yar wuta Na baki haquri
Cikin kuka tace ya Ahmad meyasa bazaka Sa haquri a rankaba ya Ahmad ka ruqwumi qaddara mana ka dena azabtar da zuciyarka da ta maso yanka da halin da kake ciki
Cikin cije lebe yace maryama ba yin kaina bane bani da yadda zanyi
Cikin kula tace ayyah ya Ahmad duk da nasan ba sona kakeyiba Amman zan roqeka alfarma ka daina rufe qofar ka gareni
Da sauri ya katseta da cewa waya CE miki ban sonki kin tabajin inda Dan uwa yaqi yar uwarsa
Cikin kukan tace
Ya za ayi in yarda kana sona
Cikin qarfin hali da qoqarin ganin ya fatan ta mata yace zo zonannki gani
Bakinshi ya hade dannata ya rinqa tsotsar harshenta sai da yaji tayi nuqui ya zare bakinshi ya dan nunata yace
Maryama zabin Allah kece zabin da Allah ya min kuma bazanngi zabin mahaliccina ba cikin Dan jin sanyi tayi ajiyar hrt tace I love U so much my dear Broz
Me 2
Yace mata gamida fita ya nufi dakinsa
Kai tsaye toilet ya nufa Dan amai yakeji mai bala,in zafi yake jin yana tuqarsa daga qahon zuciyarshi
Sosai yaketa kakari ga wani zazzabi mai zafi da ya rufeshi a take
Cikin tsinkewar zuciya da frigata da tsantsar azaba ya zubawa a man da yake kwara wan ido 😳
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM]
Join our WhatsApp group here
[4/9, 2:26 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👆🏻👇🏻👇🏻
*MI,WASMITI*,Page 1⃣0⃣2⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Da sauri ya Sha gabanta cikin
Karya murya da lumshe ido yace
A,ish
Bata kulashiba ta kauce ta juya zata
Fita da sauri ya kamo
Hannuta
Cikin rada tare da tsura mata ido yace Dan Allah ki saurareni
Plxx ki daina wahal dani haka
Wlh ina azabtuwa.qara matsota yayi cikin tausayawa kanshi yace wlh
Ji nake kamar zan mutu
Ki tausayawa Dan umanki
Da sauri ta Dan tureshi
Cikin murguda mai baki tace
Sai me ni me nawa a ciki
Ba abin da ya shafeni
Inma mutuwa CE ai ba kanka aka faraba kuma ba kanka za,a qarebe
Hanyace kaje
Muma muna zuwa
Ai in maye ya manta uwar da baici ta manta ba
Banza Sokuwa kuma
Me zata iya maka wanne taimako zan maka
A hankali ya farajin ranshi Na tafasa
Cikin murtuqe fuska ya kamota ya matse ta jikin gini ido a juye yace
Na mutu ko baki da matsala da mutuwa ta ko
Aysha ni kike gayawa haka
Kin kyau ta
A hankali ya kuma sakinta
Cikin sanyin yace
Ki sani
Koda yau ko gobe ko next week ko next month ko next year
Na rasa raina ko lfy ta
Kece sila
Ke kika kasheni
Juyawa yayi cikin cize lips inshi ya fice
Kamar zay hadiyi zuciya
Yana fita
Sama ya haura
Kai tsaye parlon baba bello
Yaje ya kwana kan 3 str dan
Bai son damuwa
Bayan azabar da yake Sha
Adam ne ya miqe yabi bayanshi
Cikin sanyi
Ya shiga ya sameshi
Konce ruf da ciki
Ya tura hannushi
Ta qasa ya damqi mararsa
Cikin kula yace
Biyaye meke faruwa?
baiyi mgn ba
Sai qara matse mararsa da yayi
Sunkuyo wa kanshi
Yayi cikin kula
Yace
Kasha mgnin ka kuwa?
Kai ya gyada mai alamar ehh
Sai zufa dake keto mai
Duk jikinshi ya fara bari
Zuciyarshi ta fara harbawa da sauri sauri
Cikin mmk
Adam yace
Toh Amman Yusuf
Wannan fa ba shine mafita
Ba dama Na tabbata a kawai randa mgnin zai Gaza sama maka nutsuwa
Ka tashi mu tafi
Part namu
Ni zan turo Aysha
Da qarfi ya samu ya yunqura ya zauna cikin
Rawan sanyi
Yace
Banson
Ka barta
Adam ka barta
Meyasa?
Zan barta ya tabba yeshi cikin kulawa
Cikin tausa yawa kanshi
Yace
Aysha fa
Tace bata sona
Bata qaunar ganina
Tace ko Na mutuma
Ba ruwanta
Ita bai shafeta
Ba
Ga ummina itama
Bata qaunar ganina
Ko gaisuwata bata amsawa lkci daya
Ya rinqa karkarwa
Sai riqe Mara yakeyi
A tsorace Adam ya talla boshi
Lkcin da
Numfashinsa ya rinqa
Fita ba tare da ya komaba
Duk Sai damqe mararsa yake dafe da qirjinshi
Jijiyojin hannushi da qoshinsa duk sun taso
Sama
Sosai
Adam ya firgita da tausaya mai cikin hatsala da tsoro
ya sauqo
Dakin Ummi ya nufa
A dakin ya sameta da Aysha
Da Maryam
Harda Amira
Cikin fahimtarwa
Ummi ta musu
Bayanin dawowar Ahmad
Lkcin take sheida
Musu Ahmad
Yana raye kuma yau zai dawo
Cikin tsoro da mmk da kaduwa
Duk suka daqo ido
Suka xuba mata
Baki Na rawa Maryam tace
Ummi ya Ahmad kuma
Ummi ko dai mafarki nakeyi
Kamo hannu
Ummi Aysha tayi
Cikin
Zubda qollah
Tace
Ummi
Bakya mna irin wasannan
Ummi wannan wanne irin zance ne
Ummi macecce Na dawowa ne
Maryam ne ta qara ruqqume
Yusuf qarami
Cikin
Zubda qollah
Tace
Ummi kina
Nufin
Yusuf ba maraya bane mahaifinshi Na raye Dan Allah kimin bayani
Sauqowa tayi cikin
Gsky da gsky ta kamo
Hannusu
Su duka
Tace
Maryam Na taba miki
Qarya ko
Wasa?
Kai ta qirqiza
Alamar a a
Cikin sanyi
Ummi tai
Musu bayani
Mai gamsarwa
Gaba daya ido
Suka rinqa
Bin juna dashi
Kowacce da tunanin ta
Maryam kam daqo Yusuf qarami tayi ta rinqa
Kissing dinshi
Da gudu ta ture Adam dake qoqarin shigowa ta nufi
Part din Nenne
A namma Nenne ta jadda mata hakan
Itako
Aysha da Amira Sai hamdala sukeyi
Cikin fada
Yace ke
Aysha
Kixo
Da sauri ta
Isa gunshi
Cikin
Murna ta sanqalo hannushi
Baki Na rawa tace
Ya Adam
Ya Ahmad Na bai rasuba
Ya Adam wanne irin
Godiya zanyiwa
Allah Na
Ya Adam
Me zanyi
A yau NASA
Ya Ahmad Na farin ciki
Cikin
Fada yace
Farin cikin
Ahmad ya kan kasancene
Yayinda
Yusuf ke cikin Farin
Ciki
Gashi ke kuwa baki da buri Sai son baqan tawa
Yusuf
Ko kin manta Ahmad kan sadaukar
Da duk wani Farin cikinsa da jindadinsa ga Yusuf ne
Ga Ahmad can ya kusa shigowa garin taraba
Kuma wlh bai begen ko uwar da ta haifeshi kamar yadda yake begen Yusuf
Gacan Yusuf
Kuma zuciyarsa na qoqarin
Fashewa
Cikin sanyi
Ta tsura mai ido
Shiko zame hannushi
Yayi ya nufi gun Ummi
Jikin a sanyaye yace
Ummi inajin tsoro
Kar randa Ahmad zai dawo garemu Yusuf kuma ya barmu
Wlh Ummi Yusuf bai da lfy
Ummi fushinki
Na cin ran Yusuf
Ummi kinsan biyaye Nada matsala zuciya kam ko?
Cikin Dan rashin damuwa
Ummi ta tabe baki tace
Adam ba yanxu ya bar nan ba
Ni banga me akayi maiba
Baqin halin shi ne kawai ya taso
Kai ya jinjina cikin
Jawo hannu Aysha
Yana zo nan
Da sauri
Ummi tace
Kai Adam sake min Y’a
Ka fitanmin daga nan
Ba inda zataje
Cikin sanyi yace Dan Allah Ummi Dan Allah kiyi haquri
Cikin fada tace
Adam fitamin daga nan
Zaiyi mgn tace
Ya isa tafi kawai zamu rufe qofa
Juyawa yayi cikin
Rashin mafita
Da sauri matarsa ta bishi a baya
Cikin kula take cewa ya Adam
Meke damun Hamma Yusuf din
A INA yake
Hannuta ya kamo
Suka haura saman
Yana zomuje kiga halin da Yusuf ke cikifa
Suna shiga
Adam ya saki hannuta da gudu ya nufi
Kanshi ganin yadda yake juyi a tsakiyar carpet din parlon
Yana damqe da Mara Sai yunqurin amai yakeyi
Kuma ba abinda yake hararwa
Itama Amira isowa tai da gudu
Tana Hamma Yusuf
Shiko Adam jijjigashi yake yana Yusuf Yusuf shi kuwa Sai bishi da yakeyi da fizgar numfashi
Da gudu Amira ta sauqo
Qasa cikin kuka
Take kiran
Ummi da qarfi tana
Ummi Ummi kixo
Wayyo Ummi kizo
Hamma Yusuf
Sai kuma ta nufi
Sade din Abba tana
Abba kazo Hamma Yusuf fa bai
Da lfy
Allah sarki Abba cikin rawan jikin ya fito
Yana Amira INA Yusuf din meke damunshi
Cikin kukan tace yana parlon baba
Ganin ya fito ta kuma yi bakin dakin Ummi tana
Ummi wlh Hamma Yusuf baida lfy
Aysha dake
Konce
Gefen Ummi
Cikin sauri ta miqe ta zauna
Hannu Ummi ta riqo
Tana zare ido
Tace Ummi
Ayyah Ummi kije ki Duba shi
Mana
Lkcin Amira kuma ta shigo
Duk ta rude hannu Aysha ta kamo
Tana ja tana kizofa kiga yadda yake
Ganin yadda amiran ta rude yasa ta bita Ummi ma ta miqe ta bita a baya
Suna fitowa
Parlon
Abba Na sauqowa da sauri yana Adam dauko shi mu tafi asibiti
Dai dai lkcin
Su Ahmad kuma sukayi SLM
Da qarfi Aysha ta fizge hannuta cikin Na Amira
Cikin tsalle da karadi
Ta afka jikin Ahmad
Ruggumishe tai kamar zata mai dashi cikin jikinta
Ba abinda take furtawa Sai
Ya Ahmad Na
Ya dawo
Jin ihunta ya fiddo Maryam a guji
Jikin bugun zuciya
Tana zuwa kuma Sai tayi tura ta zuba mai ido
Sai kawai ta durgusa a gun Sai kuka ya kofce mata
Nenne ma Sai
Kuka
Shiko Ahmad
Sai murmushi yakeyi
Cikin yanayinshi mai sanyi
Yace
Ummi INA biyayena
Ya fada yana ture Aysha daga jikinshi
Gabanta Nenne yaje ya tsaya
Sai hawaye kawai a fuskarsa
Durqusawa yayi a gabanta ita kuwa dafe kanshi tayi cikin
Sauqe ajiyar zuciya tace
Allah ya maka aibarka
Amin ya amsa cikin
Sunkuyar da kai ya isa
Gaban Maryam daketa ta rusa kuka ruqqume da dansu
Cikin murmushi
Ya bude hannushi
Murya a saqile
yace
Ina kikene maryama
Na Duba gabas ban ganki ba Na Duba arewa ban gani
Jin haka yasa ta taso ta fada qirjinshi
Da qarfi ya sauqe ajiyar hrt
Yana mai cewa
Na godewa Allah daya manike
Maryama taho masoiya
Sake Maryam yayi ya juya gun Amira daketa sharar qollah
Yace Amira ba mgn ne
A hankali ta matsoshi cikin
Kuka tace
Hamma
Hamma Yusuf fa
Da sauri ya wore idanshi cikin
Kaduwa yace
Meyasa mu biyaye Na INA yake
Cikin kuka tace
Yana parlon Abba
Allah sarki Ahmad
Da gudu cikin
Kaduwa ya haura sama
Baba bello Na biye dashi a baya
Suma su Ummi duk suka bisu a baya
Suna shiga Ahmad
Yayi Kansu
Adam dake tallabe da Yusuf
Sai yunquri yakeyi
Ga rawan sanyi
Hannushi kuwa duk biyu ya damqe mararsa
Idanshi A rumtse
Ganin
Haka ya ruda Aysha
Tsoro ya kamata da sauri
Jikin tsoro da kuka ta isa gabanshi
Da sauri ta kamo hannushi
Tana
Hamma Yusuf
Ka tashi ka bude idonka
Duk da wahalar da yake ciki ya gane
Muryoyin nan biyu
Na Ahmad da Aysha
Cikin kaduwa da tsoro
Ya bude idanshi a wahala
Kan fuskar Aysha ya sauqe ganinshi
Baiga Ahmad dake ta gefenshi riqe da hannushi
Da iya qarfinshi ya fizge hannushi a NATA
Cikin rawar murya
Yace sakeni
Karki qara tabani
Ki barni
Bakince Na mutuba bai dameki ba
Kunce
Dani Na mutu Ahmad ya rayu
Bakwa sona
Shi kuwa Ahmad yana
Sona shine
Kadai
Mai bin bayana shine mai min uxuri
Gashi yanzu
Naji
Ahmad a kusa dani
Na tabbata
Kurwar Ahmad tazo
Bikon tawa
Zanbi Dan
Uwana
Zan mutu Ku huta da ganina
Cikin
Sauri Ahmad ya ruqqumoshi
Murya Na rawa yace
Biyaye Na bude idanka
Ba kurwatace ba nine
Dan uwanka Ahmad INA Raye ban mutuba
Itako Aysha sai
Kuka duk ta rude
A lkcin da taga
Ya sauqe wata iriyar nishi
Sai kuma yasake ko inanshi yayi
Luf
Da qarfi ta fada
Kanshi
Fuskarshi take jijjigawa
Tana ki ranshi da qarfi
Tana
Hamma Yusuf
Ka tashi
Wlh bance ka mutuba
Ka tashi
Ina sonka
Kife kanta tayi
Jikinshi
Cikin tsananin kuka
Ta rinqa sabbatu
Tana ya Ahmad ka gaya mishi
Nibance ya mutuba
Dan Allah Hamma Yusuf ka tashi
Ummi kixo kice kin yafe mai
Zai tashi bazai mutuba
Gaba daya
Suma tasasu kuka
Nenne CE
Taxo cikin sanyi ta kamo hannushi
Ta Dan matsa
Gun baba bello taje Wanda ya zama tamkar an dasashi
Tace
Suma yayi
Jin haka yasa
Adam dauko Goran ruwa mai sanyi ya Rina fesa mai a fuska
A hankali
Ya bude idanunshi
A hankali ya tsurawa.Ahmad ido
Sai kawai
Ya fada jikinshi
Ruggume juna sukayi
Cikin
Kuka tamkar yara
Ahmad ba abinda yake dafi Sai
Cewa yake
Yusuf
Insha Allah zamu rayu tare
Bazamu qara yin nesa da juna ba
Sai indai mutuwar gske ta riskeni
Shiko Yusuf Sai hamdala yakeyi
Lkci daya kuma
Yunqurin aman ya sake
Taso mai da sauri
Aysha ta kuma fashewa da kuka
ta fada jikinshi
Tana
Hamma Yusuf
Ka gafarceni
Wlh bansan hakan zai cutar da kaiba
Jinta a jikinshi ya angiza
Tunanin shi
Cikin rawan hannu ya matseta a qirjinshi
Murya Na rawa
Yace
A,ish
Ina sonki
Fiye da yadda nake son raina
Na rayu da sonki a zuciya ta tun bansan kainaba
Kefe farinciki Na
Kece haske rayuwata kin kasance bugun cuciyata
Dan Allah kar ki gujeni
Qara matsota yayi ya manta da kowa a gurin
Baijin kowa bai ganin kowa a wurin Sai ita
Duk ya rude
Gaba daya suka juya suka bar parlon ganin
Yana mammatse yar matarsa tuni ciwon maran ya fara tsikararsa
Suna fita
Ya tallabo fuskarta
Ya tsura mata ido
Cikin rawan murya yace
A,ish
Kin yadda dani ki yadda da baqoncina cikin rayuwarki
Ki taimaka min ki bani
Haqqina
Idanta ta rumtse cikin
Bugawar girji da tsoro ta manna bakin ta kan lips dinshi da suke ta rawa
Jin bakinta kan nashi yasa shi kidimewa da gigicewa cikin rawan hannu
Ya tura hanna yenshi cikin rigar
Baccin dake jikinta
A hankali ya sauqe ajiyar zuciya itako tsoro ne ya rufeta jin yadda a cabke…….
Ku biyoni page 103 kusha karatu
Da ganin salon koyarwar Hamma Yusuf😝
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👇🏻👆🏻👆🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣0⃣3⃣Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 oh amrita shine abinda yusif yake fada yana juyata kamar waina a cikin tanda wani irin nishi yake futarwa kamar tsohon zakin daya shekara beci abinciba aysha kam ta tsorata da halin da hammanta yake ciki ga wani feelings da takeji na tsananin bukatarsa kawai saiji tayi ya sureta yai part dinsa da ita yana zuwa ya azata akan bed ya fara balle riggar jikinsa yai wulli da ita yai jifa da wandon aysha tana gani ta runtse ido kawai sai ji tayi anja rigarta ana shaffo nonuwanta abubuwan da sumafi daukan hankalinsa kenan yana cafkarsu ta saki wata kara data gara fidda hamma daga hankalinsa bakin nan ya kama rawa ba shiri ya cabki bakinta wani irin zazzafan rommans yake mata wanda betaba mata irinsaba tun tana jurewa harta fara maida martani kwata kwata hamma yusif ya fita daga duniyar ya tafi wata hakama aysha wani irin feelings take ji wanda sex kawai take bukata nonuwan nan kuwa sunsha tsotsa kamar za a guntule dan kan kawai asshhh isss washh dinsu kake ji a dakin bakajin komai can ya cabji nononta yana gurnani yana mutsikasu can kuma saitaji dib ya dauke wuta kamar wanda ya suma ya kankameta some munite letter san nan taji ya jata yana fadin amrita allah yai miki albarka kinshayar dani dadin da vantaba shaba a yau a zuciyarsa fada yake a hakama na kere dadina inahga na shiga wan nan korama uhmmm garin dadi na nesa kawai wani killer smile taga yanayi batason me yake tunaniba ita kanta yau ta bukatu da kasancewa da hammanta iya bukatuwa tana wan nan tunanin taji ya sunkuceta sunyi toilet a toilet dinma sunfi 1hour suna abu daya shine murza nono da shansu kamar sabon jariri lol😜
A cikin gida kuwa suna shiga kowa yai bangarensa ahmat tunda suka shiga yake kallon maryam kamar yamaidata ciki su ummi kam da nenne kowa dakinsa yayi sabida sun fahimci abinda yake damun yusif ga kuma ahmat da sukaga yanabin maryam da wani kallo ko ba a cemusuba a matsayinsu na manya sunsan ma anar kallon adam kam yau yasamu damar shakiyanci sai dariya yake kasa kasa yaiwa ahmat sallama wanda har yakai kusa da maryam ya dangi hannunta sunyi daki sai dagawa adam hannu yayi suna shiga ya rungumeta a tare suka saki wata ajiyar xuciya me karfi maryam ta saki kukan murna tana sauke yusif karami a bayanta yai wuf ya karbeshi yana hamdala da allah ya nunamasa kwansa a duniya san nan yaje ya kwantar dashi a gefan bed ya dawo gun maryam yanazuwa yaimata wata runguma yafara yamutsata abinka da gwaron shekara da watanni kisses dinta yake kamar ba gobe itama tana mayarmar ranar ahmat yayi kukan dadi ba a dadi assuba ta gari lovvers
Gari na wayyeww gida ya fara cika da yan taya farin cikin dawowar ahmat rabi u usman haidar iyayen kuka kenan har sun fara kukan murna abdull da sadig sai murna ake barinsu kaka innayi da innah da baffa ba magana ancika sai yanzu su hamma yusif suka fitk shida aysha shifa tunda yaji ahmat be mutuba yake jin dum wata matsalarsa ta kyau kana ganinsa kaga sabon ango sai yar ramar da yayi ta azabar ciwon mara daya sha yanazuwa sukai rungume juna shida ahmat da adam suna murna aysha kuwa hannun ahmat taja tana ya ahmad dina wai wacce irin murna ya kamata nayi ne su baki abin magana akai wuff akace party za a hada mana kawai hamma yusif yana zaune yana latse latse a waya kamr hankalinsa baya kansu nan ko komai ake hankalinsa yana kan amrita kai innace muku xan rubuta iya murnar da familys din an sukai a ranar zan iya cika page din nan ban gamaba saidai na takaita ranar anyi walima da ciye ciye kowa yana farin ciki hala aka watse da alkawarin za a je a gyarawa su ahmat gidansu gobe saisu koma taro ya tashi kowa ya tafi yana murna
Nima nayi murna da cikar familyn nan
Kubiyoni kusha labari yanzu aka fara
By garkuwar fullani
Nagaisheki kawar arziki aysha s bayero
(Maman shukrah)
[4/9, 2:26 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👇🏻👆🏻👆🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣0⃣4⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Su Abba da su baba bello
Duk gidan suna cike
Anata hira
Har kaka
Da Anuty sadiya
Suna cikin cikar
Farin ciki
Ahmad ne
Da Yusuf
Suka shigo a tare riqe
Da hannun
Juna
Adam Na biye dasu
A baya
Suka shigo
Kan carpet suka zauna
Nenne tai murmushi cikin jin dadi tace
Yusuf sai yau naga
Yelwarka ta dawo
Kai ya sunkuyar
Cikin furta
Alhamdulillah.
Baba bello ya Dan kallesu cikin
Bada umurni
Yace
Ahmad Sai
Ka shirya
Gobe
Kuje Yola
Dan
Goggonku tace Sai dai
Tazo nace ta bari
Zakuje
Dan dama Maryam tunda ta aihu
Batajeba
Gashi
Adam ma zai
Kai takwaranka su ganshi
Dan haka Ku shirya gobe kuyi sammako
Kuyi Yola.
Cikin Farin ciki
Maryam ta miqe tana
Yauwa
Baba ni barima naje Na shirya
Amira ma miqewa tai
Gamida miqewa
Aysha.
Ahmad
Qarami tana
Aysha karbeshi
Nima naje Na shirya mana
Ture
Dan pilet din gabanta tayi Wanda take cin
Inabi da tupa
A ciki
Ta kalli Amira cikin
Harara tace
Toh ai nima zanje
Nai shirin.
Ki bawa Ummi shi
Cikin,
dry Amira tace
Toh fa ai banji
Ance dake za ajeba da kike wani cewa zakije kiyi shirin,
Cikin harara
tace toh ai Sai ki hanani
Sai kuma ta juya
Gun baba cikin
Sanyi tace
Baba INA nima zanje?
Naje Na shirya ko?
Ido ya Dan zuba mata Sai kuma ya juya ya kalli Yusuf da ya hade fuska
Cikin Dan murmushi yace
In mijinki ya barki zakije
Mana
Ki tabbaya
in ya barki Sai ki shirya.
Baki ta tura cikin
Takaici
Tace toh
Baba ai in kace naje dai shi kenan
Ko ?Hamma Yusuf, ta fada tana
Kallon fuskar Yusuf
Din,
Rai a hade ya qara yamutsa fuska yace
Bazaki jeba,
Ido ta zaro cikin
Hatsala
Tace
Ni da gidanmu kace bazanje ba ?
Bai kulata ba
Sai ta kuma hararanshi tace
Wlh zanje
Haka kawai
Kowa zaije saini
Kace ba zanje ba
Ko kallonta bai kumayi ba.
Sadiya CE ta jawo hannuta
Tauzanar da ita cikin rada
Tace ke
Ki nitsufa a gabansu Abba kike
Kinga zai daureki da jijiyoyinki
Kimai rashin kunya a gabansu
Waya CE miki haka ake tabbayar miji Abu bare uwa uba
Namiji irin Yusuf
Basa son izzah
Ki kula
Kiyi lup ki nema a tsanake cikin faran ta mai Sai ya barki
Tura baki ta kumayi
Cikin sanyi tace
Ayyah Hamma Yusuf Dan Allah ka barni naje kaji ko
? Miqewa yayi cikin
Isa
Yace
Bada yawuna ba.
Hannu Ahmad yaja suka fita
Adam ko karbar Ahmad qarami yayi ya nufi gun matarsa
Itako Aysha
Gun Ummi ta matsota cikin
Shirin zubda qollah tace
Ayyah Ummi Dan Allah Ku barni muje da yan uwana
A hankali Ummi tace
Aysha
Bani da ja da abinda
Babanku yace
Ki nemi yardar
Hamman naku.
Miqewa tayi
Cikin zubda qollah
Tace
Shi kenan kuma Sai ace Sai Hamma Yusuf ya yarda zanje wani wurin
Bayan kuma ansan
Dama kullum zagina yake Na fiye yawo Sadiya ce ta bita dakin Ummi
Kan gado ta sameta tana kuka tsaka ninta da Allah
Dan Aysha in taji
Tafiya gaba daya jikinta rawa yake
Bare wannan tafi yar da za ayita cikin farinciki
Cikin sanyi
Sadiya tace
Aysha tashi
Tashi kiji
Kinji ko?
A hankali ta tashi
Hannuta ta riqe cikin sanyi
Tace
Tashi ki ji INA kina son
Zuwa yolo?
Ehh ta bata amsa da sauri
Murmushi tayi cikin dabara tace
Jekiyi wonka
Kizo
Insha Allah zakije.
Cikin murna tace
Dgske Anuty
Ehh ke dai jekiyi wonka
To tace cikin
Jin qarfi quiwa ta fada toilet
Wonka tayi mai rai da lfy
Tai buros
Tana fita
Anuty Sadiya da kanta
Ta rinqa
Murjeta da mayuka da turaruka
Cikin
Hikima ta gyara ta tsaf
Da kanta ta zabo
Mata kayan
Bacci
Ita kuwa Sai dry take tana ke dai
Anuty kina son gashin nan nawa kuma kema kina dashi
Dry ta danyi lkcin
Da ta miqa mata wasu riqan
Bacci
Farare masu ratsin ja ja
Masu taushi da laushi
Sai qamshi suke fiddawa mai dadin shaqa
Rigar yar yelo yelo bata da kauri ko kadan
Daga gefen Hanna yenta kuma ragane
Hannu kuma mai Dan guntune
Dan wondon kuma iya karsa cinyarta.
Karba tayi ta saka cikin
Lumshe ido
Tace Kai suna da kyau banma taba sasuba
Ya Hydar nane ya kawo minsu
Ga yadda suka min kyau
Anuty
Dry tai cikin
Kada kai tace
Aysha ai dama ke kekkyawa ce
Qara dauko
Turaren
lailatu sahra tai ta fesheta
Dashi
Cikin
Fahimtarwa
Ta
Miqa mata
Hijabin da ta jiqeshi da qamshi
Tace sakashi
Kije
Gun
Yusuf
Ki qasqantar da kanki
Karkiyi mgn cikin izza
Ko fushi
Kiyi mai mgn
Cikin Neman
Alfarma
Ki tausasa laffuzanki
Na tabbata zai barki kije
Da sauri
Ta koma kan gado ta konta
Cikin tura baki
Tace wannan mugunne zai yarda cikin sauqi
Ni bazanjeba!
Cikin sauqe ajiyar hrt taja
Hannuta tace
Kije
Insha Allah zai barki
In kuwa bai barkiba Na miki alqawarin
Zan nace Sai ya barki Amman dai kije din.
Miqewa tai cikin
Cewa shi kenan tunda kince zaki tayani…
Tana fita
itama Sadiya ta fita ta nufi part din nennenta
🌹🌹🌹🌹
Tana fita
Ta nufi part dinsu
Cikin jin dadin iskar dake
Busawa
Da alamun hadari
Ga walqiya dake haskawa daga qasa alamun gagarumin hadarin
Sukuwa dama su Yusuf
Suna fita
Maryam ta biyosu
Cikin Dan sauri sauri
Tana ya Ahmad
Yana jin muryan ta
Ya tsaya cikin
Jaye hannushi daga cikin Na Yusuf
Din tana zuwa
Ta matsoshi cikin
Sanyi ta kamo hannushi
Tace ya Ahmad Na shirya kaya da yawa ko in munje zan dade ai?
Matsota yayi cikin
Shafa fuskarta yace
Bazan iyaba maryama INA buqatar ki
Ni wlh tafiyarba da za,a barta Sai
Next week
A barni da iyalaina naji duminku kuji dumina.
Shi kam Yusuf ganin
Sai shirin shafe juna suke ya sashi
Wucewa cikin
Cewa
Shi dai biyaye bazai canzaba
Yana shiga part
Dinsu
Dakinshi ya wuce
Tartare dakin yayi
Ya gyareshi tsaf ya
Kuna A,C
Ya feshe dakin da
Turarukan daki.
Dakin yayi ras
Komai Na dakin
Farine da ratsin
Ja ja
Hatta bedsheet din da blanket
Din da carpet din tsakiyar dakin da labulayen
Ya bude widdunan da labulayen
Iskar daminan
Mai qamshi Na ratsa dakin
Ga qamshin furannin
Cikin garden dinsu
Sai kukan tsuntsaye ke tashi,
Lkci
Daya yanayin
Ya canxa tunanin shi
Da gabban jikinsa
Gaba daya ba abin da yake muradi
Sai Ya jishi cikin jikin A,ish
Dinshi
Surar jikinta kawai ke rudasa
Cikin tasowar
Wata muguwar Sha,awa
Ya rege kaya
Jikinshi
Ya fada toilet
Wonka yakeyi
Yana tunanin
Ya zaiyi ya samu ganinta
Da gyer ya fito
Yana fita
Daure da towel a qugunshi
Ya rinqa
Bin jikinshi
Da turaruka
Shi dama Yusuf ma abocin son qamshi ne
Gashin kanshi ya rinqa gyarawa
Yana zaune kan
Dressing stool
Ya Na shaqar qamshi
Sai lumshe ido
Yakeyi
A hankali ta tura qofar cikin yin slm
Idanshi a lumshe ya sauqe wata sassanyar ajiyar hrt
Qarasowa tayi
Cikin
Dan daure
Fuska
Shiko
Ta jikin madubi ya
Xuba mata ido
Farin cikene damqan cikin ransa
Ji yake tamkar ya rinqa buga tsalle ya ruqqumota
Amman bai son ta rainashi
Gwara ya tsare gudun kar ta ganoshi
Ya Dan harareta
Cikin isa
Ya miqe
Ya koma bakin gado
Ita kuma
Matsoshi tayi gunshi
Cikin jin haushin yadda ya wani
Share ta
Murya kamar zatayi
Kuka
Tace.
Ayyah Hamma Yusuf
Dan Allah kayi haquri ka barni inje
Yolannan
Baki ya tabe
Cikin mugunta yace
Ban aminceba.
Sai dai in satar hanyan zakiyi yadda kika saba
Sai kije keda mahaliccinmu
Qara kontar da murya tai cikin
Kauda kanta
Dan Sam bata son ganin qirjinshi
A hankali
Tace Ayyah Dan Allah fa Hamma am
Ido
Ya tsurawa bakinta
Da yake sheqi
Cikin fara canxawa
Yace
Nace bazaki jeba ko.
Ita kuwa Zuwa
Yanxu ta gama qulewa
Cikin
sanyi ta miqe
Baki a tuntsure
Tace
Kada ka barni din mana
Dan kaga amsa nazo Na tabbata yeka shine kake min wulaqanci
Ai ni dama Na sani bazaka barni ba
Juyawa tayi cikin
Takaici
Tace
Ni wlh in Dan tanine
Baka isa
Na nemi ixininka ba,
Ta juya zata fita
Ya miqe cikin zafin nama
Bakin qofa yaje ya rufe qofar ya
Juyo
Gunta
Rai a bace
Dan har cikin ransa yaji zafin furucinta
Fizgota
Yayi cikin
Zafi
Ya turata jikin
Gini
Cikin fada
Yace
Ni kike cewa ban isaba?
Ni dinne ban isanba?
Jin yadda ya matsota
Yasa ta rinqa
Juya kai cikin
Zare ido alamar a a
Zare hijabin
Jikinta
Yayi
Cikin
Hada fuska
Yace a yau dai zan isan zaki tabbata ni isheshene
Yana cire
Hijabin
Ya tsura mata ido
Cikin
Daukewar
Numfashi
Ya jawota
Cikin qirjinshi
Ya rinqa shaqar qamshi jikinta Dana iskar damina
Ita kuwa
Tureshi takeyi
Cikin
Cemai
Ni ka sakeni
Baki a mace
Yace
A,ish
Bata kulashiba
Sake Hanna yenta yayi
Cikin
Rawan jiki
Ya daura hannushi kan qirjinta
Boturan rigar
Ya fara ballewa
Da sauri
Cikin fushi
Ta huge hannushi
Tana me hakan
Ni banson
Jawota yayi
Cikin rawan murya
Yace
Ni kam INA so
Dan Allah Aysha
Kar ki cutar dani a wannan Daren jumma an
Ki barni Farin cikina ya cika
Jawota yayi
Bakin
Gado
Ita kuwa
Tirjewa tayi
Ganin
Haka
Yasa
Cikin
Garfi ya
Fizge rigar
Hannushi ya daura kan
Qirjinta
Bres Dinta
Ya cabe
Cikin wani irin yanayi
Ya rinqa matsarsu
Ita kuwa hannu tasa zata tureshi
Ganin haka yasa cikin
Sanyi ya kamo hannuta
Cikin
Fita hayyacinsa
Ya konto towel din jikinsa
Hannuta ya jawo zai daura
Kan mararshi
Jin haka yasa ta tureshi da sauri
Taja da baya ta fada kan gadon
Ido a juye ya
Haye gadon Jawota jikinshi
Yayi cikin rawan
Murya yace
Dan Allah kiyi haquri ki tausaya min
Cikin halin takaici tace
Ni ka barni
Tashi yayi ya zauna
Cikin sanyi ya komo hannayenta
Ya zaunar da ita
A hankali ya manna bakinshi kan NATA
Cikin
Wani salo
Ya zura mata harshensa cikin
Bakinta
Bata kamata sannan bata janye jijinta ba
Hannushi ya daura
Kan qirjinta
Ya cabke
Bres Dinta
A hankali ya rinqa
Shafarsu
Yana murza
Kansu
Lkci daya ya sauqe mata
Wata irin muguwar kasala
Da shauqi
Gaba daya taji gabbanta
Na buduwa suna karbar saqonin
Hamma Yusuf
Din nata
A hankali ta daga hannayenta
Cikin macewar jiki
Tayi woni irin
Miqa gaba daya
Ta narke
Cikin jikinshi
Shi kuwa sai
Sarrafa dukiyar
Fulaninta yakeyi
A hankali ya gangaro hannushi
Kan mararta
Cikin wani tsoro
Jin hakan
Yasa Aysha
Ta saki wata maryaniyar ajiyar hrt
Cikin
Kidima ta
Cabki harshen shi dake
Cikin bakinta
Ta fara tsotsa
Cikin sanyi da lumshe ido
Dan kuyarshi takeji
Gashi wuta a kunne
Gakuma suna saitin miro
Gaba daya ta qara birkita
Hamma Yusuf Dinta
Sai karkarwa yakeyi da nishi
A hankali taji
Lips dinshi suna motsawa alamar sun fara kadawarsun
Cikin sanyi ta zare harshensa ta laso lips din nashi
Shi kam ya gama kadewa
Qirjinta kawai yake kadawa
Ya tsurawa fuskarta
Ido
Jin ta Dan sake shine
Tare dasa hannu bibbiyu ta kare fuskarta
Yasashi
Kontowa
Kanta
Cikin kidima ya manne bakinshi
Kan bres Dinta ya
Rinqa Sha tamkar yaro
Ya cabke dayan kuma da hannushi
Ita kam Aysha
A hankali
Take
Kiran shi
Cikin rawar murya tana
Shiiiihhh tana mimmiqewa
Ta hura mai iska a kunne
Cikin sanyi da sarqafewar murya
Tace
Ham Hamma Yusuffffffff
Sai ta kuma lumshe ido
Ta Dan qara tura mai qirjinta
Shi kuwa ya gama zaucewa
Ba abinda yake buqatar Sai
Kasantuwa tare da ita
So yake yaji jikinshi
Cikin nata
Cikin qurnani da nishi
Da shan yaji
Ya rinqa
Mutsutsukata
Gaba daya ya gigice ya gigitata
Tasowa yayi cikin
Qarfin hali
Ya kashe wutar
Itako gaba daya take son tattaro qarfinta
Amman ta kasa
Sai jinshi
Tayi
Yayi mata rumfa da qirjinshi
Jin ko INA nashi a fili
Gashi itama duk ya rebata da suturanta
Yasa tsoro ya diran mata
Cikin firgici
Ta kamo hannushi
Tana karkarwa
Tace
Hamma Yusuf qirjina
Ciwo
Bayana ciwo
Ka sauqa kamin nayi
Cikin kidima
Yasa hannushi ya lalubo bres Dinta ya rinqa shafawa
Murya Na rawa
Yace .
Dan Allah A,ish
Ki daure wlh
Bazan wahal dakeba
Plss matata ki agazamin
Walahi zan iya rasa raina.
Kuka ta saki cikin tsori ta
Tace
A a
Hamma Yusuf wlh
Bazan iyaba
Ni ban tababa
Cikin
Fizagar
Numfashi
Yace
Na sani
A,ish nasan
Baki taba ba.
Wlh zan miki a hankali
Bazan wahal dakeba
Jawo hannuta
Yayi ya daura
Kan
Mararsa
Yana kinji
Halin da nake ciki
Janye hannuta tayi
Cikin
Tsoro
Jin abinda yake
Qoqarin aikata mata
Gadan gadan
Ya haye ruwan cikinta ya mata rumfa da qirjinshi
Jin zai rabata da budurcinta
Yasa ta dage ta tureshi
Cikin kuka
Tace
Bana sonka ni bazan iyaba
Kaima
Bani kake soba
Yarintata kakeso
Da qarfi ya rufe mata
Baki
Cikin
Rawan jikin da murya
Yace
Wlh
Ke nake so Aysha
Ba yarintarki nake Sha,awaba
Ke zatinki nakeso
Kuma sonne ya kawo Sha,rawar
Ki yarda dani
Kin sani da yarintarki nakeso wlh da Na Dade da cimma burina
Cikin
Kuka tace
Wlh Hamma Yusuf yaudarata kakeyi
Baka taba sonaba
Koda a matsayin yar uwar ka bare a matsayin aurataiya
A duniya ba wacce ka sana kamar ni
Cikin
Kuka kamar yaro
Ya riqi hannuta
Ya kafa guiwarsa
A qasan gadon
Ya daura kanshi
Kan cinyar ta
Ya fara mgn cikin kukan sosai
Da rawan murya yace wlh
Shaquwa zata sanya
Yarda
Idan nace miki ke kadaice a zuciyata
Kuma ke Na zaba ki gaskatani ki bani dama
Qara kontar da kanshi yayi
Yaci gaba da
cewa
In na fada miki
To
Kiyarda mini
Duk tsanani da wuya
Zana sakarmi ki so😍
Kiyo riqo kar naga
Kin gajiyar
Indai kikai
Haka so
Ya habbaka
Zamuga ken tfy
Wlh A,ish
Da shaquwa
Aka samu yarda harso yasanyanmu kama da juna
Tureshi tayi
Cikin rawan jikin
Tace
Hamma Yusuf fada kaiwa kakeyi
Cikin
Qara matsota da rarrafe
Yace
Wlh
Shi bugatan da nake ciki in
Ya tsananta
Zai iya taba qoqolwata
Na qaqauta dakisan
Nufuna
Sirrikan cikina da zuciya ta
Nake sheida miki
Ki taimaka
Ki ka war min
Da buqatata
Dan duk kan alamar
Kin qullaceni
Kina fushi dani
Aysha
Bazan ga ken yanayi ba
Tunda byeka
Ra ayi
Dole Na qarfafa
So nayo
Miki
Riqon da ba shayi
In kauda kurenan Na baya dan Na faranta miki
Ni nace miki
Gwarai INA sonki
Karki qi yarda
Hannuta ya daura kan
Qirjinshi
Yaci gaba da cewa
Me kike so
Ya zamo alama Dan a kawai sabon
Inko yarda kike buqata to ki sanya rebo
Danke gudace
Daba kamarki
A zuciya ta da rayuwata
A hankali kalamanshi suka rinqa Ratsata jikinta
Yayi sanyi
Jin tayi shiru
Yasa
Ya matsota
Ya tura hannushi
Kan bres Dinta
Ya musu wani irin
Cabka tare da sauqe ajiyar hrt
Tureta yayi
Ta koma kan gadon cikin
Sheshsheqar kuka
Ya haye
Kan gadon
Jawota…
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAWA*
👆🏻👇🏻👇🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣0⃣5⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Jawota jikinshi
Yayi cikin
Rawan murya
Yake
Bata haquri
Da furta
Mata kalamai
Masu tsadar
Samuwa
Daga gareshi
Hannushi kuwa
Na kan
Bres Dinta
Itako
Cikin tsoro
Ta janye jikinta daga
Gareshi
Cikin duhun
Ta lalubo
Hijabinta
Shi kuma
Miqewa yayi
Ya kunna wutan
Gunta ya nufa
Bayan ya daura
Towel a jikinshi
Matsota yake
Tana kaucewa
Har ya isa
Gareta
Hannushi
Yasa ya tallabe fuskarta
Cikin
Sanyi
Yace
Dan Allah karki gujeni a wannan Daren
Plss
Ki kusan to gareni
Wlh zan cutu
Matuqar kika barni
Cikin halinnan,
Zamewa tayi gefe
Da sauri
Ta bude
Qofar ta fice da sauri sauri cikin tsoro ta nufi cikin gidan
Dakin Ummi ta shige
Tana mai sauqe ajiyar hrt
A hankali ta fada kan gado
Ganin ba kowa a dakin yasa taji tsoro ya kamata
Cikin tunanin.
Tana zubda qollah
Dan tabbas Hamma Yusuf
Ya bata tausayi
Hamma Yusuf ne
Harda
Kuka mutumin
Da kukansa ke
Da tsada
Mutum mai
Dauriya
Da jarumta
Gashi har
Kuka yake
Da hawaye tamkar
Yaro,
Shi kuma
Binta yayi
A baya
Yana
A,ish
Ki dawo
Dare yayifa
A parlon ya tsaya ganin
Gudunshi takeyi
Durqu shewa yayi
Kan carpet
Ya rinqa
Rawan sanyi
Lips inshi Sai
Bari suke
Har haqoranshi
Na bugar juna, Sai Hahhhhhh huuuum shiiihhh ahhyshihhh ykeyi
Duk tsikar
Jikinsa ta mimmiqe
Kanshi Sai
Sarawa yake
Gau gau
Lkci
Daya zazzabi
Mai zafi
Ya rufeshi
Mararsa ta rinqa tsikararsa
Ba abinda yake
Sai.
Surutai
Duk da iskar damina dake kadawa
Ga walqiya
Amman Sai zufa ke ketomai
A fili
Yake
Cewa
Aysha
Meyasa,
meyasa
Kika gujeni
A lkcin
Da nake da buqatarki
Ya zaki gujeni a lkcin
Da kika, zama
Jinin jika
Cikin rawan murya yace
Bazan iya
Haquri ba,
Cikin wahala
Ya yunqura,
Ya gyara
Daurin.
Towel din jikinshi
Fita yayi
Cikin sanyi yake
Takawa har
Ya isa
Cikin parlon.
Ummi shiru ba kowa
Ga duhu
Sai Dan haske,
A can cikin bedroom
Dinta
A ranshi
Yake tunanin
Ummi kam dai bata kwana dakinta
Sai dai Allah.
Yasa
Anuty Sadiya
Bata dakin’
Cikin zulimi
Ya tura
Qofar a hankali ya shigo
Can ya hanqota kwance
Cikin blanket
Ta jawo pillows ta
Tura kanta a ciki
Wai duk”
Kar taji tsawa kar taga walqiya.
Jikin window
Yaje ya bude. Window
Ya tartare labulayen
Iska ta rinqa
Busowa
Lkci daya.
Kuma Ruwa ya
Fara sauqa
Cikin sanyi
Ruwane mai qarfi
Sai dai a hankali yake
Sauqa.
Ba abin da ake yi Sai walqiya,
Da iska mai sanyi
Sai sauqan ruwa.shuuuuu shuuuuu”
a hankali. Ya qarisa.
Kan gadon
Zama yayi.
Cikin rawan hannu
Ya janye blanket din
Ya ture
Pillows din.
Lkci.
Daya kuma.
Aka saki wata walqiya.
Mai haske gske.
Sai tsawa kuma ta biyo.
Bayan walqiyar.
Tsoron ya hadun mata
Cikin,
Firgita ta bude.
Idan ganin.shine
Yasa tai saurin.tashi tana jaa.da baya
Hannuta, ya jawo
Ya fizgota jikinshi “
Matseta yayi da qarfi,
Tare da sauqe ajiyar hrt.
Cikin.
Daqilewar
Murya,
Yace INA zakije’
Meyasa kike gudana
Mesa bakya tausaya min’
Kinfi son Na cutune.
Kai ta rinqa kadawa’
Tana ni banson
Ka sakeni,
Qara matseta yayi
Ya tallabo kanta
Lips Dinta
Ya laluba ya rinqa
Tsotsa cikin nauyin zuciya’
Hannushi kuma.yasa ya zare hijabin
Tureta yayi
Kan pillows ya kontar da ita
Cikin rawan jiki’
Ya haura kanta,
Hannushi yasa ya ware
Nata ya dannesu
Kanshi ya, daura kan
Qirjinta.bres Dinta ya cabke ya rinqa tsotsa kamar cikin
Gigita” ita kam tuni ta nemi idanta, da bakinta kuka takeyi
Sosai tana
Wayyo Allah Na
Wlh bana so ka barni mugu kawai “
Bai
Kulata ba Dan hankalinshi bai jikinshi
Da qarfi ta yunquro jin ya taqwara qafafunta ya waresu ya shige tsakiyar cinyarta yana cishirin shigarta riqe hannushi tayi duka biyu’
Cikin kidima da tsoro da zare ido
Tace,
Wayyo Allah
Wayyo Hamma Yusuf Dan Allah da
Manxonsa ka barni
Kayi haquri plxxx,
Na tuba
Hamma Yusuf ka tausaya min
Cikin kidima da rawan jiki da carkewar murya.
Yakai bakinshi dai dai kunneta
Cikin sarkeqar murya.
Yace
Bazan iyaba ki tausaya min
Kiyi haquri ki nitsuba karkiyi naji miki ciwo
Plxxx A,ish
Ki nitsuba bazan wahal dakeba
Kiyimin agaji
Hannuta tasa tana ture qirjinshi
Tana ,a,a. Dan Allah
Hamma ka tausaya min
Qara sake nauyin qirjinshi yayi kan nata.
cikin
Karkarwa ya ya matso da bakinshi kan kunneta a kideme yake
Furta mata Addu,arga.
(بسم الله اللهم خنبنا الشيطاب وجنب الشيطان مارزقتنا)
Cikin
Kuka sosai take cewa a,a
,a,a Hamma Yusuf.
Yusuf kam ya rikece ya fita haytacinsa baiji bai gani
Shiyasa bai
Jinta bare ya tausaya mata,
Allah sarki
Aysha azabar da take ratsata tasa ta
Cillah qara mai qarfi
Cikin damqe damtsen hannushi
Cikin kuka sosai
Tana
Wayyohhhh
Hamma Yusuffffffffff
Zan mutu
Hamma Yusuffffffffff ka kasheniiihhh
Zafi zan mutu
Shima
Yusuf
Kuka yakeyi tamkar yaro
Kuka yake cikin
Fitar hayyaci
A haka ya rinqa
Haqarta har saida
Ya maidata cikekkiyar
Mace,
Qara ta saki
Cikin qaqameshi
Ta tura kanta cikin qirjinshi
Hannayenshi ta qaqqame
Shi kuwa
Yusuf
Cikin
Shiga wota sabuwar
Rayuwa da duniya
Jinshi yake a sama
Ya kasa gane wanne hali yake ciki
Cikin kuka
Ya zurma cikin duniyar ma,aurata
Ya kamo tamkar zaucecce
Ya rinqa zuba mata
Kirari yana
Aysha kece mace daya tamkar da dubu
Kece Farin cikina kece rayuwata
Kin kasance bugun zuciya ta
In bakya tare dani cutuwa nakeyi kece kadai mai iya sani nishadi kin canzamin rayuwa kin jiyar dani dadin da ban taba jiba kece mai iya kawarmin da qishinahh”
Ita kuma
Aysha
Tuni ta fara
Dauke wuta
Wasa wasa
Yusuf
Ya kasa control
Din kanshi
Ita kam kuka take har muryar ta ta dashi.
Cikin lkci
Daya
Numfashi ta ya fara
Carkewa
Shiko bai bartaba har saida ya samu.
Cikekkiyar gamsuwa
Lkcin daya
Ta sauqi wani nannauyan numfashi
Shi kuwa
Da garfi ya cakumota ya ruqqumota
Cikin kuka sosai
Ya zame
Jikinshi
Ya tallabota ya daura ta
Kan qirjinshi
Cikin
Kukan
Yake
Fadin
Aysha
Ngd
Aysha kin gama min
Komai Aysha kinmi
Kyautar abinda yafi komai tsada a gareki
A,ish
Me zan miki a duniya Na biyaki
A,ish
Kin gama da zuciya ta
Yau kinsani cikin
Farin ciki
Kin gama min komai a rayuwa
Hannushi daya ya daura kan bres Dinta yana shafawa yana sauqe ajiyar hrt gamida cewa
Allah ya miki albarka
Ita ko Aysha sai
Wani irin kuka take mai tsuma zuciyar mai sauraro
Gaba daya jikinta ya sake ko yatsarta bata
iya motsawa
Dan muryar ta ma kab ya bace
Dan ta gama
Wahala
Lkci
Daya zazzabi mai zafi
Ya rufeta
Sai rawan sanyi
Takeyi
Shima Yusuf tuni
Zazzabin ya rufeshi
Sai rawan sanyi yakeyi
Cikin
Rawan sanyin
Ya yunquro ya Dan qyara mata konciya
Tashi yayi cikin
Rufewan ido
Ya daura towel
Din a jikinshi
A hankali ya rinqa dafe
Gini ya fta ya nufi part dinsu
Dan jin
Ana kiran sallah
Gashi dagashi Sai towel
Gashi duk jikinshi ya baci
Kunya yakeji kar
Ummi tazo ta sameshi a dakin shiyasa ya fice da shirin
Yaje yayi wonka
Ya Sa kaya ya dawo
Ya gyara yar matarsa
Amman INA yana zuwa dakin
Jiri ya fara dibarsa
Da gyer yayi wonka yana fita
Ya kasa tsayuwa
Gaba daya Sai rawan sanyi yakeyi,
Dole ko sallah
A dakin yayi yana idarwa
Ya zame kan carpet din ya konta
Zazzabi ko yace
Bismillah
Sai
Jiri
Yanaji yana gani
Ya kasa tashi
So yake ya ganshi gashi ga
Habittin shi ya bata kulawa
Ya ruqqumeta taji dumin jikinshi
Amman ya kasa”
Ita
Kuwa
Tana jin matsishi
Yabar dakin
Ta sake wani sabon
Kuka
So take ta tashi
Amman ta kasa
Shiyasa ta koma ta yi lub
Tana mai kukan azaba da wahala.
Ummi kuwa
Tana tashi
Ta sauqi qasa
Dakinta ta shiga
Cikin
Sanyi ta matsota
Kan Aysha.
A hankali tace
Aysha,
Ke Aysha
Tashi kiyi sallah
Yau kuma kin makara ko,?
Rufe idanta tayi
Cikin azaba da kunya
Taci gaba da
Kuka
Ummi bata jin kukan samida muryar ta ta dashe
Har ta juya zata tafi
Ta kuma dawowa tana
Aysha ki tashi fa kar nasake zuwa baki tashiba
Zata juya
Aysha ta daqo hannuta cikin wahala ta riqo
Hannuta
Sai kuma kawai ta fashe da kuka
Da sauri ta sunkuyo kanta
Cikin mmk da tsoro
Tace Aysha meke faruwa
Meke miki ciwo
Ita dai Sai kuka
Jan hannu nata tayi cikin cewa tashi ki shirya mu tafi asbiti
Da qarfi ta saki qara
Tana wayyo Ummi bazan
Iyaba
Cakin mmk ta kalli inda ta Dan janye tan jinine gaba daya a wurin
Lkci daya
Ta gano halin da yartata ke ciki,
Cikin
Bacin rai
Tace
Yanxu
Fisabilillahi
Wannan wanne irin rashin
Imanine da tausayi
Komawa tai ta kamata ta jingibar da ita jikin gadon
Towel ta dauko mata
Cikin tausaya mata
Allah sarki Ummi harda
Qolloarta Dan ta tausaya mata sosai
Miqa mata tayi ta shige toilet
Ta hada mata ruwan zafi
Ta fito
Ta tallabeta suka shiga
Ita ta taimaka mata
Ta gasamata jikinta
Sannan tai wonka
Suna fita ta taimaka mata ta ziramata dogon riga.
Tea ta hada mata
Ta kawo mata bayan tayi sallah
Kuma duk abinda take idanta a rufe yake
Sai qollah dake bin gefen idon
Sai tai
Dan qara tace
Ummi bazan iyaba komai ba
Ummi qafafuna
Cikin rarrashi
Tace kisha tea Aysha
Zamu tafi asbiti
Kinji ko
Da gyer tasha tea din kurba 3
Tace amai takeji
Ummi kam duk ta ji tsoron yadda take rawan sanyin
Usman ta qira yazo ya kaisu
Asbiti
Bayan sun ga shiryawa wa
Sadiya takuma kira suzo su tafi tare
Su biyu suka tallabeta suka fito da ita
A parlon
Sukaci karo
Da Usman cikin
Tsoro da tausayi ya matsota yana
Sister me ya sameki Ummi mene ya sameta
Cikin
Dan badda abin Sadiya tace
Ba komai jirine ke damunta
Shiko Yusuf sai yanxu
Jirin ya Dan sauqa Sai dai zazzabi kam nanan daram
Ga ciwon kai
Miqewa yayi da gyer ya shirya cikin
Riga da wondo farare tas
Turare kawai ya Dan pesa ya nufi part din umminshi cikin dauriya Dan kanshi kamar zai dare,
A dai dai lkcin
Da ya shiga a lkcin
Aysha dake hannu Ummi
Tai luuu da jiki ta sake a jikin ummin gaba daya suka nemi faduwa
A tsorice
Ummi ta riqota tana jijjiga
Ganta tana Aysha
Aysha bude idan ki
Shiko
da sauri
Ya qarisa gunsu cikin
Sunkuyar da kai gwayar ido a boye
Ya tallabota jikinshi
A hankali Ummi ta zame ta matsa gefe.
Shiko, cikin sanyi yake
Kiranta A,ish
Amman INA
Sai qara sakewa tayi a jikinshi lkci
Daya tai luu da ido
A tsorice
Usman yace
Hamma Yusuf ta sumafa sumatayi
Ummi ma matsota tayi cikin tsoro tana Aysha
Bude idanki
Duk sun rude
Shiko
Yusuf
Cikin far gaba ya qara tallabota
Ya ronqofo ya zauna
Gami da jingina da jikin
Kujera
Hannushi yasa tallabo kanta
Cikin kula ya rinqa Dan juya kanta
Yana Aish
Ki bude idanki
Ki tashi
Karkiyi min haka
Am so sorry my Habitti
Sadiyace ta debo ruwa da sauri tazo tana gashi Yusuf ka yayyafa mata
Ummi
Kuwa hatsala tayi tana
Ai
Rashin imani ne wannan da qarfi hali
Ka bamu yarinya mu tafi asbiti ka tsaya sakarci
Sarai yasan Ummi haushinsa takeji
Shiyasa cikin
Boye idanshi ya sunkuyo
Bakinshi ya manna
Kan hancinta ya rinqa
Bata numfashi Sa har zuwa Dan wani lkci
A hankali
Ta Dan yunquro cikin
Dan tari da kuka
Tana
Wayyo Hamma Yusuf
Dan Allah kayi haquri
Na tuba
Ita kam Ummi juyawa tayi ta fita
Shiko
Usman ganin kallon da Yusuf yamai
Ya sashi
fita yana
Ni ba ruwana bare a harareni
Cikin
Sanyi
Ya qara mannata jikinshi
Gami da qara jingina da kujera
Cikin sanyi
Yace
Anuty Sadiya
A Dan hada min ruwan zafi
Toh tace gamida
Juyawa tayi
Kitchen
Itako. Aysha
Kai ta dago
Murya Na rawa tace
Dan Allah Hamma Yusuf kayi haquri
Hannushi yasa cikin taushi ya share mata qollah
Cikin ajiyar hrt ya
Manna bakinshi………….
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👆🏻👇🏻👇🏻
*MI WASMITI* page 1⃣0⃣7⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
“`Kuyi haquri masu karatu
Kunji ni shiru Na tsawon
4 days
Wlh biki mukeyi Amman yanxu insha Allah zamu miqe har qarshe
Dan Allah masu Nina ta prvt Kuyi haquri wlh abinne yamin yawa bazan iya binku daya daya ba in tura muku ta prvt dinba Ku rinqa binmu ta group
Wlh baa wulaqanci bane“`
Cikin riqarta ya rinqa shafa
Cikinta
Yana sauqe ajiyar hrt
Tuqi yake Amman gaba daya hankali shi bai kan titin.
Ido ya tsura mata cikin
Raunin murya
Yace ‘ Aysha
Menayi miki haka mai tsanani
Da kika kasa yafemin
Hannuta ya kuma kamowa ya matse
Cikin taushi ya jawota jikinshi
Yaci gaba
Da cewa ‘ Dan Allah
Ki tausaya min
Wlh bazan iya jumre rashinki a kusa daniba
Plxxx ki kijiqaina.
“Ita kuwa tureshi takeyi tana janye
Jikinta daga gareshi
Tana ‘ Ni ka sakarmin hannu kuma ka maidani
Gida.
Sake hannun nata yayi
Yaci gaba da tuqi
Ba tare da yace
Mata komai ba
Tafiya suke cikin
Dajin
Gembu Wanda duk Wanda yasan
Gun yasan hanyace
Mai cike da tsaunuka da tsirrei
Da qoramai masu
Gudana
Qa sanyi dake ratsa illahirin
Wurin sanyi ne sosai ta yedda daga nesa zaka hanqo tamkar
Hayaqi ke tashi
Sanyin ya hadu da sanyin
A,C
Ga qamshi dake ratsa su Na furrai
Da turaren jikinsu
Lkci
Daya nishad’i
Ya rinqa ratsa zuciyar Yusuf
Tuqi yake Amman idanshi a lumshe Sai sauqe ajiyar hrt
Yake
Yana murza siteri
Tuqin yake cikin qworewa da haddace hanyar
Ita kuwa Aysha ido
Ta tsura mai ganin yadda yake tuqi ido a rufe
Sosai Hamma Yusuf yacika duk inda
Namiji yake kaiwa
Tabbas Hamma Yusuf da banne a cikin maza
Haka take ta rayawa a ranta
Tsajenshi ta kuma tsurawa ido
Yayi luf gwanin Sha,awa
Lkci
Daya kuma ta saki
Qara gamida
Bubbuga cinyarsa ganin
Motar tayi
Cikin
Tsaunuka
Tana
‘Hamma Yusuf
Kana tuqi kana baci
Dan Allah ka bude idanka
So kake ka kasheni ne
” bai kulata ba bai kuma bude idon ba
Shiyasa ta qara qwagumo shi
Tana
‘Wayyo Hamma Yusuf
Ni ka sauqe ni
Dama ka d’auko ni ne Dan ka karni.
A hankali ya bude idanshi
Ya Sa hannu ya qara jawota jikinshi
Yasa hannu daya kuma yana tuqi
Kanta ya daura kan kafadarshi
Hannuta kuwa
Ya danna tsakiyar cinyarsa
A tare suka sauqe ajiyar hrt
Ita Na tsoro ne Dan har ga Allah
Yanxu tsoron sa takeji
Bare data ji
Inda ya tura hannunta
Shi kuwa
Wani irin sanyi yaji
Da
Shauqi
Shi yasa shi
Ajiyar hrt
Hannushi
Ya tura cikin
Qirjinta
Yana son
Lalubo
Bres Dinta
Amman yar rigarta ta hanashi sakewa
Lumshe idansa yayi cikin
Isa yace
‘Ki cire rigar nan
Ido ta zare cikin
Tsoro tace
Hamma Yusuf
A cikin
Motofa
Tuqifa kakeyi.
‘ Ehh
Na sani ya bata amsa cikin
Rawar murya
Yaci gaba da cewa
‘ So nake Na samu
Nitsuwa
Hankalina
Bazai dawo jikina ba har Sai
Na samu abinda ke damuna
Ya zanyi
Aysha
Dole fa ki zama jaruma
Ki cire tsoron nan
Dan in ba hakaba
Wlh zan iya fadawa wani hali
“Janye jikinta take
Sonyi
Tana mai zubda qollah
Tace
‘ Dan Allah
Kayi haquri
Hamma na
Wlh
Tsoro nakeji
Gashi
Mun fara shiga gari ma
Yanxu kam.
Ido ya Dan daqo
Ya tsurawa garin.
Cikin
Sanyi
Yace
Har mun isa
*Mai Samari*
Ita kam samun ya Dan saketa yasa ta janye ta gyara zaman ta
Ta tsurawa titin
Ido.
Ana kiraye kirayen
Maqqariba
Suka
Isa cikin
Birnin
*Mambila*
Kai tsaye ya wuce
Family house dinsu
Bappi mai gadi ya bude musu
gate cikin
Zumu d’in ganin
Yusuf
Dan
Yusuf tamkar
Hadari yake
Daya iso
Zasu samu
Kyautar sanyi
Yana parking
Ya fito
Cikin
Bude hanna yenshi
Yana mai shaqar iskar garin dayafi so fiye da ko ina
A ransa
Yanayin qarin Na tunzura
Yanayin halittar da rabbi yayi mai
Kye
Ya miqawa bappi
Cikin sanyi yace
Bude but
Ka shigar da kayayyakin
Karba yayi cikin Dan Fara,a
Yace
‘ can part dinki
Zan kai ko?
Ba tare daya kalleshi ba yace
‘a a dakin
Innayi zaka kai.
An gama yace cikin
Sauri ya fara kwasa
” itako Aysha tin tuni
Take on
Fita yaqi bude mata
Qofar Sai yanxu ya Dan zagayo
Ya bude
Qofar
Cikin
Yin piki piki da ido
Ya Dan nuna mata hannu alamar ta fito
Daya hannu kuma ya nuna mata qofar.
Cikin
Mmk
Irin wasu lamura Na Hamma Yusuf din nata ta zuro qafarta
Tana mai kallon shi
Har ta miqe
Shi ma idon
Ya tsura mata
Gami da qara matsota cikin
Rada
Yace
‘Yadai
Kike ta kallona?
Na canxa ne?
Ko dai
Kema kewata ke damunku?
Da sauri tai qasa
Da Idon’ta
Shiko
Kamata yayi
Ya manna ta a qirjinshi
Cikin Shauqi
Yace
Kewarki ta kusa zautar dani
Na kusa macewa
Kin firgitani wlh
Banson
Kiyi nesa dani
Shiyasa Na kawoki nan
Dagani sake
Masu gidan sunyi tfya.
Janye jikinta tayi cikin
Mmk da tsoro
Ta nufi cikin
Gidan.
“Shiko Yusuf
Phone dinshi ya zaro ya kira ta
Baba bello ya sheida mai sunxo
Amman su Bappa Yaya ba sannan Dan haka karsuce zasu zo
Yana katse kiran ya kuma kira
Ahmad
Cikin
Dan fara,a
Yace ‘
B’iyaye
Mun isa lfy
Lau
Dry shima Ahmad din yayi cikin
Tsokana yace
Ka sacemin
Qanwata ka bar Ummi nata fada
Sannan ka hana
Usman zuwa Dan qarfin
Hali
Fuska ya Dan yamutsa yaci
Gaba da cewa
‘ Ahmad
Wlh Ummi bata San halin da nake cikiba
Shi kuwa Usman
Shi yawone kawai ke cinsa
Yafi son yazo
Ya tare cikin
Labbun nan
Yayi ta tsinke fruits
Kamar wani biri.
Adam ne dake gefe ya karbe woyar cikin
Tsiya yace
‘ wlh andaiji
Kunya
Abu ya koma harda sace yar mutane
Ni dai fatana kar ka cinyemin qanwata
Yar marainiya.
Tsaki yaja cikin
Hada fuska
Yace kai
Ka cinyemin tawa qanwar
Da Allah can da Sa idonka
Ni banson masi
Katse kiran yayi
Ya nufi masallaci
Bayan yayi Alwala
Su kuwa Ahmad
Dryar Yusuf
Suka rinqa yi.
” ita kuwa Aysha
Tana shiga gidan ta rinqa mmk
Ganin da gske
Ba kowa a part din kakannin
Nasu
Sosai
Take jin tsoron
Hamma Yusuf din
Parlon ta zubawa ido
Komai nan tsaf gwanin
Sha,awa
Labulayen duk a sassake
Ga komai a shirye hatta kan dinning table
Komai tsaf
Ba wani haske sosai
Sai hasken
Cikin show glass
Sai sanyin A,C da Na yanayin garin daketa kadawa
Parlon Sai qamshi yake
Dan shi Bappa Yaya ko
Qiftawa yayi ta wurin Sai ya Dade yana qamshi bare inda yake rayuwa
A hankali ta zame gyelenta
Ta ja
Trolley ta.
tashigar
Cikin dakin innayi
Toilet
Ta shige
Shawa ta sakarwa kanta
Har Na tsawon wani lkci
Sanyin garin
Da sanyin ruwan suka sauqe mata da nishadi
Cikin rausayawa ta rinqa murza sabulu mai qamshi
A jikinta
Bayan tayi brush
Ta yi alwala
Ta fito daure a Towel
Zani ta zare ta daura
Gamida Sa hijabin
Ta tada kabbara
Tayi magga riba
Bayan ta idar ta dauko
Qur,ani
Tai ta karatu
Har aka kira ishah
Ta kuma miqewa tayi ishahn
Tanaidarwa tai shafa,I
Da witiri
Sannan ta ninke abin sallar
Gaban
Mirror ta zauna
Ta jawo Jakarta
Ta rinqa murza mai a tattausar fararta
Sannan
Ta fidda humranta
Ta bi jikinta dashi
Ta kuma dauko
Lovilia ta shafeshi a jikinta
Miqewa tayi ta zabo
Wasu tattausan
Kayan bacci
Rigace da Dan wondo
Farare tas Sai Dan ratsin
Yellow yellow a jikinsu
Wondon guntu ne iya karsa guiwarta
Sai yar rigar wacce iya karta
Ququnta
Daga samanta kadan
Kadan kuma
Ta danyi shara shara hannuta kuma ragace
Gaban mirror ta koma dasu ta dauko
Turaren
Lailatu sahara
Ta feshesu tsaf
Sannan ta sakasu
Ta dauko
Hula
Yellow ta murxa a kanta sannan
Ta dauko phone Dinta
Ta nufi
Kitchen tana
Zuwa
Fridge
Ta bude
Tako yi Sa,a akwai
Abinda take mararin
Nono ta dauko mai sanyi
Ta burgeshi
Ta sanya sugar
Sannan
Ta Debi
Fruits
A pilet
Parlon ta dawo
Ta zauna kan 3 str
TV ta kunna
Ta koma ta zauna
Cikin sanyi da Dan jin
Tsoro
Ganin yadda labulayen ke kadawa alamar hadari
Na tasowa
Can dai taji
Iskar ta qaru sosai
Tashi tay cikin
Sauri
Ta rufe
Windows din
Lkci
Daya.kuma
Walqiya ta fara haskawa
Cikin
Tsoro ta koma
Jikin kujera ta da
Zauna
” Shi kuwa
Yusuf
Ganin hadarin
Yasa shi
Fitowa
Gidan
Baba Ahamdu
Da sauri
Ya shige mota
Kai tsaye
“`Jam baddu
Restaurant“`
Ya wuce
Gudu gudu
Ya seyomusi abinda zasu
Dan ci da juices masu sanyi
Bai zame ko inaba Sai
Gida
Hadarin kuwa kamar
Jiransa yake
Yana parking
Ruwa ya kece kamar da bakin
Qorya
Fita yayi
Cikin tattara ledodin
Ya nufi
Bakin qofar
Cikin ruwan
Tuni ya jiqe carkab
Yana zuwa ya tura
Qofar ya shige
Cikin
Sauri
Yana
‘Amrita
Ina kike
Ita kuwa Dan ganinshi da tayi Sai ta danji
Sauqin tsoron
Shi kuwa ganin ta share shi yasa shi
Wucewa gefen ta ya ajiye
Kayan hannushi
A ranshi kuwa yana
Oh kinji ba tsawa kenan
Toh Allah ya Sa ai tsawan
Tsayuwa yayi a gabanta
Cikin
Isa
Yana
‘Ke baki iya cewa mutum barka da dawowa ba ko?
Bata kulashi ba Sai hararanshi da ta danyi qasa qasa
“Shi kuwa rigar jikinsa da ta jiqe ya cire ya cillata gefe
Ya kuma zame dogon wondon jikinsa
Sannan ya cire yar bes
Dinshi ya cillar gefe
Ya rege daga shi Sai
Bkss
Cikin sanyi
Yace ke
” daqo idanta tayi
Ta kalleshi
Sai ta kuma
Saurin kife
Kanta jiki
Kujera
Jikinta har rawa yake
Ganinshi haka ya bata tsoro sosai
Shi kuwa
Zama yayi a gefen ta
Cikin
Qara matsota……..
*By garkuwan Fulani*
[4/9, 2:26 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👆🏻👇🏻👇🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣0⃣6⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Bakinshi
Ya manna kan
Kunneta cikin
Sanyin murya yace
A,ish kiyi shiru
Kinji Na barki
Bazan kuma abin da zai cutarda keba kinji
Kiyi haquri kinji
My dear sis.
Shiru tayi cikin jin kun yarshi
Ta manna. Kanta kan qirjinshi
Hannu yasa ya ruqumota da kyau
Ya jingina jikin kujera
Ajiyar zuciya ya rinqa sauqewa
Ido ya lumshe
Cikin manna mata kiss
A goshinta
Can kuma
Idon ya Dan bude cikin yamutsa fuska
Jin Shigowar su Adam
Da Ahmad
Dan Sam baison abinda zai takura Mashi Amritanshi.
Adam ne ya Dan kalleshi a fakaice
Ya kuma juyawa ya kalli Ahmad da ido ya nunawa Ahmad Aysha dake lafe cikin qirjin Yusuf din
Ya tabe baki
Ya miqawa Ahmad hannu suka tapa
Suka Dan kwashe da dry
Adam yace
Yusuf meke damunku?
Cikin harara yace ciwon so ke mana dadi
Ahmad ne yace
Toh fa
Wato ciwon so ke muku dadi
Sai suka kuma.dry
Kai ya juyo cikin kallon
Ahmad a nitse
Yana
Biyaye harda kai
Wato wannan Yaya Na zauren ya koyama
Sa ido
Dry Ahmad yayi cikin salonsa Na sanyin rayuwa da yanayi
Yace a a biyaye bance komaiba
Fatana asha ciwon so lfy
Haka dai sukayi tayiwa juna tsiya
Can.
Maryam da Usman dasu Rabi,u
Suka shigo a tare
Gaba daya kallon mmk suka tsaya yiwa Yusuf
Rabi,u ya kalleshi a fakaice gudun masifa
Ya kuma yafito Usman ya daga mai gira
Aiko suka kasa tsare mmkinsu
Rabi,u
Ne Dan Neman mgn
Ya kalli inda suke cikin
Daga murya
Yace
Ke Aysha tashi ki ban phone
Dina
Usman ko dry CE ta kofce mai
Shiko oga Yusuf kai ya dago fuska a murtuqe ya watsa musu mugun kallo
Tuni Usman kam ya fice
Shiko Rabi,u matsawa ya danyi cikin hada fuska yace
Ni phone na
zata bani
Zan tafi school
Ne .
Bazata bayarba ya bashi amsa a kufule
Juyawa yayi ya fita cikin kunquni
Haka ya maqaleta a parlon ko a jikinshi
In Ummi tazo wucewa Sai ya kauda kanshi
Har dai zuwa Dan wani lkci
Bacci ya debeshi
Ganin haka su Ahmad suka fice
Suna dry.
Suna baccin Nenne ta shigo ta samesu ruqqume da juna
Klsu tayi cikin dry ta wuce kitchen gun Ummi.
Cikin fara,a
Tace Ummi yau kuma baccin a parlon ki za,ayishi kenan
Tabe fuska tayi cikin takaici
Tace yaro Sam
Bayajin kunyar mutane yazo ya tare min a parlon
Bayan ya yiwa yarinya mugunta sannan ya tsare kar a kaita Asbiti
Dry Nenne tayi cikin sanyin tace ki bawa yaro matarsa sunyi komawarsu
Can su gama magale juna baki gansuba bare kice rashin kunya ce
Itama dry ta danyi sukaci gaba da aikin,
Basu farkaba sai da sukayi baccin 2 hours
Sannan Aysha ta Dan
Juya cikin sauri shima ya bude ido
Da sauri ya tallabeta
Ya tallabo fuskarta ya tsura mata ido cikin ido
Murya a narke yace
I love you Amrita
Kiyi haquri banson wahal dakeba Na kasa control din kai nane
Baki ta Dan tura cikin kauda kai
Qara manneta yayi ya daura bakinshi kan kunneta cikin shauqi
Yace
Kiyi haquri
Ki yafewa Hamma Yusuf dinki.
Kafada ta maqale alamar a,a
Qara manna qirjinshi yayi kan nata
Cikin rada
Yace bafa laifina bane
Laifinki ne
Kai ta dago cikin alamun tabbata
Ta kalleshi
Gira ya daga mata
Gamida cewa
Ehh laifinki ne
Dan ke kika gigitani
Kika haukatani
Ke kika jiyar dani abinda ban taba jiba
Kedin ta dabance
Ke dole en kasa sarrafa kaina Dan kedin ta dabance
Qara goga qirjinta yayi a nashi cikin sanyin yace
Aysha kina da dadin da bazan iya zama da qishinkiba plss karkiyi nesa dani
Hannushi ya Dan kuma turawa cikin qirjinta
Ya shafo bres
Dinta cikin ajiyar hrt da lumshe ido
Yace
Wlh a duniya bayan qur,ani
Ba abinda nake begen rigewa kamar wannan
Ba abinda zan taba naji dadi da sanyi a raina da rayuwata da ruhina Aysha sai bres dinki
Wlh hannuna qaiqayi yake min in ban shafesuba
Bakina nauyi yake min, in ban tsotsesuba.
Ya qarishe mgnar yana qoqarin
Tura kanshi cikin qirjinta
Da sauri.ta tallabo kanshi
Ido cike da qollah
Tace
Plss Hamma Yusuf Na tuba Dan Allah kayi haquri
Wlh bazan iyaba
Ciwo jikina.
Kai ya karya kamar marigayin zakara
Cikin sakewar jiki yace
Sai anjima
Nazo ko?
Kai ta sunkuyar cikin yuqqurin miqewa
Sai kuma ta saki Dan
Qara
Da sauri ya miqe kamata yayi
Cikin rawan jiki
Yana
Ohh sorry Amrita
Hamma Yusuf dinnan bai kyau ta ba
Sunkuceta yayi
Sai dakin
Ummi
Kan gado
Ya direta
Kiss ya manna mata a goshi
Cikin juya ido
Yace wlh zanyi miss
Dinki
Dan Allah kixo
Ki kwana da mijinki
Kinji dumina inji duminki.
Toh kawai tacema
Dan ta rabu dashi
Cikin salon Sha,awa yace
Ki rinqa shiga ruwan zafi a kai akai
Bari yanxu Na kawo miki mgnin
Toh ta kuma cemai duk idanta a rufe Dan kunyar shi da tsoron shi takeji.
Har ya juya zai fita ya kuma dawo
Hannushi ya tura cikin
Bres Dinta ya cabkosu
Da Dan qarfi
Yace
Wayyohhhh
Shehhhhhhhshh
Ham
Ya sauqe ajiyar zuciya ya fita
Yana ki matso da moyarki kinji
Noor hayat dina
Kai kawai ta gyeda mai
Dan gsky salon Hamma Yusuf salone mai tsadar gske
Yana fita ya hado mata magunguna da tek awy
Ga wasu kaji gasassu Sai qamshi suke
Sai madara mai sanyi
Da lodin inibi da su Apple mai sanyin gske.
Sai wasu qattin boruna sukuwa ya cikasu tab da English wes da sleeping dress masu taushi da santsi da tsulbi
Sai sweets lace da at ampopi masu kyawun gske
Sai yan kunne da sarqa da abin hannu da zobe
Na zinari Sai sheqi da gyelli sukeyi ga kye din dalleliyar motarta mai tsadar gske
Turaruka kuwa ba,a mgn
Duk ya hadesu.
A parlon ya samu Anuty Sadiya
Cikin Dan fara,a ta karbe kayayyakin ta shishigar
Tana Yusuf wannan kaya haka Na mene?
Fuska
A sunkuye yace
Anuty Na Aysha ne
Tayi baccinne ?
Ehh tace mai
Tana mai zubawa kayyakin ido
Shi kuwa dakin ya shige ya Dan shafo fuskarta cikin
Sanyi ya tallabota
Magunguna
Ya Dan tura mata a baki ya balli Goran
FARO
Ya bata
Duk abinda yakeyi tanaji
Sai ta qara lumshe ido
Yana gamawa ya gyara mata
Blanket din
Ya fice cikin kewarta
A dakinshi. Wonka yayi ya zo ya kwanta Sai murmushi yake yana.
Alhamdulillah
Sam bacci ya kasa daukarsa ba abinda yake tunawa Sai Daren jiya
Haka yayi ta juyi
Sam ya kasa samun nitsuwa
Dole yajawo phone dinshi
Ya rinqa kira bata dagawa
Gashi baison yaje kar aga zalamarsa
Wurin text ya shiga
A rayuwarsa shi bai taba dadara kanshi baifa bata lkci yayi wasu kalaman wai so ya turawa kowaba
Amman gashi yau ya zauce Sai Zan tuka yake zubawa.
Da gyer dai ya samu barawo bacci ya saceshi.
Su kuwa a parlon Ummi
Gaba daya sun cika da mmk
Irin yadda. Hamma Yusuf dai
Ya tsaya da kanshi ya tarkatowa Aysha irin wadannan abubuwan da yake fadin shi yafi qarfin ya solance a gun mace
Rabi,u kuwa tsakaninshi da Allah yake fada yana
Wlh nima dolene fa dolema kawai a Samar min moto
Inba hakaba ayi bala,i haka kawai.ace Aysha ma najan motarta ni INA zare ido
Ga Usman dai ya Ahmad ya bashi
Abdul kuwa baba ya saya mai wato ni kam soko ko.
Dry sosai suka rinqa yiwa Rabi,u
Usman ko cewa yayi sunyi canjin moto
Itako Aysha sai binsu da ido takeyi
Saida Ummi tazo ta koresu tukun
Ta Sam tayi baccinta Anuty Sadiya kuwa ta dage Sai hade mata kayan gyara takeyi.
Kashe gari da sassafe Yusuf yxo
A parlon ya samu Ummi
Bayan ya gaidata ya miqe ya nufi cikin
Dakin.
Da sauri
Cikin hada fuska
Ummi ta dakatar dashi
Cikin cewa
Kai dawo nan
Ina zakaje
Wai shin kai bakada tausayi ne
Nacema tana bacci
tada ita zakayi kenan?
Kai ya jinjina a Lamar a,a
Fuska a hade tace
Toh wlh ka kiyayeni
Kar Na qara ganin qafarka a nan
Kabarta taji dacutarta.
Kana jiko?
A Dan tsorice
Yace humm
Ummi dama mgnin
Zan bata
Kuma wai zan dubatane.
Tabe baki tayi cikin yatsine tace gashi
Ni ban iya bada mgnin ba ko?
A a yace
Cikin sanyi yace ayyah
Ummi Dan Allah bari Na Duba jikin nata.
Bazaka Duba ba wlh ka fice kawai
Ta bashi amsa a fusashe
Shiko gaba daya ya gama cika
Haka ya juya a dole
Ya fita
Yana fita
Ya kirata har
Kusan sau 8
Bata daga ba
A parlon su
Ya zauna
Cikin damuwa ya rubuta mata text
Kamar haka.
“` Assalamu alaiki
Ya sahibul qalbi
Fatan kin tashi
Lfy ya jikin
Yayi sauqi ko ?
Ko har yanxu yana ciwo?
Dan Allah Amrita ki kulanmin da kanki
Dan mu samu ki wore
Dan wlh Na gaji da zaman
Takura Amrita
Daga yau zan fara mana shirin komawa
Dan in muna qasarnan
Za,a kasheni
Yanxu nazo
Ummi ta hanani
Shiga
Amrita ya za,ayi nida matata a hanani ganinta
Dan Allah kixo gareni
Wlh ke kadai nake son ji a kusa dani
Plss ki tausayawa zuciyar Hamma Yusuf dinki
Dan Allah kixo gareni
Dan zuciya ta Na gasuwa da begenki
Kijin Aysha Dan Allah ki taho.“`
Dry sosai Anuty Sadiya takeyi da taga text din
Cikin tsokana ta miqawa Ayshan
Karba tayi tana Duba ajiye woyar tayi
Cikin tabe baki
Itako Sadiya
Hadin
Wani gari ta dama da madara
Mai sanyi ta miqawa
Aysha
Tana gashi shanyeshi yanxu
Kina shan wannan gaba
Yusuf sai yayi kuka cur da hawaye,
Ita bata daqo zanceba ta karba tana Sha tana lumshe ido
Dan dadinshi
Ummi da ta shigo yanzu cikin
Fada
Tace
Sadiya
Ban hanaki bawa Aysha irin wadannan abubuwan ba
Ke kuma ba son zaqiba Sai dirka kikeyi
Wlh zaki gane kurenki Gun wannan
Fitinenne
Wlh zai jinyatar dake shi ko a jikinsa
Bakisha komai bama ya kika qare
Kekuma Sadiya
So kike ya kashe miki qanwa ko?
Dry Sadiya tayi tace
Insha Allah ba mutuwa Sai
Ta zuciyarsa
Ita Sam Aysha har yanxu bata ganeba
Sai Sha take cikin nishadi.
Haka Sadiya da Nenne suka rinqa
Tsuma Aysha da Amira
Itama Maryam har gida ake kaimata bayan Wanda aka mata kafin su koma
Tafiya Yola kuwa dole aka dage Dan Ahmad yace bazai jeba Sai da Yusuf shiko yana jinya.
Yau kusan 8 days kenan
Ummi ta kasa ta tsare
Fir ta hasasu
Haduwa
Ko woyarshi ta hanata dagawa
Sai dai dubbban texis nashi
Mgnaganu kuwa Yusuf
Yayi magiya har ya gaji Yayi ta roqo ko muryarta a barshi yaji
An hana.
Ita kuwa Ummi
Har yanxu gwada son da Yusuf kewa Ayshan take in bata gamsuba bazata bashi itaba bare su koma tare.
Yau juna,a bayan an sauqo daga sallan
Yusuf ya shigo gidan
Ranshi a bace yau kwana 9 kenan hanashi matarsa
Can gefen garden yaje ya zauna qarqashin
Bishiyar maqqoro mai inuwa da
sanyi
Phone dinshi keta suwa Amman yaqi dagawa har sai da ta katse
Kiran ya kuma shigowa a karo Na 3
Cikin hatsala ya zaro phone din
Sunan
Bappa Yaya y gani
Tsaki ya Dan ja
Tare da amsa kiran
Bayan sun gaisa ne
Bappa Yaya yake
Cewa ‘Dudabe
Ka gayawa bello kace karku zo
Gobe Dan munyi tfy
Dasu innayi duka.
Fuska ya tabe gamida cewa toh. Sainjima ya katse kira
Yana toh ni menawa da tfyarku
Yana wurin ya haqqo
Usman
Na Jan Trolley
Ya bude matarsa ya saka
Ya kuma komawa
Ya qara fitowa da yar qaramar jaka
Ido ya qurawa jakar sarai ya gano ta Aysha CE
Shiyasa ya miqe cikin Dan sauri
Ya isa gunshi
Ido ya zuba mai cikin ayar tabbata
Yace
Kai INA zakaje
Kuma kai dawaye
Cikin Dan
Tsoro
Yace
Gembu mambila zamu tafi
Ni da Aysha kafin gobe INA kuma zakuxo ko hamma Yusuf?
Hara ya watsa mai
Cikin isa
Yace
Bazaka jeba.
D sauri yace
Bazan jeba ko bazata jeba?
Fuska ya kuma hadewa
Yace kai din bazaka jeba ko kanada mgn?
Cikin maraicewa yace
Ga kayanta Na cire ni ka barni nayi tfya ta
Cikin
Tsawa
Yace
Nace bazaka jeba
Maza
Kwashi kayan nata ka maidasu cikin motata
Sannan kaje.
cikin gida kace mata da motata ma zaku tafi
Toh yace cikin
Fushi ya kwashi kayan
Ya mayar cikin motar Yusuf din
Ya shiga cikin gidan.
Shi kuwa Yusuf da sauri ya shirya kayan shi yazo ya shiga
Cikin motar ya zauna
Cikin Farin ciki
Yana haggosu
Suka isa
Gefenshi
Cikin sanyi
Usman yace
Zagaya can ki shiga
Bari Na dauko igiyar
Charge Na
Toh tace cikin
Murna,
shi kuma Usman ya koma cikin gida rai a bace.
Cikin
Rausa yawa ta bude
Gaba ta shige
Hankalinta nata woje
Dan haka bata ganshiba
Shi kuma
Jin qamshinta ya sashi sauqen ajiyar zuciya
Tare
Da lumshe ido ya Dan konto kanta kadan
Hannushi yasa ya
Jawo murfin motar ya garqame
Ita kuwa
Tsoro ya bata cikin
Mmk tasa hannu zata bude
Ya ficgota ta fada jikinshi
Da sauri yayiwa
Motar figan
Nishadi
Ya fice daga gidan.
Hanyar Gembun ya miqa
Ita kam sai
Qoqarin janye jikinta take shi kuwa ya maqaleta
Cikin rawa hannu ya tura hannushi cikin…..
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👆🏻👇🏻👇🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣0⃣8⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Qara shige mata yayi
Cikin fuskantar juna
Ya Dan jawota jikinshi
Yasa hannu ya dauko ledar gasassun kajin
Ya ajiye gefenshi
Hannu yasa ya Dan yaga
Ya miqa mata
Cikin
Dan rawan sanyi
Yace ‘bude baki kici.
Kai ta dago ta tura baki
Gami da cewa
‘Na qoshi,
Me kikaci?
Ya tabba yeta cikin tura mata a baki
Kai ta kuma kawar wa
Ganin haka yasashi
Matsota da kyau
Ya Dan daga yar
Rigarta ya tura hannushi
A hankali ya rinqa shafa cikin nata ido ya tsura mata
Gamida cewa
‘Kici abinci
Kar ki cutarmin
Da kanki ki cutar dani
Kinji ko Amrita.
Janye jikinta ta yi cikin
Ture hannushi tace ‘ toh ni ka barni,
Miqa mata yayi a baki tare da cewa zan barki in kinci
In kuwa baki Ciba
Wlh bazan barki ba
Ya qarishe mgnar yana tura hannushi
Saman bres dinta.
” jin haka yasa da sauri ta bude baki ya samata
Ita kuma ta kamo hannushi zata fitar.
Yai maza
Yace
Sai kin gamaci zan barki.
Haka ta haquri a dole ya rinqa yagar naman yana tura mata
Ya kuma dauko juice ya bata
Har Sai da taji
Kamar cikinta zai fashe
Cikin qoshi tace
‘ Hamma Yusuf ka barni haka ji nake kamar zanyi amai
A jiye cup din yayi gami da
‘ cewa
‘ D’aga rigar inga cikin
Juya fuska tayi
Tana
Tura baki
Shi kuwa fuska ya murtuqe cikin fada fada yace ‘ bude in gani
Ko in matseki
Kin sanni sarai,
Jin haka yasa ta daga yar rigar
Qara matsota yayi yace ki daga ko in iso
Dagawa tayi har zuwa kan qirjinta
Ido ya tsurawa fatar cikin
A ranshi yake fatan
Allah yasa a yau dinnan ya dasa qonsa a jikinta
A fili kuma
Shafa cikin yayi ya juya ya nufi
Bedroom din innayi
Yana shiga wonka yayi
Ya fito ya shirya tsaf
Ya fito parlon daure da towel.
Can ya hanqota rakube jikin kujera
A hankali
Ya qarisa gunta cikin sanyi
Yace Aeeeshar tashi kije ki kwanta
Miqewa tayi da sauri ganin zai zauna gefen ta
Fuska ya Dan tsare tare da cewa
Me hakan cinyeki zanyi ne?
” kai ta girgiza tare da cewa zanje in kwanta ne,
Kai ya gyada alamar
Jeki
“Tana shiga
Ta haye kan
Gado mai rumfar
Ta sassake labulayen
Ta konta luf abinta
Sanyi Na ratsata
A hankali ta rinqa sauqe ajiyar hrt
Ganin har zuwa Dan wani lkci
Bai shigoba yasa tandan nitsu
Har bacci ya fara dibarta.
” Shiko
Tana tfya yabi bayanta da kallo
Ququnta ta tsurawa ido
Sosai ta tafi da nitsuwarsa
Gaba daya ya daburce lkci daya lips dinshi suka fara sana,arsu
A hankali ya lashi lips din tare da kamo gefen lips ya fara tsotsa kamar yaro
Jikinshi duk ya fara rawa
Har zuwa wani lkci
Ganin bazai yiwuba ya jumre waba
Yasashi
Miqewa
Ya kashe su TV
Sannan ya rufe ko ina ya shige dakin.
“A hankali ya dage labulayen
Cikin hikima ya kwanta gefen ta
Tare da sauqe labulayen,
Ajiyar hrt ya sauqe
Lkci daya kuma ya mirgina ya isa
Gareta
Hannushi yasa
Ya jawota jikinshi
Hularta
Ta sabule
Sannan ya Sa hannu a hankali ya rinqa zare rigarta daga jikinta
Har saida ya cireta ya cillah gefe
Hannushi ya kuma turawa cikin mararta
Ya sabule zip din Dan gajeren wondon
Dai dai lkcin
Ita kuma ta bude idanta
Jin yana ta yamutsa ta da rebata da kayan jikinta,
Hannushi ta riqe
Cikin Dan tsoro tace
‘Hamma Yusuffffffffff
Bai amsaba Sai
Hannushi daya ya qarisa sabuleta
Ya wore towel din jikinshi
Ya qara manneta jikinshi
Lkci daya ta zazzare ido tare da sauqe wani nannauyan numshi.
” shi kuwa a kidime ya Sa hannushi ya lalubo bres Dinta
Ya rinqa shafawa yana sarra fasu
Bakinshi ya manna kan bres din ya rinqa sarra fata
Hannushi daya kuma mararta yake ta shafawa yana Dan murzawa,
Itako Aysha tsoro yasa ta qamqame hannushi
Tana
Dan Allah Hamma Yusuf
Ka bari
Wlh tsoro nakeji
Zafi,
Nishi ya rinqa sauqewa yana
Rawan jiki
Ya tashi ya zauna ya jawota jikinshi
Bakinshi ya kai saitin kunneta
Cikin
Voice xex yace
‘ uhmmmm
Hisshhihh
Plxxx
Aysha kitai maka
Wlh bazan iya jumrewa ba
Ki taimaka min
Wlh Na kasa haqura
Ki tausaya min
Kiga tsawon kwanaki da Na zauna da kewarki
” Hannushi ta riqe Wanda yaketa
Latsar qirjinta
Wanda gaba daya itama ta kidima ta
Cikin
Rawar murya tace
‘ ni dai bana so.
Yunqura yayi cikin rawan jiki
Ya kwantar da ita
Cikin sanyi
Yayi mata rumfa da faffadan qirjinshi
Yana rada mata
Am so sorry
My dear
Zan kula dake
Ki kula dani
Zan biki cikin
Sauqi
Insha Allah yau
Bazakiji
Zafiba
Kinji
Matata,
Ta bude baki
Zatayi mgn kenan
Tai sauri
Ta rumtse idanta
Gami da
Damqe hanna yenshi
Tare da cije lips
Dinta jin
Yana ratsata
Jikinta duk ya dauko
Rawa
Zafin takeji yana ratsata Amman bai kai
Yadda ta zata ba irin Na wannan ranar ba
Cikin
Rawar murya
Tace ‘
Shiihhht
Hamma Yusuf
Zafi
Dan Allah ka barni,
Ina shi kam Yusuf baima San tanayi ba
Yau ya jishi cikin wata sabuwar rayuwa
Ji yake da zai tabbata a haka da bazai gajiya ba
Gaba daya ya fita hayya cinsa
Sai wasu zantuka yake masu wuyar
Fada
Gaba daya jikinta
Binta yake da lasa da subbata
Ita kam Aysha tun tana Dan
Daurewa.kar tai kuka
Dan yadda yake Sa mata albarka
Yana ‘
ki jiqaina
Aysha ki taimaka ki barni Na gamsu
Da nimar da Allah ya miki
Ki taimaka min
Ki ruqqume ni
A matsa yin mijinki
Na har abada
Aysha ki daure
Ki jiyar dani
Dadin da ban taba jiba
Gaba daya haka ya zauce ya zautar da ita
Juyata kawai yake yana haqarta ta inda yaga dama
Har zuwa
3:30Am
Ita kam Aysha
Gaba daya ta sake Sai
Qollah take tana
Qamqameshi
Tana
Hamma Yusuf
Na gaji
Bazan iyaba
Zan mutu
Numfashi Na zai dauke
Haka tai ta magiya
Sai 4 dai dai
Hamma Yusuf ya sarara mata
Ya koma jikin
Pillows ya kwanta
Ya jawota jikinshi
Ya ruqqume ta tamkar zai maidata cikinsa
Ita kuwa duk ta saki ta narke kanshi
Tana kukan
Gajiya da rashin bacci
Ta maqale jikinsa
Tana shaqar qamshinsa
Shiko bayanta
Ya rinqa shafawa yana
Ohh Amrita
Allah ya miki albarka
Rabbi ya saki farin ciki kamar yadda kika sani
Kin
Daukemin duk wata buqatata
A,ish
Me kikeso
Na miki
A duniyar nan?
Cikin
Qara maqaleshi
Ta shafi sajenshi
A hankali
Tace
Ka barni
Ka dena takura min,
Ka tausaya min
Hamma Yusuf kafi
Qarfina
Bazan
Iya daukar
Yawan buqatar ka ba,
Numfashi ya furzar gamida
Kamo lips Dinta ya Dan tsotsa
Sannan yace
Ai zan mutu in Na barki
Aysha waya CE miki bazaki iya daukar nauyin buqatuna ba
Ai ke ta dabance
Ko ganin ki nai nakanji gam suwa,
” A haka dai ta dan lafe a jikinsa har, akayi assalatu
Cikin Dan baccin da ta farayi ne taji ta cikin
Ruwa
Da sauri ta bude ido
Sai kuma ta rumtse ganin
Tare suke da Hamma Yusuf din nata
Ya caxge kamar bashi ba
Jawota jikinshi yayi
Tare da shafa qirjinta
Idan ta kuma budewa
Ido ta tsura mai shima itan yake kallo
Girarsa daya ya daga mata cikin
Rada yace
Sunefa suke tsoka nata
Ya fada yana nuna bres Dinta
Baki ta Dan tura tace
Me sukayi
Kanshi ya manna kan qirjintan yana
Cewa sunce Na matsosu,
Itama miqa ta danyi
Dan ya fara sauqe mata wani salon
Fitina
Qirjinta ta Dan dago ta tura mai
Da sauri ya cabke har jikinshi
Na rawa kamar wani
Yaro ya rinqa tsotsarsu
Ita kuwa ido
Ta lumshe tana shafa kanshi da qirjinshi
“A haka dai da gyar sukayi wonka
Suka fito
Suna fita tea ya hada mata mai kuari ya bata tasha
Sannan ya tafi masallaci
Itama tayi sallahn
“Yana dawowa
Ya cire rigarsa
Ya raba gefen ta ya kwanta
Yana lalubota
Cikin
Baccin ta tashi
A Dan gajiye tace
Wlh Na gaji bazan iya ba plxx
Hamma Yusuf bacci
Kai ya gyada cikin
Sanyi
Yace kiyi
Baccin
Ni ki barni da qirjinki ya isheni
Haka ya rinqa yamutsa ta
Sai 11 suka tashi
Gidan baba Hamisu sukaje bayan sun kimtsa
Acan sukaci abinci
Bayan axahar suka fita shida baba hamisu
Ita kuma tai ta bacci
Sai 9 Na dare sannan suka koma gida
” yau kam Aysha kuka tai tayi taqi
Amincewa Dan gajiyar jiyama bata barta ba
Shiko Yusuf haka ya haquri ba Don ya soba Sai Don tausayinta yakeji
Dan shi da kansa yasan
Ya murzata da yawa
” itako Aysha tun daga ran nan
Ta samu damar
Kaucemai bare da ta gane bai son
Takurata
Haka kullum yake kwana cikin buqatuwa itako tai ta baccinta
” Yau ma kamar kullum
Kwance suke
Cikin
Blanket
A hankali ya matsota
Murya Na rawa
Yace
Aysha
Da ixinin
Wa kika juyamin baya
Bana gaya miki
Banson hakan da kikeyi ba?
Cikin tura baki tace ngji
Bacci zanyi
Cikin Dan rauni yace
Aysha ki tausaya min mana
Wlh bazan iyaba
Yau kwana 4 muna tare Amman kin hanani haqqina
Tashi tai ta zauna
Cikin
Dan yamutsa fuska tace
Wlh kai Hamma Yusuf ka fiye jaraba
Na lura so kake ka tsotsemin ruwan jiki
Ido ya tsura mata cikin
Kufula yace
Bani NAYI kaina hakaba Allah ne yayini
Haka
Kuma kinsan haqqinane kam ko?
Konciya tai ta juya mai baya
Tace
Ai jarabar tafi qarfina ne,
Ka takurani ka hanani sakewa wlh
Tai qasa qasa da murya tace jarabebbe kawai
Shiko ya jita sarai ranshi ya baci matuqa
Miqewa yayi ya sauqo qasa
Kan carpet ya wurga pillow ya kwanta
A ranshi
Yake jin zafin
Abinda tai mai watoh shi ya zamar mata kamar dole ko
Ita kuwa tana jin ya sauqa ta gyara kwanciya tai luf
Abinda
Shiko ya kasa bacci
Sai juyi yakeyi
Yana cikin haka phone dinshi ya kama ruri a hankali ya daga
Cikin sanyi yace
Abubakar
Na,am ya amsa cikin
Sanyi yace
Hamma Yusuf
Bacci zanyi Sai kuma duk naji hankalina ya dawo gida
Cikin gyara zama
Yace
Dan uwana
Kazo mana muma munyi kewarka
Abubakar katashi hsnkalin
Ummi ma wlh duk ta damu da rashin zuwanka
Ajiyar zuciya ya sauqe
Tare da cewa
Hamma Yusuf
Zan zo Amman inaji
Kamar zuwan qarshe zanyi
Jikina Na bani mun kusa rabuwa,
Da sauri
Yusuf ya dakatar dashi cikin
Tsoro yace
Haba Abubakar
Meyasa zaka gayamin haka Dan uwana
Dan Allah kar ka gayawa mahaifiyarmu haka Dan uwana
Dry Abubakar yayi cikin
Raha yace toh ba komai Hamma Yusuf kayi baccin ka Sai da safe
A haka suka katse kiran
Kashe gari
Yusuf
Bai nunawa Aysha komai
Ba da dere ko
A kasa ya kwanta
Abin takaici kuma bata kulashi ba
A Daren ya samowa kanshi mafita
Shi da kanshi ya rinqa murmushi
Mugunta
Kashe gari da yamma
Ya shigo
Parlon ya samu ta ajiye nono
A kan stool
Ta koma kitchen zata dauko spoon
Wasu tabs
Ya fitar daga aljihunsa
Ya murza guda
2 cikin
Nonon har ya juya Ya kuma
Juyawa
Ya qara murza 2 a cikin
Nono
Ya koma can gefe kan 1str ya zauna
Yana kada
Qafa
Tana
Fitowa ta dau cup din
Ta jujjuya nonon
Sannan ta rinqa Sha a hankali
Tana Dan lallatsa phone Dinta har ta shanye,
Shiko miqewa yayi
Cikin tsare gida
Yace
Ki shirya
In anyi sallah
Mu tafi
Restaurant
Toh tace cikin
Murna tace dama
Inabina ya qare
” bayan sun
Kammalah cin abinci
Yalodo mata fruits
Qarfe 9 dai dai
Suka shigo
Mota
Yaja suka
Nufi
Gida
Itako Aysha tun a cikin
Motan
Takejin
Wani irin
Yanayi Na ratsata
A hankali ta fara miqa
Duk gabanta
Suka rinqa budewa
Ta kasa gane meke faruwa da ita
” a haka dai ta daure
Har suka isa gida
Suna isa
Wonka tayi
Ta shirya cikin rigar baccinta
Yar yeloluwa
Mai budedden qirji
Sai Dan igiya ta saman ta Dan daure
Tana tufa ta shima ya shiga
Ya watsa ruwan
Towel ya daura a ququnshi
Ya murza turare kawai a jikinshi ya koma parlon
Ya kwanta kan
3str
Ita kuwa
Ido kawai
Take binshi dashi
Zuwa yanxu
Ta gano
Sha,rawar Hamma Yusuf dinne ke tsumarta
Kwanciya tai
Amman ta kasa nitsuwa
Cikin
Miqar ta miqe ta nufi
Parlon ido ta tsura mai
Cikin
Piki piki da ido
Sai wani miqa takeyi
Shiko dago kai yayi ya kalleta ya yamutsa fuska,
Yaci gaba da kallon shi
A hankali ta isa
Gefenshi ta……
By Garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👇🏻👆🏻👆🏻
*MI,WASMITI* page1⃣0⃣9⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Wannan page din nakune matan
*® PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
P.M.L
“Gefenshi ta ratsa ta wuce
Kan 1 str ta zauna
Ta Dan jigina da jikin kujerar
A hankali tayi wani irin dogon miqa.
Ta Dan tura baki
Ta juya ta kalli
TV
Wani Nigeria film yake gani
Gaba daya ya maida hankali shi
Kan tv su
Kuwa arna Sai
Zuba Roman’s
Suke,
” tsaki ta Dan ja
Tare da zamewa qasa
Tana daddamqe jikinta
” Shiko Yusuf sarai
Ita yake kallo
Mmk yake taurin kai irin
Na Amrita
A ranshi yace ko dama su mata haka suke sukan iya danne buqatarsa ba kamar mu maza ba
Ko kunyace
Murmushi
Mugunta ya danyi
Tare da tunanin
Koma dai menene yau zaki gane kurenki
Ita kuwa Aysha
Qirjinshi ta tsurawa ido
Ba abin da take so irin ta jita maqale a jikinshi
Amman kuma ta rasa ta inda zata
Fara
Yau dama ace da hadari da zata fake da haka ta maqaleshi
Tashi tayi ta zauna
Cikin wani irin
Voice
Tace
‘ Hamma Yusuffffffffff
Ya jita Amman bai kulata ba
A karo Na
2 tace
Shhhhhhhhhum
Hamma Yusuf
Gaba daya gashin jikinshi ya mimmiqe jin irin sautin da ta kirashi
Dole ya juyo gareta
Cikin sanyi yace
‘Menene ?
Kai ta kwantar cikin salon yin
Kuka
Ta kum cewa
Hammaaa
Ido ya tsura mata
Cikin jin tausa yinta
Dan a fili
Yake hanqo
Buqatarsa da take a jikinta da qwayar idanta Amman kuma gashi ta kasa
Fada ko ta kawo kanta
Kai ya jinjina
Yace
Amrita
Baki da lfy ne?
Kai ta gyada mai cikin
Zubda qollah
Cikin
Son yin dry
Yace
Meke
Damunki?
Miqa ta kumayi
Tare da danna qirjinta jikin guiwarta
Murya Na rawa tace
‘Nima ban saniba
Bakisan meke damunku ba ?
Ehh ta fada cikin
Kuka daya kufce mata
Shi kuwa kauda kai yayi cikin
Murmushi mugunta
Yace toh
Jeki kwanta
Miqewa tayi
Taje jikin
Tv ta kashe
Shiko ido ya tsura mata cikin
Hada fuska yace
‘Meyasa zaki kashe bayan kinga
Ina kallo,
Juyawa tayi ta shige daki
Tana
Mutum baida lfy ma baza,a barshi
Ya huta da hayanin
Tv ba
Tana fita ya
Jawo
Phone dinshi
Yako yi Sa,a Ahmad da Adam suna
Online suna ta hira
Sai ga Abubakar ma dasu Hydar,
“A dakin
Ta kasa
Zama
Sai juyi take
A fili
Take cewa Na shiga
Uku meke faruwa dani
Can kuma ta koma
Parlon
Gabanshi
Taje ta
Durqusa
Ji take kamar ta fada jikinshi
Amman kunya takeji
Shi kuwa yana ganinta
Ya kauda kai
Ya rigada ya gano
Ta
Kamu
Ya kuma San
Abinda yafi
Burgeta a jikinshi
Qirjinshi da damtsen hannushi
Shiyasa yasa hannu
Yana shafa
Sajenshi
Cikin sanyi
Ta saki Dan
Kuka tana
‘ Hamma Yusuf
Sai ya amsa yace mene?
Sai tai shiru
Ganin haka
Yace
Tashi
Muje ki
Kwanta,
Miqewa yayi
Ya nufi dakin
Tana biye dashi a baya
“Suna shiga ya gyara mata blanket din yace xoki kwanta
Ki bar kukan,
” cikin tsura mai ido
Ta hau ta kwanta
Ya Dan ronqofo
Ya gyara mata gashin
Kanta
Ya jawo blanket
Din ya rufeta iya
Qirjinta
Ya juya
Zai fice
Sai
Kuma ya juyo da sauri jin
Ta riqe hannushi!
A Dan mmk
Ya kalleta ido cikin
Ido
Ita kuwa
Sauri tai ta sada kanta qasa
Jan hannushi zai ta kuma qara riqewa
Juyawa yayi da kyau
Ya tsura mata ido
Cikin sanyi
Yace
‘ Amrita
Meke faruwa?
Tsoro kike jine
Kai ta girgiza alamar a,a
Sai qara jowoshi
Take
Murya can qasa qasa
Tace
Hamma Yusufhhs
Na,am ya amsa mata Sai kuma tai shiru
Ganin haka
Yasa ya janye hannushi
Ya juya yana
Tunda bazaki fadi meke damunki ba ya Na iya miki
Cikin sanyi ta diro daga kan gadon
Ta bayanshi
Ta tsaya
A hankali
Ta ja igiyar
Rigar baccinta
Ta budata daga
Saman
Qirjinta ya fito
Fili
Qarisawa tayi
Gunshi
A hankali
Ta manna qirjinta a gadon
Bayanshi
Cikin
Wani irin salo
Ta sauqe nannauyar ajiyar hrt
Tasa hannuta ta zagayoshi
Ta gaba
Kan qirjinshi ta dire hannuta
Cikin
Rashin sanin ta iya salon
Ta rinqa murza qirjinta a bayanshi
Hannuta daya Na
Murza nashi qirjin
Daya kuma
Tayi qasa dashi
Ta kamo
Towel din jikinshi
Zata kunce,
“Da sauri
Ya juyo kanshi
Yana kallon
Ikon Allah
Ita kuwa
Luf ta rumtse idanta Dan kunya
Cikin
Dauriya Dan Aysha ta birkitashi
Ta qona mai jinin jiki
Murya Na rawa
Yace
Me hakan
Kije kiyi bacci
Ni kallo zanje inyi
Qara Jan towel din take
Da sauri ya riqe
Hannuta
Ya jata zuwa kan
Gadon
Cikin
Daurewa Dan shima so yake ya rama
Ajiyeta yayi
Ya Dan ja baya
Cikin
Sigar ki kula
Ya Dan sunkuyo
Ya ja igiyar rigar ya hada
Saitin qirjinta
Mmk yake
Yadda hatta qirjinta cikowa bres Dinta sukayi
Kansu
Yayi jawur
Dan bakin
Ya hade
Da ka gani
Kasan
A hannu take
Ita kuwa mmk
Take Hamma Yusuf
Dai
Mutumin
Da ko cikin
Bacci
Yaji qirjinta Sai
Ya shafa wai Amman
Yanxu shike rufe mata qirjin
Shi ko zuwa yancu
Makanta ta diran mai
Bai ganin
Komai Sai
Ita
Pillows yaja
Ya wurga
Tsakiyar daki
Kan carpet
Ya taka
Yaje jikin
Gini
Ya kashe wuta
Yana ‘ki kwota kiyi
Baccin ki
Gani
A dakin,
“Juyowar da zai
Yaji ta
Ta fada
Kan qirjinshi
Ta narke
Tasa hannu
2 ta sanqalo
Wuyanshi
Qirjinta ta rinqa
Tura mai
Cikin
Goga mai ququnta
Ta zame towel din jikinshi
Tasa hannu daya ta
Sabule rigar jikinta
Cikin wani irin
Rawan jiki
Ta manna jikinta da nashi
Hannushi ta jawo ta daura kan qirjinta
” wayyo
Hamma Yusuf shi kam
Mutuwar tsaye yayi
Ba abinda yakeji
Da tunawa
Sai
Randa ya fara
Ganin qirjin Amritanshi
Randa shi
Ya mammatseta tana kuka tana kaucewa,
Da gyara ya samu
Suka
Isa kan carpet din
” zama yayi cikin
Sauqe numfashi
Ya jingin jikin
Gado
Ya bubbude Hanna yenshi
Tabbas a yau
Aysha ta bashi mmk
Ase dama cutar dashi takeyi
Sarrafashi take da juya shi
Kan cinyarsa
Ta dare ta zauna
Ta tallabo
Fuskarsa
Bakinta tasa cikin
Nashi
Ta lalumo
Harshensa ta rinqa tsotsa
Shi kam
Sai
Numfashi yake
Sauqewa
Can
Kawai yaji
Kuka ya kufce
Mai
Cikin
Kukan
Ya tureta gefe
Ya matsa ya qamqame jikinsa
Murya Na rawa
Yace
‘Amrita
Ki barni
Ki rebu dani
In so kike ki kashe niba
Meyasa
Kike son
Zalumtata?
Matsoshi tayi ta narke jikinsa
Tana
Hamma Yusuf
Kar kayi nesa Dani
Cikin
Wahala yace
Nike nesa dake ko kece keyin nesa dani
Sannan yanxu kinxo
Kin birki tani
Danace ki ban haqqina kuma
Ki fara min kuka da mita
Harda cemin
Jarabebbe
Toh kije ni Na haquri
Zan daure koda zan
Mutu
Kije bazan
Kusance kiba
Matsoshi
Ta kumayi
Cikin
Rawan jiki
Tace
Wlh bansan ya zanyiba Hamma Yusuf
Tureta yayi yana kinsan
Ya zakiyi
Nine dai bansan
Ya zanyiba
Adan kun yace tace
Hamma Yusuf
Idan ban rabeka ba wazan raba
Kaine
Mijina
Haqqina
Yana kanka
Ba gun Wanda zanje Sai gareka
A hankali
Yace
Yau
Kin nemi haqqinki
A guna?
Kin yarda bani kadai
Bane jara bebben
Harda ke?
Matsoshi tayi
Cikin
Kunya ta fada jikinsa
Cikin
Salon salo
Ta dago qirjinta sama
Kadan
Kanshi
Ta tallabe
Ta rufe mai baki
Da bres Dinta
Kanshi Na qirjinta ya yunqura
Ya sunkuceta
Sai kan
Gadon
Yana direta ya Dan juya zai dauko
Pillows
Ta jawo shi
Jikinta da qarfi
Maqaleshi
Tayi
Cikin
Rada
Yace
Amrita ai zaki
Karyani
Ki huta
Hannu tasa ta zagayoshi
Cikin
Kaiwa maqurar bu qatuwa
Tace
‘Bana son
Duk wani Abu
Da zai nesantani
Da mijina
Ba abinda nake shauqi Sai
Hamma Yusuf Na
Plxx Hamma Na
Kar kayi nesa dani
Cikin sauqe numfashi yace
Ni nakine ke kadai
Amrita
Baki da kama a gareni
Yusuf nakine
Ke daya
Dama danke rabbi ya bani
Cikar haiba
Aysha banji
Komai a duniya Sai sautinki
Ban ganin komai
Sai fuskarki
Aysha sonki
A jinina yake
Amrita ki ankilta min jikinki
Dan shine nitsuwata
Qara matseta ya kuma yi
Cikin
Isar da dubban saqonnishi zuwa gareta
Ita kam
Gaba daya ta maqale
Hammanta
Tamkar zata hadi yeshi
Ba abinda take Sai
Shi take
Kira cikin
Sautin
Sarkewa
Tana
Hamma Yusuffffffffff
Shiko ji yake
Ba Wanda yake kiran sunan shi dai dai Sai ita
Sai ta maqaleshi
Tace
Ohh
Hamma Na i miss you so much
Shi kuwa
Yau
Yusuf
Larabci
Yake ta bugawa
Yana ya habbiti
Noor hayatina
Noor qalbina
Ya A ish,
Ahaka suka zauce
Suka kidime
Juya abarsa yake son ransa
Yana murzata itama
Gwayar da ya dirka mata bai sakiba Sai
Maqaleshi take tana
Hamma Yusuffffffffff
Sune basu sararawa junaba har
4:20Am
Sannan
Ya sahirta cikin samun cikekkiyar gamsuwa
Jinshi yake a saman gyajimare
Cikin jarumta ya ciccibeta Sai
Cikin baf ya direta
Shima ya shige
Luf sukayi
Cikin
Ruwan
Bres dinta
Ya shafa cikin
Rada
Yace
Basu gaji bafa
Idonta a rufe
Tace
Ai nakane Hamma Yusuffffffffff
Tsura mata ido
Yayi
Cikin
Shauqi ya maqaleta
Yace
Wlh da Na cuci kaina Dana kashe rayuwata da Na rebu dake
Na tabbata bazan samu kamar ki ba
Sai yanxu Na gano
Tun da canma sonki
Ke d’awayniya
Dani
Kanta ta kontar
Kan kafadarsa
Cikin
Tura mai bres Dinta
Tace
‘ Hamma Yusuf
Ka manta dai
Da ai baka da abin qi Sai ni
Da sauri ya rufe bakinta
Cikin
Gskya da gskya
Yace
” ,ban taba tsanarki ba
Sai dai tsoron ki
Da nakeji
Amrita
Sabida a wancan
Lkcin
Ina miki
Klon
Qanwata uwa 1uba 1
Sai
Kuma
Ko yaushe
Kece mai
Tayarmin
Da Sha,awata
Dana ganki
Nitsuwata ke tafiya
Shiyasa banson
Ganin ki
Danaji
Muryar ki
Sai Na daburce
Da zaran kin Dan tabani
Wlh Aysha Sai nayi wonka
Kin tuna randa
Kika fada jikina a rafi
Wai kije gun Ahmad
Shiyasa ko yaushe nake mmk inaga su Ahmad Na maqaleku kuma basa jin komai
Ase Dan ba Aure a tsakanin ku ne
A lkcin kuma
Badon INA kauce miki ba zaki
Iya gane halin da nake ciki
Shisa kike min kallon mugu
Aysha
Wlh Na cuci kaina da muka yi tsawon 2 year ban amshi a manataba
Tsofinnan sun min gata
Da suka aura min ke
Sun kuwa yi miki
Gata da basu bari Na sani ke matata bace
Dan da Na Sani da
Bazan iya haquri har ki girmaba
Yawan fadan da nake miki ase kishine ban saniba
Matseta yayi
Itama lafewa tayi jikinshi
Cikin
Tsune kanta a qirjinshi
A hankali yace
Amrita I
Love you so much
Zan dauwama in mai begenki
Qanwata a manata matata
Da gyara sukayi wonkan suka fito
Bayan sun gama komai
Suka kwanta rama baccin deren da basuyiba
12 dai dai
Aysha ta sauqo
Kan gadon
Cikin mmk ganin
Hamma Yusuf
Baya dakin
Toilet ta shige cikin
Tsoro da mmk jin qafafunta Na rawa karkar
A daddafe ta shirya ta fito
Parlon
tsaye tayi a tsakiyar parlon
Tana miqa
Batayi auneba taji
Yayi hogging Dinta ta baya
Cikin
Sanyi
Yace
Har yanxu
Miqa kike
Alamun baki
Gamsu ba kenan Dan ba yunwa kike jiba ba bacci ba kawai
Hammanki kike son raba kinji dumina
Qara matseta yayi,
Itako cikin
Tsoro
Tace ‘a a
Hamma Yusuf nagaji
Qafata ciwo
Sai rawa suke
Dry ya danyi cikin
Salon shauqi yace
Qafafun basu gama karbar saqonnina bane
Shiyasa
Baki sababa
So yanxu baqunta suke
Sai Na gama koyar dasu
Nima a farst night dinmu nayi fama da hakan
Qafafuna suka rinqa rawa idan Na zauna da gyara zan tashi
In an taba cinyata kamar nayi ihu sabida sunyi abinda basu taba yiba,
*Inda mace zata iya gane namijin da bai taba kusantar mace ba kenan alamun suna da yawa wannan kadan ne daga ciki*
Yaci gaba da cewa
Gashi ke din ta dabance bana gajiya da ke
A shogobance tace
Ni wlh ban da qarfi
Cocci beta yayi cikin
Rada yace muje in baki Na qarin qarfi baby nah
Kan gadon ya direta
Tana ‘ayyah Hamma Yusuf
Shima karya wuya yayi cikin
Koikoyarta
Yace
‘Ayyah
Ki bar Hamma Yusuf dinki ya rege zafi………
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👇🏻👆🏻👆🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣1⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
~®PURE MOMENT OF LIFE WRITERS~
P.M.L
Ido ta lumshe cikin
Kunya ta shafi sajenshi da ya kwanta lub.
Shiko samun haka ya sashi
Lafewa jikinta cikin Isar da saqonnishi
Masu wuyar
Man cewa,
Cikin
Rad’a yace
‘Amrita ngd Allah ya miki albarka
Rabbi ya cika miki
Rayuwar ki da Farin ciki kamar yadda kika cika rayuwata da Farin ciki.
“Lafewa ta qara yi a jikinshi
Tana jin
Bugun zuciyarshi Na harbawa kan nata
A haka har zuwa Dan wani lkci
Sannan
Suka samu suka
Yi wonka suka shirya
Suka fito parlo
Kan carpet suka
Yi masauqi
Yusuf tallabe
Da amritarshi
Yana ta riritata
Itama Sam har yanxu ta kasa
Jin ta gaji dashi
Shiyasa bata tsiri halin
Wahal da shiba..
“Suna cikin
Hirarsu
Tana lafe cikin
Qirjinshi
Sukaji!
SLM su Bappa
Yaya
Da sauri ta yunqura zata tashi
Shiko Sai qara matsota yayi.
” Suna shiga
Innayi da inna
Suka bisu da klon
Mmk
Shiko Bappa Yaya
Cikin
Jin dadin ganin su
Yayi
Murmushi
Dai dai lkcin
Da ya zauna kan kujera da suke qasanshi.
Cikin happy
Yace
‘D’ud’a’be
Yaushe kuka
zo?
” Fuska ya Dan yamutsa cikin
Daqile murya
Yace ‘ ba nacema ban son sunan nan ba?
‘ ehh ka fada kuma bazan bariba,
Kai dai wlh bakaji dadiba
Mu muna sonka kamar mu mutu
Kaiko kana kinmu kamar ka mutu!
“Ajiyar zuciya ya sauqe cikin
Dan raha ya shafa suman kanshi
Yace
‘ ai gwara da Baku
Mutuba
Bappa Yaya da ka mutu da wa zai ban Farin cikina?
” cikin mmki innayi tace ‘ menene Farin cikin naka?
“Murmushi yayi da iya gskyarsa yace
‘Aysha
Mana.
“Aiko su inna suka rinqa dry,
Shi ko ko a jikinsa
Bappa Yaya ne
Ya Dan gyara zama ciki
Girma
Yace ‘Yusufa
Kaga ribar bin mgnar iyaye ko?
Kaga illan bijire musu
Kai da kanka kasan yanzu ka samu cikekkiyar rayuwa
Sabanin baya da kake ganin
Mun qwareka mu samman ma ni.
Kai ya jinjina cikin
Sanyi
Yace ‘ Bappa Yaya
*MI,WASMITI* ko mi wadi ha wakkati to do,
*NAYI,NADAMAN* abinda Na aikata a wancan lkcin
Bana son tunawa sauqina ma daya da rabbi
Ya bar min
Dan uwana Ahmad da biyaye Na ya mutu da bazan yafewa kai naba.
Innayi tace ‘ komai ya wuce yanxu kam
Fatan rabbi ya Baku zuriya d’aiyiba,
Amin ya amsa cikin
Zumudi da jin dadin addu,ar.
“Haka sukayi ta Dan Hie ransu
Biyar dai dai
Yusuf ya
Miqe cikin
Kammala shirinsa
Da Na Aysha
Ya kalli su innayi
Cikin
Qaunar kakannin nasu
Yace
‘ mukam zamu tafi
Sai
Next week
In munzo,
Bappa Yaya
Yayi ta nacin ya bari Sai gobe yaqi fir Dan shi a ganinsa
Zasu takuru
A dole ya barshi
Ya dauke yar matarsa
Suka tafi.
” cikin
Mota
Yusuf
Tuqi yake
Da hannu daya daya kuma ya jawo amritanshi
Yana Dan
Shafa bayanta
Yana
‘Amrita
Bacci kike
Jiko?
Kai ta Dan gyada mai a Lamar eh
Cikin
Sanyin ya qara jawota jikinshi
Yace
Kwanta kiyi bacci
Kan cinyar
Mijinki
Kinji ko
Matata?
Itako
Ido ta tsura mai cikin
Mmk hali irin Na Hamma Yusuf
Wato
Shi Hamma Yusuf ya yarda da love
Ya Baiwa so
Amanna
Shi jin Kalmar so yake tamkar ruwan zinari
Shi Yusuf irin mazannan ne da so ke mai dasu
Bayi
Ya maidasu tamkar basu San komaiba
” A haka suka isa
Gida
Tana lafe a jikinshi
Tana baccinta.
Yana parking
Rabi,u da Usman suka iso
Cikin
Qaunar yayan nasu duk da zafibirin Na Yusuf yan uwanshi Na matuqar qaunarsa
Kye ya basu suka tattara kayansu
Suka shigar cikin gida.
Ummi Na ganin jakar Aysha
Tace
‘Usman sun dawo ko?
Kai ya gyada Cikin
Leqa hanyar shiga
Yace ‘ wlh
Ummi Sai.kinga yadda
Autanki tayi kyau
Sai kace wata balarabiya
Sai dai ta Dan rame gsky.
Ajiyar zuciya ummi ta sauqe cikin jin dadi
Tace ‘Toh ina take ne?
Rabi,u ne ya Dan Sosa qeya yana
Duba qofar shima yace
‘ kin Santa ai da shegen son jiki
Bacci fa takeyi a cikin
Motar ta wani
Maqale jikin Hamma Yusuf
Shiko
Ya wani rashe wai baya son ta tashi
Harda wani cewa
Mu bamu da nitsuwa bamuga tana bacciba.
Dry Ummi tayi
Cikin
Tsokana tace ‘
gashi a bayanku ai!
Aiko a tare suka juyo
Sai kuma sukayi dry.
” a motar kuwa
Cikin sanyi
Ya sunkuyo
Kanta hankali ya rinqa busa mata iska a kunneta
Itako jin iskar ta qara sakewa tayi
Luf ta juyo
Qirjinta sama,
Murmushi ya danyi
Cikin
Jin dadin
Yadda take
Murza shi
Kiranta yakeyi Amman shiru Sai sauqe numfashi takeyi,
Ganin haka yasa shi
Cikin
Qworewa
Ya qara manna ta jikinshi
A hankali ya tura hannushi
Bayanta
Zip Dinta ya zuge cikin
Hikima ya maidata kan cinyarsa
Hannushi
Ya Dan tura cikin
Rigarta
Lkci daya ya dire hannushi kan bres Dinta
A take kuma ya lumshe ido ya sauqe ajiyar hrt,
A hankali yasa Dan yatsanshi ya rinqa zagaye bakin bres din
Cikin
Sauyawar voice
Ya rinqa kiranta
A,ishhhh
A hankali ta bude ido
Tare da Dan tsura mai idon
Sai kuma ta Dan tura baki
Cikin
Muryar bacci tace ‘ Hammaaa Yusuffffffffff
Ido ya tsura mata cikin
D’aga mata
Gira
Hannushi ta Dan kama
A hankali ta jawo hannu
Shi kuwa
Kai ya karya
Yayi fuskarta tausayi
Cikin
Sanyi yace
‘Aish
In Neman alfarma ki zo gareni mu kwana tare
Wlh bazan iya kwana banji duminki ba
Plxx karki manta ni
Baki ta Dan tura tana
‘Hamma ni a gun Ummi Na zan kwana,
Cikin
Tausayawa kanshi
Yace
Mijinki kuma ya kwana
Da waye
Kamata yayi ya ruqqume cikin
Tsokana yace
Yarinya ki Adana mijinki
Ummi ma ba dakinta zata kwana ba.
“Tureshi ta danyi
Ta bude qofa ta fito
Shima fita yayi
Ya zagayo yazo gabanta
Cikin
Gyara net dinshi
Ya juyata
Ya tura hannushi
Ta gabanta ya lalubo
Bres Dinta ya shafa cikin
Rada yace
Zanyi miss dinki
Tabas itama taji Hamma a jikinta
Shiyasa Sai ta lumshe ido
Kawai.
Tana bude idon
Ta haqqo su ya Abubakar da Ahmad da Adam
Da sauri ta janye jikinta
Cikin
Happy ta isa garesu
Da Dan gudunta
Tana zuwa kamar zata fada jikin ya Abubakar Sai kuma ta tsaya cikin
Farin ciki
Tana ‘
Oyoyo ya Abubakar Na nayi missing dinka sosai
Shima Abubakar dry yake cikin
Jin dadin ganinta da yanayinshi Na tsantsar qaunar yan uwanshi
Yace Allah sarki
Aysha wato yanxu kin girma
Kin dena
Son jiki,
Dry tayi ta kamo hannushi tana
Bazan girmanwa Dan uwana ba ai,
Su Ahmad kam dry suka rinqa yi
Har suka qarisa gun
Yusuf
Cikin
Qaunar juna suka ruqqume juna
Suna dry
A hankali Yusuf ya qarisa gun Abubakar ya ruqqume shi
Cikin
Qaunar qanin nashi
Yace
*Babiker* dan
Haka yake kiran Abubakar din yana don tsokanarsa tun suna yara bare kuma da ya zama dole akwai Dan reni a tsakaninsu Na irin shi Abubakar shi yake bin Yusuf a aihuwa.
Dry Abubakar ya danyi Sai kuma ya matse Yusuf a jikinshi
Cikin
Sanyi da qaunar Dan uwana nashi yace
Hamma Yucut
Haka yake kiransa lkcin yarinta
Shima Yusuf dry yayi
Sai kuma yayi shiru
Jin Abubakar bai sakeshi ba
Kuma Sai
Zuciyrsa da yaji tana bugawa da qarfi-qarfi.
Cikin sanyi yaji
Abubakar Na rada mai
Hamma Yucut
NAYI kewarku
Ji nake kamar Na bar aikin
Sojannan Na dawo
Mu zauna nima in rayu cikin yan uwana kafin mutuwa ta rabamu,
Da sauri Ahmad yace
Haba Abubakar meyasa zaka Sa mana tsoro a zuqatanmu.
Adam yace
Gsky Abubakar banson irin zantu kan nan naka,
Dry ya danyi
Fuskarsa tai
Ra’s a zahiri
Dama da yawa kance kab yaran gidan
Abubakar ya fisu
Kyau danshi
Tamkar balarabe yake
Ga qira ga cikar zati ga haiba sannan shi mai yawan fara,ane da son Al,ummah
Dan shine qarami a Kansu Amman kab ya fusu tsawo da qiba,
Cikin fara ar yace
Toh ai rebuwa ya xama dole
Brothers Na,
Aysha kam
Tuni
Ta fara hawaye Dan ita tun kan ya Ahmad bata son jin irin zantu kan,
Dry shi kam Abubakar yake tare da jansu suka tafi cikin gida.
A babban parlon suka
Zauna akayi ta hira
Aysha ko da ta ga Ummi Sai tayi qasa d kai
Itako data gane Sai ta shereta sannan ta saki jikinta..
“Bayan 2 week, Rayuwa ta musu dadi kamanni
Family ya cika da Farin ciki
Abubakar ma har yanxu yananan
Gaba daya ya qara shigewa jikin yan uwanshi
Tuni hutunsa ya qare Amman yaqi komawa yace yana son shima ya rayu da yan uwanshi
Kuma yana son ya jejje xiyara gun yan uwansu
Haka ya rinqa Jan su Yusuf da Ahmad suna kutsawa cikin yan uwa da abokan arziqi
Har qauyuka saida sukaje.
” shiko Yusuf yakan Dan lallaba ya dauke matarsa su arece
hotel ya dirka mata qwoya suje sui ta macewa juna,
Gaba daya yanxu
Ya maidata
Fulawarsa abin qawanyarsa.
“Yau da dere
Suna parlon suna cike suna hira
Abubakar ya Dan gyara zama
Cikin
Kallon yan uwanna shi
Yace
‘Ya Adam
Gobe nefa zamu je yolan
Dan
Inaga Na kusa komawa wurin aiki
Gashi Hamma Yucut kuma saura
2 weeks
Ku koma Saudia ko?
Kai ya gyada mai cikin
Tsurawa Dan uwana nashi ido
Yace
‘Ko Sai yaushe zamu kuma haduwa ne Babiker kam?
“Cikin dry yace
‘Wata qil har Abadan!
!Gaba daya suka zuba mai ido
Cikin
Fada baba bello yace
Kai Abubakar wannan wanne irin furucine
Ummi kuma
Kai ta rinqa juyawa
Tana
Allah ya rufamin asiri
Nenne CE tace
Amin
Rabbi ya hanemu qara ganin wani gibin,
” shiko dry yayi cikin cewa Yoh ai mutuwa ta zama dole dama rayuwa wata ran Farin ciki wata ran bakinci,
A haka suka watse
Sai Yusuf da duk jikinsa
Ya mace
Ya kalli Aysha da ke shirin
Fita cikin
Muryar tausayi
Yace
Amrita zoo,
Kamar ta fita Sai kuma ta juyo
Cikin
Sanyi
Tazo
Gabanshi
Hannushi ya miqa mata
Cikin
Mutuwar jiki
Yace
‘ tai maka min in tashi
Kamo hannu tayi ta ja
Shiko ya yunquro da gyer
Ya miqe,
Sai kuma
Ya fiz gota jikinsa
Cikin
Rada yace
Muje ki taimaka kamin
Ko kuzarina zai dawo
Wala Allah d’umin jikin ki ya farfad’o dani
Haka ya jata har zuwa
Dakinshi….
By Garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👆🏻👇🏻👇🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣1⃣1⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
P.M.L.W
Kan gado suka zauna
Cikin sanyin jiki
Ya zame ya kwanta kan cinyarta
Yasa hannu ya zagayo bayanta ya tura kanshi tsakiyar qirjinta yayi luf kamar mai bacci Sai numfashi yake sauk’ewa a hankali
Gaba daya jikinshi yayi nuk’ui
Ita kuwa jikin gadon ta Dan jingina Dan har cikin ranta take jin tausayi Hamma Yusuf din nata
Hannu tasa ta tallabe kanshi
Kamar K’aramin yaro
Ya k’ara
Nanuk’arta
A haka har zuwa wani d’an lkci
sannan ya d’an d’ago cikin
tsura mata ido
yace
“Amrita ki kwanta ko”
Ido ta lumshe cikin
Sanyi ta zame tayi luf
Jikin pillows
Shima k’ara matsota yayi
A hankali ya manna ta jikinshi
Jikin a sanyaye ya sabule
Rigar jikinta
Ya barta daga ita sai
d’an gajeren wondo
Shima hakan yake
Jawota jikinshi yayi
tare da da daura hannushi kan cikinta ya rink’a shafawa da d’an latsa cikin,
cikin rada yace
“A,ish
Kina mana addu,a kuwa?
A sanyaye tace
“Addu,ar me fa?”
K’ara matsota yayi cikin d’an
Rawan jiki
yace ” addu,ar samun ciki mana
Wlh inason baby inson inga jinina gashi har yanxu shiru”
Baki ta d’an tab’e cikin
yanayin ba damuna tace ” ciki kuma aihuwa kuma yanzu gsky ni kam ban isaba”
!Cikin mmk da jin tsoro da zafin mgnar ya tashi zaune ya tallabota
Murya Na rawa
Yace
“Ayshaaa Sai yaushe kenan?
Me kike nufi da baki isaba
Plss ki taimaka kar ki datsemin hanyar
Samun cikar burina da zuriya ta
Yanxu ke ko
Yusuf k’arami da Ahmad basa baki Sha,awa?
Juyawa tayi cikin
Yatsuna fuska tana ” ni bacci nakeji”
Abin ya bashi haushi shiyasa cikin
Hatsala ya juyota gareshi
A fad’ance yace
“Sau nawa nake sheida miki ba,a juya min baya
Meyasa bakya jin mgna ta
Nace miki
Muddin muna kwance tare ki dena juya min baya ba tare da izinina ba wlh
Aysha kina cutar da zuciya ta da jikina duk sanda kika juya min baya
Ki gaya min mana inma kin gajine Sai mu canza gefen kwanciya mu duka ba tare da kin juya min baya ba”
Shiru tayi a ranta tana
Na shiga 3 da hali irin rin Na Hamma Yusuf
Yanxu ko kwanciya Sai ya tsara min,
Shiko
Juyata yayi shima ya juya
A hankali ya dire hannushi kan bres d’inta
murya na rawa
Yace
“A,ish dan Allah ki dena juya min baya
Ki tausaya min wlh ni kadai nasan zafin da nakeji in kika bani baya.
Shiru tayi Sai
Jikinta da ya fara sakewa da mimmik’ewa sabida sak’onnin Hamma ta da take karba
A hankali ta
Narke cikin jikinsa
murya a sanyaye
Tace
” Hamma Yusuf bacci nakeji
Plxx kayi haquri
Yau ka barni Na huta”
Kai ya gyada mata
Cikin
K’ara ruggumota
Tare da rada mata
” ba abinda zan miki
Kiyi baccin ki”
a haka suka kwana cikin jikin juna
Har zuwa safiya
Bayan ya dawo masallaci
Cikin gida ya wuce
A parlon ya samu Abubakar da su
Usman
Duk suna riqe da carbi
Abubakar ne ya kalli Yusuf cikin
Murmushi yace
“Hamma Yusuf
Gwara aje a fara shiri.fa
Dan su Usman kam har sun shirya”
Fuska ya yamutsa tare da cewa
” Sara kunan yawo ai su da sunji tfya jikinsu har bari yake,
Dry Abubakar din yayi gami da cewa toh nima dai kaga tfyata bari inje in shirya,
Yana fita shima Yusuf ya fita bayan ya gaida iyayenshi.
Tsayuwa yayi yana k’arewa gadon kallo bata nan
Har ya juya Sai kuma ya jita a toilet alamar wonka takeyi
Zare jallabiyar jikinshi yayi gamida tura k’ofar
ya shiga
Itako jin motsin shigowarsa yasa ta bude ido
Lkci daya kuma Sai taji kunya ta rufeta ganin yadda ya tsura mata ido
Shiko matsota yayi ya tsuguna gefen ta
Yasa hannushi cikin ruwan
ya d’an d’ibo ya zuba mata kan kirjinta
Yasa hannu ya dauko sabulu
cikin sulbi
Ya rinqa murza sabulu kan k’irjinta
yana shafawa,
A take yanayinshi ya canza ya fara piki piki da ido
Lips dinshi suka fara rawa lkci daya sukayi jaa
Tuni ya kamo gefen lips d’in ya fara tsotsa
Duk ya cika ruwan da kumfa
ita ko ido ta tsura mai a ranta tana jinjina halitta irin ta Hamma Yusuf
Mutum kamar maye.
Cikin sanyi taji
yana mgn
“Ohhh shmmmhhhht Amrita Sai kuma ta jishi
Tsulum cikin ruwan
Lkci gida kuma ya fara yamutsa ta
Tuni ya birki tata itama Sai
Lafewa take a jikinshi
K’ok’arinshi
ya samu kanta ya rege zafi
Ita kuwa tak’i
Sai nok’ewa take
Suna cikin haka yaji ana buga musu k’ofa.
aiko ta yamutsa ya cukuikuyeta son ranshi
Itama ta taimaka mai Don ta samu ya barta
Sai da ya d’anji gamsuwa sannan
Ya fesa mata wonka Ragusa kanshi
Ya mik’e ruggume da a barsa
Sai hada fuska fa yayi
Shi a dole an takura shi
Ba a barshi ya shanaba.
Ta gane sarai
Shiyasa suna fita ta zura rigarta har taje bakin k’ofa
ya kirata
Cikin isa.
Gabanshi ta Dan tsaya
Shi kuwa mai ya mik’a mata
Fuska a hade
Yace
” kina k’o’karin tafiya
Wazai
Shafa min mai? Karba tayi ciki
tura baki a ranta kuwa
Cewa take
Wlh Hamma Yusuf ya fiye kalen fitina,
Shiko zama yayi Ra’s yana tsura mata ido
Dole ta rink’a shafamai
Har ta gama
Y klta cikin
Sigar k’auna da Sha,awa
yace
” jeki shirya
Habitti yau zamuje
Yola”
Sosai taji dad’i Dan batayi zaton dasu za,a jeba
Cikin happy
Ta tallabo
Kanshi
Ta hade bakinsu
Ta laso lips dinshi
Sannan
Ta sauk’o zuwa k’irjinshi
Ta rink’a shafa sumar k’irjin
Tana sakemai kiss tako ina
Sai kuma ta juya da gudu tayi cikin
Gida.
Shiko murmushi ya rink’ayi yana shafa sajenshi da k’irjinshi
Dan yasan guraren Na burge Ayshansa.
Haka dai suka kammalah
Shirin su.
K’arfe 9 dai dai
Sukayi SLM da iayensu
Sannan suka yi musu addu,a
Suka shiga
Mota suka tafi
Mota 2 ne
1 Abubakar ke tuk’i
Ahmad Na gefenshi
Aysha da Maryam Na baya
Yusuf Na baya shima gefen Ayshan Sa
Sai dayan kuma
Adam ke tuk’i Amira Na gefenshi
Sai Usman da Rabi,u dake
Baya
Tafiya suke cikin nishadi
Motar su
Na biye da juna.
Sunyi tafiya mai d’an nisa har zuwa
Wuraren *zim*
Sun fara hank’o
*Mayo balwa*
Aysha da tun sanda sukayi nisa a tafiya jikinta
Ya mace tayi nuk’ui jikin
Mijinta
Sai nuk’urkusarsa take
Tana ita murd’a takeji
Aman kuwa yak’i zuwa Sai yanzu.
Ta samu ya tokarota
Cikin
Wahala.
Ta kamo hannushi ta rik’e
Jikinta har rawa yake
Cikin
Kuka tace
“Hamma Yusuf
Amai zanyi
Amai”
Shiko Yusuf da gaba daya
Ya rude dukkan tausayinta ya cikashi
Cikin
Kula ya tallabota
Ahmad dake gaba rik’e da Yusuf k’arami
Ya zaro
Blanket din yaron
Ya mik’a mata yana
“Hingo biyaye bata tayi aman a ciki”
Karba yayi ya shinfida kan cinyarsa.
aiko ta rink’a zuba amai
Kafin kace kobo
Duk tayi laushi
Sai numfashi take sama sama
Maryam kam sai sannu
Take tayi mata
Shiko
Abubakar gudu ya k’ara yana
“Sorry sis
Bari nayi sauri mu isa
Asbiti ma zamu wuce
Cikin
Aman tace
A a ya Abubakar ni Ku kaini gida inma mutuwa zanyi Na mutu a gida.
Da sauri Yusuf ya ruqqumota cikin
Rawan murya yace
” a a insha Allah ba abinda zai sameki.
Haka dai suka isa
Itako gaba daya ta gala baita.
Dama tuni marya ta gayawa
Baba Umar
Tuni
Shiko
Dr Umar ardo
Ya tanadi Norse
Guda biyu
Allah sarki Yusuf gaba daya ya rud’e
Duk jikinshi
Amai
Suna isa
Ya ciccibota
A parlon ya direta kan 3str
Ayyah. Hydar shima gaba daya ya rude
Fifita yake mata rik’e da hannuta
Yana sister
Ki bude idanki
Ga ya Hydar dinki
Goggo Aysha ma duk Sai
Jikinta ya mutu
Tana Farin cikin ganinsu gashi wannan Abu ya kassarasu.
Shi kam Yusuf
Tallabeta yayihar zuwa sanda
Baba Umar ya iso
Gida
Suna zuwa
Suka fara yiwa Aysha
gwoje-gwoje
Lkci daya
Suka gano
Ciwon dake haddasa mata aman
Cikin tsantsar Farin ciki
Baba Umar
Ya kalli
Yusuf
Da yayi kalan tausayi
Yace
“Congrats
Yusuf
Sai kuma yai
Murmushi ya fice
Yana
An mata allurar bacci
Yancu tayi wonka
Tana tashi komai zai
Normal.
Abubakar ne
Ya mik’e cikin Farin cikin ya ruggume Dan uwanshi
Yana dry
Yace ” Alhamdulillah
Hamma Yusuf
Allah ya amsa addu,a ata
Ase ba zanyi
Kukan rashin aihuwa ba
Hamma Yusuf wannan cikin
Ko macece ko namiji ne
Ni za,a bawashi
Shima Yusuf murna da tsantsar farinciki
Kawai Sai ya ruggume k’aninshi
Yana mai zubda qollan Farin ciki
Yana
” Babiker
Na bakashi
Insha Allah kome aka samu.nakane
Babiker ba zakayi
Kukan rashin Aihuwa ba Dan uwana.
Allah sarki
Gaba daya Sai
Suka cika da Farin ciki da tausayi
Rashin aihuwar Abubakar
Hydar ma Sai
K’ollah yake sharewa
Yana
Allah ya raba su
Lfy
Shi mahaifi yarsu ya tuno.
Shiko Yusuf so yake ya ganshi dagashi
Sai Matarsa ya ruggume abarsa ya kula da ita
Ya riritata
Amman INA tuni
Goggo Aysha ta jata sunyi
Cikin
D’aki
Maryam da Amira ma suka bi bayan su
Itako Aysha
Sam batayi Farin ciki da cikinba
Kuka ta rink’ayi
Da k’er tayi
Wonka suka dawo
Parlon inda suke
Cike
Gaba daya Sai ya zama duk tattalinta suke
Amman a hakan shi oga gani yake an takurasu ne
Kukan da takeyi har cikin ransa yakejin
Kukan
Ita ko lkci daya bacci yayi gaba da ita bayan ta konta kan 3str
Haka dai
Sukuma sukayi ta hiransu da nishadi
Da Farin ciki
Tuni Goggo Aysha ta sheidawa su Nenne
Ummi ko dad’i kamar bazata mutuba.
Kai sunyi
Farin ciki kam.
Shiko Yusuf a takure yake Sam
An hanashi
Matarsa
Yau kwanansu 2da zuwa
Bayan sun gama cin
Abinci
Sun waste
Yusuf ya koma bakin gate
Ya zauna kamar wani maraya
Tsaki yaja yafi a k’irga
A fili
Yace su wadannan basu da matsala.
Yana zaune Sai ga
Hydar da maryam
Sun shigo
Cikin
Hade fuska
Ya “cekai dady
Dayake haka yake kiran Hydar tunda shi tokwaran Abbanshi ne.
Da sauri ya iso gareshi
Cikin girmamawa yace
“Na,am Hamma Yusuf
Shiko fuska ya murtuk’e
Tare da cewa
In ka shiga kace
Aysha tazo
Ga lamido
Yazo dubata yana
Part dinka.
Toh ya amsa cikin
Sauri ya juya
Ya tafi.
Shiko
Ya tafi part din Hydar din,
Cikin gida kuwa
Aysha tayi wonkanta ta gama shirin
Baccin Sai k’amshi
Take
Hydar ya shigo
Cikin
Xoleyarta yace
‘Mai ciki
Kije
Ga Dan uwan Hamma Yusuf dinnan
Lamido on top yazo dubaki suna can part dina.
Aiko su Amira Sai dry
Itako
Jin haushin dry yasa ta xura k’aton
Hijabi
Tayi
Part din ya Hydar din.
SLM tayi ta shiga Sai kuma ta tsaya tana
Kallon
Komai Na parlon tsaf
Kamar dakin mace
A fili tace kai
Ya Hydar ba dai tsaf taba,
Shiko
Yusuf jin motsinta ya fito dashi
Itako tana shirin lek’a cikin
Bedroom din
Da sauri ta tsaya
Gani
Zasuci karo
Shiko
Cikin rawan jiki
Da hannu da wata iriyar muguwar Sha,awa
Ya fizgota jikinshi
Ya ruggume tare da lalubo….
By Garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👇🏻👆🏻👆🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣1⃣2⃣Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Cikinta ya rink’a shafawa yana d’an murzawa lkci
d’aya kuma ya tallabo konta
ya zira harshensa cikin
Bakinta
ya llbo
nata
ya rink’a sarrafata da juyata cikin salon k’auna da begenta.
Tuni itama ta mace da salonsa ta biye mai sai sauk’e numfashi yake yana binta da kissi tako ina har zuwa wuyanta ya ganggaro cikinta
hannu yasa cikin rawan jiki ya d’aga y’ar rigar jikinta
kanshi ya manna kan cikin
yana shafawa
gaba d’aya ya rud’e ya rudata Sai nishi yake,
Sam ya kasa mgn,
Ganin haka yasa ta kamo hannushi cikin hikima ta jashi zuwa kan gado
ta zaunar dashi,
Itama ta zauna gefenshi
Sannan ta tallabo kanshi
Cikin rad’a tace
“Hamma Yusuf jikina ba k’arfi,
duk kasala nakeji
bansan ya zanyi ba gaba daya banjin dadin rayuwa ta”..
Matsota jikinsa yayi
cikin rawan jiki
Ya ruggume ta jikinshi,
ya rink’a shafa jikinta’
Yana murza fatan cikinta
Cikin rad’a yace
” Ayyah Amrita Na sannu zai bari insha Allah
Babynmu ke saki kasala
Zan mishi fada
ya daina wahal min da noor hayat dina”.
Baki ta d’an tura tace
“Gsky ni bazan iyaba
Wlh kasan yadda zakayi dani”.
Jawota jikinshi yayi ya sabule y’ar rigar jijintan gaba d’aya sannan ya janye nashi
ya jawota suka kwanta,
Murya Na rawa
yace
” Zo zonan kinji
Ya habitti
zan miki Allurar kuzari
zaki daina jin kasala,
Ta nan kuma zan isar da saqona zuwa ga d’iyarmu ta dena wahal da Amminta”.
yana mgnar ne yana shafe
Ababenshi da yayi kewarsu tsawon 5 days.
Itako hannushi ta riqe cikin
shogoba tana
“Hamma Yusuffffffffff
Bazan iyaba plx ka barni Na huta jikina ba k’arfi”.
Cikin rawar murya da kid’ima ya matsota
Jiki a hargitse
yace
” Dan Allah
Na tuba plxx ki taimaka min wlh Na Gaza hak’ura jina nake kamar Na shekara ban rab’eki ba ke nake bege ke nake muradi”.
Zuwa yanxu itama da kanta tasan tayi kewar mijinta
Na mijinki duniya dole ta yi cip
Tuni ta shiga maida mai martani tana mai mak’al k’alemai
Tana zuba mai shogoba shiko ya shiririce ya xauce kanta ya biye mata
Ya zama tamkar sauna,
Haka dai a birkice suka mak’alewa
Juna
Itama Aysha da kanta tasan tayi kewarsa Dan zuwa yanxu ta fara sabawa da nacin Hamma Yusuf
Dolenta take jajircewa Dan dauke mai buk’atunsa
gudunkar ya fada wata rayuwar,
Haka suka rink’a farantawa juna har zuwa wani lkci sannan suka sahirtawa juna,
Cikin gamsuwa ya mak’alota kan faffadan qirjinshi
ya daura hannushi daya kan cikinta d’ayan kuma
ya daura kan bres dinta yana shafarsu da latsarsu
Cikin gamsuwa
Jiki a sake da d’an rada
yace
“Amrita
Kin San cewa cikinnan tun
Fats night dinmu
Kika cabesa
Kika ajiye min
Gsky Amrita
Kin iya karbar sak’onnin
Hamma Yusuf dinki”,😍😎
Kanta ta tsune cikin
k’irjinshi tana ‘kai Hamma Yusuf
ai kaine abin naka ba sauk’i
Ba dole ciki
ya shige ba
Ka mammak’ale min
Ka hanani sakat”.
Dry yayi ya shafa bres Dinta
Cikin
Nishadi
Yace
” ke dince
Tamkar xuma kike ba,a miki lasa kadan a gaji
Dole kike birki tani kike hanani sanin koniwaye kece kike dauke
Control dina
Muddin najiki cikin jikina
Macewa nakeyi”.
Kanta ta kuma tsunewa tace
“Gsky Hamma Yusuf jarumtarka tayi yawa”
k’ara rufeta da k’irjinshi yayi
Yana “yanxu ma k’ari nakeso wlh A,ish”
Tallabe kanshi tayi
Cikin rada tace
” A,ish takace
Keutar da rabbi ya maka ne Hamma Na ba wani hijabin a tsaka ninmu”
Wayyo Yusuf gaba d’aya
ya haukace ya kid’ime da kala manta da salon da take mai tuni suka macewa juna,
Juyata yake iya son rensa.
Itako Sai zautar dashi take da salonta.
A haka suka kwana cikin nishadi,
Kashe gari da asuban fari ta koma cikin gida
a daki
Ta samu su Amira
Maryam Na ganinta ta danyi dry
Cikin tsokana tace
” ni kam Aysha yaushe kunyarku ta bace ke da Hamma Yusuf?
Da gani ake duk kun fimu kunya haka shima Hamma Yusuf ake ganin yafi su ya Adam kunya
Amman yanxu duk kun fitsre idonku”
Kai ta Dan sunkuyar cikin
Sanyi tace “wlh
Tausayi ya bani
Maryam saifa kinga yadda ya zama
gaba daya tunda muka zo a takure yake
Nima kaina INA tunashi
Shifa Hamma Yusuf
Ko bacci
Bai yin mai dad’i in baya tare dani”
Dry Amira tayi cikin shewa tace
Yarinya kin zama yar hannu
Hamma Na ya gama cika aiki”
Hararanta tayi cikin
Kwanciya da shirin Dan yin bacci
Tana
“Hmmm
Hamma Yusuf
Da banne
Nima bansan San da ya maidani haka ba”
Maryam CE tace “gskyanki
Ki kula da mijinki
Dan wlh ni da kaina jiya Na tausayawa Hamma Yusuf saifa kinga
Yadda idanunshi suka koma kamar bugegge ase duk
Jarabar tsiya ke cinsa”
Mari ta Dan d’aka mata cikin
Kunya tace “kin dai ji jiki
Namma yayanki ne”
haka dai sukayi ta dry.
Kwanansu 4 a Yola duk sun zaga dengi sunje har gidansu Ummi, sun yawata cikin Yola son ransa Yusuf ko ba ruwanshi kiran matarsa zai su Shana a d’akin
Haydar.
Sannan yau suka koma Taraba
Cikin kewar juna
Hydar
Kamar kar ya rabu dasu,
Sun dawo cikin Farin ciki
Gida akayi ta murna.
Aysha ko tunda ta dawo
Laulayi yace bas millah
Komai taci Sai ta Harar
Ga jiri
Ga yawan bacci
Gaba d’aya
Kowa ya maida kulanshi gareta
Ita kam
ji take kamar tayi hauka Dan wahala duk Sai taji ta tsani cikin
Da zaran ta keb’e da Hamma Yusuf Dinta tai ta kuka
Shiko Sai dai yayi ta lallabata da bata hak’uri
Dole tasa ya rink’a danne buk’atarsa,
Ya Abubakar ma kula yake bata sosai.
Yau saura kwana biyu
Abubakar ya koma duk ya gama shirinsa
Suma su Aysha saura 6 days su koma.
Yau tun da safe
Aysha keta fama da amai da jiri
Komai taci Sai yayi woje cikin kuwa har ya fara d’an tasawa
Dan yanxu ya kai 3 month.
Zaune take Gaban
Hamma Yusuf din a parlon
Ummi ta d’aura kanta kan cinyarsa
Ummi dasu Abubakar da Usman da Ahmad duk suna
Zaune,
Kuka take tana matse cikin
Tana lumshe ido
Cikin
gala baita take cewa
“Wayyo jikina cikina
Ni kam naga ta kaina
Wlh Na gaji da cikin nan Hamma Yusuf wlh kasan yadda zaka min”.
Kai ya sunkuyar cikin jin juya
Wato tun dashi ya mata cikin
Shi zaisan yadda zai mata gashi
Duk shi a matse yake dan ya fara carkewa kwana ba adadi taren suke kwana Amman dole yake barinta Dan tausayinta da yakeji
Itako Sai ta kwana nuk’urk’usansa
Ummi har tsoro takeji Aysha tace a d’akin ta zata kwana Dan hanata bacci takeyi
Shiyasa ita da kanta take cewa tashi kibi
Mijinki
Ni bazan iya sakalcin kunnan ba.
K’ara matsoshi tayi cikin
Jirin tace
“Wlh Na gaji ni zan San yadda zanyi”
Shiko ido ya tsura mata gami da
Tashi yana cewa Ahmad
“B’iyaye mu tafi”,
Mik’ewa Ahmad yayi cikin
Dry yace “sannu ko
Auta zai bari kinji
In anyi Sa,a yana cika 4 month zai bari”
Baki ta tura tana
“Inadai ya Ahmad harda kai kuke min dry”
Shiko Yusuf hannushi yaja suka fice
d’akinsu sukaje suka Dan Sha hira sannan Ahmad ya tafi
Shiko yayi shirin kwanciyarsa ya d’an kwanta a cewarsa kafin
Sakaliyarsa ta zo.
Itako tana shiga
Ta zauna cikin
gajiya da wahalan cikin,
Tashi tayi ta d’auko
Pose Dinta
Cikin tsoro da k’arfin guiwa
Ta balli mgnin da ta seya tun a Yola tsoro ya hanata Sha
Ido ta rumtse
Ta d’aga
Harshenta tasa k’wayar
a kasan harshen ta
tana Haba wlh gwara Na huta Na gaji.
Wonka ta shiga cikin
K’arfin guiwar zata rebu da bone
Ta fito ta kimts tsaf
A fili
tace
“Yau bazanma je gun Hamma Yusuf ba”.
Ta kwanta cikin
Sanyi lkci
Daya taji sanyi ya fara rufeta
a hankali ta lashi k’wayar taji
Ya fara narkewa
Ajiyar hrt ta sauk’e a take kuma taji
Jikinta ya fara rawa
Sai zufa ta fara ketowa a jikinta
A take kuma taji
Mararta ta carke
Sai wani irin suka takeyi
Tuni ai ta tashi ta zauna
Wasa wasa Sai k’aruwa abin yakeyi
Ban daki ta shiga Dan wani irin fitsari takeji tana tsuguna wa kuwa taji ta kasa yin fitsarin
ta tashi ma ta kasa
Sai
dafe gini tayi ta samu ta mik’e,
Shiko Yusuf gaba daya
Kewarta dakewar babynshi sun hanashi
Bacci
So yake yaji
d’umi cikin da nata d’umin
ga begenta dake cinsa,
Ya kirata yafi a k’irga bata d’agaba
So Sai yake zaton ko ta samu tayi
Baccin
Kar ya tada ita
A haka ya kwana cikin
Takura
A ranshi kuma yana ya gaji da hak’uri.
Ita kuwa
Aysha kafin zuwa
k’arfe 4 ta gama fita hayya cinta
duk ta birkice
Kuka takeyi cur cur
duk ta hargitse
dole taimako take nema
da tsoro ne ya hanata zuwa
d’akin Hamma Yusuf
Amman zuwa yanxu
ta manta menene tsoron
Dan azabar da takeji
Cikin wahala ta fice ta nufi part dinsu.
Shi kuwa 4 dai dai ya tafi masallaci d’an rege matsalarsa da nafilfili.
Tana shiga
tana ki ranshi
“Hamma Yusuf cikina marata zan mutu”
ganin baya nan yasa
ta zame kan gado ta rink’a murk’ususu.
Shi kuwa saida akayi sallah sannan ya wuce
Cikin
gida
a parlon ya samu Ummi
Suna gaisawa ya d’an
Kalli Ummi a Dan kunyace cikin
d’an fara,a
yace
“Ummi yau dai Auta tayi bacci kenan?
Kallon shi tayi cikin
fahimta tace
“ba gunka take bane”?
Kai ya gyada cikin
Sanyi yace
“a a bata jeba”
kitchen ta shiga tana “a a kake dai ka Duba!”
Toh yace gamida ficewa
ya nufi
d’akinshi kai tsaye
Yana shiga ya hanqota kan gado a hargitse
Sai murk’ususu take
Duk ta hargitse
Tana ganinshi
ta mik’e cikin
Wahala ta fada jikinshi
Shiko a buk’ace ya ruggume ta
yana “
“ohh Amrita I missi u plx ki tai maka”
Itako cikin
Kuka ta k’amk’ameshi
Ta manna hannushi kan mararta
tana
“Wayyo Hamma Yusuf
Cikina marata zan mutu”
Cikin tsoro da firgicin
yedda yaji mararta tayi tauri ga wani irin zafi da marar tayi
ya tallabo kanta cikin tsura mata ido
yace
“Amrita
yaushe ya fara miki?
Kin gayawa Ummi kuwa?
ya akayi haka ?
Duk ya rude
dai dai lkcin
taji wani irin
axaba da suka daya sok’i mararta
K’amk’ameshi
Tayi gami da sakin wani irin
k’ara
ta kuma bude
Baki zatayi
k’arar.
Shiko cikin kidima
ya zura harshensa cikin
Bakinta
nata harshen ya lalubo
har zai kamo harshen ta da nufin hanata kukan
Sai kuma ya tura harshensa k’asan nata
Dan jin wani irin d’and’ano
da ya bashi tsoro
Ido ya zaro cikin
Firgici ya tallabo kanta
Murya Na rawa
yace
” Aysha me kika Sha?
Me a k’asan harshen ki”?
waya baki mgninan?
ido ta tsura mai ciki tsoron
ganin yadda ya hargitse.
Fixgota yayi cikin
rawan jiki yace
“Wanne Dan iskanne ya baki
wannan mgnin”?
Kai ta rink’a juyawa cikin tsoro lkci
d’aya kuma ta sunkuyo
ta kalli cinyarta jin
damshi Na bin k’afarta.
Shima ido ya Sada k’asa ganin jininne
ya fidda hankalinshi
Jikinsa
wata iriyar tsawa ya buga mata cikin
fizgo hannuta
yana
” Aysha
Xubar min da cikina zakiyi
Cikina kika zubarmin?
Sai kuma ya jata da k’arfi ya nufi part din Ummi
A part din Ummin kuwa su Abubakar da Usman har dasu Ahmad da Adam suna
Cike a parlon
Cikin firgita da kidima
yana shiga da itaya angi…….
By Garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👆🏻👇🏻👇🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣1⃣3⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*®PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
P.M.L.W
Gaban Ummi ya jata suka tsaya
murya Na rawa cikin
kidima yace
“Ummi kalli,
kalli abinda Aysha ta aikata min”
Itako Aysha
Sosai tsoron shi ya rufeta ganin yadda ya daburce
Shiyasa sai k’ok’arin k’wace hannuta take
tana ciccije lips dinta Dan azabar da mararta ke mata,
Ita ko Ummi ido ta zuba mai cikin rashin fahimta
Su Ahmad ma duk ido suka zuba musu cikin alamun tabbaya.
Ummi ce
Tayi Dan ajiyar hrt cikin dan mmk tace
“mene ta aika kuma? kai da baka rebo da fitina”.
cikin takaici da zafin abin ya zame k’asa a hankali
murya Na rawa da alaman kuka
ya rik’o hannu Ummi
Cikin
Cikar bakin ciki
Yace
” Ummi
Ki kalli jikin Aysha fa Ummi cikina ta zubarmin
Ummi meyasa meyasa haka
Me laifin yarinyar da bata zo duniya ba me tayi da za,a kasheta
Ko ni laifin me nayiwa Aysha da bazata ita yace min ba
Ummi inma laifi nane ai ba kan ‘yata ya kamata Aysha ta rama ba”
Lkci daya kuma Sai hawaye shur shur a fuskarsa
Gaba d’aya
Su Ummi suka cika da Al,ajabi
Su Ahmad kuwa ganin hawaye a fuskar b’iyayenshi ya tabbatar abin ya girmama.
ya Abubakar ne ya mik’e cikin
Zullumi
ya tsaya gaban Aysha fuska a tsorace
yace “Auta
dgske zubar da cikin kikayi gaya min gsky
dan Allah meyasa kika zubar da cikin da muka dade muna tsumayi
Auta da gske kin kauda Farin cikin mu”?
Kai ta rink’a juyawa
tana matse ciki ga zufa dake keto mata tako ina ga jinin da takeji yana bulbulowa
cikin wahalan tace
” a a ni ban zubar ba ba abinda nasha”
Cikin kad’uwa
Ummi tace
“Dama ya za,ayi ta zubar da ciki
Inama zata San salon zubda ciki
yarinyar da ba abinda ta sani
Shi dai
fitina yakeji”
Shiko Yusuf cikin
Kuka kamar yaro
yace
“wlh Ummi zubarwa tayi ai naga abinda tasha kuma Na jishi
Wlh zubarmin da jikina tayi
Ummi wlh kashe min ‘ya tayi”
Ahmad ne ya dafeshi cikin
tausarsa yace
“B’iyaye ka nitsu
Mu tabbaya yeta
Dan ni inaga zaiyi wuya tasan yedda zata iya wannan abin”
cikin kad’uwa da jin ta kaicin
yau Ahmad ma ya kasa gsktashi
ya kallesu
Cikin
Rawan murya
“Yace
Wlh xubarwa tayi
Ummi
Gata Ku abinci keta”!
A hatsale Ummi tace “ni dai banga komaiba
Sai dai in Kaine zaka bin cike ta sannan mu kuma mu abinci keka”
Jin haka yasa shi mik’ewa jiki Na rawa
ya fixgota jikinshi
Ya tallabo kanta
Cikin bakinta ya tura yatsarsa
Dan dauko guntuwar k’wayar Sai kuma yaji ta narke Sai dank’onta
A harzuk’e Ummi tace “kai tafibcan sake yarinya mu tafi asbiti ba abinda tasha zaka bita da mita bayan tana fama da azabarta”
rai a cushe ya k’ara jawota ya matsota jikinshi da k’arfi
bakinshi ya manna kan nata cikin
Rawan jiki ya dannan harshensa dai dai inda ta manna k’wayar ya rink’a goga harshensa
Sannan ya zaro harshen nasa cikin
carkewar murya ya zare harshen ya nunawa Ummi
tare da cewa
“Ummi kinga ni ko kinga abin da ta manna a bakinta
Biyaye ka duba,
Jiki a sanyaye Ummi ta tsura mai ido
ganin harshensa
yayi wani yellow
Abubakar kuma
Juyawa yayi cikin
Zubda qollah
ya zauna kan 1 str murya Na rawa
Yace
” Auta meyasa ya za,ayi ki zubda ciki
Kinsan illar hakan kuwa
Auta kisan kaifa me cikin ya miki”
Ahmad ko
Cikin takaici yace
“Aysha kinji kunya
Kin cutar da mutane da suka yerda dake wlh kin dasa mana takaici
a rayu kanmu
Ke wacce iriyar zuciya gareki”
Shiko Yusuf k’ara matsota yayi
cikin
Rawan
Murya yace
“Aysha kin cuceni kin cucu abinda zaki aifa
Har Gaban ubangiji Sai munyi hisabi
Kin kashe min y’a
A,ish duk tsanar da kike min bai kyautu ya shafi jinina ba
Nasan dai nine byake so shiyasa har kika zubar min da ciki
Kin cutar da zuciya ta
Allah Sai ya saka min
Kin yaudari Ummi da ta dauko duk yerda ta baki”
Matseta yayi da k’arfi saida tayi
K’ara cikin zare ido
Yace
“Wanne d’an iskanne ya saida miki mgnin? a ina yake? ki gayamin ko shi waye ne wlh Sai Na d’aureshi”
Ido ta zazzaro cikin
gala baita tace
Wayyo cikina zan mutu
Ummu cikina “
Kicin zafin nama Ummi tamik’e
tazo gabansu
Hannu ta d’aga cikin
Kid’ima ta yarfawa
Yusuf d’in
Wani wawan mari
ta tureshi gefe
tana fada cikin
Fushi
Tana
“Haba wannan wanne irin rashin imanine
yarinya Na fama da wahalar zuban ciki sannan kun tsare ta da bak’ak’en mgn ganu sannan kai harda matseta
Zubar cikifa yafi aihuwa wuya kashe min ita zakayi”?
Shi kam Yusuf dafe kunci yayi
cikin rawan jiki da tashin jijiyoyin jiki
Yana mai
zubda k’ollah,
Adam da tun dam’azu ya shigo yana jin duk abinda suke fada
Ganin marinnda aka kifawa Yusuf
Yasa shi shigowa cikin hatsala
yana shiga
Kan Aysha yayi
cikin harzuk’a
ya jawota ya rink’a yarfa mata maruka.
Ita kam yanzu tsoro da hawala sun dauke ta shiyasa ta fada jikin Ummi
tana mai kuka
Da cewa
Wayyo.ya Adam Na tuba
Wlh bazan k’ara ba
Cikin Fushun
Ya k’ara yin kanta.
Shiko Yusuf cikin
Muryar kuka
yace “
Adam barta
Ba komai Allah Na sane dani.
Allah sarki
Gaba daya Sai jikinsu ya mutu
cikin kasala
Ahmad ya jasu suka tafi part dinsu
Adam da Ahmad suka rink’a tausarsa da bashi baki
Shi dai Yusuf sai k’ollah yake sharewa
Ya rik’o hannu
Adam yana
“Adam ba laifinta bane
‘Kiyeyya CE ta sata haka Aysha bata sona ta tsaneni shiyasa bata son aihuwa dani
ni Na nawa kaina
tun da Na kasa sawa Aysha ta soni a ranta gashi k’iyeyyar ta shafi y’ayana”
Ahmad ne ya rink’a juya kai yana
“a a Yusuf Na tabbata Aysha Na sonka ka dena fadar haka”
Shiko kai ya jinjina tare da sauk’e ajiyar hrt.
A haka dai sukata bashi baki
Sannan suka samu ya Dan nitsu,
Itako Aysha Abu wasa wasa
Jinin ya balle ga ciwon mara kamar k’ara shi ake
kafin zuwa 9 Na dere duk ta fita hayya cinta
Dole Ummi ta kira Abubakar ya kaisu asbiti
dama tun safen Ummi tace suje ita tak’i tana tsoro kar mgnar taje kunnen Abba
Aiko suna zuwa asbiti akace Sai an mata wonkin ciki
Sannan Sai mijinta yazo
yasa hannu
Kuma gashin sun gano zunda cikin akayi ba zubar kanshi bane,
Abubakar yace
Ayi komai
Amman Ummi tace a,a a dai je a gayawa mijinta
Dole Abubakar ya koma
Gida
yana zuwa
ya sameshi a harabar gidan yana zaune shi d’aya idanshi a rumtse
A hankali ya zauna gefenshi
cikin sanyi
Yace
“Hamma Yusuf”
A hankali ya bude idon ya zubawa Dan uwanshi
Shiko Abubakar kai ya d’an gyada mai alamun kayi haquri
Cikin sanyin yace
“Hamma Yusuf dama Aysha ne muna asbiti so ance Sai kaje
Dan Sai an mata wonkin ciki”
Da sauri ya mik’e cikin zare ido
yace
“a a ban yerda ba wanne k’atonne zai mata aikin ba wani aikin da za,ayi mata”
hannu ya mik’ewa Abubakar yace
“Mu tafi”
Suna zuwa asbiti
da kanshi ya shiga d’akin da take Sai murk’usuwa take.
yana zuwa
Ya kamo hannuta
cikin sanyi ya Dan matse
Rigarta ya d’an d’aga
cikin ya tsurawa ido
Gamida shafa cikin
Lkci d’aya kuma
Idansa ya cika da k’ollah”
ya zauna gefen ta Abubakar ya kira cikin
Sauri yace yaje gidaya kamo mai
Zam zam da Zuma da garin habba.
Toh yace tare da juyawa ya fita
Shiko cikin
Ya rink’a
Shafawa
yana kauda kai
Ita kuwa
Duk da wahalar tana ganinshi
Sai kife kanta take
A haka har Abubakar ya dawo
Shi da kanshi ya
Hada cikin
Sanyi yace
Amrita
Ido ta bude a hankali ta tsura mai ido
LLkc d’aya taji tausayinsa Na ratsata
Duk ya fige a wuni d’aya
Kai ta sunkuyar ido Na zubda k’ollah
Matsota ya kuma yi
ya mik’a mata
Karba tayi tasha.
****
Lkci d’aya ta fara jin sanyin ciwon
Shiko tana Sha ya fita a wojen yacewa Ummi
Ku dawo gida kawai ba komai Dr yace ya rigada cikin ya fadi
Haka kuwa suka dawo gida
Ummi ta rink’a bata kula ta mu samman
Shi ko Yusuf tun daga ranar ya dena shiga d’akin Ummi
Adam fushi yayi da ita Ahmad ma bai ko amsa gaisuwarta
Ummi ko tun tana jin kunyar ta har ta saki Dan ko a fuska bata taba nuna mata ba
Amman tana jin kunyar abin kam.
Yau kwananta 3 kuma jikinta ya d’an worwore
da safe .
Tana zaune
A dakin Ummi
Tana goge kayan Yusuf k’arami
Taji slmar
Hamma Yusuf din nata
A hankali ta d’ago kai
ta tsura mai ido ya d’an rame Amman kuwa yayi wani irin kyau Sai kuma yanayin shi Na da suka dawo Sam ba wolwola a fuskarsa ko fara,a mishkilanci tab fuskarsa kallon shi take ba ko kifta ido.
Shiko a hankali ya zauna can gefe
Gamida zaro phone dinshi
ya kara a kunne
A hankali yace
Ummi gani nazo ina jiranki
Sai kuma ya katse
kiran ya zauna yana latsa phone dinshi din.
cikin sanyi
tace (“Jam bandu na Hamma Yusuf “)
Ina kwana Hamma Yusuf.
Bai kulata ba sai kallonta da yayi ta gefen ido
Dai dai lkcin kuma Adam da Ahmad suka shigo
Kai ta sunkuyar tana mai gaidasu Amman duk ba Wanda ya kulata
Sai juyawa da Ahmad yayi yana
Biyaye bari inje gun Abba kafin ya fita don tare zamu fita
Mik’ewa tayi da sauri tabi bayanshi cikin
Sanyi tace
Ya Ahmad ga kayan Lamd’o a kaimai
da yake bata kiranshi Yusuf sai Lamd’o take cemai shi ko Ahmad yamutsa fuska yayi cikin
Gyatsine yace
” ni Na kawo kyyane bare in meyar”
Da sauri tace Ayyah ya Ahmad kayi haquri ka kai musu
Tsawa yayi mata cikin fita yana
In sun dame ki Ki jefar dasu Dan nasan ba son harkar yara kike ba.
Jiki a mace ta juya kenan
Sukaci karo kicibis
Ta fada jikinshi
Cikin sanyin ta tura kanta a faffadan qirjinshi tare da lumshe idan ta shima jiki a mace…
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👆🏻👇🏻👇🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣1⃣3⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*®PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
P.M.L.W
Gaban Ummi ya jata suka tsaya
murya Na rawa cikin
kidima yace
“Ummi kalli,
kalli abinda Aysha ta aikata min”
Itako Aysha
Sosai tsoron shi ya rufeta ganin yadda ya daburce
Shiyasa sai k’ok’arin k’wace hannuta take
tana ciccije lips dinta Dan azabar da mararta ke mata,
Ita ko Ummi ido ta zuba mai cikin rashin fahimta
Su Ahmad ma duk ido suka zuba musu cikin alamun tabbaya.
Ummi ce
Tayi Dan ajiyar hrt cikin dan mmk tace
“mene ta aika kuma? kai da baka rebo da fitina”.
cikin takaici da zafin abin ya zame k’asa a hankali
murya Na rawa da alaman kuka
ya rik’o hannu Ummi
Cikin
Cikar bakin ciki
Yace
” Ummi
Ki kalli jikin Aysha fa Ummi cikina ta zubarmin
Ummi meyasa meyasa haka
Me laifin yarinyar da bata zo duniya ba me tayi da za,a kasheta
Ko ni laifin me nayiwa Aysha da bazata ita yace min ba
Ummi inma laifi nane ai ba kan ‘yata ya kamata Aysha ta rama ba”
Lkci daya kuma Sai hawaye shur shur a fuskarsa
Gaba d’aya
Su Ummi suka cika da Al,ajabi
Su Ahmad kuwa ganin hawaye a fuskar b’iyayenshi ya tabbatar abin ya girmama.
ya Abubakar ne ya mik’e cikin
Zullumi
ya tsaya gaban Aysha fuska a tsorace
yace “Auta
dgske zubar da cikin kikayi gaya min gsky
dan Allah meyasa kika zubar da cikin da muka dade muna tsumayi
Auta da gske kin kauda Farin cikin mu”?
Kai ta rink’a juyawa
tana matse ciki ga zufa dake keto mata tako ina ga jinin da takeji yana bulbulowa
cikin wahalan tace
” a a ni ban zubar ba ba abinda nasha”
Cikin kad’uwa
Ummi tace
“Dama ya za,ayi ta zubar da ciki
Inama zata San salon zubda ciki
yarinyar da ba abinda ta sani
Shi dai
fitina yakeji”
Shiko Yusuf cikin
Kuka kamar yaro
yace
“wlh Ummi zubarwa tayi ai naga abinda tasha kuma Na jishi
Wlh zubarmin da jikina tayi
Ummi wlh kashe min ‘ya tayi”
Ahmad ne ya dafeshi cikin
tausarsa yace
“B’iyaye ka nitsu
Mu tabbaya yeta
Dan ni inaga zaiyi wuya tasan yedda zata iya wannan abin”
cikin kad’uwa da jin ta kaicin
yau Ahmad ma ya kasa gsktashi
ya kallesu
Cikin
Rawan murya
“Yace
Wlh zubarwa tayi
Ummi,
Gatanan a bincike ta”
A hatsale Ummi tace “ni dai banga komaiba
Sai dai in Kaine zaka bin cike ta sannan mu kuma mu abinci keka”
Jin haka yasa shi mik’ewa jiki Na rawa
ya fizgota jikinshi
Ya tallabo kanta
Cikin bakinta ya tura yatsarsa
Dan dauko guntuwar k’wayar Sai kuma yaji ta narke Sai dank’onta
A harzuk’e Ummi tace “kai tafibcan sake yarinya mu tafi asbiti ba abinda tasha zaka bita da mita bayan tana fama da azabarta”
rai a cushe ya k’ara jawota ya matsota jikinshi da k’arfi
bakinshi ya manna kan nata cikin
rawan jiki ya dannan harshensa dai dai inda ta manna k’wayar ya rink’a goga harshensa
Sannan ya zaro harshen nasa cikin
carkewar murya ya zare harshen ya nunawa Ummi
tare da cewa
“Ummi kinga ni ko kinga abin da ta manna a bakinta
Biyaye ka duba,
Jiki a sanyaye Ummi ta tsura mai ido
ganin harshensa
yayi wani yellow
Abubakar kuma
Juyawa yayi cikin
Zubda qollah
ya zauna kan 1 str murya Na rawa
Yace
” Auta meyasa ya za,ayi ki zubda ciki
Kinsan illar hakan kuwa
Auta kisan kaifa me cikin ya miki”
Ahmad ko
Cikin takaici yace
“Aysha kinji kunya
Kin cutar da mutane da suka yerda dake wlh kin dasa mana takaici
a rayu kanmu
Ke wacce iriyar zuciya gareki”
Shiko Yusuf k’ara matsota yayi
cikin
rawan
Murya yace
“Aysha kin cuceni kin cucu abinda zaki haifa
Har Gaban ubangiji Sai munyi hisabi
Kin kashe min y’a
A,ish duk tsanar da kike min bai kyautu ya shafi jinina ba
Nasan dai nine byake so shiyasa har kika zubar min da ciki
Kin cutar da zuciya ta
Allah Sai ya saka min
Kin yaudari Ummi da ta dauko duk yarda ta baki”
Matseta yayi da k’arfi saida tayi
K’ara cikin zare ido
Yace
“Wanne d’an iskanne ya saida miki mgnin? a ina yake? ki gayamin ko shi waye ne wlh Sai Na d’aureshi”
Ido ta zazzaro cikin
gala baita tace
Wayyo cikina zan mutu
Ummu cikina “
Kicin zafin nama Ummi tamik’e
tazo gabansu
Hannu ta d’aga cikin
Kid’ima ta yarfawa
Yusuf d’in
Wani wawan mari
ta tureshi gefe
tana fada cikin
Fushi
Tana
“Haba wannan wanne irin rashin imanine
yarinya Na fama da wahalar zuban ciki sannan kun tsare ta da bak’ak’en mgn ganu sannan kai harda matseta
Zubar cikifa yafi Haihuwa wuya kashe min ita zakayi”?
Shi kam Yusuf dafe kunci yayi
cikin rawan jiki da tashin jijiyoyin jiki
Yana mai
zubda k’ollah,
Adam da tun dam’azu ya shigo yana jin duk abinda suke fada
Ganin marinnda aka kifawa Yusuf
Yasa shi shigowa cikin hatsala
yana shiga
Kan Aysha yayi
cikin harzuk’a
ya jawota ya rink’a yarfa mata maruka.
Ita kam yanzu tsoro da hawala sun dauke ta shiyasa ta fada jikin Ummi
tana mai kuka
Da cewa
Wayyo.ya Adam Na tuba
Wlh bazan k’ara ba
Cikin Fushun
Ya k’ara yin kanta.
Shiko Yusuf cikin
Muryar kuka
yace “
Adam barta
Ba komai Allah Na sane dani.
Allah sarki
Gaba daya Sai jikinsu ya mutu
cikin kasala
Ahmad ya jasu suka tafi part dinsu
Adam da Ahmad suka rink’a tausarsa da bashi baki
Shi dai Yusuf sai k’ollah yake sharewa
Ya rik’o hannu
Adam yana
“Adam ba laifinta bane
‘Kiyeyya CE ta sata haka Aysha bata sona ta tsaneni shiyasa bata son Haihuwa dani
ni Na nawa kaina
tun da Na kasa sawa Aysha ta soni a ranta gashi k’iyeyyar ta shafi y’ayana”
Ahmad ne ya rink’a juya kai yana
“a a Yusuf Na tabbata Aysha Na sonka ka dena fadar haka”
Shiko kai ya jinjina tare da sauk’e ajiyar hrt.
A haka dai sukata bashi baki
Sannan suka samu ya Dan nitsu,
Itako Aysha Abu wasa wasa
Jinin ya balle ga ciwon mara kamar k’ara shi ake
kafin zuwa 9 Na dere duk ta fita hayya cinta
Dole Ummi ta kira Abubakar ya kaisu asbiti
dama tun safen Ummi tace suje ita tak’i tana tsoro kar mgnar taje kunnen Abba
Aiko suna zuwa asbiti akace Sai an mata wonkin ciki
Sannan Sai mijinta yazo
yasa hannu
Kuma gashin sun gano zunda cikin akayi ba zubar kanshi bane,
Abubakar yace
Ayi komai
Amman Ummi tace a,a a dai je a gayawa mijinta
Dole Abubakar ya koma
Gida
yana zuwa
ya sameshi a harabar gidan yana zaune shi d’aya idanshi a rumtse
A hankali ya zauna gefenshi
cikin sanyi
Yace
“Hamma Yusuf”
A hankali ya bude idon ya zubawa Dan uwanshi
Shiko Abubakar kai ya d’an gyada mai alamun kayi haquri
Cikin sanyin yace
“Hamma Yusuf dama Aysha ne muna asbiti so ance Sai kaje
Dan Sai an mata wonkin ciki”
Da sauri ya mik’e cikin zare ido
yace
“a a ban yerda ba wanne k’atonne zai mata aikin ba wani aikin da za,ayi mata”
hannu ya mik’ewa Abubakar yace
“Mu tafi”
Suna zuwa asbiti
da kanshi ya shiga d’akin da take Sai murk’usuwa take.
yana zuwa
Ya kamo hannuta
cikin sanyi ya Dan matse
Rigarta ya d’an d’aga
cikin ya tsurawa ido
Gamida shafa cikin
Lkci d’aya kuma
Idansa ya cika da k’ollah”
ya zauna gefen ta Abubakar ya kira cikin
Sauri yace yaje gidaya kamo mai
Zam zam da Zuma da garin habba.
Toh yace tare da juyawa ya fita
Shiko cikin
Ya rink’a
Shafawa
yana kauda kai
Ita kuwa
Duk da wahalar tana ganinshi
Sai kife kanta take
A haka har Abubakar ya dawo
Shi da kanshi ya
Hada cikin
Sanyi yace
Amrita
Ido ta bude a hankali ta tsura mai ido
LLkc d’aya taji tausayinsa Na ratsata
Duk ya fige a wuni d’aya
Kai ta sunkuyar ido Na zubda k’ollah
Matsota ya kuma yi
ya mik’a mata
Karba tayi tasha.
****
Lkci d’aya ta fara jin sanyin ciwon
Shiko tana Sha ya fita a wojen yacewa Ummi
Ku dawo gida kawai ba komai Dr yace ya rigada cikin ya fadi
Haka kuwa suka dawo gida
Ummi ta rink’a bata kula ta mu samman
Shi ko Yusuf tun daga ranar ya dena shiga d’akin Ummi
Adam fushi yayi da ita Ahmad ma bai ko amsa gaisuwarta
Ummi ko tun tana jin kunyar ta har ta saki Dan ko a fuska bata taba nuna mata ba
Amman tana jin kunyar abin kam.
Yau kwananta 3 kuma jikinta ya d’an worwore
da safe .
Tana zaune
A dakin Ummi
Tana goge kayan Yusuf k’arami
Taji slmar
Hamma Yusuf din nata
A hankali ta d’ago kai
ta tsura mai ido ya d’an rame Amman kuwa yayi wani irin kyau Sai kuma yanayin shi Na da suka dawo Sam ba wolwola a fuskarsa ko fara,a mishkilanci tab fuskarsa kallon shi take ba ko kifta ido.
Shiko a hankali ya zauna can gefe
Gamida zaro phone dinshi
ya kara a kunne
A hankali yace
Ummi gani nazo ina jiranki
Sai kuma ya katse
kiran ya zauna yana latsa phone dinshi din.
cikin sanyi
tace (“Jam bandu na Hamma Yusuf “)
Ina kwana Hamma Yusuf.
Bai kulata ba sai kallonta da yayi ta gefen ido
Dai dai lkcin kuma Adam da Ahmad suka shigo
Kai ta sunkuyar tana mai gaidasu Amman duk ba Wanda ya kulata
Sai juyawa da Ahmad yayi yana
Biyaye bari inje gun Abba kafin ya fita don tare zamu fita
Mik’ewa tayi da sauri tabi bayanshi cikin
Sanyi tace
Ya Ahmad ga kayan Lamd’o a kaimai
da yake bata kiranshi Yusuf sai Lamd’o take cemai shi ko Ahmad yamutsa fuska yayi cikin
Gyatsine yace
” ni Na kawo kyyane bare in meyar”
Da sauri tace Ayyah ya Ahmad kayi haquri ka kai musu
Tsawa yayi mata cikin fita yana
In sun dame ki Ki jefar dasu Dan nasan ba son harkar yara kike ba.
Jiki a mace ta juya kenan
Sukaci karo kicibis
Ta fada jikinshi
Cikin sanyin ta tura kanta a faffadan qirjinshi tare da lumshe idan ta shima jiki a mace…
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM]
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👇🏻👆🏻👆🏻
*MI,WASMITI* page1⃣1⃣4⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*®PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
P.M.L.W
Yasa hannu ya d’an tureta cikin murtuqe fuska
ya rab’a gefen ta ya wuce.
Jikin gini ta jingina rik’e da kayan
Yusuf k’arami
gaba d’aya
Salon rayuwar ta canza mata
bata jin dad’in
Rayuwar Sam.
Adam dake gefen can kan kujera a zaune
ya tsura mata ido
cikin hada fuska yakirata
Jiki ba kuzari tazo ta zauna gefenshi
ta sad’a kai
k’asa
Shima shirun yayi Na d’an wani lkci
sannan cikin
ta kaici.
yace
“Aysha
yanzu kinyiwa kanki adalci?
Kinyiwa mijinki adalci?
Kin yiwa Ummi adalci?
Aysha butulcin ki ya sani jin kunya wlh
Aysha kituna fa tsawon shekara 19 ni da kaina ban San cewa ba Ummi bace ta Haifeki bare Hydar bare ke
bamu taba ganin maraicin rashin mahaifiyarmu a kanmuba bare a kanki
Ummi ta rik’eki ta soki fiye da yadda taso ‘yayanta Na cikinta
A kullum ta kansa Yusuf cikin fushi sabida ke
Yusuf da girmanshi bai wuce mari a gun Ummi ba saboda ke
Haba Aysha yanxu kinyiwa
Yusuf adalci kinyiwa
Ummi kawaici”?
Kai ta jinjina cikin zubda qollah
tana girgiza kai
a lamar a,a.
cikin rawan murya yaci gaba da cewa
” a zaton ki Ummi bata son
D’an tane ?
Shine fa d’anta Na fari a duniya
a tunanki bata son taga jininshi ne
Aysha yanxu duk kawaicin da bayin Allahnan suka miki da abinda zaki saka musu
Ki tunafa irin son dasu Abba suke gwada miki
kab family dinmu ba Wanda akewa son da ake miki
Duk son da akewa mahaifiyar mu Sai da aka ninkashi a kanki
Aysha ko sonne da gata yasa kike shirin tozarta mu
Wato baki da mai miki fada ko”?
kuka ta kama sosai tana
“a,a
ya Adam”
Cikin cije lips d’inshi
yace
“Haka ne mana Aysha
Kuma tunda hakane
Ni Na kira
Babanmu Na gaya mai abinda kikayi
Na kuma fad’awa Hydar yanxu haka sun taso daga Yola
So Sai ki tanadi abinda zaki gaya musu
dan Na lura mu duk kin raina mu”
Zuwa yanxu kukan take sosai
a hankali ta matsoshi cikin kuka ta d’aura kanta
kan guiwarsa
Murya na rawa
Tace
“Ayyah ya Adam dan Allah kuyi haquri
wlh bazan k’ara ba
Ka kira baba kace mai wlh bazan sakeba kuyi haquri dan Allah”
Ture kanta yayi cikin had’a fuska
Ya mik’e tare da cewa
“gafarar Allah da mijinki ya kamata ki nema ba ni ba
Wlh ki gyara ala qarki da Yusuf in ba hakaba wlh ba ruwana da ke”
Yana kaiwa nan ya fice abinsa.
A parlon
ya samesu Suna
zaune Ummi ta kawo musu breakfast
ya zauna gefen Abubakar
Ummi dake ajiye musu pilet tana
“a Adam dama kana cikine?
“cikin girmamawa yace Ehh Ummi ai tare muke da Ahmad”
Aiko naji dad’i yau yarana duk a guna zasuyi kari”
Abubakar
“Yace gsky kam Ummi yau kin hada yaranki”
Dry tayi cikin nufan d’akin tana bari Aysha tazo
Ta hada muku tea.
Ita kuwa Aysha a d’akin tasha kukanta ita bama abin da yafi cinta kamar Fushun Hamma Yusuf d’in nata
Gaba d’aya ta resa sukuni
Kukan tayi mai isarta sannan ta kifa kanta kan kujerar
A hakan Ummi ta sameta
Cikin kula tace
“Autan Ummi tashi kije ki hadawa yayunkin tea
Ko bacci kikeyi”?
cikin kauda kai ta goge fuska tace a,a Ummi bari inje
Cikin boye fuska ta fita
Dan kar Ummin taga halin da take ciki.
A parlon
Cikin sanyi ta zauna gefen Hamma Yusuf din ta jawo
Cups d’in
da pilets d’in
Abubakar ta fara sawa ta Dan tura mai gabanshi cikin sanyi tace
” ya Abubakar ina kwana”
Fuska a d’an sake yace lfy ya jikin dai?
“da sauk’i”
tace cikin Sada kai k’asa
Sannan ta hadawa Ahmad da Adam ta mik’a
Musu ba tare da kallonta ba suka d’an fara cin abincin,
A hankali taja d’aya cup d’in
da pilet din ta hada mai tea d’in
ta zuba mai cibs
da d’an k’oi
Ta d’an sunkuyo ta gefenshi cikin jin wani irin tsoro ne ko kunyace ko Nadama ce ta kasa ganewa
A hankali tace
“Hamma Yusuf
Ur breakfast is ready”
kanshi a k’asa tamkar bai jita ba
Jiki a mace ta Dan juya gareshi
cikin sanyi tace
“Hamma Yusuf
zaiyi sanyifa”
Bai kulata ba sai phone dinshi da ya d’auka ya fara latsawa
Ganin haka yasa
ta d’an tura hannuta ta k’asan
darning d’in ta d’aura hannuta kan cinyarsa cikin
sanyi ta rink’a
murza cinyar tashi
tare da d’an kauda kanta tana
“Hamma Yusuf ko wani Abu kakeso in defema”
kai ya d’ago cikin
Murtuqe fuska ya d’ago ya watsa mata harara
Har saida taji ta kware da yawun bakinta da sauri ta janye hannuta daga jikinshi
Shiko mik’ewa yayi cikin
Jan tsaki
da k’ara mata wani irin kallo
Itako cikin sauri tayi k’asa da kanta.
Kan kujera yaje ya zauna yana
B’iyaye
“Lkci Na tfy fa Abba Na jiranka”
Adam ne ya mik’e cikin
d’an sakin fuska yace
“Yusuf Ko zamuje kaci
girkin
Miraa?
baki ya d’an tabe cikin sanyi yace,
“Azumi nakeyi fa”
Ido Ahmad ya tsura mai Dan yasan abin da ya sashi cikin halinga
Lkci d’aya ya k’ara jin haushin Aysha
A haka shima ya mik’e tare da cewa
B’iyaye bari in wuce gun abban.
A haka sukayi part dinshi shi da Abubakar da Adam
A haka suka d’anyi ta hira
Har zuwa
2 dai suka fito
Bayan sunyi sallah
A farfajiyar gidan suka samu baba Umar da Hydar sun iso tare da Abba
Suna ganin su sukaje suka tarbesu cikin jin dadin ganin juna
Parlon baba bello suka wuce.
Bayan sun gaggaisa
Baba Umar ya kalli Yusuf dake gefenshi cikin
Sanyi da ta kaici
yace
“Yusuf kayi haquri insha Allah ubangiji Na bayanka
Kuma bazaka tabeba insha Allah zan d’auki mata ki kan
Wannan mugun abin da Aysha ta aikata ma”
Baba bello ne yayi gyaran murya cikin
Kallon Dr Umar
yace
” mu bazamu iya gyarawa ba kenan Umar?
Kana nufin mu Aysha tafi k’arfinmu ne?
kai ya d’aga cikin sauri
yace
‘A a wlh ba haka bane Yaya bello
Wlh rai nane ya b’aci matuk’ gaya
Amman ni ban tunanin kun kasa a kanta
Amman a gsky gatar tayi yawa har ta fara sata kauce hanya Dan ganin ba mai tsananta mata”
Ajiyar hrt baba bello ya sauqe cikin sanyi yace toh ko in haka ne ka barni da ita.
zamu d’auki mataki
kar kayi mata mgn Dan yanzu bata worwore sosaima tukun”
Adam ne
ya hada fuska tare da cewa
Wlh baba ni da zaku barni da nasan yedda zanyi da ita”
Hydar kuma cewa yayi ni wlh
banyi zaton haka daga gareta ba
Naji zafin abin a raina
yarinya ai ba hakane a kantaba”
Shi dai Yusuf
Ido kawai yake binsu dashi
A ranshi kuwa cewa yake
Koma dai me akayi ai ta rigada ta cutar dani ta gama kuntata min cikin kuma ba dawowa zaiyi ba gwara a barta kar a k’ara min zafi 2.
Baba bello kuma dole ya hana baba Umar mgn
Koda aka kirata tazo su gaisa zasu juya Yola yau din.
Gaba d’aya cikinta ya d’uri ruwa
tana shiga ta zauna gefen ya Hydar din nata
Tana
“ya Hydar barka da zuwa”
Ko kallonta baiyi ba
Baba Umar d’inma
da gyer yamsa gaisuwarta
Ya bud’i baki zai fad’a kenan
Baba bello yace
“A a bamuyi haka da kaiba
Ke Aysha tashi ki tafi
aiko cikin murna ta fita Dan ta tsorita
gashi duk kunyar kowa takeji.
A haka suma suka juya suka tafi.
Biyar dai dai Na yamma
Yusuf ya shiga kitchen din Ummi yana
Kiranta cikin
yanayinshi Na rashin wolwola
yana
” Ummee
Ummi dake tare da Aysha a kitchen d’in
ta amsa mai tare da cewa mene Na kiran nan”?
K’ara hada fuska yayi ganin Ayshan Na gun
cikin juyawa yace
“Ummi dama abin buda baki nake son ki had’a min Dan naga lkci kar ya k’ure’
Toh tace tare da
“cewa Aysha tashi
ki fara hada mai Dan INA da aiki da yawa ki daura mai kunun nono nasan yana so gashi dama Hydar ya kawo mana sabon nono
Maza mik’e”
Cikin sanyi ta mik’e
Shiko da sauri
ya CE
“Ban so a bari zanje gidan Anuty Sadiya ni wlh Ummi kin sani banson jogolgole da kwabe”
Yana fadin haka ya juya
Ita kuwa ido ta tsurawa k’eyarsa da gashin kanshi yayi luf a kwance
Ummi ko cewa tayi
Kiyi Aysha ki kaimai in yaga dama ya zubar,
Ita a nata tsarin
In ba haduwa sukeba bazamu dai dai taba
ta kuma ga alama Yusuf fushi mai tsanani yake,
Haka kuwa akayi ta hada mai komai
Ana fara kiran sallah
ta hada ta kaimai
d’akin ba kowa shiru
cikin kewar d’akin da mai d’akin ta
har renta take jin kewar Hamma Yusuf d’in nata
Tayi kewar komai nashi.
ajiyewa tayi can gefe sannan
ta tsurawa d’akin ido
Komai nan tsaf Sai
Kan mirror da ya hargitse da kolaben turaruka
Ganin haka yasa ta tattara ta goge ta jerasu sannan ta canxa mai bedsheet da blanket ta shinfid’eshi ta share d’akin
ta koma cikin gida ta dauko d’an kasko ta samai turaren wuta mai d’an Karen k’amshi da sanyi
Ta sassake labulayen sannan ta kunna A.C
Ta kashe wuta ta kunna Na jikin wani fulawa
Wutan read Sai ya haska kalan komai Na d’akin
Sannan ta juya ta tafi
A cikin gida ta dama mai fura da nono mai sanyi ta Sa mai k’ank’ara a ciki.
Sannan ta zauna ta d’an gyara gashinta
Ummi dai Sai binta da ido takeyi
Tana gamawa wonka ta shiga ta shirya cikin
Rigar baccinta yar k’arama mai laushi da sulbi
ta fesa turaruka sannan ta konta
tare da cewa Ummi
“saida safe”
Itako Ummi dry tayi cikin gano logonta tace
“Allah bamu Alkhairi”
Ta fita
Shiko Yusuf gidan Anuty Sadiya yaje
Sukayi ta hira da Baban Yumin bayan sunyi buda bakin.
8 dai dai ya biya gidan kaka
Dan dama ya kirata ta dama mai tura
Yana karba a gora ya juya ya fita gidan ya nufa
Da sauri d’an hadarin daya taso
Sai iskar dake kad’awa
Yana isa ya rink’a sauk’e numfashi da shak’ar k’amshin dakin sosai yaji Dan sanyi a ranshi
Wonka yayi cikin jin iska Na ratsashi ya shirya ya kwanta
duk bai lura da gyaran da akayi maiba bare yaga kulas din abincin
Gajiyar azumi tasa lkci d’aya bacci ya d’ebeshi
Gashi albarka cin azumin ya samu raunin abinda ke hanashi bacci.
Itako Aysha Ummi Na fita ta nufi dakin nasu
Cikin Sa,a ko ta samu bai rufe k’ofarba shiga tayi cikin hamdala sannan ta rufe k’ofar.
Kai tsaye cikin d’akin ta shige
hangoshi tayi kwance cikin blanket yayi luf yana baccinsa
Samun haka
yasa ta sauk’e ajiyar hrt
gamida zare hijabin jikinta
A hankali ta haura kan gadon
cikin sanyi da kewar Hamma Yusuf d’in nata da kewar salon shi da tsarinshi da
Begenshi
ta raba jikinshi
ta manna k’irjinta kan k’irjinshi
ta tura hannuta cikin gashin kanshi
Cikin hikima ta murza cinyarta cikin nasa cinyar tare da manna ……
By garkuwan Fulani[4/18, 9:33 PM]
[4/18, 10:14 PM] Aisha Aliyu Garkuwa: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👆🏻👇🏻👇🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣1⃣5⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
P.M.L.W
“`My lovely sis Khadeeja Ali Garkuwa Ina Farin ciki da haihuwarki lfy Allah ya raya mana kekkyawar babynmu cikin imani“`😍😘
Lips d’inshi ta rink’a
d’an lasa da harshenta mai sanyi tare da goga mai bres d’inta a k’irjinshi
gami da murza mai gashin kanshi.
Shi kuwa cikin bacci ya rink’a jin wani bak’on yanayi Na ratsashi duk gabb’an jikinshi suka fara karb’ar sak’on nata lkci d’aya tsikar jikinshi ya fara tashi sanyi ya fara ka dashi tuni lips d’inshi suka fara Dan motsawa.
Itako jin haka yasa
ta cabke lips d’in cikin shauk’i da begen mijinta.
Jin haka yasa shi bude idanshi a hankali tare da tsurawa fuskarta ido
Lkci d’aya ya dan kuma kame jikinshi tare da d’an juyawa gami da Sa hannushi ya mirginata gefe
shima ya matsa tare da juya mata baya.
ba tare da yayi mgn ba.
Ita ko ido ta tsura mai cikin tsoro da mmk Hamma Yusuf ne yau ya juya mata baya
sannan Hamma Yusuf ne da k’aurace mata haka.
kauda tunanin tayi ta kuma matsoshi ta manna k’irjinta a gadon bayanshi
tasa hannunta ta zagayoshi ta rink’a wasa da gashin k’irjinshi.
Hannu daya kuma kan mararshi ta d’aura cikin salon lallashi da ban hak’uri
ta k’ara matsoshi cikin
Muryar rad’a
Tace
“Hamma Yusuf”
Bai kulata ba sai rumtse idanshi da yayi
K’ara narkewa tayi a jikinshi cikin taushi da lallashi.
Tace
“Hamma Yusuf dan Allah ka gafarceni
Plsss
Kamin mgn
Wlh reshin mgnar ka Na damuna,
kayi mgn Dan Allah Hamma Yusuf
ka yanke min duk hukuncin da yayi dai dai da laifina”
tureta ya kumayi ya mik’e
tare da pillow a hannushi ya jefar kan carpet
ya kwanta rufda ciki.
Aysha kam zuwa yanxu kuka takeyi da hawaye cur cur kukan mara sauti
Cikin kukan
ta sauk’a
gefenshi ta zauna ta kamo hannushi.
Cikin rawan murya tace
” Hamma Yusuf fushinka masifa ne a gareni ka gafar ceni
Ka min mgn dan Allah ka tausaya min Na kasa samun nitsuwa nasan nayi ma laifi Amman kamin afuwa”
Janye hannushi yayi cikin Jan tsaki ya kuma juya mata baya.
Cikin kukan ta fada jikinshi ta ruk’umoshi tare da had’e bakinsu
wuri d’aya ta jawo hannushi ta d’aura kan bres d’inta
ta rink’a kissing nashi tako ina tana shafa fuskarsa
gaba d’aya ta narke jikinsa.
tana
“Hamma Yusuf nifa matar kace meyasa kake juya min baya wlh bazan iyaba kamin duk hukuncin da za kamin Amman plss ka dena fushi dani”
Sai kuma ta k’ara narke mai a jikinshi tare da k’ok’arin kunce igiyar rigar baccin Sa.
Da sauri cikin fushi yasa hannu ya tureta daga jikinshi
ya mik’e ya koma bakin gado,
Murya Na rawa yace
” Sai yanxu kika San ni mijinki ne sai da kika gama cutar dani wato gani jarabebbe zakimin duk abinda kike so kizo ki yaudareni me zakice min ai baki da bakin mgn a gareni Haba Aysha meyasa zakizo gareni ki fame min cutar da kika min”?.
Kai ta rink’a juyawa tana matsoshi jikinsa ta fada tare da ruk’k’umoshi
Murya Na rawa
tace
“Hamma Na kayi haquri ka gafarceni kar ka k’aura cemin Hamma Yusuffffffffff Kaine farin cikin Kaine cikar burina
Wlh bansan da hakan ba saida ka k’aura cemin”.
Cikin d’an d’aga murya yace
” k’aryane bakya sona
k’iyeyya tace tasa kika zubar min da cikina da kina sona dole kiso jinina dole kiso haihuwa dani
Amman tunda hakane ni Na barki da mahaliccinmu
Amman kuma ya zama dole
*NAYI Aure* Dan Na samu mai haifamin yara dole Na nemi
Cikar jin dadin Aure Dan bansan ribar auren da ba haihuwa ba”
😳kalaman Hamma Yusuf d’in nata jinsu tayi kamar ruwan wuta lkci d’aya ta kid’ime
Fadawa jikinsa tayi da k’arfi ta mak’aleshi jikinta har rawa yake ta rink’a girgizashi da juya kai murya na
rawan
“Tace a a ,a a Hamma Yusuf wlh zan haihu wlh ina sonka
Wlh Hamma Yusuf banson ka k’ara Aure wlh zuciyata zata buga”
Kukafa ta saki tsaka ninta da Allah tana jijjigashi da shafeshi
tare da sakemai kissi tako ina tana shinshinar duk wani sak’o Na jikinshi
Hannu biyu tasa ta tallabe kanshi cikin tsura mai ido da
zubda qollah tace
“Hamma Yusuf”
Bai kulataba shi tun randa ta zubar mai cikinsa bai kuma d’an jin sauk’iba Sai yanzu da ta mace a kansa take ta furta mai Kalmar so Kalmar da bai tab’aji daga gareta ba gashi duk ta kashe mai jiki da jikinta da take ta goga mai
Har ranshi yaji dadin yadda ta rud’e da jin Kalmar zai k’ara Aure Dan shi dama gaba d’aya ya rud’e da tsoron ko sonshi ne batayi yana jin tsoro kar duk cikin da ta samu ta zubar mai. dry ke son kubce mai
Amman Sai ya k’ara
murtuk’e fuska
Cikin fushi yace
“K’arya kike gaya min da kina sona da baki zubbada min gudan jinina ba, dan ba yedda za,ayi nai wahala Na baki ciki ke kuma ki fidda min ajiyata, Don haka ba takura.
zan Auri wacce zata iya rainon cikina ta Haifa min yara”
K’ara tallabe fuskarsa tayi cikin
Gsky da gsky ta tsura mai ido
Murya a raunane tace.
” Hamma Yusuf ina sonka ka yarda dani ina k’aunarka Hamma Yusuffffffffff Kaine cikon Farin cikina Hamma Yusuf da kai kad’ai zan iya rayuwar Aure kai kad’ai idona ke gani kai kasan salon zama dani wlh
NAYI NADAMA zubar da cikin nan wlh nima ina son inga gudan ji ninmu wlh wahalan laulayine, ya sani haka kuma bansan haka kake son haihuwar ba Dan Allah ka gafarceni naji Na yarda zan mana rainon duk abinda Allah ya bamu”
Tureta ya d’anyi gami da shafa bres Dinta cikin tabe fuska yace
“Buk’atar ki dai ta ciyoki shine zaki zo ki yaudaren,
Ni kuma yasu bazan iya aikin banza ba in miki ciki ki b’arar min da abina,
Aure ne dai ya zama dole nayi shi
Janye hannuta yayi ya mik’e ya shiga toilet jin an fara kiran sallah.
Ita kuwa kai ta kife jikin gadon tai ta rusa kuka.
yana jinta kukan na k’ona mai rai Amman kuma ya zama dole ya janyewa Aysha Dan ta k’ona mai zuciya.
Yana fita ya zura jallabiya ya fesa turare ya nufi masallaci.
Ita kam da gyar tayi sallah a d’akin nashi ta Dan lafe jikin kujera tana jiran dawo warshi.
Shi ko ana fitowa massalacin ya nufi cikin gida
A parlon ya tadda su Ummi harda su Ahmad da Adam duk sun zo yin SLM da Abubakar Dan zai koma yau d’in
Suna ta d’an hira
Shiko Abubakar Sai yai shiru ya rink’a binsu da ido in anyi abin dry ya d’an murmusa,
Yusuf ne ya zauna gefenshi cikin kula yace
” Babiker ban son tfyar ka yau d’inna ko zaka bari Sai gobe? “
Kai ya d’an jinjina cikin sanyi
Yace
“Ai tfyar ta yau ta zama dole a gareni Sai dai kuyi hak’uri da reshina,
nima zan tafi cikin kewarku da k’aunarku
Y’an uwana
rabuwa ta zame mana dole”
da sauri Yusuf ya rufe mai baki cikin
Jin tsoron kalaman d’an uwan nashi da mutuwar jiki da wani sanyi da yaji har cikin hanjinshi.
Baki Na rawa yace
“Ummi ki gayawa babiker Dan Allah ya dena gaya min irin zantu kannan bana so”
ya k’arisa mgnar da k’arfi tare da fizgishi ya fada jikinshi suka ruggume juna, Sai kuma
ya sakeshi ya juya ya fita
Ahmad ne ya kalli
Abubakar cikin sanyi
yace
“Abubakar meyasa Sa kake abinda ke bamu tsoro”?
Shiko dry ya danyi tare da dafa Adam yace
” kallesu fa ya Adam duk sun wani firgice yoh me a ciki Ku dama kunada masu muku Addu,a ko kun mace nifa ban dashi”
Yusuf da yanzu ya fito d’akin Ummi yace
“kaima kana dashi”
Ahmad yace “sosaima Dan gasu Yusuf k’arami da k’anneshi masu zuwa daga baya duk nakane Sai ka zaba”
Sosai yai dryar Farin ciki
yace toh daga yau nine Abbinsu da sun fara mgn Ku koya musu sunana Abbi kuma su rink’a min Addu,a Allah ya kareni”
Insha Allah sukaci gaba dayansu dan jin dad’in ya sake
Shiko Yusuf A d’akin ya sameta zaune fuska a kumbure ido yayi jazir,
tana ganinshi ta mik’e da sauri zata fad’a jikinsa ya dakatar da ita cikin hada fuska yace.
“Dakata yanzu lkcin Rashida ne Dan zan kirata inji lfyarta”
Kamar wasa aiko taji Yusuf ya dage Sai hira yake da wacce yake kira Rashida dan Sai wani lumshe ido
yake.
Lkci d’aya taji wani irin malolon bak’in ciki ya tokari zuciyar ta cikin rufewar ido ta fice kai tsaye d’akin Ummi ta wuce.
Gaban Ummi da ya Abubakar ta zauna cikin zubda qollah
cikin mmk ganin yadda fuskarta ta yi jazir
Ummi tace.
“Auta lfy? me ya same ki?
Kukan da take dannewa ya kufce mata cikin rawan
baki tace
” Ummi wai Hamma Yusuf zai k’ara Aure
Ummi har kiranta fa yakeyi a gaba na”
Dry sosai ta kama Ummi da Abubakar Amman Sai suka danne cikin hada fuska
Ummin tace
“Ehh Auta”
Cikin zare ido da dafe k’irji tace
“Ummi ehh fa kikace toh sabo da me Aure fa Ummi yanzu kishiya Hamma Yusuf zai min”
Saiko ta k’ara sakin kuka.
Cikin Dan murmushi
Abubakar
yace
“Sabi da haihuwa yake so ke kuma bakya son haihuwar”
Cikin sauri ta juya gun ya Abubakar d’in nata jiki Na rawa
Tace.
“Wlh in so kuma zan Haifa mar ko 12 ne in zai ya bar batun Auren wlh zan haihu in Allah ya yarda”
Gaba d’aya Ummi da Abubakar sun cika da Farin ciki Dan ganin
K’aunar Yusuf d’in da kishinsa a k’wayar idanuta da jikinta.
Shiyasa cikin sanyi Abubakar yace
ke da mijinki ai ke zaki lallab’ashi Autan Ummi ni dai in an samu Na miji
Amin mai suna”
Baki ta d’an tura tace
“wlh bazai yarda ba ya Abubakar ka tayani bashi hak’uri”
Dry yayi sannan ya mik’e
ya ja jakarsa
Sannan yace
“Toh ba matsala
Muje parlon kinga lkci Na k’ure min”
Toh tace gami da bin bayanshi
Ummi ma bayanshi tabi suka fito.
A parlon gaba d’aya zuriyar suna cike.
Abubakar ya k’arisa Gaban baba bello
Cikin duk’awa
yace
“Ba yau zan tafi Ku gafar ceni hak’ik’a zan tafi cikin kewarku”
Kanshi ya dafa cikin sanya mai albarka
Sannan ya wuce gun Nenne itama sanya mai albarka,
Yana tashi yaje
Gaban
Umminsu da Abbansu
Hannu su ya kamo duka
ya d’aura a kanshi
Cikin sanyi ya manna kanshi jikin Ummi tare da sauk’e ajiyar hrt
Sannan ya maida kanshi jikin Abban.
Murya na rawa
yace
“Ummi Abba Ku gafar ceni
Ku yafe min duk wani laifi da na muku a rayuwata
Ummi ki gafarceni wahal dake da nayi tun ina cikinki”
Ummi kam tuni jikinta ya saki
Ba abinda take Sai cewa take.
“Baka min komai ba Allah ya ma albarka ya keutata rayuwarka Allah ya sanya sanyi a rayuwarka”
Amin suka amsa gaba d’aya parlon.
Cikin sanyi
Abba yace
“Abubakar ina alfahari da kai kuma ina mai ma fatan alkhairi a rayuwar ka
Allah ya ma albarka”
Amin ya amsa cikin sanyi ya saki Hanna yensu ya mik’e ya ruggume k’annesa su Usman
sannan ya dawo gunsu Ahmad hada Ahmad da Adam yayi ya ruggume su cikin
Sanyi yace “zan tafi da kewarku”
Suma ruggume meshi sukayi suna muma zamuyi kewarku d’an uwa.
yana sakin su ya kamo hannun Aysha
yace
“kinyi alk’awari ko? zaki min tokwara”?
A hankali tace ehh,
Dry ya danyi sannan yace
“Da kyau”
Hannun Yusuf ya damk’o ya jashi suka fito harabar gidan sauran ma suka biyosu a baya cikin tsokona a hankali
yace
“Hamma Yucut kaji ko Auta tamin alk’awarin mai suna,
Kuma ni har ga Allah Na yarda naku gamsu da Nadamarta,
Plss Hamma Yusuf a rink’a nunawa yaran pictures d’ina Dan su sanni”
Kai ya gyada mai cikin sanyi yace
“Insha Allah
Babiker ai dama dole zasu sanka
Abbinsu guda fa”
Juyawa yayi cikin Happy ya ruggume d’an uwansan.
Ciki sauk’e ajiyar hrt yace
“Ina sonka Hamma Yusuf ina sonka ina sonka”
har baki 3
Shi ko Yusuf ido ya tsura mai ya bude baki zai mgn kema.
Yai sauri ya shige mota
Fuska na zubda qollah
yace Na sani kaima kana sona d’an uwana
ya juya gun sauran
Cikin share
K’ollah yace
“Kuma na San kuna sona nima ina sonku
Amman Sai wota rana”.
Yana kaiwa nan yaja mota ya fice yana d’aga musu hannu.
Gaba d’ayansu binshi da ido sukayi jiki a mace,
har zuwa d’an wani lkci sannan suka koma cikin gida.
Shiko Yusuf d’akin shi ya koma haka kawai yaji jikinshi Na rawa
Sai dai ya zauna kusan awa 2 sannan ya mik’e cikin kasala
yaje Gaban mirror ya cire agogon hannushi zai ajiye kenan
idanshi ya k’ellah kan agogon Babiker d’inshi.
Ki ranshi yayi a woya yana d’agawa yace
“Ya akayi ne Hamma Yusuf”?
cikin sanyi yace
“ka manta agogon kafa”
Cikin dry yace
“Na baka”
Da mmk yace “Na Daimon d’innanne fa da kake so sosai”
“Ehh Na sani toh inada Wanda zan bawa ne da ya wuceka”
Dry yayi yace “toh ngd k’anina”
Cikin dry suka sallami juna,
Shiko ya fada toilet yayi wonka
zuwa lkcin
An kira azabar ya wuce massalaci
Bayan an idar ya
ya bi bayan su Ahmad suka shiga cikin gida.
Su Ahmad d’in sun isa tsakiyar parlon
Shiko yana bakin k’ofan parlon yaji kira ya shiga woyarsa
Sai da ya shiga cikin parlon sannan ya amsa kiran ganin Abubakar ne da mmk
“yace har ka isa ko”?
Yana mgnan yana hararan Aysha dake
Tsaye a k’ofar kitchen.
Gaba d’aya ido suka zuba mai jin ya saki woyarshi da k’arfi,ta tarwatse a kan tais d’in
Ahmad ne yace lfy cikin mik’ewa ya nufi gunshi
Ina kafin ya k’arisa gunshi
Sai haggoshi sukayi yayi
Luuu cikin sakin wani irin numfashi ya zube k’asa a………….
By garkuwan Fulani
[4/18, 10:14 PM] Aisha Aliyu Garkuwa: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👆🏻👇🏻👇🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣1⃣6⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_
P.M.L.W
Cinkin firgici da rud’ani da bugawar zuciya Ahmad,
ya tallabo shi
ya d’aura shi kan cinyarsa,
jikinshi na rawa ya tallabo fuskarsa
cikin kasa mgn ya rink’a girgiza kai kawai,
zufa Na keto mai tako ina bugun zuciyar sa💓💔 Na harbawa da k’arfi.
Aysha ko cikin tsoro da zare ido da bugawar hrt da jin wani irin suka a k’akon zuciyarta 💘💔 ta iso garesu
Murya Na rawa ta
tallabo fuskarsa
tana juyawa
cikin d’imuwa ta rink’a
ki ranshi da d’an k’arfi tana.
“Hamma Yusuf, ka bud’e idonka menene ya sameka? me aka gaya ma”?
K’ara shigewa jikinshi tayi cikin tsonanin tsorita,
tace,
“Wayyo Allah Na wayyo Hamma Yusuf na ka tashi ka gaya min meke faruwa? me ya sameka”?
Juyawa tayi cikin kid’ina ta kamo hannun
Ummu wace
ta ke kamar an dasata ne Sai sanyi da ya rufe mata jikinta sanyin har cikin hanjinta a fili kuma Sai zufa ke keto mata.
Jijjiga Ummin tayi cikin kuka tace.
“Wayyo Ummi Hamma Yusuf dina
Ummi in ya mutu nima nasan bazan rayuba, wayyo Allah na Ummi kiga baya numfashi baya motsi”.
Adam ne ya Dan juyo gareta cikin k’arfin hali yace,
” Aysha ki nitsu kibar kukannan”.
Suna cikin haka phone d’in Ahmad
ya d’au suwa kamar bazai duba ba sai kuma ya d’aga ganin
Sunan Babiker ne a fuskar woyar
Jiki Na rawa ya d’aga ya d’an kara a kunne.
Lkci d’aya kuma ya saki woyar a k’asa cikin kid’ima ya rink’a juya kanshi
Sai yanzu ya samu bajinshi ya bud’e
kai ya rink’a juyawa yana.
“Kai kai kai Sai kuma ya ruk’k’ume Yusuf a jikinshi da k’arfi ya saki wani irin kuka mai cin zuciyar mai sauraro.
Kuka yake yana rawan sanyi yana k’ara k’amk’ame Yusuf d’in.
Adam ne
cikin tsoro da firgici
Yace
“Innalillahiwainnailaihi raji un
yace haba Ahmad ka sanar damu meke faruwa”?
Nenne da ta shigo yanxu jin kukan Ahmad yasa ta k’aroso da sauri
Jiki na rawa tace.
” meya faru me ya samemu a zuciyar nan? me ubangiji ya hukunta a kammu?
Ahmad
Ka gaya mana”?
Ummi kam hannu tasa duka biyu ta tallabe cikinta da k’irjinta
tare da cewa
Wayyo Allah Na cikina sanyi kamar hanjina zasu tsinke”
Da sauri Nenne ta k’arisa gunta cikin cewa
“meke faruwa damu ne”?
Aysha ce ta kamo hannun Ahmad cikin sakin wani irin kuka mai siririn sauri tace
“ya Ahmad meya faru”?
Cikin kukan da kifa kai jikin Yusuf a hankali
Yace,
“Aysha Babiker”
Sai kuma kife kanshi.
Ita ko Aysha cikin tsoro ta juya ta zubawa Ummi ido
Sai ta kuma sakin kuka.
Cikin rawan murya Ummi tace
“Aysha me woyar ta kamo min? yau kuma gaya min ya zanyi da mu k’addari”
cikin kuka da carkewar mgn tace
“Ummi ya ..
Ummi ya..
Ummi ya Abubakar”
Allahu Akbar uwa da d’a Sai Allah Sai mutuwa,
Ummi da fari murmushi tayi tana
Kullum nafsin za,ikatil maut.
Allah sarki
Abubakar Na ase ban kwana kamin da gsk
Ya Allah Na ka jik’an wanna bawa naka Abubakar”.
Ina Sai kuma zuciyar ta ta d’an yace
Cikin sanyin sauti
ta saki wani irin kuka tare da rik’e cikinta tana
Wayyo cikina
Allah Na Na godema da wannan jarrabawa rabbi ka fini son Abubakar Allah kasa can yafi mai nan Abubakar Na yafema duniya da lahira”.
Nenne kam itama kukan take sosai. tana Abubakar d’in ?”
Adam ko Komawa yayi ya zauna dirsham ayyah Usman
Dasu Abba da baba bello yanzu suka shigo gidan.
Suna shiga cikin tsoro baba bello Yace
“meya faru”?
Ba Wanda ya samu da mar mgn Sai kuka
Cikin firgici da hatsala yace,
“Ku gaya min meya faru? kunyi shiru”
Adam ne cikin kuka da wani irin voice Yace
“Baba Abubakar Abubakar ne ya”.
Sai kuma ya kasa k’arisawa.
Allahu Akbar cikin mutuwar jiki da tsoro Abba da Baba ballo suka zame kan kujera
Usman ko da Rabi,u da Abdul,
Hade kai sukayi wurin d’aya suna wani irin kuka mai sanyin sauti.
Cikin k’arfin hali baba bello ya rink’a musu fad’a shi dinma kamar a gigice yake
yana.
” Haba Ahmad yanzu wannan shine matan da zakuyi wa d’an uwanku
Adam har kai dinma kuka shine abinda zaku aikawa Abubakar
Usman ase ba Addu,a zakiyi mai ba”?
Ina shi ma Abba kanshi ya jingina jikin kujera yana ta nanata Addu,a Amman INA hawaye Sai zuba suke
Ganin kukan Abba yasa Aysha sakin wani irin kuka sosai ta rink’a jin tausayi Abban.
Cikin yin Hamdala Ummi tace
“Ahmad accident ne
Abubakar yayi”?
Kai ya jinjina alamun a,a”
Cikin mmk tace
” toh me ya sameshi”?
Murya Na rawa yace
“Ummi kashe Abubakar akayi”!
Gaba d’aya parlon suka juyo gareshi cikin rud’u da alamun tabbaya
Abba ne yace waya kashe min Abubakar “?.
Cikin sanyi yace
“wani yaronsa ne Adamu “
Baki Na rawa har suna had’a baki sukace Adamu,
Adamu Dan y’iware nan”?
Cikin gyada kai Yace shi ne.
Adamu wani Yaron Abubakar ne shike wakiltan sojojin kan hanya Na yankin Taraba zuwa binuye state kuma yaron ya dad’e da farautan rayuwar Abubakar Dan yana hank’k’o kanshi a matsa yin Abubakar kuma yana jin takaicin yedda Abubakar ke ta kai mai birki kan halinshi Na zalumci.
Toh da suka taso
suna tfy har suka isa cek point na kan hanyar Y’iwaren
ya samesu a lkcin azabar tayi sai
ya tsaya sunyi sallah da driver shi
cikin sanyi yace.
“Sani muyi salla anan gunsu Adamu Sai mu wuce ko”?
cikin tab’e fuska Sani Yace ‘ni wlh oga ban son Adamunnan mugune”
Dry ya danyi cikin sanyi yace
“kake kyautatawa dan Adam zato kaji ko Sani? ba abin da zai faru face da sanin Allah”
Shi dai Sani ba Don ya soba
suka tsaya sauran sojojin suna ta murna da ganin ogansu
Gashi da halin kyauta
Sunyi sallansu
Sani ya fito musu da Abinci da Ummi ta had’a musu sukaci tare da sud’in.
Sun gama komai zasu tafi
Wani daga cikin su yabi bayan Abubakar cikin sanyi yace
“oga Dan Allah kake kula da kanka a Gaban oga Adamu”
Dry yayi Yace ba komai Allah Na tare dani.
Har ya shiga mota
Adumun ya bishi rik’e da sanda irin ta kiwon shanu.
Cikin dry Yace ‘kai
Oga tsaya ba kai kace Fullo bane Sanda bata cinka
bari mu gani”
Cikin dry ya d’an juyo yana
“ai fulanin da nacema bana yenxub..
Kafin ya k’arisa Sai sand’ar yaji
kauuu a k’eyarsa zai juyo ya kuma sake mai d’aya a gadon bayanshi ya yunk’ura zai taso ya k’ara mai d’aya a tsakiyar kanshi,
Ganin abin ba Na wasa bane yasa sauran suka rarumoshi suka danne.
Shiko Abubakar cikin azaba ya fad’a jikin Sani.
yana numfashi da k’er yace
“Adamu yanxu nizakayiwa haka Amman ka sani Sai Na rama”
A take Sai ko ya fara aman jini.
Ihu bayan hari ganin haka Sai
Jikin Adamu ya d’au b’ari cikin tsoro da kuka
Yace.
“Na shiga uku
Abbakar aman jinin kakeyi
Dan Allah ka gafarceni”
Cikin aman Yace
“Sai Na rama fa”
Cikin kukan Yace ka rama indai zaka yafe min Dan Allah Abubakar ka gafarceni”.
Sai ya kuma sakin kuka
Shi kuma aman yak’i tsayawa cikin galabaita Yace
Na yafema Dan Allah tunda
Allah ma da kanshi yana son masu hak’uri da yafiya”
Cikin nishi Yace
“Sani kira min
d’an uwana kira min Hamma Yusuf
d’ina”.
Shine fa a lkcin ya kira Yusuf.
Shiko yana jin muryar d’an uwanshi
Cikin fizgar numfashi yace
” SLM Hamma Yusuf
Adamu yamin dukan kisa ni nasan zan mutu Amman Na yafe mai
Hamma Yusuf ko Na mutu Ku barshi Na yafe maiii,
Sai ya d’aura da Kalmar shahada…
ganin haka yasa
Sani zare woyar cikin firgita Yace..
“Hamma Yusuf
Oga Abubakar ya rasu ya tafi ya barmu”.
Furucin kenan da ya buga zuciyar Yusuf
ya sashi sumewa.
Cikin Sauri Abba ya mik’e
tare da cewa baba bello Yaya mu tafi mu d’auko
gawarsa muyi mai su tura”.
har sun mik’e
Cikin kuka
Aysha tace
Abba ” kalli Hamma Yusuf shima a sune yake tun dazu bai numfashi “
Su gaba d’aya Sai yanzu suka Ankara kan Yusuf dake ruk’ume jikin Ahmad.
Kai Abba ya jinjina ya zo suka d’aga shi shi da Ahmad
Sama suka haura dashi har kan gadon Abban suka direshi
Abban ya duk’ufa kanshi cikin zubda qollah.
A Ranshi yake cewa Rashin d’an uwa bai da misali”.
A hankali ya samu ya farfad’o sannan Abban ya mai Alluran bacci.
Su kuma suka wuce.y’iwaren
Kafin su iska sarkin garin yasa akayi mai sutura akayi mai sallah Aka kaishi gidan shi Na gsky da yake abokin bappa yaya ne
su Abbanma Sai k’abarinshi aka kaisu suka gani washe gari da safen sukayi sammako suka dawo
Adamu kuma da kanshi ya kai kanshi hukama dasu Abba sukazo
aka kawoshi garesu
Abba kam Na ganinshi Sai hawaye
Shiko baba bello cikin kuka
Yace
“Adamu kaci amanar abota a duniya”
Haka suka dawo gida aka zauna karb’ar gaisuwa
Shi ko Yusuf tunda ya farfad’o akayi mai Allurar bacci bai tashiba Sai washe garin da safe bayan su Abba sun dawo.
A hankali ya bud’e idanshi cikin wani irin tsinkewar zuciya da tuni abinda Sani Yace mai ya mik’e jiki Na rawa
Toilet ya shiga Alwala yayi cikin firgici kar acemai gsky ne abin da yaji
Sallolinshi ya rama sannan ya fara jera nafilfili.
Yana cikin sallanne Ahmad ya shigo ganin yana sallah yasa ya juya.
Parlon Ummi yaje cikin dashewar murya yacewa Aysha
“Auta kije d’akin Abba B’iyaye ya tashi ki tafin mai da abinci”
Aysha dake kwance jikin kakarsu innayi
Fuska a kub’b’ure fuskar tayi jazir ga wani zazzabi mai zafin gske cikin jin jirin ta mik’e tana goge k’ollah.
Kakace ta d’an rik’o hannuta cikin sanyi tace
“Kar kije mai da kuka”
Kai ta gyada cikin share k’ollah
A hankali ta haura saman
cikin sanyi ta bud’e k’ofar d’akin Abba ta shiga kanta a sunku ye
Shiko jin motsin bud’e k’ofar ya juyo a firgice.
ganin Aysha ya sashi tsura mata ido cikin son ganin fuskarta
Itako jin jirin yasa ta zame gabanshi
ta rik’o hannushi.
Ido ya zaro cikin rawan lips d’inshi
ganin hawaye a idon ta
cikin tsoro
Hamma Yusuf ya fad’a jikinta
kanshi ya manna a tsakiyar k’irjinta ya Sa hannushi ya ruk’k’ume ta cikin tsoro ya rink’a juya kanshi yana murzawa a k’irjinta kamar yaro cikin alamar kar ta gaya mai baya sonji
K’ara tura kanshi yake a k’irjinta
Itama Sa hannu tayi cikin kuka ta manna shi da jikinta ta k’ara matsoshi shi kuma k’ara narkewa yayi a jikinta…..
“`WANNAN NOVEL D’IN NA SADAUKAR DASHI GA Y’AN UWANA YAYUNA
YA ABUBAKAR DA AHMAD ALLAH YA GAFAR TA MUKU Y’AN UWANA RABBI YA SANYAYA MUKU MAKON CINKU
Yasa Aljannace makomarku”.“`
By garkuwan Fulani
[4/18, 10:14 PM] Aisha Aliyu Garkuwa: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👇🏻👆🏻👆🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣1⃣7⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Pure moment of life writer’s
P.m.l.w
Lkci d’aya jikinshi ya rink’a bari yana tsuma hatta jijiyoyin kanshi saida suka taso sama fuskarsa tai jazir sai k’am-k’ameta yake,
ita kuwa kuka ta saki cikin dashewar murya ta sa hannuta ta tallabo fuskarsa ta rink’a juya mai kanta alamar yayi shiru,
Shiko bai ma san halin da yake cikiba gaba d’aya ya resa me ke mai dad’i a duniya.
A parlon kuwa Abba ne da Baba bello suka shigo Dan gaisawa da su innayi da suka iso bada jimawa ba
har sun juya zasu fita, Baba bello ya kalli Ahmad dake zaune gefen kaka cikin sanyi yace.
“Ahmad har yanzu Yusuf bai tashi bane “?
Kai ya d’an jingina a hankali yace.
” a a ya tashi”.
yana fad’a mai haka Sai suka fasa fitan suka juya suka haura gun Yusuf d’in.
Cikin d’akin kuwa Yusuf duk ya rikice Aysha sai kuka take shima cikin azabar zuciya ya samu kukan ya kufce mai da samun kukan sai ya daina rawan jiki sai zamewa yayi kan cinyarta ya kife kanshi ya rink’a wani irin kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro kukan da ka jishi kasan akwai k’una mai tsananin yawa a zuciyar mai yinshi.
Itama Aysha kukan take tana k’ok’arin tallabo shi.
Dai dai lkcin su Abba da Ummi da Baba bello da Ahmad suka shigo,
Su Na shiga
Kukan Yusuf da Aysha da yedda suka ruk’ume juna suna kukan.
ya tona musu zuciya lkci d’aya Ummi ta zame gefen su Cikin kauda kai
Baba bello ne yayi k’arfin halin mgn
Bayan duk sun zauna sun sasu a gaba
Cikin dauri yace.
“Haba Yusuf wannan kuka ya isa haka meyasa bazamu d’au dangana ba shin ase ina yebonka ase kai d’in kafi kowa sakewar zuciya ji yedda kasa matarka a gaba kana kuka yanzu kasan tsawon wani lkci da Aysha ta d’auka tana kuka kalli fuskarta fa ka tausaya mata mana itafa abu 2 ne ya had’e mata kukan rashin d’an uwanta da kukan tausaya wa halin da kai mijinta zaka shiga na tabbata da ta ga ka daure da matsalarta zata regu
kuyi haquri Yusuf am”.
Kai ya d’an d’ago Cikin kallon iyayen nashi lkci d’aya kuma ya fad’a jikin Abban su ya saki wani irin sautin kuka yana.
” Abba shi ke nan Babiker Na ya tafi bazai dawoba ya tafi har abada”
Allah sarki Abba shima kukan d’an nashi sai ya sashi kuka cikin kukan yace.
“Yusuf Abubakar baiyi gaggawa ba kuma muma bamu makara ba hanyace wace dole ko wanne mai rai sai ya bita Yusuf ba Abubakar zamu yiwa kuka ba kanmu mukewa kuka, sabo mukewa kuka duk yedda muke sonshi Allahn da ya bamu shi ya fimu sonshi ka dena yiwa d’an uwana kuka,
insha Allah muna zata masa Rahama ka tunafa kashesa akayi”.
Kuka ya k’ara saki Cikin k’uncin zuciya yace.
” Wlh ba dan Babiker da bakinshi yace min ko ya mutu shi ya yafewa Adamu kuma yace min koya mutu kar muyiwa Adamu komai,
badan hakaba wlh da Adamu Sai yaga k’ask’anci da sai ya d’an d’ani hukunci Amman Babiker yace kar amai komai”.
Jin haka yasa Ummi ma sakin kuka.
Aysha ce cikin kuka tace.
“Hamma Yusuf ka gani fa kasa Abba da Ummi kuka Hamma Yusuf kayi haquri ka bar kukannan”.
Ahmad ne ya matsoshi Cikin sanyi yace.
“Biyaye Abubakar yafi buk’atar Addu,armu da kukannan dan Allah ka daure ko iyayenmu Sa samu sauk’in abin”.
kai ya rink’a jinji nawa Cikin sanyi Ahmad d’in ya rink’a goge mai k’ollan.
A hakan suka samu ya d’an dawo hayya cinsa sannan suka jashi suka fita wurin amsar gaisuwa.
Suna fita gefen kakansu suka zauna shi da k’anneshi dasu Adam Allah sarki bappa Yaya Sai hawaye ke wonke mai fuska ganin yau Allah ya zare mai d’aya daga cikin jikokin nashi.
Cikin zubda k’ollah ya rink’a yi musu nasiha.
Da deddere Abba da kanshi ya kira Yusuf Yace yazo d’akin shi su kwana tare su Adam kuwa baba bello Yace su d’auki matansu su koma gida jensu da safe Sa kuma zuwa kafin ai safakar uku.
Shi ko Yusuf tun da suka shiga shi da Abba ba abinda yake Sai bawa Abba lbrin irin hirarrakin da Babiker d’in shi ya rink’a yima mai da yazo.
da k’er Abba ya lallabashi jin kukan da yake har numfashin Sa Na fita,
shiko
Kasa baccin yayi Sai tashi yayi ya d’auro Alwala ya rink’a karatun k’ur,ani mai girma karatun yake da Farin Yana kuka daga baya kuma Sai kushi,i ya halarto mai Amman haka ya kwana ba bacci kam Sai rawan sanyi da yake.
Itama Aysha a d’akin Ummi kukan da tasha ya k’ara ingiza zazzabi jikinta ga rashin cin abincin da takeyi lkci d’aya jiri ya sark’a feta ga amai da take Na wahala tayi kakari har ta banu amman ba abinda za harar kafin zuwa safiya duk ta galabaita.
Kashe gari da sake ta kama ranarce za,ayi sadakan uku Dan da wuni akayi lissafin.
Tun asuba su Abba da baba bello da su Ahmad da Yusuf dasu Hydar gaba d’aya dai zuciyar tasu suka hallara a masallaci gidan nasu da maqota da abokan arzik’i .
Akayi Sada kan uku ana watsewa su Ahmad kuma da k’annesu suka suka d’auki k’ura,anai suka rink’a karatu da Addu,a da nemawa mamacin gafara.har zuwa Tara da rabi sannan suka koma Cikin gida, a safiyar Dr Umar ardo da Goggo Aysha ma suka koma Yola Cikin jimamin rashin da sukayi, Hydar kam Yace bazai komaba tukun,
su Bappa Yaya ma sun koma
Anuty Sadiya ma Abba ya sata tfya dole tana kuka.
11 da kadan Na safe su gaba d’aya suna zaune a parlon Ummi harda Nenne duk Dan su d’ebewa juna kewa.
Ummi dake ta zirga zirga ta fito jiki a mace ta kalli kaka a hankali tace.
“Kaka jikin Ayshan Na fa yak’i duk ta gala baita gashi ko ruwa tasha Sai ta harar ni Na tsorita da abin” .
Hydar ne Cikin sauri yace.
“Toh Ummi mu tafi asibiti mana”
Kakan ma Asibitin tace suje,
Shiko Yusuf ido ya zuba musu cikin rashin abin cewa,
Sai Nenne ce tace
“toh Ummi ta fito mu tsfin yafi ai ko”?.
Kai ta jinjina cikin sanyi tace.
” ko tsayuwa fa bata iyawa jiri da rawan sanyi, Amman dai bari Na tallabota”.
Ummi Na shiga ta sameta ta fito wonkan da ta tayata ta shiga da Dan matsa ruwan kuma Sai ta d’an ji k’arfi kadan duk da tana jin jirin,
mai ta d’an shafa mata sannan ta taimaka mata ta zura doguwar riga sai d’an gyelenshi ta yafa, sannan ta Dan kamata suka fitoh parlon sunan
isa,
parlon sai jirin da wani irin duhu ya rufe nata ido,
Cikin sanyi da rashin k’arfin tace
“Wayyo Ummi zan fad’i duhu nake gani”.
Dai dai lkcin suka isa gun Yusuf aiko tai luu zata fad’i,
cikin hamzari ya tallabo ta ta fad’a jikinshi lkci d’aya yaji d’umin jikinta Na ratsashi kara tallabota yay Cikin shafa fuskarta ita kuma Sai lafewa tayi jikinshi tana shak’ar k’amshin turaren shi sai ta lumshe ido ta kuma bud’ewa.
Cikin sanyi ya d’an sunkuyo kamar Cikin rad’a yace.
” Amrita meke damunku meke miki ciwo”?
K’ara lumshe ido tayi kamar mai shirin suma.
Ganin haka yasa Cikin sauri ya tallabota ya mik’e jiki na rawa
Hydar ne ya mik’e da sauri rik’e da key din mota yayi gaba Yana mu tafi hospital sauri sauri gudu gudu ya shige motar da Hydar ya bud’e musu Nenne dake binsu a baya ta zauna gaba kusa da Hydar d’in sannan shi kuma yaja mota suka tafi.
Suna zuwa Asbitin
Doctor Suhana ta tarbesu su cikin kula da karamcin ta, lkci d’aya ta fara bin ciken lfyarta da abinda ke damunta da taimako abokiyar aikinta Anuty khady
Cikin k’orewarsu da iya warsu suka gano Cikin dake jikinta da kuma rashin nasarar da maganin da tasha ya kasa yiwa Cikin.
Cikin fara,a da happy Dr Suhana ta fito tana fita ta kalli Yusuf cikin fara,a tace.
“Congrat Dr Yusuf Aliyu Muhammad matar ka Na dauke da ciki har Na tsawon wata 4”.
Ido suka zare Cikin mmk da kaduwa Hydar harda k’warewa,
Shiko Yusuf fuska ya murtuk’e Cikin kauda kai Yace.
“Dr Suhana mgnar gsky mukefa ba wasaba Abinda kika gaya min gske ne “?
Cikin gsky da gsky “tace wlh da gske ne Cikin 4 mornt gareta wlh Dan mgnin da aka shawa Cikin baiyi tasiri ba sai dai kawai yaja mata koda ciki zatake yin period”
Hamdalah Yusuf ya rink’ayi lkci d’aya kuma ya tuna mgnar Babiker d’inshi inda yake ce mai
“Hamma Yusuf Dan Allah idan abin Farin ciki ya sameke kake bayyana Farin cikina kan fuskarka ban son jin ana cewa ba,a gane Farin Cikin ka da bakin cikinka,
Koda bana raye idan kai Farin ciki har kai murmushi zanji dad’i”.
Tuno hakan ya sashi sujjada ga Allah Cikin farin ciki da fara,a ya rink’a hamdala, su Nenne da Hydar kuwa tuni su isa gunta suka rink’a fara,a suna hamdalah.
Shiko Yusuf har zai wuce Dr Suhana tace Amman da d’an matsalah fa
Cikin tsoro yake tabbata yarta.
” matsala kuma? Matsala mece”?
Dan murmushi tayi cikin sanyi tace,
“Matsalar k’aramace wannan sanyin da take yawan ji har yake sata rawan sanyi gsky ba abinda zai cireshi sai d’umin jikinka”.
Kai ya sunkuyar Cikin wucewa yana,
” wannan matsala ta k’are”.
Yana shiga kanta ya tsaya yasa hannu ya tallabota Cikin sanyi yayi murmushi Yace
“burin Babiker Na zai cika da izinin rabbi Sai dai ban saniba ko zai kuma yunk’urin zubar min da cikina”?
Kuka ta d’an saki Cikin sa hannu biyu ta zagaye k’ugunshi ta manna kanta kan jikinshi cikin sanyin murya tace.
A a, a a Hamma Yusuf bazan sakeba wlh Na baya ma kuskurene nayima alk’awarin ko zan resa raina zan reni Cikin nan”.
Ajiyar hrt ya sauk’e tare da k’ara ruk’umeta suna shak’ar k’amshin juna da d’umin juna ganin haka su Nenne kam suka fice,
Suna fita Dr Suhana ta shigo ta basu SLM da magungunansu sannan suka koma gida Cikin Farin ciki.
A gida kuwa gaba d’aya tasowan wannan ciki ya ciki zuk’atan zuciyar da Farin ciki Ummi saida tayi kukan Farin ciki.
Da Daren kuwa Yusuf ne zaune gefen Ayshan tana ta rawan sanyi Ummi dake gefe Cikin tausaya mata tace.
” shin wai su basu bata mgnin sanyin nan ne”.?
Kai ya d’an sunkuyar Cikin Dan happy Yace
“an bata mgnin Yana d’akina”.
Sai kuma ya d’an mik’e cikin sanyi ya kamo hannuta Yace.
” zo Muje in baki mgnin”.
Itako jin d’umin jinshi yasa ta mik’e cikin kasala tabi bayanshi.
Ita ko Ummi murmushi ta d’an yi da hamdala itama ta nufi d’akin mijinta.
Suko suna shiga bedroom d’inshi
ya jawota jikinshi cikin rawan jiki ya sabule rigar jikin…..
“`Dubun k’aunata zuwa gareku matan group d’in Fasaha Writers INA yebawa gareku INA kuma alfahari daku ba abinda zance daku sai Allah ya barmu tare“`
By garkuwan Fulani
[4/18, 10:14 PM] Aisha Aliyu Garkuwa: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👆🏻👇🏻👇🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣1⃣8⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Pure moment of life writers
P.m.l.w
*Wannan shafi nakune Ummyn Yusrah & Asy Khaleel*
Jikinsa ya zare ya jawota jikinshi cikin rawan jiki ya haura da ita kan gado tare da zare y’ar rigar jikinta ya cillah gafe,
cikin fesa numfashi ya manna kanshi kan cikinta yasa hannushi daya yana shafa d’an cikinda sai yanzu ya lura da girmansa kad’an,
itama mak’aleshi tai cikin kewar mijin nata da jin dumin jikinshi
ta k’ara yin kasa ta had’a k’irjinshi da nata tasa hannu ta tallabo fuskarsa ta d’aura tsakiyar k’irjinta,
tasa hannu tana wasa da gashin k’irjinshin.
Cikin rawan jiki da buk’atuwa ya fara manta halin da yake cikin bai son jin komai sai matarsa ita yake gani ita yakeji.
Shi da kan shi yasan yayi kewar bres d’innan dole cikin begensu ya sa hannu yana musu wani irin shafa da latsasu tamkar yau ya fara ganinsu da jinsu sai nishi yake sama sama,
itama lunshe ido kawai take tana mimmik’ewa dan
gaba daya gab’b’anta tuni sun amshi sak’on da Hamma Yusuf d’in nata ke aika masu ,
sosai ta fara maida mai martani duk ta susutashi ta birkita mai k’wanya ta tsinka mai jinin jikinsa,
gaba d’aya jikinsa sai rawan sanyi yake tuni lips d’inshi sunka fara kad’awa sunyi jazir sun wani tsuke,
Cikin sha,awarsu ta yunk’ura ta had’e bakinshi da nata lips d’in ta cab’e cikin salon k’orewa da shauk’i da bege ta fara kissing nashi,
Shiko Yusuf mutuwar bori ya fara ba abinda yake sai lallatsata da shafeta cikin sanyi ya zare harshensa ya manna bakinshi kan bres d’inta ya musu wani irin kamu da tsotsa,
Cikin yankewar numfashi Aysha kam ta saki wani gauron k’ara,
gamida k’ara tura mai bres d’in ta tallabe kanshi kamar yaro, shiko tuk’uru yake sarrafata dan su da Kansu sun San sunyi kewar juna baranma shi Yusuf da yakeji kamar zai mutu in bata bashiba.
Itako sai mik’a take.
tana.
“Ohhhh shiihhhhh
Hamma Yusuffffffff”.
Shiko zuwa yanxu baida bakin mgna.
Sai nuk’urk’usanta da ya keyi juyata yake tako ina yana sakar mata kiss yana shafe ababen marmarinshi.
A hankali yai mata rumfa da k’irjinsa,
cikin rawan murya kamar mai cutar bebanta yace.
” Amrita Ina sonki ki soni koda rabin yadda nake sonki ki rik’e min cikina ki rainar min jinina,
Kar ki,
k’ini dan kokin k’ini ni bazan iya fushi dakeba bazan iya rayuwa ba keba ki jik’an mijinki wlh Aysha kece farin cikina kece jin dad’in rayuwata, kece nutsuwata kece ke iya gamsar da ni da sama min natsuwa”.
Hannu ta sa ta sank’alo k’ugunshi ta had’e su wuri.
Da k’arfi ya saki numfashi dan jin jikinsu ya had’e sai kawai ya saki wani irin kukan jin dad’i da farin ciki, sai kuma ya kai bakinshi kan kunneta cikin kukan yace.
“Amrita bazan cutar dake da baby Na ba ko?
kar Na wahal daku dan kune farin cikina”.
Cikin rad’a ta k’ara shigewa jikinshi murya a daburce tace.
” uhhhhhh hammmmm
Shiihhhh
Hamma Yusuf ba komai gaba d’aya ni da babynka d’umin jikinka muke son ji,
bugun zuciyarka mukeson ta ratsa tamu baby ma yana kewar Abbanshi dan Abbanshi yayi fushi da Amminshi tsawon wata 1 baiji d’umin mahaifin shi ba”.
Allah saki dama dole masoya basa fushi da juna,
Shiyasa Yusuf harda rakwafuwa yana.
“Amrita kar kisake yin abin da zai had’amu har ta kai munyi nisa da juna”.
Itama kukanne ya kwafce mata dan Hamma Yusuf ya kusa kaita mak’ura saura ta sume dan duniyar da ya cillata a yau ta tabbata a cikin mata 1000 da wuya a samu 20 da suka taba isa wanna duniyar masoya da ma aurata bata taba jin yadda takeji yau dinba
Hamma Yusuf d’in ya isarmata har abada
Dole ta mak’aleshi tana kuka tana.
” Hamma Yusuf bazan sakeba zamu rayu tare zamu rayu cikin farin ciki Kaine jigon rayuwata Kaine ka sanardani soyeyyar gsky kai da banne cikin maza mace bazata iya fushi da namiji kamar kaba”.
Haka suka mace cikin so da k’aunar juna sunyi kukan dadinsu sun more sun mak’alewa juna son ransu sun kashe kewar juna da ya cisu tsawon wata d’aya”………..
********************
Bayan wata Biyar
Baba bello ya kammala gidaje 3 da ya Gina komai iri d’aya kattin gidaje ne naji da fad’a
Komai ya tafi da tsarin zamani ya malla kawa Adam da Ahmad da Yusuf gidanjen a Jere suke Na Yusuf ne a tsakiya sai Na Ahmad a gaban nashi sai na Adam a bayan nashi.
Yau jumma,a
kuma yau ne suka tare a gida jen nasu duk da shi Yusuf yana Madina yaje karbo sakamakon kammala karatunshi inda ya zama cikken likitan musulunci,.
ya tafi da k’yar dan ya nace shi sai dai ya tafi da marsa a cewarsa har sati 2 bai jitaba bata jishi ba,
dole dai ya hak’ura ya tafin dan su Abba sunk’i ganin yadda cikin Ayshan ya girma,.
Ran da suka tare sai aka had’a Aysha da Kaka dan kula da ita.,
Suna tare jumma,a ana zaton Hamma Yusuf sai next Friday sai akwai kashe gari asabar ya diro kamar saukar yeso.
Yana isa gidan.
Ummi tai tamai dry tana Auta ta komai haihuwa Yola dan babanta yace ta koma can sai ta gama 40 in ta haihunma.
Abu kamar wasa sai ga Yusuf a zaune dirsham gaban Ummin shi
Yana rikici kamar yaro yana.
“Haba dai Ummi wlh ni bazan iyaba kawai adawo min da matata dan ni ban yadda ba da matata sai Na zama kamar banda mata dan Allah Ku tausaya min yanxu kwana 12 fa ban ganta ba den kice Wai ta komai Yola ni bazan iyaba Ummi kema kinsan ina buk’atar matata dan bazan iya rashinta a kusa daniba”.
Ummi kan kunyace ta rufeta jin zantu kan Yusuf shi ko a jikinshi ganin zai mata barin zance yasa tamai bayanin gsky,
aiko
ko minti 10 bai k’araba ya wuce gidansa dan dama yasan gidan dan tun kan ya tafi Baba bello ya basu takardun gidajen.
Yana shiga kai tsaye parlon da ya hank’o da hasken wuta ya wuce yana shiga ya tsurawa Amritanshi ido ganinta tsaye kusa da TV tana wlh ke kaka sai kiyi ta cewa sai Arawa zaki kallah duk ki takurani.
Juyo wan da zatayi ta ga Hamma Yusuf d’in nata cikin mmk !da zare ido ta juya da d’an gudunta, tayi gunshi,
Shiko cillah jakarsa yayi ya ware mata Hannayenshi yana Came baby i miss you so much Noor hayatina,
Itako
Kaka dake gefenta mik’ewa tayi tana
“lfy Aysha baki da wayoko yanxu da wannan k’aton cikin kike tik’a gudun nan”?
Ita dai bata kulaba,
da gudunta ta fada jikinshi Hamma Yusuf d’inta ya Sa hannu ya ruk’k’ume matarsa sai kuma ya had’e bakinsu yai ta tsotsa sannan ya zira mata harshensa yana mata alamar yayi missing ta kama kar yayi kula aiko ta cafe lkci daya suka fara sauya numfashi cikin sanyi ya zame da ita kan carpet ya tallabota da kyau ya samu ya d’an zare harshensa,
Jin gyaran muryan da Kaka ta musu,
Cikin borin kunya ya kauda kai yana
” ohh Amrita ai zaki cinye min harshe,
Ke kuma kaka me ya kawoki nan gidan? ni wlh kinsan banson sa ido ehe”.
Cikin mmk Kaka tace
“oho ba matsala ai zan tafi da ka samu ma Na yima gadin mata ko “?
Ta fada cikin fushi
Shiko mik’ewa yayi cikin dry sosai yace kai Kaka wasafa nake ai ke tamuce bazama Ki komai gidanki ba tare zamu zauna.
Dry itama tayi cikin jin dad’in sauyawar Yusuf ya komai mutun mai sauk’i da fara,a da raha da son yan uwa ya dena tsok’k’omar kowa a kanneshi ko don suma yanxu kan sun girma
Hatta su Rabi,u da Usman sunyi Aure Hydar ma yayi da Abdul sai Sadip ne kadai ya rage bai yiba.
Cikin fara,a tace
“inji ba yau zaka dawoba sai sati mai zuwa “?
Tab’e fuska yayi yace .
” Na kasa wlh bazan iyaba kewar mata ta nakeji ai nama yi k’ok’ari ko Kaka? kwana 12 ba mata saura kad’anfa Na mutu Kaka”.
Kai ta jinjina tana.
“ban saniba kai baka da kunya sam yanzuba kamar daba wlh”.
Kai ya d’an shafa ya kamo hannun Aysha ya shafa k’aton cikin ta yace.
“Wlh Kaka son Y’ar yarinyar nanne ya canzani gaba d’aya”
Duk sukayi dry
haka sukayi ta hira Yusuf ko a jikinsa sai lallatsata yake yana.
“Amrita nonon nan basu k’aru sosai ba anyako zasu isa babyn nan”?
Ganin zasu zarce Kaka tace sai da safe ta shige dakinta sannan tace
“Aysha kizo ki karbi mgninki fa”
Tana fita ya mik’e da ita.
” yana jeki karbo kizo Dan zan gyarawa baby Na hanyan fita”.
Tana shiga gun kakan ta k’ura mata ido cikin fad’a tace.
“Wlh ki kula da wannan jarabebben mijin naji in kinyi garaje zai takalo miki nak’uda shi ko a jikinsa”.
Baki ta d’an tura cikin yatsune tace.
” Toh Na barshi da wahala kenan kwana nawa baya nan duk da haka bazan,aga hak’urinsa ba ko so kike Na tauye mai hak’k’insa
ni baccima nakeji”.
Tana kaiwa nan ta juya tana
“ji tsohuwa da sa ido”
A d’akin kuma dry
Yusuf ya rink’a yi yana.
“kai Kaka wato zan tsokalo miki nak’uda”
Itama dryan tayi tana shafa sajenshi
Lkci d’aya kuma suka mak’alewa juna cire rigarta yayi yana shafa bres d’inta yana.
“Amrita zaki iya ko? in bazaki iyaba wlh zan hak’ura”.
Kai ta tura a k’irjinshi cikin sanyi tace.
Toh in bazan iyaba wazai biyama buk’atarka? ko so kake Na barka cikin wahala? al halin kuma lfyta lau
Ni cikina ba zai hanani kyautatawa mijina ba”.
aiko cikin Happy ya fara murzanta yana sauk’e gajiyarsa da kewar ta da buk’an tana, sai muntashi yake yana sabbatu da sanya mata albarka.
gaba d’aya ya kasa control d’in kanshi itama yau jinshi take kamar wani dere da sukayi a Gembu ran da ya d’irka mata mgni.
Dama kunsan ance mai ciki da ban take bare kuma dama Aysha matar ni,imace.
Can dai Yusuf ya d’an sahirta mata jin gaba d’aya cikin ya takure gefe ya dunk’ule,
yakomata yayi cikin maida numfashi ya rink’a shafa kanta da cikin.
yana
” ohhh Amrita Allah ya miki Albarka matar kirki y’ar aljannah”.
Itako shiru tayi tana shafa sajensa ,
dan wani iron fitsari takeji mai azabar zafi ga wani irin Sara da k’ugunta keyi sai zufa ke keto mata tako INA,
cikin wahalan tace.
“Hamma Na ka gamsuko”?
Shafa bres d’inta yayi da cikin ta yace.
“sosaima”
Kai ta jinjina gamida yunk’uri ta mik’e ta nufi toilet.
Cikin kula yace
“Amrita Na wahal da keko”?
“Ba komai Hamma Yusuf na”
tace cikin k’arfin hali ta shige.
Tana tsugu nawa sai fitsarin yak’i fita sai saran da bayanta keyi ya k’aru.
Cikin Azaban ta fito tana zuwa ta kwana gefenshi ta d’aura kanta kan cinyarsa tana.
“Hamma Yusuf bayana,
bayana zai b’alle”
Cikin firgici ya taso ya tallabo kanta gamida shafa cikin cikin tsoro yace.
“Amrita karfa mgnar Kaka ta tabbata”?
Jin sabon saran bayan ba sassauci ta mik’e da sauri ta shige toilet
shima binta yayi da sauri tana shiga ta durk’usa a k’asa dan jin k’afafunta Na rawa duk sun mace
Shima durk’usawa yayi gabanta
Itako kusa jin wani irin azaba da nishi ta cakumo hannayeshi ta rik’e GAM ta rink’a wani irin nishi mai k’arfi,
Shi kuma sauri yayi ya gyara mata durk’uson ya janye towel d’in jikinta saman k’irjinta yakuma jata ya mannata jikinshi.
Cikin soro yace
” kiyi nishi Amrita haihuwace ga kan baby ki rik’eni da kyau”
Aiko ta rarumoshi ta matseshi da iya k’arfinta ta saki nishi cikin, abbaton sunan Allah.
Shima k’ara rik’eta yayi
Sai ta kuma sakin nishi mai k’arf aiko sai ga,
Yaro k’ato fari tas ya fad’o cikin tafin hannun Hamma Yusuf d’in.
Wayyo dad,I Hamma Yusuf
Ruk’k’umesu yayi da baby da maman babyn yana hawayen farin ciki da hamdala ga Allah.
shiko yaro sai kuka yake tsalawa alamar lafiya yake.
Kai Yusuf ya sunkuyar Dan lek’a fuskar Amritanshi
Cikin tsoro da firgita da kad’uwa ya zazzaro ido ganin halin da Ayshan ke ciki duk ta k’ak’and’are ta matseshi shi da yaron cikin azaba ta ……
By Garkuwan Fulani
[4/18, 10:14 PM] Aisha Aliyu Garkuwa: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👇🏻👆🏻👆🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣1⃣9⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Pure moment of life writer’s
P.m.l.w
Ta kuma yunk’uri da nishi mai k’arfi sai ga yarinya ta sumb’ulo,
tana cillah kuka, Yusuf kam gaba d’aya ya cika da farin ciki sai hamdalah yake yana ruk’k’ume da family d’inshi,
Ita kuwa Aysha komawa jikinshi tai ta lafe tana mai maida numfashi da sauk’e ajiyar hrt tana mai hamdala.
Lkci d’aya Hamma Yusuf ya kimtsa yaranshi da matarshi shi da kanshi ya musu komai ita ya fara tallafawa tayi wonka tare da Dan gasa jikinta sannan ya fito da ita ya taima ka mata ta kimtsa tsap abinsu yara kuwa, goge su yayi tsap ya murjesu da mayuka sannan ya shiryasu tsap ya nad’esu cikin blanket nasu masu laushi da taushi farare tas.
Har zuwa 5 ya kammala komai shima yai wonka ya fito ya nufi masallaci bayan sun idar da sallah ne Ahmad da Adam suka tsareshi a gaba suna mmk Wai yaushe ya dawo shine bai fad’a masu ba,
Shi kuwa dariya kawai yake yana ruk’k’ume su,
Cikin kewar juna da k’aunar juna, ya kallesu cikin farin ciki yace.
“Na dawo jiya da dare dama nace sai kawai Ku gani da safe”.
Ahmad yace.
“Aysha ta murd’a kabbunta ko”?
Dariya yayi tare da cewa.
“A a baby’s sun kira Abbansu dai”.
Ido Adam da Ahmad d’in suka zuba mai cikin mmk da son gane zancensa.
Kai ya jinjina musu alamar
“ehh hakane”
Adam yace.
“Me kake nufi”?
Gyara tsayuwa yayi tare da Dan sunku yawa yace.
” ina nufin Aysha ta Haihu ta haihu jiya da dare bayan Na dawo ta haifa mana tagwaye”.
Lkci d’aya zuk’atan su suka cika da farin ciki
Cikin zumud’in suka wuce gidan Yusuf d’in.
A gidan kuwa Kaka na idar da sallah ta d’an fito parlon,
ido ta tsurawa corridor d’in d’akin su shiru ba motsinsu cikin d’an tunani ta komai d’akinta tana shiga kuma taji muryar Ahmad na kiranta da sauri ta fito
a parlon ta samesu ido ta tsura musu cikin tsoro
sai kuma tayi ajiyar zuciya ganin fuskokin su cike da annuri.
Adam ne ya kalleta da kyau yana.
“Kaka sai kawai muka samu yan tagwaye kai Alhamdulillah”.
“Harara tasaki musu cikin tab’e fuska tace
“ai koda bansan wahalar haihuwa ba haihuwar ba shan ruwa bane”.
Dariya Ahmad yayi cikin sanyinshi yace.
” toh ni dai nasan biyaye na ba mak’aryaci bane kuma Na yard a da zancensa”.
Shiko Yusuf kawai d’akin ya wuce yana shiga ya samu Aysha na rik’e da woya daga duk kan alama da Ummi take mgn dariya take tana.
“Wlh Ummi da gske Na Haihu kizo ki gani mana”.
Karb’e woyar yayi yana dariya yace.
“Ummi ke dai kizo kigani”
Cikin gsky da gsky tace.
“Ni banson shirme fa”
shima cikin gskyar yace.
“Allah Ummi kizo ki gani”
Toh kawai tace.
A parlon kuwa tare suka fito shi yana rik’e da macen ita kuma tana rik’e da Na mijin.
Kaka kam tana ganin Aysha ba ciki sai yara a hannu ta bushe a tsaye tana zare ido da tafa hannu,
suko su Ahmad karb’ar yaran sukayi suna ta ruk’k’umarsu da sanya musu albarka,
Ita kuma Aysha jikin kaka ta rab’a cikin tsokana tace.
“Kinga Hamma Yusuf d’ina ko yazo ya takalo nak’uda ya kuma karb’i haihuwar bamu ma baki tsoroba”.
D’an tureta tayi tana.
“Can tafi daga nan Ku dai wlh Allah ya shiryeku”.
Shiko Hamma Yusuf dariya yayi ya tallabo matarsa cikin so da k’auna yana.
” kin biyani ban mancewa da ranaku biyar masu haske a rayuwata”.
Ahmad da Adam da kaka kam farin ciki kamar su had’iye hak’oransu.
Kafin ace kobo gida ya cika da yan uwa yadda matansu Usman dasu Rabi,u
Su Ummi harda kukan farin ciki Hydar ma yana ji ya kawo Goggo Aysha da matarsa Nafeesat Aysha kam tana shan gata da kula
Yusuf ko duk nacin kaka da Goggo Aysha dole suke hak’ura da Yusuf da ya nace shifa tare zaike kwana da matarsa da yaransa dole suka yarda dan in sun hana ma a gunsu yake tarewa
Ummi zatayi fad’a yace.
ai yasan abinda yake shima kawai zai kula dasune.
Ran suna yara sunga gata da so gun kakannisu da iyayensu
Ahmad da Adam sun taka rawar gani inda suka hana Yusuf kashe ko sisi
Yaron
Yaci sunan Abubakar Abbanshi yace a kirashi da Abubakar d’inshi shi kuwa Babiker yake kiranshi ita kuwa mace sunan Ummi Aysha tace asa mata ana kiranta Mami,
Anyi suna lfy an waste lfy
Yara sun samun kula da gata tako wanna bank’aren.
Yusuf kuwa duk lkcinsa Na matarsa ce da yaransa ba ruwanshi ko gaban kaka lallatsata yake yana shi fa wlh ya gaji ai jego kam ya k’are.
Kaka ko tace jeki ya d’irka miki wani cikin tun yanzu shi ko a jikinsa.shi kuma sai yaita dry kawai.
Yau asabar ta kama kuma yau satinsu 4 da haihuwa,
Tara dai dai Na dare suka waste hiran da suke a parlon,
Yusuf ya d’auki Mami dake bacci,
Cikin murmushi ya manna mata kiss a goshi sannan ya kalli Kaka yana dan dry yace.
“Kaka kalli yadda yarannan suke ta k’iba gashi basa rikici sai suita bacci abinsu shi babiker yamafi Mami Na girmi”.
Cikin tuna baya tace.
Aishi Abubakar komai Na mai sunan shi ya d’auko in mutun ya ganshi zaice d’an shine Na cikinsa”.
Lkci d’aya fuskar Yusuf ta sauya, ya Sa hannu ya karbi yaron daga hannu Aysha ya had’a da Mamin ya ruk’k’ume su,
A take kuma ya juya ya tsurawa TV ido cikin bugawar zuciya
Tashan
MBC Bollywood ne suka sako tallan film d’in
*Kal ho laa Ho*
wak’ar ya rink’a ratsashi yana tuna mai d’an uwanshi yana tuna yadda babiker ke son film d’in
Lkci d’aya jikinshi ya fara tsuma cikin sanyi ya mik’e rik’e da yaran ya wuce d’akinshi,
kan gado ya dire yaran yaje yai alwalah yazo yai ta nafilfili yana mai yiwa d’an uwanshi addu,a.
Ita kuwa Aysha a parlon jikin Kaka ta rab’e cikin sanyi tace.
“Kaka yau kuma Hamma Yusuf ba zaiyi bacci ba
Kaka me zan mishi in sama mai nitsuwa Na tabbata yau kwana kuka zaiyi”.
Cikin share k’ollah Kaka tace.
“Aysha nima bansan ya akayi nayi mgnar Abubakar ba da nayi shiru”.
Cikin sanyi tace.
“Kaka ko bakiyi mgnan ba TV ya tuna mai ya Abubakar”
A hankali tace.
“Aysha tashi kije ki taushi zuciyarsa”
Haka ta mik’e cikin sanyi taje gareshi
tana shiga ta zauna gefen yaran ta zuba mai ido yana karatu k’ur,ani yana zubda k’ollah.
Lkci d’aya shima yaro ya fara kuka,
Itama Aysha sai ta tsurawa Hamma Yusuf d’in ido tana zunda hawaye.
Jin kukan yaron yasa ya rufe karatun yazo ya d’auki yaron ya mik’a mata ganin tana kuka yasa ya had’a su da babiker din ya ruk’k’ume.
Cikin sanyi yace.
“Na bari kema kibar kukan
Nasan ganin halin da nake ciki ya saki kuka toh Na bari Amrita bazan sake ba”.
Cikin kukan tace
” kayi alk’awari”?
A hankali yace.
“Zanyi alk’awari bazan sake kukaba sai dai nai ta mai Addu,a,
Amman kuma kema yau ki tausaya ki motso gareni Dan begenki ya kusan karni”.
Cikin sanyi tace.
“Hamma Yusuf ban gama workewa bafa”
Dariya ya d’an yi sannan ya d’age yaron daga cinyarta dan ya koma bacci ya kontar da yaron cikin sanyi yace.
“Waya ce miki baki workeba aike bazaki San kin workeba sai ni zan gano mana hakan ke dai bani Na d’an d’ana wlh zan miki a hankali “.
Ita dariya ma ya bata shisa cikin dryar ya lallaba ya hard’e abarsa, cikin sanyi da kewar juna suka haukacewa juna ya rink’a juyata da sarra fata.
Cikin gamsuwa da Amritarshi ya kalleta cikin iya gskyarsa yace.
“Amrita d’aya tawa tamkar da dubu bakya canzawa sai k’ara d’an d’ano da kike kullum jinki name kamar Daren forkonmu”.
Ita kam sai sumbatarsa take tana shafa sajensa.
Haka rayuwa ta mik’e musu cikin jin dad’i.
*********
*Bayan shekara 8*
Wani yammaci mai dad’i iskar damina Na kadawa gari yayi shiru sai sanyi mai k’amshi dan ruwan da akayi aka d’auk’e sai duhu da duniyar tayi
a hankali Hamma Yusuf ya shigo parlon Ayshan dayasha gyara sai k’amshin da yake fiddawa ta kashe wutan parlon ta kunna wutan cikin shoo glass sai ya bawa parlon wani kala mai kyau.
Yaran dake zaune a parlon su 6 suna ta wasa suna ganibshi suka ruga gunshi
Mai dan girman cikin Wanda suke kira Yusuf yace.
‘Abba kaga Ahmad ko tun dazu yanata zagin Nana Wai tayi sallah bata yiwa Abbinmu Addu,a ba ita kuma tace tayi” kanwar Ahmad k’aramine Yar Adam shiko Yusuf baison ana tab’a k’anneshi matan ko kad’an.
dariya Hamma Yusuf yayi cikin d’agawa Amritanshi gira yace.
“Kuna jina ko duk Wanda Baiwa Abbi Addu,a zanyi fad’a dashi kuma bazan sake zuwa dashi saudiba”.
Cikin son Wanda sukewa Addu,an suka rink’a cewa.
“Abba wlh kullum muna mushi, Abubakar k’ara mi yace “ni kullum sai namishi kuma incemai ina sonshi”
Mamice tace Abbah Nina ina mishi”.
dariya yayi cikin jin dad’i yace.
“Allah ya muku albarka”
Cikin far in ciki suka amsa tare da ficewa suna Abba zamu tafi gidan Baba Adam yace gobe zai kaimu Yola “
Cikin jin dad’i yace.
“Allah kiyaye hanya”
har zasu fita Aysha ta kalleshi da kyau dan tasan inda yadosa
Sai tace.
“Hamma Yusuf cikin sanyin nan,? maza ku dawo”
Da sauri yace.
“Kai maza Ku tafi Ku gaida su”.
Aiko suka fice suna murna shiko suna fita.
Ya matsota cikin hararan love yace.
ai kin San abinda ke tare dani shine zaki taramin yara su tafi can Adam yaji dasu kinga kaka nacan zata tare musu yaran suma su hole”.
Hannu tasa ta d’an tureshi tana.
“Kai girman ma kamar k’arama abin yake mutun kamar inji”.
Cikin rawan lips yace.
“Allah a hannu nake”
yana fad’a yana binta a baya
Ganin zata mai nisa ya cabkota ya wuce da ita bedroom d’inshi suna shiga suka fad’a kan gado cikin rawan sanyi da rawan lips ya jawota jikinshi yana shafa bres d’inta da suke cike tib kamar bata tana sharyawa ba sai shek’i suke itama tuni tafara juyashi tana latsar lips d’inshi da suke ta bari dan fitina cikin kid’ima suka mak’a lewa juna murya na rawa yace.
*”Amrita jamana blanket kar Aysha Ali Garkuwa ta gammu ta samu abin rubutawa masu karatu”.*
“`Alhamdulillah ala kulli halin.
Na godewa Allah daya bani ikon kammalah labarinan lfy ina godiya gareku my lovely fans Allah ya barmu tare
Har kullum kuna raina
Masoyana“`
“`Afwan Afwan Afwan ina Neman yafiyarku
Mace ko namiji baba ko yaro Wanda Na sani da Wanda ban saniba Wanda Na tab’a mgn dashi ko ita da Wanda ban tab’a mgn ba ni na yafewa kowa“`
Jinjina gareku groups.
By Garkuwan Fulani
[4/18, 10:14 PM] Aisha Aliyu Garkuwa: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAYI NADAMA*
👆🏻👇🏻👇🏻
*MI,WASMITI* page 1⃣2⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Pure moment of life writer’s
P.m.l.w
“`Dedication gareku Ango
Nura m inuwa da Amarya Amina Tijjani wado Allah ya sanya Alkhairi a aurenku ya Baku zuriya d’aiyiba Allah yasa ayi a Sa,a
Rabbi ya haskaka rayuwarku“`
*🎷🎺🎤Yehhh Na jinjina muku yan social media ba mai rabani daku jama,ar social media kui haquri ga baitinku na biya*.
“` Mun jinjina muku Readers damu daku d’aya ne masu karatu kui haquri ga baitinku na biya“`
*Tabba yarku ta isoni kamar haka?.*
Garkuwa a baya kinyi wani kuskure novel din *Mi,WASMITI* da kikayi a duniya dad’inshi yayi ta kewaya groups ya shiga sak’ok’in Nigeria shin meyasa kika ware ‘yan wasu groups d’in?.
Su sukace ayi miki tabbaya nikum can zanmiki tabbayar sheidar suna k’aunarki gaba d’aya.
~Na jinjina muku y’an social media ba mai rabani daku Jama,ar social media kui haquri ga baitinku Na biya~
*Yehh dole naje duk inda rebo yake Na dena so babu gurin zuwa,
ban raina ranar da novels tai mini ta sanadi an sanni garuruwa,
😍😘Ina fahar da, group din
Garkuwa family agida nake tun fari su sukayi mini Garkuwa😍
Tinda nazo a cikin y’ay’an Adam duk ajizi ansanshi da mantuwa.
Kui haquri ga baitinku zan biya.
Garin masoyi nisa bai mini dana fad’a kuma yanxu ina tini,
Allah ya k’addara in zamto zuma dana fito ai taimini sansani.
Yau haquri zan baiwa zan baiwa fans na da sunfiso Na tsaya tamkar gini Rabbi nufeni silar novel da zanyi a gaba mutan k’asarmu su zauna lfy.
“`Forko mutan PURE MOMENT OF LIFE WRITERS zanai kira Wanda fagen Rubutu basa jira manya da yara a gsky na sansu da hattara sunce nazo naga yadda batin sannan na tabbata ni sukayin jira na mori so k’aunar da suke mini sunce na dage tannin k’irk’ira
Kui haquri ga baitinku na biya“` 😘😍
Y’an JANNART LAMID’O novel group duk Nisan da nayi musu amman dani sai alfahari suke novel na in sun gani ko a fushi suke farin ciki gurbi nasa zai shige da zanaje ni mu zauna so suke basu da niyar tsigen fiffige da gsky nunan k’auna suke Dan sun kirani sunai mini magiya,
Kui haquri ga baitinku na biya.
Na am b’ato mutanen ANEELURV ONLINE WRITERS group su y’an k’waraine basu da Tsok’k’oma idan kaje kafad’a musu zasu rikeka da kyau harda lallama.
K’orai k’arai Na gane duniya mai sonka shikeyi maka iddima
Masoya na MELODY NOVEL WRITERS gaisheku nai kuke reba gardama
Kui haquri ga baitinku na biya.
A FASAHA ONLINE GROUP
Sunana ya shahara In an kirani jama,a basa gudu. Dan haka nai kiransu da azzama zasu rik’e ni muje mu haye tudu albarkacin k’aunar da suke mini Na dad’i suke Jan ragamar social media toh Ku sanyi bazan manta suba.
WRITERS mu zamto tsintsiyaaa.
Mutan MUSAN KANMU MARUBUTA group gurinsu Na yana basu shiri da mai mini hassada farin halinsu yasa suka kauda kai harma suke nema suyimin gata.
Inda tarin masoya a ASY KHALEEL NOVEL WORLD group kunji yanxu Garkuwa ina fad’a
Kui haquri ga baitinku na biya.
Mutan DAN GYARANKANMU group sunai mini Addu,a fatansu ko yaushe Na wuce Sa,a
k’auna suma ba,a barsu a bayaba basa zama da mutum mai min ba,a.
NOVELS ARENA group Yadda suke mini cikin su suna akwai ni da jamma, a.
UMMEE GARKUWA NOVEL GROUP zafi Kansu yayi musu da sunji nai jinjina a novel ban sasuba suna fad’a mini son da suke mini koda idanuna bai gansuba
kuji dalilana Y’an
Ummee Garkuwa novel group jinjina gida biyune kuma narraba muna kamar k’aunar da kuke mini idan Na raina nayi k’uriciya.
Yehh y’an SMARTES ONLINE WRITERS
Kullum tunan suke nai musu baiti laifin ya wuce.
NOVEL GROUP kafin nai musu baitinsu sai kuma duniya ta d’auki Wai bazan k’arisa novel din mi,WASMITI ba.
Kui haquri ga baitinku Na biya
Kai kuji sabon al,ajab UMMYN YUSRAH NOVEL group suna nema forgive sun fadan Na Dave da Addu,a mai hassada shi zai zsmma sankace.
Kui haquri ga baitinku na biya,
Rufaida NOVEL group Sabon zance suke Wai ya akwai nace bazan sasuba toh ga baitinku Na biya.
Can TABITAL FULAKU Suna tausa yamin sabida matsala ciwon idon da nake fama shi barin infad’a muku kar Ku damu rabbi yana tare dani zan rayu k’alau kan gsky .
NOVEL MAKEUP & KITCHEN na yeba domin a fuska kunai mini farra,a
Kui haquri ga baitinku na biya.
Group d’in
UWAR
GIDA & Hauwa novels group dana zagaya
Cikin su Aysha Ali Garkuwa kamar a group MAI,ADASHE,S FAMILY nake.
MU GIRKA DA KANMU group da ZANGON LABARAI group Na Gaza rerrebe irin k’aunar da mukewa juna yadda kuke mini ga baitinku Na gino.
GROUP d’in ZAUREN GUZURIN GOBE ALK’IYAMA da
Group d’in
RAYUWAR MATA A MUSULUNCI kamar da zan wuce akwai masoya Na ciki Na tuno
(HUMM Addu,a bata fad’uwa k’asa
Wata ran sai Na zamo tauraruwar duniyaaaa)
Dubun jinjina da k’auna zuwa gareku masoyana wadanda ban abbaci sunan groups dinkuba ban banta dakuba fans Na aduk inda kuke INA k’aunarku😘😍😘😍😘😍
Fatan Alkhairi a garemu baki d’aya sai min had’a a novel Na gaba
By Garkuwan Fulani