FADWAAH
ASMY B ALIYU
Free book
3..
Misalin karfe takwas na safe mom ta tura kofar dakin nata ,sanye take cikin farar lap coat da yake maaikaciyar Asibiti ce ,tsaye Fadwaah take agaban mirror dressing towel ne daure a kugunta da alamr fitowar ta kenan daga wanka jin qarar bude kofa yasa ta Juya ,
Ido mom tabita dashi ganin yadda idanunta suka kumbura ,murmushi Fadwaah tayi gamida fadin good morning mom!
Cike da mamaki mom ke binta da kallo batareda ta amsar gaisuwar ta ba,qarasowa tayi gabanta .
Powder ta dauka ta fara shafawa Afuskarta,qallon fuskantar ta mom keyi ,
Baby bakida lfy ne?
da sauri ta kalli mom din nata mekika gani mom?
Jia ban samu barci da yawa ba ,yau ina da Test a skull Ajiar zuciya mom ta sauqe batareda ta yadda da hakan ba,
Kiyi sauri ki shirya ki fito driver na Jiranki da alamr yau bazamu fita tare ba.”
Murmushi Fadwaah tayi gamida subbatar goshin mom din ,Allah ya kaiki lfy mom nima yanzu xan fito ,da haka mom tafice daga dakin fadwaah ta daga hnnu a hnkali tana yiwa mom din nata bye-bye.
(Gombe state university).
Fitowar su kenan daga lecture da misalin qarfe biyu na rana,kallo daya zakayi masu kasan a gajiye suke ,sahlaah ta kalli Fadwaah take faɗin.” yunwa fah nakeji babe
Over!!
Fadwaah na danna waya take fadin ,kijira Areef yana zuwa sai muje muci abinci ,Dan ko kusa Fadwaah batayiwa Sahlaah zancen auren ta da Yayanta Abhi ba.”kina jin dadin ki babe.!”
Dama nima Yusuf dina na qasar nan ,
Wayar sahalaa ce tayi qara gefe ta koma ta dauki wayar.
Kiran Areef ne ya shigo a wayar ta bbu wani bata lokaci ta da’ga wayar ,
Cikin sanyi muryarta take fadin ka karaso ne?
Yap!
da haka ta datse kiran dai-dai kuma lokacin da Sahlaah ta qaraso gabanta ,da
Fuskar damuwa A fuskarta .take faɗin
Am sorry babe zan wuce gida Mami ce takira ni ,
Wae su Aunty Raheema ne kan hanya …….tare suqa karasa wurin Areef Fadwaah ke fadin babe muje sai ya Ajeki mna,
da haka sahlaah ta bu’de back seat ta shiga
Fadwaah ta zauna a gidan gaba ,sanye yake cikin red shirt da kuma bakin wandon Jean’s ,Kallo day’a zakayi masa kasan yana cikin damuwa ya manna bakin glass din frada a idonsa.”Wanda baka hango yanayin da kwayar idonsa take ciki,
Sahlaah sai famar zolayar sa takeyi ,daga shi sai sahalah kawae ke zubarsu ,
Yayinda gimbiyar tayi shiru sae famar danna wayarta takeyi ,
(Unguwar Millionaire Quartz)… Mai makon Areef ya tsaya da motar iya qofar gidan ,mai gadi ya shiga dannawa horn .da sauri mai gadi ya wangale katotuwar get din su sahlaah,
Wani irin faduwar gaba Fadwaah ta tsinci kanta dashi lokaci ɗaya,
Yana gama prkn sahlaah ta dubi Fadwaah tace
Babe kishiga ki gaisheda Mami mna ,kin dade bakixo ba!
Atsorace Fadwaah ke fadin kibarsa zuwa wani lokacin ae jia mun hadu da Mami ,ni ban yadda ba!
Zagayowa tayi ta buɗe murfin motar ta cire car key din.
Ta qalli Areef cikin haɗe rai
Take fadin kaima ka biyewa Queen din naka ko?”
Kaima bazaka shiga gidan namu ba?
Wlhi zamuyi fada Areef ,
Allah zan daina yimaka campaign” .da sauri Areef ya fito daga motar ,
Yadan langabar da kansa yana qallonta .haka yyi kalar tausayi nuni tayi masa da Fadwaah alamar yafito daita ,
Bbu musu ya nupi side din da Fadwaah take tun qafin ya bude marfin motar ,
Tafito a fusace haka tana bin Sahlaah da wani irin qallo ,daria sahlaah tayi ta qular da mutum…….kije Ku gaisa zan jiraki ,batareda Fadwaah tace komae ba tayi hnyar shiga cikin gidan yayinda Sahlaah tabita a baya, tana famar qyalqyalar daria…..tafia take tamkar xata fadi ka’llo day’a zakayi mata kasan bata cikin natsuwarta ,
Sallama tayi a babban palon gidan,da sauri Hajia salma ta maida hankalinta akan qofar ,idonta yaa fada cikin na Fadwaah murmushi dauke a fauskarta take amsa sallamar ,Fadwaah Wacce ta zauna gaf daita .sannu da gida Mami!
Fadwaah tayi maganar cikin sanyi murya Mami ta amsa cikin farin ciki sae lokacin ta lura da way’anda ke cikin falo yah Abhi ne da kuma wata kyakkyawar gaske, a gafen sa tana basa grape’s a ba’ki haka kurum Jikinta yabata ,itace matar Abhi,
Qallonta kurum azeezah keyi da sauri ta dauko phone nata a Jaka tana son ta tabbatar da abunda kuluwa dabaa ,ta turo mata ga mamakinta yarinyar da take gani zaune agaban Mami itace Jikin photon da aka turo mata .”wani bakin ciki ya mamaye zuciyar Azeezah ji yadda Mami ke tarairayar Ikraam tamkar ta shigo cikin gidan ,
Zuciya ce ta kwashi Azeezah batasan lokacin da tayi kukan kura a gaban su Mami ba ,
Sae kawae suka ganta a gabansu ,da Mamaki Mami ke qa’llonta kafin tayi magana har ta finciko hannun Fadwaah
Sai na kasheta!bbu maccen da taisa ta auri Abhi ,Abhi nawa ne ni daya Mami ki Janye wannan auren ,daka mata tsawa Abhi yayi ta hararesa gamida buga masa tsaki batareda ta sauraresa ba ,tayi hanyar barin palon da gudu Sahlaah tabita tana fa’din aunty zeezah mey tayi maki ne?
Plsss let go off her she is my best friend ,
Zata riqo hnnunta tayi saurin tura sahlaah ,Allah ya taimaketa sai Jin ta tayi Abhi ya tarota ,sae dai Azeezah ta sadata da harabar gidan ta buɗe mata manyyan idanunta ,
Idan baki rabu da mijina ba ,zansa a wulakanta ki zansa a batar da dangin Ku ,zan gargadeki da babbar murya bbu maccen da ta isa ta ko kalli Omar kurfi da ido batareda na tsiyaye idonta ba,
Idan kika amince da auren nan kin daukowa kanki balai dake da duka danginki sae na karar dasu ,mark my words and watch and see!finckota Abhi yyi ya shinfida mata yatsunsa biyar ,
Cike da mamaki ta riqe kuncinta ,
How dare yhu?
Tayi maganar cikin daga murya .”you slap me bcoz of this girl!
Ammare ki din mahaukaciya dakikiya !Jahila!
Azeezah kifita a idona ,baxan yarda da wannan haukan naki ba,
Hawaye na zuba a idonta ta shammaci Abhi gamida saka hannunta biyu a wuyan Fadwaah
Tana faɗin sai ta kasheta ,
Idon Fadwaah suka firfito waje Afusace taga an turata gefe daga hnnu yayi da nupin ,
Ya wanka mata mari sae yaga Fadwaah tayi saurin riqe hannunsa rai abace yake kallonta nooo !
Areef tayi mganar arazane gamida Jan hannunsa ,
Mami daskarewa tayi a wurin yayinda Abhi yaja hannun azeezah afusace ya nupi cikin gidaaa,
Cikin tsawa Mami ta dakatar dashi karka qara taku ɗaya da wannan mahaukaciyar matar taka Abhi!wadda bbu Allah a zuciyarta ,
Zo kafitar min daita a gida kartayi min kisan kai a gida !zo fita daita!,
Yadda yaga mami ta gigice yasa ya bugawa ,Azeexah wani irin kallo kinji abunda Mami tace ,so get out! Abhi yyi maganar cikin daka mata tsawa ……………
Ganin irin gudun da ya keyi daita yasa hankalinta ya tashi anya Areef yana cikin hankalinsa kuwa?”bata San lokacin data qanqamesa tana faɗin ya tsayarda motar nan ,mutane sai zaginsa sukeyi ganin yadda yake tuqin ganganci.
ganin yaki tsayawa yasa fadwaah ta riqa duka kirjinsa hka lokaci day’a ta fashe masa da kuka,
Bbu musu yyi saurin gangarawa gefen titi ya taka wani irin burki ,tasan kukanta shine weak point nasa .
Ki fadamin ya zanyi ne?
Mey wannan matar take nema dake ne?
Mey naji tana faɗa ?metake cewa karki auri mijinta ,
Ido Jawur ya daki sitiyari din motar ,
I don’t understand !
Kiyi min bayani Fadwaah.!”
Yyi maganar cikin wani irin tone Wanda ,bata tabajin yyi magana dashi ba,
Kafin tayi magana wayarta tashiga ring ,zata dauka Areef yyi saurin amsar wayar sahlaah ce mai kiran ,
Kashe wayan yayi duka ,
Hawaye na zuba a idonta take qallosa bata da zabi ,bata da hujjar yimasa qarya bata taba yimasa qarya ba ……boye masa bayada amfani agurguje ta shiga warware masa komae ,wannan shine babban kuskuren da fadwaah tayi ,
da tasani da bata sanar da Areef ba ,Lokaci ɗaya taga yafito daga motar ga mmkinta sae taga ya tunkari babban Titi kai tsaye ,
Aza hnnu tayi akai ta saki wani irin Ihu ,da gudu ta nufesa tana kiran sunan sa amma Areef ko saurarenta baiyi ba ,
Sae tunkarar babban Titi yakeyi babu alamr tsoro a tattare dashi ,Jan shi ta shigayi da qarfi cikin tsawa take fadin bakada Hankali ne Areef!
da qarfin tsiya ta Janyesa zuwa gefen hanya ,
ga mamakinta hawaye suka fara ambaliya a fuskarsa abunda bata taba gani ba ,cikin tsawa yake fadin meya sa kika dakatar dani ?”meyasa ?
Ya fada yana girgiza jikinta da duka qarfinsa ,
Plsss Areef ka tsaya ka saurareni ko sau ɗaya ne plsss !
Rokonsa ta riqa yi ,A hnkali taga ya riqe kansa ,
Komae na duniar Ya riqa juya masa ,daganan bai qara sanin inda yake ba…
Kai tsaye emergency aka wuce dashi ,gaba ɗaya ta gigice koda aka kawosa baya numfashi ,sae kuka takeyi likitoci fiye da ukku ne akansa suna qoqarin ceto ransa,gabanta sae lugude yakeyi idan ta rasa Areef bbu Rayuwarta,
daga hannu tayi a sama tana addu’ar Allah yabaiwa Areef nata lfy .
Tafi awa tsaye a wurin wani Dr.ne taga yafito daga cikin room din da aka shiga da areef din da sauri ta tunkaresa ,murya na rawa take fadin Dr.ya farfado ?’
Yadda Dr.Muhseen yaga ta gigice ,yasa shi Jin tausayinta ,dake aka kawo sa?
Saurin gyada kanta tayi alright yanzu yana barci biyoni a office ,da sauri tabisa a office dinsa,
Kujera ya nuna mata cikin sanyin Jiki taja ta zauna ,
Ya kuke dashi ?”
Cikin rawar murya take fa’din .”he’s my boy friend!
Kunyi faɗa ne?’
Wannan qaron shiru tayi ,
Sae da Dr.muhseen ya qara maimata Kalmar ,da sauri ta girgiza masa kai alamr Aah!
da mmki Dr.muhseen ke faɗin to meya Jawo masa shiga wannan halin,
Hawaye na zuba a idonta take faɗin Itama bata sani ba,tasamu kanta da fadawa doctor muhseen hka.
Rubuce-Rubuce ya shigayi a farar takarda ,
Batareda ya qalleta ba yake fadin ,Akwae abunda yafaru dashi har yasa shi shiga wannan mummunar razanar,
Wanda barazana ce ga lfyr sa so plss kar a qara maimata hakan ,I mean kar akara tunqarar sa da duk abunda zay Jawo masa wannan razanar ,
Gyada kai kurum takeyi hawaye cike a idonta,
Takardar magani ya miqa mata hnnu tasa ta qarba cikin rawar ,murya take fa’din doctor zan iya ganinsa?..”yeaah amma banda hayaniya ,yana bukatar Hutu ,
Godia tayiwa Dr.gamida barin office din hnnu tasa ta buɗe Room din da Areef yake ciki ,wyar ta ta fara Ring …Dan dakatawa tayi ta kalli wayar bakuwar number ta gani ,share kiran tayi .ga mmkin ta sae taga kira na biyu ya shigo samun kanta tayi da daga wyar batareda tayi magana ba.”
Sanyayyar muryarsa ce ta daki dodon kunnenta,
Tunani take ina tasan wannan murya takasa tunawa ,
Hi!
It’s Abhi kurfi speaking.”dif tayi kina Jina kuwa?
Wani haushinsa ya kamata,
Sanadinsa ga Areef nata nan kwance a gadon Asibiti ,cike da tsiwa take fa’din so what now?
Mr.Omar mezaka fadamin kana gani mahaukaciyar matar ka ,xata kasheni kayi shiru bakace komae ba yanzu kiran meye kake yimin?”
Ta qarasa maganar cike da Rashin kunya!cikin hanzari ya katseta ki fadamin yanzu kina ina Naje gidanku bakyanan ,so where are yhu now in this hour’s? “
Zaro ido tayi gamida kallon agogon hannunta,da sauri qarfe biyar na yamma!
Yaushe lokaci yaja har haka!
da sauri take fa’din mom dina tana gida?
Ban samu kowa ba ,sae mai aeki Ajiar zuciya ta sauke anan take shaida masa tana hospital ,cikin tashin hankali yake tambayar ta ,
Wanene ba lfy?
Harara ta balla masa tamkar tana ganinsa ,take fa’din …”MY BOY FRIEND!
Yimin kwatancen hospital din ko kituro min Address din wurin ,saurin katsesa tayi dama kayi ,zamanka karka sa ciwonsa ya tashi haushi ya ishi Abhi ,tsoki ya buga cikin fushi yake faɗin ki turomin adrees nace, wlhi kona kira mom nace kina Jinyar sauranyin ki a hospital ,cikin tsananin tsoro da zaro ido take fa’din ka rufamin asiri yanzu zan turo maka, da haka ta katse wyar ta tura masa address din hospital din da yake privet hospital ce.”
Kallonsa kurum takeyi tana jin sonsa na qara ratsata batasan iya mintunan da ta dauka tana qallonsa ba ,qarar wayarta ya katseta .dagawa tayi Dan bude ido tayi tamkar yana ganinta take fa’din yanzu ma sae na fito nazo da kai?’
da qarfi take fa’din nooo!
Ka jirani da sauri ta katse wyar ta ,batason da tayi Abu yace zai hadata da mominta.’Shafa sumar kan Areef tayi a hnkali take fa’din am sorry my Areef .”I will be back soon!
da haka ta fita Jikin Benz dinsa ta hangosa ,
Wannan qaron kananun kayane ajikinsa ,
Blue din Jean’s da farar shirt ajikinsa , shigen ba qaramin kyau yayi masa ba ,qarasowa tayi agabansa haka tana famar cinno masa bakin ta.
Kallonta kawai yakeyi ,girgiza kai yayi kamar bazai yi magana ba ya dai daure yace meya samesa ne?,
Auren da zamuyi ne ya razana sa ,
Sassauta murya tayi haka tayi qalar tausayi take faɗin ,ka taimakeni Yah Abhi Banajin zan iya auren wani Wanda ba ,Areef ba !
Shi kawae zuciyata da gangar Jikina keso shima a wurin sa hakane ,
Plsss Yah Abhi ka sama mana solution ,baxan iya Rayuwa babu Areef ba .plsss Omar kurfi help me out.”
Ta karasa maganar cikin kalan tausayi ,harde hannayensa yyi akan kirjinsa yana qallonta yana mamakin yadda bata iya boye son da takeyiwa wannan Areef din.’
Haushi ya kamata ,ganin yaki magana .
Baza kayi magana ba!
Ko baxaka taimake ni ba?”
Mezai hana na taimakeki Fadwaah !da alamr kinsan darajar soyayya haka kina respecting dinta sosae ,
Oya muje na gansa da haka yyi gaba ,tabi bayansa .
Suna tun qarar kofar Room din sukaci karo da Areef ,
A tsorace Fadwaah ta riqosa,
Tana fadin ya akayi ka tashi Areef ?”
Baka ganin halin da kake ciki ne?
Plsss koma ka kwanta bari na kira Dr.
Cikin kakkausar murya ,
Yake faɗin ki barsa da haka ya raba ta gefen su cikin fushi Wanda ko Abhi bai qalla ba.
da sauri tabisa tana roqonsa ,
Tana fadin ya tsaya ya saurareta ,
Amma ina zuciyarsa sae tafasa takeyi kishi tamkar zai kashesa ,
Ya shiga motar sa yamata key gamida fisgar motar A tsiyace ya fice daga harabar hospital din.
Samun kanta tayi da zubewa a wurin ta saki kuka,dama tasan zaayi haka ,Areef karshe ne wurin kishi itakan ta boni .yanzu Areef zai yi tunanin ita tajawo Abhi a wurin nan ,Hannu yasa ya dagota baiyi magana ba ,ya bu’de mata motar sa ta shiga ya maida marfin motar Yana lura da yanayin ta tunda suka fara tafia ,
Take famar gwada lambar Areef sae ace akashe.kanta tasaka acikin cinyoyinta gamida fashewa da kuka ,
Tasan Areef bai iya fushi ba .Haushin Abhi ya cikata da baizo ba ,da hakan baxai faru ba.”
ASMY B ALIYU
Fadwaah
AY saraki
Abhi kurfi
FADWAAH
ASMY B ALIYU
4..
tanajin yyi parking tafice da gudu daga motar ,shima Jan motarsa yyi Taci sa’a mom bata dawo ba,kai tsaye room nata ta wuce gamida saka key ,fadawa tayi akan bed gamida fashewa da kuka.tana Jin mery na buga mata kofa cikin tsawa take fa’din plsss leave me alone!
Tafi Rabin awa tana kuka ,
A hnkali ta rarrafa zuwa toilet ta sakarwa kanta shower da yake tana fashin sallah,wanka tayo ta fito daure da towel taji mom na famar buga mata qofa lokacin qarfe shidda da Rabi na yamma, Jiki sabule taje ta bu’dewa mom nata ,
Lokacin mom itama tayi wanka tana cikin Riga da zani na atamfa ,
Sosae mom ke qallonta ta qaraso gurinta .takai hannunta kan goshinta ,
Hankali tashe mom ta zaunar daita gefen gado ,
Bakida lfy ne baby?”zuciyarta na na zafi take fadin kaina ke ciwo mom!
Ajiar zuciya mom ta sauqe ,
Mery ta fadamin ko abinci bakici ba.?”cikin sarqewar murya take fadin mom nasha tea ,
Da sauri mom ta katseta ,
Oya tashi kisa kayanki .
Ki sauqo kasa kici abinci na baki magani ,
Kafin tayi magana wayar mom tayi qara ta kalli Fadwaah murmushi dauke a fuskarta ,take fadin mamin su Abhi ke kira oya kisaka kayanki ki fito ina Jiranki da haka mom ta daga wayar gamida ficewa daga dakin .jiki sanyayye tabi mom din nata da qallo haka hawaye taji sun cika idonta.
Misalin qarfe 9;30pm.na dare har lokacin tana riqe da wayarta har ta gaji da Neman layin Areef ,tabbas yayi fushi daita takasa cin abinci takasa yin komae sabida areef nata amma ya tashi ya kashe wayarsa ,baisan kashen wayar nan nasa barazana ne ga rayuwarta ba.hannayenta ta daga A sama cikin sanyin murya take fa’din .”Ya Allah help me out….. Dai-dai lokacin taji qarar shigowar saqo a wayanta da hanzari take duba wayar haka kurum zuciyarta ta bata areef nata ne…..kifito ki budemin qofa !
Haka kawae ya iya fada ,Jiki na bari ta nupi drower Dan Neman mayafi ,qofar dakin nata aka turo turus tayi ganin mom nata ,
Tsaye da sleeping dress ajikinta ,
Qarasowa tayi gabanta tana fadin daughter har yau Kan ne ,qaqalo murmushi tayi gamida fadin
A’ah mom nasamu sauqi hamma mom ,tayi alamr barci ddi Fadwaah taji Allah yasa mom kwantawa zatayi mom din ta katseta ,da fadin ni zanje na kwanta gobe 7:00@m zan fita office munada meeting ,zuwa 8 kema ya kamata ki kwanta ki huta.”okey mom ta fada gamida yiwa mom din nata wide smile ,subbatar goshinta mom din tayi sannan a hnkali ta furta good nyt !
Har bakin qofa ta raka mom din ,
Sannan ta dawo cikin dakin nata ,
Bari ta qarawa mom minti goma haka.”……………….tafia take tamkar zata harde cikin sanyi Jiki ta bude masa qofar kura masa ido tayi ,duk da bbu wadataccen haske a wurin amma bai hana ta hango yana yinsa ba,
Samun kanta tayi da rungumesa ,haka lokaci daya ta fashe masa da kuka dukan kirjinsa ta riqa yi akan meye xaiyi fushi daita ?”meyasa zay kashe wayarsa?yako San kuwa yadda fushinsa ke azabtar daita ,
Cikin sanyi murya yake fadin “am sorry my flower duk laifina ne Baxan qaraba.”
ta nunasa da yatsa idan ka qara Allah Areef baxan yafe maka ba.’!
Kada kai yayi alamar ya yadda,
OK yanzu meye shawara Areef nashiga rudani,sun sa biki nan da one month ,baxan iya auren wani ba kai ba.”
Magana ya qare tun da nasamar mana solution..
Da wide smile take qallonsa ,kafin tayi yar daria ,batasan lokacin da tamiqa masa hannu sukayi shaking hand’s, ba I love yhu so much my Areef !nikaina nasan baxaka iya Barin na auri wani ba ,fadamin meye plan din ?” Tayi magamar gamida tsaresa da idonta cike da murna.
Guduwa zamuyi!”
Wani irin faduwa gabanta ,yayi guduwa kamar yaya?tayi maganar hnkalinta a tashe .” ki natsu my flower bamuda cikakken lokaci ,akwae komae a motana zamubar garin nan muje wani gari a Daura mana aure ,bayan wani lokaci sae mudawo .”kinga babu Wanda ya isa ya Rabamu.”
Plsss ki taimake ni my Ikraam karkice min Aah !plsss ya qarasa maganr cike da tashin hnkali.
Cikin tashin hnkali ta shiga ja da baya, haka cikin wata irin murya take fa’din ,yhu are sick in the head ! Wayabaka wannan bahaguwar shawarar Areef?,hankalin tashe ya qaraso gabanta ya riqe kafadunta duka yana Dan girgizasu bawae yana nupin mun Tafi ba shikenan noo…zamu dawo garesu ,Amma A wata rana !
Think About it Fadwaah!”
Plss think!
Areef ya qarasa maganar cikin wani irin yanayi mai wuyar fassarawa hannu yasa acikin sumar kansa yana har gitsata ,haka ya shiga kai da kawo a tsakiyyar balcony din.
Sun fi minti goma bbu mai magana ,qarasowa yyi gabanta ,haka ya riqa kafadunta kin amince zaki bini my flower? “Ya qarashe maganar cikin rawar murya,girgiza kai ta shigayi hawaye na ambaliya a fuskarta take fa’din noo…Areef mom bazan iya Barin mom ba plsss Areef kasamar mana wani mafita ,ba wannan ba ,tallabo kansa tayi da duka hannayenta biyu yana qallon idonta ,nasani my Areef yhu are madly in love with me ,,kada zuciyar areef tayi tunanin Fadwaah ta daina sonsa ne ,no inason Areef so na hakika nake yimasa ,Ina tsoron rasa mom ne areef ,ni kawae take dani bansan wane hali zata shiga ba ,idan ta wayi gari bbu ni ……mugun mamaki ne ya hana Areef furta komae ,wato shine baisan zafin nasa iyayen ba?”. Saurin turata yayi a tsorace take qallonsa ,nine sakarai ko?’
Kece mai iyaye ?” Nine bana dasu ,zata qaraso gabansa yyi saurin dakatar daita cikin tsawa.”
Karki qaraso min nan wlhi!
Zan baki zabi ,cikin biyu dole kiyi daya !
Ko ki bini mu Tafi ko kuma ki zauna da mom din naki.”amma wlhi duk kika yarda na Tafi…….zan Tafi zan bar Rayuwar ki !,and I will never come back,durkushewa tayi a qasa a hankali ta fashe da kuka, Mae taba rae tayaya areef zay yimata hka?”komae zay faru bazata bishi ba,amma kuma bazata iya daukar Kaddarar rasa saba,
Qarasowa yyi gabanta gamida zubewa gwiwon sa ,a qasa ya tallabo fuskarta Wanda hawaye ki zuba a samanta,
Murmushin takaici yyi kukan me zakiyi komai ya qare.!”
Saboda Areef da Fadwaah rabuwarsu yazo qarshe.
Afirgice take qallonsa ,zatayi magana yyi saurin miqewa tsaye bayason ya qara koda minti daya a tare da ita ,da sassarfa ya fice daga qofar
Ko dogon motsi kasa yi tayi.
Sai da ya bacewa ganinta ,hawaye masu zafin gaske suka riqa sauka akan kumatun ta a hankali tamkar a mafarki takejin maganar. Yarfi tashiga yi da hannunta ,but why? areef meyasa meyasa zakayi min haka .meyasa zakayi tunanin zan iya Barin ka nasan kaima bazaka iya ba !fushine yasaka ka furta hakan..Jiki sabule ta miqe zuwa cikin Gida akan soofa ta zauna gamida dafe kanta dake balain sara mata tamqar zai rabe gida biyu…
ASALIN SU…
Alh.Tariq shine maihaifin fadwaah Asalin mahaifanta ya’n garin Gombe ne Auren soyayya sukayi shida Hajia Amina ,wanda Alh.Tariq ya kasance Dan kasuwa ne hamshakin mai kudi Wanda yayi fice cikin kasar nan ,Itakuma Hajia Amina kwararriyar likitan yara ce Auren su Nada shekara day’a Allah ya albarkace ta da samun ciki murna wurin Alh.Tariq tamkar zai hadeta ,amma cikin nakai wata biyu ya zube Sun shiga tashin hankali ba kadan ba ,karshe suka rungumi kaddarar da ta fada masu .wata daya da faruwar hakan ta qara samun wani ciki shima dai yana shiga wata na biyu ya zube ,Wanda sai da Hajia Amina tayi sati biyu kwance a gadon Asibiti ,A gurguje sai da tayi bari ukku.”daganan kuma bata qara samun ciki ba har suka shekara biyar da aure kullum cikin zullumi suke har Abun ya fara damun Hajia Amina duk da maigidanta yana kwantar mata da hankali ,duk da ba qaramin hantara da gori takesha wurin ya’n uwansa ba ,musamman babbar yayarsa wacce suka fito ciki day’a dashi mai suna Habee anan ta hura wutar balai,akan Tariq baxai zauna da Juyaba sae dai ya qara aure da yake ,Yayah Habee itace babbar su haka kannenta babu mai tsallake maganar ta ,nan ta shiga nemarwa Tariq aure ya’r Aminiyarta ,Mae suna Rashida Wanda kowa yasan yarinyar dabin maza ,haka uwarta ya’r mallan itake Daure mata hankalin Tariq ba qaramin tashi yayi ba ,nan take ya shiga yimasu shirye shiryen zuwa umra ,lokacin Amina ta wayi gari da matsanacin zazzabi haka bata sanar da Tariq ba gudun kar hankalinsa ya tashi ………A boye Tariq yayiwa Amina visa da komae har suka tafi Abuja suka dawo ko ya’n uwansa bai sanarwa ba ,washe gari driver ya kwasar masu kaya zuwa mota dama kuma Amina bawasu dangi gareta ba,
Sae qaninta kwara day’a maisuna Kabeer Wanda mijinta da Ita ke dauke da karatunsa Wanda yake matakin karshe a fannin mechanical Engineering ,acan kasar malesia.duk da Amina ba qaramin zazzabi takeji ba bai hanata tambayar Tariq ina zasu ba?”
Amsa day’a yabata akan Amina baxan iya zama da wata macce wacce bake ba ,kina ganin Yayah Habee ta aza riqimar sae na Auri ya’r aminiyarta Banajin zan iya auren wannan gantallliyar yarinyar ,haka dama ni qara aure baya daga cikin tsarina.”Dan haka na yanke hukunci zuwa muyi umra ,Acikin kwanakkin nan insha allahu businesses dina zay koma garin Dubai ,kinga kuwa idan komae ya dai daita nida Nigeria sae munzo Hutu.”
Amma kana ganin hakan bbu matsala Tariq ya zakayi da rigimar yaya Habee ?”Amina taqarasa zancen cikin sarqewar murya ,Dan girgiza kai yayi idan muka sauka lfy zan kirata a waya haka zan aeka masu da kudi yanzu kafin mu wuce…….zatayi magana yayi saurin katseta banason musu Amina Dan Allah.”
Sunyi Ibadar su cikin nasara yayinda Addu’ar Alh.tafi qarfi akan allah ya gawada masa Jininsa kafin yabar dunia.”
Acikin madina a hotel din da suka sauqa Amina ce ke kwarara amai tamkar zata zubar da ya’yan cikinta ,lokacin Tariq bayanan.
Gaba day’a tagama galabaita numfashinta ma sama-sama take Jinsa ,daganan bata qara sanin inda take ba sae bude ido tayi taganta kwance agadon Asibiti ,tozali tayi da Tariq Wanda ke riqe da dayan hannunta day’an kuma an Daura mata drip.”Yana ganin ta bude ido cike da zumudi ya shafa kanta gamida fa’din sannu Amina bari nakira maki likita ,kwanan su day’a aka sallameta murna wurin Tariq abun sae godiar allah tamkar ya Goya Amina jin tana da cikinsa har na tsawon wata biyu da sati biyu ,kenan kafin ma subaro qasar su take dauke da cikinsa?”allah abun godia ,wannan qaron Addu’a Alh.Tariq ya rikayi allah ya tsiyar masa da gudan Jininsa haka ma Aminar ,
Sae da Amina cikinta yyi wata ukku yagama masu komae na shaidar zaman ya’n kasa a akasar ta Dubai sa’annan suka nupi kasar Dubai ,inda Alh.Tariq zai hada hannun Jari da wasu larabawa ,
Wanda kason sa kadan ne ,amma sunyi alkawarin zasu taimakesa .”duk da shi zay cigaba da jagorar Kasuwancin ,sun basa gida da motar hawa murna wurin Alh.Tariq baa magana sannu a hankali komae nasa ya fara bunkasa .
(GOMBE)
Ranar da Habee ta wayi gari bbu Tariq tsirara ne kurum batayi yawo ba,
Ihu ta riqayi a tsakar gida akan Amina ta mallake mata kani tabar kasar dashi ,da haka aminiyarta ya’r mallan ta sameta ,taxo Cike da murna Jin wae ya’rta Rasheeda zata auri Alh.Tariq ,ganin sababin da Habee keyi yasa ya’r mallan tasha Jinin jikinta,qulewa sukayi a daki inda Habee ke labarta mata abunda ya faru, shaye da toka ya’r mallan ke ka’llon aminiyar tata amma dai Habee anyi ,wawuya!yanzu shi Tariq din zaisa qafa yabar qasar nan batareda sanin ki ba?”shin ina balain ki yake?”
Ina wannan tsoron naki da nake hangowa acikin kwayar idon Tariq?”
Yau ni nashiga ukku na bono ni ya’r mallan!ya zance ma Rasheeda ?”wadda har tabi kawayenta ta sanar dasu Tariq ne xay aureta !
Wlhi asiri akayi masa Habee karki yadda !karki ga laipinsa bayin kansa bane,
Amma karki damu bakina dani ba?
Kedai kawae naji dumus,
Kiga aeki da cikawa a wurin baba mai farin gemo,
Da gudu zay biya maki bukatar ki sai yadda kikayi da Tariq, idan makikace ya saki waccan tsinannar da gudu zay bata taqardarta.”jiki na rawa Habee kefadin wlhi inaso Ya’r Mln muddin Tariq zay dawo garemu ,yanzu kamar nawa kike bukata?”
Dubu hamsin haka zaki bada ,qwalalo ido Habee tayi gamida dafe kirji ,
Baki galala ya’r mln ta saki ya haka?naga kin wani zaro ido .”dariar yake Habee tayi naji kudin da yawa inaga dubu hamsin Ya’r malan aekin ga tsiyarki ,
Habee cika bakin naki na banza ne bakyaso Tariq ya dawo gareki ne ,?
Baki na rawa take fadin wlhi inaso ya’r Mln idan ina kusa dashi ae bana talauci amma ,karki damu akwae kudin ya’r tanin da zaa yimata zubi ,zan ranta na bada duk da nasan zamu kwashi ya’n qallo daria ya’r Mln tayi yauwwa ko kefa ,aminiyas dauko kigani Jibi zakiga Alh.Tariq ya diro a kasar nan sae yadda kikayi dashi.bbu musu Habee ta daga katifa ta kirga dubu hamsin ta miqawa Ya’r mallan ta amsa ta qulle acikin zaninta ,Wanda tace mata zuwa anjima zataje taga baba tsoho ,duk yanda akayi zata kirata a waya da haka sukayi sallama.”…….
KASAR DUBAI
Amina ce zaune a katafaren Palo Wanda bbu abunda bbu ciki na Rayuwa ,hankalinta kwance ta qara qiba ta qara haske haka cikin Jikinta sosae ya fito .wanda watannin sa biyar kenan,sallamr maigidan nata taji a tsakiyyar falon lokacin qarfe biyu na rana murmushi da mmki ne a fusakarta ,yayinda take amsa sallamr tasa qoqarin tashi takeyi Dan zuwa tarbar mai gidan nata, sae taga Tariq din yayi saurin dakatar daita ta hayanyar fadin ,yizaman ki meena na !
da murmushi ya qaraso gurinta ya zube gwiwowinsa a qasa ,hnnu yasa ya shafi cikin nata cike daso da kauna.”shafa kansa tayi ,yau kadawo da wuri habiby ,allah yasa lfy?”doguwar Ajiar zuciya ya sauqe lfy qlau ,my wife kawae ina mana shirye shiryen tafia Nigeria ne ,
Mun kwana biyu bamu leqasu ba .,fara’a ta bayyana akan fuskarta ,
Gaskiyya ya kamata amma ina tunanin kamar na barki gidan su Hasheem qafin na dawo ,
Kinga cikin dake Jikinki Amina ,inatsoron wani Abu ya samesa.”
Kwantar da murya tayi bbu abunda zay samesa plss ka amince mutafi tare karkace bazaka dani ba.ta karashe maganar cikin kalar tausayi ,
daukarta yyi cak!zuwa master bedroom nasu, haka yana kwaikwayon muryarta sae shagwaba take yimasa.
NIGERIA
Saukar su kenan Agarin Abuja ta samu kanta da wani irin faduwar ,gaba ta ka’lli Tariq idonta cike da kwallah take fadin ,Tariq inajin wani iri a jikina tamkar zuwan mu Gombe ba alkhairi bane,Dan allah mukoma Tariq plsss yadda yaga ta gigice masa yasa yasha Jinin jikinsa,
Kai tsaye ya kama masu hotel Dan ya kwantar mata da hankali ,koda dare yyi kasa barci tayi tana kallon Tariq dake gefenta sae barci yakeyi abunsa,hawaye taji sun cika idonta bbu musu tamiqe ta dauro alwallah ta shiga Jera nafiloli ……haka ta kwana tsaye sae da suka gama sallar asubah ta samu barci ,zuwa lokacin Tariq yafita yimasu booking din flight.Wanda zai kaisu Gombe,
Yyi sa’a yasamu Wanda zay tashi zuwa karfe hudu na yamma.
qarfe hudu Jirginsu ya da’ga yyinda Amina ke kwance akan kafadar tariq ,zuciyarta sae lugude takeyi…
FADWAAH
ASMY B ALIYU
5…
washe garin dawowar sune Wacce tazamo bakar ranar ga Amina ,tana tsaye a kitchen tana hada masu break fast da misalin qarfe goma na safe ,Taji maganar yah Habee a tsakiyyar falon nasu tana kwala mata kira ,kiran da ya gigita Amina yasa ta fita a hayacinta ,doguwar riga ce ajikinta ruwan Zuma kanta da hular net fara ,Wanda kana hango tulin gashinta baki sidik.da hanzari Amina tafito daga kitchen tamkar zata fadi qasa ,
Baya baya tayi zata fadi Allah ya kado tariq yyi sauri tarota bi sannu Amina meye haka?
Cewar tariq Wanda ya zaunar daita daya daga cikin kujerun dake zagaye da falon nasu ,
Salati Habee tayi shikenan wlhi tariq ta Riga ta gama dakai hannu tasaka akai gamida sakin kukan munafurci ,
Saurin isa gabanta tariq yayi gamida riqo mata hannu yana fadin assha !Assha yah Habee mekuma yyi zafi hak?”
Buge masa hannu tayi gamida daka masa wata irin kafurar tsawa ,karka tabani tariq
A yau ina maka umurni da babbar murya akan ka saki wannan matar ,kabata takardar sakinta bana son ganinta!duk tabi ta maidaka shanyayye mijinta ce sae abunda tace .”
Tashin hankali kwance a fusakarsa yake kallon Yayar tasa sae Yaji bazai iya yimata musu ba ,haka ta tsaresa da manyyan idanunta ,wani irin tsoro ya cikasa Jin yake idan baibi umurninta ba mutuwa zay yi ,da sassarfa ya wucesu ya nupi dakinsu na barci ,Cike da tashin hankali Amina tabi bayansa ,yayinda Habee ta qyalqyale da dariar mugunta gamida yin shewa ,samun kujera daya tayi ta qame tana Jiran Amina tafito.
Koda Amina ta samu tariq zaune yake agefen gado yana rubutu a takarda haka hawaye na zuba acikin takardar ,gabanta yyi wani irin bugawa badai tariq sakinta zai yiba da gaske?”shin idan tariq ya saketa ina zata?ina ta nufa !qarasawa tayi agabansa ,ta zube gwowinta a qasa lokaci daya ta fashe masa da kuka, tana roqonsa ya rufa mata asiri yyi mata rae kodan cikin dake jikinta ,
Cikin kuka yake faɗin kiyi hkuri Amina ,baxan iya ba jinake idan ban cika umurnin yah Habee ba mutuwa zanyi kiyi hkuri !kiyi hkuri Amina Dan allah kiyafemin bayin kaina bane .”!
Kibaiwa Dan da zan Haifa ko yar da zaki Haifa ,labarina kifada masa zan dawo garesa wata rana!idan namiji kika Haifa kisaka sunan Abbanki idan macce kika Haifa ,kisaka sunan umma na. HAFSA !kiyimin wannan alfarma zan turo maki kudi a account dinki Wanda zasu isheki ,zansa driver na ya maidaki Daya daga cikin gidajena da na mallaka acikin garin Gombe sae inda kikeso ki zaba ,amma Dan Allah Amina ki yafemin ,
Zan dawo gareki !wata rana.”
Yana gama fadin haka ya dunkule takardar ya damka mata ,daganan ya fice daga dakin ,yana zubar hawaye itama hawayen takeyi wannan shine karshen Rabuwarsu da Abban hafsat wacce take kira babba fadwaah tun tana qarama ,
Wanda bata qara ganin wani nashi ba koshi kansa ,tasan dai saki daya yyi mata koda Kabeer yasamu lbr yyi bakin ciki sosae ,
Bayan wata Tara allah ya sauketa lfy ta samu kyakkyawar Jinjira mai kama da ubanta sak!da kalar fatar uban nata da fuskar nata komae nasa ne.
Haka Hajia Amina ta riqa rainon hafsatul Fadwaah Wacce ta taso cikin gata.da kulawar mom dinta da kuma uncle Kabeer Wanda shima bayan wasu shekaru yagama karatunsa cikin nasara ,haka yasamu aeki mai tsoka Wanda nan take yazama billionaire ,aure ne dai biye ba,
Sosae yake nuna ma Fadwaah gata shiyasata nursery skull ,lokacin tana ya’r Shekara hudu bata mancewa ,nan ne parkon haduwarta da Sahlaah ,
Har zuwa primary skull ,inda suka zama friend’s nan ne Asalin dangantakar Abotar mom da mamin su Abhi.
Yayinda Mami na matuqar son Fadwaah ko dinki sallah akayiwa sahlaah agidan su sae anyiwa fadwaah dan kowa yasan da zamanta.
Ya’yan Mami ukku ne a dunia ya’rta ta farko ,Raheema wadda ke auren Dan governor Gombe ,maici a yanzu amma Gaba daya suna Rayuwarsu a garin Abuja .yayan su biyu a dunia macce da namiji maccen ce ta farko mai sunan Mami ,suna kiranta baby ,sae maisunan uban Mijin Raheema ,Muhammad suna kiransa Mooha.
Sae mai bita Omar Wanda yaci sunan mahaifin Mami tun yana qarami suke kiransa Abhi ,tun yana qarami yake son police idan yaga police acikin T.v.haka zay fasa Rigima sae daddy ya siyamasa kayan police ,
Haka yataso da tsananin son police ,idan kuna son kuga fara’ar Abhi kuyimasa zancen police ko Ku kunna masa American movie na police ,
Bayan gama secondary dinsa ne Daddynsa wato Alh.salman kurfi ,ya kaisa makarantar Police academic”dake Jihar kano zo kuga murna wurin Abhi ,cikin nasara ya fara karatunsa ,shekara hudu cikin na biyar ya fito da first class Dan umar kurfi mutum ne mai hazakar gaske ,mutum ne mai hakurin gaske da wuya ka bata masa rae shiru shiru yake baya magana idan kaga maganar sa,yana cikin ya’n uwansa ne da haka ta gefen uwar da uban suka dauki son dunia,
Suka Daura masa ,tareda taimakon wani abokin Alh.salman kurfi Abhi ya samu aeki ..a Headquarterdake garin Abuja ,
Cikin nasarori masu yawan gaske ,ya karbi aekin sa hannu bibbiyu ya riqa mukamai da dama ,a hankali aka riqa qaramasa girma ganin yadda yake qoqari da maida himma a aekinsa.atakaice Omar kurfi ,yanzu haka yana matsayin mataimakin commissioner. Na ya’n sanda ,
Asalin mahaifinsa ya’n katsina ne acikin wata karamar hukuma mai suna (KURFI)amma Alh.salman bai girma acan ba ,agarin Gombe ya girma anan kuma ya taso yaga iyayensa ,Alh.salman mutunen mai tausayin gaske ,haka mutun ne Mae Arziki Wanda abun dunia bai rufe masa ido ba har ya wulakanta talakkawa ,idan kaganshi cikin tallakawan garin sae ka Rantse da allah shima irinsu ne ,ya riqa manyyan mukamai da dama ,kamar su p.d.p.chairman Senate da sauransu haka mutune na mutane ,Wanda manyyan ya’n siyasa ke hurda dashi.
Azeezah Akilu Dala.
Asalin cikakken sunanta kenan ,Alh.Akilu dala ,sunan shi yayi fice acikin Nigeria da wajenta ,business man ne Wanda yake da manyya manyan company’s acikin Nigeria ,da yammacin kudu ,
Bbu inda sunan sa bai zagayaba acikin Nigeria da wajenta ,agurguje Azeezah takasance ya’mmace kwara dal agun mahaifanta ,gaba day’a yayunta ukku maza ne ,kuma itace auta ,Dan haka mahaifanta suka dauki son dunia suka Dora mata,musamman Hajia Ruma wadda itace mahaifiyarta ,Azeezah tataso cikin gata haka sangartatta ,Dan tun daga kan secondary skull har zuwa Jami’a Awaje tayi karatun ta ,Tarbiyar gidansu tana tangarda Dan sae Abunda ya’yan keso shi iyayen keso .farkon dawowarta gida ne ,tafita yawon shakatawa cikin garin Abuja yayinda driven ta ke janta ,
Tana chatting da wayarta ,sae kawae taji motar ta tsaya.da balai ta dago kanta Dan yiwa driver masifa ,
Taji yana salati motarsu ce ta bugi wata farar Benz, Aza hannu akae tayi ta saki ihu gaba daya ta gigice cikin ikon allah motar ta tsaya ,cak!
Haushi ya kamata ta fito daga motar haka mutane sun taru wurin mafi yawa suna gurin
Daga ido tayi zatayiwa mai Benz din masifa ,idonta suka fada cikin na Omar kurfi abun mamaki duk Jin kan Azeezah duk rigimarta haka ,duk girman kanta .
Sae gata ta raina kanta ,gaba daya ta rude da kyawonsa idonsa cikin nata yyi murmushi ,mai kyau cikin sanyi murya yake fadin am sorry madam.!”
Sumane kawae zeezah batayi ba ,
Itama murmushi tayi ,gamida fadin am sorry plss murmushi yamata gamida komawa mota yadan leko ,
Gamida fadin bbu komae madam.”anan ya wuce yabarta ,tabi motar tasa da qallo.
Sannu a hnkali soyayyar Azeezah da Abhi ta fara nisa son Junan su suke tamkar su hade Juna ,
Tashin farko Hajia Ruma batason Abhi acewarta me ya’rta zatayi da Dan sanda ita da take da buri masu yawa akanta ,sae da azeexah ta kwanta gadon Asibiti sa’annan Hajia Ruma ta saduda ,
Azeezah batajin kunyar ko agaban wanene ta nuna ma Abhi soyayya son nata har yafi nasa,
Lokacin da Azeezah ta gabatar da Abhi agaban Alh.Akilu dala ,yyi na’am da halayen Abhi ,inda yace ya turo magabatan sa.
GOMBE… Lokacin da yasamu Mami da zancen sae da tasha Jinin jikinta ,hnkalin Abhi ba qaramin tashi yayi ba,cikin sanyi murya yake fadin Mami bakyason zeezah ne?”wlhi idan bakyasonta na hakura ,na hakura Mami .
Murmushin qarfin hali Mami tayi gamida shafa kan Abhi ,cikin sanyin murya take fadin waye ya fada ma bana son Azeezah? “Duk abunda babana keso shinakeso ,Rungume Mami yyi yanajin farin ciki na ratsa sa,
da gaske Mami kinaso Azeexahna ?”
Gyada masa kai tayi ,murna ya hauyi tamkar zai Goya mamin dan ddi.”daddy na dawowa ,Mami tasanar masa dama kuma sunyi zancen da Abhi ,
Da kwana biyu daddy ya tura kaninsa da wani abokinsa nemarwa Abhi auren azeezah ,
Bbu laipi an karrama su dan Alh.Akilu dala ba qaramin mutun bane,
Komae da komae aka yanke nan da wata day’a zaayi bki ,harda dan qaramin party azeezah ta hada itada friend’s nata ,
Haka ta cika trolley 5 da kaya zataje ta gaisheda mamin Abhi ,
Yadda Mami taga azeezah nayi yasa tasha Jinin jikinta ko kadan Azeezah batada tarbiya,
Saukarsu GOMBE keda wuya ko ruwa bata shaba,take tambayar Mami ina ne part din Abhi?”
Sahlaah da shegen iyayi da kicififi taja hannun azeezah zuwa part ,din Abhi Wanda gaba day’a bedroom nasa pics dinsa ne Dana azeezah ddi kasheta ,
Haka ta fada kan bed nasa tana shakar kamshin sa..
ASMY B ALIYU
Abhi Kurfi
Azeezarh kurfi
AY saraki
Fadwaah
FADWAAH
ASMY B ALIYU
6..
Gadan -gadan biki ya riqa matsowa yayinda Abhi ya shiga zirga -zirga tsakanin hanyar Abuja da kuma hanyar gombe,haka daddy ya yanke shawarar su Mami ,sukoma gidansa dake A Abuja idan aka gama biki sae su dawo ,haka ko akayi da yake bikine na ya’yan manyyan kusan Events goma akayi har Abhi ya gaji kasancewar mutum ne marar son hayaniya ranar Jumu’a aka daura aure A babban massalacin Jumu’a dake garin Abuja daurin auren da ya qafa tarihi sosae.koda aka kawo amarya a ɗaya daga cikin gidajen daddy dake A Abuja ya mallakawa Abhi shi ,barcin gajia sukayi ,
Washe gari kuma su Aunty Raheema sukaxo da daya daga cikin dangin Mami da kuma kanwar daddy.fuska bbu walwala azeezah ta amshesu aranta take fadin mutum bayama hutawa an fara bugo masa sammako ,a falo tabar su ta koma wurin mijinta haka ,bata faɗa ma Abhi sun zoba.sae kusan karfe biyu sae gasu sun fito cikin shiga ta alfarma .falon bbu kowa da alamar su Aunty Raheema sunyi Jira har sun gaji ddi taji aranta,
Wayar Abhi ce tayi qara mami ce mai kiran ya daga wayar gamida gaisheta,
Okey Mami ganinan zuwa.”
Kallon Azeezah yyi wadda ke lafe ajikinsa ,
Babe nizan je nayi sallama dasu Mami flight din qarfe hudu zasubi zuwa gombe ,qara narke masa tayi zan bika honey.”
dan buɗe ido yyi kema kinsan wasa kikeyi jia fa aka kawoki ?”
Marairaice masa tayi plss mana,baxan yi bankwana da Mami ba dasu Aunty Raheema ba.”oya dauko gyalenki mutafi.
watan su hudu da aure komae ya fara ja da baya Azeezah bata qaunar taji Abhi zaije gombe ,idan Mami takira waya baya kusa kai tsaye take daga wayar ,
Tacewa Mami Abhi yana tare da matarsa ta bari sae zuwa anjima ,
Tsoro mamaki su kacika zuciar Mami duk da bata taba fadawa Abhi ba ,hakama Aunty Raheema wulakancin da tayi masu ,bata fadawa Abhi ba Mami kawae tasani….haka Rayuwa ta cigaba da tafia ,
Mami sae suyi wata batayi waya da Abhi ba ,
Abun yana matuqar damun ta ada Abhi bai cikakkaen wata ɗaya baizo baizo gombe ba amma yanzu sae yayi wata biyu bai shigoba.”abun na damun Mami ,lokacin da tayiwa daddy zancen sae yake faɗa mata tayi masa uzuri tasan yanayin aekins
Kwatsam watarana sae gasu sunzo garin gombe Wanda azahirin gaskiya Azeezah, bataso zuwa ba.sai da Abhi yamata Jan ido ga mamakinta mai makon abhi ya nufi ae nahin gidan sa sae ya zarce gidan iyayensa bata rae Azeezah tayi aranta take fadin yanxu anxo gidan su zai fara shareta,
Maimakon ta gaisheda mamin sae mami ce kemata sannu da zuwa ,tana amsawa a yatsine ,
A part din Abhi ta wucewarta ,
Can Sahlaah ta cimmata da abincinta wanda ko qallonsa batayi ba ,
Da haka abhin ya sameta haka ya shiga rage kayan Jikinsa ,Qallonta yyi meyasa bakici abinci ba?…banajin yunwa ,yaushe zamu tafi gida?’
Kai tsaye yabata amsa da anan zamu kwana Azeezah tamkar tayi ihu da haka ya rage kayan Jinikinsa ya wucewar sa toilet ,batareda ya qara kulata ba.
Adaddafe azeezah tayi kwana biyu a gombe anan ta hura masa hutar balai ,ita Abuja zata koma nan kuma yace bata isa ba.haka dai suqa riqa rigima ,
Sae da yyi sati biyu sa’annan suka koma…..anan mami taga hakurin da Abhi keyi da Azeezah ,tunani ta shigayi ,
Taya zata samowa Abhi yar gidan mutunci ,
Wanda ta lura suna qoqarin kwace mata yaro ta qarfin tsiya………Wata Rana Fadwaah ta shirya mom dinta ta Aje ta gidan su Sahlaah ,
Akan mom zataje wata (SAMINA) garin Kaduna lokacin Fadwaah ,har sun shiga University, haka suka zabi course daya itada sahlaa ,
suka dauki computer Science ,tun tasowar su Fadwaah ce mafadacia sahlaah ce batada hayaniya ko kaɗan ,aeki sukeyi a kitchen itada sahlaah wanda Fadwaah ce karfin aeki ,
Anan mami ta shigo ta samesu sahlaah tana zaune akan dish freezer tana famar danna waya.
Baki wangalau mami kebin sahlaah dashi ,nan mami ta hau fada ,amma dai sahlaah baki da kunya yanzu sabida allah Fadwaah kawae zaki bari da aeki kina famar danna waya tamkar Engine ,cinno baki Sahlaah tayi kai mami itafa tace nabar mata zatayi dama ae ita manyyar shiga kitchen ce ,
Nan mami ta qarbe wyar tana yiwa Fadwaah sannu da haka ta Juya tafita Fadwaah tayi shewa ,nan ko sahlaah takai mata duka.
Wani tunanine yazo azuciar mami !da Hajia Amina zata yarda data baiwa Abhi Fadwaah ya aura.”
Amma zata fara magana da ,daddy haka ko akayi da dare tasamu daddy da zancen,murmushi daddy yyi gamida qallon mami yana karantar fuskarta mai cike da tarin damuwa yasan mami macce ce mai kauda kai ,ba kasafai ta cika shiga sabgar yaya’nta ba.Amma tunda har mami nason Abhi ya qara auro kuma da zabinta ,
Akwae wani boyayyen Al’amari akasa kasancewar daddy mutum ne mai zurfin tunani da hangen nesa ,sae yyi murmushi gamida kamo hannayen mamin duka biyu ,cikin taushin murya yake fa’din haba salma dan zaki ba Abhi umurnin ya qara aure sae kin tunkareni kin nemi shawarata ?”kinsan nariga na yadda dake bazaki taba hukunci da zai lalata Rayuwar mu ba,bazaki taba zabarwa Abhi abunda zay cutar dashi ba.’Kije kawae allah yasanya alkhairi shikuma allah yabasa Ikon cigaba da yimana biyayya ,dariar farin ciki mami ta saki tana fadin insha Allahu daddy Auren Fadwaah da Abhi Alkhairi ne ni na fada maka haka ina hango farin ciki mai tarin Yawa acikin Rayuwar su ta aure ,Allah dai yayi Jagora ,Allahumma amin cewar daddy…
Wannan shine dalilin da yasa mami ta nemarwa Abhi auren fadwaah a wurin Aminiyar ta Hajia Amina wato mom din Fadwaah,wacce tayi farin ciki da hakan sosae.
Wanene Areef Yusuf Saraki ?”
Areef Yusuf saraki ,shine da na biyu a wajen mahaifinsa da mahaifiyarsa,mahaifinsa shima yana da kudi amma bai girma da mahaifinsa ba,tun yana primary school Allah yayiwa mahaifinsa ,Rasuwa gidan su gaba dayaa bazasu wuce su goma ba ,duk da suna da ya’n uba.mahaifiyar su itace babba sae ta biyun ,wacce yaya’nta 3 duka mata haka kuma kanana ne Dan babbar su kusan tsarar su Fadwaah ce,Areef bazai wuce shekaru talatin ba a dunia ,
Yyi karatun sa a fanni business ,
Yanzu haka shine matsayin C.E.O wato (Chief Executive officer) a companyn mahaifinsu Wanda mafi yawa ya’n uwan mahaifinsu ne da kuma abokan arziki acikin companyn.yayansa Abba saraki kuma babban Likita ne a Asibiti Mln Aminu kano ,dake agarin kano,
Dan haka Rayuwarsa tafi tsayi acan…agurguje Tun Fadwaah Na J.s.s.3 tasan Areef acewarta yana burgesta gashi Dan gayu yana yawan kawo mata chaculate,tun sahlaah na masifa tana fadin sae ta gayata da mom dinta ,
Har tagaji tasaka mata ido itama sahlaah anan ta fara sakin jiki dashi ,
Duk safiyar Allah idan aka sauke fadwaah skull sae Areef yabata chaculate itada sahlaah har shike tsayawa ya Jirata ,data hangosa zata fara washe hakora ,shikuma a bangaren Areef sonta yake tsakanin sa ,da Allah zai Jira ta gama makaranta ya gabatar da kansa gaban iyayensa ,
Duk da Areef yyi imani da Allah Fadwaah batasan wani Abu wai soyayya ba a wancan lokacin.sannu a hankali shakuwar Areef da Fadwaah ta zarce tunanin mai karatu Areef ko barci baya iyayi muddin baiga Fadwaah ba harta ,da week end sae yazo unguwarsu ,lokacin da take zuwa islamiyya anan bayan layinsu……wannan shine sanadiyyar soyayyar Areef da Fadwaah.
CIGABAN LABARI…..kallonta kurum mom keyi wacce tayi lamo. cikin duvet,tana rawar sanyi mom ta daura hannunta akan goshinta da sauri ta Janye hnnunta Jin wani irin zafi ,
Hankali tashe take kallon Fadwaah din takira sunanta cikin rawar murya take fadin bakida lfy ne ?”A hankali fadwaah ta lumshe idonta hawaye suka gangaro a idonta batareda tayiwa mom magana ba.
“oya tashi kiyi wanka ,ki sauqo kasa kiyi break fast sa’annan nayi maki allura ,
da sauri ta bude idonta cikin shagwababbar muryarta take fadin ,bana son Allura mom .
Ta fada hawaye suna zuba a idonta mom ta shafa gashin kanta ,dole nayi maki allura baby oya tashi kije kiyi wanka mom ta fada gamida riqata ta mike tsaye anan gaban mom ta shiga rage kayan jikinta ,baki wangalau mom ke qallonta ,gamida girgiza kai ban San yaushe zaki girma ba baby.”
Ban San yaushe zaki daina cire kaya agabana ba!
Kin kusa aure kin kiyin hnkali
Abhi zai shafama.”haushi ya kama Fadwaah bata kula mom din ba.ta nufi toilet jiri na dibarta.
Dakyar da lallami Mom ta shawo kanta tayi mata allura anan take fada mata yau zaa xo neman aurenta ,a wurin baffan mom mallan yunusa,Wanda acan cikin gari yake da zama,
Sama sama take sauraren mom din nata Sabida qarfin allurar,
Da yake mom night duty gareta shiyasa ma ta tsiya Jinyar Fadwaah din.
(SALMAN KURFI MANTION)…..Raheema CE ke kallon mamin cike da mamaki tana jin jina maganar wae Abhi ne zay yi aure?”Mami sae lissafi kaya takeyi waya’nda zatayo oder dinsu ,daga waje Aunty Raheema ta qalli Mami Wacce takasa boye mamakinta take fadin Mami ,Abhi fa yyi qarami da riqe mata biyu bazai iyaba Mami .”
Bakya tunanin akwae tauyewa a hakan,da sauri mamin ta dagawa Raheema hannu gamida tsareta da ido shin Raheema ni ban isa na ba Abhi umurni ba?”ko kina ganin auren da na nemar masa zai cutar dashi ne?”……da sauri Aunty Raheema ta katse Mami gamida girgiza kai ,am sorry Mami idan Ranki ya baci ba haka nake nupi ba Allah ya tabbatar da Alkhairi ya kuma basu zaman lfy.Amin Mami ta fada atakaice ta cigaba da aeki akan laptop bata qara bin takan Raheema ba,
Jiki sabule Raheema ta fito daga dakin kusan karo sukaci da kanin nata Dan Ja da baya yyi yana qallon yanayin Aunty Raheema Wanda ,Yaji ajikinsa bbu wata nasara ,
Itama kallonsa tayi taga yyi wata irin Rama ya zabge lokaci daya zaiyi magana tajasa zuwa main parlor ,
Gaba day’an su suka zauna suna fuskantar Juna.
Abhi ne ya katse Shirun da fadin inaji ajikina Aunty Raheema ,bbu wata nasara ko?”
Yyi maganar murya can ciki ,
Wani irin tausayin kanin nata ya shigeta ,murya a harde take fadin bbu wata nasara Abhi Mami nason Auren nan ,hakuri kurum zakayi ka Rungumi kaddarar ka .
Amma nikam ina tausayawa Fadwaah Dan matarka bawani hnkali gareta ba,kar Taje tayi abunda zai zama da nasani ….ina mamakin Mami yadda ta Dage akan lallai -lallai sae anyi auren nan ,shin bata tunanin abunda ya faru A jia ?”idan aka kai fadwaah a gidan ka aka barta daita da Azeezah ,bakaramin hadari bane ga Rayuwarta tunda kai ba zama kakeyi ba .”irin kishinsu azeezah ko kashin kai zasu iyayi zasu aekata ,ba auren nakeji ba yadda fadwaah zata zauna da matarka ,ina tsoro ina tsoron wani Abu ya sami ya’r mutane .Lumshe idonsa yyi yanajin zafi a zuciyar sa ,yarasa ta ina zai fara.?bayajin zai iya Rayuwar aure da Fadwaah yarinyar da ko kadan bata gabansa ,wani takeso taya zai zauna da yarinyar da hankalinta kwata-kwata baya kansa yana hango mahaukacin son da takeyiwa Areef acikin idanunta kawae dai anfi karfinta ba yarda zatayi ne ,bayajin auren nan akwae alkhairi acikin sa shin idan ya auri Fadwaah ae zata iya mu’amala da Areef a waje tunda ba cikakken hnkaline daita ba.”
Baisan tsayin lokacin da ya dauka yana tunani ba ,Katse shirun yaji Aunty Raheema tayi da fadin to yanxu ina Azeezahn?
Da jajjayen idonsa yake qallon Aunty Raheema ,murya can ciki yake fada mata koda ya tashi barci yau bai gantaba,
Ya tambayi securities din gidan ,suka shaida masa Ae tabi flight din qarfe goma na safe zuwa Abuja.”
Ya buga lambarta a kashe ,
Ajiar zuciya Aunty Raheema ta sauqe gamida fadin Allah ya kawo mana mafita can qasan makoshi ya amsa ,da amin bara naje naga Mami da haka ta mike tsaye ,ya nupi master bedroom dinta.
Kusan qarfe 8 na dare
Tana zaune a dakinta tana famar danna wayar hnnunta lokacin har Mom ta tafi office daga ita sae mai aeki sae kuma maigadi ,tayi zurfi cikin tunaninta Taji an buga mata ihu saitin kunnenta sa’annan taji an rungumeta ta baya,
Amarya!
Tasan bbu Mae kalar wannan haukan sae sahlaah,
Ta saketa gamida zama gefenta lokaci daya ta kamo hannun aminiyartata.
Zatayi magana sahlaah tayi saurin fadin karkice komae nariga nagama jin komae a bakin ya Abhi tare muke dashi yana mota.”
Nan take yanayin fuskar Fadwaah ya canja ,
Oh God!
“Wat wrong with yhu my Fadwaah?
sahlaah tayi maganar cikin Dan daga murya ,cikin rawar murya Fadwaah ke fadin ” Am feeling so helpless ,my heart is breaking Sahlaah.
Ta qarasa maganar cikin rawar murya haka ta kasa riqe hawayen idonta ,hankalin Sahlaah yyi masifar tashi bata taba ganin kawarta haka ba?”
Ina Areef yake?
Wane plan yake tsarawa akai?”sahlaah ta jerowa kawar tata tambaya cike da tashin hnkali.
Agurguje Fadwaah ta warware mata komae Dan murmushi Sahlah tayi ,
Wlhi ni nasan Areef bazai iyaba .”yadai fadane kawae ,kizo muje ya Abhi na nemanki ina ma jin maganar Areef CE.”
Shaye da toka Ikram ke fadin ni bazani ba ,kifadamin yadda zan shawo kan Areef dina kurum.’
Sahlaah ta tallabe kumatun ta gamida kurawa Fadwaah ido ,murya a sarqe take fadin da gaske ya Abhi zai aura maki Areef Dan dazu naji suna magana a waya ,kije kiji mey zaice,
jin ance Areef da gudu Fadwaah tayi hanyar fita kafin takai ga fita sahlaah tayi saurin dakatar daita ,
Ta qaraso gabanta tana fadin haka zakije gaban yah Abhi bbu hijab bbu mayafi ,bakisan ya tsani yaga macce haka ba ,
Ungo wannan kisaka ta fada gamida mika mata Hijib ta qarba ta saka tana murmushi ,to muje mana.
Daria Fadwaah tayi .gaba tayi sahlaah ke binta a baya.’sahlaah ta buda back seat ta zauna Fadwaah tayi tsuru tana qallonta shikuma Abhi ko kallon wurin da take baiyi ba,sahlaah CE tayi mata alama da ido da tashiga gaban motar cikin sanyi Jiki ta bude motar tashiga ,qallonsa tayi ta gaishesa can ciki ya amsa gamida yiwa motar key tsoro ya kama Fadwaah to ina zasu cikin Daren nan?”
Me zata fadawa mom?….bata Ankara ba har suka fice daga get din gidan ,shiru bbu mai magana har taga son iso unguwar su sahlaah ,
Sahlaah CE kurum tafito daga motar tayi mata sae da safe yayinda Yah Abhi yaja motar sa ,
Wasu yawu masu daci ta hadiye tsoro gaba day’a ya kamata ,
Cikin sanyi jiki hka muryata na rawa nake fa’din yah Abhi ina zamu kuma?”
Bai kalleta ba idonsa nakan titi yake fadin kanki zan siyar kallonsa ,
Tayi da sauri amma sae taga bbu alamr fara’a a fuskarsa ………da haka taJa bakinta tayi shiru.
Basu tsiya ko ina ba sae acikin harabar hotel din.” (INTERNATIONAL HOTEL”)wata irin faduwar gaba ta tsinci kanta dashi lokaci daya Amma gudun kar ya gano weakness dinta .sae ta hade girar sama da kasa ta juyo tana kallonsa yah Abhi ni bangane manufar kaba.nan fa hotel ne mey ya kawo mu wurin nan?”
Bai kulata ba sae ma kashe motar da yyi haka ya bude marfin motar ya fiddo kafarsa daya. dayan kuma na aciki ,wayarsa ya Ciro ya shiga danne danne haka ya sakata a speaker. Muryar Wanda bata taba zaton jiba a lokacin itace ta daki dodon kunnen ta ,Areef!!me Areef keyi a wannan hotel din?”
Idan kin ga dama zaki iya fitowa Mrs.Juliet .
Aranta take fadin ba Mr.Romeo ba karewarta Dan rainin hankali dama ya iya magana har haka,
Tsoki ta buga aranta aekin banza kawae .”haka tabi bayansa har zuwa room din da Areef yake ,dama kuma ya bude kofar
Abu na farko da suka fara shaka shine warin sigari ,bbu shiri dukan su suka rufe hancin su suka shiga tari sosae musamman Fadwaah ,
Haka lokaci daya taji jiri na dibarta ,
Bbu shiri Abhi yyi saurin tarota ajikinsa.kwance yake akan soofa yana ta famar zukar sigarinsa ,farin wandon Jean’s ne ajikinsa .da kuma bakar singilet wacce ta Dan qamasa ,idonsa ka’r akansu ,shin uban wa ma yabasa damar tabar masa gal friend,
Kashe sigarin yyi ya dauki ruwa a cup glass ya sha ,
Ido Jawur ya qarasa agabansu ,
Yana bin Abhi da mugun kallo kafin ya fincike Fadwaah daga jikin Abhi.
Da mamki Fadwaah da Abhin ke bin Areef da qallo.
How dare yhu?’
Eyee!
Akan me zaka taba ta?”……karka manta she iz my gal friend shine kake tabata ,tsoro mamaki suka lullube Fadwaah ,tamkar wanda yasha wani Abu ,hannunsa taja zuwa gefen bed ta zaunar dashi ,
Sae hkuri take basa fisge hnnunsa yyi daga riqon da tayi masa ,idonta ya ciko da kwa’llah lokaci ɗaya bata taba sanin Areef nashan sigari ba.haka yafi kowa tsanar ta,to meya kaisa.”
Yah Abhi kazauna mana ta umurci Abhi Wanda yake daskare a wurin yana qallon su cike da takaicin Areef!
Jin tayi lokaci daya Areef ya fisgota ,ya riqe kafadunta sosai tamkar zai ballasu.Ya bude mata manyyan idonsa ,yana fitar da huci mai zafin gaske wai ke me kika dauki kanki ne?”mekikeji dashi ne ?ina ruwanki da ya zauna ko kar ya zauna?”……meye naki wai?
Ya qara sa maganar cikin ihun tsawa da zafin kishi !
Ta tsani wannan tsawar nasa! Haka batason ihu !shi waye da xai zauna yana mata ihu?”lokaci daya ta fisge kanta daga riqon da yyi mata .
Tana Jefansa da mugun qallo Wanda Areef mamaki ya kusan kashesa ,karka maimaita Areef karka qara ,bazan juri cin zarafin kaba.”bazan Juri wulakanci ba,shin meye laifinsa?’meyayi maka ,taimakon ka yake shirinyi shine zaka nemi ka wulakanta sa.!
Kodan kaga ina sonka ne ?
Tafi Areef ya shiga yimata ,wowwwwww god Job Mrs.Hafsat tariq ,
Mezan yi fa kk CE idan na qara yana nufin zaki barni ki koma masa?
Kina nufin rabuwar mu yazo karshe kenan?'”
Shoulders dinta ya girgiza ,ko ba haka ba ya faɗa cikin ihu buge hnnunsa tayi take fadin ehhh mana.”
Ko kana ganin bazan iya bane?……………..’lokaci daya ya cafko sarqar dake kan wuyanta Wanda ta zinari CE ,baya mantawa lokacin da yaje omra ya siyo mata ita.”Wacce kudinta zai kai kimanin dubu dari biyar.
Shiya Daura mata ita da hnnunsa ,
Amatsayin alkawarin bazasu taba rabuwa da Juna ba ,haka bazasu taba cin amanar juna ba.”
Lokaci daya ya saki sarqar ya dauki hnnunta ya Daura akai……..yana qallon cikin idanunta haka yana qallon yanayinta ,malalacin murmushi ya saki lokaci daya .gamida fadin .do yhu really want to break it?”fine break it,
Tsoro ya shigeta hankalinta ya tashi ,hannunta tayi saurin cirewa akan wuyanta ,
Bazata iya ba.kallonta Areef keyi wat iz the matter?”yhu don’t have d courage!cikin tsawa take fa’din ehhh naji bana iyawa ,kai mey zai hana kayi gashi break it ,
Ta Daura hnnunsa akan wuyanta,
Gashi mana oya break it!
Wat wrong?”runtse idonsa yyi gamida cire hnnunsa akan wuyanta ,
Bazai iyaba.”dukan kirjinsa ta shigayi meyasa bazaka iya ba.”meyasa Areef kake wahalar damu?”ni meye laifina da zaka riqa hukunta ni ?”takarasa zance gamida fadawa Ajikinsa ta saka masa kuka mai sosa rae .”
Bbu shiri shima ya qanqameta yana Dan buga bayanta.
Cikin rawar murya yake fa’din am sorry my flower nikaina bansan meke damuna ba.”
Kishinki ne ya maidani haka,
Zaunar daita yyi agefen bed yah durkusa agabanta haka ya riqo hnnunta ,cikin sarqewar murya yake fadin Nayi alkawarin bazan qara barin kiba.”plzzz for give me..
ASMY B ALIYU
Fadwaah
AY saraki
Azeezarh
Abhi kurfi
FADWAAH
ASMY B ALIYU
7…
gyaran murya Abhi yyi ya kamata mu tattauna ,Dan nikam inada abunyi.kamar yadda kuka sani nima bana son Auren nan .mahaifiyata keson Auren nan haka itama Fadwaah din nasan bataso mahaifiyarta kadai keso .”
Mafita daya ce kai Areef duk event’s din da za’a tsara shiga iri daya zamuyi zan gabaatar dakai a wurin family member’s namu a matsayin babban friend dina.kasa aranka bikinka akeyi ba nawa ba.”
Ni nasan yadda zan tsara a kowane event gudun kar asamu matsala.”
Ranar daurin aure kuma ,
Zanyi magana da daddy na zamuje tare dakai kayi masa bayani nasan daddy mutum ne mai fahimta ,
Idan har ka fada masa iyakar gaskiyyar ka.”zay yi abunda ya dace haka zay maida Alakar aurenka da fadwaah,
Ina fatar baza asamu matsala a wurin familyn kaba?”
Abhi ya qarasa zancen yana qallon Areef saurin dauke kansa Areef yyi a dakile yake fadin bbu wata matsala.”
Sosae hnkalin Fadwaah ya tashi da wannan shawarar da Abhi ya kawo ,ya zatayi da momy dinta.?
Tamkar Abhi yasan abunda take tunani murmushi yyi karki damu,
Hafsat zan sanarda mom daga baya idan an daura aure nasan zata fahimce ni ,
Badan Fadwaah ta yarda ba ,
Haka badan Hankalinta ya kwanta ba.
Ta kawae daga masa kai tamkar wata kadangaruwa.
Miqewa tsaye Abhi yyi ,yana duba agogon dake makale a hannunsa,
Yake fadin lokaci yaja da yawa muje na sauqe ki gida .
Da haka ya juya yabar dakin.
Jikinta qlau yyi sanyi Areef ya riqo hannunta yarike ya Riga da ya karanci matsalarta.tana tsoron mommy ne ,cikin sanyi murya yake fadin karki damu my flower ,komae zai zomana da sauqi kiyi addu’a ,
Batace komae ba har mota ya rakata ,
Sai dai back seat ya bude mata batareda tayi gaddama ba ta shiga ya daga mata hnnu ,
Ko qallon Abhi baiyi ba
Har sukabar harabar hotel din.
Shima ciki ya koma Dan ya kwaso kayansa
Dama dan sunyi faɗa da Fadwaah ne ya tare a hotel .
Har cikin gidan ya shiga daita ,tana fitowa daga motar shima ya fito qarasowa tayi gabansa ,murya can ciki take fa’din .”am sorry da abunda ya faru.”
Dan Allah kayi hakuri kishine yyi ma Areef yawa amma ba haka halinsa yake ba,
Nasan ba qaramin taimako kayi mana ba kana da kirki wlhi yah Omar ,
Plss zamu iya zama friend’s ta fada murmushi dauke a fuskarta haka ta basa hannunta na dama ,mugun qallo yake jifanta dashi kafin yace bbu Wanda kuka sani keda saurayinki ko nace mahaukacin sauranyi ki kanku kawae kuka sani.”damuwar ku kawae kuka sani .son kai yayi maku yawa ,Baku yarda da kowa ba.
Dan haka nima ban yadda daku ba.”I did not trust yhu any more…..”muzama friends kuma no way.”har Abada,da haka ya Juya ya shige motar afusace ya fisgeta ya fice daga get din gidan,
Ta dde a tsaye tana mamakinsa dama ya iya masifa haka?”
Kada Allah yasa su zama friend’s ita ina ruwanta indai ta samu Areef nata.
ABUJA….(Akilu dala Mantion)tun isowar azeezah tasaka mahaifiyarta agaba ,tana famar rusar kuka kamar ranta zai fita karshema Rufe kanta tayi acikin daki. hankalin Hajia Ruma yyi mummunan tashi ,gashi Alh.Akilu dala baya kasar daga ita sae ya’n aeki waya tayiwa aminiyarta Hajia meri akan taxo akwae matsala ga azeezah nan ta rufe kanta a daki taki sauraren kowa,
Koda Hajia meri ta iso itama hankalinta atashe shin ko mijin azeezahn ne ya rasu?”
Sae lokacin Hajia Ruma tayi tunanin daga waya ta kira lambar Abhi amma bata shiga ,kiran da tayimasa yafi sau goma ,
Karshe Jifa tayi da wayar .
Dole takira kafinta suka balla kofar Azeezah CE suka hango kwance cikin Jini,
Ga wuka nan agefenta ,da wani irin ihu Hajia Ruma ta isa gaban Ya’rtata gamida dagota tana kwala mata kira gaba daya ta gama gigicewa ,
Sae lokacin ta lura hannunta ta yanka da wukar,
Driver ta Shiga kwala ma kira sae surfa masa balai take muddin Azeezah ta rasa ranta ,
Ya tabbata rayuwarsa zata qare agidan yari .”gaba day’a tanimu driver ya rude dakyar ya iya fidda mota ,da gudu ya kwashesu zuwa hospital.
Sae fifita Hajia Ruma keyiwa azeezah wacce ke kwance akan jikinta ko wani kwakkwaran motsi batayi ,
Haka lokitoci suka amsheta ,
Bayan wasu awanni .zuwa lokacin har likita yyi mata allura ta samu barci haka an dibi jinin Hajia Ruma ,
Dan bakaramin zubar da Jini azeezahn tayi ba Dr.ya shiga faɗa akan mezatayi wannan ganganci nan dai Hajia Ruma tata basa hkuri
sa’anan yace karta kara irin wannan ganganci sae kace ba ya’r musulmai ba,
Ita bata yarda da kaddara bane ?” Komae ya sameta sae ta Rungumi kaddarar ta ,bawae tayi yunkurin kashe kanta ba.
GOMBE…….zaune yake a bedroom din Mami yana cin abinci Mami ke zaune agefensa,tana magana a waya wayarsa tayi qara share kiran yyi haka kira na biyu ya shigo nan ma sharesa, yyi .
Muryar Mami yaji akansa ,kanajin ana waya bazaka dauka ba Abhi?”
Bbu musu ya Ciro wayar daga aljihu ,ga mamkinsa mom dinsu zeezah CE?”
Gabansa yaji ya fadi kallon mamin yakeyi.
Ya kasa daga wayar ,ka daga wayar mana.
Cikin sanyin murya yake fa’din Mami ,mom dinsu azeezah CE cikin haɗe rai take faɗin to Dan itace shine bazaka dagaba.
Cikin sanyi Jiki Abhi ya daga wayar ,
Mami bataji me Maman su azeezan tace ba,sae ga Abhi a tsaye yana fa’din innalilllahi wainnah ilaihir Raji’un.cikin rawar murya yake fa’din mom garin yayah?
OK.mom insha allahu yanxu zan taso,plsss mom ki kula daita.
Saurin datse kiran yyi Mami itama hankalinta atashe take tambayrsa meya faru?
Mami zeezahna CE!
Yyi maganar cikin kararriyyar murya.meya samu azeezahn?
Mami ta fada cike da tashin hankali ,nima ban sani ba Mami tana kwance a Asibiti…..wani yaronsa ya kira a waya cikin harshen turanci yake fa’din ,yyi masa booking din flight zaije Abuja yanzu ,ya amsa cike da girmamawa alaamr to.
Mami ta kallesa ya kamata kaje kam,Allah yabata lfy.
Amin Mami bara naje na shirya sae munyi waya ,da haka yafice daga Room din na Mami , mamin tabisa da Addu’ar Allah ya kiyaye hnya.
ABUJA……bayan magrib Azeezah ta farfado Mami sae sannu take Jera mata ,dakyar ta iya shan Ruwan tea lokaci day’a kuma ta saka ihun kuka tana shirin sauqa daga gadon ,sae da Hajia Ruma ta sakata cikin jikinta tana Dan bubbuga bayanta alamr rarrashi ki natsu azeezah kiyi min bayani,
Mom nagama zama matar Abhi har abada!
Ta fada cikin gunjin kuka ,
Cike da tsoro Hajia Ruma ke fa’din lfyn ki kuwa azeezah.”
Mom aure zay qara nikuma banason kishiya bana kaunarta ,muddin yace yayimin kishiya wlhi zan kona gidan da aka kaita na qonata ,Sae dai na qarasa Rayuwata agidan yari plsss mom help me out…..ta qarasa maganar gamida fashewa da wani irin kuka mai Sosa rae.
Ran Hajia Ruma ya baci ita Abhi zai wulakanta ya tozartata ,ya’r tata kwara daya tilo zai yiwa wae ita aba kishiyaa ?”auren su ko shekara baiyi ba ,ae wlhi akwae balai !sae dae ya sakar mata ya’h .
Da sauri azeezah ta dago kanta daga jikin mom din tata hawaye na zuba a idonta take fa’din ki yimin rae mom wlhi bazan iya juriyar rasa Abhi ba ,mom inason Omar bazan iya hakurin ganin Abhi da wata macce a matsayin matarsa ba,
Mom taba kirjina kiji tamkar zuciata zata fito mom,kiyi min alkawarin zaki hana Abhi auren nan mom idan na rasa sa mutuwa zanyi ,tafada cikin qara fashewa da matsanacin kuka.”dole Hajia Ruma aka hau lallashi ,haka zuciarta na tafasa tana kissima irin rashin mutuncin da zata tafkawa abhi.
Shewa hajia meri tayi wadda tana gefe tana qa’llonsa kafin ta lailayo wata uwar Ashar ke azeezah har zaki damu kanki a banza akan wannan ya’r kankanin Abu.shin kin manta mune dangin Asiri mune zu’ria’r bin bokaye ,Hajia Ruma gobe zuwa Maiduguri ya gano mu .
Zamusa a batar da ita !
A salwantar daita ,Wanda xaa ingizata wata dunia Wanda Abhi ko fuskarta bazai qara kokarin tunawa ba,wlhi sha kuruminki azeezah akan wannan ya’r matsalar kike Neman kashe kanki.”ae mu da kin tona mana asiri ,da gudu Azeezah ta saki uwarta gamida dirowa daga kan bed ,sae gata agaban Hajia meri Jikinta har bari yakeyi ,
Hawaye na zuba a idonta tana dariar farin ciki take fa’din da gaske Aunty meri?”bana son in kara ganinta a ingizata ta Shiga wata dunia .
Ba damuwana bane indai xaa fasa wannan auren,
Samun nasarar hakan shine zan biyamaki hajji ,
Nabaki mota gu’da Hajia meri ta saki ,ta sunkuce Azeezahn duk girmanta ta goyata a baya.
“Tana zagaye room din daita tamkar ba itace kwance a gadon Asibiti ba,
Namaki alkawari mata a gidan Omar salman kurfi ,Uwar gidan mataimakin commissioner ya’n sandan Arewa baki day’anta.’
Murmushi Hajia Ruma ta saki Dan haka take son Hajia meri ji yarda azeezah ke kyalkyalar daria ,
Tamkar baita CE ke kuka yanxu ba,
Hajia Ruma nan take ta nemar masu sallama zuwa gida.
Misalin qarfe 7.na dare sae ga Abhi Arikice ,lokacin Hajia Ruma na zaune a parlor tana lissafin kudi itada ya’n aekinta ,
Da sallama ya Shiga parlorn aka amsa durkusawa yyi yana gaida Hajia Ruma ,Wanda ko ka’llonsa batayi ba kansa akasa yake fa’din mom azeezah pah?”
Gudun kada tabada shi a gurin ya’n aeki da ko qa’llonsa bazatayi ba ,
A dikile take fa’din tana dakinta ,baijira mom ta qarasa ba ya mike agigice ya nupi Room din nata,
da ido Hajia Ruma tabisa ,aranta take fadin bakin munafuki kagansa shiru-shiru kamar na Allah waishi har yasan ddin macce da zay yiwa ya’rta kishiya ,tsoki ta buga…………………tana zaune agaban mirror dressing tana shirya kanta towel ne daure a kungunta ,
Wanda nonuwanta gasunan a fili ,da alamr wnka tayi take shirya kanta jin anturo qofar nata baisa ta ka’lli kofar ba cikin tsawa take fa’din Justina !
Sau nawa zan maki maganar bana son takura Jin anyi shiru haka taji qamshin turaren mutunen da bata yi tsammani zuwansa a wannan lokacin ba ,yasata qallon kofar da sauri Ya jingina jikinsa a jikin kofa ya harde hannayensa akan kirjinsa yana qallonta bata rae tayi gamida dauke kanta akansa ,ta cigaba da shirinta mikewa tayi tsaye ta nupi trolley bag nata ,
Taji ankamo dayan hannunta Wanda aka rufesa da bandeji ,idonsa akanta yake fa’din meya kaiki azeezah?”
Meyayi zafi haka?’
Ke kanki kinsan banason auren nan ,Dan me zaki daga hankalinki ?”akan me zaki riqa wasu abubuwa tamkar qaramar yarinya ,kan me zaki nunawa kowa kishinki yanxu duba ,.da kika yankawa kanki wuqa akwae abunda ya canja?”
Bbu abunda ya canja idan kika kwantar da hnkalinki komae zai zomana da sauqi.”ki daga hankalinki kin nuna kishin ki qarara a gaban su Mami !kinyi yunkurin sae kin kashe Fadwaah ,
Idan wani Abu ya sameta zaki iya qare kanki?”
Fisge hannunta tayi hawaye na zuba a idonta ta zauna gefen bed ,gamida dafe kanta da hannu biyu ,Abhi kabiyoni gidan mune ka qara cimin zarafi ka wulakanta ni ko kabiyoni ne ka kara marina.”
Plsss bana son ganinka kafitar min a daki bana son magana da kai plsss just get out.
Tayi maganar cikin daga murya dason tayi kuka ,
Bayada zabi ya zauna a gefenta ya jawota ajikinsa .
Wannan karon kulawar sa take bukata zai Aje komae ya lallasheta .Amma fa bazai fada mata plan dinsu akan auren saba.
Xaita lallabata ne zuwa ranar daurin auren zata fahimci irin dinbir soyayyar da yake yimata.fashe masa da kuka tayi tana dukan kirjinsa iyakar qarfinta ,baiyi yunkurin hanata ba.hakan maybe shi zai sa ta huce…ka mareni ka wulakanta ni agaban ya’n gidan Ku !
Sa’annan kamin ihu akan wata Jahila!dakikiya!kucaka ya’r kauye Kafadamin Omar da mey ……kafin ta idar ya saka bakinsa cikin nata ya Shiga yimata wani irin hot kisses Wanda yasata yin tsit.
ASMY B ALIYU
Abhi Kurfi
AY saraki
azeezarh
Fadwaah
FADWAAH
ASMY B ALIYU
8
wata irin soyayyarta take hangowa cikin idanun Omar kurfi Jikinta qlau taji yyi sanyi qallon cikin idonsa kawae take gaba daya yabi ya gigice ya susuce ,sae yanzu ta lura da irin Ramar da mijin nata yyi Wacce tashin hankali da bakin kishinta ya Rufe mata ganin hakan.
qara kankamesa tayi gamida fashe masa da kuka cikin kukan take fadin ” Am very Very sorry my baby boo.
“Ni kaina ban San meke damuna ba ,sonka da kishinka ne yyi min yawa .dago kanta tayi daga Jikinsa gaba daya ta gigice masa bana son na Rasa ka Abhi bana qaunar na bude idona naganka da wata macce ,am scared very scared Omar.”Dan ya tsansa ya saqa akan bakinta haka lokaci daya ya Jawota ajikinsa ,
Rada ya shiga yimata a kunne cikin sigar lallashi yake fadin bbu abunda zai faru my zeezah kiyi addu’a duk lokacin da kk Ji kunci acikin zuciyar ki Ina tare dake Allah yana tare damu, duka.banajin akwae Alkhairi acikin auren nan inaji ajikina kamar akwae abunda zay faru!
Inajin akwae mummunan abunda zay faru ina tsoron faruwar haka ,
Kiyimin addu’a my zeezah ya qarasa maganar idonsa ya kada yyi wani irin Ja kansa ya kwantar akan cinyarta hnnu tasa acikin sumar kansa tana Shafa ta A hnkali ,Tana tuna irin Alkawarin da Aunty Meri tayi mata nacewar Abhi bazay auri wannan yarinyar ba,
Tana tunanin Abhi yaji Ajikinsa akwae abunda zay faru?”……
(GOMBE)…gaba daya bangaren Ango da amarya sae shirye-shiirye akeyi an yanka sadaki dubu dari ,An kawo lefe jakunna goma sha biyu ,samfari kasar Italy kallo daya zakayi masu kasan kudi na aeki ,
Hajia Amina dauke amarya tayi na sati biyu zuwa garin maiduguri wurin wata babbar Aminiyarta ,Mae suna Hajia Hajjaju wadda ita ta zauna tsayin sati biyu tana yiwa amarya turare ,
Da dilka kayan qamshi haka da dai kayan da akasan amarya zata buqata irin namu na mata.
Abangaren AReef kuwa ya azabtu da rashin ganin my flower dinsa ,
Duk da kullum sai sunyi waya bangaren Abhi kuma bayada wata matsala tunda yasan bashi zay auri Fadwaah ba ,
Su Mami kawae ke shirye -shiryen su .
SATIN BIKI…Ranar dasu Azeezah suqa diro agarin Gombe ranar Mami ta saka su Aunty Raheema suka kai mata kayan fadar Kishiyya jakkuna shidda ,
Bata nuna masu komae ba hannu biyu-biyu tasa ta qarbar harda sucewa zatazo zuwa dare idan ta huta tayiwa Mami ban gajia.
Wanda ba qaramin mamaki Aunty Raheema tasha ba ,da hka suka Juya itakuma Azeezah tana yin haka ne bisa gabin umurnin mom dinta .Amma bayan fitar su kalanzir da Ashana ta samu ta zuba akan kayan ta qonasu duka.
Anan ta zauna agaban kayan tana rusar kuka kamar Ranta zay fita.
Fadwaah Jirgi suka hawo itada Aminiyar mamarta zuwa Gombe ,
Tayi wani irin kyau ta canja tamkar ba Fadwaah ba .
Duk inda ta wurga sae A riqa Binta da ido wani irin qamshi na musamman ke tashi Ajikinta.
Hajia Amina tamkar ta canye ya’rtata Dan ddi ,nan take ta daga waya takira Mami ta fada mata su fadwaah sun iso .
Murna wurin mami kamar mey anan tace zata sanar da Abhi yazo .”
Dan su qara tsara Abunda zasu gudanar Duk da Abhin yace dinner kawae zaa yi sae Waleema..
Tana kwance a dakinta gaba daya tarasa meke mata ddi a dunia wata ya’r uwarsu mamanta Mae suna Aunty Ummi ta shigo a dakin nata,
Tana fadin ke Fadwaah tashi ki shirya kina da bako.
Turo baki tayi tanaa qallon Aunty Ummi ,waye shi Aunty Ummi?
Nifa nagaji barci zanyi!
Aunty Ummi ta kama baki to uwar masifa mijinki ne qarayin kicin- kicin da rai tayi ace masa nayi barci na gaji da yawa yabari sai gobe…..Aunty Ummi ta fiddo ido bakida hnkali Fadwaah!” ,
Sae gobe fah kk CE?
Ina kikaga lokaci gobe da takasance Ranar dinner.”
Aunty Ummi ta haɗe rai wlhi Idan baki tashi kk tafi ba zan hadaki da Aunty Amina afusace fadwaah ta fisgi katon hijab nata na sallah gamida zura plat shoe a kafafunta tayi gaba abunta tana qunquni da ido kurum Aunty ummin tabita.
bude manyyan idanunta tayi akansa bata taba tunanin zuwan sa a wannan lokacin ba,yana cikin shigar kananun kaya ya qara wani irin kyau Abhi ne zaune daya daga cikin kujerun da sukayiwa parlorn kawaye ,
Yana famar danna waya .
qarasowa tayi agabansa shi kuma sai famar aika mata saqon murmushi yakeyi ,
My flower haka kk canja?
Kingan ki kuwa ?
Areef ya qarasa maganar yana binta da wani irin asirtaccen qa’llo Itakuma sai murmushi take dokawa abunta batama qalli gurin da Abhi yake zaune ba ,
Zauna my Areef bari na qawo maka lemu nayi kewarka da yawa .”
Nima haka .yyi mganar yana qallon side din da Abhi yake zaune sae yaga hnkalinsa nakan wayarsa.
My Areef ga lemu kasha .amsa yyi gamida fadin thank yhu my sweetheart yyi maganar gamida kai Glass cup din a bakinsa ,
Tsam ya miqe tsaye hannayensa zube duka cikin aljihun wandonsa .
Murya can ciki yake fadin idan Areef yagama ya samesa a waje da haka ya juya yabar falon batareda ya Jira mai Areef din zay fada ba.
Kallon Areef Fadwaah tayi ,sae taga ya daga mata kafada.anan suka shiga tattaunawa akan yadda zasu gudanar da Diner party nasu.
“Yhu know wat my Areef?
Saurin nodding kansa yyi ,
Alamr a’ah sae ta fada .
Am scared very scared narasa mekedamu na .tun safe nake Jin faduwar gaba ,
Sasassauta murya yyi bbu abunda zay faru My flower auren mu Alkhairi ne ,inajin hkan ajikina kedai kurum kiyi addu’a,
Agogon dake maqale da hnnunsa ya qalla sa’annan ya maida kallonsa kan Fadwaah din ,
Ni zan tafi .dare yanayi sai gobe kafin a shirya zuwa dinner ina son mu hadu ,
Sallama yyi mata har bakin kofar falo ta rakasa .
Sa’annan ta koma ciki Dan ko kusa batayi tunanin zuwa tayiwa Abhi sallama.
Dan tasan halin mutumin nata yanzu nan sai ya haukace mata.
THE FOLLOWING DAY
Abhi Kurfi( Mantion)…..Aunty meri kin tabbata bokan ki zay tura mata aljanin da zata bar gida,
Kafadar ta ta dafa ,karki damu Azeezah yasan aekin sa sosae kedai ki saka eye’s naki kisha kallo ,cike da jin tsoro Azeezah ke fadin to Aunty meri family member’s din Abhi bazasu gano dasa hannu na aciki ba?” Oh my god Azeezah!
Wat wrong with yhu?be Strong mana.
Idan kinsan bakya son aekin nan a fasa shi karki bamu matsala?aunty meri tayi maganar cikin haɗe rai alamr Azeezah ta fara bata haushi ,murmushi Azeezah tayi .
Ba haka nake nufi ba Aunty am sorry ,ni zan tafi ,
Sae zuwa bayan magrib zaa turo bakin aljani .
Kedai ki kula da kyau .”daga kai kurum Azeezah tayi gamida hade wasu yawu masu dacin gaske ,ita ganin take ganota zaayi ,
Driver taba key Dan mayarda aunty meri Abuja.
Komawa tayi gefen bed ta zauna gamida buga uban tagumi ,
Zeezah!
Ya fa’da gamida Dan tabata a firgice take qa’llonsa .
Da mmki yake qa’llonta ,
Hnnunsa yakai gefen wuyanta ,gamida fadin are yhu alright? “
murmushi tayi gamida Daura kanta akan kafadar sa,
Am fyn.my baby boo ina ka shiga tun safe haka?
Ko break fast baka tsaya kayi ba.
Shafa sumar kanta yyi ,
Muna tare dasu Mami .suna shirya yarda diner partyn zay qasance ,
da sauri ta tashi zaune shiyasa ka tafi kaki sanar min ,meyasa bakwasani komai a bikin nan.
Na dauka an zama daya .shin kaima baka yarda dani ba?”kamar yadda ya’n uwanka basu yarda dani ba,da Mami?
Ta qarasa maganar da damuwa a akan fuskarta .
Hnnunta ya riqo tayi saurin fisge hnnun qara kamo hnnun yyi .Am sorry ba haka bane ,
Bana son nayi maki dole ne Azeezah ,kuma lokacin da na fita kina barci bana son tashinki.
am sorry nayi laifi……yyi maganar gamida riqe kunnuwan sa duka biyu,naji na yafe .
Murmushi yyi oya a hadamin ruwa nayi wnka.
Bbu musu ta miqe ta nupi toilet ,qallo yabita dashi gamida sauke ajiar zuciya..
Alwallar magrib takeso tayi ,ta gudanar da sallah kafin a fara yimata make up .
Takasa koda motsa yatsanta ,barantana ta miqe tsaye jin take tamkar ba jikinta ba .haka takejin kamar kanta zay rabe biyu sabida azabar ciwon da yake yimata tana son takira mom dinta a waya ,
Ta fada mata tamkar an riqe mata jiki addu’a takeso tayi gaba day’a taji harshenta yyi mata nauyi.
Idonta taji ya ciko da kwallah ,
Cikin minti biyu taji wani irin qarfi na shigarta haka taji gidan yana mata zafi haka jikinta tamkar an zuba mata garwasun wuta,
Haka kurum taji bata son zama cikin gidan nan ,
Car key din mom dinta ta hanga akan center table hannu tasa ta dauka .
Tayi waje da sassarfa ,tana yarfi da hnnunta sauri -sauri gudu ta nupi hanyar fita,
Bbu Wanda ya kula da fitar ta .
Samun kanta tayi da shiga motar hka tayiwa motar key tamqar wadda ake baiwa umurni ta fisgi motar ,
Da wani irin gudu………….Bin hanya kurum takeyi,
Batasan tsawon awannin da ta dauka ba .tana tafia mai makon tagaji da tukin da takeyi qarfi taji ana qara mata.
Some hours letter.
KANO..
Agogon hnnunsa ya shiga dubawa kusan qarfe goma sha day’a na dare .
qa’llo day’a zakayi masa kasan agajiye yake ,
Bayada burin da yawuce ya gansa a gida ,
Titin da yake akae bbu wasu motoci akai ,sai motocin matafia ,
Wata mota ya hango kirar 406 .tana nufosa a tsiyace ,
Salati ya farayi qoqari yyi ya kaucewa motar amma ina ya qasa juya sitiyaarin motar sa,motar tazo ta bugi motarsa.
Kafin ta tsaya cak!
Haka shima tashi ta tsiya,
Kansa na akan sitiyari yafi karfin minti biyu a hka kafin yaja dogon numfashi.
Jikinsa na rawa ya fito daga motarsa ,
Ya nupi dayar motar idanu ya qura mata macce CE matukiyar motar ,
Jiki na rawa yasa hannu ya bude marfin motar har ta fara hayaki saurin dagota yyi gamida fitowa daita ,wasu mutane biyu da agaban su komae ya faru suka kamata.
Bbu alamr numfashi a tattare daita,
Wani ke fadin ya dauko Ruwa a motar sa idan akwae ya Shafa mata bata motsi.”
Cikin harshen UKRAINE!
Yake fadin oh my Allah help me out.
Kar matar mutane ta mutu ,
Rayuwarsa ta qare a gidan yari….
The young smart pilot the young business man and d young multi billionaire ,Aliyu Ahmad Galadanci_….well I know tafiar yanzu aka fara ,zamubar Rayuwar Omar salman Kurfi da Areef yusuf saraki .yanzu ne zamu shiga Rayuwar AA(Galadanci)”muji yazai karbi (KADDARAR FADWAAH),dake cikin Rayuwa mai cike da qaddarori kala-kala….
ASMY B ALIYU
Abhi Kurfi
Azeezarh
AY saraki
Fadwaah
AA galadanci
FADWAAH
ASMY B ALIYU
9.
Zaunawa yyi acikin motar ya tsura mata ido ya rasa wane kalan tunani ma zai yi?mutanen da suka taru a wurin kowa yyi gaba abunsa,wato idan ma Aljana CE ruwansa.
Ta farfado amma takasa bude idonta ,shin wacece ita?
A ina zai ajeyeta kafin gobe da safe?”dabara ta fado masa ko ya kaita gidan granny dinsa?….wata zuciyar tayi saurin fadin no Aliyu think before yhu act!
Kasan halin kakarka da kanwar mahaifiyarka ,bazasu yarda ba.
Kansa ya Daura akan sitiyarin motar dogon tunani ya hauyi na kusan minti biyar ,kafin ya iya yiwa motar key yabar wurin cikin sanyin Jiki.gidan su dake cikin unguwar G.r.a.ya nufa har yagama parkn bata bude idonta ba.cikin harshen larabci ,yake fadin wat wrong with her?
Anya kuwa mutum CE .?
Ba gamo yyi ba ??”wani irin tsoro yaji ya shigesa addu’a yakeyi Allah ya karesa daga sharrinta,
Bude marfin motar yyi ya fito kai tsaye hanyr shiga babban parlon gidan yyi ,hango haske yyi a qaton falon nasu.’yarasa tsakanin Jawah da Ziyah waye baiyi barci ba.”Ummi bata gari me suke Jira a wannan lokacin.’?
Zaune ya hango Jawah daya daga cikin Kujorun dake zagaye da falon zaune tana qaranta English novel ,haka tana sipping Juice dake cikin glass cup ,kayan barci ne ajikinta masu Dan kauri Riga da wando ,
Sae kanta dake da kananun kalaba .waya’nda ke Reto tsakiyyar bayanta .
da sallama ya shiga palon nasu tamkar Mae tsoron Jawah din ,daga idonta tayi akansa ae da sauri tayi fatali da littafin hnnunta da gudu taxo tabasa swt Hug.
Cikin ihu take fadin Yah Aliyu Ina kashiga ne?
Kabarmu mu daya munajin tsoro ,Dan dagata yyi daga jikinsa.
Fuskarsa bbu walwala yake fadin nikam Jawah yaushe zakiyi hankali ne?”
Shagwabe fuska tayi ,gamida turo bakinta .
Haka ta sakala hnnayenta akan wuyansa ,
Yah Aliyu mana.!
Tayi maganar cikin cool voice nata, do yhu know how much I miss yhu ?”
Wlhi gidan yyi wani iri bbu ddi bakanan bbu Ummi ,
Aunty ziyah tana daki kasan ita komae nata daban batason hayaniya.
Ke kuma Sarkin rigima ba ?
Aliyu yyi maganar yana qallonta,
Sakinsa tayi gamida riqe kugunta da hannayenta duka biyu.
Shin wai ma ina ka shigane in in this hour?…… Kaifa nake Jira nakasa barci ,tsoki ya buga Jawah bazata taba canjawa ba.
Plss Jawah ki tsiyarda wannan shirmen naki .”am not in d good mood now! Muje na rakaki daki ki kwanta.”Hop kinci abinci?
Bata kulasa ba saima bata ran da tayi ta Juya tabi wata hnya zuwa Room dinta,da sauri Aliyu yabi bayanta yasan bazata qulasa ba tayi fushi.
Dan a Rayuwar Jawah ta tsani tana mgana a gwasaleta.
To halin yayan ta kenan ,
Musamman idan Ya’n rashin M.din na bisa qansa,
JAWAH!
My Jawaheer mana!
Yyi maganar cikin shagwabe fuska gamida riqe duvet din dake hnnunta ,
Plsss yah Aliyu leave me a lone…….tayi maganar idonta na cikowa da hawaye ,Am sorry plsss naji ka tafi.
I love yhu !
Yyi maganar yana qallon cikin idanunta well ,I know I love yhu more……tayi maganar in a low tone .
Subbatar goshinta yyi gamida jamata duvet din,
Kiyi addu’a plss .
Daga kai kurum tayi wutar dakin ya kashe ,gamida barmata bedside lamp.
Ya Jamata qofar ,dakin Ziyaah ya nupa .
Akwae wadataccen haske a dakin nata zaune take a tsakiyar carpet ta tankwashe kafafunta wuri ɗaya tana Assignment ,Rigar barci CE Ajikinta doguwa kalar maroon sae hular net fara Sol wadda ke zaune bisa kanta,
da sallama ya shiga dagowa tayi tana amsa sallamar tasa ,amsawa tayi kurum gamida cigaba da Rubutunta .miskilancin ziyaah yana basa mmki watarana !
Qarasowa yyi ya zauna gefen bed ,
Mekikeyi haka ziyadah?
Yyi magana murya can ciki.
Tamkar Mae tsoron yimata mgana,Assignment nakeyi Yayah!
Ina kashiga ne tun safe ,
Jawah ta damu sosae nima haka!
Tayi maganar still kanta na a qasa tana rubutun ta.
Wani wuri na tafi….kodai wurin budurwarka.”
Wannan qaron baka tantance da wane sauti Ziyaah tayi maganar ,
Atsorace Aliyu ke qallonta gamida bude manyyan idanunsa akanta,
Cikin harshen larabci yake fadin.”are yhu kidding me ziyaaaah !this is so Embarrassing!”ya qarasa maganar Yana haɗe fuska.
Daria ziyaah tayi Wacce yasa fararen hakoranta bayyana .,hardamu kenan Yah Aliyu?'”
Bai qulata ba ya fisge takardun hannunta yajata ya kwantar daita akan gado gamida hade takardun wuri ɗaya ,
Nasani kin gaji ki kwanta haka ki huta da Asubah sai ki idar ae gobe bbu skull .”
Duvert yaja mata gamida Dan rankwadawa ya subbaci goshinta .
A hnkali yake fadin .I love yhu!
qallon idonsa take da wani yanayi tattare daita ,
Tanajin bugun zuciyarta akai akai saurin runtse idonta tayi gamida Rufe jikinta duka har fuskarta.
Yarda yyiwa Jawah haka yyi mata sa’annan ya fito daga Room din nasu ajiar zuciya ya sauqe wannnan damar CE zay yi amfani ya shigo da wannan yarinyar cikin gida,
To a ina zay kaita ?dakin Ummi?
Nooooo!
Ya fada gamida girgiza kansa,
To a ina?
A part dinsa?
Saurin girgiza kansa yyi gamida fadin ta yaya?”
Karo na farko a Rayuwarsa da yaji ya shiga takura ,Dan baisanta ba a iya tsayin Rayuwarsa.
**
Kwantar daita akan hadadden Royal bed nasa, yyi dai-dai da farkawarta .
Idonta tar akansa.shima din qallonta yakeyi ,tana son tamike zaune ta qasa cikin sanyin murya tamkar mai mura take fadin ,taimakeni Dan Allah.’
Hannu yasa zae dagota komae ya tuno yyi saurin Janye hannunsa a tsorace gamida Dan Ja dabaya.
Idonta cike da kwallah take qallonsa ,plsss Jikina ciwo yakeyi ……..ta qarasa maganar da yanayin da AA Galadanci yakasa fassara sa.
Haka hawayen idanunta suka fara sauqa a hnkali akan kyakkyawar fuskarta ,cikin sanyi Jiki yaja pillow sa’annan ya taimaka mata ta miqe zaune .haka ta Dan Jingina bayanta da pillow,
Tana bukatar taimako baisan taina zae fara ba??”… Kinajin yunwa?yyi mganar cikin hausar sa da bata fita,Dan qallonsa tayi sa’annan ta daga kanta ,
Haka tana Dan matsa kanta da hannyenta duka biyu .
Meye zakici?
Komae ma tabasa amsa cike da kasala,batareda ya qara magana ba ya miqe ya nupi wata qofa da ido tabisa ,har ya bacewa ganinta.”baifi minti Biyar ba sai gashi dauke da plate da kuma tea cup.da taimakonsa ta shiga ban daki ta wanke bakinta .
Turamata yyi agabanta wainar kwae CE da kuma tea mai kauri ,qallonta yyi sae yaga hnkalinta baya kansa.
gashi kici.
Ya fada murya kasa-kasa kona taimaka maki?
Yyi maganar yana qallon cikin idanunta ,hawaye na zuba a idonta take fadin da gaske zaka iya taimaka min?”
Ehh mana ki daina kuka!
Yhu are my Sister.
Hnnunsa na dama yasa gamida yagar wainar kwan ,ya nufi bakinta daita batayi musuba ta bude bakin ,ya saka mata.haka ya riqa feeding dinta har ta canye.
Kin koshi ko a kara maki?
Haka ma ya isa nagode ,
Me kikeso yanzu?
Kaina ke ciwo kabani magani?
Ta qarasa maganar cikin rawar murya .
Kwashe kayan yyi ya maida kitchen ruwan c.way ya dauko marar sanyi da kuma panadol ,
Ya bare gamida fadin Haaaah!
qa’lllonsa tayi sai taga yyi mata murmushi buda bakin tayi ya saka mata maganin gamida qafa mata gorar Ruwan a baki ,cike da ya mutse fuska tasha maganin.
A hnkali take fadin thank yhu.
Thank me for wat?
Aliyu ya fada gamidi Dan ware idonsa akanta ,for helping me.
Ki kwanta kiyi barcinki ,ya umurceta bbu shiri ta kwanta yaja mata duvert,kan soofa ya koma gamida Ciro wyarsa acikin Aljihun wandonsa ,bude idonsa yyi yana qallon wayar 5miss call daga ummin sa.
Meyasa baiji kiran ba?
Sabida wyar na silent.
Nan kuma yaci karo da text message shima daga Ummin sa.
Da sauri ya bude.
Wai ina kabar wyarka ne Aliyu?”jirgin qarfe hudu na Asuba zamu biyo zuwa Nigeria ka sanar dasu Jawaheer wayoyinsu a kashe .”yana zaune baisan lokacin da ya miqe tsaye ba ,haka yaji gumi na tsiyayo masa ta koina.kallonsa ya maida kan Fadwaah Wacce ta koma barci,Ummi tana nan dawowa?
Oh my goodness!
Ya zayi da wannan yarinyar ?
Yasan halin umminsu baisan taina zai faraba.ya zama dole yau da Daren nan ya samarwa kansa solution kafin umminsa ta sauka agarin Kano.
Zagaye dakin nasa ya farayi cike da matsanaciyar damuwa a fuskarsa.
Barkarmu da shigowa Rayuwar Pilot Aliyu Galadanci ,yanzu aka fara tafiar ….
AA galadanci
Fadwaah
Jawaheer galadanci
Zeeyadah
FADWAAH
ASMY B ALIYU
10…
GOMBE STATE
Cakuman suit coat din dake Jikinsa yyi masu design din kasar Italy Lokaci ɗaya yake binsa da wani irin mugun kallo,cikin daga murya yake fadin wannan karon bazan saurara ma shirmenka ba Areef .karkayi Abunda zan kawo karshenka kafito da Ya’r mutane kafito masu da yarinyar su.meyasa bazaka fahimta ba!
Meyasa bazaka yarda dani ba.
Ya qarasa maganar cikin bugama Areef din tsawa.
Fisge hannunsa yyi daga wuyansa yana binsa shima da qa’llon Rainin hnkali .
get out of my face Mr.Omar ku’rfi!
Karka manta she is my girl friend ,taya zan dauke Yarinyar da tazamo Rayuwata?”kodai karka Raina min hnkali ba.
Cirko-cirko sukayi suna qallon Juna tamkar wasu mayunwatan zaki hka tamkar zasu Cinye junan su sabida balai.
Tafi sukaji a bayansu a tsorace suka Juya su duka.
Good Job Guy’s.!
Ganinta a tsaye yyi balain tsinka masa xuciya.
Wannan qaron baisan dame zai qare kansa ba.”cikin sarqewar murya yake fadin Mami !…zaiyi magana yaji ta tsinke sa da mari shut up!
Ta fada cikin buga masa tsawa.gamida nuna sa da yatsa ,karkace komae ko kace ba yarda zanyi ba Abhi .saboda I don’t thrust you.!”meyayi saura kuma?gata nakeso nayi maka ,kaci mutunci na ka tuzartani Omar.ta qarasa cikin bacin rae haka idonta ya kada yyi Ja baitaba ganin mamin sa haka ba.
Qoqarin riqota yakeyi take fadin qarqa yi yunkurin tabani in baso kake na kwada maka shegen mari ba .”
Sauke hnnunsa yyi A hnkali jikinsa na wani irin Rawa ,
Kun salwantar mata da Rayuwar Y’AH! Itama kuna qoqarin kasheta!
Kuna kokarin kashe mata UWA saboda son zuciya irin naku na MAZA!
Bazan saurara makuba.
Sai nayi Shari’a daku.”Mami ta qarasa maganar cikin karyewar muryar wanda da kaji zakasan Na tashin hnkali ne.
Likitoci ne suka Rufa akanta kowa yana qoqarin gwada fasaha da baiwar da Allah yyi masa.
Aunty Raheema CE mai kwarin gwiwar kwantarwa da mamin hnkali ,
Shikam Abhi gefe ya koma gamida haɗe kansa da bango .meke faruwa da Rayuwar sune?”
Wani mugun haushinsa Areef keji Wanda ke tsaye Dan nesa dashi .bai taba Jin tashin hnkali irin wannan ba,har yau ya kasa yarda wai Fadwaah aka nema aka Rasa.
KANO.
Karfe takwas na safe ya shigo kitchen gaba ɗaya hnkalinta na kan haɗa masu break fast sae ya’r aikinsu dake fera Dankalin turawa dake zaune a gefe.Riga da wando Pakistan ne Ajikinta ,wando ya kasance dark blue sai Rigar da takasance light blue da kalar hular dark blue ta net wadda ta saka akanta ,haka bai hana a hango tulin sumar kanta ba.baka sidik.”
Doguwa CE sosae hka fara qa’l bata da Jiki amma tanada shaf ,kyakkyawa CE ajin farko yanayin yarda take aekin zaka fahimta tana da sanyin Jiki akan komae nata.
ina kwana yayah Aliyu”.cewar salamatu mai aekin su ,amsawa yyi cike da fara’a Wanda itama salamatu bazata wuce tsarar su ziyaada ba.
Jin salama na gaisheda yah Aliyu yasa ziyaah Juyowa da hanzarinta ta sauqe manyyan idanunta akan sa.
Wide smile tasaki ,Sannu da fitowa yayah Aliyu .ta fada tana qallonsa,daga gira daya yyi hannayensa zube cikin Aljihun wandonsa blue da kuma farar shirt da yake sanye daita ,
Mai guntun hnnu wacce ta Ɗan qamasa kaɗan ,agaban rigar anyi Rubutu da yellow din fenti.
Inda aka rubuta HAPPY LOVE!…
Wannan murnar fah haka ziyaaah?”
Kodai Ummi…..da sauri ta qallesa meya samu ummin ?kunyi wya ne?
Lokaci ɗaya ta Jere masa tambayar shiru yyi aransa yake fadin basu San ummi zata dawo ba kenan?…..
Saurin rufe mata baki yyi da ɗayan hnnunsa ,Rufe bakin kada Kudaje su fada ziyaah!
Bbu abunda ya samu ummy tana lfy.
Dan murmushi ziyaah tayi gamida cire hannunsa a bakinta ,
Shiru tayi bata qara magana ba.
Kasancewar magana nayiwa ziyaah wahala a yawancin lokutta.
Me ake haɗa mana yau?” Special break fast!
Ziyaah ta basa amsa batareda ta qallesa ba,
Jawah fah?’kaima kasani lokacin tashinta baiyi ba.aekuwa bata isa ba .dole ta tashi yanzun nan,kafin ziyaah tayi magana yabar kitchen din da dan Gudu ziyaah tabisa tana kwala masa kira .bai kulata ba sabida ya Riga da yasan abunda ke mind dinta.
Shan gabansa cikin haɗe rai take fadin Yayah karka tasheta plss…kasan Jawah ta tsani tana barci a tasheta ,ta qarasa maganar gamida harde hannayenta akan kirjinta,
Daria yyi gamida bude idonsa akan ziyaah .
Oh Really ?”
Yeahh da gaske nake maka yaya Aliyu .kaima kafi kowa sanin hkan.
Who is she?
Princess Jawaheer Ahmad Galadanci .”Kanwar ziyaada Basheer gwarzo.
Ya’r Gatan pilot AA galadanci!
Ziyaah ta qarasa maganar gamida daga masa gira.
Bakiyi karya ba amma fa bazan kyaleta ba ,dole ta tashi.albishir zan maku dukan Ku.
Kun cikamin kunne kun hanani barci wat wrong with yhu Guy’s?
Ta fa’da cikin ihun Jin haushinsu ,
Ziyaah da Aliyu suka ka’lli Juna lokaci daya cikin hadin baki suke fadin .”Am sorry lady.
Oya ziyaah mutafi tunda bata so zan fada maki ke ɗaya da sauri tasha gaban su tana sanye cikin kayan barci,
Kallo day’a zakayi mata kasan barci ne taf acikin idanunta.
Yayah mana.”
Tayi maganar gamida shagwabe masa fuska ,
Juyawa yyi abunsa tayi saurin riqo masa hannu ya buge hnnun nata.
Karki tabani Jawah zan bata maki rae Dan kin rainani nine kikicewa ina maki Ihu a kunne.
Yyi mganar In a serious tone.”
Am sorry plsss tayi maganar tamkar zata fashe masa da kuka baya iya jure fushi da kannensa.
Ummi na kan hanya,nan da Awa daya jirginsu zae sauka.
Wani irin Ihu Jawah tayi gamida fadawa Jikin Aliyu ta kanainayesa duka tana ihun murna,
Taimakeni ziyaah zata qaryeni.”
Aliyu yyi maganr cikin sanyi murya.
Meye ziyaah zatayi Idan ba daria ba ,Yah Aliyu Ummi zata Dawo ?
Meye na fada maku kaida Aunty ziyyah nasan Ummi bazata kin halarta birthday party na ba.
“gaskiyya ina farin ciki Yah Aliyu ,ta fada gamida subbatar gefen Cheek’s nasa ae da sauri ya turata gefe yana goge gefen kumatun nasa.
Bana son shirme Jawah idan kika shafamin Jan baki fah?
Ya qarasa maganar gamida daure fuskarsa ,
Turo baki Jawah tayi bbu komae a bakina Yah Aliyu.”
Kaini bazan biye makuba ,
Na tafi na hadawa Ummi something very special.
Ziyaah ta qarasa maganar gamida yin gaba abunta.
Itama Jawah tace bara taje tayi wanka.
dakinta ta koma qallon agogon dake manne a hnnunsa yyi ,zuwa wannan lokacin yyi wani Abu akan fadwaah kai tsaye part dinsa ya koma bayason duk abunda zay Rusa farin cikinsu na wannan Ranar .yasan zuwan ummin su A yau wani farin ciki ne acikin Rayuwar su.”
Watanni biyu kenan basu sakata a idonsu ba,
Ya kamata yyi wani Abu akan fadwaah! Muddin Ummi ta bu’de ido taga Fadwaah acikin gidansu haduwarsu bazaiyi kyauba.
Tana dafe da kanta hawaye na zuba a idonta,Aliyu jin yyi zuciyarsa na neman tsinkewa cikin rawar murya yake fadin meya faru kuma?”……..kaina ke ciwo tabasa amsa tana qallonsa,
Dan kanki na ciwo shine akace kiyi kuka .?
Yanayin min sosae ne shiyasa,
Tayi magana still hawaye na malala a idonta.
Girgiza Kansa kurum yyi kai tsaye ya nufi bathroom nasa ya hada mata Ruwan wanka ya aje mata m/c da brush ya dawo ya sameta ,
Tana sauqe ajiyar zuciya.
Tsaye yyi akanta na kusan minti biyar can dai ya daure yace kiyi wnka.
Kiyi break fast nakai ki hospital.
Sabon towel ya Ciro acikin closer nasa fari ka’l ya miqa mata.Kallonsa tayi sa’annan ta maida qallonta akan hnnunsa ,
Hannu ta saka ta qarba .
A hankali ta sauka akan bed din shidai Aliyu binta kawae yake da ka’llo kokarin cire kayan Jikinta takeyi a gabansa .
da qarfi yake fadin wait!…. “
Tsayawa tayi tana qa’llonsa
da sauri ya juya mata baya .
Yana mai da numfashi wata irin kasala yakeji tana Ratsasa A hankali gaba day’a yanayinsa ya canja,
Kishiga cikin bathroom ki cire kayan .
Jiki sabule ta nufi hanyar da ya nuna mata ,
Binta yyi da ka’llo har ta shige cikin toilet din sai dai bata Rufe kofa ba abude tabarta …….Ya sallam!
Ya fada a hankali yarinyar nan tana son Tajaza masa masifa .yana zaman zaman sa lfy?”kan soofa ya zauna ,yana hade kafafunsa guri daya Gabaki ɗaya yanayinsa ya canja bbu abunda yake bukata a wannan lokacin sai Jin kasancewa tare da macce ,
Sai hada zufa yakeyi ta koina.
Yana cikin wannan yanayi Yaji Jawah a parlon sa tana kwala masa kira ,
Saurin fitowa yyi kusan cin karo suka tashi Yi Dan Ja dabaya Jawah tayi tana kallon yayan nata cike da mamaki.
Yah Aliyu !
Wat happen?, Jawah ta tambaya tana kallon yanayin sa ,muryarshi can ciki tamkar Wanda aka Rufe da duka yake fadin mekika ganine?”yanayinka ya canja ,
Baka da lfy ne?
Lfiata qlau.
Dan daga kafada Jawah tayi Alright!…….dama Aunty ziyaah tace nakira ka an hada break fast ,kai kawai ake Jira.
Wuce mutafi gaba tayi yana binta a baya.”
“Ina kuma zaka Yaya?..jeki ina zuwa Jawaah plss.
Gaba tayi ta kyalesa ,da Alamar yanayin nasa ya motsa kai tsaye part din Ummin su ya nufa .
Cikin trolley’s din dake Jere A gefe Aliya yaJa daya ya daura akan bed gamida zuge zip dinta.
Kananun kayane duka aciki haka yata birkitarsu dakyar ya samu Riga da skirt na English wear’s ,suna daya daga cikin Kayan da ummin na’su keyin Oder dinsu daga kasar waje ,
Riga da skirt ne skirt din lemon green ne har ka’sa haka mai irin bajewar nan ne sai Rigarsa ,
Da ta kasance black mai maba’llai Ajikinta irinta mata .maida trolley din yyi A ma’ajiyarta.
Ya dauka ya fita daga dakin gamida komawa part dinsa.
Zaune ya sameta daure da towel gefen bed,
Gabansa yaji ya buga kasa karasawa yyi gabanta .
Jin motsi yasa fadwaah tayi saurin qallon kofa ,
Kisaka hijab naki yyi maganar cikin Dan daga murya.
Bbu musu ta saka hijab sai da ya tabbatar ta saqa sa’annan ya tako zuwa gabanta .
Mika mata kayan yyi kishirya kisaka kayanki bara Naje na kawo maki break fast……da haka ya Juya batareda ya jira Tayi magana ba.
Serving nasa ziyaah tayi ta tura a gabansa,kuyi abunku nikam a part dina zan koma nayi nawa.Dan Fiddo ido Waje Jawaah tayi ta wani bata rai lokaci daya.
Yayah Aliyu mana.”
Tayi maganar gamida turo masa bakinta ,idonsa na akanta yake fadin Jawah plsss banason hayaniya .
da haka ya shiga jera kayan break fast nasa acikin Dan karamin tray ya miqe tsaye ya kalli ziyaah ku maza Ku shirya jirginsu Ummi ya kusa sauqa .da haka ya juya abunsa,
Hawaye suka cika idon Jawaheer kiris suke Jira zubowarsu.Dan me zaice bazasu yi break fast tareba?”…….
Kema kinsan Halinsa Jawaah ,banga meye na wahalar da kai ba.Ziyaah ta fada tana sipping ruwan Lipton.
Kallonta kurum yakeyi sae break fast takeyi da sauri da sauri ,
Rabin cup tea dai ta iya sha .
Ta dire cup tea din A gabansa cikin sanyin murya take fa’din kai bazaka sha ba?”
dan bude idonsa yyi akanta ,
Samun kansa yyi da bata amsa ta hanyar fadin sae zuwa anjima.
Ina ne gidan Ku?
Idonsa na akanta idonta nan take ya kawo ruwa cikin rawar murya take fadin nima ban sani ba.!gaban Aliyu lokaci daya yaji ya buga ,shin metake nufi?
Nan take ya dawo Aliyun sa!”.. Ya wani hade rai !
Mekike nufi?
Kinason nakai ki inda na daukoki na barki a can?
Da sauri ta girgiza kai hawaye na Ambaliya a fuskarta take fadin noooo plss don’t leave me?
OK fadamin ,who are yhu??”
Nima ban saniba !ta basa amsa a karo na biyu ,
Lokaci daya Aliyu ya miqe tsaye ga mamakinsa sai Yaji ta fashe da kuka mai cike da sheshesshekah!
qallonta ya tsaya yanayi cike da mamaki ,
Wani bangaren na zuciyarsa haushinta yakeji .
Wani kuma tausayinta ne fa’l aransa samun Kansa yyi da zubewa agabanta .yana Qallon cikin kyawawan idanunta ,
Hannu yasa yana goge hawayen idanunta .plss stop crying. “Yyi mgar cikin sanyi murya ,
Plss don’t leave me?tayi maganar gamida riqe dayan hannunsa,
Jikin Aliyu yyi sanyi baisan mezai fada mata ba.
Samun Kansa yyi da fada mata ,bazan barki ba!
Oya share hawayenki.” Yyi maganr cikin hausar sa da bata fita . Kafin ya qarasa ta shiga share hawayen idanunta ,
Good gal!”
Ya fada A hnkali ,
Kan ya daina ciwo?girgiza masa kai tayi alamr A’ah .
Hannunta kurum yake bi da qa’llo Wanda ke sakale acikin hannunsa wani iri yakeji ,
da dabara yyi ya janye hannun nasa.
“Minene sunan ki?.
Hafsat Fadwaah!!”
‘Dukan biyun sunan kine?
Da sauri ta da’ga kai alamr Ehhh !
dan murmushi ya sa’ki OK tam.
Mutafi dama akwae hijab ajikinta saurin miqewa tayi a tsaye plat shoe’s ya miqa mata ta saka yana gaba tana binsa a bay’a ta cikin balcony yabi daita dan bayason haduwa dasu Jawah ko ka’dan shiya bude mata gaban motar ta shiga yamaida ya rufe sa’annan ya bude mazaunin driver ya Shiga ya zauna .”motar yyiwa key ,sukafice daga cikin get din gidan…wata Private hospital ya nufa daita anan kusa dasu,
Hankalinsa gaba daya da akan umminsa da kannensa,
Gashi bayaso ya tafi yabarta ita daya sunkai kusan mintuna ashirin kafin suga likita,
Tambayoyi ya shiga yimata .
Tana basa amsa drugs ya rubuta mata ,yana fadawa Aliyu karya damu stress ne,yyi mata yawa.zata dawo normal,
Godia Aliyu yyi masa kai tsaye pharmacy ya zarce dasu ya siyamata drug’s din . ,gidansa ya wuce daita .
da Kansa ya fito ya bude gidan sa’annan ya koma mota ya shigo da motarsa ciki.
Yana gama parkn ya kalleta ta takure wuri daya gaba daya tausayi take basa.bude motar yyi batareda yyi magana ba .
Ya zagayo side din da take hannu yasa ya bude motar ,bbu musu ta fito .
Kallon gidan kawae takeyi ,
Yana gaba tana binsa a baya har zuwa Kofar shiga cikin gidan.
Key ya saka ya bude door din. wadataccen falo ne mai dauke da kayan Alatu aciki ,
Komae na cikin parlon milk ne .
Tun daga kan koshin din da aka ka’wata falon dasu ,da kuma labulayyah.
Kai tsaye up stair’s ya nufa har yakai karshe ya juya yaga wayam!!….
Kirjinsa ya buga ko Aljanna CE ,da sauri ya sauka down stair’s hangota yyi durkushe akan Rug din dake malale a tsakiyyyar falon.
Cije Lip’s dinsa yyi na qasa ,
Haka idonsa na akanta karasowa yyi ya zauna agabanta .
Tareda fadin meyasa baki Biyoni ba kika tsiya anan?”… Hawaye sun cika idonta take fa’din Jiri nakeji bazan iya ba!..girgiza kai yyi ya miqe ya nufi up stair’s!
kurawa pic dinsa tayi ido Wanda ke manne a bangon falon window side ne,
Yana sanye da uniform dinsa na pilot .
Hannayensa duka zube cikin Aljihun wandonsa,
Yana murmushi haka gefen kumatunsa ya lotsa .ya qara fidda ainahin kyawonsa kallo daya zakayi masa kaga kyakkyawan karshe Wanda zaka iya kiransa Da Ruwa biyu balarabe bahaushe!
Wanda ,kalan Jikinsa ya Rinjaya ne akan balarabe .Wanda yanayin kalan fatarsa ,
Yana da manyyan idanu masu daukar hnkali sa’annan hancinsa ya tafi tamkar Biro ,
Sae dan karamin bakinsa mai dauke da Jajjayen Lip’s ,
Sae quarter million din dake zagaye dashi baki sidik Wanda ya qara ma fuskarsa kyau ,
Ba’kasa AA Galadanci a sahun mutane masu Jiki ,
Haka baka sakasa acikin marasu kiba.tsayinsa da yanayin Jikinsa ya dace dashi sosae.bakowace macce ce zata iya qallon AA Galadanci na kallo daya batareda ta qara marmarin kallonsa ba.
duk inda ake nema namiji AA Galadanci yakae .
Babban abun Jan hnkali a tatattare dashi sumar ,
Da ta’ke karamasa kyau wacce ke kwance a tsakiyyar Kansa ta kwanta lu’f mai shige data larabawa.
Bin pic din na’sa kawae take da kallo batasan tsayin mintuna da ta dauka tana qallon pic din na’sa ba.
Hankali ta lokaci day’a ya koma akan Rubutun da akayi a ka’san pic din inda aka sa’ka (Pilot AA Galadanci)
da manyyan rubutu ,
Pic din day’/a tabi da kallo
Shima yana cikin uniform dinsa sai dai wannan an daukesa ne ,da wata kyakkyawan macce wadda kallo daya xakayi mata zakasan suna yanayi da Aliyun sabida tsabar kamar da sukeyi.”…….sae dai Aliyun ya fita haske ,ya sakalo hnnunsa a kafadar ta yana murmushi yana riqe da hulansa,
Itama sae murmushi takeyi sunyi kyau a pic din sosae.
Kasan shi ma ansaka (Pilot Aliyu Ahmad Galadanci)
Ya dde tsaye akanta.gyaran murya yyi da sauri ta juyo tana Ka’llonsa a dan tsorace ,
Murmushi yyi cikin muryarsa mai cike da yanga yake fa’din mekike kallo hka?”samun kanta tayi da saurin ,
Sauqar da kanta a kasa tana wasa da zoben dake maqale a yatsan hnnunta na dama,
Zaunawa yyi ya miqa mata bottle water.”
Amsa tayi batareda ta qara kallonsa ba,ba’lle maganinta ya shigayi ya miqa mata da sauri ta ka’llesa lokaci day’a kuma ta hade rai gamida girgiza masa kai ,
dan bude manyyan idonsa yyi akanta.
Cikin rawar murya take fa’din banason magani pilot!!……….
da mamaki yake kallonta ,
Ki daure kisha zakiji sauki kinji plss.”nan take hawaye suka wanke mata fuska ,bata amsa ba tayi saurin saka kanta acikin cinyoyinta ganin zata yimasa kuka yyi saurin fadin idan bakisha ba zan tafi na barki anan……kuma bazan qara dawowa ba yyi maganar cikin ha’de rai.
“Atsorace ta rarrafa gabansa tayi saurin Daura kanta akan kafadarsa,
No plss karka tafi dan Allah.
Ta qarasa maganar hawaye na zuba a fuskarta hka ya riqa jin saukar hawayenta akan shoulders dinsa.Runtse idonsa yyi yanajin wani bakon yanayi a tattare dashi ,zamansu ko ka’dan bazai yuyu a hakan ba. Za’a iya samun matsala gaba day’a yanayin sa ya fara canjawa Saurin Turata yyi agefe gamida mikewa tsaye da gudu ya nufi hanyar up stair’s baikara ko waiwayen inda take ba,
Wani irin tsoro taji ya shigeta ,
Itama da Gudu ta nufi stair’s din haka taji Jiri na kwasarta.
ASMY B ALIYU
Fadwaah
AA Galadanci
Abhi Kurfi
AY saraki
FADWAAH
ASMY B ALIYU
11…
Ruwa yake ta zuba ma fuskarsa yana sauke wani irin numfashi tamkar numfashinsa zai fita ,Jikinsa ko ina Rawa yakeyi Rabonsa da macce shekara biyu kenan.hasalima mata basa gabansa,
Tun lokacin da Ummi ke amso masa Rubutu a wurin mu’allem dinsu Jawaah .
Tun daga lokacin da yake shan Rubutun safe ,Rana dare ya zama shine ruwansa .Amma yanzu komae ya dawo masa sabo fi’l jin wani bakon Al’amari yakeyi acikin Jikinsa . baya son ya yiwa Rayuwar FADWAAH illah! tamkar yarda yyiwa wa wasu matan Abaya !
Bayason !bayason ya qara maimaita Rayuwar da yyi A baya Jikinsa ko ina ka’kkarwa yakeyi wani irin sanyi yakeyiji ,haka hakoransa suka riqa cin karo da na Juna .yana Jin wayarsa na Ring.ya kasa dauka ,
Yafi karfin minti goma sha biyar acikin toilet jiki sabule ya fito daga ciki ,
da kyar ya bude kofar master bedroom din nasa ,
Turus yyi ganinta kwance a kasa zuciyarsa yaji tana Neman tsinkewa durkusawa yyi agabanta .
Jikinsa na Rawa yasa hnnunsa dai-dai kussuwar hancinta ,da sauri ya janye jin numfashinta na fita da sauri ,
Gaba ɗaya ya gigice baisan lokacin da ya dauketa ba ya koma da ita cikin master bedroom dinsa.
Gaba daya ya rude Ruwa ya riqa shafa mata a kan fuska ,har kusan sau hudu.dogon numfashi ta riqa ja still idonta na A rufe hannunsa na cikin nata.
Murya can ciki ya’ke fa’din ,
Fadwaah!!
sannu a hnkali ta soma bude idonta gaba ɗaya Jikinta ya dau zafi,
Zazzabi mai zafin gaske ya rufeta lokaci ɗaya.
Miqewa tayi zaune ,haka tana qoqarin sauka daga kan gadon amae Takeji tana ji ya riketa ya hanata sauka,sae girgiza masa kai takeyi.
Aliyu bai Ankara ba yaji ta riqa kwarara masa amae ajikinsa .”gaba daya ta gama bata masa kayan Jikinsa.
Riqeta yyi sai da ta gama ,agalabaice take kallonsa.
Idonta gaba daya ya Juye yyi wani green-green ,daukarta yyi cak!
Zuwa toilet ,ya hadamata Ruwa ya taimaka mata ta wanke Jikinta ,
ya riqata ya fito daita ya zaunar daita gefen bed ,
Still tana dafe da kanta dake Neman Rabe mata gida biyu..toilet ya koma ya cire kayan Jikinsa gamida dannasu acikin washing machine.
Ya jawo daya daga cikin towel’s din dake cikin hanger ,ya daura. Wnka yyi bayason warin amae ko kadan ya dde yana wanka.
Agurguje ya shirya cikin Ash wandon tree quarter,da yellow din shirt ajikinsa .
da kyar ya samu tasha tea yabata drug’s nata yana nan zaune kusan minti goma ta samu barci ,sai sa’annan ya samu Peace of mind.
‘Wayarsa ya Ciro 2miss call daga Umminsa .sai 5miss call daga ziyaah.lokaci daya hankalinsa ya tashi sae lokacin ya kalli agogo kusan karfe goma sha daya na safe ,
Layin ziyaah ya fara kira .
Tana shiga ta daga tamkar Jira takeyi kafin yyi magana ta rigasa Yah Aliyu ina kashiga ne?”Ummi ta dawo tana gida!
Ajiyar zuciya ya sauqe ganinan tahowa ziyaah!”..
da haka ya datse kiran kafin ta wullo masa wata tambayar.duvert ya jamata ,ya Rage Ac.
Yajamata kofa car key dinsa ya dauka akan center table ya fice, daga gidan.
Ummi amma yanzu bazaki qara tafia ba sae an dde ko?” Plss Ummi karkice A’ah munyi kewarki da yawa Ummi gidan bbu ddi bbu ke ,da Yah Aliyu baizo ba.bamusan yadda zamuyi ba,
Jawah ta qarasa maganar cike da shagwaba tana qara shigewa jikin wata kyakkyawar macce,wacce qallo daya zakayi mata kasan kudi sun zauna ta qoina.
Aunty Fareeda CE tayi saurin kaiwa Jawah duka bbu shiri ta miqe daga jikin ummin nasu tana ware ido.
“Bakida kirki Jawah ummin ta dawo baxaki ma bari ta huta ba.cikin haɗe rai Jawah ke qallon Aunty Fareeda !
Ah kaji aunty Fareeda kedan Taki mahaifiyar na kusa uwafa !uwace aunty Fareeda dole na fada nayi missing din Ummi fiye da tunaninki.
Kanta ummin ta shafa oh Jawaah barni hka na huta mana Jeki ki hadamin Orange Juice ,
Jawaah zatayi magana sukaji sallamar Aliyu ………..Aunty Fareeda CE ta amsa sallamar tasa yayinda Ummi ta kafesa da manyyan idanunta,nan take Aliyu ya Rude .
qarfin halin zama yyi akan hnnun kujerar da Ummi take ke zaune akae. ,sannu da dawowa Ummi!” Yyi maganar cikin sanyi murya .
gaban Ummi lokaci ɗaya ya buga. badai Aliyu ya koma ma halinsa ba.?
Akwai alamar tambaya a tattare da yanayin sa.”
Rashin daga wayarsa badai yana nufin ,yana tareda macce ba?.
da sauri Ummi tayi saurin kauda tunanin a ranta.kana amfani da Ruwan maganinka kuwa Aliyu?’ Yaji Ummi ta cillo masa tambayr lokaci day’a ,
da sauri ya ka’lli ummin zuciyarsa na Neman tsinkewa.
“Ya qare Ummi…!
Ya bata amsa kai tsaye ,meya hanaka ka sanarmin?” Shiru yyi bbu amsa kashirya zuwa Anjima zamuje gurin mu’allem !da haka Ummi ta Juya kan Aunty Fareeda ,suka cigaba da magana .
Kwanta bayansa tayi A hankali Lokaci daya ta sakar masa Ihu a kunne Jawaah!
Bata da hnkali!…ya fada a zuciyarsa ,bai kulata ba ya nufi hanyar part dinsa.
Turo baki Jawaah tayi kingansa ko Ummi ?
Gaba ɗaya yau Attitude dinsa ya canja,bansan meke damunsa ba.xakije kiyimin abunda nasaki ko surutu nace kiyimin?
Ummin tayi maganar tana qallon Jawaah rai a hade bbu shiri Jawaah ta nufi hanyar kitchen ganin yadda mood din Ummi ya canja ,lokaci ɗaya.
Jawah ta nufi hanyar kitchen duk ranta a dagule yake tana shiga kitchen tasoma abin da ummi ta sanyata cikin mintu’lnan da bazasu wuce goma sha biyar ba ta gama hada (orange juice)Ta dauko wani glass Jug ,dan ubansu ta sanya “orange juice” din ciki.
Sa’annan ta fasa kankara ta zuba aciki.
Ta fito tasamu ummi da aunty fareeda yadda ta barsu, suna tataunawa .tace ummi na gama, ummi tace mata ok sannu….
Aunty fareeda ce tace mata ke wai fushin me kikeyi kina ta wani shan qamshi?”.kafin Jawaah tayi magana ummi ta rigita barni da ita,kawae Fareeda.”
Jawaah ta haura sama sbd tym din sallah ya gabato, dan inta tsaya parlon ummin nasu azata gaba zatayi da fada. duk murnan da takeyi yau na ganin ummi zai koma cikine….
Aliyu na shiga part dinsa bedroom nasa yawuce yana ta zirga- zirgan yadda zaiyi da Fadwaah kafin umminsa ta gano.yasan duk tym din da ummi ta gano hkan ,ya shiga uku! Yana kwance A kan bed nashi dan brain nashi gaba daya ta cushe masa,ga tausayin Fadwaah fal a cikin zuciyanshi. Kwantawa yyi gamida lumshe idonsa ,Ahankali.
karar bude kofa yaji bai bude idonsa ba,dan yasan ba kowa bane sae Jawaah.’Bazata barsa ya hutaba.bazata barsa ya samarwa Kansa solution ba,zata damesa da Rigimarta .”
Ita yarinyace bazata fahimci meke damunsa ba.
Tsoki ya buga,muryar ziyaadah yaji akansa.
shareta yyi ganin haka yasa ziyaah ta matso kusa da bed din nasa ,tana yimasa mgana.
Bbu shiri Aliyu ya miqe zaune gamida bude manyyan idonsa akanta ,
Riga da skirt ne ajikinta na English wears .haka Rigar ta dan kamata ana hango dukiyar fulaninta Wanda ,suka dame cikin bra dinta fara so’l ziyaah Nada diri mai kyau.”
Saurin dauke Kansa yyi akanta ,
Ware idonta tayi akansa gamida fadin bakada lfy ne?
Shiru yyi mata ,itama batayi magana ba sai yaji hannunta gefen wuyansa.
Jikinsa da dan zafi ,shine bakada lfy ka zauna da ciwo?”meyasa kake hka?
Tayi mganar tamkar zata fashe masa da kuka .
Da sauri ya kalleta murya a shaqe yake fadin bbu abunda ya faru fah?
Kawai kaina ke ciwo .
“Kayi laifi……!
Tayi maganar gamida tsaresa da kyawawan idanunta. Masu cike da damuwa.
da mamaki yake kallonta haka yana son ya gano laifin da yyi mata,
Lokaci day’a kuma ya qa’ra sauke idonsa akan Kirjinta ,zuciyarsa na bugawa haka yawun bakinsa na tsinkewa a hnkali.”
Plzzz ziyaah leave me a lone.
Barci zanyi anjima zamuyi magana.”
Yyi maganar gamida dauke,
Kansa akanta yana qoqarin Jan pillow .”ya koma can karshen bed ya kwanta.
Riqe pillow tayi ,kanada damuwa ban isa naji meye damuwarka ba,ban kai matsayin da zanji meke damunka ba.”danni ba Jawaheer Galadanci bace!”..
dan Ni ba ciki daya muka fito da kaiba.
Ya isa haka ziyaadah!”….
Aliyu yyi maganr cikin wani irin tone ,Wanda ziyaah bata tabajin yyi magana dashi ba,yayah pls…….get out ziyaah !
yyi maganr cikin dakamata uwar uban tsawa!”.
Hawaye suka cika mata ido ,
Zata qarayin mgana cikin ihun tsawa yake fa’din I said out ziyaah!
Ziyaah ta fita da gudu tana kuka dan aliyun ya bata tsoro yau direct bedroom nata ta wuce ta fada kan bed tana kuka..
Ummi mu’allem din su jawaah ta kira a waya ring uku ya dauka da sallamar sa bayan sun gaisane take yimasa bayani take sanar dashi zasuzo da Aliyu bayan la’sar. Ya amsa mata da Allah ya kawosu lfy ,hka yace bari ya fara shirya musu rubutun kafin suzo, tayi masa godiya gamida katse kiran. Anty fareeda tacewa suje suyi sallar azzahar lokaci ya gabatowa sai ta kwanta ta huta dan ta gaji.
4:30pm. Suna zaune dan sai lokacin zasuyi lunch ,kowa barci yyi. Har sun zauna sai dai bbu Aliyu . ummi tace ina Aliyun jawaah? Jawaah ta amsa mata da yana part dinsa.Jeki ki kira sa. Itadai ziyaah har lokacin batace uffan ba.sai famar Juya abinci take da spoon ta kasa ci. Bara nakira sa A waya Ummi Ni banason naje ya disgani.”Jawah tayi maganr gamida daukar waya ta fara kiran Aliyu lokacin yana kan sallayya ya idar da sallah. yana addu’a sai da wayan ta kusa tsinkewa ya dauka . batareda yyi magana ba. Yah Aliyu ummi tace kafito kayi lunch.”da haka Jawah ta datse kiran nasa ,batareda ta Jira mai zai fa’daba.
Ko a wurin cin abincin shiru kowa yyi yana lura da ziyaah komae bataci ba.
Shareta yyi dan ba qaramin haushinta yakeji ba.” Yau ta bata masa rai sosae!
Akan meye take tunanin ba ciki daya suka fito ba.haka take fadawa kowa haka takeji azuciyarta!meyasa take hakan alhalin umminsu bata banbanta ta dasu ba.shima bai banbanta ta da Jawaheer!
Ziyaah !ziyaadah!”…yau tamasa laifi ta bata masa zai hukunta ta ta hanya mai sauki ,Hankali kwance ya gama cin abincinsa miqewa tsaye yyi da sauri ziyaah ta qa’llesa ,suna hada ido ya dauke kansa.hawaye sun cika idonta ,
Fushinsa na azabtar da zuciyarta .batasan ya zata fahimtar dashi Yadda ta damu dashi bane!
Batasan ya zata fada masa irin kaunar da take masa ba.batason batason damuwarsa ko ka’dan.
Ummi CE ke fadamasa ya shirya yanzu zasuje wurin mu’allem .ya amsa mata da toh ya tafi part din’sa
Ummi da Aunty Fareeda suka nufi part din ummin ,yayinda Jawaah ziyaah kowa ya tafi nashi dakin.wanka yyi shirinsa cikin kananan kaya ,yana tsaye agaban mirror dressing yana taje sumar kansa.fadwaah ta fado masa arai.gabansa yaji ya wani irin bugawa lokaci daya
Yabar ya’r mutane ita daya.”
Oh my Allah !
Yyi mganar cikin harshen larabci.car key dinsa ya dauka ta cikin balcony din part dinsa yabi . ya fice daga gidan dan shi harga Allah ya manta zasu fita da umminsa.
Hankalinsa gaba day’a ya koma wurin Fadwaah baisan wane hali take ciki ba.
Kai tsaye eatry ya nufa ya siyamata abinci . sa’annan ya nufi gidansa.
Zuciyarsa cike da tunanin halin da take ciki.
ASMY B ALIYU
AA Galadanci
Zeeyadah
Fadwaah
FADWAAH
ASMY B ALIYU
12…
kwance take a bayan kujera ta takure kanta wuri daya ,tsayawa yyi cak!yana qallonta wani irin tausayinta yakeji baisan lokacin da yaqarasa gabanta ba.ya zube kafafunsa ,yana jin yarda take sauqe ajiyar zuciya da alama tayi kuka ta gaji ta daina.kiran sunan ta ya shigayi gamida dan girgizata Jin muryasa yasa ta zabura da sauri ganin shine yasa ta shige jikinsa lokaci daya kuma ta saki kuka ,
Wani iri Aliyu ya riqaji jin tudun kirjinta ajikinsa.
da kyar ya samu ya cireta daga jikinsa har lokacin hawaye basu daina zuba a fuskarta ba.
Plsss karka qara barina
Inajin wani iri inajin tsoron duniar nan bansan kowa ba.bani da kowa sai kai plssss ta fada hawayen idanunta suka qasa tsayawa ,
Gaba daya tagama kashe ma pilot jiki wani irin mugun tausayinta yakeji yana ratsa sa.
Is okey!”
daina kuka haka,bazan qara tafia na barki ba!”Aliyu ya qarasa maganar da muryarsa data canja lokaci daya wani Abu yakeji ,cikin jikinsa na sauqa a hankali baya rasa nasaba da jin ddin Rungumar da tayi masa ,
Sunfi minti biyar a haka bbu Wanda ya qara magana ,
Sai can yyi magana murya a sanyayye yake fadin kina jin yunwa?”
Gyada kanta tayi ,kitchen ya nufa bai ddeba.sai gashi ya fito riqe da plate da spoon,
Shiyayi serving dinta ,
Jelop race CE wacce taji kayan hadi sai chicken a samanta.
Gyara zama yyi gamida debo abinci ya nufi bakinta dashi ,bata buda bakinta ba.sai qallonsa da take famar yi .
Open your mouth !…”ya fa’da yana qallonta bbu musu ta buda bakin da haka ya riqa feeding dinta ,har ta qo’shi .
Kai bazaka Ciba?
Ta fada tana qallon sa tamkar zatayi kuka na qoshi ya fada kai tsaye!
Baka da lfy ne?”wannan karon muryarta a kare take ,qallonta yyi da mamaki.
Lfyta qlau naci a gida,dan bu’de idonta tayi akansa .
Kuna da gida ?”kana da sister’s kanada mum?’
Plsss ka kaini wurinsu anan inajin tsoro, ta qarasa zancen cikin son ta fashe masa da kuka.
Murmushi yyi gamida shafa sajensa ,yana kallonta ,
Yanayinta ,yanayin yadda take magana shagawabar ta ko muryarta mai tada masa da hankali me zai soma yabawa a tattare daita? meyasa !meyasa ?duk matan da yyi mu’amala dasu baitaba jin haka akansu ba .”lokaci daya Taji ya jawota ajikinsa duk da jikinsa Rawa yakeyi haka baisa zuciarsa karaya ba.
Ummi na bazata soki ba!
Hakama sister’s dina.
Zamanki anan shine Alheri !
Amma nayi maki alkawarin baki kulawa tamkar ya’n uwana na jini,
Kisa aranki daga yau ke kanwar Aliyu CE !Abokiyar pilot Galadanci ,kuma ya’rgatan Sa.
Kin amince dani kin amince my Adda Fadwaah.”
Ya qarasa maganar cikin wani irin sauti ,Wanda shikansa baisan zai iya tsiyawa yyiwa macce magana hakanba.a tsayin Rayuwarsa ,Abu daya yasani ko matan da yyi mu’amala dasu abaya.
Biyan bukata kawae yakeyi dasu ya biyasu .”luf tayi ajikinsa tana shakar kamshin jikinsa haka ya saukarwa da Aliyu wani irin kasala ,gaba day’a bayajin sa dai -dai lokaci day’a kuma ta da’lgo daga jikinsa tana qallon cikin idanunsa hka hawaye sun ciki idonta.meyasa bazasu soni ba?”inada mugun hali ne?shiru yyi mata yana mamakin qarfin hali irin nata ,
Plss kayi magana Aliyu!!”…
da Sauri ya qalleta qaro na farko a Rayuwarsa da yaji yana Alfahari da sunan sa,
Ta iya fadin Aliyu sosae .
Samun Kansa yyi cikin wani irin Emotion ,plsss ki kara fada dan Allah.”ya fada acikin zuciyarsa baisan a fili ya fada ba.ware idonta tayi akansa mezan qara fada.”
Bbu komae ya fada gamida miqewa tsaye itama miqewa tsaye tayi ,
Da bottle water a hnnunta .
Sai lokacin ya lura bbu hijab ajikinta haka bbu bran ,
Ajikinta haka yabasa damar qarewa kirjinta qa’llo Jikinsa har tsuma yakeyi .
Hannunsa yakai kasan wandonsa ,
Da sauri ya janye qafafunsa yaji sun masa nauyi wani irin sanyi yakeji ,
Fadwaah ta qaraso gabansa tana qallon yanayinsa .
Bakada lfy ne?meyasa kake zama da ciwo ta fada hawaye na sauqa a idonta .amsar bottle water din hnnuta yyi yah ba’lle marfin gamida kafawa abakinsa. sai da yaji bbu komae sa’annan ya dire robar,
Kallonta kawae yake da idonsa .da suka canja gaba day’a bata anqara ba.Taji ya jawota gaba day’a ajikinsa,
Dake famar Rawar sanyi da hka ya fara lalubarta jikin Fadwaah koina Rawa yakeyi wani irin tsoro takeji, me Aliyu yakeyi hka?”
qoqarin kwatar kanta takeyi amma ya hanata koda dogon motsi hnnunta ya kamo yana kokarin sakawa acikin wandonsa ,
Jin wani Abu a wurin gaban Fadwaah yyi wata irin bugawa.
da qarfi ta cire hnnunta tana fa’din no Aliyu plsss leave me !da duka qa’rfinta take turasa tana dukan kirjinsa amma ko gizau beyi ba.
Kuka ta fashe masa dashi ,
Lokaci day’a ya lalubi bakinta ya fara tsutsa .tsit Fadwaah tayi amma still hawaye na zuba a idonta gaba day’a Aliyu ya gama gigicewa ,
zubewa sukayi dukansu akan carpet Suna maida numfashi ,wani irin moaning Aliyun keyi .itakam Fadwaah in banda kuka bbu abunda takeyi ,sai kokarin cire skirt din Jikinta yakeyi ,hnnunta daya tasa ta riqe hnnunsa .
Cikin kuka take fa’din plsss karkayi min haka Aliyu !”..idan gidan ka zan bar maka wlhi zan barmaka I promise ,lokaci day’a yaji jikinsa yyi sanyi .saurin sakinta yyi ,
Gefe taja ta cigaba da kukanta .
Shima baikara qallonta ba,yana jin kunyar hada ido daita kai tsaye zuwa yyi yasawa qofar falon key ya nufi up stairs. da sauri…………..Ran Ummi ba qaramin ba’ci yyi ba ,tsoronta daya kar Aliyu ya komawa halinsa na baya .A sanyaye Aunty Fareeda ke qallonta ,kawae Aunty Lubna mutafi gun Mu’alleem din mu qarbo ba dole sai dashi ba.
Kwa’fa Ummi tayi gamida yafa veil dinta qalar kayanta ,
Ta baiwa Aunty Fareeda car key din motar ,
Kai tsaye gidansu mu’lleem dinsu Jawah suka nufa dake unguwar (Burget)
basu shiga gidan ba.Ummy tace bari ta kira wayarsa ,mintuna qa’lilan sai gashi yafito .
Riqe da tabarma ya shimfida masu a qofar gidan nasa da yake yamma yyi Rana ta gudu akwae Innuwa.cike da izzah su Ummi suka fito daga motar Aunty Fareeda na riqe da Handbag din hnnunta,gaisawa sukayi da Mu’alleem Muhammad. “
Anan kuma sheikh Muhammad ,ke tambayarta yasu Jawaah ina kuma Aliyu?”Ummi kamar Jira takeyi ,
Ta hau fada yaron nan Guduwa yyi Mu’alleem sabida yaji nace zamu taho da ya’mma wurinka.”
Wlhi Mu’alleem zuciana ya qarye ,a wannan qa’ron bansan Aliyu mezai daukomin ba.
gaba daya ya canja Sai nake ganin kamar halin na’sa ya dawo !Ummi ta qarasa maganar cike da fuskan damuwa a fuskarta.”Nasiha Mu’alleem ya fara yimata mai shiga Jiki kafin ya daura da Fa’din Aganina Umminsu Jawaheer ,mezai hana Ayiwa Aliyu aure kinga matsalolin nasa sai suxo da sauqi da kinyi mashi aure shi kansa zai fi samun natsuwa.”A tsorace Hajia Lubna ke qa’llonsa haka tana fiddo ido waje tamkar Mu’alleem din ya fada mata mugun Abu.mekake cewane Mu’alleem ?”yaron ne nawa zanyiwa Aure yanzu?’
Kasan kuwa shekarar sa nawa ?kofa talatin baiyiba.duka duka shekarun Aliyu bazasu Wuce 28 ba.”da mmki Sheikh Muhammad ke qallonta ,
Kina ganin shekarunsa bai kaibane?”da sauri Ummi ke fa’din haka nake nufi gaskiyya Mu’alleem canja shawara wannan kam bata qarbu ba.koya ki ka gani Fareeda?”Ummi ta qarasa zance tana qa’llon Fareeda ,da sauri Fareeda ta karbe zancen da fa’din hkane kam Mu’alleem ,Aunty lubna bata day’a daga cikin iyayen dake yiwa ya’yansu aure da wuri .Wlhi Mu’alleem idan ma akaji A familyn mu bazasu yarda ba.uwa uba mganar ya fita wajen friend’s na’ta da sauran mutanen da take business dasu.Anan kam Aliyu bai isa aure ba.kodan kaga yagama karatunsa da wuri har yasamu Aeki?”ka’llonsu ku’rum sheikh Muhammad keyi haka yana nazarin maganganun su ,Yyi dogon tunani akan Aliyu bai dace da uwaba wani fanni ,Dan muddin bbu uba ga gida ,akwae qaranci tarbiyar indai UWA ke mulkin wannan gidan,har Mu’alleem ya bude baki zaiyi mgana da sauri Ummi ta katsesa da fa’din plssss karma kayi magana Mu’alleem ina Ruwan maganin kabamu zamu tafi sauri nakeyi ,ta fada gamida zuge zip din Jakarta ta Ciro bandir na da’ri biyu -biyu ra’fa day’a ta’aje agabansa.”cikin gida Mu’alleem ya ko’ma sai gashi ya fito daukeda gorar Ruwan zam-zam ya miqa masu Aunty Fareeda ta karba ,godia Ummi tayi suka shige motar ,sukabar unguwar. zaune suke dukansu A parlor shi yana kwance akan doguwar soofa yana qallon American firm ,itakuma tana zaune akan carpet wannan qaron Riga da wando ne na Pakistan Ajikinta kalar pink colour ,sae Farin Hijab da take sanye dashi .ta takure kanta guri day’a wayar Aliyu CE ta fara Ring kamar bazai dagaba ganin mai kiran yasa ya da’ga ,
Hello Khaleel ya akayine?”zoka budemin ina qofar gidanka.
Tsoki Aliyu ya buga cikin fada yake fadin uban waye yace maka ina nan?”
Bana son wulakanci Guy !
Wai mekakeyi hakane ,magana zamuyi fa.
Naje gida bakanan ,Khaleel ya qarasa maganar cikin sigar lallashi. datse wyar yyi Aliyu yadan saci qallon gefen da take .
Kanta na a qasa haka tana wasa da kyawawan yatsunta.tausayinta yakeji sosae ,ficewa yyi daga parlorn batareda yyi mata magana ba.
ASMY B ALIYU
Fadwaah
AA Galadanci
FADWAAH
ASMY B ALIYU
13..
mugun kallo Aliyu kebin Khaleel dashi hanyar shiga falon ya tare kallonsa Khaleel keyi da mmki .Baki bude yake fadin ya haka Aliyu?”kana nufin bazan shiga gidanka ba a yau.
Cike da isa Aliyu ke fadin haka nake nufi master ,muyi mganar anan! “
Hade rai Khaleel yyi Aliyu ban yarda dakai ba akwae abunda kk boyemin !”
“Bbu Khaleel kawae kafadi minene?.
Aliyu yyi maganar cikin fushi.,,
Yarda Khaleel yaga Aliyun ya rikice yasan bayada gaskiyya ,haka kawae yasamu kansa dason karasawa cikin gidan yaga uban meye Aliyun ke bo’ye masa .”
Cike da Masifa Khaleel ke kallon Abokin nasa yana nunasa da yatsa karka qara karka kuskura ka qara yimin ihu Aliyu .”kai baka isa ka hanani shiga ba,adacan baka yimin iyaka a gidan kaba.sai yanzu?’
Khaleel bai jira mezai fadaba.ya danna kansa cikin falon zuciayarsa na quna Aliyu na bata masa Rai wasu lokutta.
”Tsayawa yyi cak ! A tsakiyar falon…
da mmki shimfide akan fuskarsa ,qurawa fuskarta ido kurum yyi tamkar maison ya gano wani Abu haka kirjinsa ya tsananta bugawa .qallonta kurum yakeyi wata irin natsuwa yaji tana zo masa a hankali tunda yake a Rayuwarsa ,hka kawae yaji ta samu wani gurbi a xuciarsa hka kawae yaji qallonta na sauqar masa da wata irin natsuwa.Khaleel baisan mintuna nawa ,ya dauka yana qallonta ba .muryar Aliyu ne ta daki dodon kunnensa.
Cikin kakkausar murya yake fadin kadaina qallonta haka Khaleel!..
da wani irin sauri Khaleel ya Juyo yana qallon Aliyu Wanda ya hade girar sama da qasa .
Itakam fadwaah gaba daya ta daburce ,sai baza idonta takeyi a tsakanin su.
Khaleel baice komaiba ya koma daya daga cikin soofas din dake zagaye da falon ya zauna ,
Haka ya dora kafa daya kan daya yana qallon Aliyu Wanda ya kasa zaunawa sai kallon Khaleel yake yagano meke cikin idanun Khaleel, miskilin murmushi Khaleel ya saki ya kalli gefen da Fadwaah ke zaune ,
Yana qallonta suka hada ido zuciarsa na dokawa da qarfi ,wide smile ya sakar mata .cikin sanyi murya yake fadin Preety bani Ruwa mana.Fadwaah dama tamkar jira take Dan ta tsargu da qallon da Khaleel kemata,
da sauri ta kalli Aliyu Wanda fuskarsa bbu walwala.
gyaran murya Khaleel yyi a qaro na biyu yasake fadin bani Ruwa nasha kanwata.”wannan qaron da Dan shagwaba yyi maganar ,
Miqewa Tsaye fadwaah tayi Aliyu yyi saurin dakatar daita.!”
“Wuce daki ina zuwa !..
Aliyu yyi maganar gamida tsareta da manyyan idanunsa.Jiki sanyayaye ta nufi hanyar stairs ,da ido Khaleel yabita .miqewa tsaye Khaleel yyi ya tura hannayensa duka biyu cikin Aljihun wandonsa na Jean’s
Tsura masa Ido pilot yyi yanayinsa gaba daya ya canja,Ni kake ma wannan qallon AA?”
Khaleel yyi maganar cikin son kular da Aliyun ,
Look Khaleel I’m not in d good mood ,yi maganar ka kafice min a gida .bana son qallon fuskarka!
Cike da mamaki Khaleel ya ware idonsa akan Aliyu.
OK zauna muyi magana mana.”
Khaleel yyi magana gamida komawa kan soofa ya zauna ,fuska daure Aliyun ya zauna……shikam Khaleel daria ma Aliyu kebasa wannan tsare gida haka har ina.
”Ina ka samo wannan ya’r kyakkyawar ?
Mugun qallo Aliyu ke Jefa masa ,kafin yace wannan ba matsalar kabace .Just go straight to the point .”
Maganar gaskiyya fa nake maka AA wlhi na kamu .
Afusace Aliyu ya miqe ya nufi hnyar stairs da gudu Khaleel yabisa yasha gabansa ,fuskar tausayi yyi masa tamkar wani qaramin yaro plsss kar muyi haka dakai guy ,wlhi da gaske nakeyi naji ajikina wannan ta dabance bata daya daga cikin Ya’mmatan ka.”
Afusace Aliyu yaja hannun Khaleel tamkar wani yaronsa saida suka fice daga falon cikin daga murya Aliyu ke fadin bbu kai bbu qara ka’llon yarinyar nan Khaleel ,qarma ka kawo wani Abu acikin zuciyarka akan ta zan iya batawa dakai akan haka ,zamu iya Rabuwa !
” na rantse da Allah inka tabata inka qara kallonta zan manta dangantar mu !na kai qarshenka Khaleel”…cikin ido Khaleel ke qallonsa , Aliyu baice komae ba Ya koma ciki ya bugo kofar malalacin murmushi Khaleel yyi gamida Shafa Tajajjar sumar kansa ,mai zuben hausawa haka tadan yi yawa akansa Wanda ,Kudin gyaranta da mayukkan da Tasha baasa kirguwa….
zaune yyi acikin mota ,yana qallon agogo karfe 7:30pm.na dare kansa ya daura akan sitiyari yafi qarfin minti goma sha biyar A hka .baisan mezai fadawa Ummi ba?”zuciarsa sae dokawa takeyi dakyar ya iya fitowa daga motar kai tsaye ya nufi compound din shiga gidan,
Ga mmkinsa Jawah CE ya hango cikin garding zaune Itada wani ,Wanda baisan ko wanene ba.
Zuciarsa tamkar zata tsinke yaushe Jawah tayi girman kula samari.?”
‘A fusace ya nufi hanyar guarding din ,tsayawa yyi cak !yana kallon Khaleel da mugun mamaki ,
ganinsa Jawah ta miqe tsaye da sauri Tana qallon yanayin yayan nata lokaci daya ya canja.”
“Yayah Aliyu!
Jawaah tayi maganar cikin sanyi murya .
” get out of here Jawaheer!
Aliyu yyi maganar cikin tsawar gaske zata bude baki tayi magana ,ya qara daka mata uwar tsawa .bana son magana dake .”Just go Away!”
Da gudu Jawaah tabar wurin .
‘Kallonsa Khaleel kawae yakeyi kafin ya saki malalacin murmushi ,haka yana wasa da car key dinsa .
Hannu Aliyu ya daga Dan ya zabgawa Khaleel mari ,Khaleel yyi saurin riqe hannun karka fara karka soma ,shine kuskure na qarshe da zaaka aekata Marin fuskar Khaleel Abu zarri!”
”How dare yhu come in to my house like dat with out my permission?”bude ido yyi yana qallon Aliyu ,zaiyi magana Aliyu ya dakatar dashi cikin tsawar gaske .
“Jawaah ba kalar maccen da zata tsaya dakai bane ,Jawaheer Galadanci tafi qarfinka ta koina .
banason qara ganinku a tare ,
dariar Rainin hnkali Khaleel ya saki kana ganin abunda ka keyiwa kannen Wasu ,ya’yan wasu Allah zay qyaleka ne AA?”bazai yuyuba!
duk da bana fatar Rayuwar Jawaah ta lalace nima qanwata CE ,
Ta jini kafi kowa sanin haka .
Bana da Ra’ayin Jawaah saqo naxo kawo mata inhar ma inada Ra’ayinta kai baka isa ka hanani Aurenta ba!”
” kafi ko’wa sanin waye Khaleel Abu zarri.
Gaba Aliyu yyi zuciarsa na tafasa kansa yaji yana wani irin ciwo .abubuwa sunyi masa yawa ,da sallama ya shiga babban Palo ziyaah kawae CE zaune a falon ,
kallonsa kawae takeyi tana ganin wani irin yanayi a tattare dashi .”
Har zai yiwa ziyaah magana kuma ya fasa itama ta bata masa rai dazu da safen nan ,
Kai tsaye part din Ummi ya nufa.
Ummi CE a main falo tana aiki da laptop .sallama yyi dagowa tayi tana qallonsa kafin ta amsa sallamar tasa haka ta maida kanta ta cigaba da aikin da takeyi ,
Jikinsa qlau yyi sanyi yasan yyi laifi .
Daya daga cikin koshin din dake zagaye da falon ya samu daya ya zauna.
Ummi me Khaleel yazoyi wajen Jawaah? yyi maganar gamida qallon Ummi da wani yanayi tattare dashi ,nasan da zuwansa ae saida ma ya shigo nan.” da haka ummin ta cigaba da aekinta ,
da mugun mamaki AA ke kallon mahaifiyar tasa ,
Shin anya kuwa tasan waye Khaleel Abu zarri? ”Abu daya tasani akansa suna da dangantaka itada mahaifiyar Khaleel akwae zumunci a tsakanin su.”
dazun ina kashiga ne daga kaje ka shirya.”
Shiru yyi bbu amsa baisan qaryar da zaiyi mata ba.
Ture laptop din tayi agefe ,,….shurunka na kasheni Aliyu !”
Ummi tayi maganar a tsawace ,Am sorry Ummi dama da……!kana tare da macce?”
Ummi tayi maganar gamida tsaresa da idanunta ,qallon ta yyi a tsorace hka yana girgiza mata kai.magana ta dakai ta qarshe idan xaka hkura ka hkura bazan yimaka Aure yanzu ba!”
duk ka kuskura ka qara taba hannun macce ,wadda ba muharramar kaba.barantana ka kai har ga jikinta ,zan maka baki Aliyu zan sallamawa dunia kai.” Na baka nan da kwana biyu ka tattara ka koma kasar da kafito ka Rungumi aekin ka!
”Nonsense kawae!’
Idan kaga dama Ruwan adduar ka na cikin fridge din dakinka ,
da haka Ummi ta tattara komae nata tayi ta nufi bedroom dinta.kansa tamkar zay Rabe masa gida biyu ,
a daddafe ya nufi part dinsa cike da wani irin tashin hnkali .baisan taina xai fara warwarewa matsalarsa ba umminsa gaba daya bata yarda dashi ba.ga ganin Khaleel da Jawaah da yyi ,Wanda yasan akwae abunda Khaleel ke Neman ya aikata.?
Bai san wace matsala zai fara warwarewa ba.”
Bbu maganar da tafi da’ga masa hankali sai inda Ummi ke fa’din duk ya qara taba hannun macce bata yafeba.
Haka kuma ya tattara ya koma gurin aekinsa nan da kwana biyu ,fadawa yyi akan gado yana sauqe Ajiar zucia………..kusan qarfe Tara da Rabi yana nan kwance sai Rawar sanyi yakeyi ,wani irin zazzabi ya Rufesa lokaci day’a .wyarsa dake gefensa ta fara Ring kasa daga wayar yyi ,har tagaji ta tsinke kusan 3miss call samun qansa yyi da faduwar gaba lokaci daya.
yana duba wayar kiran Khaleel ne ,tsoki ya buga gamida Jefar da wayar agefe.kusan minti biyu saiga kiran Khaleel ya qa’ra shigowa ,
Haka kawae ya tsinci kansa da faduwar gaba haka kurum yakejin kiran Khaleel Abu zarri ba Alkhairi bane agaresa.
daga kiran yyi ba tareda yyi mgana ba.sanyayyar muryarta CE ta daki dodon kunnensa ,Wanda gaba daya gangar jikinsa saida ta motsa koina ,pilot yaushe zaka dawo?”
Tayi maganar gamida fashe masa da kuka, dagani sai Yah Khaleel shiya siyomin Abinci mukaci tare ,plsss kazo tsoro nakeji .zuciarsa na dokawa yyi saurin katse wyar wannan karon haduwarsa da Khaleel Abu zarri bazai yi kyauba wlhi!
Farar Jallabiya ya zura ,da sauri ya saqa (casuall slippers) a qafansa .yana qoqarin fita sukayi ido biyu daita ,Jin yyi zuciyarsa na wani irin halbawa…….
ASMY B ALIYU
Fadwaah
AA Galadanci
Jawaheer Galadanci
Khaleel Abuu zarri
FADWAAH
ASMY B ALIYU
14
Dan Allah kisha tea qo kadan ne .Abhi kurfi yyi magana cikin sanyi murya yana bin mum din Fadwaah da ido ,wacce tayi wata irin Rama ta ban mamaki .Mami na tsaye tana wurgawa Abhi mugun qallo amma baidamu da Hakan ba.
Yasan idan mum tasamu sauqi Abubuwa zasu Rage ko yanzu sauri yakeyi zae koma Abuja bakin Aikinsa.
Wanda daddy ne ya matsa akan Lallai Abhin sai ya qoma .hukumar ya’n sandan garin Gombe sun tabbatar masa da ,muddim fadwaah na cikin garin Gombe zaa ganta da ikon Allah.sha mum keyi tana qallonsa da yanayinsa ,shima lokaci daya ya zabge yyi balain fita hayacinsa.bakaramin ddi yajiba da mum ta Dan sha Tea bbu laifi .tana gamawa Abhi ya nufi office din likita ,
Kujera yaja ya zauna gamida fuskantar Dr.Yazeed !
Murya a sarqe yake fadin zaman ya isa haka Dr.ya kamata a sallameta mukoma gida tana bukatar kulawar mu.”
Murmushi Dr.Yazeed yyi ta hanyar fadin karka damu kanka da yawa Mr.kurfi tunda kasan cewa muna bata kulawa anan.”
duk da haka muma zamu kula daita agida sosae!”
Abhi yyi maganar cikin wani irin yanayi ,karka damu ko zuwa gobe idan naga yanayin Jikinta zan iya Baku sallama.”nagode Dr.ni yanzu Abuja na nufa plsss ka kula daita Dan Allah ,Idan akwae wani Abu kayimin waya.murmushi Dr.yyi insha allahu zan kula daita.
Anan Abhi yyiwa dr.sallama A room din ya koma Mami na zaune a gefen mum tana ba’lla drugs nata tana bata a hnkali .jinginawa yyi ajikin qofar yana qallon mamin murya a shaqe yake fadin Mami zan tafi kiyimin Addu’a.
Allah ya tsare hanya kurum mamin ta iya fada tacigaba da abinda takeyi .Jikinsa yyi wani irin sanyi ,qallonsa ya maida kan mum wadda itama tausayin Abhin takeji sosae .
Tsam tamiqe tsaye ta qaraso gabansa Abhi baisan lokacin da yayi hugging dinta ba.tamkar wani qaramin yaro hawaye na zuba a idonsa yake fadin .”Am sorry mum nayi laifi na maki laifi nayi Alkawarin zan gyara kuskure na plsss for give me….shittt Abhi karkace komae ba laifinka bane!
Kaddarar muce hakan ,Addu’a xamuyi mata a duk inda take Allah zai bayyanata ka daina daurawa kanka laifin da bana kaba.Dan Allah.”
Mum ta qarasa maganar cikin Rawar murya .
Kadawo yarda kake Ada ,kayi komae naka cikin natsuwa kaji ?”Dan daga kansa yyi murmushi mum tayi tana Dan tare hawayen idon Abhi.jeka kawae Allah ya tsare hanya da haka ya Juya cikin sassarfa ya fice daga dakin itadai mamin binsu kurum takeyi da ido.
Flight din karfe biyu na Rana yabi zuwa Abuja dama ,Shikadai yake A Gombe azeezah ta dade da komawa Abujan tunda tasamu biyan buqatar ta.yanzu Abubuwa suna tafiar mata yarda takeso ,saidai Abu daya ta kasa samu Rashin natsuwar Abhi Wanda da ya zauna bayada Aiki sai tunani gaba daya yafita sabgarta baya bata wata kulawa.idan Abun ya isheta kuka take zaunawa ta saka masa.anan kuma zai Rude ya fara lallashi. Shi mutum ne Wanda baya iya Jure kukan macce ko qaramin yaro hakan na matqar tabasa sosae kuma yana daya daga cikin week point nasa.
(SARAKI MANTION)…da mamaki yake qallon umman tasa duk wannan lefen na waye umma?”yyi maganar Rai a hade .cikin haɗe rai umman ke fadin naka mana Aure zanyi maka ,
Kafin na Rasaka duka Areef !
Naga wannan ya’r maccen naso Ta haukatar min dakai A ya’n kwanakkin nan .Dan haka na yanke shawarar hadaka da Ya’r aminiyata Zeey kaga tana da kirki, haka tana matuqar kaunarka.
Azabure Areef ya miqe tsaye yana qallon Umma hankali a tashe cikin kaushin murya yake fadin banyi Alkawarin haka dake baa.karkiyi abunda zaa zo Aji kunya ni bana sonta! bana kaunarta .”hasalima na tsani halinta ni ba zanyi wannan Auren b……saukar mari Yaji da mamaki yake ka’llonta qarya kakeyi Areef!
Kaji nace karya kakeyi !
Kai ko Ubanka na Raye bai isa ya hanani yimaka Aure ba. wannan karon bbu gudu bbu Jada baya ,idan kanemi dagamin hankali wlhi bazan saurara maka ba.kaji na Rantse!” Step mum dinsa sai ba umma hakuri takeyi yayinda take tausar Areef Dan uwarsa garma yyi hkuri ,
Kidaina basa hakuri Haleema!”
Cike da bacin rai ya nufi part dinsa zuciarsa na wani irin tafasa .
Bayajin zai iya Rayuwar Aure da wata inba da Fadwaah ba.
Meyasa meyasa ?”komae ya canjane ,meyasa Abubuwa suka Rikice masu lokaci daya ,zubewa yyi akan soofa yana maida wani Irin numfashi wayarsa ya zaro acikin Aljihun wandonsa ,kai tsaye gallery”.ya Shiga pics dinta ya qurawa ido Lokaci daya kwallah ta cika masa ido.Zuciyarsa yaji tana zafi .
Maganar kanwarsa CE ta daki dodon kunnensa lokaci daya.
Yah Areef kafito inji ummah ga mum din Aunty zee-zee nan tazo zaku gaisa a fusace ya bude idonsa gamida fisgo Ilham din Ajikinsa lokaci daya. Jikinta sai kyarma yakeyi sai taga kamar ba yayanta ba.ubanwa yace kizo nan ?”bakiga menakeyi bane?tunani ta nakeyi !
Bakisan idan ina tunaninta ba.baa magana, tsoro gaba daya ya cika Ilham tamqar ba yayanta ba.”this is d first and d last ,
da zaki qa’ra shigomin part batareda izinina ba!
So now get out of my Room!” areef yyi maganr cikin uwar uban tsawa .gamida tureta daga Jikinsa ,da gudu Ilham ta fice daga falon nasa tsaki yyi gamida murzawa qofar key,wannan qaron Ya dauki .ALWASHIN !bazay yi Abunda mahaifiyarsa keso ba .komae zai faru kuwa ,
Haka kawae bazaa Ruguzamasa Rayuwa ba .
dan ya Auri Wai wata xeey !
Wadda ya tabbata da barin cikinta uwarta tayi kafin tazo Dunia .”sabida bala,i irin nata kayan maye zee-zee bbu Wanda bata ta’bawa tabi maza tabi mata.Runtse idonsa yyi yanajin zuciarsa na Tafasa.
KANO tsaye yyi yana qallonta har ta qaraso gabansa daukeda white coffee a hannunta .tsayawa yyi yana qallon yanayinta har ta qa’raso gabansa .
Miqa masa tayi tana fadin plsss yaya!
Amsa yyi ya Aje agefe yana qallon yanayinta ta Rame sosae meyake damunta ne?”
Cikin Rawar murya take fa’din Am sorry yaya Aliyu!”
Nayi laifi Jin yyi kamar baijita ba dauke kansa yyi ya nufi kofa gabansa tasha gamida yimasa rau rau da ido.Jikinsa yyi sanyi qlau .akowane irin yanayi baya iya Jure ka’llon damuwarta.Baiyi magana ba ya Jawota ajikinsa yyi Hugging dinta .
Ziyaah tanajin bugun zuciarsa da sauri kamar yarda takejin nata .
“I love you.
Ya fada a hnkali kafin ya cire Jikinsa cikin nata ,
Fita zanyi ziyaah idan na dawo zuwa gobe zamuyi magana ,kije ki kwanta .
gud nyt.!’
Yyi maganar gamida ficewa ,daga dakin bayada isasshen lokaci shiyasa yyi haka .yasan ziyaada bamai Rigima bace ,bata da hayaniya ta kowane fanni.sabanin Jawaah dake da kafiya da gaddama da itace yyiwa haka da kuka zata saqa masa zata hanasa wannan fitar ne .dole sai ya tsiya ya saurareta.
Gudu yakeyi sosae a wannan qa’ron haduwarsa da khaleel Abu bazaiyi kyauba.
Jin yyi zuciarsa na Neman tsinkewa me Khaleel keyi hka?”me idanunsa ke nuna masa?
Blue firm yasaka mata .
Yana qallon yadda yanayinta ya canja yana qallon yadda take hade kafafunta wuri daya.
Baiji tsayuwarsa ba.jin yyi wani Abu ya gifta masa ta cikin fuska har sau biyu.Sai wani irin huci Aliyun keyi ,da mugun mmki Khaleel kebin Aliyu da ido.shi Aliyu ya Mara har sau biyu.?
qafin Khaleel yyi magana Aliyu ya fisgi hnnun Fadwaah ya nufi up stairs daita.bai tsaya daita koina ba sai tsakiyyar bedroom dinsa ,
Saurin sakin hnnunta yyi bacin Raine sosae acikin idanunsa tana qallon yanayin sa gaba daya tabi ta tsorata ,
Hawaye suka cika mata ido.
Cikin kakkausar murya yake fadin dame dame yayi maki?”
Ido ta ware cikin Rawar murya take fadin wlhi bbu komae .Idan ya qara zuwa gidan nan kika kulasa zan mai daki inda na dauko ki .
Kuma bbu Ruwana dake, Rau -Rau tayi da ido kayi hkuri nima kawae na gansa ne.”
Zauna ina zuwa.”
da haka ya Juya ya fita.
Yadda yake saukowa akan stairs din zai nuna maka Ransa a bace yake .
Har lokacin Khaleel na tsaye yana qallon sa da mugun mamaki .qarasowa yyi gabansa haka ya shiga Jan hnnunsa zoka fita !zoka fita Khaleel ,wannan qaron baxan saurare kaba.ban kaiga tsanarka ba.”Dan bansan taya zan taya zan fara ba!
Bana son kayi Abunda zai Rusa dangantakar mu!
Banason ka Rusa Abokantakar mu!”
A fusace Khaleel ya fisge hnnunsa .how dare yhu?”kan wannan dalilin ne zaka mareni har sau biyu?
Khaleel yyi maganar cike da bacin Rai .to barikaji in fada maka ,banyi haka Dan naci zarafinta ba.”banyi Haka Dan na wulakanta taba. Nayi hakane Dan na tabbatarwa da zuciana. FADWAAH ba irin kalar Rayuwar Aliyu Galadanci takeyi ba.
Ban saqa movie din nan ,Dan na tozarta mata Rayuwa ba!”nayi haka ne Sabida na tabbatarwa da zuciyata FADWAAH Ba KARUWAR AA galadancin bace!”
Na yarda ko dukana kayi indai zan samu Abunda nakeso !”baxan boye maka ba.ina sonta ina kaunarta ,haka zan Aureta bbu Ruwana da Asalinta da Rashinsa kawae kayimin Jagora a wurin iyayenta!
“Aliyu karkayi kuskuren da zaa zo ayi da nasani Karkasa na Rasata Dan Allah?”
Idan kuma kaki kafi kowa sanin wanene ni? Kafi ko’wa sanin Leel Abuu!!”
Zan iya yin komae Dan nasamu Yarinyar nan!”
Zuciata na fadamin itace uwar ya’yana !gaba daya burina ya tattara akan wannan Yarinyar tun daga Ranar da na fara daura idona akanta .
Dan dafa shoulder’s nasa Khaleel yyi yana wani irin murmushi Wanda Aliyu ya riqa yasan ma’anarsa.” Karka damu kanka da yawa ,nasan halin ka da daukar zafi bazanyi komae ba.saida yardar ka indai zan sameta.
qallonsa kurum Aliyu yakeyi ,yana qallon cikin idanunsa son yakeyi ya tabbatar mafarki yakeyi ko ba mafarki ba.kusan sau ukku yana buda baki Dan yyiwa Khaleel magana amma ya qasa ganin Aliyu din bazai CE komae ba.
Yasa Khaleel shafa sajensa nabarka lfy guy sai munyi wya.”ka kularmin da wify”da haka yabi ta gefensa ya shige motarsa .
qansa ke ciwo kansa ke Juya masa .baitaba Tunani ko A mafarki zai iya daga hannu ya kai Ajikin Khaleel Abu zarri ba. Dan uwansa na Jini Abokin yarintarsa .suyi fada su shirya ,kowa ya batawa kowa Rai.amma duk da hakan suna qaunar Junan Su ,Soyayyar da sukeyiwa Juna bazata faduba.haka Abokantakar su dangantakar su baitaba canja komae ba.”qaro na farko da yabi hannun nasa da qallo yana Dan yarfi dashi.
Wani gefen zuciarsa maganganun Khaleel Yake Juyawa aransa ,yawo sukeyi masa a kwa’kwalwarsa.
Meyasa meyasa?”Khaleel zai so Abunda yakeso?.meyasa zasu kaunaci Abu day’a.
Baisan yana sonta ba saida Leel Abuu ya fada yana sonta ya dauka shirme yakeyi tausayinta yakeji .”Ashe ba haka bane ?
Shin meya kaisa shiga Rudani da Tashin hnkali dan Leel zarri yace yana sonta?
Haka yana nufin shima sonta yakeyi kenan.?”
Mota ya koma ya zauna gamida Daura kansa akan sitiyari A hankali ,tunani yakeso yyi yanason Yaji yadda yakeji azuciayrsa gameda ita .yanason Yaji ya matsayinta yake.’
Lumshe idonsa yyi A hnkali Ranar da yafara Daura idanunsa akanta na dawo masa..
ASMY B ALIYU
Fadwaah
Khaleel Abuu zarri
AA Galadanci
Zeeyadah
FADWAAH
ASMY B ALIYU
16..
ganin qarfe daya yasa yyi wanka a gurguje cikin sabbin kayansa wayanda baitaba sanyawa ba.ya dauki wani farin yadi ya saqa ,Wanda ana hango farar vest din dake Jikinsa ,
Hula ya qafa akansa wacce ta dace da kalar shigensa. gamida saqa hadadun perfumes dinsa Wanda yake using dasu.
Tsayawa yyi agaban madubi yana qarewa kansa qallo ba qaramin kyau yyi ba.fuskarsa sai wani kyalli takeyi amma fa gabansa sai faduwa yakeyi.”sabbiin shoes ya samu ya saqa.zuwa qarfe 1:30pm.ya dauki makullin motarsa ya fice daga gidan ,wani irin yanayi ya tsinci kansa Wanda baitaba Jin kwatan kwacinsa ba.
Gaba daya Jikinsa ya gama mutuwa yana gama parkn a kofar gidan Mu’alleem ,ya hango Mu’alleem din ya fito daga gidansa casbaha riqe da hnnunsa.
Ganin Aliyu yasa ya dan dakata har Aliyu ya fito daga motar gamida Rufeta ya nufi Mu’alleem din tamkar Wanda aka zarewa lakka.
Haka Mu’alleem din ya riqa qallonsa har ya qaraso gurinsa.
Batareda Mu’alleem din yayi ma Aliyu magana ba.
Ya kama hnnunsa suqa nufi masjid ,qarfe biyu sukayi sallar azzahar biyu da minti goma limamin masallacin ya damkawa Mu’alleem sadakin Fadwaah a hnnunsa ………anan da sukayi yadda shari’ar musulunci ta tsara.duk wasu tambayoyi da zaayiwa Aliyu ya amsa wani irin tsorone a fuskarsa ,
Gumi kawae ke fita acikin Jikinsa riqe hnnunsa na dama Mu’alleem yyi yana fa’din kayi addu’a mana Aliyu bbu abunda zai faru.ina Abokin naka ban ganshiba?
Mu’alleem ya fa’da yana qallon Aliyu murya kasa-kasa.
Tamkar mai tsoron magana Aliyu ke fadin nata kiran wayarsa baya dagawa,to yaya zaayi kenan?” ……kawae a daura mutane na Jira Mu’alleem AA yyi maganr tamkar mai Jin sanyi.
Yanajin acikin Kunnuwansa aka daura auren Aliyu Ahmad Galadanci da HAFSAT FADWAAH
Akan sadaqi naira dubu dari ,Wanda dai daikun mutane suka shaida tareda Addu’ar samun zaman lfy Acikin aurensu da samun tsaftataciyyar zuri’ar.
Rasa yyi a ina yake sama yake ko ka’sa gaba daya duniar Juya masa takeyi…………mmki Yakeyi waishi Aliyu Galadanci ne yyi Aure wata irin natsuwa tafara zomasa lokaci daya.
Bbu shiri ya miqe tsaye yyi nafila Raka’a biyu,
Haka yana Addu’ar Allah ya yafe masa laifukkan da yyi abaya.
Ranar nan yau tana cikin Ranakkun da sukeda muhimmmanci acikin Rayuwarsa .
Tare suka fito masallaci da Mu’alleem baisan da bakin da zaiyi masa godia ba.
Idonsa ne Yaji ya ciko da kwa’llah.murya na Rawa Aliyu ya kama hnnun mu’allem cikin sarqewar murya Aliyu ke fa’din ,
Mu’alleem nayi aure kana ganin Allah zai yafemin zunubbaina?”zunnubaina suna da yawa Mu’alleem!
Hawayen da yake gudun zubowarsu su suqa shiga ambaliyya a fuskarsa.
“Karka fara Aliyu karkayi kukan nan dan Allah.
Mu’alleem yyi maganr cikin fuskar tausayin Aliyu.
Katuba!
Insha allahu Allah zai yafemaka kai dai kawae kacigaba da Neman gafarar sa,
Bbu Wanda zai wuce qaddarar sa A rayuwa.
Wannan itace Qaddarar ka Aliyu.dama Allah ya Rubutu hakan.
Tunda ka tuba shikenan Allah zai duba Tubanka.” Nasiha Mu’alleem ya cigaba da yimasa.
Sosae Jikin Aliyun yyi sanyi,
Mu’alleem ya kallesa kafin yace na turoma matar taka ne?”kunya yakeji ,daga kansa kawae ya iya yi.
Bayajin zai barta anan baisan mezai faruba kuma.
“Tun daga nesa ya hangota cikin doguwar Rigar Atamta sharatooh.mai Ratsin brown da purple ajikinta ,
Suna daya daga cikin kayan da Aliyu ya siyamata yakaiwa telan dake yiwa Jawaah dinki ya dinka mata. Dama kuma yana da niyyar yimata lefe,so yake hankalinsa ya kwanta.da kansa ya bude mata bayan motar ta shige har lokacin baiga fuskarta ba.wacce ke dukunkune cikin purple veil dinta.duk yarda yaso su hada ido kin yarda tayi ,
Haka kawae Jikinsa yabasa kuka tayi.
Sai wani irin qamshin jikinta keyi.
Aliyu ya juya kan Mu’alleem ya qara yimasa godia ,inda yake shaida masa zuwa Jibi zai wuce Abuja.
Yana so ya samarwa Fadwaah din visa,
Zasuyi sati biyu a Abuja kafin Visan ya fito.
Anan Mu’alleem yyi masa fatan Alkhairi ,tada motar yyi sukabar Gurin
Wani hadaddaden Restaurant ya nufa dasu da abincin zasuci komae ya tuna sai kawae ya tsinci kansa ,da son yimasu takeaway idan sun tafi gida suci.
Yaga wurin duk maza haka yaga anata qallon su musamman fadwaah,
Haka kawae ya tsinci kansa da jin haushin haka.
da sauri sukabar gurin ,Dan azahirin gaskiyya baisan wani kishi ba.
qaro na farko da yaji wani tsananin kishi ya shigesa ,
Wanda baisan yana dashiba.
Haka suka isa gida bbu mai magana ,tana Jin an tsaida mota jikinta yyi sanyi haka ta takure kanta wuri day’a.
Har ya fito daga motar ko motsawa batayi ba.
Ya kusa minti biyar tsaye yana qallonta. Kafin ya qarasa gabanta ,cikin sanyin murya yake fadin kifito kishiga gidan ki .lokaci daya ta fashe da kuka gamida cire veil din kanta ,
Tana qallonsa da idanunta da sukayi jawur sabida kuka ,cikin kuka take fadin da gaske Aliyu kayimin Aure ?”
Tayi maganar hawaye na sauka a fuskarta.
da taji yarda zuciyarsa ke dokawa da kokusa bazatayi kukan nan da takeyi ba.!”
Bayason Wannan kukan nata,ciwo yakesa sa .
Kukanta zai iya kwantar dashi.”shikan sa qarfin hali Kurum yakeyi,
Hannunsa na dama ya miqata alamr tazo batareda yyi magana ba.
Bata basa hnnun ba,ta maida hannuwanta duka biyu abaya .tana qara fashewa da kuka ,cikin kuka take fadin Aliyu tsoro nakeji !
Tsoro nakeji dan Allah karka yimin Aure kabarmu mu zauna a haka.
Ta qarasa maganar gamida saka kanta cikin cinyoyinta ta cigaba da kukan ta.
Lumshe idonsa yyi a hnkali zuciyarsa zafi takeyi bazai iya jure wannan kukan ba.Lokaci daya taji ya suntumeta yyi sama daita ,
Kwantar da kanta tayi akan kirjinsa ta cigaba da Rera kuka tamkar wata jinjira .yanajin yarda jikinta ya dau zafi lokaci daya da alamr zazzabi keson Rufeta.
Bai direta a koina ba sai akan bed dinsa ,bai saurara mata ba.sai da Taga ya Jawota ajikinsa tanajin yarda bugun zuciyarsa ke qaruwa haka Jikinsa na Rawa .
Lalubar kunnenta yyi a hnkali murya can ciki ,Yake fa’din am sorry nayi maki laifi !”ki yafemin ,
Na aureki batareda Neman izinin kina sona ba ko bakyasona!”
Nikaina bantaba ba bansan ya zafin so yakeba,sai da na ha’du dake .
Ina sonki “fadwaah Ina sonki !”dan Allah karkiyi Rejecting dina ,mun kawo a wannan stage din ne sabida bamu da mafita ,
Auren shine kwanciyar hnkalin mu.
Idan mukaci gaba da zama a haka zan cutar dake ,
Sabida ban yarda dakaina ba.
Shiyasa na aureki cikin gaggawa bana son na Rasaki kece Abun da na fara so acikin Rayuwata ,kece na fara furta ma Kalmar so My Addah fadwaah kin amince zaki zauna dani koda zakiji zunnubaina A gaba.duk da na tuba ,a yanzune zan shimfida sabuwar Rayuwa tareda ke nakeso mu shimfida sabuwar Rayuwa mai cike da farin ciki da kaunar Juna.
Na maki Alkawarin baki kulawa A iya tsawon Rayuwar da zamuyi dake !”
Kin amince xaki karbeni a matsayin mijinki Abokin Rayuwarki?”
Yyi maganar gamida Tallabe fuskarta da duka hnnayensa biyu,Yana ganin yarda hawaye ke ambaliyya afuskarta.maganarta yake buqatar Ji a wannan lokacin zubar hawayenta ,yana tafasa masa zuciya.
Harshensa ya saqa yana lashe hawayen idonta har lokacin batayi magana ba.wannan shirun nata yana sashi cikin Rudani da shiga tashin hnkali ,
Haka yakejin zuciarsa tamkar zata Rabe gida biyu.
Zaiyi magana tayi saurin daura hnnun ta akan kyawawan labbansa .tana girgiza masa hnnu karkace haka ,
Karkayi magana hakama ya isa nasan kana sona !”haka zaka iya zama dani akowane irin hali nake na sani Aliyu kana da kirki samun mutane irinka aduni’a qalilan ne.
Rungumesa tayi tana fadin ina sonka Aliyu Fadwaah na tsananin sonka.”
Wata irin Ajiyar zuciya yake saukewa gamida yin shakkuwa ,gaba day’a ya lullubeta cikin fadeden Kirjinsa .zip din Rigarta ya fara Ja bata hanasa ba.tanaji har yakai karshen Sa ,tafin hnnunsa yasa yana murza gadon bayanta.
Radau Yaji bayan nata da zafi.
Murya a sarqe yake fadin bakida lfy my wife muje Asibiti cike da shagwaba dason tayi masa kuka take fa’din.”
No banason Asibiti plss karka kaini.”yarda tayi yasa shi yin murmushi yana son macce mai shagwaba.
Rada ya shigayi mata a kunne to mekikeso?”
da hnnu take nuna sa alamr shi.
Ware idonsa yyi akanta ,kunya ta hanata kallonsa hnnunsa taji yana yawo cikin kirjinta .” kafin ya hade bakinsa da nata lokaci daya,ya Shiga yimata wani irin Hot kisses gaba daya Aliyu ya fice daga hayacinsa,
Saida ya dauki minti goma sha biyar yana ya mutsata ,qafin ya iya qyleta gefe ya koma yana maida numfashi .
Rawar sanyi takeyi ,a hankali zazzabi mai zafin gaske ya Rufeta da gudu Aliyu ya nufi toilet ya dan Jiqo towel da Ruwa.
Cire Rigar jikinta duka yyi yabarta daga ita sai inner wares. A hankali yake goga towel din ajikinta tun daga kan goshinta har gurin wuyanta.
Idonta a Rufe sai hawayen da take zubarwa .
Ji yake alokacin tamkar ya dawo da zazzabin da takeji Ajikinsa.
ASMY B ALIYU
Fadwaah
AA Galadanci
FADWAAH
ASMY B ALIYU
17..
Ahankali yaji zazzabin na sauqa jikin ya dan Rage zafi ,qallonta yakeyi sai sannu yake yimata.kusan minti goma .
Zazzabin yadan sauka fita yyi daga dakin ba ajimaba sai gashi da plate da spoon akae .sai kuma takeaway din da yasiyo masu.
Anan yyi serving dinsu,Basmatic rice ne With chicken source
Shiya riqa bata a baki batafi spoon biyar ba taji ta qoshi ware idonsa yyi yana qallonta ,
Badai kin qoshiba?”
Yayi maganr cikin harshen larabci .murmushi tayi gamida Dan daga kafada ,
Ban san mekace ba!”
Banajin wanann yaren.tayi maganr murya can ciki haka tana qoqarin kwanciya akan Rug din dake malale a tsakiyar dakin.
Saurin tarota yyi gamida girgiza mata kai ,
Magani zakisha sai kiyi sallah saiki kwanta.
Yana maganr ne da harshen turanci,danshi kwata-kwata hausan yafita abakinsa wuya take yimasa yafiso yyi larabci ko turanci.
Tare sukayi sallar La’asar sannan ta sha maganin zazzabi, baa dauki lokaci ba.tayi barci,
qarar door bell yaji haka ya nufi kofa yana mamakin waye??
Ido biyu sukayi dashi Hannayensa zube cikin Aljihun wandonsa na suit
Bakin glass din Frada ne manne a idonsa,
Yah haka?”
Ko kamanta yau birthday party din Jawaah?
Khaleel ya faɗa yana qallon AA.
Lokaci ɗaya AA ya ware idonsa akansa tareda dafe goshinsa .ya manta kwata-kwata ya manta wlhi!”
Yau birthday din Jawaheer Galadanci ace ya manta gaba daya ranar nan ya kamata ace suna Tare ,
Amma sai gashi yau shine da manta Zagayowar Haihuwa lil sis dinsa.
Waige-waige ya shigayi yaga inda xai hango wayarsa bbu ta .wuce khaleel yyi ya nufi mota a mota yabarta,
Kusan miss calls yafi Ashirin akwae na Ummi Jawaheer Dana kuma ziyaada.
Ina Queen ne banji motsinta ba.Khaleel ya faɗa yanabin falon da kallo ,
Barci take mutafi gidaaaaa.
Dan daga ka’fada Khaleel yyi tareda bin Bayan Aliyu.
Sosae aka kawata wurin da flowers masu ban Sha’awa dark blue and black kamar yarda Jawaheer Galadanci tafito cikin wata doguwar riga material ,Wanda head din kanta black ne tasha make up har tagaji.
Hakama a bangaren ziyaada ,
Black material ne ajikinta sai head dinta da yakasance Golding ,duk inda suka wuce sai daukar ido sukeyi qallo ɗaya zakayi masu kasan suna cikin damuwa.
Kamar ance ziyaah ta daga ido ta hango Aliyu yana tahowa shida Khaleel ,Dan murmushi ta saki ganin yarda yayan nata ke tahowa ,Dan taba kafadar Jawaah tayi waccw ke tareda wasu friend’s nata alamr ta kalli Yayah Aliyu na tahowa.”
dukansu suka nufi Yayan nasu kowace ta bata Rai tasha mur lokaci daya daburcewa yyi.
Daria Khaleel yyi Ziyaah batace komae ba Taja hannun yayan nata zuwa part dinsa .yyinda Jawaah ta tsaya Tareda Khaleel.
“Nazata bazaka zoba ae?”…..
Jawaah tayi maganar tana qallon Khaleel da narkakkun idanunta tamkar tafasa masa kuka dan ware idonsa yyi akanta.
Ayi hkuri my cwt sis ni na isa.
Yayan nan nakune ya tsiyar Dani.
Dan daga kai Jawaah tayi taja hannunsa zo mutafi ka Gaisa dasu meenah sunata Jiranka.”
A haka yabi bayanta.
Nayi laifi Ku yafemin .Aliyu yyi maganr yana qallon ziyaah ,
folding din hannayenta tayi akan kirjinta tana qallonsa.zamuyi magana zuwa dare kasa way’annan kayan Yayah munajiranka a waje zaa yanka cake.
Jawaah tayi fushi dani ko ziyaada?”Aliyu yyi maganar can cikin kasan maqoshi.dan murmushi Ziyaah tayi batayi fushi ba.
Kasa kafito Dan Allah yayah.”
da haka Ta juya gamida Jamasa kofar.
Shima irin suit dinda Khaleel ya saqa ita ya saka bakaramin qarbarsa tayiba.
Yana gyara gashin kansa Khaleel ya turo kofar dakin,
Qallo daya Aliyu yyi masa gamida dauke qansa.
“Khaleel Abu wannan qaron nayi Abunda kake so!”
Khaleel ya zaune akan soofa yana danna wayarsa yake fadin minene kayi Wanda na keson haka?”…inajin dai baka taba Jin magana taba,Ra’ayin kan ka kakeyi AA .haka baka tabayin abunda nakeso ba.”sai dai Wanda kakeso!”
Dan murmushi Aliyu yyi ya juyo Yana qallon Khaleel ,Wanda hnakalinsa na kan Wyarsa da alamr chart yakeyi.
Naayi Aure master! “
Da sauri Khaleel ya dago kansa gamida sauqe idonsa cikin na AA ,
Qallonsa yakeyi da mmki.
Nasan bazaka yarda ba ae.”
da safe Nata Neman lambarka ,
Dan kasamu zuwa daurin aure kaki ka daga.
dan murmushi Khaleel yyi ,wannan qaron Qarasowa gabansa yyi,
Banason wannan wasar Aliyu!”
Nasan wasa kakeyi bawasa nakeyi ba Khaleel Abhuu nayi abunda kk so yanzu sai kayi farin ciki!”
Wannan qaron mmki yakusan kashe Khaleel murya ashaqe yake fadin wacece wannan mai sa’ar pilot?”
Balkisu ko Maimuna?_
Kaima kasani dukkan su bbu Ajin aurena ,ware idonsa yyi akan Aliyu Wanda ke famar shafa perfumes murmushi dauke a fuskarsa .
Yarinyar da kagani a gidana.
Ya basa amsa batareda ya qalli fuskar Khaleel dinba.Wanda ke dauke da wani irin Shock ,tsaye yake sai gashi zaune akan bed.magana yakeson yima Aliyu ya qasa Duniar yaji tana Juya masa.”
Hannu Aliyu yasa zai tabasa cikin wata uwar uban tsawa Khaleel yyi saurin kaucewa gamida fadin karka tabani!
Karka fara ka tabani Aliyu!”
Yayi maganr idonsa na Juyewa daga farare zuwa wata kalar.
Cikin ihu da balai ya taso yana qallon Aliyu cikin ido da ido.’
Zuciyarsa tamkar zata fito ,
Bai tabajin abunda yakeji ba.
Wani irin ciwo zuciarsa ke masa .Yarinyar da nakeso ita ka Aura Aliyu ?
da gaske Fadwaah ka aura!
dan Allah ka fadamin wasa kakeyi AA? “
qirjina ciwo yakeyi.
Baki sake Aliyu yasaki yana qallon Khaleel baita ganin abunda ya gigitasa haka ba.”fadamasa gaskiyyar maganr shine dai-dai bbu boye ko wace irin magana A tsakanin su ,
Soyayyar ta yasa na Aureta!”
Khaleel Abhuu bazan iya barmaka itaba.shiyasa na Aureta !”
Fadwaah dani ta dace!….saukar mari Aliyu yaji akan fuskarsa.
Khaleel ya cakumi wuyan Rigar AA Galadanci Hawaye na zuba a idonsa yake fadin Kayi nasara akaina Aliyu!………………….tunkafin na fadawa kowa kaina fara fadawa ,meyasa kayi haka ?
Meyasa kaci Amanar Kaunarmu ?”
Shin ko kasan wane irin So nakeyiwa wannan Yarinayar?”
Kasa kanka cikin kasada A Arayuwarka AA!
Kana ganin haka shine dai-dai ?
Kana ganin zan barku Ku Rayu cikin Jin ddi!”
Zan iyayin komae akan wannan yarinyar ko kadan bata dace da kaiba.”
Dani ta dace .
Kariga daka aikata kuskuren da bazai gyaruba Aliyu ,bazan barka ba.
Har sai na tabbatar da na saka ka cikin Bakar damuwa Aliyu.”
Shin kasan Yarda bakin ciki da ba’cin Rai keyi A kirjin mai Rai?wani mugun qallo Aliyun kebinsa dashi karkayi tunanin Khaleel ,
Zaka iyayin yarda kk so .
Yanzu tunda tazama matata.
Banason qara Jin sunan ta A bakinka!
Dariar bakin ciki Khaleel ya fashe dashi ,
Kafin ya riqa Jefawa AA wani mugun kallo.
Abunda na fada shine bazan canjaba.
Kaida kawae kajira Lokaci.
Na barka lfy…..da haka Khaleel ya Juya yabar masa dakin gamida bugo masa kofa ,lokaci daya Aliyu ya zauna akan gado matsalar Khaleel bazai qareba.
Kansa ke ciwo muryar Jawaah yaji akansa .
Yaya meya samu yaya Khaleel? “
Jawaah tayi maganar hawaye sun taru a idonta.bai kamata ace laifinsa ya shafesu ba,
Batareda Ya amsawa Jawaah ba Yaja hannunta ,
Basu tsiya a koina ba.Sai a wurin da cake din yake can ya Hango ummynsa daga gefe da kuma Aunties dinsa.
Da kuma daya da’aga cikin kannen Khaleel Abhuu.
qallonsa kawai Ummi keyi haka kawae jikinta ya bata bbu lfy.
Yanka cake akeyi amma hnkalinsa baya kansa ,
Maganganun Khaleel yake Juyawa aransa.haka Ummi ta Ratsa cikin Taron taja hnnun Aliyu sukabar wurin.zuciyarsa yaji tana Neman tsinkewa.kodae Ummi Taji lbrn auren da yyi?”
*
Kusan qarfe Biyar da Rabi ta tashi daga barci ga mmkinta sai ta hango Khaleel zaune akan soofa ,
Yana sipping juice acikin Glass cup .dan ware idonta tayi tana qallonsa.
Black tree quarter ne Ajikinsa da light blue din shirt mai guntun hnnu.
Yayah Khaleel yaushe ka shigo?’
Ta fada tana Dan murza idonta.qallonta kawae yakeyi .
Gown ne Ajikinta na sponge bob iyakarta gwiwa.
Jikinta yake qarewa qa’llo kafin idonsa ya sauqa kan swollen lips dinta kawae yake qallo tun daga kan dan yatsansa na qafa yakejin wani Abu na taso masa.
Wanda baitaba Jin saba iya tsawon Rayuwarsa ta baya ,Kirjinsa ke wani irin dokawa.
Saurin dauke idonsa yyi akanta.
qarshema miqewa yyi yabar dakin da mmki Fadwaah kebinsa da qallo gamida tabe baki toilet ta shige ta wanko fuskarta.
Yunwa takeji hijab dinda tayi sallah tasaka ,
Ta sauka down stair’s Khaleel ta hanga zaune a falo a kasan Rug robobin ice cream ne har guda biyu agabansa.
dayan yake sha dayan kuma yana agefensa,
Wani blue firm yake qallo.
Jin yyi an zauna gafdashi hakan baisa Ya juyoba.
Yah Khaleel zansha ice cream na dde ban shaba.
Dan murmushin mugunta ya saki gamida Turamata dayan Robar Agabanta.
“Thank yhu.
Ta fada a hnkali gamida gyara zamanta ,
Juyowa yyi ya sakar mata wide smile gamida fa’din .
” your welkum babe!
Idonta ta maida kan T.v.da sauri kuma tayi saurin dauke idonta tana dan zaro ido ,tana qallon Khaleel plss ka kashe banason wannan Abun.
Kar yayah Aliyu yazo ya sameka.”
Tayi maganar damuwa dauke a fuskarta.
Bai kulata ba ya cigaba da shan ice cream dinsa,
Mamki ya kusan kashe Fadwaah wai meke damunsa ne?”
gaba daya dabi’unsa sun canja.
Juyawa t.v.baya tayi ta cigaba da shan ice cream dinta sai famar lumshe ido takeyi da alamr yyi mata ddi.
Agogon dake maqale a hnnunsa yake qallo jiran kawae yakeyi Kwayar ta fara aiki.
Kusan minti goma sai yaji muryarta can sama tana fa’din Yayah Khaleel zan sha!
Yyi ddi ice icream .
Ka qaramun gaba daya tafice daga hayacinta,
Idonta lokaci ɗaya ya Juye haka tana dafe da cikinta.
durkusawa yyi agabanta yana qallon kyakkyawar fuskarta .hnnunsa yakai yana shafata a hnkali ,
Lumshe idonta tayi tanajin ta cikin wani baqon yanayi.
Hnnunsa tariqe jikinta sai Rawa yakeyi ganin haka ,
Khaleel yasa Yadan sakata Ajikinsa .luf tayi tana sauqe ajiar zuciya.
Hnnunsa yasa a agadon bayanta yana murzawa A hnkali…
Kissing dinta yakeyi haka hnnunsa na acikin kirjinta yana wasa da dukiar fulaninta sai wani lumshe ido takeyi alamr tanajin ddin abunda yakeyi mata.”shikuma gaba daya Khaleel ya gigice ya fice da’ga hayacinsa baitaba tsintar kansa cikin wannan yanayinba.
Murya can ciki yakeyi mata Rada a kunne mekikeji baby?”
Wani Abu nakeji Yayah”..pls karka daina.
Tayi maganr tana riqe da waist nasa……
Daukarta yyi cak !zuwa master bedroom saida ya danna lock Ajikin kofar .
Kayan jikinsa duka ya cire ganin Albarkatun Kirjinta sun bayyana ya qyara gigita Khaleel bakinsa yakai garesu ya fara tsutsa day’a na cikin bakinsa day’a na murzasu A hnkali.fadwaah itakuma sai miqa takeyi tana wani irin nishi.
nishi takeyi haka tana qanqamesa gamida qara shigewa jikinsa.
Wata irin mahaukaciyar wasa yakeyi daita ,Itakuma jin Fadwaah abun naso yafi qarfinta ta kwala ihu gamida qanqamesa duka tana fa’din nooooo …………….!yayah Khaleel.!!!”
ASMY B ALIYU
Fadwaah
AA Galadanci
Khaleel Abuu
FADWAAH
ASMY B ALIYU
18…
Tsayawa yayi cak!!”ganin yadda idanunta ke wani irin qafewa tamkar mai cutar jinnu.kafin jikinta kuma ya saki duka.a hankali ya sauka akanta ya koma gefe yana qoqarin jan numfashi ,meyasa Aliyu yayi masa haka?”mai yasa zai auri wacce yakeso.yau shine da laifin yin xina da matar aure.”dafe kansa yayi da hannunsa duka biyu yana ambaton Allah aransa Aliyu ya ruguza duk wani buri da yake dashi cikin rayuwarsa.ko zai hukuntasa bata wannan hanyar ba.Ya godewa Allah da baiyi abunda zai ruguza rayuwarsu dukaba.
Taimakon gaggawa ya baiwa Fadwaah ya samu ta farfaɗo sai dai har yanzu bata cikin hankalinta,lokaci ɗaya kuma jikinta yayi mugun zafi radau.
Daman ya dde da mayar da kayan jikinsa,motarsa ya koma ya hado allurar da zai taimaka mata zazzabin ya sauka.
Koda yayi mata allurar kasa barinta yayi.Yana ta tunanin yadda zai bullowa Aliyu.
Lafiyayyen murmushi khaleel ya saki gamida murza dayan kunnensa .ya samarwa kansa solution Bari yyi wanka ya jira Aliyu kallon Fadwaah yyi wacce ke barci abunta shafa gefen fuskarta yyi A hnkali ya furta I love yhu baby.gamida lumshe idonsa.
“Kaina ke saurare Aliyu kaki magana?
Ummy tayi masa tambayar tana qallonsa ,kirjinsa ke halbawa Addu’a yakeyi Aransa Allah yasa umminsa batasan da zancen aurensa ba.Aliyu ni mahaifiyar kace shin ban isa Naji damuwar kaba?.gaba daya kabi ka canja ka daina zama cikin kannenka kwana biyu an daina hira dakai .
Basai naji damurka ba tunda haka kafiso,mukoma wata maganar yaushe zaka koma ?”
Kallon ummyn nasa kawae yakeyi tafi damuwa da aikinsa da matsayinsa fiye da damuwarsa ,samun kansa yyi da amsawa ummin da gobe zan tafi Ummi zanje Abuja akwae aikin da zanyi Iyakata sati daya zan bar Abuja.”
Murmushi Ummi tayi gamida shafa kansa ,Allah ya kaimu Allah yabada sa’a.can qasan maqoshi ya amsa mata da Amin.nan suka cigaba da tattaunawa akan kasuwanci ummyn ,Wanda azahirin gaskiyya hankalinsa baya Wurin.sai da aka kira magrib ya samu Ummi ta sakesa itakuma Ummi anata bangare tayi masa hakane ganin kamar zai koma halinsa.
Fitowarsa masallaci sallar magrib ya kira wyar Khaleel amma bbu Reply .
Yasan yyi fushi dashi sai lokacin ya tuna da yabaro Fadwaah gida tana barci ,
Baigama tunani ba Yaji murya Jawaah akansa ,tana fadin Yayah zo mutafi kaga kyautar da na samu.yayah kaga kyautar da Yayah Khaleel ya bani?”ta danyi maganar gamida fiddo ido.
Kallon jawaah yakeyi ganin tayi yyi mata shiru yasa ta bata fuska ,
Gamida fadin Yayaa mana.”
“Bakace komai ba.
Jawaah kibar komoe sai da safe zan duba.na Gaji ya qarasa maganar cikin yanayin damuwa.”
Zatayi magana ziyaah tayi saurin katseta ta hanyar fadin bakiji mai yace bane Jawaah.?kibarsa ya huta da haka Ziyaah taja hnnun Jawah wadda ke famar turo baki da ido yabi ziyaada wadda ita kadaice zata iya fahimtar yana cikin damuwa ko akasin hakan.
Zuciyarsa take kokarin Rabe masa gida biyu!ganin text din da khaleel Abuu ya turo masa.
“Yana iya Rantsewa da Allah ya karanta saqon yafi sau Ashirin.”
Wani irin ciwo zuciyarsa ke yimasa……
dama na fadamaka abunda kake nema bazaka samesa ba .Aliyu nariga na karbi abunda kake karbawa a wajen Wasu ya’mmata.
nasha fada maka Wannan yarinyar bata dace dakai ba.”dani tadace ,bbu abunda yyi saura tunda yanzu na Riga na karbi budurcinta!”
Ina Jiran takakardar saki!!!”
Kafafunsa yaji ya kasa tsayuwa akansu .Kansa yaji yana Juya masa ,zuciyarsa yaji tana masa wani irin ciwo Wanda baitaba Jin irinsa ba acikin Rayuwarsa. Ya tabbatar dacewa ciwon zucia ne yakamasa lokaci
bai kamata laifinsa ya shafi Fadwaah ba.baikamata zunnubansa su shafeta ba,Allah kenan mai yarda yaso da bayinsa.
komae dabarar ka baka isa kayiwa Allah wayoba.”shi yyi tunanin zunnubansa sun shafe abubuwan da ya aikata abaya sun bata bat!!” bazasu qara dawowa ba.”
Ashe da sauran aiki agabansa sun fara bayyana tun qafin aje koina.!”
Ashe haka Duk wata ya’mmacen da ya lalata takeji lokacin da yyi amfani daita?haka uwa keji lokacin da taga an lalata Rayuwar ya’rta ?”haka yaya keji lokacin da yaji an lalata Rayuwar kanwarsa.”
Bbu Wanda ya taba faruwar dashi. duk cikin way’annan da ya lissafa shi da Allah ya tashi Jarabtar sa matarsa ta sunnah ,Wadda ko tarewa batayi agidansa ba.”
Ita aka Raba da mutuncin ta?”bai isa yyi Jayayyah a wannan bangaren ba.wlhi shi bai isa yaja da wannan qa’daddar ba yasan laipinsa ne ,maganar Annabi CE .shiyasa Allah ya nuna masa abunsa tun ka’fin aje koina.
Baisan taina zai fara warware wannan matsalar ba.”Amma yyi Alkawarin bazai kula khaleel ba ,yariga yyi abunda yakeso yarda zai fuskanci Fadwaah shine matsalar bai san da wane ido zai kalleta ba.
Shima khaleel nan gaba abun zai damesa.
Zaunawa yayi yana kuka ,kukan da tunda yazo dunia bai taba yinsa ba hawaye masu zafin gaske suke forming akan idonsa da gudu tamkar an kunna famfo.baisan taina zai faraba.addu’a yakeyi Allah ubangiji yasa yafi qarfin zuciyarsa yau da wani ne ya aikata masa wannan abun ba khaleel Abu zarri bane ,zai iya kashesa !”ya kyale khaleel ne sabida Jawaah kanwarsa ya kyale sane sabida bayason asan yana da Aure yanzu!”zai fara gyara kuskuren da ya aikata abaya.
Zai shimfida kyakkyawa Rayuwar da idan ya’yansa suka zo a dunia zasuyi alfahari dashi.”zai fuskanci Fadwaah zai nuna mata zai iya Rayuwa daita a kowane irin hali mai ddi ko akasin Hakan.zai tabbatar mata da irin son da yakeyi mata.
Abu daya ne da bazai iya mantawa ba.shine wannan Ranar ,wannan Ranar ta zauna acikin zuciyarsa ya Rubuta ta acikin diary dinsa.hoton Wannan Ranar zai cigaba da zama acikin zuciyarsa .hawayen idonsa ya shiga gogewa ya bude motar yamata key gamida barin cikin gidan nasu.
Crossing leg’s dinsa yyi yakeyi . qallo ɗaya zakayi masa kasan yana cikin farin ciki ,zubawa AA ido yyi Wanda yake tsaye a bakin kofar falon yakasa shigowa.dan murmushi Khaleel ya saki cike da mamaki yake bin Aliyu da kallo baitaba tunanin saukin kansa zai kai har haka ba.
Meke damun Aliyu?”ko dai bai duba saqon da ya tura masa ta waya bane?.A hankali Aliyu yyi tattaki zuwa cikin falon kallon Khaleel yyi Wanda ke famar doka murmushi Awannan lokacin jin ya keyi kamar yaje ya rufe Khaleel da shegen duka har zaiyi magana sai kuma ya fasa ,
Rashin maganarsa zaifi zama Alkahiri muddin yayiwa Khaleel magana a wannan lokacin ya tabbata ana iya tarar da gawarsa.
da gudu ya nufi up stairs yana kokarin tare hawayen da suke so su zubo masa ,baki buɗe Khaleel ya saki gamida bin Aliyun da qallo ,
Sai da ya sakawa kofar key sa’annan yazube anan bakin kofar ya saki kuka.Khaleel ya Riga da ya gama dashi.
Bbu abunda zai iyayi hkan ma yana daya daga cikin qaddarar sa.
Baisan me gobe da safe zai haifar ba.
Har kusan sha biyu na dare yana zaune awurin har lokacin ya kasa qarasawa gaban Fadwaah
Dan baisan lokacin da Khaleel din ya tafi ba.
Sai lokacin ya tuno ko sallar isha,i baiyi ba.adaddafe ya nufi toilet ya dauro alwallah anan tsakiyyar dakin ya tada sallah.
Adaren ba wani barci yyi ba,cikin dare Fadwaah ta farka sai ihu takeyi ,
Tana shigewa jikinsa tana nuna masa Khaleel zai zo kusa daita.
Haka ta riqa sume masa tana kuka mai sosa Rai.
Gaba daya Aliyu ya gigice ya fita hayacinsa ,
Shima tayata kukan ya shigayi baisan ya zaiyi mata dakyar da qarfin addu’ar da yakeyi mata ya samu tayi shiru ,
Sai dai taki sakinsa gaba daya ta shige jikinsa ,
Sai Ajiyar zucia take sauqewa.
da safe kuma kuka ta saqa masa haka ta aza kai A hannu ta aza masa ihun da saida ya gigita Aliyu yasa shi fita hayacinsa,
Bai taba shiga tashin hnakali ba irin na yau.lalubar bakinta yyi gamida hadesa da nasa ,
Hawaye na zuba a idonta take kokarin ta cire bakinta cikin na Aliyu amma ta kasa sai da yagaji Dan kansa ya cire idonsa ya kada yyi Jah sosae .
Kanta ta saqa acikin cinyoyinta ta saki kuka ,
Lumshe idonsa yyi haka hawaye na zuba akan kyakkyawar fuskarsa,
Yanajin yarda wani irin ciwo na samun wurin zama acikin zuciyarsa ,wani gefen kuma .kukan ta na qarama zuciyarsa ciwo.
daukarta yyi cak!
Batareda yyi magana ba ,
dukan kirjinsa takeyi tana qo’qarin sauka kasa .Aliyu bai saurareta ba sai da ya sauketa a tsakiyar toilet ,
Cikin Rawar murya yake fadin plss banda Rigima wanka zan maki ,
Mafarki ne kk yi fa bada gaske bane noorie?”
Haka kawae yaji sunan yazo masa .
Hawaye na zuba a idonta take girgiza masa kai mafarki fa kace Aliyu?”
Mafarki ne zan riqa jin ciwo jikina………………..?”
Lumshe ido yyi yana tunanin lalubo amsar da zai bata.
Yeah hakane kinji ciwone shiyasa likita yazo ya dubaki.
Meyasa naji ciwo ?”kuma meyasa kake kuka ta fada still hawaye na Ambaliyya a fuskarta.”bana iya Jure ganinki haka shiyasa nayi kuka plss karki kara tambayana noorie owk .tambayoyinki suna yimin wahala ,idan kin yarda dani shikenan.jin tayi shiru yasashi taimaka mata ta cire kayan Jikinta ,
daukarta yyi cak!
yayi mamakin da batayi masa ihu ba.
Da dabara ya samu ya taimaka mata tayi wanka tsarki.
baizai iya Jure kallonta haka ba.
Khaleel ya Riga da yagama dashi .”da gudu ya fice daga toilet din hada kansa yyi da bango gamida sakin kuka..
ASMY B ALIYU
Fadwaah
AA Galadanci
Khaleel Abhuu
FADWAAH
ASMY B ALIYU
19..
Hawaye na zuba a fuskarta cikin karyewa murya take fadin pilot kuka kakeyi?”da gaske ba mafarki nake ba Khaleel,!!!”
Kasa karasawa tayi da Sauri ya kamota Gefen gado ya jawota ya zaunar daita,
Lokaci daya ya shiga Share hawayen idonsa .murmushi yyi gamida fadin daina kuka noorie Khaleel baiyi komai ba.kema kinsan Khaleel bazai yimaki haka ba,haka bazai iya cin amanata ba.”
Oya saka kayanki kiyi sallah ,
Ki shirya zamu kama hanya karna sake ganin zubowar hawaye acikin waya’nnan kyawawan idanun naki plsss
Ya fada yana tare hawayen idonta murmushi dauke a fuskarsa.
**
Parking motarsa yyi dai -dai kofar gidan Mu’alleem misalin 8
Na safe kallonta kawae yakeyi fita muje mugaisa da Mu’alleem,
Tare suka fito motar.
Jinginawa yyi a kofar gidan ya harde hannayensa akan kirjinsa yana qallonta .murya can ciki yake fadin shiga kiyimin sallama da Mu’alleem.
Kai tsaye cikin gidan ta nufa bbu jimawa sai ga Mu’alleem din ya fito sanye cikin farar Jallabiyya.
Murmushi Mu’alleem yyi ,
Acikin soron gidan aka shimfida masu tabarma gaisawa sukayi ,
Anan Aliyu yace zaibar fadwaah anan zuwa Anjima zai zo ya dauketa.
Sallama yyi da Mu’alleem akan sai ya dawo.
Yana gama parking din motarsa ya hango Jawaah na kokarin shiga motar Khaleel da alama skull zai kaita.
Parkn yyi ,Jawaah hango Yayan nata. Ta kalli Khaleel din gamida fadin Yayah Khaleel gama yah Aliyun nan.
da haka Jawaheer ta nufi Aliyu. “ganin ta nufosa Aliyu ya qara tamke fuska har takaraso gabansa zatayi hugging nasa yyi saurin dakatar daita.
Cikin kakkausar murya yake fadin Jawaheer ina drivern ki?
Meye na fada maki akan Khaleel?”
Lokaci daya ya jero mata tambayoyin.
dan turo baki Jawaah tayi ,
Kafin tace drivern mu ya tafi Kaduna shida ziyaah da Aunty fareeda!”
What?”
Ya fada cike da balai waye yace ziyaada ta tafi Kaduna?kuma wurin waye?”
Dan bude ido Jawah tayi da mmki take kallon Yayan nata .bikin kawar Aunty fareeda so shine Ummy tace Aunty ziyaah ta rakata .
Karatun nata fa?”
Aliyu yyi maganar cike da bacin Rai,daga kafada Jawaah tayi nima dan inada text ne da nabisu.
Muna shiri da Ruky.
Wani mugun kallo Aliyu ya watsa mata ,kar kishiga motar Khaleel kibari naga Ummy nafito na kaiki.”
bata rai Jawaah tayi gaskiyya yaa Aliyu na bada ita sai kace wata qaramar yarinya.
Khaleel na qaarasowa wurin Aliyu yabi ta gefensa ya wuce da murmushi Khaleel ya bisa.
Shafa sajensa yyi kafin ya sauqe idanunsa cikin na Jawaah.
Wacce sai famar cinno masa baki takeyi.
Ya bata maki rai ko?
Khaleel ya fada yana qallonta ,kawae ka tafi yayah Khaleel sai munyi waya.
Har ta juya yace,
Wait!
cikin idonta yake kallo Aliyu ya hanaki shiga mota ta ko Jawaheer?”.. Khaleel yyi maganr fuskarsa bbu walwala.
Karka damu kanka da Yawa yaa Khaleel ka tafi ,
Kawae sai munyi waya.
Wannan tsakanin mune.
hug side tayi masa,kafin ta dan Ja dabaya.
Take care!”
Tayi maganr can ciki.
Kafin ta juya tabi bayan Aliyu.
da ido Khaleel yabita.
Har ta bacewa ganin sa,.
Yau a ina ka kwana?”
Ummy tayi maganr batareda ta qallesa ba.
dan hankalinta na kan cika wasu takardu.
Ummy nifa ba ya’mro bane!
Yyi maganr yana qallon ummin tasa aje pen din hannunta tayi gamida zubawa Aliyu ido.
Saurin cire idanunsa yyi cikin nata,
Ummy zatayi magana Jawaah ta fado falon ko sallama batayi ba.
Sai da ta zauna akan hnnun kujerar da Aliyu yake zaune akai sa’annan ta dauki hnnu ta ta Daura akan shoulder dinsa,
Take your hand’s off me and get out of here.”
Da sauri ta dauke hannun nata tana turo baki ,tashi kifita tunda bakya sallama.
Cikin haɗe rai take kallonsa but plss yaa Aliyu am just trying to say………” I said get out of here JAWAHEER!.
Ya qarasa maganar Ransa a bace afusace tabar falon hawaye ne suka shiga sauqowa akan fuskarta.
Itadai Ummy ko kallonsu bayi ba sai binsa takeyi da qallo yafi qarfin minti goma sha biyar ,
Ganin baxata yi magana ba.
Cikin nauyin baki yake fadin Ummy ni zan kama hanya fa?”
Allah yakai lafia idan ka isa ka kirani zan yiwa Alh.Nura waya zai zo ya ganka.”
Wani business ne ya samu
Jawaah ta zuba maka dambun nama katafi dashi ,
Tun jia na saka fareeda tayi maka.”
Then Allah ya tsare hanya ka kula sosae.
Tsaye yyi a bakin kofar dakin nata yana qallonta ,
dan ina kokarin kare mutunci ki ne shiyasa kk kokarin ki Rainani ?”dan ina kokarin kula tarbiryarki wacce na shekara da shekaru Ina ginawa ita kk so ki wargazata cikin kwanakkin nan ,Jawaheer kibar ganin ina sakar maki fuska ,
Ina wasa da daria dake har haka.”muddin baki canja wannan halin nakiba.
Baki daina shigewa Khaleel Abhuu ba.zan baki mamaki Jawaah kuma wlhi bazan kara yimaki Abu ba.
Idan kin ga dama ki daukomin dambun nama ki sameni a mota zan saukeki skull. “
da haka ya Juya yafice daga dakin fuska bbu walwala.
A mota zaman shiru suka Zauna dan Jawaah ba karamin bata masa rai tayi ba.”
Sai da ya sauqeta sa’annan ya kalleta yace ni yau zan wuce sai munyi waya ,
Idan na isa Abuja zan turo maku kudi ta account dinku .gyada kai kurum Jawaah tayi dan batayi yunkurin Rungumar yayanta ba.sabida ba taga fuska ba!
*
ABUJA
Grand cubana hotel Abuja)….Tsaye yake Ajikin mirror dressing yana tsane gashin kansa da Dan qaramin towel ,
Ta cikin mirror yake hango Fadwaah ta zuba masa ido gamida tallabe fuskarta tana qallonsa .
Murmushi ya Juyo yana mata gamida ware mata manyyan idanunsa,
duka wannan qallon na minene noorie?”Aliyu ya qarasa zancen yana dage girar sa daya ,Rufe fuskarta tayi kafin tace kana da kyau.
bana gajia da kallon ka,
dawowa yayi ya zauna gaf daita gamida kamo hannayenta ya damqe su cikin nasa ,cikin harshen larabci yake fadin.
Yeah nasani amma kinfini kyau ina fatar ki haifamin yayah masu kama dake har fatar Jikin ki.
Inason bakar fata,
Shagwabe fuska tayi gamida turo masa baki,
Sau nawa zan fada maka ni bana Jin wannan yaren .ka zageni ni banji ba,tayi maganar gamida fisge hannunta cikin nasa kokarin tashi takeyi ya fisgota ya maida ta kan Lap’s dinsa .
Tana kokarin tashi ya riqe mata kugu yana Jin kansa cikin wani irin yanayi ,Rada ya shiga yimata a kunne lokaci daya ta saki murmushi .”haka tana kokarin sauqa ajikinsa cacul culi ya farayi mata sai kya’lkyalar daria Takeyi ,
Sai da ya bata wahala sa’annan ya da’gata ya kaita toilet tare sukayi wanka dan tariga da ta bata masa wanka ,wasan da kawae sukayi yasaka sa cikin wani Yanayi a daddafe ya fito daga toilet din
A daddafe ya saka kayansa na shan iska yafita harabar hotel din.
2 week’s letter
Bayan visar ta tafito suka daga kasar Ukraine ,
Wanda acan din ma saida AA yyi sati biyu yana zaune agida idan zaman gidan ya ishesu su fita yawo.”Wanda Fadwaah
Lokaci daya ta qara cikowa tayi wani irin fresh Wanda har yanxu AA bai yarda ya hada shimfida daita ba.kullum tana kwana akan bed shikuma ya kwanta kan soofa friend’s dinsa larabawa da kuma Turawa ,da sukaga Fadwaah cemasa sukayi ina ya samo wannan ya’r kyakkaywar?”
Amsa daya yake basu matarsa CE!”..fatan Alkahiri suke yimasa suce tana da kyau ,amsa masu kuru’m yakeyi da Ya gode.
Few month leaps..
Rayuwa ta miqa masu sosae ,yabar Neman mata ya daina zuwa club yana da mata amma har yanxu ya kasa sakewa daita.duk lokacin da ya tuno da Abun da Khaleel Abu yyi masa Rufe kansa ,yakeyi a da’ki yayi ta kuka Abun yyi masa ciwo fiye da tunanin mai karatu.”
Wata Rana yaje gidan wata girl friend dinshi Ya’r kasar India CE Wacce karatu ya kawo ta kasar Ukraine .”lokacin LEELAH!
Na kwance a katafaren falon ta ,
wani Dan iskan mini skirt ne Ajikinta Wanda gaba daya cinyoyinta a waje suke sai wata ya’r karamar shimi Wacce ana hango dukiar fulaninta,Fada maku kyawon Leelah zai yimin wahala sai dai nace maku leelah din kyakkyawar gaske CE tana da wasu irin idanu masu daukar hnkalin duk wani da namiji.”
AA sunyi tarayya da leelah tun can baya.”ya taba zuwa gidan ta ya kakmata da wani mutumen England wani irin shork ya kamasa a lokacin.
Kama mutumen yyi yay masa shegen duka hakama leelah ,sa’annan ya tafi yabarta tun daga lokacin bai qara zuwa gidanta ba.
Tayi nacin zuwa gidansa tana basa hakuri ,
Ta tuba ta daina amma Aliyu ya rufe idonsa ya mata Rashin mutunci.”
Dan shi duk maccen da zatayi mu’amala dashi ta tabbata bata tareda kowa sai shi.Pilot mutunen mai kishin gaske,
Mata suna bibiyar AA ne Dan kudinsa ita kuma leelah ba kudinsa bane gabanta shidin takeso ,
Tasha fadawa Aliyu xata iya aurensa a yadda yake tana son kayanta a hka.
AA sai dai yyi daria yace leelah kara mu tsaya a haka aurenki bazai yuyu ba!” Wannan Kalmar tana
bakanta mata rai .
Jin muryar Aliyu tamqar A mafarki yasa leelah tayi saurin maida hnkalinta ga kofar shigowa idonsa cikin nata ware idonta tayi tana kallonsa da mamaki.”
Ihu ta saki da gudu ta nufesa tayi hugging dinsa,cikin harshen turanci take fadin Aliyu Kaine ko idona ne!
“Oh ya Allah!!”
Allah yasa ba mafarkin da nasa ba yi bane.
Kugunta ya riqe da kyau kafin yakai bakinsa ya ciza dogon hancinta.
qara ta saki gamida fadin .
Auch!”
Tana ware masa idanunta ,masu saka sa cikin wani irin yanayi sakinta yyi ya wuceta yaje ya zauna cikin soofa’s din dake zagaye da falon.”
Har lokacin leelah kasa yarda tayi ,cikin daga mata gira yake fadin .
Baby ko zan samu lemun sha ?”
Wannan karon nunasa takeyi da hannu tana ware idonta akansa ,
Murmushi Aliyu yyi Dan ya fahimci metake nufi.
Cikin harshe turanci yake fadin
Dan Allah kishirwa nakeji.
Ai da gudu ta nufi kitchen sai gata dauke da cup glass da kuma drink ,
Kan Lap’s dinsa ta zauna gamida tsiyaya masa amsa yyi a hnkali yace thank !”
Sai da yaji bbu komae acikin cup din ya Ajesa ,
Fuskarsa ta fara shafawa cikin shagawaba.
Take fa’din ina ka shigane?
Wlhi nayi kewarka da yawa.”
Kadaina sona Aliyu ta qarasa maganar cikin shagwabe shidai har lokacin idonsa da suka fara Juyewa daga farare zuwa wata kala ,
Suna kanta Dan murmushi ta saki Dan ta fahimci abunda yakeso,
Kyawawan lips dinsa ta shiga Zagayewa da hnnunta,
Haka tasa dayan hannunta cikin sumar kansa tana wasa daita lumshe idonsa yyi yana karbar saqonta .
bakinta ta hade da nashi tashiga tsutsar bakin nasa kamar ta samu swt numfashi Aliyu ya fara fitarwa da sauri da sauri ,hnnunta ta maida kasan sa.
Wani irin numfashi Aliyu ke fitarwa ,
Komae ya tuna cikin kankanin lokaci ya hankada leelah gefe .
Tsallaketa yyi ya fice daga falon tana kwala masa kira ko kallonta baiyi ba.
Koda ya koma gida karfe Tara tayi na dare kamar yarda agogon kasar ya nuna.
Kwance take akan Rug din tsakiyyar dakin daga ita sai towel ajikinta ,
Kallo takeyi a laptop din Aliyu taji an turo kofa a tsorace ta kalli kofar ido biyu tayi dashi ,
gabanta taji yyi wani irin bugawa ganinsa a tsaye tamqar Wanda yasha wani Abu.
Saurin tashi zaune tayi har lokacin kallonsa takeyi a tsorace ,shikuma sai bin santala santalan cinyoyinta yakeyi da ido Wanda suke qara Ru’dasa tattaki yyi zuwa gaban ta.
Aliyu lafian ka?”
Tayi maganar da karfi kuma a tsorace gefen bed yaje ya zauna.still kallonsa takeyi jikinta yyi balain sanyi.
Cikin Rawar murya take fadin Aliyu kana shaye shaye ne?”
girgiza mata kai ya shigayi ,
da hannu yake yafitota alamr tazo garesa bbu musu Taje ta shige jikinsa ,tana Jin bugun zuciyarsa .
Ajikinsa bataji alamr yasha wani Abun maye ba.
Ajiyar zuciya ta sauqe ta Runtse idonta jin tayi yana kokarin warware towel din Jikinta.
Atsorace ta riqe masa hannu gamida zaro ido bai kulata ba,
Lokaci daya ya hade bakinsa da nata sa’anan ya kai hannunsa kan kirjinta a hnkali yake murza kan nipples dinta ,gaba daya ya haukace mata Haka kawae ta tsinci kanta cikin Jin dadin Abun da yakeyi mata.”Dan bude ido yyi yana kallonta ganin yarda take lumshe ido tana sauke numfashi yasa ya tabbatarwa da pilot tana Jin ddin abunda yakeyi mata.”kwantar daita yyi ya warware towel din Jikinta bakinsa ya ka’fa akan na shanunta ,in banda nishin ddi babu abunda Fadwaah keyi gaba daya ta fice daga hayacinta shima Aliyu.’
Tsayawa yyi cak kamar an tsakuresa ya sauka akanta .
Toilet ya shige gamida bugo ko’far…
FADWAAH
ASMY B ALIYU
20….
zuciyarsa yaji tana wani irin dokawa hoton Khaleel Abu yake hangowa shida Fadwaah .yyi zaton zunnubansa sun gama karewa yana tunanin idan yah tuba shikenan Allah zai karbi tubansa ya yafe masa bazai Jarabce sa ta wata hnyar ba Ashe da sauran aiki agabansa .
dama tun farkon Rayuwar Dan Adam akwae kaddarar dake lullube acikin tafukkan hannunsa,wasu mutanen takan zo masu da sauqi .wasun ko takan zo masu da wahala wasun kuma ta fuskoki biyun take zo masu.sae dai Yanayin da takan zo dashi ba kowane ke iya Juriyar daukar taba.sae mai kyakkyawan zucia,ba kowabane ke karbanta a yadda taxo ba haka ba kowa bane yakeda dauriyar Rungumarta mussaman idan shafinta mai wahala ya bude a duniar mutane da dama.”hannunsa ya saka cikin sumar kansa yana hargitsata a hankali ,yafi karfin minti Ashirin a toilet koda ya fito baiga Fadwaah a dakin .kwanciyarsa yyi bai kara waiwayarta ba sai kusan karfe takwas da Rabi na dare yana fitowa falo ,ya hangeta kwance akan Rug ta dunkule wuri daya wannan karon nighty ne ajikinta kalar maroon colour Riga da wando.
Gaban Aliyu lokaci daya yyi wani irin bugawa da hanzari ya karasa gareta ya zube agabanta cikin sarkewar murya yake kiran sunan ta gamida tallabota zuwa Jikinsa ,kanta yyi wani irin zafi lokaci daya.
Kallon cikin idonta yyi waya’ndda suka Juye lokaci daya sunyi wani irin Ja tayi wata irin Rama wadda bae San daita ba.
Noorie meya sameki?
Yyi maganar cikin Rawar murya.
Kwace kanta takeso tayi a hannunsa haka hawaye na zuba a idonta.
Kiyi min magana plsss ,kokarin magana takeyi taji amae yazo mata bbu shiri ta tattara sauran karfinta gamida hankada Aliyu gefe da gudu tayi cikin dakinta a rude Aliyu kebin bayanta da kallo.bata tsiya a koina ba sai cikin toilet,
Amae takeyi sosae tamkar zata fito da kayan cikin cikinta duka ,
dafe take da marar ta tana wani irin kuka mai Sosa Rai gaba daya AA ya rude yarasa wane irin taimako zai bata.
Some hour’s latter.
Agogon bangon dakin ya nuna karfe daya da Rabi na dare kamar yadda lokaci ya nuna achan kasar riqe yake da dayan hnnunta dayan kuma an saqa mata drip sae barchi takeyi .
Zuba mata ido yyi yana kallonta wani irin sonta da tausayinta ke karuwa a zuciyarsa .maganganun Dr.ne yake Juyawa aransa,
dama matar kace shiyasa ka bari tana wahala har haka?”Kaine yakamata ka taimaketa Dan ganin ciwon marar ta rage amma shine kake kara mata wani?”bazan boye makaba.
Matar ka na bukatar kulawarka cutatawar yyi yawa.
Ya kamata a kiyaye ,bakinsa ya kai daf da na”ta Yakama lebenta na kasa yana tsutsa a hnkali tamkar ya samu lollipop sae da ya gaji Dan kansa ya bari sae wata irin Ajiyar zuciya yake sauqewa.haka ya kwana zaune akanta har safe da safema ba kulasa tayi ba fushi ta hauyi dashi ,da kansa ya shiga kitchen yyi mata break fast .haka ta tsallake break fast din ta shiga kitchen ta hada tea Anan kitchen din ma tasha tea Dan bata so su hadu samunta yyi ya jingina jikin kofa ya harde hannunsa akan kirjinsa yana kallonta gaba daya ya zama kalar tausayi ko kallonsa
Batayi ba.
Haka tazo zata wucesa batareda tayi masa magana ba yawani fisgota kallonsa ta tsaya yi ,shima din idonsa cikin nata yawani zamar mata maraya lokaci ɗaya ya kwabe fuska tamqar jaririn da ya kwana ɗaya baisha nonon Babarsa ba.
Waist dinta ya rike sosae Wanda ke Neman ya sakasa cikin wani irin yanayi.
Bakinsa yakeso ya hada danata tayi saurin dauke kai lokaci ɗaya ta fisge kanta cikin nasa hanyar fita tayi da sauri bin bayanta yyi a rikice yana fadin noorie!” Gaban fridge ya sameta tana shan drugs nata sai kwabe fuska takeyi dagani shan dolene ,zaiyi magana tayi saurin miqa ma”sa bottle water din dake hannunta baki wangalau ya saki yana kallonta kafin yyi magana ta wucesa zuwa bedroom dinta.sakawa kofar key tayi gamida yin kwanciyarta.
5dayz latter .
Fadwaah bata kula Aliyu ta daina fita falo Rayuwarta kawae takeyi cikin dakinta sai kuma idan tanajin yunwa biscuit da juice ta ajey a dakinta idan tanajin yunwa taci.
Aliyu ba qaramin damuwa yyi ba ,lokaci ɗaya ya Rame ya Rasa yarda zaiyi da Rigimarta ,
Wani yammaci ne ya dawo daga aiki ko uniform din Jikinsa bai cireba ,
Ya nufi dakinta yyi sa’a ya samu kofar Abude yana shigowa ,ita kuma tana fitowa daga toilet daure da Dan karamin towel a kugunta ,ta jika sumar kanta duka kallon sumar Aliyu yyi yana Dan ware ido baisan lokacin da ya saki smelling ba .sae da dimple dinsa ya bayyana,da alamr ta samu lfy tayi wanka.”
Ashe yau zai kashe Arna!”dama kwana biyu a matse yake sosae ,
Kallonsa ta tsayayi da mamaki Dan batayi tunanin ya dawo a wannan lokacin ba shiyasa tabar kofarta buɗe ,
Uniform din ba qaramin karbarsa sukayi ba.
dauke kanta tayi ta dauki handrayer tana busar da gashin kanta lokaci ɗaya taji an fisgeta a hnnunta an zaunar daita kan stool dakansa ya shiga busar mata da gashin ,komae ya tuna chan ya Ajeta a gefe cikin hadaddiyar muryarsa yake fadin meye na wahala yanzu zaki kara Jikasa wani irin kallo take binsa dashi mai tattare da ma’noni da dama murya can kasa yake fadin ni kike yiwa wannan kallon noorie?”bata kara kulasa ba ta nufi closet dinta da nufin ta Ciro kaya cak! ya dauketa bai direta a koina ba sai akan bed Rumfa ya mata yana kallon cikin idanuwanta .” Wanda tsorone fal acikin su ,
Dan murmushi yyi gamida sauka akan bed din towel din Jikinta ya shiga walwalewa.
Cikin ihu da tsoro take fadin .”nooooo plsss kabari ,
Daria yyi mata ki aramin wanka zanyi Dan Naji ddin sakewa aikema yanzu wanka kikayi,cikin haɗe rai take fadin Ae nan dakina ne ,
Why not da baza kaje dakinka kayi ba ,anan naga dama Mrs.Aliyu Galadanci plss karki batamin Tym.kinga karfe hudu da Rabi yanzu ina son ko awa ukku ne nayi maleji dasu zuwa dare sae acigaba idan munyi sallah.”
da alamr bata fahimci meyake nufi ba shiyasa tayi shiru tana kallonsa da sexy eye’s dinta cike da shammata ya warware towel din Jikinta.
Wani irin Ihu ta saka gamida shigewa cikin B/k lokaci daya kuma ta saki kuka aransa yake fadin kiyi mai isarki zakiyi mai dalili zuwa anjima kayan Jikinsa ya shiga cirewa ,
Yana kokarin cire wandonsa tayi saurin Juya masa baya ta dauki pillow ta danna akan fuskarta ta cigaba da kukanta ,sae da ya sakawa kofar key ta yadda bazata gudu ba sa’annan ya fada toilet.
Kusan minti goma yyi sa’annan ya fito ,komae bai shafa ajikinsa ba , ita dai har lokacin kuka takeyi daukar Remote yyi ya Rage karfin AC.
daukota yyi cak!
Bai direta a koina ba sae gaban closet dinta ,wata doguwar Riga ya fiddo mata da Hijab shima ya fidda Jallabiyarsa da yagani cikin kayanta.
Gyara sallah zamuyi baby!
Ya fada gamida dage mata gira ,cike da Rigima take faɗin ni bana sallah ta fada gamida cire hijab din tayi Jifa dashi akan soofa.
gaban sa yaji ya buga lokaci daya tallabo fuskarta yyi yana kallonta cikin sanyin murya yake fadin noorie bakin yi wanka ba aekin warke ko?”ya karasa maganar cikin Rawar murya Dan yasan yau idan basu kasance tare da Juna ba to yana iya mutuwa.”
Cire hannun sa tayi akan face dinta taje ta zauna gefen Bed.
Lokaci daya ta fashe masa da kuka ,kukan da yyi balain daga hankalin Pilot cikin kukan take faɗin dama nasan Jikina kawae kakeso Aliyu bani ba.”
Meyasa wasu lokuttan ,idan ka fara wasa da jikina sai Jikin ka yyi sanyi ka daina meyasa kuma kake yawan fushi?”ka fadamin meye ajikina. meya sami Jikina? inajin Jikina ba dai dai ba ka fadamin Aliyu plss karka wulakanta min soyayya ta wannan fannin!”ta karasa maganar cikin shesshekar kuka ,hankalin Aliyu ba karamin tashi yyi ba .
dafa kafadar ta yyi cikin muryar lallashi yake fadin meya kawo wannan mganar kuma noorie ?”ke kanki kinsan da Jikinki nakeso da yanzu na amshi abunda Allah ya hallatta a tsakanin mu, plsss karki kara tunanin haka na maki Alkawarin hakan bazai qara faruwa ba.
To meyasa kake fushi ?”ni ka fadamin plss ta faɗa hawaye na sauka akan fuskarta bayada amsar tambayarta bbu shiri ya Rufe bakinsa da nata kissing dinta yake yi sosae ,dakyar ya Jaye jikinsa cikin nata murya a karaye yake fadin muje muyi alwallah lokaci na tafia.
Toilet ya shige ya dauro Alwallah Dan alwallar da yyi ta warware Dan kiss din da yyi mata kawae.tare suka gabatar da sallah dafa kanta yyi yana mata addu’a sae da suka kwashi kusan minti goma sha biyar a haka,
aranta take fadin Ashe dai yana da ilimi sosae ,
Kayan jikinta ya shiga Rage mata ware ido tayi tana kallonsa cike da tsoro zuciyarta na wani irin bugawa riqe hannun sa tayi a tsorace dan murmushi ya saki bai kulata ba sae da ya cire mata duka kayan Jikinta .Juya masa baya tayi cikin Rawar murya take faɗin Aliyu plss stop this I don’t want to.”murmushi kurum yyi ya Rage kayan jikinsa shima daukarta yyi cak!sae akan bed kunya ta gama Rufeta duka bata taba ganin namiji hka ba.
Bbu shiri ta Rufe idonta gagam ,rage hasken fitilah yyi rada ya shigayi mata a kunne ,
Cikin shagwaba takai masa duka akan kirjinsa ,
Cikin wani irin salo ya fara sarrafata sakar masa Jikin duka tayi tana kallon yarda yake bin komae a haukache tanajin yarda yake karanto Addu’ar kusantar iyali murya can ciki……….tamkar ba muryar AA Galadanci ba wani irin tsoro taji ya shigeta,
Tun tana dauriya har takasa daurewar nipples dinta tamkar zai ciresu yyin da ɗayan hannunsa ya saka ya tsansa yana fingering dinta zafi yasa ta saki ihu gamida kankamesa duka .
Lokaci ɗaya ta fashe masa da kuka tana kokarin kwatar kanta wannan karon AA hnya yake nema kukanta kamar kara masa karfi yakeyi ……………………..Jin wani Abu kasanta tamqar snake yasata sakin wata irin gigitattar kara lokaci daya jikinta ya saki ,ya sha wahala kafin ya shigeta hanyar Rufe take Ruf!”
Tamkar Khaleel Abu zarri baiyi Raping dinta ba ,duk da yyi yasha mamakin Jin ko’far a rufe da alamr bata gama Budewa ba.”hawaye masu zafin gaske sukayi nasarar mirginowa a kan fuskar Pilot Aliyu Ahmad Galadanci .!”
ASMY B ALIYU
Fadwaah
AA Galadanci
FADWAAH
ASMY B ALIYU
21..
Karfe biyar da Rabi na safe.Aliyu ya fito daga toilet, towel ne daure a kugunsa .karasawa yyi gafda gado ya zauna ,Ahankali ya yaye blanket din da Fadwaah ta dunkule kanta aciki tanajin yana Jan dogayen yatsun kafarta amma tayi masa banxa ,tafiyar tsutsa ya shigayi yimata .bbu shiri ta buɗe idanunta ,Wanda suka koma Ja sabida tsabar kuka bata taɓa sanin Aliyu mugun gaske bane sae a Daren jia duk kukan da tayi masa da magiyar da take yimasa baisa yaji tausayinta ba.kwabe fuska yyi gamida langabar da kansa yana kallonta saurin dauke kanta tayi akansa hawaye sosae ke zuba akan fuskarta ,bayan hannunta tasa tana gogesu gamida juya masa baya, lokaci ɗaya taji ya kwanta bayanta tanajin sauqar numfashinsa akan gadon bayanta .murya sarqe yake fadin”…….. .Am sorry sowiee haka yata fada iyakar qarfinsa ganin taki kulasa ya dauketa chak !.
Ya nufi hanyar toilet fashe masa tayi da kuka tana dukan kirjinsa.
**
Kwance ya sameta kan soofa dafe da goshinta dake Neman Rabe mata gida biyu .Karasawa yyi gurinta tareda zaunawa gafda kafafunta ,Jin motsi yasa Ta buɗe idonta da sauri still hannunta na akan goshinta.Mug ta gani Rike a hannunsa tareda spoon acikinsa ,saurin dauke kanta tayi akansa ta Runtse idonta ,Sai ga hawaye na sauka akan fuskarta murya sarqe yake.” fadin tashi Kisha tea sai kisha magani Dan Allah badan niba ,miqewa tayi zaune batareda ta kallesa ba tasa hannu ta amshi mug din hannunsa ,
Tafi minti biyar tana shan Tea kallonta kurum yake ko kadan kuka baya yimata wuya.
Da kansa ya balla drugs ta amsa tasha kokarin kwantawa takeyi yyi saurin tarota gamida girgiza mata kai.
Baiyi magana ba ya dauketa chak! Ya Daura akan gado kwanciya yyi agefenta bbu shiri tayi saurin miqewa zaune a tsorace Jawota yyi acikin fadeden kirjinsa yana Jin yadda zuciyarta ke dokawa kuka ta fashe masa dashi lokaci daya Rada ya shigayi mata a kunne Am sowiee barci zamuyi bbu abunda zan yimaki .Jin haka yasa ta lafe a kirjinsa ,bata jimaba tayi barci.
gashin kanta ya shiga shafawa yana Jin sonta na karuwa acikin zuciyarsa ,wani farin cikin da bai taɓa Jinsa ba shiyake sauqa acikin Ruhinsa a hankali.
Lumshe idonsa yyi yana Tuno Ranar da Ya fara Daura idanunsa akanta ,
Har zuwa lokacin da Khaleel Abuu yaci amanarsa.
Yana cikin wannan Tunanin Wayarsa dake cikin Aljihun wandonsa na Jean’s ta fara kara Jamata pillow yyi ya Daura kanta hka ya Gyara mata kwanciyarta ,
Jamata duvet yyi Remote din Ac.ya dauka ya Rage Ac din dakin ,
Fita yyi daga Room din .
Falo ya ko’ma ya zauna gamida Ciro wyar ,
Miss call’s daga ziyaada.
Kiranta yyi ,
Jin muryarta wani iri cike da tashin hankali yake fadin .”ziyahhhhh!”
“Yaya !!!
Tamkar ba muryarta ba,
Meke damunki ya fada cikin wani irin tune……………no ziyaaah!”
Karki boye min plsss ,yaya zamuyi magana zuwa anjima Dr.zai dubani bye.
Kafin yyi mgana ta datse kiran A hankali yabi wyar da kallo kara kiranta yyi a kashe ,
Cike da damuwa ya shiga Neman layin Jawaheer ,
She is not Responded.
Layin ummin su yashiga nema
Akashe!”
Jifa yyi da wyar kan coach cike da tashin hnkali.
Can Sai ga kiran Jawaheer dauka yyi kafin yyi mgana ta rigasa ,
Cike da shagawaba take fadin Yaya ka manta damu.
Ajiar heart ya sauke Ziyaada fa?”
Ina skull tana gida ,
Meya sameta ?”
Bata da lecture a yau.
Amma yau ta tashi da zazzabi ,
Ajiar zuciya ya sauqe Wanda Jawaah na jiyo hakan ,
daria tayi gamida fadin yaya kayi aure musha biki plsss zaman ya isa haka.”Zan bata maki rai ni sa’anki ne?”am sowiee yaya kaga ka canye min credit ka turomin wani ,
Naji idan kin koma gida ki kirani zanyi magana da ziysada OK bye Yayah zan shiga lecture I love yhu.I love you 2.
2 dayz later.
Kwanche take akan kirjinsa ,
Kissing din wuyanta yakeyi gamida saka hannunsa cikin rigarta turesa ta shigayi ,
Plss plss
Kawai Aliyu ke fada tamkar zaiyi mata kuka ,
Tana Jinjina kokari irin na Aliyu baya gajia da sex.
Watarana da kukanta take basa kanta Dan Aliyu baiki jinin Ya yyi kullum sau biyar ba.haka take kokari tabasa kanta ,Dan abunsa har tsoro yake bata.
A daddafe sukayi shekara daya har lokacin bbu alamr ciki ,
Abun har ya fara damun Aliyu har likita na musamman ya dauko ya dubata ,amma yace basuda wata matsala Allah daine bai kawo ba.
To a haka suka cigaba da Rayuwarsu akwae lokacin da umminsa tayi masa zuwan bazata ,
Sai dai takira sa a waya tana air port lokachin hnkalin Aliyu yyi masifar tashi Haka Aliyu yace Fadwaah ta shirya a gaggauche ya kaita gidan Abokinsa,
Sai da ummin tayi sati daya,
Bata gane kan Aliyu watarana Sai cikin dare yake dawowa gida .
Yana wurin Fadwaah da ummin ta tambayesa Sai yace yanayin aikin sune.
Satin ta daya ta koma yana kaita Air port yaje ya dauko Fadwaah ,fushi tayi masa akan meyasa ya aureta mahaifiyarsa bata sani ba?”..
Yana bata amsa da lokacin sanin baizo ba Mrs.Aliyu galadanchi,
da haka zai Rufe bakin ta ,tana yawan yi masa maganar Ya’n gidan su baya kulata ,
Itama da haka ta share zance .
Haka suka cigaba da Rayuwarsu cike da Jin ddi.
Few month latter ciki ya bayyana Sai dai yana bata wahala sosae karkuso kuga murna Gun Aliyu .
Haka yake ririta noorie dinsa tamkar kwae cikin kawae gareta amma Aliyu ke kula dashi ,
3Years leap…………
Kayansu take zubawa cikin katutwar trolley ,Aliyu yyi sallama cikin Room din nata hannunsa sarqe cikin na Muhammad yaro Dan shekara biyu da Rabi kalan kayan sa daya da na Aliyu ,
da kagan sa kaga Fuskar Aliyu Sai dai shi black beauty chaculate ne Dan ko kadan bai biyo kalar fatar Aliyu ba,kalar fatan Fadwaah sak ! Ya dauko ,
Haifuwan sa da Rainonsa da akayi a turai yasa baiyi irin bakin nan ba ,bakinsa mai kyau ne.
Haka Jikinsa mulmulmul,Dan ko kusa bayada Rama.
Muhammad ya saki hannun Abban sa yaje ga maminsa yana gwarancin sa cikin harshen Turanci yake fadin .”Mami kar muyi missing flight kiyi sauri,
Fadwaah bata kulasa ba ta maida kallonta kan Aliyu Wanda ya harde hannayensa a kirjinsa gamida Daura kansa a kofar Room din yana kallonta,
dage mata gira daya yyi alamar menene?”
Dan shagwabe fuska tayi ,
Murmushinsa mai kyau yyi karasowa yyi ya zauna gefenta gamida Daura Muhammad akan cinyarsa cikin harshen turanci yake fadin Muhammad Mami Rigima takeji mu lallaba ta ,
Muhammad ya tallabo fuskar Fadwaah da tafukkan hannayensa duka biyu ,yake fadin.Am sowiee Mami karkiyi fushi Jirgi zamu shiga ko bakya so ,
Turewa Muhammad hannu tayi ta cigaba da shirin kayansu ,zuciyarta gaba daya bbu ddi batasan ya family din Aliyu zasu karbeta ba,tana Jin tsoron Rasa Aliyu bata San kowa ba shi kawae tasani,
Shine mutunen da Tasan yake da muhimmanci acikin Rayuwarta Shida Muhammad kurum ne gatan ta ,idan familyn su Aliyu basu yarda daita ba,
Batasan ya zatayi ba karshe ma Rabata da dan ta zasuyi hawaye taji sun cika idonta ganin hka Aliyu ya miqe tsaye ya riqa hannun Muhammad cikin hikima Aliyu ke fadin muje na kunna maka Game Muhammad ,
daria Muhammad yyi thank yhu Abba.
da haka suka fice a dakin ,
Bai jimaba Sai ga Aliyun ya dawo tallabo fuskar ta yyi ,
Yana kallon yanayinta ,
Lumshe idonsa yyi gamida budesu a hankali yana kallonta ,fuskarta ya hade da tasa yana gogar hancinsa da nata haka numfashin su na sauqa a hnkali ….
Saurin cire fuskarta tayi akansa wani irin kuka ta fashe dashi .hankalin Aliyu yyi masifar tashi bbu shiri Ya jawota ajikinsa yana beating bayanta A hnkali ,
Cikin kunnenta ya shiga fadin noorie minene?ya faɗa cikin sarqewar murya cikin dashewa murya take fadin .”Aliyu tsoro nakeji wlhi idan danginka basa sona Rabani dakai zasuyi da kuma Muhammad, Ajiar zuciya ya sauqe yana Jin maganar ta na zauna masa awani banagare na zuciyarsa ,shima yasan yana cikin tashin hnkali baesan taya zai fara gabatar da Fadwaah acikin family dinsu ba.
dago kanta tayi tana kallonsa hawayenta na sauqa ,murya na Rawa take fadin kaima kana Jin tsoro ko?”bai bata amsa ba ,yasa yatsan hannunsa yasa yana goge Tears dinta,
Hannunta tasa ta riqe hannunsa .ka amsa ni Aliyu,
murmushi yyi hka kumatunsa suka lotsa ,gira daya ya dage mata kafin yace .”ke kika bani courage din tunkarar family dina a yanzu meyasa zaki karaya?shigewa tayi ajikinsa gamida kwantar da kanta akan kirjinsa ,Ajiar zuciya tashiga sauqewa a hnkali ..
ABUJA…
dawowarsa kenan daga office sanye yake da kakinsa maiyi masa matuqar kyau ,kallo daya za kayiwa omar salman kurfi kasan ya chanja shekara hudu kenan ,ya kara wani irin kyau.
Amma koda yaushe fuskarnan a hade bbu wata walwala ,
koda ya sako kansa acikin babban falon gidan karar T.V. ne ya cika masa kunne kuma bbu kowa a falon dan siririn tsaki yyi Azeezarh bazata taba canjawa ba.
Zama yyi daya daga cikin soofas din dake zagaye da katon falon A hnakali ya shiga cire talkamin kafarsa ,still baiji motsin azeezarh ba.
Remote ya dauka ya kashe TV.
yar hayaniya yake jiyowa a part dinsa ,da mamaki ya miqe tsaye ya nufi part din Azeezarh bata ciki ,
Part dinsa ya nufa har ya riqa handle din kofar falonsa .
Yaji wata murya da yasa shi tsayawa chak!
Lokaci yyi azeezarh da zaki haihu da omar ,bansan mekike Jira ba.
Kinsan Allah da bakiyiwa yarinyar nan kurciya ba,
da yanzu ta Haifa masa ya’ya.
dogon tsuka azeerzah taja ,
Kina bani mamaki Aisha ,
Atunaninki zan taba bari omar ya kawo macce acikin gidan nan ,
Ae wlhi bazai yuyuba yarda mamana take ita kadai da Abbana haka xan xauna agidan mijina ni kadai ,
Ko waccan yarinyar da nasa akayiwa kurciya .naga alamar tabbas bbu mai hana aurenta da omar Sai Allah tunda mahaifiyarsa bata sona ,Dan tana muguwa auren mu ko shekara baiyi ba,wae Omar ya qara aure kinsan haukane kawae banyi ba.
Sae da na kwanta agadon Asibiti,
Ko yanzu nasan Omar bai manta wannan yarinyar ba,Dan ina fada maki ta shiga Ransa sosae .
Haka zan tashi tsakar dare inji yana kiran sunan ta.
Kinsan har kuka nakeyi akan hka sabida bakin ciki ,
Ni nasan har abada fadwaah baxata taba dawowa ba.
Sabida bokana ya tabbatar min da hka ,yace bazata taba dawowa ba har Abada sae idan Wanda yasanta ,
Sukayi ido biyu to tabbas asiri zai karye .xata dawo hankalinta haka zata dawo mahaifarta ,kuma na tabbata Omar zai Kara aure koda bai aureta ba.
Aysha na riga na sa araina ta tafi har Abadaa………………wasu irin hawaye na bakin ciki suka rinka sauqa akan face dinsa ,tsanar Azeezarh yaji tana sauka wuri na musamman acikin zuciyarsa .
Juyawa yyi a hnkali yabar part din nasa maigadi yaga ya fito da gudu ya shige motarsa ,
da sauri ya wangale masa kofa ya fice da wani irin gudu .wani tsoro ya kama maigadin saqe -saqe ya shiga yi azuciar sa meke faruwa da maigidan sa?”..
Gudu yake shararawa sosae hawaye na mugun zuba a idonsa ,baisan inda zai nufa ba.yana fatan Allah ya dauki ransa kafin ya farka daga mummunan mafarkin da yake ,
He can’t believe zeezarhn sa ce ta aikata wannan mummunan Abun……!”
ASMY B ALIYU
Abhi Kurfi
Azeezarh
AA Galadanci
Fadwaah
FADWAAH
ASMY B ALIYU
22…
dakyar ya Ciro wyarsa dake Ring tun dazu ,screen din wyarsa ya kalla yaga mamin sace mai kiran wani kuka yaji ya kara zo masa bbu shiri ya Ajey wyar.
“Am sorry Mami !” Am very very sorry haka Abhi yake ta fada ,yana kallon Mami na kiransa a waya ya kasa dagawa kiran Mami na katsewa na azeezarh ya shigo ,
Bbu shiri ya dora kansa akan sitiyari .bae San wani irin hukunci ya kamata yyiwa azeezarh ba.
Key yayiwa motar ya nufi hanyar gidan sa ,har lokacin azeezarh bata daina nacin kiransa ba.
Minti ashirin yakaisa gidansa,
Azeezarh najin horn dinsa tafito da sauri yana gama parkn tana karasowa ,
Ita ta bude masa kofar mota kallo daya tayi masa taji gabanta ya fadi.
Fitowa yyi daga motar murya na Rawa take fadin meya sameka baby?”
Ta fada tana kokarin kama hannunsa dan Jada baya yyi atsorace tamkar yaga wani mugun Abu.
Batareda yyi mgana ba ,yabi ta gefenta yyi hanyar shiga cikin gida
Cike da tashin hnkali azeezarh tabisa abaya ,ko kafin ta cimmasa ya shige part dinsa gamida sakawa kofar Key.
Cike da tashin hankali ta shiga kiran sunan sa tana buga masa kofa Amma yyi mata banza.
Lokaci daya azeezarh ta fashe da kuka ,
Gamida zama abakin kofa tambayar kanta tashiga yi meya samesa?”
Meya daga mata hankali haka?amsar da takasa samu kenan tafi awa biyu awurin a daddafe ta miqe ta nufi part dinta.
*
Gombe
da sallama ya shigo part din nasu ,
Amsa masa tayi fuska a hade .
Zama yyi akan Rug din dake malale acikin falon nasu ya zauna gamida sunkuyar da kansa a kasa
Hajiarsu tayi gyaran murya take fadin.”Areef yanzu Rayuwar da ka zabarwa kanka kenan?
Auren ka 4 duk cikin su bbu wacce ke Shekara Sai ka saketa!me sukayi maka ne?
dago Jajjayen idonsa yyi yana kallon hajiar su ,
bude baki yyi zaiyi magana Sai kuma ya kasa
Yana jin yadda zuciyar sa ke tafasa Rarrafowa yyi ya daura kansa akan kafadunta ,Am sorry Hajia ba laifina bane ba Hajia believe me!
Sune kawae basu dace da Rayuwar Ay saraki ba.
Hajia ki yafemin kibani dama zan samu wacce ta dace da Rayuwata ,
A hankali ta shafa kansa itama kwallah ya taru a idonta
Itama tana Jin tausayin dan nata ,duk auren da yyi baya shekara yake mutuwa .kuma har yanzu Areef baita ba haihuwa ba,kullum addu’arta daya Allah ya dawo masa da Farin cikin Rayuwarsa ,dan muddin bbu Fadwaah Tariq acikin Rayuwarsa .
Bbu amfanin Rayuwarsa kullum addu’arsa Allah ya bayyana masa Fadwaah.
**
(Namadi azikwe Air port Abuja).
A hankali suka fara saukowa daga matattakalar Jirgi hannunsa sarqe cikin na Fadwaah dayan hannun nasa dauke da Muhammad ,sae surutu yake zuba masu cikin harshen turanci yake fadin.”daddy ina son wannan wurin plss karmu koma wanccan gurin ya fada yana damuqe fuska gamida turo baki , Fadwaah ta kallesa ta Ɗan hararesa .
Wannan wurin idan basa son mu sai mu koma inda muka fito ta qarasa maganar muryarta na sarqewa ,qara damqe hannunta yyi ya kalleta gamida girgiza mata kai hawaye ne sukayi nasarar saukowa akan fuskarta bayan hannunta tasa tana gogesu.
Abokinsa yayiwa wya Wanda ke zaune agarin Abuja ,cikin minti goma sha biyar ya iso hugging din junan su sukayi cike da farin ciki Fadwaah na riqe da hannun Muhammad tana ka’llonsu…….
Fitowarsa kenan daga toilet. towel ne daure a kugunsa sauri yakeyi zasu fita da Jawad Wanda agidansa ya sauqa shima bai taba aureba ,akwae komae na more Rayuwa acikin gidan.
Fadwaah na zaune gefen bed ta daura kan Muhammad kan cinyarta yana barci ,wyar Aliyu ce ta fara Ring dan Juyowa yayi yana kallon Fadwaah Wacce tun saukarsu a air port jikinta yyi sanyi ,
Umminsa ce mai kira daukar wyar yyi gamida yin sallama .
Yau zaka taho Kano?tambayar da umminsa tamasa kenan sae cikin week end zan shigo ,
Ya bata amsa sounding so very worrying ………….meyasa meka naji muryarka wani iri ina barci ne ,okeey ayi barci lafia ta fada gamida datse kiran cigaba da shirinsa yyi ,
Cikin kankanin lokaci ya fito cikin blue jeans da black shirt mai dogon hannu yyi masifar kyau,
Saida ya feshe Jikinsa da hadaddun perfumes,
Zuwa yyi gaf daita a hankali ya dauke Muhammad gamida daura masa pillow ,
Hawayene suka fara Rolling akan cheeks dinta ,
Akan kirjinsa ya kwantar daita .
Cikin soft voice yake fadin.”Angel look ,stop crying Yhu know I love you more than my self,bbu Wanda zai iya Rabamu
Do yhu want me to cry As well?”yyi mganar in a low tune ,
girgiza kai ta shigayi OK stop crying kar Muhammad ya tashi ,kema ya kamata ki samu barci ina kallonki ko acikin Jet bakiyi barci ba ,nida Muhammad kurum mukasha barcin mu.
Yyi mganar gamida dage mata gira daya hannu yasa ya share mata hawayen idonta lamo tayi acikin kirjinsa tana sauqe ajiar zuciya.
Rada ya shiga yimata a kunne gamida fadin kiyi barci ,bana son na fita bakiyi barci ba nasan halinki bata ce komae ba ta kara Gyara kwanciyar ta akan Jikinsa.
Abuja
(Abhi kurfi place)Goma na safe ya fito cikin farar shadda dinkin captani bbu hula akansa ,sumar kansa ta kwanta luf tamkar ta larabawa .
Yana bude kofar master bedroom dinsa ,
Ya hango Azeezarh cikin wasu irin sexyy dress masu daukar hankali zaune take acikin soofas din dake zagaye da falon kalar lemon green.
hnyar barin falon ya nufa gabansa tasha ,cikin muryar damuwa take fadin wai mena maka ne?tsakanin Jia da yau kabi ka tsaneni ko ganina baka son yi, bazan iya Jure wannan fushin naka ba.
Wani irin irritating look yyi mata ,
Zata tabasa yyi saurin dakatar daita .
Cikin tsawa yake fadin.”don’t touch me!
Yyi mata mganar cike da fushi ,
Tana karantar wani yanayi acikin idanunsa mai wuyar misiltawa .
Lokaci daya ta fashe da kuka ko kallonta baiyi ba yaja tsuka yabar mata falon.
Anan kasa ta zube ta fashe da wani irin kuka mai Sosa Rai tayi tunani iya tunani batasan laifin da tayi masa ba tsakanin jia zuwa yau,koda ya fita aiki lfy qlau suka Rabu.
batasan wace yar iska ta canja mata miji lokaci daya ba dan ko kadan bata zargin Mami ba Rabonsa da Gombe yanxu anyi 5month.
da gudu ta nufi dakinta. kayan Jikinta ta chanja ta dauki car key ta nufi hnyar gidan su…….
ASMY B ALIYU
Fadwaah
Abhi Kurfi
AA Galadanci
Azeezah
FADWAAH
ASMY B ALIYU
23…
mommy tsakanin jia zuwa yau Omar ya canja ,wlhi mum ya canja ko break fast baiyi ba ya fita ki fadamin ya zanyi mum ina son Omar !”
Azeezarh ta karasa mganar Hawaye na rolling akan cheeks nata ,
Shafa kanta hajia Ruma ta shigayi tana jin bakin cikin zubar hawayen ya’rtata kwaya daya tilo Wanda sukafi sonta fiye da komae da kowa acikin duniar nan.
Nan take Hajia Ruma ta daga wya tayi dialling lambar Abhi kurfi ,har tagama Ring bai dagaba sake kiransa tayi ” he is not Responded .
Hawaye na zuba akan fuskar Azeezarh take fadin mum yaki ya daga ko ?”
Maybe baya kusa ga wayar oya taso mutafi kiyi break fast nasan halinki da zama da yunwa ,
Nodding kanta ta shigayi Hawaye na zuba a idonta haka muryarta na Rawa take fadin. “Nooooo mum!”
Bazan iyaba!
Ta fada tana kara volume din kukanta ,tsoki Hajia Ruma taja cike da jin haushin wannan kuka na Azeezarh ,babban bakin cikin ta kukan ma akan namiji .zaki tashi ko sae na kwada maki mari!”Hajia Ruma tayi maganar a fusace ,
Bazan iyaba mum!”
Tayi maganar itama cikin tsawa ,
Ahankali kuma ta rage volume din kukan nata .
Ta riqo hannayen mum din tata ,Am sorry mum bazan kara yimaki tsawa ba.”
Na daina ta fada gamida Rufe bakinta da duka hannayenta biyu.
Oya tashi mutafi kiyi break fast bana son musu bbu shiri Azeezarh ta miqe Hajia Ruma taja hannunta zuwa dinner Area.
*
Yana kwance cikin katon office dinsa idonsa lumshe amma ba barci yakeyi ba,yana jin wayrsa na Ring ya kasa dagawa dan yyi tunanin Azeezarh ce mai nacin kiransa ,
Jawo wayar yyi sai yaga sabanin hakan mum Zeerzah yagani.
dialling numberta yyi da sallama yyi mata ciki ciki ta amsa masa ,
“Mum lfy?”
Yayi mganar cike da kulawa ,
Babu yabo bbu fallasa take fadin idan ina da sauran daraja a wurinka kazo ina nemanka.”
Kafin yyi magana ta datse wyar cike da mamaki yabi wyar da kallo ajey wyar yyi ya koma ya kwanta ,yariga da yasan zeezarh na gidan su takai karar sa.
Tana jin karar door Bell ta nufi kofar falon nasu da gudu Hajia Ruma sakin baki da ido tayi tana kallon ya’rtata ,
Mugun haushin abunda Azeezarh keyi takeji .tana mamakin wannan son da take yiwa dan rainin sense din ,
Tana budewa tayi tozali da mutunen nata ganinta ya hade rae sosae bata damuba taje ta shige Jikinsa .yana kokarin tureta sukayi ido biyu da mum wadda ke tsaye agefe tana kallonsu.
dan jaye Azeezarh yyi daga Jikinsa cikin murya kasa kasa yake fa’din ,
Meye haka ?”
“Bakya ganin mum na kallon mu .” I really don’t care !”
Azeezarh tayi maganar gamida kara shigewa Jikinsa ,
da haka ya nufi falon nasu hannunsa sarqe cikin nata .
Zubewa kasa yyi yana gaisheda mum wannan karon ta dan saki fuskarta ta amsa sa,
Ganin yarda Azeezarh ta kafeta da ido,
Ka zauna mana .”tayi magana sounding so very free.
Zama yyi daya daga cikin soofas din dake zagaye da falon.
Hajia Ruma ta fara magana cikin fada gatanan tun da tazo agidan nan take kuka ,ka fadamin meye matsalar?”kallon mum yyi cike da mamaki kafin ya kalli Azeezarh dake manne ajikinsa,
dan murmushi yyi Wanda yafi kukan jaki ciwo.”bbu komae mum kinsan halin zeezarh da Rigima da taga attitude dina ya canja,nan take ta rikice yau bana jin ddi ne.
Ayya sowiee Allah ya tsare gaba.”Hajia Ruma ta qarasa maganar gamida miqewa tsaye tabar falon.
Shiru ya ratsa atsakinin su na kusan minti bakwae ,
danne zuciayrsa yyi ya sassauta murya.” jeki dauko mayafinki mukoma gida .
da sauri ta kallesa dauke kansa yyi lokaci daya ya miqe tsaye ……….”bako mai yake da tabbas ba A Rayuwa nasan na samu irin mijin da nakeso Wanda zan iya nunawa dunia shi Wanda ina alfahari dashi a ko’da yaushe .mun fara kaunar Junan mu cikin sauqi ban so mu kareta cikin wahala nasan kai Alhairi ne acikin Rayuwata dan Allah karka sauya hakan.”Azeezarh ta qarasa maganar muryarta na karyewa ,idan nayi maka laifi ka fadamin idan namaka ba dai dai ba cikin Rashin sani ka sanarmin zan nemi gafarar ka zan baka hakuri fushinka na sani cikin damuwa .”ba yanzu ba ba yau ba dan Allah kibarni na huta Azeezarh ya karasa maganar idanunsa na Juyewa zuwa wata kala.
bata ce komae ba ta juya ta nufi up stair’s.
*
(International air port Mln Aminu Kano.)
Ziyaada ya turawa text akan ta turo masa driver gashi a air port,minti biyu da tura saqon sai ga kiran ziyaada cike da doki take fadin da gaske kakeyi yaya?”…
Lumshe idonsa yyi yana jin muryar ziyaada mai cike da dokin ganinsa ,cikin sanyi murya ” yake fadin da gaske nakeyi ziyaada.
.”okeey yaya gamunan tahowa tare da driver ,nooo kiyi zamanki muna tare da baki kituro min driver kawae ,
“yaya mana.
Bana son musu .”
datse kiran tayi
Jawaheer na tsakiyyar barcinta mai ddi lokacin iyaka karfe goma sha biyu na safe ,
Taji ziyaaah a tsakiyar kanta tana mata ihu ,
Bbu shiri Jawaheer ta miqe a tsorace ganin ziyyah yasa ta dakune fuska tana fa’din meye haka sabida Allah yaya ziyaah?”
Ware idanunta ziyaah tayi tana kallon jawaheer wadda tabi ta hade rae.
“Yaya Aliyu na air port ,
Ae bbu shiri jahaweer ta murza idanunta.
Kidaina irin wannan wasar yaya ziyaah dan Allah kibarni,
da gaske nake nayi part din Ummi da gudu ziyaada ta fita kusan cin karo da Ummi tayi
Salati ummi tayi gamida fadin lfyn ki qlau kuwa ziyaadah?” Cike da dokin murna ziyaah ke fadin……..”ummi yaya na air port ,na tafi na fadawa driver yaje ya daukosa .ziyaah ta fita da gudu ,
Ummi na kwala mata kira ko takanta bata biba ta fice falon da gudu ,
Murmushi Ummi tayi tana jin wani farin ciki aranta kai tsaye kitchen ta nufa ta hadu da yan aiki dan dorawa Aliyu ,
Delicious break fast………..Dan safiya ne lokacin.
ASMY B ALIYU
Fadwaah
AA Galadanci
Zeeyadah
Omar kurfi
Azeezarh
FADWAAH
ASMY B ALIYU
24..
Abuja
sanye yake cikin wani sky blue yadi Wanda yyi mugun amsarsa sae hulan kansa itama sky blue ,sae agogon hannun sa da yakasance diamond Rolex watch dake daure a hannunsa.sae half cover shoes black,sauri yakeyi Jirgin karfe biyu na Rana zaibi zuwa Kano ,
Azeezarh ce tafito cikin shigar English wears sai kamshi na musamman ke tashi ajikinta ,
Karasowa tayi gurinsa tana karewa mijinta kallo from head to toes…
Dan murmushi tayi cikin sanyi murya take fadin.” kayi kyau.kallonta kurum yyi cikin soft voice nasa yake fadin zanje Kano ,sauri nakeyi cike da tashin hnkali take fadin yaushe zaka dawo?”Dan ita atunaninta wajen wata zaije,
Waini yaronki ne da zaki riqa tsareni da tambaya .ya karasa maganar a wahalce dan da alamr bayason magana daita.
Idonta cike da kwallah take fadin .”Am sorry zan bika.
“No way……….ya fada da karfi da sauri ta kallesa da mmaki tamqar ba Omar dinta ba,
daga can xan tafi Gombe zan iya yin sati daya acan ke kuma bason Gombe kk yiba.kara ki zauna inda kk fiso ,
Kuka ta fashe masa dashi dan tabe baki yyi kafin yace .” karki fara Rigimar da ni dake duka bazamu Ji ddi ba,
Idan kina bukatar kudi akwae dayan ATM dina a Room dina ki ciri duk kalar kudin da kk so.”bana son kudinka !”tayi maganar cike da tashin hankali bana son kudinka Omar ni kai nakeso ,kafi kowa sanin niba yar gidan matsiyata bace !!!”.idan ma Amanata zakaje kaci na barka da Rabbil izzati Allah zai sakamin ,ta karasa maganar da gunjin kuka ta nufi dakinta da gudu .shima ficewa yyi daga falon yana mamakin mugun kishi irin na azeezarh.
Kano…
driver na gama prkn ya miqawa Aliyu car key din motar booth ya bude ya fara kwasar kayan zuwa cikin gida ,Jawaheer na zaune a falo tana sipping tea taga driver na shigowa da kaya tareda maigadi ,Ihu ta saki gamida dire cup tea din akan center table ta nufi hanyar waje da gudu..
Fadwaah na riqe da hannun Muhammad ,Aliyu na gefenta Jin yyi an fado masa anyi hugging dinsa gagam.
“Your highly welkum yaya.” Ta qarasa maganar cikin ihun murna dakyar Aliyu ya cireta daga Jikinsa yana harararta ,Jawaheer Ahmad Galadanci .” you will never change kin girma fa.”shekara Ashirin da ukku ba wasa ba,
“Poppy face tayi masa gamida kama kunnenta duka biyu da soft voice nata take fadin sorry!” Sorry yaya.”
Harara ya watsa mata bakiga bakuwa ba ,bazaki gaisheta ba?”sae lokacin Jahaweer ta Juyo cike da fara’a akan fuskarta tana kallon Fadwaah ina wuni sannun da zuwa.cike da faraa itama Fadwaah ta amsata sai lokacin Jawaah ta maida hankalinta kan cutiee boy din da Fadwaah ke riqe dashi mai matukar kama da yayanta.
“Sa hannu tayi zata daukesa Muhammad ya fasa ihu gamida shigewa jikin mamin sa ,
Bbu shiri Aliyu ya zagayo ya dagasa zuwa Jikinsa baki da ido Jawah ta saki tana kallon Muhammad mai kama da Yayanta kamar an tsaga kara ,
Yaya waye wannan mekama dakai?”
Oya mushiga ciki Jawaheer bana son surutu ,
Bbu musu Jawah tayi gaba suna binta a baya ,gaba daya jikinta ya mutu sae waiwaye take tana kallon fadwaah itama jikinta a sanyaye yake.
da ziyaada sukaci karo tafito cike da fara’a da gudu ta tafi zata yiwa Aliyu oyoyo.”sae kuma ta tsaya chak!
Tana kallon yaron dake makale ajikin Yaya Aliyu mai matuqar kama da AA Galadanci.
“qaraso mana ziyaadah karaso ki karbi danki ,lokaci daya taji komae ya tsiya mata chak !
bata karasa ba Aliyu ya qaraso ya miqa mata Muhammad hannu tasa ta qarbesa ga mamakin su Muhammad ya yarda da ziyaah lafewa yyi ajikinta ,
Ummi dake tsaye a falo cike da mamaki take kallon Aliyu da fadwaah ,
Murya na Rawa take fadin mezan gani haka Aliyu?”badai wata ka kara yiwa ciki ba har ka yarda ta haihu dakai!”
dan shege zaka kawomin cikin gida da kuma karuwarka?”Ummi ta karasa maganar cikin tsawa,
Tana jin wani bakin ciki na samun wuri na musamman na zauna mata acikin zuciya,
“Ummmih………………..!”yyi mganar da wata irin murya Wanda baisan yana daita ba,kafin yace wani Abu tayi saurin dakatar dashi karasowa gun ziyaah tayi ta fisge Muhammad ta nufi kan Fadwaah ta manna mata shi cike da balai take fadin.” Idan ma Asiri kk yiwa dana ya yarda da wannan yaron ya warware ,bazamu taba karbar wannan yaron ba.
“Ummi dan yaya ne wannan!” ziyaah ta karasa maganar tana fashewa da wani irin kuka,
“Ke kiyi min shiru !”
Ummi ta tsayar daita cikin daka mata tsawa !”
“Yaya kabamu kunya .”
Jawaheer tayi maganar cikin ihun kuka , bbu maccen da tadace da Rayuwarka sae yaya ziyaadah meyasa ka canja ?”meyasa kaci amanarta?”tana nan tana wahala tana dakon soyayyar ka shekara da shekaru bata kula kowa tana tsammanin dawowarka ,
Meyasa ?”why yaya ?”
bazamu taba karbar dan shegiya ba wannan ba danka bane I hate you I really hate y……….bata karasa ba Aliyu ya wanketa da marin Wanda saida wuta ta gilma acikin idanunta ,kafin ya sauqe Ummi ta daukesa da nashi har guda biyu ,da mugun mamaki yake kallon umminsa hawaye sosae ke zuba akan fuskarsa ,
Ihun kuka Muhammad ya saka yana kokarin sauka Jikin mahaifiyarsa yaje gun daddyn sa,
Fadwaah cikin fashewa da kuka ta riqesa gagam da gudu ta Juya ,
daga kafa Aliyu yyi zai bita cikin daga murya Ummi ke fadin
Idan ka bita Aliyu zan maka baki.”tsayawa yyi chak!”…………..
ASMY B ALIYU
Fadwaah
AA Galadanci
EPISODE 3️⃣1️⃣
Sarawa kawai kan Riyad keyi, Mama dasuka gama hira jiya, he left this hospital shida Munir jiya around 7 Mama was absolutely fine tana bacci, Mama was out of danger, kafafunta kumburin sun soma sauka, now tarasu? Yakasa anything tunanin, ahankali Mrs Bugaje tasa hannu tadauki wayan Mama data gani saman fridge tajuyo takalli Riyad that looks terrible tabashi wayan anatse tace “call Baba Liman!” Saikuma muryanta na rawa tace “how do I face Rashida?” Hannu yasa ya karbi wayan cikeda taurin zuciya na maza yadanna wayan yaga Baba Liman a dial calls yakira asuba tayi so wayan na ringing yadaga da sallama me sanyi ganin lokacin da ake kiranshi da wayan Zainab, ahankali Riyad yace “Baba Riyad ne Allah yayima Mama cikawa!” “Innalillahi wa Innailaihi raji’un! Allah ya gafartama Zainab! Zainab Allah yasa karshen wahalan kenan! Nazo ne ko zaku taho da ita? Ahankali Riyad yace “zamu taho da ita” Baba Liman yace “toh! Allahu Akbar akwai lokacin da Zainab ta taba bani number dan uwanta Sama’ila tace duk randa ta mutu nakirashi nagayamai shi kadai ne jininta daya rage aduniya, hakkine agari ni nayi hakan bari nakirashi” ahankali Riyad tace “toh” yadaga wayanshi yakira Buba yakira Munir duk sukace gasunan zuwa, yakalli Dr Bugaje yace “lemme get Rashida” gyadamai kai tayi tana hawaye maganan da Mama tamata dazu na dawomata sabo azuciya.
KUJI TSORON ALLAH KUBIYA CUS IDAN KIKA KARANTA BATARE DAKIN BIYABA HAR GABAN ALLAH BAN YAFEMIKI BA🤗
Rashida na zaune inda ya ijiye ta gabanta sai faduwa yake none stop bini bini tana goge hawaye, kamshinshi kadai taji hakan yasa tadago takalleshi wani irin tsawaa kirjinta yayi sabida yanda taga idanunshi sunyi jaaa, amman ta daure tana dafa kujera tamike tsaye ta tako zuwa gabanshi ta tsaya tahau bude baki tanaso tai wani specific tambaya but tambayan yaki fitowa daga bakinta, Riyad jiyayi zai fashe da kuka ganin reaction na Rashida, runtse idanunshi yayi dayasa Rashida tawani irin kurma ihu a inda suke tace “nooooooooooo!” Saikuma tabi ta gefenshi ta kwasa da gudu tai sama yabita shima, ahankali tabude kofan Mrs Bugaje tafara gani tsaye idanunta sunyi jaaaaa hakan yasa tafara kokarin daga kanta tanaso takalli gadon dakin amman tana tsoron kallo kafin ta daure ta kalla taga Mama kwance an lullubeta da farin zani, wani kalan lankwasewa kafafun Rashida sukayi nan daidai Riyad na shigowa yazo gabanta ya duka gadon tamai pointing tana nunawa da hannu still takasa magana sai kuma tafara wani irin jiniya tace “Ma………Ma……..Mama na……..ni……” kaman ta zare ta nuna kanta tace “ni……Mama…..Mamana……Maman Rashida…..ni….ni…..Mama na ni, nawa My Mama achan”? Kai! Wani irin fadowa hawaye sukayi daga idanun Riyad yanda kalaman ke fita daga bakinta adaburce, akuma hargitse, ya gyadamata kai gently yace “Mama ta ras……….” “Noooooooo!” Rashida tai wani irin ihu tafashe da wani irin kuka da majina yafeso daga hancinta har zuwa baki tana wani irin babbaka kuka tana dukan kirjin Riyad da babu karfi a hannunwanta, daidai Munir ya iso shima yaci birki ya tsaya yana kallon yanda Rashida ke kuka beating Riyad chest, kuka Rashida take dake tsumarai daidai nan shima Buba ya iso da manyan abokanenshi mota guda sukayo dawata mota doguwa cikeda hikima da dabara yace “Munir kayi procedures kabiya komi abamu gawanta mutafi dashi” yakalli Riyad yace “Riyad take her to the car kujiramu tunda bamusan gidansu ba” ahankali Mrs Bugaje tace “I will go with you Riyad nima bansan gidan ba” daga Rashida dake kuka yayi kawai ta sheme a suma daukan ta yayi chak yawuce mota ya ijiyeta abaya.
FADWAAH
ASMY B ALIYU
25
Ture Abincin da yake ci yyi agefe ,Sahla ta kallesa gamida ware masa duka idanunta biyu.cikin tura baki take fadin .”Yaya Abhi bakaci komae bafa?” dan murmushi ya saki na koshi sis ,wai ina little banji motsinta ba .”ya karasa maganar da soft voice nasa ,turo baki Sahla tayi akaro na biyu dama yanzu nasan kafison Bby Fadwaah dani ,tana gidansu hajiarsu Yasar.tabasa amsar sounding very naughty ,yadda tayi yabasa daria baiyi dariar ba murmushi kawae ya saki.ni yanzu fita zanyi na zagayo garin Ku tun safe nakejin faduwar gaba ,idont know why?”
Budurwa zaka samu ,Sahla ta karasa maganr tana tuntserewa da daria tana matsawa awurin Abhi dan tasan zai iya kai mata duka ,
Zan bar maki gidan ki Sahlah!”
Yyi maganar sounding so serious ,
“Am so sorry yaya.” Ta fada tana kama kunnenta duka biyu ,Yaya zan bika .kibi ni a ina? “Yaya karka bata kai kadai ,kasan yanzu kidnapers sunyi yawa .
A garinku ba,ae yan kasuwa sunyi yawa ,turo baki tayi .” eyyehh yanzu kinfison Kano da gombe kenan?”ba haka nake nufi ba yaya bara na canja kaya Nazo mutafi ta fada tana nufar wani part da gudu da kallo Abhi kurfi yabita gamida girgiza kai,
Sahla na nan da kurciyarta tayi aure kusan shekara biyu har da Rabi amma bata canja ba,harda Albarkar haihu yarda takeyi ya riqa tuna masa da Hafsat.saurin kauda tunanin yyi Aransa.
**
da mugun fushi Aliyu ke fadin ba karuwa bace mum .”she is my wife,
Haka dana ba ta hnyar haram aka samesa ba ta hnyar halat ,
Wani Abu yaji ya shiga zubo masa A hanci ganin Jini yyi mugun daga hankali Ummi da Jawaheer bbu shiri suka nufesa ,Tashin hankali Ummi ta shiga lokaci daya .
Lokaci na farko da taji ta tsani kanta badai ciwon Aliyu ne ke shirin tashi ba?”shekara kusan biyar hankalinsu kwance ,
Farin hankacif dake cikin Aljihun wandonsa na Jeans ya Ciro ya rufe hancinsa magana yakeso yyi Jawaah tayi saurin dakatar dashi cike da tashin hankali ,take fadin nooooooo Yaya!”karkayi maganaa dan Allah mutafi hospital Jawaah ta shiga Jan hannunsa ,cike da wani irin yanayi atattare daita Ummi zubewa tayi akan Lallausar Rug din dake malale A tsakiyar falon ,
“Ya Allah!
Ya Allah karka dauki Ran Aliyu ta wannan hanyar ,Allah karka dauki Ran Aliyu ta hanyar wannan ciwon.” Allah na tuba !Allah ka yafemin ,
“Tasan bata taba baiwa Aliyu Abunda yakeso ba.
sai dai tabasa Ra’ayinta baitaba yin Raayin kansa ba.
Fashewa tayi da kuka gamida Rufe bakinta da tafukkan hannayenta ,
maganganun Dr.Akilu take Juyawa aranta ,ciwon Aliyu bai bukatar tashin hankali kunsan yana da ciwon zuciya ga kuma blood cancer ,
Ciwonsa yana cikin mataki na biyu ne ,muddin yakai mataki na ukku zaku iya Rasa sa.!”
Lambar kanwarta Fareeda ta shiga kira cikin sa’a Fareeda ta dauka ,
Jin muryar Aunty nata wani iri yyi mugun daga hankalinta ,cikin fashewa da kuka take fadin Fareeda .”Aliyu Aliyu!”
Katse wyar tayi dan bazata iya yiwa Fareeda bayanin komae ba,
Aguje ta nufi daki ta dauko mayafi driver ta shiga kwalawa kira ………..
“dan Allah ki saurareni plss ,ziyaada
tana maganar cikin muryar kuka .
Ko kallonta Fadwaah batayi ba da alamar itama kukan takeyi ,
gaf da zata tsallaka titi taji wata irin kara a bayanta chak !” Ta tsaya ,
Ta kara kankame Muhammad acikin jikinta ,
Cikin wani irin ihu Muhammad ke fa’din mum!”
Salati Abhi ya farayi.
Cike da balai ya Rufe Sahla da fada tamkar zai duketa bakida hankali ne.”
baijira amsarta ba ya fito daga motar ,ya nufi su Fadwaah Wacce ziyaah ta zube gwiwonta kasa tana Rokonta ,
Tsayawa yyi chak!yana kallon fuskarta saurin dauke idonsa yyi akanta dan yasan gizo takeyi masa.
Kamar yadda ya saba cikin Rawar Jiki sahlaah ta fito daga motar ,
Bude baki tayi zatayi mgana sae kuma taji maganar ta makale mata ,
Sakamakon ganin fuskar da har Abada bazata taba mantawa daita ba.
Itama Fadwaah tsurawa sahlaa ido tayi kanta ne taji yana Juya mata A hankali ,
Abhi yana kula daita yyi saurin fisgar Muhammad dake hannunta ,
dakyar bakin sahlaah ya iya furta My fadwaaaah!!!”
da wani irin karfi baya ta tafi luuuuuu zata fadi Abhi yyi saurin tarota ,duk da koina Jikinsa Rawa yakeyi…….
Karfe hudu dai-dai na yamma agogon bangon dakin ya nuna ,dai-dai kuma lokacin Aliyu ya farka dan da isarsu Dr.Akilu likita na musamman mai kula da ciwon Aliyu. yyi masa allura barci gamida saka masa drip.
qoqarin tashi zaune yake sai yaji an riqe masa hannu dago kansa yyi , ido hudu yayi da umminsa .
Wacce ke tsaye hawaye na Rolling akan fuskarta,zama tayi gefensa gamida tallabo fuskarsa tamqar karamin yaro murya na Rawa Ummi ke fadin”.Aliyu meyasa kasa kanka a damuwa har haka?
Dr.ya sanarmin ciwonka yyi tsanani indai akan fadan da nayi maka akan wanccan yarinyar ne na daina,na amince na qarbeta a matsayin suruka Aliyu wannan karon zanyi duk abunda kk so amma plss karka qara dagawa kanka hankali ,
kan ciwon nawa ne yasa kk canja ?”meyasa bakya duba farin cikina?ina mamkin kuma yadda kike tsoron mutuwa ta,Ummi Rayuwar da zata qare ina wani farin ciki.ana sauraren mutuwa Ina wata walwala?jikin da zai zama gawa meye jawo daga harshe,ba kofa take kwankwasa ba umurnin Allah take bi,tana zuwa inda yyi mata duk inda taga dama.
Idan banyi aure ba yaushe kk so nayisa Ummi?”
A iya fahimtar ki ban isa aure ba ,Amma da sa hannun ki nake lalata Rayuwar ya’yan mutane ,
Hakan shima ban isaba?”
Ummi duk zunubin da na aikata a baya ,da saka hannunki aciki ki nason Ayiwa Jawaheer Galadanci haka ?”kina son A lalata Rayuwar ziyaada ?…kinsan bakin cikin da iyaye keji idan an lalata Rayuwar ya’yansu mata ,
Baki sani ba Ummi sabida baata ba lalata Rayuwar yarki ba,Ummi nayi bakin cikin Rayuwar da nayi abaya ,
bana bukatar na cika gaba da Rayuwa acikin duniar nan,
nayi aure harda Albarkar aure ina qoqarin Gyara Rayuwar da nayi a baya na baiwa ya’yana tarbiyar nasa su ajikina Amma yau da bakin ki kike fadin na kawo maki shege acikin gidanki ,
Naji na aminta karki yarda da abinda na fa’damaki mu’allem dinsu JAWAHEER GALADANCHI .”shine shaida ta da Khaleel Abu zarri !”
Labarin yarda aurensu ya kasance ,da Fadwaah ya basu da irin cin Amanar da Khaleel yyi masa .Wanda bazai taba manta hakan ba da Rayuwar auren da yyi da Fadwaah a Ukraine ,
Ummi hawaye Jawaah hawaye hannunta ,tasa a baki ta saki wani irin ihun kuka,
Khaleel ya cuceta yaci amanarta haka ya gama daita ,
Aurensu baifi wata biyu ba.
da Ummi ta kira Aliyu a wya ta shaida masa murmushi mai ciwo yyi ,
Budar baki yyi yana fa’din Ummi ina masu fatan Alkhairi……………………Karar bude qofa sukaji gaba daya suka zubawa qofar ido cikin wani irin yanayi suka ga Khaleel Abu Wanda duk yagama sauraren tattaunawar da sukayi idonsa sunyi wani irin Ja alamr yyi kuka har yaji ba ddi ,
Lokaci daya ta cakumi wuyan rigarsa ,sai ka sakeni Khaleel !”sai ka Rubutamin takardar sakina ,
Na gama zama matarka har Abada !”am sorry Jawaah nayi laifi ki yafemin ,kaima Aliyu ka yafemin zanje na baiwa Fadwaah hakuri.daman baya gari shigowarsa kenan shi yasa ma Jawaah din ta kwana a gidansu. noo!”yaji am fada da qarfi karka fara Khaleel ,
Aliyu yyi mganar cikin daka masa tsawa .karka kuskura ka fadawa matana wannan lbrn ,labarinan zai tsaya iya nan.
Zan binne hakan,ke kuma Jawaheer indai kina qaunar farin cikina ki zauna da mijinki lafia bana son tashin hankali lokaci daya Jawaah ta fashe da kuka ,meyasa yaya?”bazan yi zaman aure dashi ba ni na tsanesa ,
Ki godewa Allah Jawaheer Galadanci da kk kai budurcinki gidan miji, Allah kadai yasan Rayuwar kannen wasu da na bata ya’yan wasu.
Kadaina fadar haka yaya kaddarar kace hakan,
Khaleel zai nufi gadon Aliyu Jawaah tasha gabansa tasa hannayenta duka biyu tana taresa ,ina xakaje? bama bukatar ka kusa damu .”so plzz get out!”
Jawaheer! “
“Aliyu ya kirata cikin Rawar murya ban da wannan yaya!” Tayi maganar cikin fushi hawaye na Rolling a idanunta ,
Rayuwar ka muke bukata ganinsa zai qara fama maka ciwo ,kabarsa ya tafiarsa Juyawa Khaleel yyi yabar Room din.
Ku kaini wurinsu!”sune Rayuwata.
Cikin kuka Jawaah ke fadin ,
Kadaina mgana yaya pls
Ciwonka na bukatar Hutu ,
Zasu dawo garemu duka yaya ziyaah na tare dasu kayi hkuri Jawaah ta fada tana shafar suman kansa tamkar karamin yaro A hankali ,ya lumshe idonsa yanajin saitin zuciyarsa na bugawa.
Cikin fashewa da kuka Ummi tabar Room din da ido Jawaheer tabi mahaifiiyar tata,cikin kuka take fadin laifinki ne Ummi ,ke kk kawo mu awannan stage din !”
*
Ahankali take bude idonta harta budesu Gabaki daya.tana kallon inda take da mugun mmki.she was like who save her?”
Ido biyu sukayi da Sahlaah ,
Zubur ta tashi zaune tana kallon dakin da take da qallo maida kallonta tayi gun sahlaah wadda ke famar doka murmushi.”
“Alhamdullhi!
” Alhmdullh!
“Alhmdull!”
Hka sahlaah salman qurfi kawae ,take fada.
Sahlaah ina su mum ?ina Areef?
Ina mutanen da suka sakani a mota ?”
dage mata gira daya sahlaa tayi ,
I hate yhu sahlaah!”ina tambayrki zakiyi min shiru,
waya ta dauka dake ajiye akan bedside drower tana kokarin kiran mum dinta taji an fisge wyar ,ido biyu sukayi da Omar kurfi cikin haɗe rai take fadin Yayah Abhi meye haka mum zan kira!”
Ba yanzu ba,cikin qarfin hali take fadin mezai hana yuyuwarsa yanzu ni duk kunsani A duhu.plsss kuyi min bayani mana meke faruwa dani?”ko an fasa daura aure na da Areef?”
Wata murya taji acikin kwakwalwar kanta ana fadin mommi!mommi!”Muhammad ya fada da gudu yazo ya shige Jikinta ,atsorace ta turasa a gefe .
Lokaci daya Muhammad ya fashe da kuka a karo na biyu ya nufi Jikinta wannan qaron turasa tayi da qarfi ,
da gudu ziyaada ta nufesa .
.” bakida hankali ne wai?”
Abhi kurfi yyi mganar cikin fushi.
Da mmki ta dago tana kallonsa ,
Haushi ya kamata ta nufi kofa da gudu Jin tayi ta ci karo da mutum,
Tsayawa tayi chak !tana kallon qofa wani namiji ta gani shida wata macce da alamr qanwarsa che.
“Sorry ta fada a hankali tabi ta gefensu tafice daga dakin ganin Aliyu yasa ziyaah ta nufosa da Sauri amsar Muhammad yyi Sae famar sauke ajiyar zuciya yakeyi ,
Meyasa shi kuka ziyaadah?” Aliyu yyi mganar cikin Rawar murya ,
Na shiga rudani yaya matarka ta turesa da alamr bataso yaxo kusa daita.”
ba laifinta bane ta tuna komae nata! “
Cewar Omar kurfi dake karasowa gaban Aliyu ,yaya mutafi tunda ka gansu kasan Zaayi maka Allura bbu inda zani Jawaah saida matata!””yyi mganar sounding so serious………
ASMY B ALIYU
Fadwaah
Zeeyadah
Jawaheer
AA Galadanci
Abhi Kurfi
Sahlaah kurfi