*_SO DA ZUCIYA!!_* *_NA_* *_NANA HAFSAT_* *_(MX)_* *_ZAFAFA BIYAR 2022_* *_SHAFI NA DAYA_* *_FREE PG: 1_* ___________ *RIMIN KEB’E* *GADA MAI ‘DOYI* *GIDAN ARDO BORKINDO* (AURE-AURE) “Wahidi...! Sadaka..! Almajiri bara iya, Iya dan Allah dan annabi, Iya yunwa batada hankali, Iya ko ‘kanzo ne ba miya. Ko gaya ne ba miya...Iyaa...wahidin wahidiya..!? Almajirin nata rera baitin barar sa. Dadaa nata ce masa yayi hak’uri, yaki tafiya, Ya rike robar barar sa ahannun hagu, Dayan hannun kuma ya sakashi a hanci yana sakato daskararren tasono yana gogewa a kodaddiyar rigar shaddar jikin sa ruwan bula, Kayan sun fattatake. **Fatimah-Zahrah (Zaarah) Yar bafulatanar budurwar na kwance akan shamilalliyar katifar kwanciyar ta irin ta boarding school dinnan. ‘Kulaficin nacacciyar baitin rera barar almajirin ce ta tashe ta daga baccin yunwar dole data dauke ta. Ta ja tsaki tana sosa manyan gashin idanun ta da suka jike da ruwan hawayen ta. Ta juya kanta gefe, Ta sauke idanunta akan mahaifiyar ta dake zaune tana yanke faratan hannun ta. “Dadaa..? Ta ‘karasa tana rufe bakin ta, Bayan bahaguwar hammar data taho mata. “Kin tashi?? “Na tashi Dadaa! Bansan bacci ya dauke ni ba ma.? “Ai wannan wanki da kika tula dole ki baccin gajiya, Allah ya yi albarka.? “Aamin Dadaa? “Ga abinci can cikin kwanon ki. Tun da zafin sa yanzu nasan ya huce.? Da azama ta janyo kwanon ta bude shi, Dauke yake da danwake da man ‘k’uli da jan yaji. “Wayyo Allah na! Danwaken Iya fatsuma. Dadaa ina su Hamma Modibbo Da Na'eelah da Raheelah?? “Su Raheelah sun tafi Islamiyya, Hamman ku kuma bai jima da barin nan dinba. Shi ya kawo danwaken nan ma.? “Allah sarki Hamma, Allah ya kara budi.? Cikin haka mahaifin su Malam Ardo borkindo ya shigo cikin gidan bakin sa dauke da sallama. “Atuwaa,Dadaa ku fito”Ya zunduma musu kira yana daidaita zaman da yayi akan wata ‘ballalliyar kujera da ta gaji da lalacewa. Mama Atuwa ta fito daga cikin d’akinta tana susar kunne da gashin kaza. Ta tsaya ‘kerere akan sa sanye cikin riga da zani kowanne kalar sa daban. Yaja tsaki yana girgiza kai. Atare Dadaa da Zaraah suka fita tsakar gidan nasu, “Bappah Barka da dawowa? Zara ta tsugunna har kasa tana yiwa mahaifin nasu sannu da zuwa. Ya amsa fuskar sa a daure. A ‘darare ta koma cikin da’ki. Don inda sabo ta saba da tsangwama da kyarar mahaifin nasu. “Sannu da zuwa...? Dadaa ta masa sannu ta rakube a gefe ta zauna. “Ayau yau, Nakeso a share dakin abincin can. Jibi i war haka amarya zata tare.? Gaba d’aya Dadaa da Mama Atuwa sai suka zube masa idanun su. Kowannen su kallan sa yake cikin tsantsar mamakin kalaman sa. Dai dai lokacin da almajirin nan ya sake dawowa zaure yana kurma barar da yake. Hade da bubbuga ‘kafar sa a kasan fashasshen dab’en da akayi wa zauren. “Wahidi...! Sadaka..! Almajiri bara iya, Iya dan Allah dan annabi, Iya yunwa batada hankali, Iya ko ‘kanzo ne ba miya. Ko gaya ne ba miya...Iyaa...wahidin wahidiya..!? “Kundugurin uban ka, Nace kaci malafar kan uban ka. Zaka fita ko sai na kirb’a ka anan?? Cewar Mama Atuwa hade da daga hannu ta masa dak’uwa. Almajirin ya tsaya sararo baisan abinda yasa take masa fada ba Kamar yayi wani lefin? Zara dake daki ta kirawosa ta bashi sauran danwaken da takasa ci. Saboda maganar auren da taji bappan su zai sake karowa a karo na ba adadi. Yayi ya sake su kamar hular sawa. “Me muka rage ka da shi da zaka sake karo wani auren Ardo? Nace mai ka nema ka rasa agare mu. Allah ya tsinewa dubu goman da ka samu nasan da ita zaka sake karo auren nan.? Cewar Mama atuwa dake huci Kamar tsohuwar zakanya. “Toh Malam Allah ya sanya alkhairi ya baku zaman lapia.? Dadaa tafad’a tana mikewa tsaye hade da komawa cikin daki. Mama Atuwa ta buga tsallen albarka tana doddoka hannunta ajikin bango. “Ardo! Tselen uban can, Abu ta kazar uban can kayya kai, Wabillahil gidan nan zai babbake akan amaryar nan da zakayo. Ke kuma tsohuwar munafuka kina wani dudduk’e kai, Kamar sabuwar amarya, Har da wani yi musu fatan alkhairi. Toh baki d’aya na hadaku nayi Allah ya isa..? Malam Ardo yamike yana girgiza kai, Zai fuce ta jawo kasan rigar jikin sa yar shara, ‘Yar karamar ‘yarta da ta taso daga bacci alokacin ta tsaya a tsaye ta sau fitsari, Hancin ta dagaje dagaje da majina, Ta riko fatattakakken zanin Mama Atuwa tana cewa, “Mama yunwa nake ji.? Atuwa ta sake damk’o kasan rigar Malam Ardo bata ko bi takan Farillatu yar autarta ba, Cikin tsananin takaici hade da kwakwaso rantsuwa ta dire, Da d’oriyar nanawa cinyarta duka tacigaba da cewa, “Ni da kai sai Allah ya mana hisabi Ardo. Lokacin da kazo neman aure na mekace shekarun baya? Ca kayi da gani babu kari, Matar ka ta farko ma had’aku akayi ba kai ka ganta kana so ba, Kace ni da kai, Bayan aure zamu gwangwaje mu gyagije, Muci duniyar mu da tsinke, Tarin alkawarurrukan da kayi mun sunada yawa Ardo. Harda cewa Kullum zamu dinga shan shayi da buredi mai yanka yanka Ardo, kace da lemon kwalba da shinkafa. Amma tun sati biyu da auren mu ka dena mun komai. Shekaru sha 15 kenan kadena duk wasu hakki na dana yara na dayake akan ka. Aure 8 kayi Ardo, kowacce da tazo tayi yan satinnai Sai ka rabu da ita, Saboda tsabar bakin hali Irin naka. Samun miji Irin ka nayi dana sani, Dana kori manema na a baya, Na bi kyau ba halin kwarai Irin ka, Allah sarki idi mai kifi. Kullum sai ya aika mani da sukunbiya jela...Rana? Bata kasara ba Malam Ardo yaja dogon tsaki yana girgiza kai, “K’ofa abude take, Duk sanda kika shirya fita... A shrye nake na baki takardar sallama.? Mama Atuwa ta wulla masa harara tana tab’e baki, “Saki? Hohoho ai naga gidan zama Ardo, Na tara yara har 5 kace na fita? Babu inda zani. Na zame maka kadangaren bakin tulu , Akashe ka a fasa tulu a barka ka ‘bata ruwa. Ahayye Atuwa maman sailuba da Sameerah, Uwar Hajaara da Farillatu...? Malam Ardo yaja tsaki hade da bige hannun ta daga rikon rigar sa da tayi, Ya fice yana mita. Ita kuma Mama Atuwa ta figi hannun Farillatu ta goyata tana jera tsaki, Had’i da yadawa Dadaa maganganu. Ranar kaf dangin Malam Ardo na kusa dana nesa sai da Atuwa ta zage su tas kowanne ta kamo sunan sa, Sai ta aibata shi............. *_WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 *_HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar 1/2/22, 18:40 - Buhainat: *_SO DA ZUCIYA_* *_FREE PAGE:2__* *_ZAFAFA BIYAR PAID BOOKS_* *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ***Ruwan sama tamkar da bakin kwarya. Unguwar rimin kebe ta wanku da ruwan sama. Ko’ina yayi shar. Bishiyu sun ‘kara rinewa sunyi koraye shar da su. Hamamin warin gada mai ‘doyi ya ragu ainun da falalar ruwan sama. Tun daga nesa Zaarah ke tafe dawowar ta kenan daga makaranta. Yau din an taso su da wuri sakamakon ruwan da akeyi ba winduna a makarntar, Hakan yasanya ruwan zuba ta cikin kwanukan azuzuwan ciki harda na su Zaarah. Shiyasa malaman suka taso su kafin lokaci ya cika. Dubada ruwan ya kanyi gyara sosai duk sanda aka yi. Kwanukan kan rufto ko kuwa wani sashe na azuzuwan ya zaftaro ya fad’o a kasa. Domin makaranta ce ta gwamnati. Wanda duk wani dan adam ya kalla da idanun basira zai iya cewa makarantar gwamnati ta mance da ita. Domin daliban duk tsatson marasa galihu ne. Akan tabarma suke zama. Malaman kuma akan benchi. Sai madaidacin allo da malaman ke bayani ajikin sa. Da ya gaji da gajiya ya karye sai yan chalks (chak) gustsuraru da malaman kan yi musu rubutu. Ita kadai take tafiya kan hanyar zuwa gidah daga makaranta. Sanye cikin uniform kalar sararin samaniya. Sai yellow (yalo) d’ankwali dake nuna alamar ita din perfect ce. Kayan makarantar sun zauna ‘das a jikin ta. Duk kuwa da sunji jiki ainun, Ga faci nan ajikin kayan an musu dinkin allura da zare, Ta musu ninkin guga kai kace gogewa tayi da dutsen guga. Saboda yadda suka sha kari. K’afafuwanta sun sha sandal takalmi wanda daga gefe gefen takalman an d’inke da zare irin na musu shoe shiner dinnan. Ta cikin hijabin kana hango tudun yalwataccen gashinta ta d’aure shi da leda. Bayan ta saqale da jakar baya. Wadda aka rubuta da manyan bak’i na foundation/gidahniyar Unicef. Ita kadai ke tafiya tana tafe tana lazumi. Kamar yadda Dadaa ta umarta su dinga yi. Dandazon sauran dalibai na tafe a bayan ta suna shewa da ife-ife. Ita kuwa Zaarah tana tafe Ita kadai abunta. A haka ta karasa shiga tsukukan layin su. Wanda kwalbati ta ruguje gefe da gefenta nata amayar da hamamin kwatar dake zuba ta tsakiyar kwalbatin. Sakamakon yalwataccen ruwan da akayi, Layin gaba daya ya damule da cakwalin tab’o mai tsananin dank’o. Ta ‘kusa kai tashiga layin nasu. Wanda baya bullewa. Gidan su ne na karshe a layin. Mai dauke da shago a kofar gidan inda Hammah Modibbo ke kwana. Zata shiga gida kenan ta hango su Raheelah da Na’eelah kowannensu dauke da bokiti da yafi karfin su. Zasu tafi ebo ruwa. “Adda manga (babbar Yaya)Sannu da zuwa.? Suka hada baki wajen gayshe da ita. “Sannun ku, Ina zuwa haka? Wannan bokitan waye?? Ta tambaye su cikin tsananin mamaki , Sanin bata taba ganin bokitan ba agidan. “Na Aunty amarya ne.? Cewar Na’eelah. “Bappah ne yasa mu, Yace mu zuba mata.? Raheelah ta fada tana sosa idon ta na hagu. Zaarah ta girgiza kai kawai, Tayi Allah ya kyauta azuciar ta. Kafin ta dube su tace, “Karku dinga ciko ruwan, ku debo iya karfin ku. Sannan banda biyawa wani wajen. Da kun eho ku dawo gidah kai tsaye. Duk wanda zai kiraku kar ku je ku dawo gidah da sauri.? “Toh Adda Manga...? Suka amsa baki d’aya. Tukun sannan ta karasa shiga cikin gidan bakinta dauke da sallama. Dadaa na tsakar gidan tana ebe yan kwanukanta da aka fur fito dasu daga dakin girkin da ya zama parlorn amarya a yanzu. Anata yab’e sashen amarya da fenti. Gidane madaidai ci mai dauke da dakuna uku matsakai ta da dakin girki. Sai band’aki daga can ‘kurya. Wanda katangar gefen sa ta zube. An kare da langa langa. Dakuna biyu na kallan gabas d’aya na kallon arewa. Masu kawo jeran bazawar Malam Ardo tuni sun gama yi mata jere sun tafi. Dakin an saka gado da mudubi. Dakin girkin daya zama madadin parlorn ta sun saka wardrobe din gadon da kuma kujeru guda uku. Sai manya manyan bokiti a gefen dakin. An cire marafan su, Su Na’eelah Da Raheelah na zuba ruwa aciki. A haka Zaarah ta karasa kalle kallen jeran amaryar mahaifin nasu. Ta shige cikin dan tsukukun dakin su bakin ta dauke da sallama. Dadaa ta amsa ta, Tana kokarin jere yan kwanukan ta da aka furfito musu dasu daga dakin girkin su daya zama mallakin parlorn amaryar malam ardo. “Yar albarka an dawo?? “Na dawo Dadaa. Kinsan duk sanda akai ruwa mai nauyi da wuri ake taso mu.? “Zahiri hakan take, Toh Allah ya temaka ya kuma baku sa’a.? “Aamin Dadaa. Naga su Raheelah ai awaje.? “Eh zasu ebo ruwa ba, Baffan kune ya sasu.? “Amaryar ta taare ne?? “A’ah, Yan uwanta dai sun zo sun yi j...? Bata karasa ba sakamon fad’owa dakin da Atuwa tayi cikin tsananin furgici da ‘dimuwa. “Jammu...? Ta kira sunan Dadaa cikin rawar baki da dimuwa. “Na’am Atuwa. Meya faru?? Cewar Dada da hankalin ta gaba d’aya itama ya tashi ganin yanayin na Mama Atuwa. Atuwa ta yage jemammen hijabin jikin ta, Da yayi du’kun dukun dashi da datti. Ta shiga sosa duddugaggen gashin kanta tana in’ina. “Kinsan wa Ardo ya auro mana?? Ta shiga tambayar Dadaa tana nuna yatsanta d’aya ga parlorn amaryar ta Malam Ardo. Dadaa ta girgiza kai alamun a’ah. Zaraah dake gefe ta baje kunne don sauraron wa mahaifin nasu kuma ya rakito wannan karon. “Jimmamman..Jimmamman dai matar tsayyabu da yai wa shika 3. Ashe itace bazawarar da Ardo ya rakito ya aura........Yanzun naji yan majalisar bakin gada na cewa Ardo aure aure an daura auren sa da jimmamman diyar ‘dan talle mai ‘data....? Zaarah da Dadaa duk Sai suka kasa cewa komai, Jin wadda Malam Ardo ya rakito musu. Wai jimmamman matar tsayyabu na lado daya saka. Diyar’dan talle mai ‘data. Dai dai lokacin da....... #ZAFAFA (NAMU BA IRIN NASU BANE😍💯🙌🏽) *_WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 *_HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar 1/2/22, 18:40 - Buhainat: _*SO DA ZUCIYA_* *_FREE PAGE:3_* _*NANA HAFSATU_* *_ZAFAFA BIYAR PAID BOOKS_* *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ ****Dai-dai lokacin da su sameerah, Farillatu da kuma guggun yaran mak’ota suka fara ife-ifen yiwa su Sailuba da Hajara oyo-yo. Sai yauk’i suke suna baje hanci. Su ga yan hutu da sukaje garin Suleja wajen kanwar mahaifiyar su (Mama Atuwa). Su Sameerah sai gudu suke suna tsallen murnar dawowar yayyun nasu. Dandazon sauran yara na biye dasu. Kayan su duk’un duk’un. Wasu ma pant ne kawai ajikin su ba riga. Sai dai fatan Allah ya kare kawai. Murnar ife-ifen shelar dawowar su Sailuba ne yasan ya Mama Atuwa tsaida maganar da take na Jimmamman (Jim-Mam-man) amarya kuma bazawara ga Malam Ardo mijin su. Ta kwasa aguje tana rangad’a gud’a, Kai kace sabuwar amaria aka kawo. Nan duk murnar dawowar ‘yammatan yayan nata ne. Sailuba da Hajara. “Ahayye biyu kyautar Allah, An buga daku anbar ku ya zasuyi daku? Sai kallo. Kaf Rimin kebe baya ku ‘yayan Atuwa. Allah dai ya kawo muku mazaje masu motoci mai nishi su aure ku...? Su kuma sai hura hanci suke, Suka ajiye jakar ghana must go din da sukayi kama kama da hannun ta. Kamar su d’aya da Atuwa, Yanayin fad’adden bajajjen hancin ta daya kama gam a fuskar ta. Hakan suma suka dakko kamannin nata. Sai hasken mahaifin su da sukayi suka kuma ‘kara dana bleaching. Saboda tsananin yadda fatar su ke shekin kyallin yellow yellow, Da kuma bak’i bak’i a kafafuwan su da hannayen su. Kana ganin su kallo d’aya zakayi musu kasan yan biyu ne. Suna kama da junan su ainun. Sai dai tsayi daya bambamta. Hajara tafi Sailuba tsayi. Suka zube akan tabarmar Atuwa dake shimfide a dan tsukukun kofar dakin ta. Duk ta huhhuje taji jiki ainun tabarmar. Sai ‘daga kai take tana leka jakar kayan su. “Wai ba wuta ne har yanzu..?? Cewar Sailuba hade da tankwashe k’afafunta. Tana mai latsa lambobin jikin yar Nokia wayar hannun ta mai chocilan (3310). “Babu Sailuba! Yo wa zai gyara aganin ku. Sati biyu cir kenan tun tafiyar ku har wa yau baa gyara ba. Malam ya ‘karo kud’i da dubu goman da Nomau kansila i bashi. Yau aka daura auren sa da Jim-mam-man dai ta karshen layin yan tumaki. Ko bai karo aure bama kunsan sarai Sai dai mu dawwama ba wutar. Modibbo kuwa ai sai Allah ya saka masa. Da uwar data haifeshi tana nan ai datayi kukan bakin cikin ‘danta da aka mayar Kamar tandan waina.? Nan suka hau yada maganganu. Kafin Sailuba ta mike ta karasa kofar dakin Dada. Tamkar zata bige Dadaa dake sunkuye tana daure sililfas dinta daya tsinke da leda. Sai Dadaan ce ta matsa gefe. Ita kuma ta tsaya tserere a bakin kofar dakin. Tana jefawa Zaraah dake kulle yan kayayyakin su data nunnunke a dankwali harara. “Zaman ki a gidan nan bayada wani amfani..? Zaarah da batasan da wa Sailuba take ba. Tacigaba da tattare komai na dakin. Hade da mikewa tsaye ta soka dan turaren tsinken kamshi data siyo jia a jikin hudar bango. Batabi takan Sailuba ba. “Magana nake miki, Kin bawa iska ajiyata. ‘Karamar gaja.? Sai a sannan Zaarah ta juya kanta tana kallon Sailuba, cikin zazzakar muryarta ahankali a kuma nutse. Kamar ko yaushe da bata biye musu ajikan su. Ta dan ‘kakaro murmushi hade da dan matsawa gaba. “Me kika cewa ne yar uwa?? “Uwar ubanki nake cewa.? Maganar sai ta bama Zaarah daria ma, Tadan dara sosai har hak’oranta na bayyanawa farare tas dasu a jajjere da wushirya. Kyakkyawan dimple dinta dake k’arawa fuskar ta kyau suka lotsa. Cikin sakakkiyar fuska da tattausan lafazi tace da ita, “Kaka fa kika zaga, Allah ya jikan su. Ko da yake abokiyar wasa ce ai ko.?? “Oho miki uwar annamiman ci, canta matse miki da Irin kalaman ki marasa Kan gado. Nace ke yanzu ba zakisan yadda zaki yan Nepa karsu yanke mana wuta ba?? “Mezan yi wanda ya wuce na basu hak’uri yar uwa? Nayi nayi sun ki ha’kura, Banida abinda zanyi bayan haka. Wutar da ita da babu yar uwa duk d’aya ne. Mu ba abun kallo ne damu ba. Ba fanka babu komai da zamu more. To Meye na damuwa ko kuwa?? “Yar ciki da bak’i kawai...! Sailu babe rabu da ita dan Allah. Banzan bakin jininta ma ai ba zai sa su ki yankewa ba. Kullum jiya i yau. Sai tara samari masu tafiya tamkar iska zata kwakushe su dan yunwa.? Hajara ta karasa fada tana mai zazzage kayan da sukazo dasu a jaka akan tabarmar dake shimfide a kofar tsukukun dakin su. “Gaskia ne ‘dayar biyu. Sailuba dawo nan ku nuna mun abubuwan arziki da kuka sassamo. Wannan kuma menene?? Atuwa ta fada tana daga wata leda mai dauke da sausage aciki. “Abunnan ne fa, Ke Mama an cigaba fa, Hajara yama sunan sa?? Cewar Sailuba dake daga kai tana tunani. “Sawsaji.. Naman gwangwani ko leda ba.? Hajara ta karasa fada tana mai jefa soyayyen sausage din a bakinta. “Yauwa sawsaji (sausage) Soya shi ake Fa Mama. A mai Anti Hab’i ta soya mana da zamu taho. Sawsaji naman y’an gayu.? Sailuba ta ja kalmar sausage din kai kace dai dai take fa’da. Haka dai Atuwa ta cigaba da tambayar su, Duk abunda tadakko sai ta tambayi menene shi? Su kuma suna amsata cikin zak’ewa da nuna su din yan gayu ne. Zaraah data karasa tattare dakin tsaf, Ta sauya kayanta zuwa daurin zani da hijabi. Ta sab’i sosan wankan su da sabulu ‘dan yanka ta nufi ban’dakin su na gidan dake can karshen kurya. Ta janyo langa langar da ake saya kofar bandakin ta rufe. Sannan ta koma ta dakko ruwanta dake rufe tun ebowar datayi da asubah ta shige bandaki bakinta dauke da adduar shiga bayi. Ta fyallo wankanta ta koma daki sam batabi takan su Atuwa dake yada magana ba suna tafa tafukan hannayen su. “Wannan k’amshin fa daga ina?? Atuwa tafada tana kallon hannun Sailuba data jawo takardar da gasashen zabo ke ciki a jakarta. “Nama ne Mama.? “Iyye dakyau, Bara mu dandali abun arziki. Shima habin ce ta gasa muku?? “A’ah wannan tsayawa akayi a Kaduna yin Sallah, Shine mukayi wasu samari garori suka saya mana.? “A hayye kun wanki garori.? “Mun wanka Mama... Ke dai zakiji labari Idan muka shige ‘kurya. Nan akwai mahassada”Hajara tafada. Suka kashe hannuwa da Atuwa. Ita dai Dadaa data karasa kauda komai nata, Ta shige cikin daki. Dai dai lokacin da su Na’eelah suka karasa sawun k’arshe na ruwan da Malam Ardo yasa su zubawa amaryar sa. Suna ajiye bokitan suka shige dakin su da sauri. Har cikin dakin Dadaa kana jiyo k’amshin gasashen zabon daya sha kayan hadi sai tashin kamshin tafarnuwa yake da kayan kamshi. A dole Dadaa ta d’auke hankulan su Raheelah Da Na’eelah ta hanyar fara yi musu tatsuniya. Zaraah na daga can gefe tana yin aikin gidah (assignmnt) da aka basu a makarnta..... ••?. ••?. ••?. Ana karasa kiraye kirayen sallar ishai sai ga Malam Ardo ya shigo gidan sanye cikin sabon yadi ruwan zuma. Ya dora hula kai kace yaron saurayi ne. Hannun sa rike da ledoji biyu farare na awara guda shida-shida an bad’e kowacce da yaji. Dakin Mama Atuwa ya fara shiga ya ajiye mata awarar akan ‘ballallen benchin da suke daura jakar kayan su akai. Atuwa dake kwance ta daga kai tana kallon sa shak’ek’e. “Meye wannan Ardo...? Hum namiji hankaka. Wane salon munafuncin ne wannan harda leda. Ko mance dakin amaryar taka kayi ne. Jim’mam’man.?? Malam Ardo ya yamutsa fuska ya sake dakko ledar ya dire mata agabanta. “Gashi nan awara ce.? “Me hakan ke nufi? Ko awarar ce kayan fadar kishiya da kayo mana a karo na 9? Iyye?? “Idan ba zaki ci ba bani abuna.? Ta wulkita idanu hade da galla masa wata uwar harara. Ta tattake ta dau ledar ji kake ‘kwas a k’irjin Malam Ardo. “Allah ya kwashewa awarar albarka. Don bakin munafurci me zamuyi da awara guda 6? Ko ta uban uban mecece oho, Ba Za’a ci ba. Kai awara ta dama. Don kuwa mu yanzu muka sakushe hakoran mu da zabi.? Sai a sannan Ardo ya juya ya Kalli ‘yayan nasa. Shi yama manta dasu. Dake gaba d’aya yaran sa matan ba’a gaban sa suke ba. “Ai dole ka kalle su, kanada Iyali tamkar baka da su. Har sukayi tafiya suka dawo bakada masaniya kuma baka damu ba. Zaka fuce mun a ‘daka ko sai mun kwashi yan kallo da kai?? Ardo ya cije lebe yana girgiza kai. Kafin ya karkada yatsan sa tamkar zai mata magana sai kuma ya fuce. Dakin Dadaa ya shiga. Ya ajiye ledar awarar agabanta. Lokacin ta mike kenan zatayi Sallah. “Angode Malam.”Ta Fada hade da sunkuya wa ta turawa yan biyun ta awarar. Ficewa yayi bai ce mata komai ba. A zaure ya hadu da Modibbo babban’dan sa. Ya mika masa awarar Atuwa data ce bataso. “Rike dan albarka.? Ya mik’awa Modibbo yana dashare masa baki. Domin shi yakeso kawai kasancewar sa namiji ‘dan babbar matar sa data rasu. Modibbo ya sa hannu biyu ya karba hade da yi masa godia ya shige Ciki. Shi kuma Ardo ya wuce waje. Dakin Dadaa Modibbo ya shiga ya gayar da ita. Su Zaraah ma suka gaishe shi. Awarar hannun sa ya mi’kawa Raheelah dake lasar ledar da suka lamushe. Suka Karb’a suna godia hade da kasafceta su cinye. Ya dan jima yana hira wajen Dadaa, Ya ajiye musu biredi dan 60 da madarar leda guda d’aya, Da sukari kullin goma, kafin ya musu Sai da safee ya shiga dakin Atuwa nan ma ya gayar da ita. Ya ajiye mata nata ledar, Ta amsa a dak’ile hade da juya masa kwakwidon gashin kanta. Batai masa godia ba, Domin kwarai matuk’a Atuwa nayiwa Modibbo madaukakiyar ‘kiyayyya saboda shakuwa da kaunar da sukayi da Dadaa data maye masa gurbin mahaifiyar sa data rasu....Shi kuwa mik’ewa yayi ya fuce dan dakin shagon sa dake wajen gidan. <><><> Wajajen k’arfe 9 na dare, Yan kawo bazawarar Malam Ardo suka cika layin su Atuwa da gud’a. Sai rera gud’ar suke yi. Suna shelar kawowar amaryar tasu. Yan layi dama wasu sassa na unguwar rimin kebe sai suka kawowa gidan ziyara don ganewa idanun su matar da Ardo aure aure ya ‘karo a karo na 9. Bakowa bace kuwa fyace, Jimmamman matar tsayyabu na lado dayayiwa shika 3 a baya. Kuma ‘ya ta farko ga Talle mai ‘data.... *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . 1/31/22, 18:28 - Buhainat: _*SO DA ZUCIYA_* *_FREE PAGE:3_* _*NANA HAFSATU_* *_ZAFAFA BIYAR PAID BOOKS_* *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ ****Dai-dai lokacin da su sameerah, Farillatu da kuma guggun yaran mak’ota suka fara ife-ifen yiwa su Sailuba da Hajara oyo-yo. Sai yauk’i suke suna baje hanci. Su ga yan hutu da sukaje garin Suleja wajen kanwar mahaifiyar su (Mama Atuwa). Su Sameerah sai gudu suke suna tsallen murnar dawowar yayyun nasu. Dandazon sauran yara na biye dasu. Kayan su duk’un duk’un. Wasu ma pant ne kawai ajikin su ba riga. Sai dai fatan Allah ya kare kawai. Murnar ife-ifen shelar dawowar su Sailuba ne yasan ya Mama Atuwa tsaida maganar da take na Jimmamman (Jim-Mam-man) amarya kuma bazawara ga Malam Ardo mijin su. Ta kwasa aguje tana rangad’a gud’a, Kai kace sabuwar amaria aka kawo. Nan duk murnar dawowar ‘yammatan yayan nata ne. Sailuba da Hajara. “Ahayye biyu kyautar Allah, An buga daku anbar ku ya zasuyi daku? Sai kallo. Kaf Rimin kebe baya ku ‘yayan Atuwa. Allah dai ya kawo muku mazaje masu motoci mai nishi su aure ku...? Su kuma sai hura hanci suke, Suka ajiye jakar ghana must go din da sukayi kama kama da hannun ta. Kamar su d’aya da Atuwa, Yanayin fad’adden bajajjen hancin ta daya kama gam a fuskar ta. Hakan suma suka dakko kamannin nata. Sai hasken mahaifin su da sukayi suka kuma ‘kara dana bleaching. Saboda tsananin yadda fatar su ke shekin kyallin yellow yellow, Da kuma bak’i bak’i a kafafuwan su da hannayen su. Kana ganin su kallo d’aya zakayi musu kasan yan biyu ne. Suna kama da junan su ainun. Sai dai tsayi daya bambamta. Hajara tafi Sailuba tsayi. Suka zube akan tabarmar Atuwa dake shimfide a dan tsukukun kofar dakin ta. Duk ta huhhuje taji jiki ainun tabarmar. Sai ‘daga kai take tana leka jakar kayan su. “Wai ba wuta ne har yanzu..?? Cewar Sailuba hade da tankwashe k’afafunta. Tana mai latsa lambobin jikin yar Nokia wayar hannun ta mai chocilan (3310). “Babu Sailuba! Yo wa zai gyara aganin ku. Sati biyu cir kenan tun tafiyar ku har wa yau baa gyara ba. Malam ya ‘karo kud’i da dubu goman da Nomau kansila i bashi. Yau aka daura auren sa da Jim-mam-man dai ta karshen layin yan tumaki. Ko bai karo aure bama kunsan sarai Sai dai mu dawwama ba wutar. Modibbo kuwa ai sai Allah ya saka masa. Da uwar data haifeshi tana nan ai datayi kukan bakin cikin ‘danta da aka mayar Kamar tandan waina.? Nan suka hau yada maganganu. Kafin Sailuba ta mike ta karasa kofar dakin Dada. Tamkar zata bige Dadaa dake sunkuye tana daure sililfas dinta daya tsinke da leda. Sai Dadaan ce ta matsa gefe. Ita kuma ta tsaya tserere a bakin kofar dakin. Tana jefawa Zaraah dake kulle yan kayayyakin su data nunnunke a dankwali harara. “Zaman ki a gidan nan bayada wani amfani..? Zaarah da batasan da wa Sailuba take ba. Tacigaba da tattare komai na dakin. Hade da mikewa tsaye ta soka dan turaren tsinken kamshi data siyo jia a jikin hudar bango. Batabi takan Sailuba ba. “Magana nake miki, Kin bawa iska ajiyata. ‘Karamar gaja.? Sai a sannan Zaarah ta juya kanta tana kallon Sailuba, cikin zazzakar muryarta ahankali a kuma nutse. Kamar ko yaushe da bata biye musu ajikan su. Ta dan ‘kakaro murmushi hade da dan matsawa gaba. “Me kika cewa ne yar uwa?? “Uwar ubanki nake cewa.? Maganar sai ta bama Zaarah daria ma, Tadan dara sosai har hak’oranta na bayyanawa farare tas dasu a jajjere da wushirya. Kyakkyawan dimple dinta dake k’arawa fuskar ta kyau suka lotsa. Cikin sakakkiyar fuska da tattausan lafazi tace da ita, “Kaka fa kika zaga, Allah ya jikan su. Ko da yake abokiyar wasa ce ai ko.?? “Oho miki uwar annamiman ci, canta matse miki da Irin kalaman ki marasa Kan gado. Nace ke yanzu ba zakisan yadda zaki yan Nepa karsu yanke mana wuta ba?? “Mezan yi wanda ya wuce na basu hak’uri yar uwa? Nayi nayi sun ki ha’kura, Banida abinda zanyi bayan haka. Wutar da ita da babu yar uwa duk d’aya ne. Mu ba abun kallo ne damu ba. Ba fanka babu komai da zamu more. To Meye na damuwa ko kuwa?? “Yar ciki da bak’i kawai...! Sailu babe rabu da ita dan Allah. Banzan bakin jininta ma ai ba zai sa su ki yankewa ba. Kullum jiya i yau. Sai tara samari masu tafiya tamkar iska zata kwakushe su dan yunwa.? Hajara ta karasa fada tana mai zazzage kayan da sukazo dasu a jaka akan tabarmar dake shimfide a kofar tsukukun dakin su. “Gaskia ne ‘dayar biyu. Sailuba dawo nan ku nuna mun abubuwan arziki da kuka sassamo. Wannan kuma menene?? Atuwa ta fada tana daga wata leda mai dauke da sausage aciki. “Abunnan ne fa, Ke Mama an cigaba fa, Hajara yama sunan sa?? Cewar Sailuba dake daga kai tana tunani. “Sawsaji.. Naman gwangwani ko leda ba.? Hajara ta karasa fada tana mai jefa soyayyen sausage din a bakinta. “Yauwa sawsaji (sausage) Soya shi ake Fa Mama. A mai Anti Hab’i ta soya mana da zamu taho. Sawsaji naman y’an gayu.? Sailuba ta ja kalmar sausage din kai kace dai dai take fa’da. Haka dai Atuwa ta cigaba da tambayar su, Duk abunda tadakko sai ta tambayi menene shi? Su kuma suna amsata cikin zak’ewa da nuna su din yan gayu ne. Zaraah data karasa tattare dakin tsaf, Ta sauya kayanta zuwa daurin zani da hijabi. Ta sab’i sosan wankan su da sabulu ‘dan yanka ta nufi ban’dakin su na gidan dake can karshen kurya. Ta janyo langa langar da ake saya kofar bandakin ta rufe. Sannan ta koma ta dakko ruwanta dake rufe tun ebowar datayi da asubah ta shige bandaki bakinta dauke da adduar shiga bayi. Ta fyallo wankanta ta koma daki sam batabi takan su Atuwa dake yada magana ba suna tafa tafukan hannayen su. “Wannan k’amshin fa daga ina?? Atuwa tafada tana kallon hannun Sailuba data jawo takardar da gasashen zabo ke ciki a jakarta. “Nama ne Mama.? “Iyye dakyau, Bara mu dandali abun arziki. Shima habin ce ta gasa muku?? “A’ah wannan tsayawa akayi a Kaduna yin Sallah, Shine mukayi wasu samari garori suka saya mana.? “A hayye kun wanki garori.? “Mun wanka Mama... Ke dai zakiji labari Idan muka shige ‘kurya. Nan akwai mahassada”Hajara tafada. Suka kashe hannuwa da Atuwa. Ita dai Dadaa data karasa kauda komai nata, Ta shige cikin daki. Dai dai lokacin da su Na’eelah suka karasa sawun k’arshe na ruwan da Malam Ardo yasa su zubawa amaryar sa. Suna ajiye bokitan suka shige dakin su da sauri. Har cikin dakin Dadaa kana jiyo k’amshin gasashen zabon daya sha kayan hadi sai tashin kamshin tafarnuwa yake da kayan kamshi. A dole Dadaa ta d’auke hankulan su Raheelah Da Na’eelah ta hanyar fara yi musu tatsuniya. Zaraah na daga can gefe tana yin aikin gidah (assignmnt) da aka basu a makarnta..... ••?. ••?. ••?. Ana karasa kiraye kirayen sallar ishai sai ga Malam Ardo ya shigo gidan sanye cikin sabon yadi ruwan zuma. Ya dora hula kai kace yaron saurayi ne. Hannun sa rike da ledoji biyu farare na awara guda shida-shida an bad’e kowacce da yaji. Dakin Mama Atuwa ya fara shiga ya ajiye mata awarar akan ‘ballallen benchin da suke daura jakar kayan su akai. Atuwa dake kwance ta daga kai tana kallon sa shak’ek’e. “Meye wannan Ardo...? Hum namiji hankaka. Wane salon munafuncin ne wannan harda leda. Ko mance dakin amaryar taka kayi ne. Jim’mam’man.?? Malam Ardo ya yamutsa fuska ya sake dakko ledar ya dire mata agabanta. “Gashi nan awara ce.? “Me hakan ke nufi? Ko awarar ce kayan fadar kishiya da kayo mana a karo na 9? Iyye?? “Idan ba zaki ci ba bani abuna.? Ta wulkita idanu hade da galla masa wata uwar harara. Ta tattake ta dau ledar ji kake ‘kwas a k’irjin Malam Ardo. “Allah ya kwashewa awarar albarka. Don bakin munafurci me zamuyi da awara guda 6? Ko ta uban uban mecece oho, Ba Za’a ci ba. Kai awara ta dama. Don kuwa mu yanzu muka sakushe hakoran mu da zabi.? Sai a sannan Ardo ya juya ya Kalli ‘yayan nasa. Shi yama manta dasu. Dake gaba d’aya yaran sa matan ba’a gaban sa suke ba. “Ai dole ka kalle su, kanada Iyali tamkar baka da su. Har sukayi tafiya suka dawo bakada masaniya kuma baka damu ba. Zaka fuce mun a ‘daka ko sai mun kwashi yan kallo da kai?? Ardo ya cije lebe yana girgiza kai. Kafin ya karkada yatsan sa tamkar zai mata magana sai kuma ya fuce. Dakin Dadaa ya shiga. Ya ajiye ledar awarar agabanta. Lokacin ta mike kenan zatayi Sallah. “Angode Malam.”Ta Fada hade da sunkuya wa ta turawa yan biyun ta awarar. Ficewa yayi bai ce mata komai ba. A zaure ya hadu da Modibbo babban’dan sa. Ya mika masa awarar Atuwa data ce bataso. “Rike dan albarka.? Ya mik’awa Modibbo yana dashare masa baki. Domin shi yakeso kawai kasancewar sa namiji ‘dan babbar matar sa data rasu. Modibbo ya sa hannu biyu ya karba hade da yi masa godia ya shige Ciki. Shi kuma Ardo ya wuce waje. Dakin Dadaa Modibbo ya shiga ya gayar da ita. Su Zaraah ma suka gaishe shi. Awarar hannun sa ya mi’kawa Raheelah dake lasar ledar da suka lamushe. Suka Karb’a suna godia hade da kasafceta su cinye. Ya dan jima yana hira wajen Dadaa, Ya ajiye musu biredi dan 60 da madarar leda guda d’aya, Da sukari kullin goma, kafin ya musu Sai da safee ya shiga dakin Atuwa nan ma ya gayar da ita. Ya ajiye mata nata ledar, Ta amsa a dak’ile hade da juya masa kwakwidon gashin kanta. Batai masa godia ba, Domin kwarai matuk’a Atuwa nayiwa Modibbo madaukakiyar ‘kiyayyya saboda shakuwa da kaunar da sukayi da Dadaa data maye masa gurbin mahaifiyar sa data rasu....Shi kuwa mik’ewa yayi ya fuce dan dakin shagon sa dake wajen gidan. <><><> Wajajen k’arfe 9 na dare, Yan kawo bazawarar Malam Ardo suka cika layin su Atuwa da gud’a. Sai rera gud’ar suke yi. Suna shelar kawowar amaryar tasu. Yan layi dama wasu sassa na unguwar rimin kebe sai suka kawowa gidan ziyara don ganewa idanun su matar da Ardo aure aure ya ‘karo a karo na 9. Bakowa bace kuwa fyace, Jimmamman matar tsayyabu na lado dayayiwa shika 3 a baya. Kuma ‘ya ta farko ga Talle mai ‘data.... *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . 1/31/22, 18:28 - Buhainat: *_SO DA ZUCIYA_* *_NA_* *_NANA HAFSATU_* *_ZAFAFA 5 (2022)_* *_FREE PG:4_* _ASSALAMU ALAIKUM BEAUTIFUL PEOPLE!! ZAFAFA BIYAR FAMILY💯💯🙌🏽❤️_ _MUNGODE DA ZABIN LITTAFAN ZAFAFA BIYAR. ALLAH YA KARA BUDI YA KUMA BAR ZUMUNCI_ _KAMAR KO DA YAUSHE, WANNAN KARON MA MUNZO DA KOKON BARAR YOUTUBE CHANNEL DIN YARON MU, SUDEIS MASOYI KUMA MAKARANCI, MAHADDACIN ALKUR’ANI MA GIRMA_ _WANNAN KARON MA DAN ALLAH A TEMAKA ADANNA WA CHANNEL DINSA KARARRWA DOMIN KASANCEWA DA MU A DUK SANDA MUKA DORA FEFAN BIDIYON SA, A TALLAFA A KALLA A KUMA DANNA MASA SUBSCRIPTION. HAKAN NA KARAWA SUDEIS KWARIN GWIWAR SAKE DAGEWA YA KUMA KARA KAIMI WAJEN YIN KARATUN SOSAI. MUNGODE KWARAI💯🙌🏽❤️_ _GA CHANNEL DIN DAKE YOUTUBE NAN👇🏾_ https://youtube.com/c/sudaiskura _Sudais is a young boy who has passion in recitation of the Holy Qur'an at a very young age._ _Please help him grow his YouTube channel by subscribing and liking his videos to encourage the little boy. Jazakumullahu khairan🙏🏻_ ••?. ••?. ••?. ••?. ***Dadaa dake cikin dakin ta ita da yara, tana jiyo hayaniyar masu kawo amarya tai saurin kashe fitilar shekarau ya gaza din da ta kunna musu dan suga haske. Tayi haka ne dan mutane suyi zaton sunyi bacci dan gudun kar ayi mata habaici da yawa. Gwaggo Lami ce ta shigo gidan da gud’ar ayyirrrrrrriri tana cewa. “Amarya ta shigo gidan masoyinta, Jimmamman tako kafarki da hannun dama saboda kore asirin kishiyoyi.? Gabaki daya mutanan da suka yo rakiya suka kwashe da dariya tare da hada baki wajan furta. “Ahayye!! Nanayeeee casss...!? Mama Atuwa na daki sai faman kwafa take, ji take kamar ta harbe daga su har amaryar saboda kishin da yake damunta. Kai tsaye kuwa suka nufi dakin ta zasu kai amarya a hada su tare da yi musu nasiha. Sai da suka fara shiga ta mike a zabure tana wani irin nishi tace dasu tana nuna su da yatsa manuni. “Aradun Allah duk wace ta kuskura ta shigo sai na balla mata kafar baya bakaken munafukai. Daga ku har Ardon a karkashin kafata kuke babu uban da nake tsoro billahillazi.? “Heeee caras-cas! Ardo dai ya yi sabon zubi, kuma dole yadda ya dama haka za'a shanye a gidansa.? Cewar wata kanwar Jimmamman daga can bayan Gwaggo Lami. “Aikin banza aikin wofi BZ din? Har bazawara tana da wani daraja da kima a gurin miji? Mune nan aka aure mu a yan mata yan shila ba wai ragowar wani ba.? Mama Atuwa tai maganar cikin cusa musu haushi. Sai dai babu wanda yaji din sai ma wata gud’a da suka sake yi kamar sun zo gidan gala. “Haba ke kuwa Hafsatuwa, wannan auren fa ba haramun bane. Annabi Muhammad S.A.W ya auri bazawara, dan me zaki dinga aibata makamancinsa? Kiyi istigifari dan kinyi sabo babba.? Gwaggo Lami ta fada tana kamo hannun Jimmamman suka juya dan shiga wajan Dadaa, wacce tasa duk suka kwanta tare da yin kamar sunyi bacci. Duhun da suka gani ne yasa su haska fitilun dake hannuwansu, nan suka tarar da Dadaa kwance tayi ‘dai-dai tamkar mai baccin gaske. Gwaggo tace a rabu dasu a kai amarya dakinta. Jimmamman na yafe da mayafi cikin ranta tana ta sak’a yadda zata zauna a gidan, musamman zama da Atuwa dan taga itama ba wai mutunci gare ta ba. Sai da suka gama habaice-habaicen su kafin su tattara kowa ya kama gabansa, aka bar amarya ita kadai a daki tana jiran shigowar angonta. ••?. Sai da kafa ta dauke ya rage daga yan dakin Dadaa sai dakin Mama Atuwa da kuma amarya. Cikin daga murya suka ji malam Ardo ya yi sallama kai daga jin muryarsa kasan cewar yana cikin farin ciki kamar wani saurayin ango. Mama Atuwa tai saurin fitowa daga daki har tana take kafar Farilatu kuma ko a jikinta bare ta bata hakuri saboda tsabar masifa tana cinta. Kicibus suka yi dashi zai shiga dakin jimmamman hannunsa rike da wata karamar kula da leda baka sai murmushi yake yana lasar lebe. Ganin Atuwa gabansa yasa shi hade rai tamkar be taba dariya ba a rayuwarsa dan yasan fitowa tayi dan tai masa tijara. “Toh malam kasan dai yanzu yara sun dawo gidan uban su ko?? “Sai kuma aka yi me dan sun dawo? Ai ni ban ma san basa gidan ba sai da kika fada dazu? Haushi da bakin ciki ya sake cika Atuwa, ta buga cinya tare da sake matsawa kusa dashi dan ta gano meke cikin kular. Kamshin tafarnuwa da kanumfari ne ke ta tashi kadan-kadan saboda an kulleta sosai. Malam Ardo ya kuma rike kular yadda ko kwata tazo yi ba zata iya ba duk masifarta. Atuwa ta kama kugu da yake akwai hasken farin wata ta ciki ana ganin komai, tace dashi. “Eh! Daman ya za ai kasan suna nan ko basu nan? tunda kwan su kawai kake ajiyewa baka san yadda muke kyankyashe su ba bare kasan yadda muke kiwon su. Babu abinda ka sani malam sai aure, da anyi magana kace sunnah kake rayawa. Toh wallahi yanzu bazan dauki rainin hankali ba. Menene wannan kazo dashi bayan mu ka hada mu da kwayoyin awara.?? “Ina ruwanki dako ma menene? Hafsatuwa bana son sa ido, ki fita daga cikin sabgogina idan ba haka ba wallahi tallahi zan saba miki.? “Kai tafi can, ni fitowar da nayi shine. Kafin ka shiga gurin waccan BZ din ka fara bani kudin karin kumallon gobe, nasan kana da kudi tunda gashi har aure ka sake jajibowa mutane muna cikin rashin abinci. Wannan dubu goma ta sake jajibo mana bala’i bayan ko shekara ba’a rufe ba na shikar Zabba’un mai koko da kayi.? “Bani dasu, Ina ruwan ki kuma? matsa ki bani guri." “Aikuwa baka isa ba sai ka bani abin karin kumallon safe, ai nauyin a kanka yake bani ba.? Malam Ardo ya kalleta ya kalli dakin amarya jimmamman, ya kagara ya shiga ciki amman Atuwa ta kasa ta tsare. Ya daddage tare da sa gefen hannunsa ya bangajeta da sauri ya shige dakin jimmamman yana faman baza yar shararsa. “Zaka fito ka same ni wallahi, ba dai a gidan zaka kwana ba? Banyi niyar shigowa dakin ba dan ban sani ba ko sunyi barbade a bakin kofar. Amman Allah ya kaimu safiya duk masifarka sai ka bani abin da zamu ci, banda mugunta ba zaka tsaya ka gina mu ba, sai dai daka samu kudi kace aure sai kace wani jaki.? Malam Ardo yana jin ta amman da yake ba ta ita yake yi ba duk maganganunta babu wanda ya d'ad'arasa a kasa, burinsa kawai ya farantawa amarya Jimmamman dake zaune tana ta murmushi cikin mayafi, dadi kawai takeji miji na sonta. Ardo ya ajiye kular a gaban Jimmaman da ledar ya zauna a kusa da ita baki a wangale kamar shine farkon auransa. “Amarya ta.? Ya fada kamar zai shiga jikinta. “Na'am na Jimmamman.? Ta bashi amsa babu ko kunyar nan. “Dan bude min fuskar mana, ai yanzu babu maganar boye wani abu ga junan mu.? Kamar yana kallanta, ta saki fari da ido ta cikin mayafin tare da cewa. “Sai ka siya baki.? “Hahahaha amarya ta kenan, yo maganar siyan baki ai ta kare. Maza bude fuskarki farfesu ne nasa aka yi mana na kaza.? Yana magana yana bude kular, shi kansa ya kagu ta faraci yawunsa gaba daya a tsinke yake. Jimmamman ta bude mayafi dai-dai lokacin da Ardo ya gama bude kular kamshi ya bud'ad'e cikin dakin. Tai saurin janye kular daga gabansa tana wani yauki kamar wata karuwa tace dashi. “Idan har ta siyan baki ce ai babu kai zamu ci. Wannan tawa ce ni kadai na Jimmamman.? Ardo ya ware ido tare da tunawa da yayi bashi yasa aka bashi kazar guda daya ta hausa, ya kuma sa aka dafo masa gashi ta dan kaciya ce. Amma ya zai yi tunda amarya tace ba zai ci ba. Ya goge hannunsa yana ta sakin fara'a yace mata. “An bar miki kiyi yadda kike so da ita, ai ke amarya ce duk yadda kika ce haka za'a yi.? Yana magana yana janyo leda mai dauke da lemon kwalba Pepsi guda daya tal. Ya fara laluben mukullinsa mai dauke da keyholder na bude murfin kwalba. Nan ma da sauri Jimmamman ta karbe tare da lakuce masa hanci tana faman murmushi tace. “Haba na Jimmamman wai duk bani ka kawowa ba ne?? “Du naki ne mana amarya ta.? Ardo ya fada cikin gigita ganin ta kwace komai zata handame. “Toh ka bar min kayana ba yanzu zan ci ba sai gobe.? Ardo ya jinjina kai tare da shafa hannu kamar me goga man shafawa. Yana ji yana gani ta tura karkashin gadonta daga nan ta kwanta. Ganin tana neman hanashi raya daren yasa shi saurin bin bayanta suka kwanta. Bata hana shi ba domin ita kanta ba ta da juriyar da zata hanashi dan tayi mu'amala da kayan mata daban-daban kafin ta shigo gidan. Dadaa kuwa bata rintsa ba saboda tasan wata gwagwarmayar Ardo ya sake jajibo musu, takan ce shi kuma kaddarasa ta auri saki ce. Duk da yasha gaya musu cewa yana yin aure ne saboda ya mori kuruciyarsa ya kuma samu yalwatar ‘ya’ya maza tunda bashi da ‘ya ‘ya mazan sai Modibbo kad’ai ba sauran maza da zasu gajeshi ko su taimaka masa nan gaba. Yaransa duk mata ne da zasu zame masa wahala aganin sa, ya gama rainan su da kulawa dasu a karshe wani katon yazo ya aure su shikenan bashi zai more su ba. A cewar sa mace wahalace shi kuma ba zai wahalar da kansa ba wajan kiwata su a karshe su tafi gidan wasu babu ko na buhun shinkafa bare kudin cefane. Fitilar da ta kashe shigowar kawo amarya, ita ta kunna. Abin da ya bata mamaki shine ganin Zaraah a zaune ta zabga uban tagumi ga alama kuma tunani ta fada dan ko motsawa ba ta yi daga inda take. “Zaraah! Zaraah!! Ke Zaraah...!!!”Cikin firgita da zabura Zaraah ta dago tare da cewa. “Na'am Dadaa? “Haba tunanin me kike yi haka?? Babu zato bare tsammani wasu hawaye Dadaa taga Zaraah na fitarwa, kuma cikin sanyin muryarta mai dadi da babu hayaniya tace. “Dadaa ina jin tsoran lokacin da zai zo a yi mana wulakanci akan irin wannan abun da Bappah yake yi. Ance duk abinda mutum ya yi sai an yiwa nasa. Yanzu Bappah baya gudun muma muyi aure miji ya dinga wulakanta mu?? Wani irin zafi ya daki zuciyar Dadaa, kuka take son yi amman tana gudun kar Zaraah ta kuma karaya da samun rahamar duniya. Ta dade cikin shiru bata samu amsar da zata bata ba, wanda hakan yasa Zaraah ta kuma tsorata, zuciyarta ta kuma shiga cikin tashin hankali, tasan shirun da Dadaa tayi tabbaci ne na cewa suma idan suka yi aure mijin su zai mai da su banzaye... Dak’yar Dadaan ta iya saita kanta, Cikin ikon Allah da buwayar sa kuwa ta shiga magana da Zaraah cikin nutsuwa hadi da kwantar mata da hankali, Ta yadda ta goge bak’in Ardo dake zuciar ta Zaarah. Domin uba ne agurin su. Don haka duk abunda yayi idan har ba sab’awa mahalicci yayi ba. Dadaan na k’ok’arin wanke Ardon agurin yaran nasa. Sam bataso su tashi da jin haushin sa da kuma ‘kullatar sa a zukatan su. . Tas Dadaa ta wanke Ardo kamar ko yaushe tasamu suka shiga wata y’ar hirar daban. Kafin Dadaan ta juya tayi addduar bacci ta tofe yan biyu da addu’oi don tuni bacci yai awun gaba dasu. Ta tofe lungu da sako na dakin da addu’oin kariya. Kana ta umarci Zaraah data matse hasken fitila idan zata kwanta. Zaraah ta rage sautin rediyon da Hamma Modibbo ya saya mata kwanaki. Tashiga neman tashar da bata wuce ta duk daren Allah. Sannu ahankali ta nemo tashar. Kamar ko da yaushe gidan rediyon sun saka sautin qira’ar bakin bahaushen balaraben mai tattare da nutsuwa, ‘kima da kuma kaifin tunani, Dimbin Ilimi da kuma sautin qira’a ba kowa bane fyace matashi kuma mahaddacin AlQur’an dake k’asar ta Mecca, inda yake karo karatun sa akan fannin islama. Matashin malamin dan kano ne wanda makarantu dama manyan manyan kasashe ke san kasancewar sa a tattare dasu. Sai dai shid’in na dabanne, Baya shiga harkar kowa da komai idan har bai shafi bangaren sa ba. Karatu ne kawai agaban sa. Indai ba yan uwa na kusa da kuma wanda suka san shi tun yana karami ba. Ba wanda zai iya ce maka ga yadda fasalin sa yake, Sai dai sautin ‘kira’ar sa. Sannu ahankali haka Zaraah tak’arasa jin sautin kira’ar matashin saurayin. Ta lumshe idanu bayan ta kashe rediyon. Ta jero adduoi ta tofe jikin ta. Ta matse hasken fitilar sannan ta kwanta da dama. Kunnuwanta ba abunda suke tariyo mata sai sautin daddad’an karatun, Sudeis Ibn Harith.. A haka bacci ya dauke ta. Dake bata sallah bata, futsari ne kawai ya tasheta da asuba takoma ta cigaba da baccin ta. Ihun shekowar kururuwar Atuwa ce tasa Zaraah ta tashi daga daddadan mafarkin muryar, Sudeis Ibn Harith. Da sauri Zaraah ta mike ganin Atuwa na shirin fad’owa kanta. “Ke Atuwa lapia?? Cewar Dada dake tsaye tana gyara dan yargalallen labulan su da Atuwan ta yago shi daga jikin ‘kusa da k’afarta. “Ina fa lapia Jammu, Ardo nagani da fulas na shayi dayan hannun kuma da lafceciyar leda dauke da soyayyen kwai, Sai kamshi yake. Gefe d’aya kuma biredi mai yanka yanka Jammu. Mai yanka yanka biredin....Da tuntub’e yai saurin shigewa cikin dakin bankadaddiyar. Lalle Ardo, Biredi mai yanka yanka. Murtala 10 ne fa..? Atuwa ta karasa fada tana kambama shayi da kwai da kuma biredi mai yanka yankan da Malam Ardo ya sayowa Jimmamman amaryar sa. ... #pls follow/like and refer my scented product to your beloved ones🥰🔥💯🍓 Instagram:yerwaincense_and_more Muna sales. Tun daga 4 ga December zuwa 10 ga watan sabuwar shekarar 2022 watan janairu/January Insha Allahu. Mun cire kaso 30 na kudin kayayyakin mu. Akwai kuma kyauta ta musanman ga wanda suka saya kaya daga dubu 7 zuwa sama. *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 1/31/22, 18:28 - Buhainat: *_SO DA ZUCIYA._* _(A LOVE SO BEAUTIFUL)_ *_NA_* *_NANA HAFSATU_* *_ZAFAFA 5 2022_* _(PAID NOVELS/LITTATTAFAN KUDI NE)_ *_FREE PAGE:5_* _(SHAFIN KARSHE NA KYAUTA)_ *_WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 *_HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar <><>••? Dadaa ta girgiza kai kawai jin abunda Atuwa tace. Ta gyara labulen ta hanyar bubbuga ‘kusar da hannunta tashige cikin hudar data wawake, ‘kasar ta dan zubo mata a idanunta. tasa kasan hijabin jikin ta tana gogewa, “Sannu Dadaa! Da kin bari na gyara.? Cewar Zaraah dake bin Dadaan da kallo cike da tausayin mahaifiyar tasu, Mace mai kamar maza kenan. Dadaa uwa ta gari ce. Atuwa dake leken dakin jimmamman ta tagar dakin Dadaa taja tsaki tana gartsa yatsa. “Jammu baki ce komai ba.? “Mezan ce Atuwa? Ai ba yau farau ba ko? Inda sab...? Ai Dadaa bata karasa ba, Atuwa ta wafce zancen, “Na almurannan yafi kai ya ninka na baya, Wancen dake wucewa da ‘kullin shayin a leda? Ko mancewa kikai? Wannan kuwa fulas na shayi ici ko musu shayin dashi, Ga narkeken biredi mai yanka yanka na murtala 10. Kina jiyo kamshin soyayyen kwai. Lafceciya dake ledar fara ce. Ana hango komai.? Ta karasa fada had’e da nanawa cinyarta duka. Dadaa ta girgiza kai kawai, Hade da jan wata yarkacacciyar kujerar katako ta zauna akai tana gyara zaman carbin hannunta. “Aure auren Ardo naga baya damun ki, Yanzu uban kayan dadin daya wuce dasu bakiji kirjin ki na miki zafi ba?? “Akan me Atuwa? Bayan muma Allah yana hore mana muna samun abunda zamusa acikin mu. Kullum Modibbo yana ko’karin kawo abunda zamu ci Atuwa, Na menene zaki dinga damuwa akan lamarin Malam?? Atuwa ta yamutsa fuska hade da dankarawa Dadaa harara, Cikeda takaici tace, “Shi yasa kowacce bola ya kwaso akanki yake zubata. Sannu tattabara uwar soyayyah. Kullum ne sai kin gogewa Ardo bak’i. Kamar kece matar sa ta fari. Jammu kinada kininibi.? Zaraah dake gefe a tsakure itadai binsu kawai take da kallo. Raheelah da Na’eelah na gefe suma sun tashi sunata mutsuttsuka idanu. “Ba haka bane Atuwa, Tun ina sawa har na dai na, Ga ni nayi wannan auren shine karo na ba adadi kenan. Kinga kuwa inda sabo ai mun saba, Dubada kowacce tazo da yadda yake tarairayarta daban.? Atuwa ta ja tsaki hade da kwakwulo cikin kunnenta da yatsa, Yatsan ya ciro dankareren datti ta goge a zaninta na atamfa. Kafin ta sake gasawa Dadaa harara ta hura katon hancinta kafin tace, “Mu da yaran nan duk d’aya muke awajen sa, Ya tsame mu a matsayin matan sa ya ajiye a gefe. Sai kace fankunan da basuda amfani haka Ardo ya mayar damu. Gaba d’aya ba aurat...? Ganin Zata ‘baro ta gaban yara, Hakan yasa Dadaa mikewa ta rik’o hannun Atuwa suka fita waje. Ba jimawa tadawo cikin dakin tana girgiza kai. “Atuwa kenan...? “Dadaa barka da safiya, Dadaa barka da safiya.? Cewar Zaraah da su Raheelah da suka gaishe da Dadaan suma. “Adda Manga! Barka da safiya? “Barkan mu yan albarka. A tashi a wanko baki..? Dadaa ta amsa su duka. “Barkan mu dai yan biyun Dadaa.? Zaraah ta fad’a hade da mikewa tsaye, Ta janyo wata yar farar leda mai dauke da daddakakken gawayi da gishiri. “Abun goge bakin ya ‘kare ne?? Cewar Dadaa. Ta tanbayi Zaraah. “Ya k’are Dadaa..? Sassan musu tayi kowa a hannun hagu. Hannun su na dama dauke da burushi na goge baki. Suka dauki babbar buta suka je can tsakar gidah suka fara wanke bakunan nasu. Dai dai lokacin da Malam Ardo ya fito daga dakin jimmamman yana sakin wata katuwar bahaguwar hamma mai tattare da mik’a. “Bappah! Barka da safiya.? “Barka! Ku matsa can haka, Ya zaku zo daf da dakinta kuna wanke bakunan ku?? Ya karasa yana nuna musu yatsantsa can karshe Kusa da ban’daki. Basuyi musu ba, Suka matsa daga can karshen suna wanke bakunan su. Atuwa dake kallon su ‘kar ta rafka dariya tana girgiza kai. “Ardo aure aure kenan. Wannan hular kuma ko yaushe zaka canza ta oho?? Sarai Ardo yasan dashi take, Don haka bai kulataba ya murtuke fuska yana zabga mata harara. “Nace abani na karin kumallo mijin jimmamman. Tana ina ne tsaleliyar amar au bazawarar taka?? Ardo dai bai kula Atuwa ba, Sai ma shigewar sa ciki da yayi kawai hade da jan labulen ya rufe ruf. “Na jimmamman...? cewar jimmamman “Na’am amaryar Ardo...? Jimmamman ta sake murmushi hade da shigewa jikin sa tana shafa gemunsa daya koma fari. “Yau shinkafa da waken fatsuma nake so. Da hakarkarin kaza. Sai zobon ta mai gardin dadi.? Ardo ya dan zame jikinta daga nasa jin wata tsurfa tata ta daban. “Haba amarsu. Jia kikaci dabgen kaza kika karashe ta da safe, Ki ka kora da lemon kwalba mai sanyi, Da safe kuma kika ce kinason shayi da biredi mai yanka yanka na sayo harda ‘koyi. Jimmamman tawa ni d’aya ki sarara wa Ardon naki mana.? Jimmamman ta yamutsa fuska, Hadi da kwararrabe ta tamkar zatayi kuka tashiga bubbuga kafafunta a kasan dakin. Wanda takunsa yasa Atuwa zura kanta ta taga tana leko dakin tamkar Zata hango su. “Yan iska...? Atuwa tafada tana gartsawa dan yatsanta cizo. “Yau ba zaku makaranta bane?? “Kayya Mama satin banza ake, Idan munjema shara ce zakayi. Sai wani satin.? “Toh su Bukari (samarin su)ya za’ai su san Kun dawo tunda acan hanyar makarantar suke.? “Karki damu Mama. Sailu tasanar musu a wayar ta.? “Dama wai dan ku samo na abincin rana..? “Za’a san yadda zaai Kamar ko yaushe.? Sailuba tafada hade da kudundune jikinta da zani tacigaba da bacci. **Su kuwa su Zaraah suna gama wanke bakunan su suka koma daki. Dadaa ta had’a musu shayi ta gutsutstsura musu biredin da Hamma Modibbo ya kawo. A gurguje suka cinye suka shirya cikin kayan makaranta. Hamma Modibbo ya shiga dakin ya gayar da Dadaa suma suka gayshe shi. Ya zaro nera sittin ya dankawa Zaraah. “Ku raba 20 20? “Har yau dai dan albarka? To angode Allah ya saka da alkhairi ya kara maka budi.. Miyetti Miyetti, Allah hukkumo sa’a.? “Aamin Aamin Dadaa.? “Mungode Hamma.? Su zaraa suka masa godia. A tare suka fito ya shige dakin Atuwa su kuma suka tafi makaranta. Ya gaishe da Atuwa ya mikawa Hajara nera 60 yace su dauki 20 kowa. Farillatu bata fara zuwa makaranta ba. Ba godi bare na gode. Haka ya karaci tsugunon sa ya fice. Atuwa ta bi bayan sa da tsaki tana tabe baki. ••? Can sai ga Ardo ya fito daga dakin jimmamman da kwanon abinci zai sayo mata abincin na gidan fatsuma. Atuwa dake goge k’afarta da k’asa taja tsaki tana girgiza kai. “Allah wadaran wahalalle. A haka zaka kare.? Ardo dai bai tanka ba, Don yadda ransa ke abace na abincin da jimmamman tasa ya siyo sam bai bi takan zancen da Atuwa ke yada masa ba. Haka ya fice yana hade rai. A hanya Sai Allah ya sanya alkhairi ake masa na auren daya kara. Haka ya ciyo bashin kb mai shago ya sayowa jimmamman shinkafa da wake da hakarkarin kaza a gidan fatsuma mai abinci. Tun a hanya ya gwaigwayi kazar ya ci. Ya dan tsakuri loma d’aya ya afa a bakin sa. Don yasan ba Zata bashi ba horan yunwa take masa jimmamman. Gaba d’aya tundaga Kan kaza kawowar biredi mai yanka yanka da kwai bata bashi ko kadan ba. Ya wanke hannun sa a bakin rijiyar hanya. A haka ya karasa gida Ya shige cikin dakin yana dashe baki. “Gashi tawan..? Jimmamman na yauk’i ta karba tana kurawa abincin kallo, “Ya naga an gutsiri nan an kuma debi abincin?? Ardo ya wulkita idanu cikeda in’ina yace, “Almajiri na bawa.? “Allah ya tsine uban mai k’arya?? “Fisabilillahi meye na tsinuwa kuma amarsu? Daga debawa almajirin?? “Karya ne! Ga bakin kanan yana kamshin miyar. Karka sake min haka kaji masoyi na? A matsayi na ta gaban goshin ka ai ba haka ya kamata ka dingayi ba.? Ardo ya kad’a kai kawai, Yana kallo tayi zaman durshan ta cinye abincin nan tas, Ta cinye naman ta tsotse kashin har sai da ya zama gari. Tukun sannan ta saki katuwar gyatsa hadi da dora hannunta akan cikinta tana shafawa. “Allah ya bar mun Kai mai gida na.? Ardo da hawayen takaici suka ciko masa a idanu ya Kada kai kawai yana kwakwalo dariar dole. Yana mamakin yadda ta cinye uban abincin nan ba tayi. Mikewa yai yana gyara zaman rigar jikin sa. “Toh ni na fita..? “Toh nawan, Allah ya dawo mun da kai lapia.? Kai tsaye ya fice, Atuwa nata doka masa harara bai bi takanta ba. Jimmamman na kallon ta ta taga. Tafuto da sauri da kibiyar kitso a hannu. Kanta mai dauke da kalba guda uku daya gefen kuma ba’a kitsa ba. Hakan ya faru ne sakamon an fara mata kalabar kafin a kawo ta gidan Ardo, Lokaci ya kure ba'a karasa kalabe mata ba aka kawota gidan Ardo. “Suwiyti dalin (sweetie-darling) wash, Ina yayi ne?? Ta dubi Atuwa tana tambayar ta. Atuwa ta kalleta shakeke tana tab’e baki. Jimmamman tasake cewa, “Ko a hankali ya fice? Don karya tasheni a bacci?Kinga ya kawo mun shinkafa da wake da hakarkarin kaza. Bayan na ci. Na dan kwanta a cinyar sa. Na sashi susar kai. Ashe ya iya kitso? Kinga Sai ya kalabe mun uku, Na fara bacci ashe ya fita.. Dan Allah ina yayi?? Tinda tafara magana harta karasa Atuwa salati take rafkawa, gefe D’aya kuma uban takaicin kalaman jimmamman take ji, Hadi da mamakin annamimanci Irin na Ardo, Ashe har ya iya kalaba? Shekara da Shekaru bai taba gwada musu ba. “Kinji Yaya?? Jimmamman ta sake tambayar Atuwa tana lumshe idanu. “Na hadaku ke da shi na kwashe muku albarka.? Ta karashe hade da jan dogon tsaki ta shige dakin ta tana nanawa bayanta duka. Jimmamman tajima a tsaye tana daria Kafin ta shige nata dakin tana rausaya. Dadaaa na kallon komai ta tagar dakin ta. Itanma murmushin tayi tana kambama makirci Irin na Jimmamman. Atuwa kuwa, Tunda ta koma daki take jera tsaki tana girgiza kai. Jira take kawai Ardo ya dawo ayi mai yiwuwa akan abicnin daya sayowa Jimmamman dama kalabe mata kai da yayi... •? Ai kuwa Ardo na dawowa da rana, A kofar gidah ya ci karo dasu Sailuba sun yab’e baki da jan jambaki dan fenti Kamar amaren akuyoyi. Ya dubesu yaja tsaki Saboda takaicin kasancewar su ‘yaya mata kuma Wai duk na sane, Yadda ya debesu ya zubar haka suka kalleshi shak’ek’e suma Sukai tafiyar su. Ya shige cikin gidan bakin sa na doka tsaki. Hular sa wata koriya ya manta a dakin Atuwa tun kwanakin baya. Don haka Kai tsaye ya shige dakin na Atuwa. Ya nashiga ta mika masa kibiya. Hade da jan rigar sa tai masa zaman dab’ar akan bencin dake dakin. Kafin ma yace komai ta wage gwaigwan kanta dake hamamin doyin rashin wanki. Ta zauna agaban sa tana mika masa kibiya da hannunta na dama. “Menene haka? Lapiar ki kuwa?? Ardo ya tanbayeta cikin tsantsar sanin meke damunta ko hauka take ne? Atuwa ta janyo hannun sa hadi da sake dora masa kibiyar daya jefar ta kuma juya tana murza fuska, “Zauna ka kalabe mun shi tas, Ni ba sai ina bacci ba ma.? Ardo zai yi magana Atuwa ta d’aga katuwar muryar ta yadda na cikin gidan da makota kowa zai jiyo, “Kalabe shi gidah 6 charanchas Ardodo....? Mamaki da takaici ne suka cika Ardo ya tattaro kasan rigar yar sharar jikin sa ya toshe hancin sa, Saboda yadda tsamin jikin Atuwa da kuma doyin kanta ya dabaibaye shi. “Idan ba zeyi 6 ba kalabe gida 4 kawai.? Tak’arasa fada tana sakarwa kanta kwanyar rankwashin kai’kayi da yake mata. **TUKUR RD*** (NASARAWA GRA) *CAPTAIN MUHD MUHD AVENUE* MISS XOXO writes💯🙌🏽 1/31/22, 18:28 - Buhainat: Zafafa biyar na kudi ne, idan kina so ki karanta ki tuntubi 08184017082 or 09134848107*  I'm on Instagram as @zafafabiyar5. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *SDZ* _(A LOVE SO BEAUTIFUL!!)_ _MX_ _6_ **TUKUR ROAD** (NASSARAWA GRA) **CAPTAIN MUHD MUHD AVENUE** Dank’areran gidah ne daya lamushe jerun gidajen bungalow (wato gidan ‘kasa marar bene) A jere reras guda hudu. Sai islamiyya a gefe da kuma computer room, Can gaba da jerin gidajen kuma daga baya wurin swimming pool ne da lilika a gefe gwanin sha’awa. Sai wani wajen na gymnasium (wajen motsa jiki) da kana iya hango cikin wajen saboda gilashi ne kofofin garai garai, Daga karshen bangaren kuma garden ne. Sai wajen kiwo daga b’angaren hagu, Shak’e da kaji, Zabbi, Zomaye da sauran su. Ga kuma wajen kifaye catfish suma acikin wani tsaftataccen ruwa anyi wajen kamar rijiya mai tsananin zurfi kifayen sai wutsul wutsul suke. Kiwo dai gasunan kala kala. Gidah kuma sai hamdala domin dik wani abun more rayuwa gidan ya kunsa idan ka zare babu. **Zaune Haj Jiddah take akan doguwar kujera kirar Turkish royal. Komai na parlorn royal design ne na kalar light golden da dark golden. Had’adden parlor ne da ya amsa sunan sa. Ya cika da kayan more rayuwa irin ta sahun masu farcinan susa. Babu dogon jawabi domin babu ce kawai babu a gidan. Ta cikin yar talabijin din dake nuna hotunan bidiyon harabar cikin gidan da sansanin waje ta kalla, Ganin Amadi driver ya danno da kan hancin motar gidan, Da sauri ta mike jikin ta na ‘bari ta shiga gyaggyara doguwar rigar lesin da ke jikin ta. Tana sauraron shigowar su. Ahankali Addayo ta sakko daga motar bayan driver ya bude mata murfin motar. Sanye take cikin riga da zani na atamfa ta yi lullub’i da atamfar ta mai dashii matsayin mayafi. Ta cikin dan d’ankwalin ta daya zame kana hango kanannadadden bakin gashin ta na fulani. Kyakkyawar tsohuwa ce mai dauke da fuskar kamala. Tink’is tinkis tashiga dogara sandar hannun ta. Masu aiki na biye da akwatunanta a baya. A haka ta shiga cikin gidan bakinta dauke da sallama. “Wa’alaykm Salam! Sannu da zuwa Addayo.”Cewar Haj. Jiddah ta sunkuya har kasa. Cikin ladabi. Addayo ta ansa ta, Hade da zama akan doguwar kujera tana mai sake ‘bantarar goran hannun ta. “Ina kuma yaran?? Ta tambaya bayan ta mai da goran cikin dan tofin dake jikin ta. “Isma’el da sameer suna office, Sai Bee dake school, Safwan kuma dazu ya fita..? Cewar Haj. Jiddah ta amsa Addayo cikin ladabi, Tana dan murza tafukan hannuwanta data hada, sakamakon Addayon bata daukan raini. “Wacece kuma Bee, Ba dai Bintu ba ko?? Cewar Addayo. Haj jiddah tashiga sosa saman girarta tana in’ina, “Wai saboda a saka..? “Me za’a sakaya Hauwa? Sunan nawa ne bai muku ba har yanzu kenan? Na dauka abaya dana tsawatar an dena ashe baku dena din ba.? “Ayi haku’ri Addayo, Insha Allahu za’a dena.? Tak’arasa tana mai nunawa masu aiki gefen da zasu ajiyewa Addayo kulolin abinci. Addayo bata sake ce mata komai ba, Hannun ta rike da carbi tana ja. Masu dauke da yatsunta da suka rine da jan kunshi. Cikin haka Haj. Ikram abokiyar zaman Haj. Jiddah ta shigo cikin parlorn itama. “Addayo barka da zuwa, Anzo kalau? Ina wanka kuka karaso shi yasa banzo da wuri ba. Ya jiki jiki da sanyin nan? Allah ya bamu ikon wucewar sa lapia.? “Alhamdulillah! Aamin Aamin.? Haj Ikram ta juya suka gaysa da Haj Jiddah. Sannan kowacce ta rakube sukayi zaman kurame. Sai da Addayo ta mula ta sha iska. Tukun sannan ta nemi shiga bandaki. Ta rage cikinta. Tukun sannan ta zauna tafara cin abincin da tasa Haj. Ikram ta zuba mata. Tana karasa ci ta mikawa Haj. Jidda wayarta data ciro a dan tofi. “Addayo me za’ayi?? “Kirawo mun lambar Utai mai kifi. Zaki ga an rubuta masa sunan akai.? “Toh Addayo.? Kiran Utai mai kifi Haj. Jiddah tayi sannan ta mikawa Addayo da hannu biyu cikin girmamawa. “Salama Alaikum! Utai kana jina? Lapia kalau, Yauwa dan Allah da maraice yar ‘kulle (magana) na ke komawa gidah. Ka dauketa ka kaita gidan ka ajiya. A rika bata kifi na wazobiya. Zan aiko a tawomun da ita. Idan anzo daukar Na’ima. Yauwa. Kashe! Kashe wayar.? Tana karasawa ta zare wayar daga kunnenta. Ruwan dake cikin yar bowl da aka kawo mata da liquid soap ta wanke hannun ta kana ta koma kan kujera ta zauna tana mai cigaba da jan carbin ta. Sannu ahankali d’aya bayan d’aya haka yaran gidan suka daddawo daga inda suka jajje. Kowannen su Sai da ya zo ya kwashi gaisuwa wajen Addayo. Da dare kuma Haj. Ikram itace ta kawo wa Addayo abinci. Suka cigaba da zaman jingum jingum. Sai da Addayo ta musu sai da safe, Ta shige masaukin ta. Sannan sukayiwa juna sallama kowacce ta koma sashen ta. .. Addayo ta jima hannunta a hade tana addu’oin samun lapiar ‘danta tilo d’aya daya hadu da tsautsayi na hatsari a shekarun baya. Wanda ke ‘kasar Qatar raina hannun Allah. Domin ya shiga coma. Sai fatan Allah ya bashi lapia kawai.... #Capt. Muhd Muhd Ave...!! ••?._____________••?. Ardo ya mike yayi wuf zai fice, Atuwa ta jawo rigar sa ta baya tana cika tana batsewa. “Nace ka kalaben kan nawa shine zaka fice? Ai babu inda zaka sai ka kitse mun kayi na.? Ardo takaici ya ishe shi. Ya shiga zame hannayen Atuwa daga rikon data masa. “Cika ni Malama. Cika ni nace miki.? “A hayye sabada. Mun san shafe shafe munsan hoda. Ni zakayiwa kanon ci? Billahil lazi baka isa ba. Kai kuwa tamkar ka kitse shi ka gama.? “Hauka kike ne? Zaki cika ni ko sai na sa bugu?? “Saka bugun uban yan aure. Nace bugar ni. Yadda kake a ‘kar mashe a kuma bushe ko’ina sai kashi, Har Kai ne zaka dake ni?? Kan kace me? Atuwa da Ardo sun kacame da kokawa. Atuwa saura kadan ta dake ta kuma kirb’e Ardo, Allah ya temaka Dadaa ta shiga rabiyar fad’an. Da sauri Jimmamman dake labe itama ta shiga dakin tana janye Ardo. “Haba Suwitidalin, Haba Nawan, Haba Annurin rai na. Meya faru? Zo muje ‘daka mucigaba da bude sabbin shafin soyayyar mu...? Haka Jimmamman tayita maimaitawa tana janye Ardo. Atuwa kuwa wani sabon takaici ni ya turnik’e ta. Ta rarumo zanin Jimmamman dake shirin fita da Ardo. Sai ga cikon da Jimmamman tayi a ‘duwawu ya fad’o. Dankwalaye ne har biyu na atamfa jimmamman din tayi cikon duwawu dasu. Kowane ‘barin ‘duwawu d’aya tasa dankwali d’aya. Atuwa me zatayi ba dariya ba. Tashiga babbaka dariya tana gud’a, “A hayye an dai ji kunya Ardo. Ashe bana mai cikon ‘duwaiwai ka dakko mana? A hayye sabada. Allah mai abin mamaki. Yau fa ake yinta karuwa da wa’azi. Kan balastin kayya kai. Cikon duwaiwai.? Sun sum Dadaa tafice saboda dariyar dake son kufce mata, Ardo kuwa kasa magana yayi. Jimmamman ta hade rai bayan ta duk’a ta dau dankwalayen ta. Ta kuma janyo Ardo jikin ta hade da masa rad’a a kunne suka fice waje. Atuwa kuwa dariya tacigaba da yi tana gud’a. Hade da jifan Jimmamman da Ardo da magana. “A hayye an dai ji kunya Ardo. Ashe bana mai cikon ‘duwaiwai ka dakko mana? A hayye sabada. Allah mai abun mamaki. Yau fa ake yinta karuwa da wa’azi. Kan balastin kayya kai. Cikon duwaiwai da ‘dankwalaye. Lalle bana kasuwar aure ta ‘kare maka Ardo ka debo jangwam-gwam...? Haka Atuwa tayita yada magana tana shewa da tafi... •? *ZAARAH* __Haka Zarah da wasu tsiraran dalibai suka karasa yin rubutun su, malami na shiga suka ci gaba da daukar darasi a haka har aka tashi. Daga makarantar su zuwa gida da dan tazara, amman a haka take zuwa da kafa ta dawo da kafa ba tare da ta damu ba. A bakin titi taga Baffan su yana siyan dafaffan dankalin hausa da ake sa kuli da mai, tana ganin sanda ya shiga wata rumfa ya zauna yanaci babu ko tunanin ya zai yi dasu ko suci ko kar suci shi ba damuwarsa bace ba. Ta girgiza kai cikin ranta tana addu'ar Allah ya canza halin mahaifinsu yasa ya dinga ganin mutunci da kimarsu na matsayin yaransa. Da sallama a bakinta ta shiga gida inda ta tarar da Jimmamman rike da bokita da alama ruwa take son a debo mata, Allah ya shigo da Zarah cikin sauri ta mika mata bokitin tare da karbar jakar makarantar tana cewa. “Maza ki samo min ruwa na watsawa jikina kafin Baffanku ya dawo.? Zarah tabi Jimmamman da kallo cike da mamakinta, rabon da ta debo ruwa harta manta dan Dadaa tuni ta hanata tace kannanta su dinga debowa ita ta girma. Shine yanzu dan rashin mutunci Jimmamman zata kalleta bayan tana gani daga makaranta take ko zama ba tayi ba zata wani ce taje ta debo mata ruwa dan rashin mutunci. Daada dake cikin dakinta jin Zaara na bawa Jimmamman hakuri yasa ta fito tace. “Haba Jimmamman, ko ke kika ga muna sanya Zaara dibar ruwa ai kya hana mu.? “Iyeeee! Akan wane dalilin zan hana Jammu? Bata iya debowa ne ko kuwa me kike nufi?? Jimmamman ta tambayi Daada cikin turo dankwali gaban goshi tana wani kebe baki da hanci. “Saboda yanzu ta girma, muma bakiga kannanta muke sawa su debo mana ba?? Jimmamman ta bugi tsakiyar kanta da hannu alamar taji kaikayi, tare da mannawa Zaara bokitin tana kuma cewa. “Tunda Kannan nata basa nan ita ba sai taje ba? Ko kuwa sai an nuna min ban haifa ba a gidan, ni sai naje na debo idan malam yazo sai na ce ya dinga debo min yaransa sunfi karfi na.? Dadaa tayi shiru jin za'a yi mata sharri, cikin sauri Atuwa dake daki taji tayi shiru tasan ba zata bada amsa ba, cikin dukan cinya tace da Jimmamman. “Kin dade baki sanar da Ardo ba, yo dagake har shi baku isheni ba wallahi. Da kike takamar gaya mishi kin dauka yasan da zaman Zaraa a gidan ne? Haifarta kawai ya yi amman besan komai nata ba. Wannan girman da kika ga tayi har kawo yanzu Jammu ce da Moddibo suke kula da haka, shi wanda kike takamar gayawa bana tunanin ma yasan wata Zaarah a gidan nan bare har ya yi iko da ita.? Ta juya gurin Dada tana fadin. “Ke kuma kina ganin za'a yi miki sharri sai kace mai dikkaken baki kinki cewa komai. Toh wallahi karki bari a rai na miki hankali ato na gaya miki dan daga ni har yarana babu me juya mu a gidan nan.. Bare wata solob'iyo mai cikon 'duwaiwai..!!? #pls follow/like and refer my scented product to your beloved ones🥰🔥💯🍓 Instagram:yerwaincense_and_more Muna sales. Tun daga 4 ga December zuwa 10 ga watan sabuwar shekarar 2022 watan janairu/January Insha Allahu. Mun cire kaso 30 na kudin kayayyakin mu. Akwai kuma kyauta ta musanman ga wanda suka saya kaya daga dubu 7 zuwa sama. *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 1/31/22, 18:29 - Buhainat: Zafafa biyar na kudi ne, idan kina so ki karanta ki tuntubi 08184017082 or 09134848107*  I'm on Instagram as @zafafabiyar5. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *SDZ* _(A LOVE SO BEAUTIFUL!!)_ _7_ _MX_ Atuwa na gama magana ta fizge bokintin hannun Zaara tare da cilla shi kofar dakin Jimmaman. Tsananin mamaki ya hana Dadaa da Zaarah cewa komai ganin wai yau su Atuwa ke karewa, lallai idan kana raye baka dena ganin abubuwan al’ajabi. Matar da take tsananin takura musu ita da yaranta kamar su ba mutane bane, shine yau Allah ya bata ikon kwatar musu yanci ba tare da sun roka ba. “Kinga Atuwa kike ko Hafsatuwa, na rantse da gemun Ardo baki isa kice zaki hanani morar yaran mijina ba. Yo da aka ce miki ban haifa a nan ba shikenan bazan mori kowa ba? Ko kin dauka a banza Ardon zai dinga jifga min nauyinsa a jiki? Banziya mai ‘kwakwidon gashi kamar anyiwa hammata gobara.? Dadaa tai saurin kallon fuskar Zarah tsoran ta daya kar Zaara ta gane iya shegen da Jimmamman ke yiwa mahaifinsu. Sai kuma taga Zaaran ta wuce daki da alama dai bata fahimci zancen Jimmamman ba. “Dan Allah ku dena irin wannan maganganun a gaban yara, ko babu komai Ardo uban su ne karsu dinga yi masa wani kallon daban sabanin na uba.? “Heeeee yirrr-yirrrr Nanayeeee! Au waike Jammu kin dauka kamar Zaara bata san meye aure ba? Hahahaha ragal! Toh bari na gaya miki, yaran yanzu babu kalar abubuwan da basu sani ba, wannan zamanin ba irin naku bane ba Jammu kedai kawai ki aurar da Zahrau yanzu kiga idan bata kawo miki jikalle ba....? Jimmamman ta fada tana juyawa tare da bugun kafadar Atuwa, ai kuwa daman me shirin yin kuka ne aka jefe shi da kashin awaki, nan Atuwa ta rarimo wuyan Jimmamman ta baya, kafin kace meye ta kai ta kasa tana faman jubgarta. Dadaa ta rasa yadda zata rabasu, idan ta janyo Atuwa sai Jimmamman ta kai mata naushi da kafa, da kyar dai Allah yasa Jimmaman ta hankado Atuwa daga kanta suka hau zage-zage kamar wasu yara. “Kuma sai dai kici kanki Atuwa dan nasan bakin ciki kike yi na auri mijinku, Toh alhamdulillahi tunda yafi sona dan yace yanzu salaf kuke kamar ruwan wanki.? “Kan bala'o'in can! Ardon ne ya gaya miki haka? Lahhhh kuzo kuji ni da bakin munafiki. Wai me yasa maza suka iya munafunci akan gado ne?? “Oho idan yazo ki tambaye shi zai baki amsa.l Jimmamman ta fada tare da surar bokinta ta koma daki tana ci gaba da zagin Atuwa. “Ba wani tambayarsa da zanyi karma ya zata wani son shi nake yi, mutumin da besan ya sauke nauyin da Allah ya dora masa ba, sai masifar son mata kamar wani biri daga kan wannan ya koma kan waccen, idan ya gano wata ya sallami wasu dan ya kawo ta mugu kawai.? Zaara dake cikin daki sai goge hawaye take yi, cikin zuciyar ta tana tunanin, Anya zata ga ranar da kowa zai yi hankali a gidan su? Sai take ganin kamar a haka zasu mutu cikin masifa da bala'i dan tunda ta yi wayo a gidan take ganin haka abin yaki canzawa sai ma karuwa da sababbin rashin zaman lafiya. Shigar Dadaa dakin ne yasa tai saurin goge hawayen ta shiga zaro kayan da zata saka dan ta wanke na jikinta saboda makarantar gobe.... #AFUWAN DA RASHIN YIN POSTING, MUNGODE DA ADDU’OIN KU👏🏼 #pls follow/like and refer my scented product to your beloved ones🥰🔥💯🍓 Instagram:yerwaincense_and_more Muna sales. Tun daga 4 ga December zuwa 10 ga watan sabuwar shekarar 2022 watan janairu/January Insha Allahu. Mun cire kaso 30 na kudin kayayyakin mu. Akwai kuma kyauta ta musanman ga wanda suka saya kaya daga dubu 7 zuwa sama. *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 1/31/22, 18:36 - Buhainat: Zafafa biyar na kudi ne, idan kina so ki karanta ki tuntubi 08184017082 or 09134848107*  I'm on Instagram as @zafafabiyar5. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *SDZ* _(A LOVE SO BEAUTIFUL!!)_ _8_ _NANA HAFSATU (MX)_ **CAPT. MUHD-MUHD AVENUE** **Tun asubahi da Addayo tayi sallah bata koma ba. Tana zaune, Hannuwanta biyu ta hadesu tana kwarara addu’oin neman samun lapia ga tilon ‘danta daya tal a duniya, Shi kadai ta haifa batada sauran wasu bayan shi. Sai ‘ya’yan yan uwa data rirrike , Kuma duk ta aurar dasu. Sai Na’ima ce kadai awajenta. Wata yar makocin ta, budurwar yarinya yar Utai mai kifi. Taje hutu dangin babarta sai ta dawo Addayon zata sa a dakko mata ita. Kamar dai koda yaushe idan tazo ganin iyalin na ‘dan nata, Takan dau lokaci mai tsawo kafin ta koma kauyen nasu na sumaila... Tun kafin afkuwar hatsarin na Capt. Muhd, Yayi yayi mahaifiyar tasa tadawo gidan sa da zama baki d’aya. Addayon tak’i yadda. Takance kwanciyar hankalin ta shine tayi zamanta a kauyen nasu a gidan ta. Ta Kan ‘karawa da, iskar kauyen ma daban take mai dadin da’da’dawa akan ta birni data cakude da hargitsin iskar motocin hawa. Ganin ta’ki yadda da komawa gidan sa, Hakan yasanya Capt. Muhd narka mata narkeken gidah na ‘kasa ba bene mai dauke da abubuwan more rayuwa a kauyen na Sumaila. Ciki harda sashen bak’i idan sun ziyar ceta. Sukanje suyi mata hutu shi da iyalin sa kafin afkuwar hatsarin da yayi sanadiyyar rashin farfadowar sa, Sai dai numfashin sa ya tsaya iya wasu gurare ne na daban. Yanzu haka Capt. Muhd yana kasar Qatar wani babban asibiti dake cikin kasar. Babban amintaccen hadimi kuma ‘kani ga Addayo shine ke zaman jinyar Capt. Muhd din. Asibitin sunada tsauri da tsari, Dake asibitin anyi shine da kwararrun likitoci wanda suka kware a fannin coma, Basa bukatar ziyarar iyalan marasa lapia, Sai dai sun lamunce ga iyalan marasa lapia su bada amintaccen wani dan uwa ga marar lapia ya ko ta zauna da marar lapiar har ya zuwa iya tsawon lokacin da Allah zai tashi kafad’un marasa lapiar. Wasu zafafan hawaye ne suka shiga reto a kyakkyawar fuskar Addayo, Ta sanya kasan mayafinta tana share idanun nata da suka rine lokaci d’aya suka koma tamkar gauta. Runtse idanunta tayi tana tunano abubuwan da suka shu’de a baya. Da Allah yayi mai ‘karar kwana ne da tuni shima ya rasa ransa. Ahankali ta saka kasan hijabin jikin ta tana share idanun ta da hawaye ke yar tsere. ‘Kwan’kwasa k’ofar dakin nata da aka yi ne, Ya sanya Addayo ‘dan daga murya yadda na wajen zasu jiyo ta, “Shigo.? Bintu ce ta shiga cikin dakin, Bayanta kuma yan aikin gidan ne har biyu kowanne da tray a hannun sa shak’e da abincin karin kumallo, “Addayo barka da safiya.? Cewar Bintu, Ta sunkuya har kasa tana gaysar da kakar tata. “Barkan mu.? Addayo ta amsata tana mai nunawa masu aikin inda zasu ajiye abincin da yatsa. Jere mata abincin suka yi daga can gefen inda ta nuna musu. Tukun sannan suka shiga gayshe da ita. Ta amsu musu fuskarta a sake. “Addayo! Mama tace wai idan akwai abunda kikeso daban, Ki fada sai a kawo.? Addayo tayi saurin girgiza kai hade da karkada hannu alamun a’ah. “Kamar mai cikin zani? Wannan dinma ina zan sa shi Bintu? Hakan ma ya isa ya ma yi yawa, Zan dai ci wanda zai ishe ni sai a bawa wasu. Nagode. Ki mata godia.? “Tohm Addayo. Bari mu tafi. Daga nan zan wuce makaranta.? “Allah yabada sa’a.? “Aamin...? Har Bintu tafita daga dakin zata janyo kofa sai kumaa ta fasa kullewar ta koma cikin ‘dakin. “Laa Addayo na mance shaf. Mama tace nace miki kiyi hakuri zata shigo idan ta dawo, Sassafe aka kirata karbar haihuwa a asibiti. Da ita zata zo ma kafin na shirya. Sai kuma yan asibitin suka yi ta matsa mata da kira..? “Allah sarki! Allah ya temaka ya bada ladan aiki. Yi sauri ki tafi makarantar kada ki makara.? “Tohm Addayo sai na dawo.? Zata rufo mata kofar kenan su Sameer suka karaso ta hanyar corridor din baya. “Bee!! Idanun Addayo nawa?? Cewar Safwan dake kallon agogon dake daure a wutsiyar hannun sa. Gudun kada yayi latti a office. “Biyu! E tana ciki..? Bintu ta fada hade da wangale musu kofar suka shiga ciki. Gaysar da Addayon kowannen su ya shiga yi. Tashiga amsa su d’aya bayan d’aya. Fuskarta a sake Kamar koda yaushe. Sai dai ita Addayo, Mai karatu zai iya tsameta ya ajiye a gefe idan akazo fannin wasan Kaka da jika. Domin bata yi. Da Isma’eel nema wataran shima idan yan barakwancin nasa sun amsu wajen Addayo takan murmusa wani lokacin ma ta biye masa. Tanada tsananin tsare kan ta. Ba irin kakannin nan bace da ake watsawa kowacce bola a matsayin wasan jika da kaka. Sannan ba ruwanta da shiga shirgin ‘danta da matansa, Hasalima duk abinda yake ya shafi matan ‘dan nata inde zai janyo cewarta takan tsame kanta a koda yaushe. Addayo jajirtacciyar dattijuwa ce mai tarin kamala da karamci. “Kakusssssss!!!? Isma’el yace da Addayo hade da tsugunnawa a gabanta ya tuge hular kansa. “Sai akai yaya Isma’el?? “Dan shafamun Kai na ki samun albarka mana, Haba matas.? Ita dai Addayo dariya kawai tayi, Tare da cewa. “Allah ya muku albarka duka.? Suka amsa mata baki d’aya. “Bee duba kiga Musah bai ja Motar sa ba ko?? Cewar Safwan. “Au kai ma Bee din kake ce mata Safwan?? Ismail ya kece da dariya, Cikin tsokana ya ce, “Kuma fa Addayo Bee din zuma kenan fa.? “Zuma dai dana sani?? “Ita dai zumar ba ma kashin nasu da muke sha ba.? Ya karasa yana dariya harda bubbuga kafa. “Afuwan ran ki ya dad’e. Tuba nake, Kai na bisa wuya.? A haka dai suka k’araci neman maganar su, Akayi raha da dariya. Kafin dukkanin su su yiwa Addayon sallama. Suka futa don tafiya wajen aiki. Ba jimawa Haj. Ikram ma tazo ta gaysar da Addayon ta kuma tambayeta ko da akwai abunda takeso ta mata a abincin dare? Amsar dai da Addayon ke bayarwa kamar koda yaushe ita tabata. Takance su dafa duk abunda Allah ya hore. Bata da zab’i. Allah ya ‘kara budi. #Capt.Muhd-Muhd!! ***KINGDOM OF SAUDI ARABIA*** (ALFAISAL UNIVERSITY) *RIYADH* Tun daga bakin kofar dakinsa dake cikin wajen kwanan daliban maza, Zaka jiyo sanyayyen turaren wutan harameinul oudi yana tashi. Gefe d’aya kuma dadda’dar sautin qira’ar sa ce ke gauraye ilahirin cikin dakin da wajen sa. Bakowa bane fyace matashin kuma mahaddacin alqur’ani mai girma da ma sauran manyan littafai. Sudeis Ibn Harith..... *ALFAISAL UNIVERSITY* (RIYADH) ______ **A hankali cikin nutsuwa da futar da tajweedi ya ke rera baitin karatun sa. Yana daga zaune akan doguwar kujerar dake dakin sa. D’aki ne babba mai dauke da gado da kujeru da wajen ma’ajiyar kwamfuta ga dinning table nan mai dauke da kujerun sa biyu. Hammad Sa’eedi abokin sa shine yayi knocking dakin kafin ya kutsa kansa ciki bakin sa dauke da sallama.. Sai da ya kai ayah, Tukun sannan ya tsaya. Hade da amsa sallamar ta Hammad. Hannu ya bashi sukayi musabaha cikin harshen larabci. “Kai fa ake jira....? “K...kowa yana can?? Ya tambayi Hammad can ‘kasan mak’oci. Cikin sanyayyar muryar sa me ‘yar in’ina kadan. “Duk an hallara. Zuwan mai girma mai fara karatu kawai ake jira... Ranka ya dade sir.? Hammad ya karasa fada yana daria. Murmushi kawai Sudeis yayi hade da girgiza kai kawai. “Wai dagaske kake ba zaka dawo nan ‘kasar da zama ba sudeis, Daga sanda ka tafi shikenan aboki na? Ka temaka ka karbi offer d’insu. Kaga na gaya maka ni zamana zanyi..? Tsayawa Sudeis yayi a saitin mudubi yana kallon jikin sa yana gyara buttons din jikin wata had’addiyar jallabiyar da ke jikin sa. Tamkar bak’in balarabe. Don shi din wata iriyar kala ce dashi. Shi ba fari ba, Shi ba bak’i ba. Haka dai tsaka tsaki. Mai madaukakin kyau da zatin haiba. “Kayi mun shiru..”Hammad ya sake cewa yana takowa inda Sudeis yake a tsaye. Sai da Sudeis ya feshe jikin sa da turarukan surrati da giogio Armani tukun sannan ya dan murmusa yana gyara zaman hular kansa. “Me zance..maka? Uhm?? “Ka temaka ka dawo kasar nan da zama ka ji?? “A..ah? “Meyasa ka cika kafiya ne, Kai ba nauyin kowa ne akan ka ba, Ba kada tsayayyiyar budurwa. Zan iya cewa ma mata basa gaban ka. Meyasa kake ‘kulaficin son komawa, Meye a najeriyar banda tarin ‘bacin rai?? “Kada ka manta itace tushen mu, Marayar mu..kuk..kuma ‘kasar mu ta iyaye da kakanni. Lokaci ne daya kamata mu waiwayi gida muma mu bunk’asa ta fannin da muka koyo..? “Hakane kuma... Toh Allah ya sa hakane yafi alkhairi. Amma dan Allah ka temaka ka samu budurwa. Sai kace wani gunki ka’ki kula kowacce mace. Allah yasa amaka auren dole.? Dan dariya kawai sudeis yayi. Wanda hakoran sa farare suka bayyana. Bai ce masa komai ba, Sai ma rufe akwatunsa da yayi. Ya gama shirya kayansa na koma wa gidah tsaf. “Allah ya shrya mun kai Sudeis.? “Aamin...? Ya amsa Hammad, Hade da yin gaba. Hammad yabi bayan sa suka nufi dakin taron da za’a basu sakamakon karatun su na doctorate degree. **KING FAHAD TWIN THEATRE** Sannu a hankali aka fara gudanar da shirye shrye, Addu’oin fara taro, Gudanar da manyan bak’i, sauraron karatu daga manyan dalibai, Refreshments (Lemo da sauran su) sai kuma awarding na certificates. Sannu ahankali karatu yazo kan sudeis ibn Harith. Ahankali cikin zazzakar murya tamkar ana busa sarewa yafara karatu bil tartil wal tajwid. Lamarin sai wanda ke sauraro. Nutsuwa da wani Irin dad’i ne ke shiga zukatan masu sauraro. A haka ya cigaba da karatun har ya kai ayar karshe ta cikin suratul-Al-Baqrah. ‎“لا? يُكَلِّفُ ‎اللّه? نَفْساً إِلاَّ وُسْعَهَا لَهَا مَا كَسَبَتْ وَعَلَيْهَا مَا اكْتَسَبَتْ ‎رَبَّنَ? لاَ تُؤَاخِذْنَا إِن نَّسِينَا أَوْ أَخْطَأْنَا رَبَّنَا وَلاَ تَحْمِلْ ‎عَلَيْنَ? إِصْراً كَمَا حَمَلْتَهُ عَلَى الَّذِينَ مِن قَبْلِنَا رَبَّنَا وَلاَ ‎تُحَمِّلْنَ? مَا لاَ طَاقَةَ لَنَا بِهِ وَاعْفُ عَنَّا وَاغْفِرْ لَنَا وَارْحَمْنَا ‎أَنت? مَوْلاَنَا فَانصُرْنَا عَلَى الْقَوْمِ الْكَافِرِينَ {286 Duk wasu haruffan tajweed sai da Sudeis ya fitar da su. Cikeda nutsuwa ya karasa har k’arshen ayah. Sannan yayi sallama ya ajiye. Wuri ya dau tafi da kabbara. Kusan mai karatu yasan cewar dole akwai kyauta ta musanman da zaa yiwa Sudeis sakamakon kasancewar sa dalibin daya kere sauran dalibai ‘kwazo, Da kananun shekarun sa ya sami mallakar certificate na digiri na biyu a fannin islama da shari’ah, gurbin matakin karatun sa na masta kuma yayi shine akan Fiqhu da tajweedi, Sai matakin digiri na farko akan fannin zallar ingilishi, Sai professional diploma akan zane da fikira. Anci ansha anyi hani’an kuma. Kyaututtuka da sudeis ya samu kuwa har bayar dasu yayi don tsabar yawa. Da dare aka shirya liyafar abinci. Washe gari da safe, SUDEIS Ibn Harith ya biyo jirgi zuwa ‘kasaarmu ta gado........ #Ayi hak’uri dai, Muna shimfidar labarin ne, Zamu shiga gundarin labarin In Shaa Allah!💯❤️ Afuwan da rashin post akai akai, Yawanci kunsan uzurin. Idoooooo😹👏🏼💯 AFUWAN #ONE LOVE🥰😍 #pls follow/like and refer my scented product to your beloved ones🥰🔥💯🍓 Instagram:yerwaincense_and_more Muna sales. Tun daga 4 ga December zuwa 10 ga watan sabuwar shekarar 2022 watan janairu/January Insha Allahu. Mun cire kaso 30 na kudin kayayyakin mu. Akwai kuma kyauta ta musanman ga wanda suka saya kaya daga dubu 7 zuwa sama. *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 1/31/22, 18:36 - Buhainat: Zafafa biyar na kudi ne, idan kina so ki karanta ki tuntubi 08184017082 or 09134848107*  I'm on Instagram as @zafafabiyar5. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *SDZ* *NANA HAFSATU* *9* *RIMIN KEBE* (GADA MAI DOYI) **A bakin titi motar tai parking sakamakon kwatocin da suka cika dan karamin layin, gashi idan motar ta shiga ma babu isasshiyar hanyar wucewa dole tasa su tsayawa daga bakin titi. Matar ta fito ita da wata yar budurwa da baza ta gaza shekara goma ba, sai wani matashi da shine ya tuko su ga kuma mugun kamanni da suke yi da matar alamar dai danta ne na cikin ta. Kai tsaye suka shiga longun suna ta yar hirar su mutane na ta binsu da kallo. Kalle-kalle matar ta shiga yi tana kuma yiwa saurayin tana cewa. “Tambayo mana kace gidan Ardo dan tabbas nan ne layin gidan na kasa gane wanene ne kawai.? Ibrahim ya juya bayan ya zuba hannuwa a cikin aljihunsa ya isa wajan wasu samari dake shan rake, sallama yayi musu tare da basu hannu suka yi musabaha ya kuma tambayesu gidan Ardo daya daga cikin samarin ya nuna masa da hannu. Ibrahim yayi godiya ya koma wajan mahaifiyar su suka karasa har cikin gidan Ardo. “Assalamu alaikum.? Duk matan suka amsa tare da zubawa kofar ido suna jiran ganin mai sallamar. “Shigo.? Atuwa ta fada tana gyara kujerar kusa da ita. Shiga suka yi banda Ibrahim shi sai ya tsaya a zaure, ganin wata matar daban ba wacce suka zo nema ba yasa matar tsayawa daga kofa tana gaishe da Atuwa tare da gaishe da Jimmamman dake wanki a kofar dakinta. “Dan Allah ba nan bane gidan Ardo.?? “Kwarai kuwa nan ne, ai gidan nan ba boyayye bane indai kika zo gada mai doyi kika ce gidan Ardo aure-aure sai an kawo ki gidan nan.? “Allah sarki, Jammu fa bata nan?? Jin ba gurinta aka zo ba yasa Atuwa komawa kan kujerarta tai zamanta tare da ci gaba da tankadenta da take yi. Sai Jimmamman ce tace. “Tana dakinta.? Dada dake cikin daki tana dinkewa yan biyun ta kayan su da suka yage da zare da allura, jin an ambaci sunanta yasa ta saurin tashi ta leko dan ganin ko waye. “A'ah lale marhabun Hajiya ku shigo daga ciki.? “Oh Jammu ashe dai kina cikin gidan nan har yanzu?? Tayi maganar tana cire takalminta ita da yarinyar da suke tare. Atuwa ta dinga tabe baki tana mamakin yadda akai Jammu tasan irin wadannan hadaddun hajiyoyin. Gabaki daya ita kuma ta rasa abinda zata shimfida musu wanda zata fita kunya ta rasa, dole yar yaloluwar tabarmarta ta shimfida tana faman sosa kanta. Zama tayi ba tare da ta nuna jin kyankyami ba sai ma kallon dakin da take yi ganin duk babu kaya sai tarkacen bakkuna kamar dakin tara bololi. Babu abinda take tunawa irin yadda suka kawota tana amarya daki cike da samiru, kwallaye da jeran combo manya da kananu amman yanzu duk babu ko ya tayi dasu oho. “Hajiya barka da zuwa, ina yini?" “Lafiya lau Jammu, ya bayan rabuwa?" “Sai godiya Hajiya."Dada ta fada tana tunanin kofin da zata zuba mata ruwa. “Rabon da nasaki a idona tun ranar arba'in ɗin mahaifiyarku, lokacin kina goyan yarki ta farko Zaarah, wai kuwa tana ina?? “Allah sarki, tana nan taje nan makota yo aikin gida (Home work) da aka basu a makaranta.? “Allah sarki nasan yanzu ta zama budurwa ko Jammu?? Kafin Dadaa tayi magana Zaarah tayi sallama. “Kin ganta nan ma ta dawo yar halak.? Hajiya Amina tabi kofar da kallo fuskarta kushe da fara'a har Zaarah ta shiga dakin da sallama. Tana shiga har kasa ta gashe da matar cike da ladabi da biyayya. “Masha Allah Tubarkallah Jammu wannan ce Zaarahn? Lallai ko a hanya bazan ce ita bace masha Allah kyakkyawa da ita.? Duka daga Dada har Zaarah babu wanda yace komai saboda nauyi, kuma idan da sabo sun saba jin haka yadda mutane da yawa basa yadda cewa itace ta haife ta saboda tsananin kyawunta tamkar ba haifaffiyar gidan ba. “Oh Jammu haka kika bi kika lalace? Duk ina soyayyar da Ardo ya dinga zuba miki lokacin da yana zuwa tadi? Wallahi yauma wucewa zamuyi ta nan, nace da Ibrahim akwai wata yata a nan ya kawo ni mu gaisa tunda ke bakya neman mu. Kuma kinsan tsakanin mu da Iyami bata da aminyar da ta wuce ni, tsakanina da Iyami babu bye-bye hakan yasa ma ban manta dake a nan wajejan ba.? Dada tayi kasa da kanta tana jin kamar tayi kuka, Hajiya Amina aminiya ce a gurin mahaifiyarta, duk wani kaya na aure rabinta Hajiya Amina ce ta yiwa Dada saboda amincin dake tsakanin su. Ita kuma abinda yasa bata nemanta dalili ne mai yawa, ita tana rimin keb'e yayin da hajiyar take Nasarawa babu ta yadda za'ai ace tana zuwa, dan bata son shiga cikin irin wanda suka fita arziki gudun rai ni da wulakanci. Amman tunda gashi yanzu tazo itama kila wata rana taje mata ziyara matsayinta na uwa a gare ta. “Zaarah ya karatun?? “Lafiya lau.l “Kin sanni?? “A'a.? Cewar Zarah cike da jin kunya tana rufe ido. “Kinji ko Jammu, jikar tawa guda amman bata sanni ba.”Dada ta kalli Zaarah kafin ta kalli Hajiyan tana cewa. “Wallahi Hajiya ta sanki ganinki ne kawai batai ba sai yau.? Ta sake kallon Zarah. “Zaarah ba nace akwai wata kakarku ba a unguwar Nasarawa?? Cikin tunawa da nuna tabbaci Zarah ta zaro ido tana bude baki tace. “Au lahhhh Dada daman itace Hajiyan Nasarawa?? Jin haka ya tabbatarwa da Hajiya Amina cewa Jammu tana bawa yaranta labarin su. “Eh itace gashi har tazo ina ta cewa zamu je ku ganta.? “Yau kam gani nazo jekalle, tunda babu rayuwar Iyami ai kamata yayi ni a maida ni gurbinta, amman sai kuka watsar dani Jammu, to banyi fushi ba ina Ardon yake?? “Baya nan Hajiya.? Cewar Dada. “Wadancan matan kuma fa Jammu?? Hajiya ta tambaya dan ita bata san kowa ba a cikin su. “Abokan zama na ne.? “Oh ai mun gaisa dasu, sai dai ban gane uwar gidan ba, kinsan lokacin da muka kawoki bata gidan aka ce taje kauye.”Dada tayi kasa da murya gudun tada fitina. “Ta zaune a kofar dakin tsakiya itace Atuwa sai dayar da yayo kwanan nan, kinsan akwai wace ta rasu matarsa ta farko wace bayan ita ne ya auro Atuwa sannan ni sai kuma wadanda yake aura suna rabuwa.? Daga nan fa hira ta balle Zaarah ta ja Badiyya yarinyar da Hajiya Amina tazo da ita wacce jika ce a gurinta suka fito tsakar gida. Su Dadah sun jima suna maganar rayuwa da yadda komai ya lalace musamman yadda mata ke rayuwa da irin su Ardo. Hajiya Amina tace da Dadah. “Idan Zaarah ta kammala J.S 3 din zan aiko a dauke ta taje tayi S.S 1 to 3 a guri na, duk da nasan a dai dai wannan lokacin kinfi kowa don ganinta a gurinki. Amman karatunta ingantacce shine dadin dad'awar jin dadi da kwanciyar hankali, kuma idan Allah ya taimaka kafin tai aure kin fara cin moriyar hakan. Kici gaba da yi mata addu'a Allah ya tsare miki su a duk inda suke.? Hawaye suka zubowa Dada ganin tsantsar halacci irin na Hajiya Amina, mace mai yi dan Allah ba dan ace tayi ba. Kasa koda motsi Dada tayi har sai da taga Hajiya Amina ta mike tana yi mata sallama, cike da jin nauyi Dada tace. “Gashi ko ruwa baki sha ba Hajiya.? “Karki damu, ai da zan sha zan sanar dake. Idan mai gidan ya dawo ace ina gaishe shi, ga wannan.? Ta bada dubu biyu tace. “Ki bashi ba yawa abin ne sai a hankali. Wannan kuma naki ne.? Ta mika mata dubu biyar tana nuna mata yan dari biyar-biyar tare da cewa. “Wannan idan zan fita zan bawa kishiyoyin naki, Allah ya baku zaman lafiya.? Dadaa ta dinga godiya kamar zata hadiye ta dan jin dadi, suka fito tare Hajiya Amina ta bawa Atuwa dari biyar ta bawa Zaarah ta mikawa Jimmamman na ta, suka dinga zabga godiya kai kace ranar suka fara taba kudi a rayuwarsu. Sosai suka yi sallama Dada ta koma ciki Zaarah kuma ta raka su har mota, daman tun dazu Ibrahim ya koma da yaji basu da niyar fitowa. Gashe shi Zaarah tayi tare da yiwa Hajiya godiya suka ja mota ita kuma ta koma gida. Daman suna fita Atuwa ta kalli Dada tana washe baki tace. “Jammu mu an bamu dari har biyar, ke kuwa nasan kin samu kusan dubu goma ko?? Dadaa tayi murmushi kawai ta shiga daki bata ga dalilin jin ba'asin nawa aka ba ta tunda itama ba tambayarta take yi ba. Ranar sunci abinci me dadi sun kuma siyo abinda suka fi bukata na amfaninsu. #pls follow/like and refer my scented product to your beloved ones🥰🔥💯🍓 Instagram:yerwaincense_and_more Muna sales. Tun daga 4 ga December zuwa 10 ga watan sabuwar shekarar 2022 watan janairu/January Insha Allahu. Mun cire kaso 30 na kudin kayayyakin mu. Akwai kuma kyauta ta musanman ga wanda suka saya kaya daga dubu 7 zuwa sama. *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 1/31/22, 18:36 - Buhainat: _*Mierah's dukkan_* _*Mierah’s dukkan_* _*Mierah’s dukkan_* _(Palace of exotic scent and more)💯❤️_ _MD: is ur plug! Muna siyarda kaya kala2 kamar jaka da takalmi kamfanin lamis,Dior,vellabela da dkny da sneakers 'yan yyi dominku da yaranku,Muna order kaya dga kasashe daban-daban,Muna siyarda da kayan decors,plated gold,da turaruka kala-kala Hadi dna tasa (oil perfume) dga kamfanin naseem hr suratti,Muna da room fresh da turarukan wuta Dan gangaria. Muna adashe na yargata(kaya) Dana kudi ku tuntube mu awannan nmbr kamar haka wa.me/07039773001 Muna turawa ko Ina afadin Nigeria da wasu kasashen ketare ngd_ *Zafafa biyar na kudi ne, idan kina so ki karanta ki tuntubi 08184017082 or 09134848107*  I'm on Instagram as @zafafabiyar5. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *SDZ* *NANA HAFSATU* *10* *AMINU KANO INT. AIRPORT* ***Jirgi na gama saisaita kansa, Su Sudeis da sauran fasinjoji suka fara fitowa daga ciki. Sudeis ya shaki iskar Allah yana sake lumshe idanun sa. Ya sakko daga matattakalar benen jirgin bakinsa dauke da addu’oin godia ga Allah daya kawo su lapia. Sanye yake cikin jallabiya kalar royal blue. Da dishi’dishin kalar toka a hannayen. Sai ya zamto yar hular kansa da takalmin sa kai dama agogon dake daure a wutsiyar hannun sa duk kalar tokan ne. Idanun sa saqale cikin wani farin gilashi daya karawa fuskar sa kyau da cikar kamala. Sai bulala kamshi yake yi. Haka ya karasa cike ciken takardu, Tukun sannan ya janyo akwatin sa da kuma wata yar jaka mai dauke da littattafan sa. Yana tafe bakinsa dauke da addua, Har ya karasa fita zuwa waje. Wani mai taxi na gefe yana ‘barar gyada yana afawa a baka. “Yallabai tafiya ne?? Ya tambayi Sudeis yana mai tafiya zuwa inda yake. “E...Eh? “Toh muje ko. Kawo kayan a saka a baya.? Ya fada hade da d’aukar akwatin gaba d’aya ya zura a booth. Kafin ma sudeis din ya bashi umarni. “Yauwa to abokina shigo mu wuce ko?? Bayadda Sudeis ya iya. Haka ya bude kofar gaba ya shiga. Mai motar sai jansa yake da hira. Shi dai ya shiga amsa shi dakyar. Saboda shi mutum ne da baya da son magana, Bashida hayaniya kwata kwata. Ko da yana karami bashida abokin fad’a. “Yallabai ina zamu je ne..?? Cewar direban, Hannun sa d’aya akan sitiyari, Dayan kuma yana gwaiwayar dafaffiyar masarar daya siya a hold-off. “Suleiman crescent...? Ya karasa fada yana mai jan kasan leben sa ahankali. “Heda ka fada na hango kamar ka da yan unguwar. Alkur’an. Hyar da ku. Kai alaji kudi yayi.? Shi dai Sudeis kanzil baice ba. Sai ma kambama kokarin zubar zancen direben da yake. Tamkar ‘ya’yan kanya. Tunda ya hau motar direben ke fetsa masa zance. Dai dai da sakan d’aya bai yi shiru ba. Kuma ko kadan ‘kin amsa shin da sudeis yake, Hakan bai kwab’ar da bakin sa ba. Sai ma kara sautin muryar sa da yayi. Ya shiga ratattakowa sudeis din tambaya. “Aboki na ni kuwa ya labarin tsohon dan siyasar yankin unguwar ku da efcc ta kame?? “Wa....?? “Aban nan, Uhm... Kaji sunan sa, Kai mts! Allah ya tsinewa mantuwa. Kaji sunan mutumin nan daya handame kudade. Yauwa Hannafi Na Galluwa.? “Ban...San.. Bansan shi ba.? “Kai haba dai? Na galluwan. Yo ai ko a cikin karkara ba maraya ba. Ba wanda baisan hi ba. Domin na galluwa yayi nisa. Amma aboki na ka jima baka kasar ko?? “Eh.....”Ya amsa shi can kasan mak’oshi. Duk da haka direban bai daddara ba, Yai ta kwararawa Sudeis zance ba kakkautawa, Tundaga airport road har nassarawa GRA (suleiman crescent). Dai dai wani katon gidah mai shudin fenti Sudeis yace direban ya tsaya. Chanjin kudin najeriyar da Hammad ya bashi jiya ya ebo masu kauri ya mikawa direban. “Du ni d’aya Yallabai?? Sudeis ya kad’a masa kai alamun Eh. Yai saurin shigewa cikin gate din gidan bakinsa dauke da sallama, Don bayason ma ya tsaya yi masa godia... **GIDAN ARDO (AURE-AURE)** (BAYAN SHUDEWAR WASU WATANNI) Jimmamman na daga tsaye akan Ardo yana wanke mata kayan ciki. (Undies) Atuwa na daga gefen dakinta, Ta dora Farillatu akan po tana kashi. Ta kece da dariya tana bubbuga kafafu. “Allahu Akbar kabeeran! Bana su o’o an debo ruwan dafa kai. Ahhaha caran chasss.? Jimmamman taja tsaki tana mai zama a kofar d’akinta. “Mace tafita a idanu na wallahi. Gayyar tsiya.? “A hayye landantsan. Wai mai cikon duwaiwaice zata jefe ni da kalmar tsiya. Nafi karfin mai ciko billahil lazi. Yanzu sai na yage zani na caskala ‘ya.? Haka dai sukayita jefawa juna maganganu. Ardo na duke yana wanke kayan cikin Jimmamman. “Aina zan shanya ne?? Ya tambayi Jimmamman yana katse gumin dake sharara a fuskar sa. Sakamakon ranar da ake. “Sannu Nawan. Allah dai ya bamu ikon sauke cikin nan lapia. Kai ma ka samu ‘da namiji a karo na biyu, ka huta..? Ardo ya dashare baki, Jin ta sake tuno masa da samun karuwar namiji da zata haife masa. Haka ya tattaya Jimmamman gyare koina tas. Sannan suka shirya zuwa asibiti awo. “Jammu mun fita. Idan nayi bak’i kice musu munje awon jaririn mu..? “Toh auntyn su? Cewar Dada dake daga cikin dakinta tana sauraron shirin da ake a rediyo. “Toh Maman mata mun fita ko.? Cewar Jimmamman ta datsawa Atuwa magana. Atuwa tayo kanta da tab’arya, Jimmamman ta fuce tanai mata gwalo da tabarya. “Banziya uwar yan ciko. Sai wani rawar takashi kake aknta akan zata haife maka namiji. Ayi dai mugani.? Cewar Atuwa. Ta koma cikin daki tana jan dogon tsaki. **RIMIN KEBE COMMUNITY HEALTH CENTER* Daman tuni Jimmamman ta samu mai awun ciki tamata bayanin kan yadda zata tsara komai. Zata bata wazobiya biyu (nera dari) Tafara bata wazobiya (nera 50) Ta kuma ce zata cikata mata idan sunzo da Ardon. Karta soma nuna alamu da Ardon zai gano. Suna zuwa, Ta kanne mata idanu, Tana mata tunin zancen jiya. Hade da mika mata wazobiya ta karkashin benci. Mai awun cikin ta dafe hamsin hade da cusata cikin rigar mama. Tukun sannan tace, “Wannan yaro da zata haifa maka Ardo. Dole ne ka bude kunnuwanka kaji. Kana ji ko? ? “Ina ji likita ina ji.? Cewar Ardo cikin zumud’i. “Ka rika saya mata mai maik’o maiko. Ina nufin dan nama haka Kamar na tukubar sale mai kaji. Ko balangun dan adama, Ko kuma tsiren kargau na bakin gada. Ka rika had’awa da furar shagon inusa. Furar nan mai kwakwa aciki. Kana ji ko?? “Ina ji likita. Ko babu dole na ranto na saya.? “Yauwa! Da abincin gidan fatsuma. Wani lokacin ka iya hada mata da indomien lado mai shayi.? “Kai haba likita.... Ai yayi yawa.? Cewar Jimmamman cikeda kirsa. Sai ka rantse ba ita ta shirya komai ba. “A’ah ai ba danke bace tawan, Ki tallafawa yaron cikin mu kede duk abunda na sayo na kawo kici.? “Toh Nawan.? Haka mai awon cikin ta lissafawa Ardo kayan kwalam da makulashen da zai dinga sayawa Jimmamman. Jiki na ‘bari ya amince. Tun a asibitin yaje ya ranto maltina da kwai dafaffe guda biyu a shagon Ruma ta asibitin. Cikeda jin dadi Jimmamman ta karbe tana mannawa bakinta kwalbar maltinar. Ta kwankwada ta gyatse sannan ta ja hamma. “Allah ya kara budi Nawan, Har da ‘koyi (kwai) Nagode baban bebinmu.? Ardo ya kakaro murmushi. Cikin zuciar sa kuwa lissafa adadin bashin da ake binsa yake. Amma daya tuno Jimmamman zata haifa masa namiji sai yaji zuciar sa wasai raqal. Domin ra’ayin sa ne daya qudurta bayason haihuwar mata. Shi yasanya duk’yayansa matan basa gaban sa. Tamkar yasa kibiya ya soke su haka yake ji. Modibbo kawai yakeso kasancewar sa namiji. Sai kuma ‘dan Jimmamman da zata haifa masa...... **CAPT. MUHD-MUHD AVE** #pls follow/like and refer my scented product to your beloved ones🥰🔥💯🍓 Instagram:yerwaincense_and_more Muna sales. Tun daga 4 ga December zuwa 10 ga watan sabuwar shekarar 2022 watan janairu/January Insha Allahu. Mun cire kaso 30 na kudin kayayyakin mu. Akwai kuma kyauta ta musanman ga wanda suka saya kaya daga dubu 7 zuwa sama. *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 1/31/22, 18:37 - Buhainat: *Zafafa biyar na kudi ne, idan kina so ki karanta ki tuntubi 08184017082 or 09134848107*  I'm on Instagram as @zafafabiyar5. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *SO DA ZUCIYA* *NANA HAFSATU* *11* **CAPT. MUHD MUHD’s** *A kishingid’e Addayo take a doguwar kujerar dake parlorn. Gaba d’aya hankalin ta na kan hotan faifan bidiyon da talabijin ke nunawa na garin makkah. Cikin haka wayar ta dake gefe tafara ‘k’arar shigowar waya. Janyo wayar tayi ta duba screen din. Yar alamar da tasa Utai me kifi ya rubuta a matsayin yadda zata gane idan harisu ne ya kira ce ta bayyana ‘dodar. Hakan ya tabbatarwa Addayo cewar shidin ne. Da azama ta dauka ta saka a kunnenta. “Assalamu alaikum! Na’am Harisu. Alhamdulillah! Ya jikin ‘dan birnin? (Capt Muhd. Kasancewar shine ‘danta na farko a duniya. Kuma guda d’aya tal da Allah ya albarkace shi da ita.) Toh! Toh! Alhamdulillahi Masha Allah! Muna yi, Muna yi Harisu. Toh Insha Allah. Ubangiji Allah ya tashi kafadun sa. Toh. Toh Harisu. Allah ya saka da alkhairi ya bar zumunci. Nagode k’warai.? Tana gama wayar ta katse, Ta ajiye a gefen ta. Hade da ‘daga hannuwanta biyu sama ta shiga adduoi kafin ta shafa a fuskarta tana hamdalah. Cikin haka Haj. Jidda tashiga ciki. Bakin ta dauke da sallama. Addayon ta amsa mata fuska a sake kamar koda yaushe. Haj. Jiddan ta dan tsugunna daga can gefe tana kwasar gaisuwa wajen surukar tata. “Alhamdulillah! Za’a tafi aikin ne? (Kasancewar ta ma’aikaciyar lapia.)? “Eh zan tafu asibiti Addayo. Akwai abinda kikeso ne nayi kafin na tafi?? “A’ah babu komai! Ki tafiyar ki wajen aikin ki.Allah ya bada sa’a da nasara.? “Allahumaa Aamin Addayo... Bari na je.? “Toh Allah ya dawo dake lapia.? “Aamin Addayo.? Ta sake tsugunnawa ta mata sallama sannan ta fuce. A kofa sukai kicibus da Haj. Iklima wadda itama ta shirya cikin doguwar rigar abaya ita din babbar ma’aikaciyar banki ce. Gaisawa suka yi da Haj. Jiddah. Sukayiwa juna sallamar Allah ya dawo da kowannen su lapia. Ita Haj Jiddah tafice waje. Ita kuma Ikliman ta shiga wajen Hajian. Ita dinma gaisawar sukayi da Hajia cikin ladabi da biyayya. Hajian ta amsa mata da fara’a. Hade da yi mata fatan alkhairi a aikin nata. Ta mata sallama ta fice. Addayo tabi kofar data fita da kallo, Ta girgiza kai kawai hade da sauke katuwar ajiyar zuciya. Ta koma ta kishingida tana jan carbin hannun ta. Can sai ga Na’ima ta sheko da gudu can kuma ta kurma ihu daga bakin kofar data tsaya. “Ba baccin take ba.? “Ke Na’ima ke da waya ne?? “Ya Isma’el ne yace na gano masa ko idanun ki biyu.?? “Shine kike gudu haka? Karki kara. Na sha gaya miki, Ba’asan mace take tsalle tsalle kina jina ko?? “Tohm Addayo. Na dena Insha Allahu.? “Yauwa yar albarka. An yo miki kitsan?? “Anyi kinga ni..? Na’ima ta ‘karasa hade da kwaye dankwalin kan nata. Yala-yalan kanannadadden gashin fulani ya bayyana. An kitse mata shi tas da shuku. “Masha Allah! Ai kuwa yayi kyau. Maza jeki kara shafa man kad’en nan.? “Tohm Addayo.? Shigewa cikin daki Na’ima tayi. Yar magen Addayo da itama ta dawo daga yawonta ta haye kan kujerar Addayon. Hade da shigewa jikinta ta kwanta. Addayon ta shiga shafa ta. Ita kuma tafara mike yan kafafu zatayi bacci. “Matasss? Isma’il ya fada hade da yin sallama ya shiga cikin parlorn. “Sama’ila..? “Wayyo Allah na Addayo. Isma’il nake ni dai. Haka aka rada mun ranar suna. Allah ya raya Muhammad Isma’il.? Addayo tadanyi murmushi kafin ta girgiza kai, “Ai kasan kana jin lokacin da ake rad’a maka ko? To sama’ila na sani.? Ismail yayi dariya yana girgiza kai, “Toh ai shikenan, Na amsa da hannu biyu. Waya isa yaja da Addayo? Ai babu.? Ita dai murmushi ta sake yi, Na’ima ta fito daga daki tana wa’kar ta. “Kira yar ‘kullen nan ki zubanta biredi. Ki kada mata yar madara.? “Yarinyar nan kazama ce Addayo.? “Wallahi ni ba ‘kazama bace. Addayo ki masa magana.? Cewar Na’ima. Ta wulkita masa idanu hade da murguda baki. “Addayo kinga tana hararata ko?? “Yo ba dole tayi ba? Duk gidan nan wake ce mata kazama bayan kai? Bayan idan kuka shiga gasar wanda yafi wani tsafta ita za’a dauka.? “A hakan?? Ya nu na Na’ima yana tabe baki. “Kwarai kuwa? Addayo ta tabbatar masa hade da mayarda kanta tv. Ya daga kai ya zabgawa Na’ima harara. Itama ta dankara masa hararar hade da murguda dan karamin bakinta. “Duk wanda ya auri yarinyar nan ya auri kazama wallahi Addayo.? “Uhm uhm dai Sama’ila.? “Allah kuwa Addayo. Muguwar kazama ce yarinyar nan.? “Toh tashi ka fita. Sarkin yan tsaftar jihar kano.? Ficewa yayi bayan ya sakarwa Na’ima dake bawa mage biredi rankwashi. Ta sosa kwanyar kan nata. Hade da yi masa Allah ya saka mata a hankali. “Ke zo nan Na’ima ki kirawo mun lambar Na Ikko.? Na’ima ta kirawo mata. Har ta gama ringing bai dauka ba. Sai data katse sannan shi ya kira. Cikeda girmamawa ya shiga gayar da Addayon. Ta nata amsa shi fuskar ta lullube da murmushi. Kyawawan hakoranta farare tas suka bayyana. “Aamin Aamin! Allah yamaka albarka. Allah ya cigaba da kareka ya kuma tsare ka a duk inda ka saka ‘kafa. Yauwa nagode dan albarka. Allah ubangiji ya jikan mahaifiyar ka.? Da fara’a ta katse wayar tana kallon fuskar wayar. Tamkar shidin take gani ta ciki.... **GIDAN ARDO-AURE AURE** Tun cikin karshen dare, Kafin sallar asubahi, Jimmamman tafara na’kuda, A rikice Ardo ya fada dakin Dadaa garin sauri harda take kafar Raheelah dake bacci. “Wayyo Allah na...? Ta fada hade da tashi a gigice tana sosa wajen. Ihun zafin takewar ‘kafar ta da ta saki ne yasa su Dadaa farkawa a furgice. Ta janyota jikin ta tana salati. Mai yakwan ya bata hak’uri sai mita ya shiga yi, “Haba duk kunzo kun dabaibaye ko’ina Kamar wasu ‘ya’yan ‘beraye. Ba dole a rika taka ku ba. Ina gyatumar taku?? Magana yake daga bakin inda ya take k’afar Raheelah. Dadaa ta janyo yar fitilar kwan data rage ta kunna. “Ga ni Malam.? “Kiyo azama ki temakawa Jimmamman.? Dadaa ta mike tana gyara zaman hijabin jikin ta data rufe kanta dashi. “Ko haihuwar ce tazo.? “Ina kyautata zaton.? “Toh bari naje. Gwara ka kirawo Safara’u ungozoma lo?? “Eh yanzu kuwa. Zan biya ma ta gidan liman na gaya masa sunan jaririn.? “A’ah ta haihu ne?? “Yo ai sai an jira? Ai Kinga da tazara. Gwara tun yanzun naje na sanar masa. Ya radawa yaro suna muhammadu Sani. Na biyu kenan a yarana maza.? Dadaa tayi shiru tana kambama azarb’abi Irin na Ardo. Bai sake magana ba. Ya fice waje. Dadaa taja k’afarta zuwa d’akin Jimmamman don mata temako. Atuwa na daga tsaye ajikin wundo tana hararo dakin jimmamman. Ta sau net din da suka saka a tagar su wadda ke a matsayin labule tana jan tsaki. “Jammu uwar algungumai. Babu shegiyar da zan kar’bar wa haihuwa. Ni da ta mayar kashin duwawun ta.? ••? Ardo na fita yaje kofar gidan ungozoma yana bubbuga mata k’ofa. Ba jimawa ta fito dake Kullum cikin karbar haihwuar take na yankin nasu. “Haihuwar tazo ne Malam Ardo.? “Ya sawo kayi Malama. Tana can na barota da Jammu. Sai kije ki temaka a ciro mata jaririn. Bari na wuce gidan liman.? Bai jira cewarta ba ya wuce yanata zabga sauri. Kan sa tsaye ya wuce gidan Liman. Tun daga bakin kofa yake rafka sallama. Liman ya fito da shirin sa na wucewa masallaci. Hannun sa rike da cocilan (touch light). Gaisawa sukayi Ardo yaja tunga yana sosa keyar sa. “Ranka ya dade dama mai daki na ce...? “Ah to to. Ta sauka lapia kenan?? Cewar Liman. Domin Ardo ya karade rimin kebe da maganar Jimmamman zata haife masa ‘da namiji. “Tana kan hanya dai. Kilan kuma ta sauka. Dama so nake na sanar maka suman yaron. Muhammadu sani nake so a saka masa. Na biyu kenan. A yara maza da Allah ya albarkance ni Dasu.? Liman ya tokare a kofa yana jinjina zancen. Hannun sa d’aya na sama da ‘kasa da cocilan dinsa. “Bangane ba.. Ta haihu zaka ce kenan.? “Ah na gaya maka anyi sukainin 😹(scanning) an gano zabgegen namiji wallahi. Sharfadede dashi.? Limin ganin Ardo na bata masa lokaci. Gari ya fara nunuwa na gabatowar asubah. Hakan ya sanya shi ce masa. “Oh to Masha Allahu! Amman kaje ka sake tabbatar wa ko? Idan akayi sallah sai muyi rad’in sunan.? Ardo ji yake kamar yayi kutofo dashi, Amman dai ya share kawai ta hanyar yin gaba. “Insha Allahu ma sani aka samu Liman. Bara dai na sawo goro na kawo.? Yawuce yanata sauri. Liman kuma yai masallaci abunsa. **GIDAN MALAM ARDO** ‘Inyaaaaaaaaaa? Yara jarirai biyu sankam sankam dasu, Masu dauke da bajajjen hanci da bakar fuska irinta Jimmamman suka duro doron duniya. D’aya bayan d’aya. Bayan Jimmamman din ta sauke wata doguwar ajiyar zucia. Da azama Atuwa ta fito daga daki tashiga ciki don tabbatarwa idanunta me jimmamman ta haife. Ganin yara mata har biyu sunata tsotsan hannun su. Atuwa ta bude baki ta callara kabbara hade da tsugunnawa tayi sujjada. Kamar ita ta haihu. “Alhamdulillah! Allah ya raya mana yan biyu. Mun sake biyu sau biyu kenan. Farillatu anyi ‘kanne..? “Maza biyu ta haife.?? Cewar Ardo daya shiga alokacin. “Malam inai maka murna.. Takan tawajen ka, Jimmamman ta haife yan biyu mata!! Caran chasss🔥? ••?. I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 1/31/22, 18:37 - Buhainat: *Zafafa biyar na kudi ne, idan kina so ki karanta ki tuntubi 08184017082 or 09134848107*  I'm on Instagram as @zafafabiyar5. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *SO DA ZUCIYA* *NANA HAFSATU* *11* **Sam Ardo bai bi takan Atuwa ba, Saura kadan ya dartse kafafun Jimmamman dake malale kamar ruwa. Sai cije kasan labbanta take. Hankalin sa baki d’aya a tashe yake. “Malam Ardo ga fa ‘karuwar da Allah ya azurta mu da su nan.? Cewar safara’u ungozoma. Da sauri ya rarumi yaran da aka nannade kowanne acikin zani. Ya kwaye zanin, Dishi dishi ya fara gani, Ganin al’aurar su kadai data bayyana. Hakan ya tabbbatar masa mata ne. Amma dake zuciar sa shaidaniya ce sai ya shiga nuna yaran da yatsa tamkar zai kwadawa ungozomar mari, Jiki da bakin sa na rawa yace, “Wa’dannan yaran na waye? Eh?? “Yaran ka ne mana Ardo. Wacce iriyar tambaya ce wannan?? Kara matsayawa yayi saura kadan ya fadi saboda jirin da ke dibar sa yace, “Karya kike ko? Ko kuwa wasa kike? Ya za’ai a sukainin naga namiji yanzu naga yara har biyu? Yaran ma mata!! MATA fa? Haba haba! Debe su ki kai waje.? Jimmamman na yashe ta cije dakyar, “Meye haka Nawan?? “Waye nakin? Zan kwada miki mari wallahi. Algunguma munafuka.? Atuwa na gefe taja gu’da tana nanawa cinyarta duka. “A hayye landantsan. Allah mai alheri. Malam gaskia kanada ‘karancin hankali. Allah ya yi maka kyautar ka nuna kin amincewa?? Ya daga idanu ya zabga mata harara. Kafin ya saka yatsantsa a baki ya datsa. Can ya fasa kuka yana dafe kai, “Amma Safa wa kike.. Allah ya tsine miki albarka. Kun cuce ni. Kun shiga hakkina....? Ungozomar ta dafe kai tana kallon yan dakin baki d’aya, Ciki hardasu Dadaa dake tsaye curko curko a gefe. “Malam Ardo mai yayi zafi?? “Dan Na’ulluwa ne yayi zafin (Mijinta)? Tashi yayi kamar tsohon zaki yayi kan tukunyar da Dadaa ta dora ruwan zafi. Kici-kicin dauka yake su Dadaan da Jimmamman suka ri’ko shi. Ungozoma na ganin haka tayi waje da sauri takalman ta a hannu. “Ardo meye haka?? “Kede ko ‘kasurgumar algungumar munafuka Atuwa. Ki fita a idona.? “A hayye Malam Ardo uban iyalai. Kaga na rimin kebe mai aure aure. Nan gani nan bari baban ‘yammata. Biyu sau biyun alhe..? Atuwa bata karasa ba, Ardo ya tattake ya hambare ta, Gadan gadan yayi kan Jimmamman Dadaa na riko kasan rigar sa, “Meye haka Malam.? Zubewa yayi akasa yana kuka sharbe sharbe, “Amma Jimmamman kin cuce ni, Kin ha’ince ni, Da ke da d’aya babbar azalumar me awon ciki. Dukkan ku Allah ya kwashe nuku albarka Jimmamman.? “Kayi hak’uri Ardo-do...? Atuwa tace hade da masa gwalo. Dogon tsaki yaja, Munti kadan yaja salati yana katse hancin sa da hannun rigar sa, “Innalillahi wa inna ilaihirrajiun!!! Wannan bala’i, Wannan balai dake ta jajibata Allah ka raba ni d...? “Haba Malam kayi sauri kace Astagfirullah! Samun yara matan? Arziki ne fa Malam. Kayi sab’o Malam. Kayi sauri ka nemi gafarar Ubangiji.? Malam Ardo ya fashe da sabon kuka yana tutturje kafafun sa. “Bashisshikan da kika sassa naci, Kudi na da suka kare akan ki. Allah ya isa tsakani na dake Jimmamman.? Jimmamman dai kanzil bata cewa, Sai ma mayar da kanta da tayi gefe, “Jammu ruwan zafin yayi na taso?? “Ki tashi kije ina bakar azzaluma? Nace ina zaki? Ai idan kinga kin fita daga tsakar dakin nan, To gidan ku zaki tafi. Na shika ki.? Jimmamman najin haka ta dire a kasa tamkar ba mai jego ba. Ta ranga guda, Hade da kwakwaso rantsuwa ta nanawa cinyarta duka, Wanda hakan ya taso da sauran yaran gidan daga bacci. Dai dai kuma lokacin da ladan ke kiran assalatu. “Shika Ardo? Wohoho! Ai auren mu ka bude kunnuwan ka kaji, Ba rabuwa. Babu yaji, Kai ni fa naga gidan zama, Gida kuma ya ganni. Jimmamman kafin Allah ce, Naci dubu dubu sai ceto. Idan kana zubawa matan ka duk yarbatsular da ka kwaso wallahi ni ba zaka mun ba na tsaya Ina kallon ka ehe, Don haka ka sake karkade kunnan ka kaji Ardo, Wad’annan yara dana haife na kane, Kai ne uban su ko me zakayi sunan ka zasu amsa a matsayin baban su. Dama ance kak’i naka duniya taso. Da yardar mai sama zasu zama sanyin idanun jama’a, Don haka tun muna sheda juna, Ka dauke su kayi musu huduba ka rad’a musu suna.? Tamkar mahaukaci haka Ardo ya shiga rafka dariya yana dafe ciki, Can dariyar ta koma kuka, Kamar dai sabon mahaukaci. “Baku da wajen zama a gidan nan, Ke da su kinji na gaya miki. Kema Jammu da Atuwa kusan yadda zakuyi da naku, Dan billahil lazi bazan cigaba da zama gida d’aya da su ba...? Jimmamman taja tsaki, Tana mai rafka masa harara, “Kai asuwa, Gaban gaban banza gaja, Da har ka isa ka ja da kyautar da Allah yayi maka? ‘Yaya matan da kake renawa wata rana su zasu rufa maka asiri. Nidai kasan nayi ka nemo musu suna ka saka musu. Kaji na gaya maka. Ka kuma je ka karo ilimi dan naga alama bakada sa nii akan addini. Aikin gaban banza kawai.? Zaraah dake tsugunne tana alwala, Kunnuwanta nata jiyo mata fadan da mahaifinta da matan sa suke. Siraraeen hawaye ne suka yar tsere a kyakkyawar fuskar ta. Gaba d’aya takasa gane kan mahaifin nasu, Kullum cikin kyamatar su yake. Babu ruwan sa da sabgar su. Kwata kwata ya tsame su ya ajiye a matsayin ‘yayan sa. Modibbo daya shigo alokacin ya ja tunga ya tsaya yana sallama kafin ya shige cikin dakin, “Dan girman Allah Bappah menene alfanun hayaniyar da kuke? Tun daga bakin layin yan kwalabe ake jiyo sautin hayaniyar ku, Makota sun lab’e suna jin ku. Ina tahowa suka daa re,,Bappah hayaniyar ku har cikin masallaci. Muna sallamewa liman yace lalle na kirawo ka.? “Ba zaka gane bane dan albarka, Wadannan munafukan matan basuda mutinci, Kar na sake ganin ka cigaba da girmama wata shegiya acikin su, Duka su ukun.? “A hayye yau hadda Jimmamman tawajen naka a shegantawar kenan ko Ardo?? Atuwa ta fada hade da dora farillatu data taho wajenta a cinya. Ardo ya bude baki zai yi magana, Modibbo yaja shi dakyar ya fita dashi. Bai tsaya dashi ko’ina ba sai gaban Liman. Sannan ya koma gidah ya dakko jariri d’aya, Zaraah data Idar da salla tabishi da dayar a baya. Liman ya musu huduba ya sanya musu suna. Allah ya raya Zainabu Hassanah taci (Sunan babar Jimmamman) Da kuma sunan mahaifiyar Ardo da Usayna taci na (Aisha). Su Modibbo suka mayar dasu gidah. Shi kuma Ardo dattijawan unguwan suka hadu suna shan kansa. Aka harhada masa kudi masu kauri. Ya koma gida yana murmushin daya barwa kansa masaniyar sa. “Malam Inata maka maganar har yanzu baka ce komai ba.? Cewar Dadaa databi Ardo zaure. “Ha’a wai wace magana ce ne? Sai bina kike meye haka ne, Ko danne ni zaki ki kwace yan chanjin dasu Liman suka hadamun?? “Kudi kuma Malam, Shigowar ka fa kenan, Ya za’ai na san an hada maka kudi Malam?? “Toh maza sauri nake yi ne, Karki batamun lokaci,? Yana magana yana kallon agogon hannun sa dake daure da kyauro. “Zancen Zaraah ne?? “Da ake yi me?? “Maganar da na gayan ka tun kwanakin baya can, Kan idan ta ‘kare makaranta.? “Oh! Ai Na dauka ma tatafi, Taje ta mana. Allah ya tsare hanya. A kular mun da yar tinkiya ta. Ina nan dawowa, Idan wani abu ya sanu tinkiyar nan abakacin auren ki? Yana gama fada ya fuce yanata zabga sauri. Dadaa ta jinjina kai hade da cire tagumin data zabga, Ciki ta koma zuciar ta baki d’aya ba dadi. ••? KWANA d’aya, Biyu, Ranaku har suka koma sati d’aya chas ba Ardo ba alamar sa. Dadaa dai nata ‘dan harhadawa Zaraah yan kayaiiyakin kad’in miya dasu tsintsiyoyi da alawar madara da iloka. An wanke yan kayaiyakin Zaraah, Manjo me guga ya temaka ya ara musu dutsen guga sun goge. Wajajen shabiyu Zaraah tagama yiwa yan uwa da abokan arzuka na unguwa sallamar barin su da zatayi. Tasha kuka ainun rabuwar da zatayi da mahaifiyar ta da yan uwanta baki d’aya. Dadaan ta mata nasiha mai ratsa jiki gwanin tausayi. Dan dai ba yadda zaraan zatayi ne, Amman kwarai matuka batasan barin Dadan ta da yan kannenta dasu Hamma Modibbo. Ibrahim ne yazo daukar su Zaran, Su Dada sukayi mata rakiya, Bayan ta kulle yar tinkiyar Ardo a dakin ta. Duk dan gudun sammatsi. Ta zura mukullin a karkashin dutsen data saba sakawa. Sannan suka fice dan rakiyar Zaraah. Jimmamman na daga jikin taga. Ta hango komai. Gida ya zama sai ita d’aya da kannenta da sauran tsurarrakin yan suna, Domin Atuwa da yammatan tama sun fuce unguwar kwana hudu biki. Ai kuwa Jimmamman ta bude dakin Dadaa, Ta janyo tinkiyar har waje , Ta kwalawa ‘dan makotan su kira dake mahauta ne. Nan danan tabashi umrnin yanke kan tinkiya da sunayen yan biyun ta. Fuskar ta dauke da murmushi tace ya gyare mata ita tas. Ta koma cikin gidan tana baiwa kannenta umarnin harhada kayan suyar naman suna...... #Allah ya raya yan biyun Ardo.....!!! **SUDEIS** Dawowar sa kenan daga ofishin bautar k’asa, Ya zube a parlorn yana maida numfarfashi. Haj Laila da sakkowarta kenan daga sama ta tsaya tana duban sa. “An gayshe da Yayaa! Yanzu aka dawo?? Ya danyi murmushin da wushiryar sa ta bayyana , “Mami barka da rana, Wallahi kuwa na kwaso gajiya.? “Ai dole, Sannun ka! Allah dai yayi albarka Yaya. Abinci na dining. Ka ci sai kai wanka ka huta. Har Ina cewa zaka sauke ni Tukur rd. Idi ya fita dakko yara a makaranta.? “Ah haba mana Mami zan kai ki mana. Bara nayi wanka, Don naci abinci a ofis. Wannan bautar k’asa gwara ALLAH ya temakemu mu kammala mu bar musu wajen su. Aiki yayi yawa.? Haj Laila tayi daria tana girgiza kai. “Haba Yayan su, Yana ga alama kanason zuk’ewa, Ai kuwa Baban ku yace kana gamawa Insha Allah dole kaje kamfani ka fara aiki.? Sudeis ya d’anyi daria kawai, “Allah ya tabbatar da abunda yafi alkhairi Mami. Bari na watso ruwan.? “Yauwa Yaya, Bari nima na shirya.? ••TUKUR RD•? (DANGOJE’s) Sannu ahankali Sudeis yake tukin har suka k’arasa unguwar ta tukur rd dake nassarawa GRA. Dai dai wani farin gidah mai dauke da wani jijjigegen gate Haj Laila tasa Sudeis yai parking, “Yauwa Yayan su, An gayshe ka. Zaka shiga amma ko?? “A’ah Mami! Sai kin fito....? Shigewa ciki tayi tana dariya, Dai dai lokacin da wata mota ta kutsa kanta itama. Tun da ya ‘daga kansa da niyar kallon zasu iya parking a kusa dashi ne ko ya sake matsawa gaba? Idanun sa basu sauka kan koina ba sai fuskar ta, Yayi ya janye idanun sa zuciar sa ta hane shi. Bai tabawa wane mahaluki Irin Kallon kurillar ba Sai akanta. Gaba d’aya ya kasa dauke ganin sa, Zuciar Sai wani irin bugu take yi tana zullo tamkar zata fado. Kallon ta yake kamar ya hadiyeta. Dakyar ya iya dakko hannun sa ya dora a saitin zuciar sa dake barazanar fadowa. Ahankali ya samu ya janye idanun sa daga Kanta lokacindata bude gate din suka shiga ciki da wata babba da yake kyautata zaton mahaifiyar ta ce da wasu yara. “Ya Rabbi!!!? Ya fada ahankali yana furzar da iskar bakin sa mai tsananin zafi. Yau shine mai Kallon wata ya mace haka? Kallon da bai tab’a yiwa wata Ko wani kwatan kwatankwacin sa ba? Jikin sa gaba d’aya sai ya soma rawa, Gaba d’aya idanun sa hotan fuskar ta suke nuna masa. “Meye hakan? SO......??? No!? Ya Tambayi kansa yana sake fusgar da wata iskar daga bakin sa. “Toh SO da me? Da me?Akan me m? Haka son yake?? Ya sake fa’da yana kifa kai akan sitiyari. “SO DA ZUCIYA....? Ya shiga maimatawa yana rintse idanun sa. Hannun sa d’aya akan saitin zuciar sa. •••? I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 1/31/22, 18:38 - Buhainat: *Zafafa biyar na kudi ne, idan kina so ki karanta ki tuntubi 08184017082 or 09134848107*  I'm on Instagram as @zafafabiyar5. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *SO DA ZUCIYA* *ZAFAFA5:2022* *13* A hankali Sudeis yayi k’ok’arin daidaita kansa, Ya shiga nanata addu’a yana lumshe idanun sa, Masu d’auke da gashin idanu zara-zara. اللَّهُمَّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ مِنْ عِلْمٍ لَا يَنْفَعُ وَمِنْ قَلْبٍ لَا يَخْشَعُ وَمِنْ نَفْسٍ ‏لَ? تَشْبَعُ “? ‏”وَمِن? دَعْوَةٍ لَا يُسْتَجَابُ لَهَا? Minti ka’dan sai ya ‘daga idanun sa ya sauke akan gate din gidan. So yake kawai yaga fitowar Mami su wuce gidah. Gaba d’aya yanayin yadda jikin sa ya canza masa lokaci d’aya ne yasa shi sauke nannauyar ajiyar zucia. So yake ya koma gidah ya yi kokarin fitar da sabon lamarin da ZUCIYAr sa ke neman jefa shi. Lalle idan haka SO yake shiga mutum lokaci d’aya, To tabbas tasa zuciar batai masa adalci ba. Sam bayada tsarin kula wata mace nan kusa bare wata daban da bai sani ba. Dan kauda tunanin dake addabar zuciar sa, Hakan yasa shi dan murda wajen rediyon dake jikin motar sa, Nan da nan kuwa karatun sheikh shurem ya gauraye cikin motar da wajen ta. A hankali ya kwantar da kansa a jikin kujerar yana mai bin karatun qur’anin da yake tashi. Cikin dadda’dar muryar sa mai dad’in sauraro. Mami ce ta masa knocking gilashin motar . Sai data bubbuga masa da k’arfi tukun sannan ya juya ya hangota. Rage karatun yayi hade da cire lock din da ya saka. “Masha Allah yayan su! Ai tunda ga ciki da zan fito na fara jiyo karatun shurem nace na san kai ne. Ai Idan kaje waje dole ka bar alama.? Shi dai murmushi kawai yayi, Ya gyara kujerar daya dan saukar ‘kasa. Tukun sannan ya zura mukulli ya fara tashin motar da addu’ar hawa abun hawa. “Baka da lapia ne?? “Me kika gani Mami? Alhamdulillah k’alau nake.? “Haka dai naga jikin ka a sanyaye....? “Bakomi Mami..Ka...Kak. Kawai..Stress ne.? “Eh gaskia ga gajiya ka kwaso baka huta ba na sake jajibo ka futa. Zamu duba Yayan fanda ne ko mu wuce?? Girgiza kai yayi alamun a’ah. Yana mai jan kasan leben sa. “Sai yaushe kenan Yayan su?? Reverse yayi da motar, Kafin ya danyi murmushi kawai, “Soon Insha Allah Mami.? “Toh shikenan... Allah yasa hakane yafi alkhairi, Aamin.? “Aamin...? Ya amsata a hankali. “Nan din gidan wata mutuniyar arziki ce damuka had’u a year back . Ta girme ni dai amma Alhamdulillah tanada sauk’in kai wallahi. Bakaga yadda muke aminta ba dawowar mu garin nan. Na soma unguwar su muka samu gida ba suleiman din ba.? Shi dai dan murmushi kawai ya sake yi tattausa. Tamkar ya Fada mata abinda ke cin ZUCIYAr sai sai kuma ya danne kawai. “Okay Allah Sarki!? “Wallahi, Y’ar arzikin yan aiki tasa a kawomun daga kauyen su. Shine yanzu nazo na bada ku’din takalmi dinnan da ake bawa masu kawo yan aiki. Tacemun a’ah wallahi na barshi tabasu da nata kudin itama Zata ‘kara mai aikin ‘daya.? ZUCIYAr sa ce ta buga jin cewar yan aiki, Kenan yarinyar nan da zuciar sa ta d’auka kacokan ta adana masa yar aikin su zata zama. Cike da sub’utar baki yace, “Ba dai matan da suka shiga yanzu ba?? “Ah ah basu ba. Yan uwanta ne wannan. Suma mun gaysa dasu kuwa. Ina shiga suka shiga . Take cemun yan uwan su ne. Ashe Kaga shigar su.? Hankalin sa ne ya kwanta. Ya sauke zuciya yana lumshe idanu. “Eh naga shigar su.? “Uwa da ‘ya’yanta kamar. Don naga suna kama.? “Okay....? Cewar Sudeis da hotan fuskar Zaraah ke bayyana a idanun sa. A haka suka karasa gidah, Duk zubar da Mami take masa jinta kawai yake. Gaba d’aya shi kansa ya kasa gane yanayin da zuciar sa da gangar jikin sa suka shiga. Yana parking suka shiga ciki. Kai tsaye ya wuce dakin sa dake gefen bene mai dauke da parlor aciki... **DANGOJE’s** Bayan futar Haj Laila sabuwar gaisuwa Haj Amina da su Dadaa suka sake. Haj Amina ta rungumo Zaraah jikinta tamkar zata mayar da ita ciki. Gaba d’aya kaunar yarinyar take har cikin bargon jikin ta. Sunci sun sha sun gaytse. Suka barke da hira, Anan Haj Amina ta ciro form na makarantar Nottingham Cambridge secondary school dake unguwar ta suleiman crescent tashiga nunawa Dadaa, “Ga fa form din makarantar jikalle ta, Ko ince auta ta.? Dadaa dasu Zaarah suka kasa b’oye farin cikin su. Dadaa don dadi har kuka tayi. Suka shiga yiwa Haj Aminan godia. “Kayya ta isa godiar nan Jammu, Insha Allah rabbi nan da lokaci kalilan zaku ga Zaraah ta canza. Domin makarantar reshen yan ingila ce, Zaraah zata zama ba’ingiliya, Domin British English makarantar suke yi? “Masha Allah cancadi. Hajia Allah ya sa ka muku da mafificin alkhairin sa Aamin. Allah ya raya zuri..? “Ya isa hakanan Jammu. Babu godia a tsakamin mu, Allah dai yajikan Iyami, Ya cigaba da bamu ikon ‘dorewa da zumuncin mu. Insha Allahu akwai sabuwar islamiya ma da wannan kawar rawa zasu bude watan gobe da yardar Allah. Tahfiz ce ta hadda kuma ana larabci da sauran littafai. Insha Allahu Zaraah ma zata samu gurbin karatu acan.? “Ah Lalle Adda Manga kinzama y’ar gayu .? Cewar su Raheelah. Zaraah dake jikin Haj Amina wani kaunarta ya sake shigewa cikin jikinta, Ta shiga mata godia harda Hawaye, Ibrahim na gefe yana kallon su. Gwanin sha’awa zumunci akwai dad’i. Sai da su Dadaa suka wuni cur tukun sannan suka tashi tafiya. “Wai dan Allah Jammu ba zaku bari ku kwana ba?? “A’ah Hajia, Hakan ma mungode kwarai, Karma mu janyowa kanmu bakin magana yau abokiyar zama na ke sunan yaranta.? “Masha Allah yau suna kenan?? “Eh wallahi! Toh Allah ya raya zuri’a ya sake hade kan ku. Mungode kwarai da abubuwan arziki? Ta shjga bude ledojin su kuka da kubewa dakakku da Dadan ta kawo musu. “Kai hajia mune da godia, Miyetti! Allah hukkumo sa’a.? Har waje su Zarah suka yiwa su Dadan rakiya, Ibrahim ya tada mota suka shiga ya d’auki hanyar mayar dasu rimin kebe. ••ARDOO** (FANDA-BURHAN) Zaune Ardo yake a sahun maza dattijawa dake jere a teburin duguji mai shayi da tsiren yan gayu. Sai motsa baki suke kowanne yana danna tsokar nama. Irin dai mazan nan dake hade rai agidajensu su bawa matan su nera 100 kudin cefane, Su kuma suje tukubar mai nama suyiwa cikin su tatil. Wata katuwar gyatsa yayi Lokacin daya cika cikinsa tatil da balangu da biredin Duguji mai shayi da nama. Ya kora da shayin dayasa dugujin ya hada masa da madarar gwangwani har biyu. Sannan ya mike ya sage sakin wata gyatsar kafin ya lissafo kudin duguji ya mika masa, “Toh Malam zaka tafi kenan?? “Eh Yaro, Sai na sake waiwayo ku.? “Okay cikin gari zaka wuce kenan.? “Eh Yaro.? “Toh Allah ya kara sadamu da alkhairin sa Aamin.? “Aamin? Ardo ya fada hade da tare mashin ya haye, Kai tsaye ya wuce dashi kasuwar hawan motar zuwa kano. Ya shige cikin mota bayan ya sayi rogo da kuli da ruwan leda. Mota ta ‘Daga da ga k’auyen burhan Fanda zuwa cikin kwaryar ta dabo🏃🏽‍♀️🏃🏽‍♀️🏃🏽‍♀️🏃🏽‍♀? #AFUWAN DA POSTING DIN DARE👏🏼 #AFUWAN DA PAGES KANANA #AFUWAN AFUWAN. MUNA CIKIN SHIMFIDAR BOOK DIN NE, INSHA ALLAH MUN KUSA KUTSAWA CIKIN GUNDARIN LABARIN NA.... A LOVE SOOO BEAUTIFUL. WATO SO DA ZUCIYA I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 1/31/22, 18:38 - Buhainat: _*SO DA ZUCIYA._* _*NANA HAFSAT_* _*14_ _*Zafafa biyar na kuɗi ne. Dan girman ALLAH ki saya kafin ki karanta. Muna haɗaki da ALLAH idan kin saya karki fitar mana saboda hakan cutarwa ne a garemu da ke kanki da kika saɓa mana alƙawari ta hanyar zalintarmu da son ruguza mana kasuwancinmu._* *_ZAFAFA BIYAR FACEBOOK LINK👇🏾* https://www.facebook.com/groups/494948898814888/?ref=share *_ZAFAFA BIYAR INSTAGRAM LINK👇🏾* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *_ZAFAFA BIYAR WATTPAD LINK👇🏾_* https://www.wattpad.com/1178725798?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ZAFAFABIYAR&wp_originator=Rf3bdM1DxoE6rtr%2FpmofDT2LwC%2FVfwSkcdyq99bn0JQs6Y4vrnr66bh9cxKlfOuPfF5VyLoSKGor57378NB4Zb%2FxLxcsULfA0VJvg4flaQvgAACdVin4LPGGN8XRDxBS *_ZAFAFA BIYAR TELEGRAM LINK👇🏾_* https://t.me/+SBu4brdnI29hSBfw _________________________ *_MACE SAI DA GYARA_*💃🏻💃🏻 _GYARAN MA NA KAMFANIN TURAREN:_ *YERWA INCENSE AND MORE* *Ƴar uwa ta hanyar gyara ne kawai zaki cigaba da amsa sunanki mace hamshaƙiya a wajen miji ba tare da ya ga kin tsufa masa ba.* _Maza garzayo ki gyara jikinki da kayan ƙawatattu kuma nagartattu irin namu na gida da suka sami haɗi na musamman da babu cutarwa a ciki. hadin bornu/chadian na kamfanin turaren YERWA INCENSE AND MORE_ *_Muna da haɗin_* _Turaren wuta kala kala na gidah_ _khumrahs_ _Kullaccham_ _Turaren wanka_ _Turaren Kaya_ _Turaren wanki_ _turaren mopping_ _Dukkanil al’ajab (Turaren tsugunno na Matan aure kad’ai)_ _khumratul al’ajab (khumrah ta jiki ta matan aure_ _Muna Gyaran jiki_ _Na amare_ _Da masu jego_ _Da sabulai masu gyara fata_ _Turaren tsugunno_ _zumar goran tula_ _Scented hair cream and spray (man kamshin gashi da gyara gashi_ _Akwaisu kujeran tsugunno_ _Dilke and halwa set_ _Burners da igniters da tong_ _turaren fesawa dana ruwa._ _wardrobe balls_ _scented pebbles_ _cotton wooly oudi incense_ _kabbasas_ _Da sauran kayayyaki da yawa da bamu ambata ba_ _Akwai ragi na musanman ga yan zafafa fans❤️_ _Muna bada sari, Ko sayi ‘dai ‘dai akan farashi mai sauƙi da rahusa. Ga mai buƙata sai ya nememu tanan 👇🏼_* _EMAIL:yerwaincenseandmore@gmail.com ko INSTAGRAM PAGE d’inmu: @yerwaincense_and_more dama nambR mu:08095215215_ _MUNA TURAWA KAYAN MU KO’INA A FADIN NIJERIYA DAMA KASASHEN KETARE. 100% TESTED AND TRUSTED_ •••••••••? **RIMIN KEB’E** **GIDAN MALAM ARDO (AURE-AURE)** **Ibrahim ne ya sauke su Dadaa a kofar layin su, Sakamakon mota ba zata iya shiga ba, Saboda tsananin yadda yake a tsuke. Ledar da aka cika musu da lemuka da snacks ya riko a hannu Dadaa tayi saurin karb’a tana murmushi. “Basshi Ibrahim ba sai ka ‘karasa ciki ba. Mungode Allah ya saka da khairan. Ungo nan Raheelah ri’ke.”Ta karasa tana mai mik’awa Raheelah ledar. “Tohm Dadaa, Mune da godia Allah yabar zumunci.? “Aamin Ibrahim, Allah ya kai ka lapia.? “Allahumma Aamin.? Shigewa yayi mota, Ya ja motar ya fita daga unguwar, Sai daya tafi tukun sannan su Dadaa suka karasa shiga cikin layin nasu. Wanda gaba d’aya kamshin naman suna ya cika layin da wajen sa. “Dadaa k’amshin nama ko?? Cewar Raheelah. “Ai kuwa dai kamar daga cikin gidan mu yake fito wa ko?”Na’eelah ta tambaya itama, Tana mai sake bu’de hancin ta. “Ya isa haka surutun. Maza ayi adduar shiga gida.? Dada ta kwabesu. Baki d’aya suka hadu wajen yin adduar , Tukun suka shiga cikin gidan. Daya gauraye da k’amshi. Dadaa gaba d’aya ta kawo ‘dan nama Jimmamman tasayo ta soya na fitar kunyar mutane. Suka kutsa kai ciki. Har an gama soye naman, Kannan Jimmamman na share kofar dakin nata da sukayi suyar awajen. Dadaa dakin Jimmamman ta wuce kai tsaye don ganin jariran. Daukar su tayi d’aya bayan daya. “Masha Allah! Allah ya raya mana ku, Ya muku albarka.? Ta karasa fada hade da mikawa Jimmamman Zainab. Sam Dadaa bata lura da yanayin yadda Jimmamman da yan uwan Jimmamman suke bin ta da wani kallo ba, “Afuwan auntyn su, Bamu da wo da wuri ba. Akwai abinda za’a taya ku da shi?? “A’ah Jammu babu komai. Ga naki ‘dan kullin naman ayi hak’uri dai ba yawa.? Jimmamman ta fada hade da mi’kawa Dadaa leda mai duake da tsokar nama uku da ‘k’ashi guda d’aya. “Ah Masha Allahu, Kad’an mai yawa kenan. Mungode kwarai. Allah ya raya mana Zainabu da Aishatu.? Jimmamman ta kanne dariyar data taho mata, Sauran ‘yan dakin suka sheke da dariyar shak’iyan ci. Nan Dadaa tafara ji a jikinta kan lalle wani abun ya faru. Da sauri ta fice zuwa kofar dakinta. Dan dutsen da take a jiye makullin a karkashin sa ta ‘daga shi. Dai dai lokacin da Atuwa ta shigo da su Hajara a bayanta. “Assalamu Alaikum! Uhm uhm uhm! Kamshin suyar nama. Jar uba ansha dabge bama nan kenan.? Ita dai Dadaa tunda ta amsa sallamar su tashiga kiciniyar bude dakin, Ilahirin jikinta sai kakkarwa yake. “Jammu bakya magana ne?? “Bari Atuwa, Ajiyar Malam zan duba.? “Yar wahala, Ah ke ba uwar yiwa miji biyayya ba? Mijin da bakya gabansa tun watan ku 2 da aure, Ya baki wata shegiyar jemammiyar tinkiya kin killace a dakin ki kega matar kwarai.? Ta karasa tana sakin gud’a. Hade da jan kujerar tsugunno ta dosana mazaunan ta akai. Kanzil Dadaa batace ba, Saboda gaba d’aya a dimauce take, Mukullin ya fa’di takasa budewa, Sai Na’eelah ce ta bude kofar. Da sauri Dadaa ta kutsa cikin dakin nata, Ba tinkiya ba alamarta. Sai igiyar dake a yashe, Kashin tinkiyar da ruwa da harawa sun malale a dakin sai tashin hamamin doyi yake. Cikin firgici ta shiga dudduba dakin lungu da sak’o, Harda su daga randa saboda tana cikin madaukakiyar fargaba. Da sauri fito daga ‘dakin tana sallallami. “Atuwa, Dan allah kinga tinkiyar Malam?? Atuwa taja dogon tsaki tana mai cigaba da sosa kunnenta da gashin kaza. “Magana nake miki Atuwa.? “Toh ai tambayar ce na jita a shashance. A gidan uwar ubanwa zan kai wannan bushasshiyar tinkiyar mara fasali? Banda ke da bahagon tunanin ki ni da na rigaki fita. Ki tambayi su o’o, Saboda wannan kamshin naman sunan da alamun tambaya.? Atuwa tak’arasa hade da take cinnaka da k’asan takalminta, “Dan shegia ace kai ne keta gasan cizo a duwaiwa..? Ta murje shi da silifas din kafarta hade da cigaba da rera wakar ta. “A hayye sama lubaye, Sama lubaye.? Dadaa tamkar ta zube ta saki kuka, Jiki a sanyaye ta daga asaberin dakin Jimmamman. “Auntyn su.? “Na’am jammu. “Ta karasa fada tana taune tsokar naman dake hannunta. “Tinkiyar Malam. Dan girman Allah tana ina? Na tambayi Atuwa, Sai daga baya na tuna tun safe ta fuce. Dan Allah auntyn su temaka ki gayamun. Domin malam ya tsaurara sharadin daya gindayamun akan ta...? Jimmamman na karasa jin Jammu ta mike daga kwanciyar da tayi. Hade da turo kwalin kanta gaba. Ta tsaya shak’ek’e daga bakin kofa tana wurgawa Atuwa Kallo. “Nifa sai in yage zani naci mutincin mace na rantse da Allah.? Atuwa tafad’a hade da mik’ewa tsaye tunma kafin Jimmamman din tace wani abu. “Akan wane dalili zaki zarge ni? Ina jiyo ki daga daka.? Jimmamman ta karasa tana tsare Atuwa da idanu. Dai dai lokacin da Malam Ardo ya shiga gidan yana rafka sallama. Ganin sa yasa Atuwa shekewa da dariya had’i da sakin wata k’atuwar gud’a. “A hayye landantsan... Zargi fa kikace Jimmamman uwar biyu mata chass, Idan ba renin hankalin ki ya zarce mizanin tunani ba ya ma za’ai ki nuna baki da masaniya akan inda tinkiya ta ke? Bayan kowa yasan ke aka bari a gidan. Mun fita biki, Jammu sunje rakiyar Zaraah. Ba kowa a gidah daga ke sai yan uwan ki. Idanma kin nuna bake bace, Toh shakka babu cikin yan uwan ki ne masu bajajjen hanci. Babu wani renin wayo da zaki kawo, Domin kaf gidannan daga kan Zaraah Ardo ya dena yankan naman suna. Toh wabillahil lazi harda sanin ki, Wa zaki rainawa wayo? Bayan ga layi nan ciki da wajen sa kamshin nama ya gauraye shi. Ka kofar dakin kinan yayi alamun tuya. Wa zaki rainawa wayo Jimmamman tawajen Ardo? Ke da kikazo shekaran jia gidan. Ah to ga Ardon nan ai. Yazo ya fayyace komai. Kafin sannan yau kwanaki bakwai chas Ardo ina ka shiga? Iyye? Naga ka kankaro wulakanci kayi kib’a sai sheki kake yi.? Malam Ardo dake bin su da kallo dukkanin su, Zuciar sa na raya masa ko dai mafarki yake yana kwance akan benchin duguji mai shayi? Ya zura hannun sa a kunnen sa ya kwakwulo cikin sa kana yace, “Me kuke cewa?? “A hayye landantsan. Ardo-do baban yammata, Hayaniya ce dai akeyi kamar ko yaushe. Kasan duk matar daka jajibo ka aure idan ka tsame mu da Jammu itama can d’aya munasira, To dai cikin karikicen da kake debo su kowacce sai ta muzguna maka kafin ta tafi. To bana dai Jimmamman ta yi maka babban lefi, Jammu ta saka akuya a ‘daka, Sun Fita baki dayan su. Nima munje biki kwana hud’u. Toh mundawo dai Jammu tagama dube dube ba akuya ba dalilin ta.? Dadaa ta rasa ta cewa, Gaban ta sai dukan ‘dari’dari yake. Ardo ya janyo wani dutse dake hanyar zaure ya zauna akai yana mai cigaba da bushe gyadar hannun sa, “Ke Jammu mena ce miki akan yar tinkiya ta?? Dadaa cikin rawar jiki da murya tace, “Wallahi Malam akasi aka samu, Domin ni da yan biyu munje rakiyar Zaraah gidan marikiyarta, Kafin tafiyar mu dama na janyo yar tinkiyar na sakata cikin daki. Da harawa da ruwa dik na kai na daure igiyar ta a jikin taga. Wallahi Malam dawowata sai igiyar kawai nagani. Da kashi da ruwan da harawar baki d’aya ya kelaye a dakin..Ku...? Bata karasa ba Ardo ya d’aga mata hannu alamar ta dakata. “Tambayar ki nayi nace miki, Wanne sharadi na gaya miki akan duk abunda ya shafi tinkiyar nan? Ba Wai ki shiga ratattaka magana ba. Ina ruwana da kelayar harawa da ruwa?? Cikin sanyin jiki Dadaa tace, “Ca kayi a bakacin aure na.? Kafin Ardo yace komai Atuwa ta dire tsallan albarka, “Akan dabba zaka rabu da matar ka ta sunnah? Tukunna ma lefinta ne? Ina sarai kai ma kasan wacece tayi awon gaba da tinkiyar ka, Tinda kai ba kurma bane bare kuma makaho. Ga hanji kana jiyo daga inda kamshin nama ke fitowar? Ai kuwa dole Jimmamman ce ya zama abakin auren ta ba dai Jammu ba kashin ‘duwawun na ka. Maras adalci da sanin yakamata.”Cewar Atuwa. “Wabillahil lazi idan baki tsuke bakin kiba tare zaku fuce kubar gidan nan. Kinji rantsuwar musulmi.? “A hayye Ardo-do, Atuwa taci dubu sai ceto. Babu inda zanje.? Zaure Ardo ya koma ya lek’a yana kiran ? Lamari? dana mahautan dake gefen gidan su. “Lamariii..? “Malam Ardo baya nan. Tunda ya yanka tinkiyar sunan iyalinka ya yi wanka ya gangara rijiyar gwangwan.? Ai Ardo bai jira amsa mahaifin Lamari ba yajuya ya koma cikin gidan. Duk sun jiyo komai, Dadaa gaba d’aya idanunta na kan Jimmamman data hade rai. Atuwa kuwa gud’a ta saki tana tafa hannaye. “A hayye! Allah mai alheri. Yau akwai ruguntsumi agidan Ardo-dooo mijin mata uku, Sakakku 7, ‘da namiji d’aya, Sai ‘yammata dagwai dagwai guda 10 charanchas... Ayiririririr angon ‘karni na wajen Jimmamman.......... ?- I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 1/31/22, 18:38 - Buhainat: _*SO DA ZUCIYA._* _*NANA HAFSAT_* _*15_* _*Zafafa biyar na kuɗi ne. Dan girman ALLAH ki saya kafin ki karanta. Muna haɗaki da ALLAH idan kin saya karki fitar mana saboda hakan cutarwa ne a garemu da ke kanki da kika saɓa mana alƙawari ta hanyar zalintarmu da son ruguza mana kasuwancinmu._* *_ZAFAFA BIYAR FACEBOOK LINK👇🏾* https://www.facebook.com/groups/494948898814888/?ref=share *_ZAFAFA BIYAR INSTAGRAM LINK👇🏾* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *_ZAFAFA BIYAR WATTPAD LINK👇🏾_* https://www.wattpad.com/1178725798?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ZAFAFABIYAR&wp_originator=Rf3bdM1DxoE6rtr%2FpmofDT2LwC%2FVfwSkcdyq99bn0JQs6Y4vrnr66bh9cxKlfOuPfF5VyLoSKGor57378NB4Zb%2FxLxcsULfA0VJvg4flaQvgAACdVin4LPGGN8XRDxBS *_ZAFAFA BIYAR TELEGRAM LINK👇🏾_* https://t.me/+SBu4brdnI29hSBfw _________________________ *_MACE SAI DA GYARA_*💃🏻💃🏻 _GYARAN MA NA KAMFANIN TURAREN:_ *YERWA INCENSE AND MORE* *Ƴar uwa ta hanyar gyara ne kawai zaki cigaba da amsa sunanki mace hamshaƙiya a wajen miji ba tare da ya ga kin tsufa masa ba.* _Maza garzayo ki gyara jikinki da kayan ƙawatattu kuma nagartattu irin namu na gida da suka sami haɗi na musamman da babu cutarwa a ciki. hadin bornu/chadian na kamfanin turaren YERWA INCENSE AND MORE_ *_Muna da haɗin_* _Turaren wuta kala kala na gidah_ _khumrahs_ _Kullaccham_ _Turaren wanka_ _Turaren Kaya_ _Turaren wanki_ _turaren mopping_ _Dukkanil al’ajab (Turaren tsugunno na Matan aure kad’ai)_ _khumratul al’ajab (khumrah ta jiki ta matan aure_ _Muna Gyaran jiki_ _Na amare_ _Da masu jego_ _Da sabulai masu gyara fata_ _Turaren tsugunno_ _zumar goran tula_ _Scented hair cream and spray (man kamshin gashi da gyara gashi_ _Akwaisu kujeran tsugunno_ _Dilke and halwa set_ _Burners da igniters da tong_ _turaren fesawa dana ruwa._ _wardrobe balls_ _scented pebbles_ _cotton wooly oudi incense_ _kabbasas_ _Da sauran kayayyaki da yawa da bamu ambata ba_ _Akwai ragi na musanman ga yan zafafa fans❤️_ _Muna bada sari, Ko sayi ‘dai ‘dai akan farashi mai sauƙi da rahusa. Ga mai buƙata sai ya nememu tanan 👇🏼_* _EMAIL:yerwaincenseandmore@gmail.com ko INSTAGRAM PAGE d’inmu: @yerwaincense_and_more dama nambR mu:08095215215_ _MUNA TURAWA KAYAN MU KO’INA A FADIN NIJERIYA DAMA KASASHEN KETARE. 100% TESTED AND TRUSTED_ •••••••••? “Rufemun baki, Uwar yan shewa.? Ardo ya fada hadi da lekawa dakin Jimmamman, Yan uwanta sunyi ‘kasake kowanne ya baje kunnensa yana sauraro hirar su. “Fito ku tafi, Ku fucemun a gidah matsiyatan banza da wofi.? Ya karasa fada hadi da ‘dage asaberin dakin yana mai nuna musu waje da yatsa. Mimmikewa suka yi, Ladingo ta sunkuya kenan zata d’au ‘dan bokitin naman da jimmamman ta zuba musu. Gasunan a karkashe, A kananan bokiti guda 3 sai kuma wasu ‘kullallu a fararen ledoji. Da alama mutanenta zata rarrabawa. Sai kakide dake gefe d’aya shima a ‘dan kwanon sha. Ardo ya bige hannun Ladingo dake shirin daukar nama a ‘daya daga cikin bokitin dake ajiye. “Ina zaku dashi? Wanda kuka cima anan din Allah ya isar mun bazan taba yafewa ba.? ya karasa fadi hadi da debo bokitan naman yayi waje dasu. Wajen kofar zaure ya ajiye ya koma ya kwaso sauran. “Meye haka Nawan?? Cewar Jimmamman, Tasa hannu Zata kwaso bokitan ya kai mata bugu yana huci. “Kuma ku tashi ku futar mun daga gida matsiyata. Sabo da rashin mutunci da mugunta zaki dau mun tinkiya ki bayar a yanke ki soye. Taki ce? Billahil lazi na shika ki kema.? Dadaa na jin haka ta juya ta koma cikin ‘da’ki, Hawaye d’aya na bin d’aya. Salati kawai take yi. Duk kaffa kaffan da take ta hakura ta zauna saboda ‘yan ‘Ya’yanta amman ace akan dabba ya sake ta? Tattare wajen tafara yi. Raheelah da Na’eelah sunata kuka a gefe suma. Yan uwan jimmamman d’aya na bin d’aya haka suka fice. Ardo ya tsaya a zaure ya mika yatsantsa waje alamar su fuce. Suna fita baki d’aya yasa dutse ya karo kofar. “Ku tsaya kuji, Na dena daukar duk wani sakarci naku, Jammu na shika ki. Kya iya zaman ‘yayan ki. Kafin su tasa ki aurar dasu, Hansatuwa kema ba barin ki zan ba, Yaran ki ki san yadda zaki ki aurar dasu kafin zuwan azumi. Domin bazan zauna su janyo mun abun kunya ba.? Atuwa ta dire tsalle hadi da matsawa gaba da Ardo, “Karka kuskura ka sake cewa zasu ebo maka abun kunya. Abun kunya har ya wuce kasancewar ka uban su? Kaf rimin kebe babu uba wanda ba nagari ba irin ka, Azzalumi wanda bai san muhimmancin iyali ba. Wanda ya ‘dauki kiyayyar ‘yaya mata ya aza bisa birnin ZUCIYAr sa. Kaji kunya wallahi, Kai da ire iren masu halayen ka Allah zai mana shari’a daku ranar gobe kiyama. Kai ka dauka sai ‘da namiji ne arziki ko? Wanda zai share maka hawayen ka, ya Ji ‘kan ka. Hmm Allah ya ganar da kai idan da kanada rabon ganewa. Ayi dai mugani.? Atuwa na karasa fada ta shige ‘kuryar dakin ta, Ardo yaja tsaki, Hadi da daukar nama d’aya ya saka a baka. Yana kallon Jimmamman da ita dinma shi take kallo. “Na shika ki. Ki fuce kibar mun gidah. Kuma Allah ya isa tsakani na da ke, Karyar ‘da namiji, Na biyu dauke tinkiya ki yanka ki soye. Kai tundaga ranar da na fara baki ku’di na zuwa yau. Gaba d’aya ban yafe ba. Matsiyaciya, Mamugunciya, Almura maras imani da kirki. Ki kuma kwashe kayan ki na ‘daka.? “Allah ya isa nade, Dakace miyar ja akeci a gidan ka da shinkafar gwamnati. Tuwo da miyar taushe da man shanu, Da karyar shayi da Indomie. Duk ban yafe ba. Kuma tinkiya dole na yanke na soye. Domin na ji a majiya mai karfi kan cewar kudade su liman suka hada maka na yara dana haife. Shine kayi dabdalar gaban ka dasu. Ni da kai a samu macuci. ? “Ba wanda zai gaya miki sai ‘dan talle mai ‘data (mahaifin ta) Wanda ko biyar bai bayar ba haka yakade rigar sa ya fuce daga cikin masallacin ta kofar baya. Tsabar matsolo ne shi cikakke.? Jimmamman tasaki gud’a kafin ta ja dogon tsaki hadi da jefa masa uwar harara, “Idan Kaga na bar gidan nan, Sai Idan auren su Zainabu da Aisha ya zo. Insha Allah kuwa? Ardo yaja tsaki. Kafin ya rike kugu. Cikin daga murya yadda kowacce zata jiyo yace, “Jimmamman ki tattara kayan ki ki hade a daki d’aya, wata mai kamawa, Sabuwar amaryata ta Zata tare. “Yana gamawa ya janyo buhu a gefe ya karkad’e ya juye naman duka a ciki yai fucewar sa. ••? Dadaa na zaune daga gefe a daki ta idar da sallah, Gaba d’aya tunano baya kawai take, Lokacin da Ardo ya kalallameta da nuna k’aunar sa gareta. Ta kori maneman ta. Ajiyar zucia ta sauke. Tacigaba da tunano komai. Da tarin karairakin daya mata Sai bayan aure tagane yanada mata da ‘ya’ya, Bayan a baya ca ya mata tunda matarsa ta rasu tabar ‘da d’aya bai sake aure ba. Dake Ardon da ita lokal gwamman d’aya suke, Shi Ardo ‘dan Burhan ne dake Fanda. Ita kuma Dadaan ‘yar kauyen unguwar kuka ce dake Fandan. Ashe yaje birni yana leburanci, Nan ya fara dan samun yan chanji shine ya auro Atuwan dake garin na kano unguwar kwana hudu. Wanda gaba d’aya a kauyen nasu ba wanda keda masaniya , Shi yasa ko da aka aura masa Dadaan (Jamila) Ba wanda yasan yanada aure, Sai na baya da matar ta rasu. Wata katuwar ajiyar zucia tasake saukewa kafin tace, “YA HAYYU YA QAYYUM! Allah kai ne gatan mu. Ka zaba mun abunda yafi alkhairi Aaamin.? **QATAR MEDICAL CENTER *** —? I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 1/31/22, 18:39 - Buhainat: _*SO DA ZUCIYA._* _*NANA HAFSAT_* _16_ _*Zafafa biyar na kuɗi ne. Dan girman ALLAH ki saya kafin ki karanta. Muna haɗaki da ALLAH idan kin saya karki fitar mana saboda hakan cutarwa ne a garemu da ke kanki da kika saɓa mana alƙawari ta hanyar zalintarmu da son ruguza mana kasuwancinmu._* *_ZAFAFA BIYAR FACEBOOK LINK👇🏾* https://www.facebook.com/groups/494948898814888/?ref=share *_ZAFAFA BIYAR INSTAGRAM LINK👇🏾* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *_ZAFAFA BIYAR WATTPAD LINK👇🏾_* https://www.wattpad.com/1178725798?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ZAFAFABIYAR&wp_originator=Rf3bdM1DxoE6rtr%2FpmofDT2LwC%2FVfwSkcdyq99bn0JQs6Y4vrnr66bh9cxKlfOuPfF5VyLoSKGor57378NB4Zb%2FxLxcsULfA0VJvg4flaQvgAACdVin4LPGGN8XRDxBS *_ZAFAFA BIYAR TELEGRAM LINK👇🏾_* https://t.me/+SBu4brdnI29hSBfw _________________________ *_MACE SAI DA GYARA_*💃🏻💃🏻 _GYARAN MA NA KAMFANIN TURAREN:_ *YERWA INCENSE AND MORE* *Ƴar uwa ta hanyar gyara ne kawai zaki cigaba da amsa sunanki mace hamshaƙiya a wajen miji ba tare da ya ga kin tsufa masa ba.* _Maza garzayo ki gyara jikinki da kayan ƙawatattu kuma nagartattu irin namu na gida da suka sami haɗi na musamman da babu cutarwa a ciki. hadin bornu/chadian na kamfanin turaren YERWA INCENSE AND MORE_ *_Muna da haɗin_* _Turaren wuta kala kala na gidah_ _khumrahs_ _Kullaccham_ _Turaren wanka_ _Turaren Kaya_ _Turaren wanki_ _turaren mopping_ _Dukkanil al’ajab (Turaren tsugunno na Matan aure kad’ai)_ _khumratul al’ajab (khumrah ta jiki ta matan aure_ _Muna Gyaran jiki_ _Na amare_ _Da masu jego_ _Da sabulai masu gyara fata_ _Turaren tsugunno_ _zumar goran tula_ _Scented hair cream and spray (man kamshin gashi da gyara gashi_ _Akwaisu kujeran tsugunno _Dilke and halwa set_ _Burners da igniters da tong_ _turaren fesawa dana ruwa._ _wardrobe balls_ _scented pebbles_ _cotton wooly oudi incense_ _kabbasas_ _Da sauran kayayyaki da yawa da bamu ambata ba_ _Akwai ragi na musanman ga yan zafafa fans❤️_ _Muna bada sari, Ko sayi ‘dai ‘dai akan farashi mai sauƙi da rahusa. Ga mai buƙata sai ya nememu tanan 👇🏼_* _EMAIL:yerwaincenseandmore@gmail.com ko INSTAGRAM PAGE d’inmu:yerwaincense_and_more dama nambR mu:08095215215_ _MUNA TURAWA KAYAN MU KO’INA A FADIN NIJERIYA DAMA KASASHEN KETARE. 100% TESTED AND TRUSTED_ •••••••••? **INTENSIVE CARE UNIT (ICU)** ***Alhaji Harith ne a gefen kujerar dake kallon luntsumeman gadon da Capt. Muhd yake jingine akai. Wani likita ne akan sa sanye cikin kananun kaya mai dauke da farar coat. Babban daki ne daya amsa sunan sa irin na masu farcinan susa. Sai ka kwaso rantsuwa ka dire kan tabbas ba dakin asibiti bane, Domin ‘d’akin shak’e yake da kayan more rayuwa mai dauke da parlor acikin sa da wata shirgegiyar talabijin da firij. Rubuce rubuce likitan ya shiga yi. Tukun sannan ya zaro allura ya ‘dura mata ruwa, Ya mikar da hannun capt. Muhd ya yi masa allurar a jijiyar hannunsa. Sannan ya daga hannunsa ya dora bisaga goshin Capt. Muhd din. Tukun sannan ya saki tattausan murmushi yana kallon Alhaji Harith. Cikin harshen turanci ya shiga yi masa bayani. “Alhamdulillah! Ba bu wata ragowar rashin lapiar data dangancita baya. Sai dai ciwon kai da zai dan yi na kwanaki. Tinda Alhamdulillah tunanin sa da komai ya dawo dai dai yadda akeso, Rik’e wannan takardar, Irin abincin daya kamata ya dinga ci kenan. Sannan kuma kada adinga bata masa rai. Abu na karshe shine mun baku takardar sallama, Nanda wata 8 Idan Allah ya kai mu sai ku dawo, Allah ya kai mu.? “Yayi kwarai matuk’a, Mungode? “Ni zan fita ziyartar sauran wards, Idan kun tafi Allah ya kiyaye hanya ya tsare. ? “Tohm Insha Allah, Mungode Dr. Allah ya saka muku da alkhairi Kai da sauran yan uwa ma’aikatan lapia, Hakika kun kula da mu, Kun kuma bamu kulawa ga duk abunda ya danganci rashin lapiar sa, Mungode sosai.? Sake yiwa juna bankwana sukayi. Capt. Muhd ya rike hannunsa suna musabaha lokacin da likitan mai suna Dr. Hamoodi ya rike hannunsa suna sallamar bankwana. “Nagode k’warai Dr. Allah ya saka da alkhairi.? “Allahumaa Aamin Capt. Allah ya baka lapia mai dorewa yasa karshen wahalar kenan. Aamin.? Sake gaysawa sukayi, Sannan Dr. Hamoodi ya kara bawa Alhaji Harith hannu sukayi bankwana. Bayan fitar sa Alhaji Harith ya dubi Capt. Muhd, “Komai normal ko?? “Kalau ma kuwa! Alhamdulillah. Ai inaga Bappah idan akace muyi yar tsere da kai sai na wuce ka. A gafarce ni.? Capt. Muhd ya karasa fada yana sakin tattausan murmushi. “Toh Alhamdulillah Capt. Ai haka muke so.? “Tuba nake Bappah.? Suka saki dariya baki d’aya. Tukun sannan alhaji Harith ya taya Capt. Muhd shirya kansa. Cikin sababbin kaya kirar riga da wando na kananun kaya, Ya dora babbar coat akansa. Kana kallon sa zakasan tabbas sun hada jini da Alhaji Harith saboda tsananin yadda suke kama. Lokacin da suka fita masaukin da alhaji Harith ya kama musu suka wuce, Sukayi sallah. Capt muhd ya jima a sujjada yana addu’oi. Yasha kuka kwarai matu’ka lokacin da ya daga hannuwa yana mai yiwa Allah godia a bisa lapia daya bashi. Bayan tsawon lokaci daya dauka acikin rashin ta. **WASHE-GARI** A jirgi bayan sun tashi daga kasar Qatar zuwa Nigeria. Cikin hirar da suke yi ne. Alhaji Harith ya sako zancen gidan na Capt. Muhd. Capt muhd ya girgiza kai kawai bayan ya karasa sauraron baffan nasa, Cikin faffadan murmushi yace, “Ai Bappah... Banajin zan ‘karasa zama da matan nan, Domin bayana suke son gani tinda basason gudan jini na. Zanma fad’awa Addayo dana koma zan sauwake musu.? “Kar kai haka Capt. Yadda kake da hakuri ka dubi girman Allah kabar komai ya wuce. Tunda abunda suke fatan bai farun ba. Kuma kai gaka nan Alhamdulillah! Allah ya yaye maka lalurar da sanadin shirin su ya jefa ka ciki. Sai dai mucigaba da yiwa Allah godia kawai..? “Bappah! Ni da so nake kasa baki acikin maganar nan. Nagaji da TAKUN SAAKA’r da ake da matan nan. Ta temaka ta lamunce mun na sawwake musu. Bappah! Zama da irin shedanun matar nan hatsari ne. Gaba d’aya ZUCIYAr su sun ‘kisissima mata mugayen alkaba’i.? “Kayi hak’uri dai, Mu kuma cigaba da adduar Allah ya zaba abunda yafu alkhairi kaji ko?? “Naji Bappah! Toh Aamin Yaa Rabbi.? “Kasan an kusan kammala komai na islamiyar nan, Masha Allah ba abunda ya rage sai ‘karashen abun rubutu da za’a sassaka da signboard din da za’a sa ka akan layi. Shima ‘CAC? muke jira suyi approving sunan makarantar kawai.? “Masha Allah Bappah! Sannu da ko’kari, Nagode kwarai, Allah yabar zumunci ya kuma kara maka lapia da nisan kwana mai amfani.. Allahumaa Aamin.? “Aamin Yaa Rabbi Capt. Komai da nake ai da dukiyar ka ne, Sai fatan Allah ya kara maka yalwar arzuka.? “Aamin Bappah! Kai kuma kanayi da jikin ka da jinin ka ba, Ai kaine mai yi gaba d’aya Bappah! Yanzu kenan Bappah Addayo ba zamu sanar mata ba sai dai tagan mu?? “Eh mana sai tafi farin ciki, Allah dai ya kai mu lapia.? “Allahumaa Aamin.? ••? Sun dau tsawon lokuta kafin su sauka a birnin kano dake k’asar ta Nigeria, Sudeis ne ya dakko su a airport?, Yayi matuk’ar Farin cikin ganin su. Musanman Capt da yaga ya warke kalau dashi. Rungume shi sukayi a tare. Dan dadi sai da kowannen su yayi kukan farin ciki. Kai tsaye sudeis ya kai su gidan na Capt. Muhd. Babu kowa sai Addayo, matan gaba d’aya kowacce tatafi aiki. Mazan gidan ma sun tafi ofishin su, yammatan kuma wasu na makaranta. Sashen Addayo kawai suka zarce. Fadawa mai karatu adadin farin cikin da addayo ta shiga yayi kadan kalamai su zayyano muku. An Sha kukan farin ciki, Anyi raha hade da wasa da dariya. Addayon kuwa murna uku ce ta hade mata. Madaukakiyar murnar da tafi yi itace samuwar lapiar ‘danta Capt. Muhd. Da jikanta Sudeis. Da kuma gani guda d’aya da Allah ya albarkace ta dashi wato alhaji Harith. Dukkanin su ta dau tsawon lokaci kafin ta sasu a idanun ta. Sai yau da Allah yayi. ***GIDAN MALAM ARDO(AURE-AURE)*** **Safiya ta zama rana, Rama ta zama yammaci, Yammaci ya zama dare. Lalle Allah qadirun ne ala manyasha’u, Watan bikin Ardo ya shigo, Tuni ya azalzali Jimmamman ta kwashe kayanta daga ‘dakin mai sarari ta komar da kayanta ? dakin girkin da ada shi ke amadadin parlorn ta. Kujerunta uku da wardrobe dik ta sayar dasu, Saboda bazeyiwu ta sanya suba sunyiwa ‘dakin girma. Kullum sai Ardo yace ya shikata, Ita kuma tace wallahi saki d’aya ne. Tana da igiya biyu awajen sa, Yakan jera tsaki ba adadi aduk lokacin da ta isheshi kan bazata ko’ina ba, Takance ita taga gidan zama babu inda zataje, Ai kuwa kullum Sai tasha shika shikan rashin mutincin Ardo. Itama tabi layin su Atuwa sam bata gaban sa. Dadaa kuwa kullum cikin adduoi take, Da neman zabin Allah abisa abunda yafi alkhairi a rayuwarta, Tarasa wanda zata nema ta gayawa damuwar ta. Gashin kusan kullum Sai sunyi waya da Hajia amina ta wayar Modibbo. Sam bata taba gaya mata halin da take ciki ba, Bare dan uwanta dake k’auye guda d’aya ne dama yayi ragowa kuma shidin makaho ne. Wasu zafafan hawaye ne suka shiga mata reto a fuskarta, Hango mata na shige da fice a dakin amaryar Ardo da za’a kawo. Tabbas yayansu basuyi sa’ar uba ba. Domin Ardon duk wacce zai aura sai ya kashe mata kudade a dan banzan bashin dayake ciwa kansa, Kowacce kuma data shigo zai rabu da ita. Tarasa meyasa matan ke amincewa auren sa, Sarai bayan sunsan adadin yawan sake saken auren da yake. Sai dai zucia kowa da irin tasa, Wasu matan akan kudi idanunsu rufewa yake. “Toh Allah ya kyauta, Ta mu qaddarar kenan... Allah ka musanya mana da mafificin alkhairi.? Ta mike ta tada sallar da zatayi istikhara na kwanaki 3 chas. Aranar ta kammala. Ta karkade yar katifar Zaraah tayi kwanciyar ta bayan ta rufe yan biyunta da adduoi. Ta saya kofar dakin nata. Lokacin data jiyo ife ifen gudar amaryar Ardo ta 9!!! Tuni zuciar ta ta yanke mata barin gidan shine mafi alkhairi..!! Ango Malam Ardo ya gwangwaje da amaryar sa Rumallen Nababa mai ice, Bazawara ce yar kauyen su Dadaa (unguwar kuka fanda)!! Dadan sam batada masaniyar wacece, Cikin dare dai ihun Ardo ya karade cikin gidan da unguwar baki d’aya; “Wayyo Allah na! Kai garin dadi na nesa, Rumalle Allah ya miki albarka, Qur’anin Ubangiji na baki gidan nan halak malak, Takardun na cikin dakin Modibbo a jakar kayana. Wayyo Rumallen Nababa, Na baki kai na gabaki d’aya sai yadda kikayi..? Sambatun da Ardo keta sakarwa amaryarsa kenan yayinda suke nunawa juna farin ciki🔥 Cikin kirsa ta rad’a masa a kunne; “Dankwali yaja hula kenan?? “Yaja mana Rumalle tah, Billahil lazi dankwali yaja hulunan Ardo da gangar jikin sa hade da zuciar sa baki d’aya. ? Atuwa dake kwanciyar bakin ciki ta jiyo su, Cikin jan tsaki hade da nanawa cinyarta da sauro yaciza duka tace, “Bankadaddu! Yan gaba da iska, Allah ya kwashe muku albarka.? *AL-MADRASATUL SHUHADA'I LI TAHFEEZIL QUR'AN* ***Tunda driver ya sauke ta, Sanye take cikin uniform din islmiyar, Mai dauke da kalar amber orange da white jilbab sai niqab bak’i, Da socks baka. Yana tsaye daga barandar ajikin sa dake sama, Sanye cikin jallabiya, Baisa hula ba , Gashin kansa ya kwanta luf gwanin sha’awa. Manyan idanun sa ya sake zuba mata ya kasa dauke su daga gareta. Zuciar sa ramkar Zata faso kirjin sa ta fado. So yake ya tabbatar wa ZUCIYAR sa, Itace ba gizo bane. Yanayin bakon lamarin daya shige sa ne ya sashi sauke idanunsa ahankali daga kanta. Yana fatan shigowar ta cikin makarantar, Don tabbatarwa idanun sa itace. Domin bai manta da manyan idanunta Dake dauke da kwayar idanun coffee color. Tabbas sudeis ya kamu da SO DA ZUCIYAr Zaarah Ardo Borkindo... Saura kadan ya ci tuntub’e ya fado lokacin dayaga tashigo ciki ta nufi ajin da zai koyar. Wata katuwar bahaguwar zucia ya sauke mai nuna hamdala ga samun abun bege. #unedited 🏃🏽‍♀? #ALHAMDULILLAH MUN KAMMALA SHIMFIDA, YANZU ZAMU SHIGA GUNDARIN LABARIN, TAWAN TA UNCLE ABDULL (BILLY TAHH)❤️ TAKANCE YANZU WASAN ZAI FARA🔥 ••? I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 1/31/22, 18:40 - Buhainat: _*SO DA ZUCIYA._* _*NANA HAFSAT_* _*17* _*Zafafa biyar na kuɗi ne. Dan girman ALLAH ki saya kafin ki karanta. Muna haɗaki da ALLAH idan kin saya karki fitar mana saboda hakan cutarwa ne a garemu da ke kanki da kika saɓa mana alƙawari ta hanyar zalintarmu da son ruguza mana kasuwancinmu._* *_ZAFAFA BIYAR FACEBOOK LINK👇🏾* https://www.facebook.com/groups/494948898814888/?ref=share *_ZAFAFA BIYAR INSTAGRAM LINK👇🏾* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *_ZAFAFA BIYAR WATTPAD LINK👇🏾_* https://www.wattpad.com/1178725798?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ZAFAFABIYAR&wp_originator=Rf3bdM1DxoE6rtr%2FpmofDT2LwC%2FVfwSkcdyq99bn0JQs6Y4vrnr66bh9cxKlfOuPfF5VyLoSKGor57378NB4Zb%2FxLxcsULfA0VJvg4flaQvgAACdVin4LPGGN8XRDxBS *_ZAFAFA BIYAR TELEGRAM LINK👇🏾_* https://t.me/+SBu4brdnI29hSBfw _________________________ *_MACE SAI DA GYARA_*💃🏻💃🏻 _GYARAN MA NA KAMFANIN TURAREN:_ *YERWA INCENSE AND MORE* *Ƴar uwa ta hanyar gyara ne kawai zaki cigaba da amsa sunanki mace hamshaƙiya a wajen miji ba tare da ya ga kin tsufa masa ba.* _Maza garzayo ki gyara jikinki da kayan ƙawatattu kuma nagartattu irin namu na gida da suka sami haɗi na musamman da babu cutarwa a ciki. hadin bornu/chadian na kamfanin turaren YERWA INCENSE AND MORE_ *_Muna da haɗin_* _Turaren wuta kala kala na gidah_ _khumrahs_ _Kullaccham_ _Turaren wanka_ _Turaren Kaya_ _Turaren wanki_ _turaren mopping_ _Dukkanil al’ajab (Turaren tsugunno na Matan aure kad’ai)_ _khumratul al’ajab (khumrah ta jiki ta matan aure_ _Muna Gyaran jiki_ _Na amare_ _Da masu jego_ _Da sabulai masu gyara fata_ _Turaren tsugunno_ _zumar goran tula_ _Scented hair cream and spray (man kamshin gashi da gyara gashi_ _Akwaisu kujeran tsugunno _Dilke and halwa set_ _Burners da igniters da tong_ _turaren fesawa dana ruwa._ _wardrobe balls_ _scented pebbles_ _cotton wooly oudi incense_ _kabbasas_ _Da sauran kayayyaki da yawa da bamu ambata ba_ _Akwai ragi na musanman ga yan zafafa fans❤️_ _Muna bada sari, Ko sayi ‘dai ‘dai akan farashi mai sauƙi da rahusa. Ga mai buƙata sai ya nememu tanan 👇🏼_* _EMAIL:yerwaincenseandmore@gmail.com ko INSTAGRAM PAGE d’inmu:yerwaincense_and_more dama nambR mu:08095215215_ _MUNA TURA KAYAN MU KO’INA A FADIN NIJERIYA DAMA KASASHEN KETARE. 100% TESTED AND TRUSTED_ •••••••••? *AL-MADRASATUL SHUHADA’I LI TAHFEEZIL QUR’AN* **FASLUN SALMANUL PARIS** (AJIN SALMANUL PARISA/AJIN SU ZARAAH) ***Zaraah na shiga da sallama yan ajin da baza su wuce 20 ba daga su har sashin maza dake gefe kowanne yana kujerar sa. Ajin a tsare yake tamkar makarantar boko. Harda abun matso ruwan sha na zafi ko sanyi (dispenser) Ga locker nan kowanne dalibi da sunan sa ajikin locker din da take a matsayin tasa. Cikin haba-haba kamar yadda Aunty Amina ta sanar da ita, Haka Zaraah ta mimmika wa matan hannu suka gaysa, Mazan kuma ta musu sallama. Kafin ta nemi kujerar dake can baya mai dauke da sunan ta a jiki taja ta zauna. Tunda ta shige cikin ajin, Sudeis ya samu kansa da kasa dauke idanun sa agareta. Yadda take tafiya cikin nutsuwa da yadda ta babbawa matan ajin hannu suka gaysa, Shi ya sake narkar da kaunarta a zuciar sa. Ya samu kansa da jan kasan leben sa taune kana ya saki lallausan murmushi. Dai dai lokacin da ya aza kafar sa bisa kofar shiga ajin, A kuma lokacin ne Ustaz Naseem ya dosa wajen yana daga wa Sudeis hannu, “Barka kadai ustaz.? “Barka ranka ya dade..? Sudeis yayi murmushi, Ya fasa shiga cikin ajin ya tsaya akofar ajin. “So nake dan Allah ka rike ajin ustaza heekmah, Wai ba yanzu zata karaso ba sai 4:30. Na musu fiqhu, Zan rike naka ajin mu fara karatu da su. Sai ka musu fassarar kaji? Ka amince?? Sudeis ya daga kai kawai, Ya wuce ajin ustaza heekmah, Zuciar sa tamkar zata fashe. Can yaje ya fara Karanta musu surar da zasu fara, Kafin ya isowar malamar tasu. Tana zuwa kuwa yamike da sauri bayan ya kai ayah. “Godia nake...Ustaz Sudeis!? Ustaza heekmah tamasa godia tana dashare masa baki. Murmushin shima ya ka’karo yayi, Ya wuce ajinsa kai tsaye, Yana mai duba agogon hannun sa, Yana zuwa ya tarar Ustaz Na’eem ya kai ayah saura fassarar kawai. **FASLUN SALMANUL PARIS** Ustaz Na’eem ya mike ya fita, Musabaha sukayiwa juna, Sudeis ya shige cikin ajinsa, Farkon abinda ya fara yi shine sauke idanun sa akan Zaraah dake sunkuye da kanta a kasa tana karanta farkon Suratul baqra. Cikin harshen larabci ya fara musu magana, Idan yayi sai ya fassara da turanci ya kuma ‘kar’kare da hausa. “Sai a karshe sunana Sudeis Ibn Harith. Kuma ni ne zan kasance malamin ajin ku. Sanda bana nan Ustaz Na’eem zai wakilce ni. Zan dinga koyar daku AlQur’an da fassara da tajweed, Sai hadisi da kuma littafin bugyatul muslimin da sauran littafai, Sai wasu littafan da sauran malamai zasu koya muku. Ana fahimta?? “Ehh...? Suka hada baki wajen amsa shi. Dai dai lokacin da idanun su shi da Zaraah suka sarqe dana juna, Ta janye nata da sauri tana kallon bango. Gyaran murya yayi ya zauna akan kujerar sa dake fuskantar ajin. “Zamu fara da fassarar surah-Al Fatiha, Zuwa ayoyi goma na suratul baqrah..? سورة الفاتحة (1) ص 1 بِسْمِ اللهِ الرَّحْمنِ الرَّحِيمِِ {1} الْحَمْدُ للّهِ رَبِّ الْعَالَمِينَ {2} الرَّحْمـنِ الرَّحِيمِ {3} مَالِكِ يَوْمِ الدِّينِ {4} إِيَّاكَ نَعْبُدُ وإِيَّاكَ نَسْتَعِينُ {5} اهدِنَــــا الصِّرَاطَ المُستَقِيمَ {6} صِرَاطَ الَّذِينَ أَنعَمتَ عَلَيهِمْ غَيرِ المَغضُوبِ عَلَيهِمْ وَلاَ الضَّالِّينَ {7} ?1-Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 2; Godiya ta tabbata ga Allah, Ubangijin halittu; 3; Mai rahama, Mai jin kai; 4; Mai nuna Mulkin Ranar Sakamako. 5; Kai muke bauta wa, kuma Kai muke neman taimakonKa. 6; Ka shiryar da mu ga hanya madaidaiciya. 7; Hanyar wadanda Ka yi wa ni´ima, ba wadanda aka yi wa fushi ba, kuma ba batattu ba, Ya cigaba da fassara musu har i zuwa ayoyin da yace zasu na suratul-Baqrah. Ya kai ayah tukun sannan ya juya ya dube su bayan ya ajiye qur’anin hannun sa. “Anan zamu dakata..Insha Allah rabbi, Gobe da yardar Allah zan karbu haddar ayoyin da kuma fassarar dukkanin su? An gane ko?? “Eh! Ustaz.? Suka hada baki, Ciki harda Zaraah dake jujjuya abin azuciyar ta. Sam ba zata taba mancewa da sanyayyar muryar mai ‘dandanon dadi da sanya nutsuwa Irin ta sheikh sudeis ba. Matashin malamin da bata gajiya da sauraron karatun sa Kullum da daddare a atashar Quran and sunnah dake gidan rediyo. Yau Gashi agabanta tana sauraron muryar sa. Ashe rana irin haka zata bayyana agareta. Sam batasan ta lula duniyar tunani ba, Sai ganin sudeis tayi agabanta, Ya zuba mata idanu. Gaba d’aya yan ajin kowa ya tsaya yana kallon ta. “Meke...me ke far...Faru..faruwa ne bakya tare da mu...? Tunanin me kike? Uhm?? Ya fadi uhm din tahanyar jan kalamen, Wanda har sai da hucin iskar bakin sa mai kamshin mint ta daki hancin Zaraah. Dadda’dan turaren Calvin Klein ya gauraye ilahirin cikin ajin da wajen sa. “Ba.Bakomi.? “Kin tabbata?”Ya rankwafo yana sake tambayar ta. Wanda shi kansa yakasa sanin dalilin hakan... Daga kai tayi alamun Eh. Ya ja da baya yana mai ajiye littafan hannunsa agaban ta. “Kizo mun dasu gobe Insha Allah, Kuma kece zaki zama matemakiyar shugaban dalibai.? Ya karasa yana mai tafiya gefen mazan ajin. Ya nuna wani katon cikin su, “Kai ne shugaban daliban ajin nan, Class representative kenan, Ke kuma zaki zama assistant dinsa, Ya sunan ku?? “Sunana Zaraah Ardo Borkindo...? Ta fada a nutse, Cikin muryarta mai dadi. Sudeis ya daga kai alamun Toh, ya dubi dalibin Shi kuma ya amsa sunan sa da, “Ibrahim Ali Ibrahim? “‘Masha Allah!! Zo class rep ka kira malamin da zai koyar da ku karatu na gaba. Ke kuma Fadimatu kizo da wuri saboda littafai na na wajen ki.. Kin...kinji ko?? Daga kai tayi alamun Eh. Shi kuma ya fuce bayan ya musu sallama, monita ya bishi a baya. **GIDAN MALAM ARDO** **Da sassafe Ardo ya tafi bakin kasuwa sayowa amarya Rumalle abincin karin kumallo. Yana ficewa ta je dakin Modibbo Shi kuma ya fita wajen aiki. Dama dakin baya kulleshi saboda kayan mahaifin nasu dake ciki. Tana zuwa ta tattaro takaddun gidan ta boye ajikin tah. Ta kai dakin ta tayi musu ajiya ta musanman.. ••? ZAFAFA KARO NA FARKO SUNAYEN SU: 1_GUDU DA WAIWAYE NA BILLYN ABDULL 2_KAI MIN HALACCI NA MISS XOXO 3_BURI DAYA NA MAMUH GEE 4_DAURIN BOYE NA SAFIYYAH HUGUMA 5_SAUYIN KADDARA NA HAFSAT RANO DUKA BIYAR DIN AKAN NERA 500 SAI ZAFAFA TAKU NA BIYU 1-DAURIN GORO NA HAFSAT RANO 2-ALKAWARIN ALLAH NA SAFIYYAH HUGUMA 3_QAUNAR MU NA MAMH GEE 4_IGIYAR ZATO NA MSS XOXO 5_WUTSIYAR RAKUMI NA BILLYN ABDULL. DUKA BIYAR DIN AKAN NERA 500. SAI ZAFAFA TAKU NA 3, 1_MIN QALB NA MAMUH GEE 2_SARAN BOYE NA BILLYN ABDULL 3_KIBIYAR AJALI. NA MISS XOXO 4_ABINDA KE CIKIN ZUCIYA NA HAFSAT RANO 5_SIRADIN RAYUWAR BILKISU NA SAFIYYAH HUGUMA DUKA DOCUMENTS DIN BIYAR AKAN NERA DUBU DAYA DA DARI BIYAR (1,500) SAI ZAFAFA TAKU NA HUDU. 1-ALKIBLA NA SAFIYYAH HUGUMA 2_DALAAL NA MISS XOXO 3_UBAYD MALEEK NA MAMUH GEE 4_MABUDIN ZUCIYA NA HAFSAT RANO 5_MAKAUNIYAR KADDARA NA BILLYN ABDULL DUKA LITTAFAN BIYAR AKAN NERA DUBU DAYA DA DARI BIYAR (1,500) SAI ZAFAFA KARO NA BIYAR DA AKE A HALIN YANZU, (ON GOING PAID NOVS) 1-SO DA ZUCIYA NA MSS XOXO 2-TAKUN SAAKA NA BILLYN ABDULL 3_HALIN GIRMA NA HAFSAT RANO 4_DAB'IZAR ZUCIYA NA SAFIYYAH HUGUMA 5-DEEN MALEEK NA MAMUH GEE DUKA BIYAR DIN NERA DUBU DAYA NE( 1K)IDAN AN KAMMALA SU KUMA 1500. YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN: ACCOUNT NAME: MUSAA ABDULLAHI SAFIYYAH.. BANK NAME: KEYSTONE BANK SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA: 08184017082 IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA: 09134848107 1/31/22, 18:42 - Buhainat: _*SO DA ZUCIYA._* _*NANA HAFSAT_* _*18_* _*Zafafa biyar na kuɗi ne. Dan girman ALLAH ki saya kafin ki karanta. Muna haɗaki da ALLAH idan kin saya karki fitar mana saboda hakan cutarwa ne a garemu da ke kanki da kika saɓa mana alƙawari ta hanyar zalintarmu da son ruguza mana kasuwancinmu._* *_ZAFAFA BIYAR FACEBOOK LINK👇🏾* https://www.facebook.com/groups/494948898814888/?ref=share *_ZAFAFA BIYAR INSTAGRAM LINK👇🏾* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *_ZAFAFA BIYAR WATTPAD LINK👇🏾_* https://www.wattpad.com/1178725798?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ZAFAFABIYAR&wp_originator=Rf3bdM1DxoE6rtr%2FpmofDT2LwC%2FVfwSkcdyq99bn0JQs6Y4vrnr66bh9cxKlfOuPfF5VyLoSKGor57378NB4Zb%2FxLxcsULfA0VJvg4flaQvgAACdVin4LPGGN8XRDxBS *_ZAFAFA BIYAR TELEGRAM LINK👇🏾_* https://t.me/+SBu4brdnI29hSBfw _________________________ *_MACE SAI DA GYARA_*💃🏻💃🏻 _GYARAN MA NA KAMFANIN TURAREN:_ *YERWA INCENSE AND MORE* *Ƴar uwa ta hanyar gyara ne kawai zaki cigaba da amsa sunanki mace hamshaƙiya a wajen miji ba tare da ya ga kin tsufa masa ba.* _Maza garzayo ki gyara jikinki da kayan ƙawatattu kuma nagartattu irin namu na gida da suka sami haɗi na musamman da babu cutarwa a ciki. hadin bornu/chadian na kamfanin turaren YERWA INCENSE AND MORE_ *_Muna da haɗin_* _Turaren wuta kala kala na gidah_ _khumrahs_ _Kullaccham_ _Turaren wanka_ _Turaren Kaya_ _Turaren wanki_ _turaren mopping_ _Dukkanil al’ajab (Turaren tsugunno na Matan aure kad’ai)_ _khumratul al’ajab (khumrah ta jiki ta matan aure_ _Muna Gyaran jiki_ _Na amare_ _Da masu jego_ _Da sabulai masu gyara fata_ _Turaren tsugunno_ _zumar goran tula_ _Scented hair cream and spray (man kamshin gashi da gyara gashi_ _Akwaisu kujeran tsugunno _Dilke and halwa set_ _Burners da igniters da tong_ _turaren fesawa dana ruwa._ _wardrobe balls_ _scented pebbles_ _cotton wooly oudi incense_ _kabbasas_ _Da sauran kayayyaki da yawa da bamu ambata ba_ _Akwai ragi na musanman ga yan zafafa fans❤️_ _Muna bada sari, Ko sayi ‘dai ‘dai akan farashi mai sauƙi da rahusa. Ga mai buƙata sai ya nememu tanan 👇🏼_* _EMAIL:yerwaincenseandmore@gmail.com ko INSTAGRAM PAGE d’inmu:yerwaincense_and_more dama nambR mu:08095215215_ _MUNA TURAWA KAYAN MU KO’INA A FADIN NIJERIYA DAMA KASASHEN KETARE. 100% TESTED AND TRUSTED_ •••••••••? **Ta hakimce akan gado tana murmushi, Wai itace ta mallaki gidah daga zuwan ta? Dadi gaba d’aya ya da baibaye Rumalle. Ta janyo yar wayarta mai chocilan tana daddan nawa, Gefe d’aya kuma waka take rerawa. Jimmamman zata wuce taja dogon tsaki , Sai datazo saitin dakin na Rumalle ta dasa kujerar tsugunno ta dosana bayanta. Ta shiga kartar tukunya tana hada gwabi-gwab’in kayan wanke wanken ta. Rumalle nadaga daki tafara jiyo tsamun kwanannan abinci yana shigo mata dakin ta. Ta ja dankwalinta gaban goshi tafita zuwa wajen tana yamutsa fuska, “Meye haka?? Nace meye haka malama? Ya zakizo kofar daki na ki tara kayan wanke wanke kina yi.? Rumalle takarasa fada tana taunar cingum din bakinta dake futar da ‘karar ‘karas-kara-kas. Jimmamman ta yi banza da Rumalle tacigaba da kankarar ‘kanzon tukunya. Batasan hakan ya ‘kara bakanta ran Rumalle ba. “Malama dake nake magana fa kinyi shiru.? Atuwa dake kofar dakinta ta shiga babbaka dariya tana tafe hannaye. “A hayye landantsan. Allah mai alheri, Jimmamman dake fa take magana ko? Ya zaki mata shiru.? Jimmamman ta mike hade da dire tsallan albarka tana karkadawa Atuwa yatsa. “Ina ruwan ki uwar tsugudidi? Na ga nandin da kofar dakin nawa ne kuma anan nake wanke wanke?? “Toh sai akai ya ya iyye? Duniya ta canza miki yanzu kin koma baya. A hayye landantsan. Baiwar Allah bamu gaisa ba.? Atuwa tace da Jimmamman tana mai dashare mata hak’ora Kamar gaske. “Sannun ki uwar gidah ran gidah.? “Yauwa sannun mu amarya shalelen Ardo. Tagaban goshin Ardo. Dole agan Ki kuma abar ki, Babu yadda za’ai da ke.? Ita dai Rumalle dan murmushi kawai tasaki kafin ta fara janye kwanukan wanke wanken jimmamman zuwa gefe. Jimmamman din tayi hanzarin mayar dasu inda Rumalle ta janye. “Naga alama zamu hau sama da ke mu fad’o, Ke wai ba’ma ya sake ki ba? Na meye naki zaki cigaba da zama agidan mijina?? Cikin haka sai ga Ardo ya shigo gidan, Dauke da flask din abinci ya sawo indomie dafaffiya da ‘kwai, Sai shayi a leda fara an kullo masa. Rumalle na jiyo takun sa ta saki kukan makirci. Hankalin Ardo yahi ya tashi ya rasa yadda zai yi. Rumalle ta fada kirjin Ardo tana mai rushewa da kuka baki d’aya, “Zumanaaa kaji abinda matarka ke gayamun ko?? Ardo hankalin sa gaba d’aya ya tashi, Ya sake matseta ajikin sa yana jerawa Atuwa da Jimmamman harara. “Wace yar gaba da iskar ce take gaya miki magana? Eh nace wacece? Atuwa ko Jimmamman.? Rumalle ta daga yatsa ta sauke akan Jimmamman, Tana shesshekar kuka, “Wannan ce, Kawai, Wai kawai saboda nace mata tadan yi gaba da kwanukan wanke wanken ta. Shine taketa surfan zagi, Ba Irin kalar wanda bata sauke mun ba, Tun fitar ka kawowa yanzu. Harda ‘doriyar saukar mun da mari. ? Ta karasa hade da rike kuncinta hawaye d’aya na bin d’aya. “Mari? Zagi? Ni? ? Jimmamman ta shiga tambayar Rumalle harda in’ina. Tana tambayarta tana kallon Atuwa. “Kece sheda ta Atuwa? Anyi haka?? Atuwa ta yamutsa fuska tana kauda kai gefe. “Naji dai saukar mari sau d’aya. Zagi kuwa uwarta da ubanta kika zaga kadai sai ‘karin na Ardo daya aurota. Kince kuma babu inda zaki sai kin gama wanke wanke.? Ta karasa fada hade da janyo dutsen goge kafa, Tashiga kartan fason dake kafafunta. Tareda doriyar rera baitin wakar ta. “A hayye sama lubaye.....? “Billahil lazi karya suke Ardo.? Ardo yaja dogon tsaki yana karkada mata yatsansa cikin fushi. “Akan me zaki mareta? Ai ba Karya tayi ba. Ya za’ai kizo kofar dakinta ki ce zaki wanke wanke? Rumalle zo ki rama marin ki da zagin naki.? “Kyaleta zuma na, Rabu da ita. Ni ce ya kamata na bata hak’uri saboda ita nazo na tarar agidan, Dole Zataji zafi, Yaya kiyi hak’uri.? “Hak’urin uban ki?? Cewar Jimmamman gaba d’aya kanta ya d’aure, Tabbas Rumalle ta dameta ta shanye a makirci, Wai Yaya.? Taja dogon tsaki tana girgiza kai. Kafin tasake cewa, “Ya za’ai na mareta ya kuma za’ai na zageta.? “Ai ba Karya na miki ba? Yanzu ma kin sake zagin ubana. Kowa kuma yaji.? Jimmamman tafashe da dariyar datafi kuka ciwo tana tafe hannaye. Atuwa dai tana goge kaushinta tana kallon su ta gefen ido. Ardo ya riko fuskar Rumalle yana kalle kunci nan. Kafin ya girgiza kai kawai, “Kiyi hak’uri Rumallen Ardo. Idan Allah ya yarda anjima zan sayo miki fanado ki sha. Muje kici Indomie da kwai ki kwanta ki huta. Allah ya saka miki. Sannan ke kuma, Wannan ya zama na farko ya kuma zama na karshe Jimmamman. Kar na sake jin ko ganin na biyun haka. ? Ya riko hannun Rumalle suka shige cikin daki. Jimmamman dake tsaye akan kwanukanta takaici da bakin cikin Rumalle ya cikata. Ko kwanukan bata tsaya ta kwashe ba ta shige dakin ta. Bayan ta sakarwa Atuwa harara. Atuwa sai murmushi take tana mai danne dariyar dake neman kufce mata. *** Dadaa dake tsaye a bakin kofar gidan Alhaji Sani mijin Haj. Marii. Gidan da aka fisa ni ko akewa laqabi da gidan gyet (gate) Kaf rimin kebe ciki da wajenta shine gidan da aka fara gani da gate kuma mai fenti na yan gayu. Sake kwankwasa tayi, Sai alokacin mai gadin ya leko da kansa. Idanun sa jawur dasu da alama daga bacci ya tashi alokacin. “Menene haka kika faman bubbugawa mutane gida sai kace masifa.? “Kayi hak’uri ‘kani na. Wajen hajja nazo.? “Tasan da zuwan naki?? “Ta sa ni.? “Minti d’aya.? Ya koma cikin gidan, Ba jimawa kuwa ya dawo ya bude kofar gate din. “Shigo? “Yauwa nagode.? Shigewa ciki Dadaan tayi, Bakinta dauke da sallama. Gidah ne na ‘kasa bame bene ba, Komai a wadace. Ga shukoki nan da suka k’arawa gidan kyau. Duk kuwa da dizayin (design) din gidan na da ne. Amman dake a unguwar shi ake ji dashi, Hakan ya zamto har yanzu gidan yana haskakawa. “Wa’alaykm salamu. Shigo Jammu.? Cewar Haj. Marii dake matse ruwan lemon tsami a kofin hannun ta. “Shiga ciki jammu. Gani nan.? Dadaa tashiga parlorn bakin da tasaba zama ta zauna a kasan carpet. Sanye cikin riga da zani na atamfa. Duk kuwa da sun sha jiki amma a tsaftace sunsha karin guga. Ga hijabi shima yasha karin guga. Sai kamshin turaren alkalin goma take. Hajiar tashiga parlorn dauke da kofi na kunu da plate mai dauke da kosai soyayye da biredi mai yanka yanka😁😹 Ta ajiye su agaban Dadaa tana murmushi, “Zauna kicinye sai muyi maganar.? “Ina kwana Hajia? Ya kwanan iyalin? Ubangiji Allah ya kara muku arziki da kwanciyar hankali.? “Lapia kalau Jammu! Ya yan biyu? Da labarin Zaraah.? “Alhamdulillah Hajja, Zaarah nacan kalau anata karatu. Su kuma yan biyu tun asubah da suka debo mana ruwa nace su koma bacci. Kilan yanzu sun tashi.? “Masha Allahu! Allah ya raya mana su. Dan Allah ja ki ci.? Dadaa tadan yi murmushi tana jan plate din gaban ta, “Akwai yar leda na juyewa yara?? “Dama nasan haka zaki fada, Kullum Kamar wata bakuwa, Shekara da shekaru muna tare. Ni na dauke ki amatsayin kawata aminiyata amman ke kullum cikin janye jikin ki kike da ni Jammu. Toh kwantar da hankalin ki. Na samu so nasu a flask idan muka gama zantawar sai ki tafar musu da shi.? “Toh shikenan Haj. Nagode Allah ya saka da alkhairi yabar zumunci.? Haj Mari ta kauda kai kawai tana murmushi. Kafin ta sanya hannu ta sake matsarwa Dadaa gabanta. Dadaan tashiga ciba nutse harta kammala tayi hamdala. Ta mike ta kai kitchen tadawo. Shima kaiwar plate din sai da Hajiar tace tabar shi tak’i. Takai da kanta. Ta dawo suka ci gaba da yar hirar su, Kafin Dadaan ta zayyane wa Hajjan komai ta k’ark’are da, “Anjima da azahar ma Hajia aminan zata turo a dauke mu da yaran.? “Amma Jammu shine kikabar wannan babbar maganar aran ki. Sai da kika yanke shawara zaki gayamun? Haba Jammu? Yakamata ace wannan zurfin cikin naki kindena yin sa wallahi. Ni wallahi saboda takaicin Ardo yake kowa shiysa banason zuwa gidan nan. Lokacin da aka kawo ki jajir dake ga jiki, Amma agidan shegen kika rame kika fige. Ni wallahi da ace na sanki tun Kafin ya auroki da wallahil azim bazan yarda ki aure shi ba. Duk kin fita hayyacin ki da kankanun shekarun ki kin koma Kamar wata tsohuwa. Ni dai wannan zance yamun dadi. Ubangiji Allah yasa hakane yafi alkhairi. Cikin abokan alhaji dole na samo miki bazawari.? Suka fashe da dariya. Kafin su cigaba da hirar su, Ba jimawa Dadaa ta mata sallama zata tafi. Hajian tashiga daki ta riko akwati mai dauke da kayan bayarwa da su turare da sabon soso da sabulu da kayan kwalliya. “Rike ba yawa. Idan Allah ya yarda nima zan ziyar ce ki. Insha Allahu.? “Nagode Hajia, Allah ya saka da alkhairi yabar zumunci.? “Wayyo Allah na! Nace kidenamun godia haka Jammu. Rike kular abincin ba sai kun dawo da ita ba. ? “Nagode Hajia.? Har gate tarakota. Hajiar tasa mai gadin ya daukarwa Dadaa akwatin har kofar gidan su. Ta shige dashi ciki. A tsakar gida Rumalle ce ke wanke kanta, Ardo yana cuccuda mata shi hade da zuba mata ruwan dauraya. “Ahhh Jammu. Ashe rai kanga rai?? Rumalle tafada tana mai share kumfar idanunta da kasan rigar Ardo😹 “Ah Rumalle! An kwan kalau?? “Lapia kalau Jammu.. Zumaanah kace ka rabu da Jammu? Nafa gaya maka ba zan hada kishi da yar garin mu ba. Domin kuwa Jammu kamar yaya take awuri na. Kanin mahaifinta mai rasuwa ya auri k’anwar mahaifiya ta.? Ardo ya shiga kwakwaso rantsuwa yana direwa, “Wabillahil lazi na shikata Rumalle, Na shikata, Zaman yaranta take.? “Yau ma zamu bar maka gidan Malam da yardar Allah, Allah kuma yasa hakane yafi alkhairi. Yara kuma zasu dinga zuwa suna gayarda uban su.? “Banaso na yafe. Kuje can ku karata.? “Toh shikenan Malam, Idan auren wani ya taso acikin su Za’a neme ka dole, Tunda kai ne uban su. Sannan ina fatan Allah ya yaye maka wannan jafa’i daka dorawa kanka. Kaje ka tuntubi malamai yawan haifar ‘yaya mata ma rahama ne Malam. Wataran su zasu maka riga su maka wando. Arzikin da kake fatan samu ajikin ‘ya’ya mazan. Ta iya yiwuwa matan da baka so ne zasu rufa maka asiri agaba.? Cikin takaici ta daga labulen dakinta daya jeme ta shige. Ta direwa su Yan biyu kular agaban su. “Ku ci ku wanko jikin ku. Za’a zo daukar mu Idan Allah yayarda.? Ta karasa hade da kwashe kayayyakin su ta zuba a babbar ghana must go. Ardo da Rumalle dake waje kowannen su yayi cirko cirko dashi. Kafin Rumalle ta ja hannun sa ta mika masa robar ruwan. “Zubo Malam zubo ruwan.? Zuba mata ya shiga yi Ita kuma tana daurewa haka suka kammala. Suka koma cikin daki. Dadaa kuwa suna kammala shiryawa ba jimawa Ibrahim ya k’araso. Modibbo ne ya shiga ya gayawa Dadaan isowar Ibrahim din. Dadaa tasa yan biyu suka fita. Tashiga yiwa Modibbo jan kunne na takatsantsan da zai yi da matan uban sa. Yabisu sau da kafa. Har Allah ya hore masa shima yayi muhallin sa. Yana hawaye tana yi. Haka ya riko nata leda suka fito. Dakin Atuwa ta leka ta mata sallama. Atuwan na kwance tayi ‘dai dai akan katifa tana sakatar kunne. “Toh Jammu! Saduwar alkhairi. Sai mun zo.? Dadaa takarasa shiga dakin Jimmamman dake labe a bakin taga tana jiyo su Ardo. Tana ganin Dadaa ta sau murmushin yak’e. “Tafiyar ce? ? “Eh wallahi auntyn su.? “Shikenan! Sai wata rana Jammu.? Sukayi sallama Dadaan ta fice Modibbo na bi mata a baya. Yan biyu na daga waje. Atare suka shige motar Modibbo na daga musu hannu. Bayan Ibrahim ya zura kayan a booth. Ya mike dasu a titi, Daga rimin kebe zuwa unguwar Nassarawa GRA, Yankin Tukur Road... **CAPT. MUHD MUHD** Haj Laila da Iklima kowanne yazo yayiwa Addayo sallamar tafiya aiki. Capt. Muhd daya shiga sashen mahaifiyar tasa ya zauna ya kwashi gaisuwa shima. Bayan fitar kowa na gidan yaja gauruwar ajiyar zucia yana jujjuya kai. “Yanzu ina amfanin matan nan Addayo? Gaba d’aya bana gaban su sai aikin su. D’aya tatafi banki d’aya asibiti. Addayo ki lamunce mun na karo aure dan Allah. Ni ki zabamun matar ma.. Dan Allah Addayo karki hana. Iya alfarmar da zan iya kenan ko dai na ‘karo aure ko kuma na sake su duka......? •? Unedited Late post Ayi hak’uri😅❤️ 1/31/22, 18:42 - Buhainat: _*SO DA ZUCIYA._* _*NANA HAFSAT_* _*19_* _*Zafafa biyar na kuɗi ne. Dan girman ALLAH ki saya kafin ki karanta. Muna haɗaki da ALLAH idan kin saya karki fitar mana saboda hakan cutarwa ne a garemu da ke kanki da kika saɓa mana alƙawari ta hanyar zalintarmu da son ruguza mana kasuwancinmu._* *_ZAFAFA BIYAR FACEBOOK LINK👇🏾* https://www.facebook.com/groups/494948898814888/?ref=share *_ZAFAFA BIYAR INSTAGRAM LINK👇🏾* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *_ZAFAFA BIYAR WATTPAD LINK👇🏾_* https://www.wattpad.com/1178725798?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ZAFAFABIYAR&wp_originator=Rf3bdM1DxoE6rtr%2FpmofDT2LwC%2FVfwSkcdyq99bn0JQs6Y4vrnr66bh9cxKlfOuPfF5VyLoSKGor57378NB4Zb%2FxLxcsULfA0VJvg4flaQvgAACdVin4LPGGN8XRDxBS *_ZAFAFA BIYAR TELEGRAM LINK👇🏾_* https://t.me/+SBu4brdnI29hSBfw _________________________ *_MACE SAI DA GYARA_*💃🏻💃🏻 _GYARAN MA NA KAMFANIN TURAREN:_ *YERWA INCENSE AND MORE* *Ƴar uwa ta hanyar gyara ne kawai zaki cigaba da amsa sunanki mace hamshaƙiya a wajen miji ba tare da ya ga kin tsufa masa ba.* _Maza garzayo ki gyara jikinki da kayan ƙawatattu kuma nagartattu irin namu na gida da suka sami haɗi na musamman da babu cutarwa a ciki. hadin bornu/chadian na kamfanin turaren YERWA INCENSE AND MORE_ *_Muna da haɗin_* _Turaren wuta kala kala na gidah_ _khumrahs_ _Kullaccham_ _Turaren wanka_ _Turaren Kaya_ _Turaren wanki_ _turaren mopping_ _Dukkanil al’ajab (Turaren tsugunno na Matan aure kad’ai)_ _khumratul al’ajab (khumrah ta jiki ta matan aure_ _Muna Gyaran jiki_ _Na amare_ _Da masu jego_ _Da sabulai masu gyara fata_ _Turaren tsugunno_ _zumar goran tula_ _Scented hair cream and spray (man kamshin gashi da gyara gashi_ _Akwaisu kujeran tsugunno _Dilke and halwa set_ _Burners da igniters da tong_ _turaren fesawa dana ruwa._ _wardrobe balls_ _scented pebbles_ _cotton wooly oudi incense_ _kabbasas_ _Da sauran kayayyaki da yawa da bamu ambata ba_ _Akwai ragi na musanman ga yan zafafa fans❤️_ _Muna bada sari, Ko sayi ‘dai ‘dai akan farashi mai sauƙi da rahusa. Ga mai buƙata sai ya nememu tanan 👇🏼_* _EMAIL:yerwaincenseandmore@gmail.com ko INSTAGRAM PAGE d’inmu:yerwaincense_and_more dama nambR mu:08095215215_ _MUNA TURAWA KAYAN MU KO’INA A FADIN NIJERIYA DAMA KASASHEN KETARE. 100% TESTED AND TRUSTED_ •••••••••? **GIDAN MALAM ARDO** Rumalle na daga tsaye tana daga wayarta, Da alama service, Sanye cikin kananun kaya. Matsattsen wando da vest. Tana yan wak’e wak’enta, Can sai ha Ardo ya shigo da bakar leda. Kamshin soyayyen kifi sai tashi yake. Rumalle na hango shi ta nufe shi da sauri, Tana ware hannuwa, Hade da riko hannayen sa da ledar baki d’aya. Ta kaikace baki tana rera masa wakar film din sangaya. “Ayye lale iya raye ayye lale maraba Ardona, Na bude taska, Dole ne in taka, In rawa agaban ka, Ai bana shakka, Ai zakai murmushi na rike ka a rai na bana wariwa, juyo inyi murna don ka inka tona, Na rikeka amana, Fuska ta nuna, dandalin nan kowa ya sani ni ce matar ka Rumalle🔥😹.. Ayye lale lale ayye lale Rumalen Ardo? Jimmamman dake wanke ledar fitsarin yan biyu taja tsaki tana matse kumfar daya fallotsa mata a fuska, Atuwa da ke gefen dakin ta tana afa aya ta saki dariya tana shewa, “A hayye landantsan. Allah mai alheri.? Jimmamman ta waiga tana dalla mata harara. Atuwa tashiga karkada mata yatsu daga inda take zaune, “Ni sai in yage za ni, Naci mutuncin mace. Wabillahil lazi.? Jimmamman bata sake bi takan Atuwa ba, Ta cigaba da daurayar kayanta kawai. Su Rumalle suka shige kuryar daki. Ragowar abincin gidan fatsuma suka dakko. Rumalle tashiga bashi a baki tana murmushi. Cikin haka sai ga sallama anata rafkawa. Maza har Uku, Na farko zai yi shekaru goma sha hudu, Mabiyin sa zai yi shekaru sha biyu. Sai na karshe zai yi shekaru 10. “Kai su waye?? Cewar Ardo. Rumallen tayi hanzar riko hannunsa. Tamayar dashi zaune daga tsayen dake niyar tashi. “Su haladu ne fa da usmanu da idrisu.? “Wa? Su wa? Waye su?? Ardo ya tambayeta cikin tsananin tashin hankali. “Yarana mana.? “Sai akai yaya kuma?? “Haba mai hosvan (my husband) haba angon Rumalle. Da kai da kaya ai mallakar wuya ne. Ai suma yaran ka ne inda kara.? “Mamaa gamu munzo.”Cewar Haladu dake d’auke da rintimemiyar ghana must go. “Nide kashi zan Mama? Usmanu. “Shege ka rigani fito in shiga.? Idrisu ya fada yana matse kafafu. Ardo tsabar kololuwar bakin cikin daya tsinci kansa Sai yayi shiru ya kasa magana. Idrisu ya kwaye labulen dakin yana dashe baki, “Yauwa ashe na canka. Kai mama dakin nan yayi kyau, mu A’Ina zamu dinga kwana. Su dijama na gayar dake ga daddawa nan da kuka sunce akawo miki. Indon tsalha ma tace tana nan tafe. ? Usmanu ya lek’a kansa shima yana bude baki, “Mama Ina namu abincin yasin cikina tamkar an yashe shi. Kuma tak nayi da dumamen tuwon innani.? Bai gama magana ba Rumalle ta dau kwanon abincin gaban su, Batabi takan Ardo dake kalle kifin da bai ci ba. Ta mika musu kwanon abincin. “Je ku ci, Mazan faman Maman su da sabon baban su Ardo.? Cikin tsananin tashin hankali Ardo ya mike ya fuce. Kai tsaye ya wuce bakin hayin gada ya zauna. Ya rasa me yake masa dadi. Mai gurasa zai wuce ya kira shi, “Yankan ta ‘dari, Idan ka biyo nan kazo ka karb’i kudin ka.? Mai gurasa ya yanka masa yamika masa, Ardo ya karba yana ci yana Hawayen bakin ciki. ••••? **FASLUN SALMANUL PARIS** A hankali ya saki tattausan murmushi, Dai-dai lokacin da Zaraah ta sake dagowa daga kauda kanta datayi suna magana da kawarta. Suna had’a idanu dashi ta cuno baki gaba tana jujjuya idanun da batasan ma tayi ba. Yanayin shagwabar da tayi kwarai matuka ya da’da’dawa Sudeis. Kusan rabi da kwatan tsayuwar da yayi kacokan ya sadaukar dasu ga kallon ta da motsinta baki daya. “Amira...!!”Ya samu kansa da kiranta. “Na’am Malam.? Ta amsa shi tana daga zaune. Ya dan shafa keyar sa daga tsayen da yake. “Zo...!? Ya fada ahankali a kuma nutse had’i da ficewa daga ajin. Binsa ta shiga yi a baya. Ya bude ofishin sa yashiga. Itama ta bishi. Ya zauna akan kujera bayan yayi addu’a. “Fad’imaa.? Yace da ita ahankali cikin wata iriyar murya. “Na’am Malam.? “Nayi lefine....? Uhm?? Ya tambayeta batare da yasan da irin lafazin da yayi ba. Yanayin yadda ya karya harshen sa. Hausar ma bil lugga yayita. Kai kace larabci ne. Gashi idanuwan sa masu matukar sanyaya zucia da ruhi ya zube mata su. Kamshin jikin sa da nata sun had’u sun bada wani hadadden kamshi. Shiru tayi bata amsa shi ba, Tana dai tsaye tana wasa da zoben azurfar dake yatsanta. Shi kuma yana daga zaune ya kasa dauke idanun sa akan ta. Ya rasa mai yasa akoda yaushe yaga Zaraah, ZUCIYAr sa bata iya janye tunanin ta. kallo d’aya da yayiwa Zaraah. SOn ta Ya masa madaukakin kamu mai wuyar fassarawa. Ya sake narkar da murya hade da sakar mata wani Irin kallo mai tsuma zuciar duk wanda akayi wa. “Fad’imaaa? Ya ja sunan cikin lugga hade da karyar da kansa. “Na’am Malam.? Ta amsa shi kanta a ‘kasa. “Nac..Nace na..Nayi lefi ne?? Ya karasa cikin in’inar sa mai kamada maganar gayu. Girgiza kai tayi alamun a’ah. Ya furzar da iskar bakin sa. Zai yi magana kenan. Ustaza heekma ta yi sallama ta shiga ofishin. Sai kamshi take. Kai daga ji kasan turaren bata jima da fesa shi ba. “Ustaz.. Sannu da aiki.!? “Yauwa sannu ustaza.? Ya amsata still kansa na kan Zaraah dake tsaye. “Ina yini?? Zaraah ta gaysheta. “Lapia qalau... A mata afuwa idan lefi tayi Ustaz? Cewar ustaza Heekma dake kokarin zama a kujerar dake fuskantar Sudeis. “Ni..Ne mai laifin ba ita ba.? Ya fada can kasan mak’oshi. Wanda daga Zaraan har Heekman basu ji ba. “A mata afuwa dai Ustaz.? Gyada kai yayi, Ya mike yayi waje. Daga wajen ya dokawa Zaraah kira. Ustaza Heekmah tabi bayansu da kallo. Daga gefen matattakalar bene ya tsaya, Hannuwan sa zube cikin aljihun sa ya narke nata idanunsa masu kama da najin bacci. Kwayar idanun ta kawai yake gani. Sai tsinin hancin daya dago kansa ta saman niqabin ta. .. •? I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ **** 1/31/22, 18:47 - Buhainat: _*Zafafa biyar na kuɗi ne. Dan girman ALLAH ki saya kafin ki karanta. Muna haɗaki da ALLAH idan kin saya karki fitar mana saboda hakan cutarwa ne a garemu da ke kanki da kika saɓa mana alƙawari ta hanyar zalintarmu da son ruguza mana kasuwancinmu._* *_ZAFAFA BIYAR FACEBOOK LINK👇🏾* https://www.facebook.com/groups/494948898814888/?ref=share *_ZAFAFA BIYAR INSTAGRAM LINK👇🏾* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *_ZAFAFA BIYAR WATTPAD LINK👇🏾_* https://www.wattpad.com/1178725798?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ZAFAFABIYAR&wp_originator=Rf3bdM1DxoE6rtr%2FpmofDT2LwC%2FVfwSkcdyq99bn0JQs6Y4vrnr66bh9cxKlfOuPfF5VyLoSKGor57378NB4Zb%2FxLxcsULfA0VJvg4flaQvgAACdVin4LPGGN8XRDxBS *_ZAFAFA BIYAR TELEGRAM LINK👇🏾_* https://t.me/+SBu4brdnI29hSBfw _________________________ *_MACE SAI DA GYARA_*💃🏻💃🏻 _GYARAN MA NA KAMFANIN TURAREN:_     *YERWA INCENSE AND MORE* *Ƴar uwa ta hanyar gyara ne kawai zaki cigaba da amsa sunanki mace hamshaƙiya a wajen miji ba tare da ya ga kin tsufa masa ba.* _Maza garzayo ki gyara jikinki da kayan ƙawatattu kuma nagartattu irin namu na gida da suka sami haɗi na musamman da babu cutarwa a ciki. hadin bornu/chadian na kamfanin turaren YERWA INCENSE AND MORE_ *_Muna da haɗin_* _Turaren wuta kala kala na gidah_ _khumrahs_ _Kullaccham_ _Turaren wanka_ _Turaren Kaya_ _Turaren wanki_ _turaren mopping_ _Dukkanil al’ajab (Turaren tsugunno na Matan aure kad’ai)_ _khumratul al’ajab (khumrah ta jiki ta matan aure_ _Muna Gyaran jiki_ _Na amare_ _Da masu jego_ _Da sabulai masu gyara fata_ _Turaren tsugunno_ _zumar goran tula_ _Scented hair cream and spray (man kamshin gashi da gyara gashi_ _Akwaisu kujeran tsugunno _Dilke and halwa set_ _Burners da igniters da tong_ _turaren fesawa dana ruwa._ _wardrobe balls_ _scented pebbles_ _cotton wooly oudi incense_ _kabbasas_ _Da sauran kayayyaki da yawa da bamu ambata ba_ _Akwai ragi na musanman ga yan zafafa fans❤️_ _Muna bada sari, Ko sayi ‘dai ‘dai akan farashi mai sauƙi da rahusa. Ga mai buƙata sai ya nememu tanan 👇🏼_* _EMAIL:yerwaincenseandmore@gmail.com ko INSTAGRAM PAGE d’inmu:yerwaincense_and_more dama nambR mu:08095215215_ _MUNA TURAWA KAYAN MU KO’INA A FADIN NIJERIYA DAMA KASASHEN KETARE. 100% TESTED AND TRUSTED_ •••••••••? ***** Azahar sosai ya tashi, ya mike yana salati, daga curtains din dakin yayi yana mamakin tsawon lokacin da ya dauka yana baccin, wayar sa dake saman gadon ya dawo ya dauka ya bud'e ta, misscalls ya gani ya duba sannan ya ajiye ya fito zuwa falo in da yatar da abincin sa a jere cikin manyan warmers sai kuma wani dan basket da aka rufe shi da jan kyalle me kyau dake dauke da hoton heart, matsawa yayi gabansa yana kallo, "Menene wannan?" Yayi maganar yana rik'e kugun sa da sauri wani bafade ya shigo, ya rissina yace "Sako ne daga shashen Kilishi, inji gimbiya Laila." "Laila?" Ya furta cike da mamaki "Yaushe ta zo?" "Tun da safe, lokacin baka nan." "Dauke shi a kai sashen Ammi, ace ta ajiye." Sake dukawa yayi cikin girmamawa yace "An gama ranka ya dade." Juyawa yayi ya koma ciki, yayi wanka sannan ya shirya yana tunanin dawowar Laila a irin wannan lokacin da yasan suna tsakiyar karatu ne. Fitowa yayi ya tsattsakuri abincin ya fita wajen ammi dan be samu ganin ta da safe ba. A gabanta ya tarar da sakon nasa, ta bishi da kallo sannan ta kalli kwandon da yake na Kaba. Sai da ya zauna ya gaishe ta sannan ya saka aka miko masa basket din "Ammi kinga ko? Menene ma'anar haka?" "Ni kaina nayi mamaki, amma kuma kasan dama hakan zata faru idan har ta samu labarin auren ka." " Bana son wata matsala gaskiya, zan aika da sako wajen Kilishin dan ba zan dauki rainin hankali ba." " Ka rabu dasu, karka yarda su bata maka rai har kayi tunanin biye musu, ka cigaba da addu'a nima kuma ina tayaka mahaifin ka ma,.ba zasu taba samun nasarar abinda suke so ba." " Shikenan Ammi, dan Allah aje a kona basket din nan dan bana son ko ganin sa." " Shikenan, ka cigaba da walwalar ka karka yarda makiyinka ya gane weakness dinka." " In Sha Allah Ammi." " Allah yayi maka albarka." " Amin." Ya amsa yana jin tamkar dawowar Laila akwai wani babban dalili " Yawwa na kira Fatima akan lefen ka, zata hada komai in sha Allah, idan yaso sai su tafi ita da kai da wata dai cikin su, Takawa ma yace shi zaiyi komai, amma duk da haka Fulani tace yayi nasa itama zatayi nata mu ma nan sai muyi namu." "Wayyo ni dan gata." Yace yana murmushi "Ammi gatan kar yayi min yawa ai." "Ba zai ba, Allah yasa ayi damu kawai, amma dole sirikata taga gata." "Uhm.. Allah sa idan tazo karta kwace min wajena." " Dole ne ai, kasan dai yadda nake son ya mace ko?" " Shikenan sunana sorry wallahi." Dariya Ammi ta saka " Aikam ka shirya tun yanzu." " Shikenan, Muhammad kana ji? Kayi hakuri da duk abinda zaka gani." Ya fad'a cikin yanayin kalar tausayi, dariya sosai ya bawa Ammi tayi sosai, kallon ta ya dinga yi cikin tsantsar son ta, yana son Ammi da duk wasu halayenta, babu abinda yake so irin yaga tana farin ciki sosai, hakan yake sashi jin zai iya komai dan ganin ya faranta mata, ya dawwamar da farin ciki a kan fsukar ta, hakan kuma ba zai yiwu ba sai dole yaki karbar muradin Bubu, dole ya hakura da mulkin ko da yana so, saboda farin cikin Ammin Sa! ***Satin Mama daya cif a Katsina, ranar da zasu dawo ranar Bashir ya iske su a chan da dalleliyar mota da sha tara ta arziki, murna wajen Mama da Zeenat ba'a magana aka dinga turashi gida gida na dangi dan aga irin mijin da zeenatun ta samo, aikuwa nan da nan magana ta karade ko ina cikin family din Maman, anan wasu da yawa suka samu labarin bikin Zeenat din wanda aka saka wata daya kachal bayan Bashir din ya tabbatar musu da zaiyi komai basa bukatar komai hatta da kayan gida duk shi zai zuba, hakan ya sake fasawa Mama kai ta dinga hura hanci a lallai zeenatun ta ta dallo miji na kere sa'a, tausayi da farin cikin halin da ta tabbata Iman zata shiga idan har ta auri fakirin nan take, gashi dai su kam Allah yayi musu gam da katar dan yadda aka dinga maganar Bashir din a dangi kadai ya ishi Mama tutiya da alfahari. A motar ya kwaso su Zeenat na gaba gida na tashi cikin taken soyayya Mama da Marwan na baya har Kano, Zeenat ji take kamar tafi kowa sa'a a duniya dan da gaske take jin wani irin son Bashir din na ratsa ta. Sanda suka isa gida magriba tayi saboda basu taho da wuri ba yana faman zaga dangi, alwala aka kawo masa ruwa yayi, ya zauna Zeenat din ta shiga ta fito suka dasa sabuwar hira irin ta yaushe rabo. Cikin hirar ne yake fad'a mata lefe in sha Allah za'a kawo cikin upper week, zai sanar mata da ranar sai ta fadawa Mama, hakan yayi mata dadi har tana hasashen uban kayan da za'a kawo mata dan taga Bashir din me bajin ta ne sosai. Ranta fes ta koma ciki bayan ya tafi, ta labartawa Maman lokacin Matar Abba Musa ta shigo wajen Maman yi mata sannu da zuwa. "Haba ni nayi mamakin da aka ce manyan mutane ne suka zo neman aure gidan nan na tabbata dama wajen Zeenat ne, yarinya kakarki ta yanke saka wallahi." Tace tana dariya, murmushi mama tayi " Kice manyan mutane ne suka zo? Bani labari Binta." " Ai Maman Habib baki gani ba, wallahi manyan mutane ne kamar ma daga wata babbar masarauta, yadda naga mazan gidan nan sun rikice kadai zaka gane ba kananun mutane bane, na zata ma na Iman ne ashe na Zeenatu ne, Baban Walid be min bayanin da zan gane ba kinsan wajen lokaci daya suka zo dukka." " Aikuwa sune, kai kice dai manyan mutane ne, masarauta fa? Kai masha ALLAH abu yayi kyau wallahi." " Ai Maman Habib ba karamin dace Zeenat tayi ba wallahi, Allah dai ya kaimu bikin nasan za'a ga lefe na ban mamaki." " Bari kawaii, sai muzo mu tanadi kyautar girma da zamu fita kunya, na gode da kika sanar dani dan Dr ba lallai ya fad'a min ba muna yar tsama dashi." " Ai haka suke, basa fadar cikin su wallahi, itama kuma Gajin ba zaka ji daga bakin ta ba tunda komai suna fad'a mata ai." Tabe baki Mama tayi " Ai ni baki sani ba, so akayi a yi min bakin ciki." Sai ta rage murya " So akayi fa a hana Zeenat auren Bashir din nan, kuma ina kyautata zaton akwai saka hannun Gajin a ciki, toh in ba haka ba yadda Dr ya rikice akan maganar lokaci daya zaki gane zugashi akayi." Kama baki Matar Abba Musa tayi " Allah? Tab ashe an so yi miki tsakiyar da ba ruwa." " Ke dai bari, shiyasa na tsaya kai da fata, kinsan mutane basa son ka cigaba ko aga danka ya cigaba ko zai huta." " Zahiri, toh Allah ya kyauta, ban yi zaton hakan daga gareta ba." " Ai ba laifin ta bane, itama yadda aka dora ta haka zata tafi akai." " Eh kuma gaskiya, tunda kinga ai bata cika saka ido akan al'amuran mu ba." " Shine, koma waye kansa yayi wa, aure kam babu fashi." " Assalamu alaikum." Iman tayi sallama ta shigo, gimtse fuska Maman tayi,ta gaishe su matar Abba musa ta amsa a sake tana tsokanar ta da amarya amarya, murmushin yake kawai tayi tana satar kallon yanayin fsukar Maman, zuwa tayi ta fad'a mata anjima zata tafi wajen dangin Mamanta amma ganin Matar Abba Musa ya saka ta fasa ta wuce kawai daki ta karasa hade koman ta waje daya. Bayan tafiyar Matar Abba Musa ne ta fito ta samu Maman a kitchen tana rarrabe kayan da tazo dasu dangin su kuka kubewa da daddawa waje daya "Mama dama yau zan tafi gidan su Mamana." Tsayawa da abinda tayi, tayi ta kalle ta a mamakance tace "Yau? Yaushe aka yanke maganar tafiyar taki ban sani?" "Dama tun ranar da na dawo daga gidan Ya Maryam Abba yayi min maganar." "Toh! Shi zai kaiki kenan? Ko turowa za'a yi kije? Ko da yake mutanen da basu damu dake ba yaushe zasu turo? Wannan din ma nasan dan Dr yayi magana ne." "A ah tare da Abban zamu je." "Kutmar Uba!" Da sauri Iman din ta ja baya dan yadda ta ga Maman ta birkice lokaci daya " Ni za'a yiwa munafurci? Wato yace zai ganki saboda yaga tsohuwar matar sa ko? Dan an raina min wayo an maida ni wata sakarai. " " Dama... " " Dallah rufe min baki, wato gani shashasha an dauko raino an bani shine yanzu za'a nuna min bariki ko? Toh wallahi ba zata sabu ba wallahi kinji na rantse, ko ya barki ki tafi ke kadai ko ya hada ki da wani cikin yan uwansa ko Hafiz ne ma. " Shiru Iman tayi kamar ruwa ya cinye ta, tana jin sababin da Maman take kanta na kasa ita dai bata ce komai ba,me zata ce ma? " Bari yazo naji abinda yasa zai munafurce ni wallahi, bayan duk kokaarin da nayi wajen rik'e ki amma sam yanzu baya gani, dan kawai yar matsala ta ratsa tsakanin mu shikenan sai ya rufe ni. " " Uwata zo ki wuce, kije waje kina da bako. " Abba da yazo a lokacin yace yana kallon Maman, sum sum Iman ta fice kafin Abban ya dubi Maman cikin bacin rai yace " Kin bani mamaki Hajara, ban zaci haka daga gareki ba." " Dama ai haka ne, duk abinda mutum yayi ba gani za'a yi ba musamman aka ce da ba naka bane, amma ai Allah ya gani. " " Bakya tsoron Allah kuwa in dai haka ne, har kece zaki ce Allah yana gani? Kina tsoron haduwar ku kuwa? Bayan wahalar da kika bawa yarinyar nan har kina da bakin magana? " " Wahala? Ita tace maka na bata wahala kenan ? Oh shine ka shirya zaka kaita wajen uwarta kenan bayan na gama cin wahalar ta, duk abinda nayi baka gani ba. " " Kiki tsoron Allah, na gano duk irin rikon da kika yi wa Ummi, kinci amanata kin ha'ince ni, Ashe ke din fuska biyu ce dake ban taba sani ba." " Da yake yanzu hankalin ka ya koma wajen tsohuwar matar ko, ko nace tsohuwar karu... " A wani irin bacin rai ya daga hannu zai Kai mata mari, fasawa yayi yaji kamar an rik'e hannun zuciyar sa na tafasa, ba ya cikin mazan da zasu daki matar su,baya kuma fatan hakan duk da irin yadda Maman ta bata mishi rai. "Dukana zakayi Ibrahim? Dukana? Akan na fadi gaskiya, waya san auren da kukayi na gaske ne ko kuwa? Tunda mu dai babu wanda ya shaida, shine zaka dauki hannu ka dake ni akanta ko?" Ji yayi kansa yana sarawa, be taba tunanin tashin hankalin mAman ya kai haka ba, juyawa yayi da nufin barin kitchen din amma sai yaji ta rik'e masa riga ta baya "Wallahi ba zaka je wajen ta ba, wallahi ba zan yarda ba." Tsoro ne ya kamashi jin ta daga murya sosai, da sauri ya fizge rigar sa ya daga kafarsa wajen ficewa daga gidan ma gaba daya, ba zai biye mata ba, har a jisu a gidan abinda zai zamar masa abun kunya a wajen yan uwan sa . Shashen Gaji ya wuce da ya hango Iman tsaye da Musaddik a chan wajen gate din. Sako ya kawo mata daga Muhammad ya juya ita kuma ta koma cikin gidan. Tana shiga Mama dake tsaye a falo tana huci ta fisgota, saura kad'an ta fadi amma ta tsaya akan kafarta, kallon Maman take a tsorace dan bata dauka abin nata ya kai haka ba "Zan ga uban da ya isa ya fita daga gidan nan wallahi, wato kece munafukar kina so ki hada uwarki da ubanki ko? Toh wallahi baki isa ba na gama cin wahalar ki." Matsawa baya tayi ganin kamar dukanta Maman zatayi, kamar daga sama sai ga Habib kaamr an jeho shi, yayi saurin shiga tsakani yana wa Maman magana, " Lafiya Mama? Me tayi?" Bata jira amsar Maman ba ta yi saurin ficewa. Abinda Abba ya guda sai da ya faru, magana har gaban gaji, mama ta dage ba zai tafi ba shi kuma yace bata isa ta hana shi ba, haka sukayi ta kai ruwa rana karshe ya je da kansa ya dauko kayan Iman din ya bawa Habib ya saka masa a mota sannan suka tafi tana kallo ta cigaba da haukanta. ***Jingina tayi ta rufe idonta a lokacin da suka shiga jirgin, karon ta na farko kenan shiyasa take jin tsoro tsoro amma ta dake dan da wuya kaga abinda zai sa kaga weakness dinta, rashin tsaron da ake fama dashi a k'asar ya saka Affan yi musu booking flight kawai zuwa Abujan dan ba zai yi risking tafiya da Iman din a hanya irin wannan ba. Lokacin ma da Moh yaji labarin tafiyar tata sai da yaji tsoro Allah yasa ba a mota zasu ba, dan har ya gama shirya yadda zai siya musu ticket din kawai ya aikawa abba amma kuma baya so a san shine sai kuma tace masa a jirgin zasu, hakan ya saka shi samun relief. Tafiyar su Dubai ya saka basa waya sai dai chatting dan kar tayi saurin gano shi. Da zata tafi ya saka Musaddik kai mata dubu biyar a cikin envelope, sai da ya jinjina kudin kafin ya aika, kyautar sa ta farko kenan amma sai yake jin kunyar kai mata, tana bukatar manya manyan abubuwa a wajen sa amma akwai sauran lokaci. Tunawa da tayi da envelope din ya sakata cirota a cikin handbag dinta ta bud'e, murmushi tayi ganin kudi ne sai wani dan karamin note an rubuta I love you da shape din heart a k'asa. Sosai taji dadin kyautar tayi ta kallon note din tana jin dadi sosai. Cigaba da rikewa tayi a hannun ta har zuwa sanda zasu sauka sannan ta maida cikin handbag dinta tana jin wani irin feeling, she's nervous bata san wanne irin tarba zata samu ba. Tana ganin sanda Abba ya dauko waya bayan sun sauka yayi kira. "Mun sauka." Taji yace sai kuma yave "Owk tura min number shi." Suna tsaye ya sake duba wayar, number aka turo ta text message ya ciro ta ya kira ya fad'a masa yadda zai gane su kafin ya kashe yana cewa "Ummi muje gashi chan ma." Matse jakar hannun ta tayi, taja akwatin ta zuwa wajen wanda yake nufo su. "Welcome Sir." Yace cikin girmamawa, ba bahaushe bane jikin sa sanye da wasu uniform navy blue an saka number 5 a daidai aljihun. "Thank you." Karbar kayan su yayi ya zuba a booth sannan ya budewa Abba gaban motar ya zauna ita kuma Iman ya bud'e mata baya sannan ya jasu suka fita daga airport din. A daidai wani hotel suka tsaya Abba ya juyo bayan ya kalli Iman yace "Zanzo da safe in sha Allah, ki gaishe su, idan kina bukatar wani abu ki kirani." "In Sha Allah Abba, Nagode sai da safe." "Allah ya kaimu." Ya fice ya rufo kofar ya tsaya daga gefe yana kallo suka bar wajen. Ta cikin dark tinted glass din motar Iman take karewa garin kallo tana admiring ko ina musamman da dama magriba ta kawo kai dan wasu masallatan suna kokarin fara kiran sallah. A wani babban gida cikin jerin gidajen Babbar unguwar nan ta Maitama yayi horn, a hankali gate din ya shiga zugewa har ya karasa budewa gaba daya. A gefe daya yayi parking kafin ya gama daidaitawa wasu mata su uku da wasu maza biyu suka fito ta wata kofa suka nufo su dukkansu fuskar su dauke da farin ciki mara misaltuwa. 1/31/22, 18:49 - Buhainat: I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=ofn1zci8smgg&utm_content=6k8ur6p *21* ***Ya tsaya gaba d’aya ya mayar da hankalin sa da nutsuwar sa kan Zaraah da kallon sa ya isheta ta sunkuyar da nata kan tana dan jan kasan leben ta tacikin niqabi. “Meyasa kik...Ki..kazo latti? Uhm....?? Ya tambayeta cikin lankwasar da murya hadi da tsare ta da idanun sa masu kama dana jin bacci. Zaraah gaba d’aya yanayin kallon sa ya ishe ta. Hakan daya ke mata baisan bakinta ma takasa bude shi tabashi amsa ba. Ya danyi murmushi yana shafa kwantaccen sajen sa, Shi kansa ya kan rasa meyasa ZUCIYAr sa ke kasa sukuni ba a duk sanda ya dora idanun sa ga Zaraah “Sa...Sajeedah! Magana nake miki fa.. Ko dai har yanzu ana jin haushin mu’allim dinne? Uhm?? Tayi saurin girgiza kai tana jefa idanunta dayan gefen. “Kin haku..rah?? Ya sake tambayarta ya mai sauke ajiyar zucia. Zaraah da batasan akan me yake bata ha’kurin ba ta dai san can cikin zuciar ta haka kawai dazu taji ya bata haushi, Da ita Kanta ta rasa dalilin yin hakan, Domin ita batasan meye SO ba ballanta ZUCIYAr ta ta hasaso mata musabbabin haushin sa da take ji. “Fad’imaa!! Ko sai na zube gw..Gwiwo yi na a kasa na baki hak’uri? Ki temaka ki amsa kinji?? Ya karasa yana mai hade hannuwan sa biyu alamun ban hakuri. “Malam! Bafa abunda ka mun. Allah ni.. Ni bansan hakurin me kake ta bani ba? Ta karasa tana mai zumburar bakinta gaba, Dake niqab din bawani bak’i ba sosai. Kwarai matuka yanayin shagwabar Zaraah na ninkawa sudeis SOnta a ZUCIYAr sa. Shi kansa ya rasa meyasa kaunar ta ke ninkuwa acikin zuciar sa dik sanda aka ambaci sunan ta, Ko idanun sa suka gamo ta. Ahankali cikin sanyayyar murya da wani salo mai tafiyar da mai saurara yace da ita, “Ni nasan meyasa, Ko kinason sani, Uhm? Batulaaa, Suna mai girma ne dake fa..? “A’ah! Banaso.? Ya bude baki zai bata amsa kenan, Shugaban daliban ajin ya taho wajen su. Tun daga nesa ya shiga yiwa Zaraah magana, “Ameera! Kinga Malam Sudeis, Shi ne zai mana Hadith.? Ya fada yana mai cigaba da takowa inda take, Hadi da kallon ‘kasa ta ‘karfunan barandar saman. Ko zai hango shi. Dake zaraahn na tsaye a saman bene. Shi kuma sudeis yana matattakalar bene ta uku, Ya jingina da bangon hadi da yin wata tsayuwa mai cike da kamala sa tsantsar kyautata wa ga abinda ake SO. Saboda yadda idanuwan sa ke aika mata da sak’on SO DA ZUCIYAr sa. Kafin Zaraah ta bawa Ibrahim amsa, Sudeis ya yi hanzarin hayewa saman yana mai duba agogon dake wutsiyar hannun sa. “Ga ni, Ustaz Naseem har ya fita ?? “Eh Malam! Tun dazu.? “Toh muje ko, Fad’ima ke koma aji, Kai kuma Ibrahim zo ka tayani da daukar kayan.? Hakan kuwa akayi, Zaraah tayi gaba abunta, Tana mai jujjuya hakuri da yake bata. Akan abunda gaba d’aya tarasa musabbabin kiran ta da yayi. **FASLUN SALMANUL PARISA** **Yana shiga cikin ajikin, Suka hada baki wajen sake gayshe shi. Tamkar yadda suke yi wa kowanne Malami Idan ya shigo. Ya amsa masu, Hadi da satar kallon Zaraah dake janye fuskar ta daga kallon sa. Ai kuwa caraf idanun su suka sarqe. Wannan karon shi yai hanzarin dauke idanun sa daga gareta. Saboda tsananin yadda bugun ZUCIYArsa ya tsananta. Da kuma cikar idanu na kwarjini daya ga ta masa. Cikin kwarewa da sanin ya kamata hadi da sake yin sallama da basmala, Tukun sannan ya fara karanto hadisin na arba’una Hadith. Yana yi yana satar kalkon Zaraah ta gefen idanu. عَنْ عُمَرَ رَضِيَ اللهُ عَنْهُ أَيْضًا قَالَ: ? بَيْنَمَا نَحْنُ جُلُوسٌ عِنْدَ رَسُولِ اللَّهِ صلى الله عليه و سلم ذَاتَ يَوْمٍ، إذْ طَلَعَ عَلَيْنَا رَجُلٌ شَدِيدُ بَيَاضِ الثِّيَابِ، شَدِيدُ سَوَادِ الشَّعْرِ، لَا يُرَى عَلَيْهِ أَثَرُ السَّفَرِ، وَلَا يَعْرِفُهُ مِنَّا أَحَدٌ. حَتَّى جَلَسَ إلَى النَّبِيِّ صلى الله عليه و سلم . فَأَسْنَدَ رُكْبَتَيْهِ إلَى رُكْبَتَيْهِ، وَوَضَعَ كَفَّيْهِ عَلَى فَخِذَيْهِ، وَقَالَ: يَا مُحَمَّدُ أَخْبِرْنِي عَنْ الْإِسْلَامِ. فَقَالَ رَسُولُ اللَّهِ صلى الله عليه و سلم الْإِسْلَامُ أَنْ تَشْهَدَ أَنْ لَا إلَهَ إلَّا اللَّهُ وَأَنَّ مُحَمَّدًا رَسُولُ اللَّهِ، وَتُقِيمَ الصَّلَاةَ، وَتُؤْتِيَ الزَّكَاةَ، وَتَصُومَ رَمَضَانَ، وَتَحُجَّ الْبَيْتَ إنْ اسْتَطَعْت إلَيْهِ سَبِيلًا.? قَالَ: صَدَقْت . فَعَجِبْنَا لَهُ يَسْأَلُهُ وَيُصَدِّقُهُ!? قَالَ: فَأَخْبِرْنِي عَنْ الْإِيمَانِ.? قَالَ: أَنْ تُؤْمِنَ بِاَللَّهِ وَمَلَائِكَتِهِ وَكُتُبِهِ وَرُسُلِهِ وَالْيَوْمِ الْآخِرِ، وَتُؤْمِنَ بِالْقَدَرِ خَيْرِهِ وَشَرِّهِ.? قَالَ: صَدَقْت. قَالَ: فَأَخْبِرْنِي عَنْ الْإِحْسَانِ.? قَالَ: أَنْ تَعْبُدَ اللَّهَ كَأَنَّك تَرَاهُ، فَإِنْ لَمْ تَكُنْ تَرَاهُ فَإِنَّهُ يَرَاك.? قَالَ: فَأَخْبِرْنِي عَنْ السَّاعَةِ. قَالَ: مَا الْمَسْئُولُ عَنْهَا بِأَعْلَمَ مِنْ السَّائِلِ.? قَالَ: فَأَخْبِرْنِي عَنْ أَمَارَاتِهَا؟ قَالَ: أَنْ تَلِدَ الْأَمَةُ رَبَّتَهَا، وَأَنْ تَرَى الْحُفَاةَ الْعُرَاةَ الْعَالَةَ رِعَاءَ الشَّاءِ يَتَطَاوَلُونَ فِي الْبُنْيَانِ. ثُمَّ انْطَلَقَ، فَلَبِثْتُ مَلِيًّا،? ثُمَّ قَالَ: يَا عُمَرُ أَتَدْرِي مَنْ السَّائِلُ؟.? ‫‬قُلْت?: اللَّهُ وَرَسُولُهُ أَعْلَمُ.? قَالَ: فَإِنَّهُ جِبْرِيلُ أَتَاكُمْ يُعَلِّمُكُمْ دِينَكُمْ ?. [رَوَاهُ مُسْلِمٌ]? ALHADITHUT THANI (2) An rawaito daga Sayyadina Umar (RA) kuma, ya ce: tsakananinmu muna zaune a wajen Manzon Allah (SAW) wata rana sai wani mutum ya bullo a gare mu, wani mai tsananin farin tufafi, mai tsananin baKin gashi, babu wanda yake ganin gurbin tafiyar sa, kuma babu wanda ya san shi daga cikinmu har ya zo ya zauna kusa da Manzon Allah (SAW), sai ya jingina gwiwowinsa izuwa gwiwowin Manzon Allah, kuma ya dora tafukansa a bisa tafukan Manzon Allah (SAW), Sannan sai ya ce: (Ya Muhammadu ba ni labari a bisa Musulunci, sai Manzon Allah (SAW) ya ce: “Musulunci shi ne ka shaida babu abin bautawa da gaskiya sai Allah kuma Annabi (SAW) Manzon sa ne. ka tsai da sallah, kuma ka ba da Zakka. Ka yi azumin watan Ramadana. Ka ziyarci dakin Allah Mai Girma idan ka sami ikon zuwa gare shi). Sai ya ce: ka yi gaskiya, sai muka yi mamakinsa yana tambayarsa kuma yana gasgata shi. Sannan sai ya ce: To, ba ni labari a bisa Imani. “Sai Annabi ya ce: “Ka yi imani da Allah, da Mala’ikunsa, da littattafansa da Manzanninsa, da ranar lahira, kuma ka yi imani da Kaddara, (wato alkhairinsa da kuma kishiyar sa). Sai ya ce: To, ba ni labari a kan kyautatawa: sai Manzon Allah (SAW) ya ce: “Shi dai ihsani (Kyautarawa) shi ne ka bautawa Allah kai ka ce kana ganinSa, idan ka kasance ba ka ganinSa to shi yana ganinka?. Sai ya ce: Ba ni labari a kan tashin alKiyama! Sai Manzon Allah (SAW) ya ce: Wanda ake tambayar baifi wanda yake tambayar sani ba. Sai ya ce: ba ni labarin alamominta (tashin Alkiyama). Sai Manzon Allah (SAW) ya ce: (Alamominta) idan baiwa ta haifi uwangijiyarta. Kuma zakaga masu tafiya ba takalmi matsiraita talakawa masu kiwon dabbobi, suna tsawaitawa cikin gine-gine. Sai mai tambayar ya tafi Muka zauna zamani mai tsawo. Sannan sai ya ce: Ya Umaru ko ka san wannan mai tambayar? Sai na ce: Allah da Manzonsa ne suka sani, sai ya ce: to, wannan dai Jibrilu ne ya zo muku domin sanar da ku addininku. Muslimu ne ya rawaito shi... A hankali ya karasa yana mai furzar da iskar bakin sa mai tsananin zafi hadi da kamshin mint flavored.. Ya sake mai da idanun sa ga Zaraah da itama tsautsayi yasata dora idanun ta akan sa. “Amira.....? Shiru tayi bata amsa ba, Ya sake nanatawa yana nuna ta da yatsa. Ita kam badan ya nuna ta ba, Sam takasa gane wa. Yau yacemata fadima gobe ya kirata da wani. Gashi batada karfin ZUCIYAr da zata tambayeshi meyasa? Gaba d’aya ZUCIYAr ta nata kissima mata abubuwa data kasa ganewa. Domin kalmar SO ma Zaraah ba zata iya fayyace taba, bare kuma SO DA ZUCIYA da ke ninkuwa koda yaushe. Cikin sanyin jiki ta mike tama kauda kanta gefe, “Karba aikin gidan dana baku ki kawomin office, Sannan week dinnan gaba d’aya Insha Allah bazan samu damar zuwa ba, Ustaz Naseem zai dora daga inda na tsaya. Amira karbo ki kawo mun. Kai kuma Ameer je ka kirawo ustaza Heekma don itace da ku.? Gaba yayi, Zaraah na biye dashi a baya. Ahankali yake tafiya cikin takunsa na kasaita da dattako mai hade da karamci. Doguwar corridor din nan gaba d’aya kamshin turaren sa ya bad’adeta lamarin sai sam barka. Zai shiga ofishin kenan sai ga ustaza heekma tafuto daga ciki, Tana ganin sa ta dan yi Murmushi, “Nagode da shanya har na bushe Ustaz sudeis.? Dan murmushi shima yayi, Gaba d’aya ya mance da ita a ofishin nasa ashe ya barta. Ya sosa keyar sa yana mai cigaba da murmushin da kyakkyawan hakoran sa suka bayyana. Ta wutsiyar idanu kuma yana hango Zaraahn sa a gefe daga dan nesa, “Afuwan Ustaza, Tuba..Nak..nake.? “Ba komai Ustaz, Bari naje ajikin naka zamuyi sirah dasu.? “Masha Allah dama Ameer yanzu zai taho kiran ki, Kilan ma yaj..Yaje ajin..na..ki bakya nan.? “Eh wallahi. Bari na je.? Ta karsa hade da wucewa, Yayi sallama ya shiga office din. Hadi da janyo deodorizer na yerwa incense and more ya shiga faffesawa yana lumshe idanu. Zaraah na daga waje ta tsaya. Ya leka da kansa . “Ba...Toul..? Ya kira sunan nata hadi da murya mai dadin sauraro. “Shigo ki karba...? Shjga cikin ofishin tayi da sallama tana dan sake sunkuyar da kanta kasa. “Zauna akan kujeran mana.? Dan zama tayi akan kujerar dake kallon tasa. Teburi ya raba tsakanin su. Lumshe idanu yayi ya sake budewa, “Inteesarrr!? Zaraah ta daga kai tana kallon sa, Sunyi wani kallon kallon wanda ZUCIYoyin su suka harba a tare. Sinadarin SO yayi gaggawar maye guraben kashi kashin zuciyoyin su. Sun dau tsawon lokaci a haka. Kafin Zaraah tajanye nata tana ‘dan matsa yatsunta saboda tsananin yadda kallon sa ke zagaye jikin ta. Hakan take awurin sa, Gaba d’aya SO DA ZUCIYA d’aya ne ke kwarara a magudanar zuciar sa. Na mace d’aya tak daya fara mallakawa SO DA ZUCIYAr sa kacokom. “Duk sunan ki ne fa....Zaraah, Binta, Batoul, Sajeedah, Zakiyya, Inteesar, Kauthar da yawa dai. So zakiga inata canza miki sunaye. Ko na dena? Uhm? Zaraaateey. Na dena? Bakya...so?? Ya karasa yana mai rankwafar da kansa izuwa fuskar ta, Idanuwan ta manya da sukaji ishashhen kwalli sai sheki sukeyi, Su Zaraah ta saukar da kallon sa ga nashi manyan idanun masu kama da na jin bacci da suka wadatu da zara zaran gashin idanu. “Zarateeey! Na dena fada? Uhum? Dan Allah ki amsa ni? Ko so kike na durk’usa? Zaraah? Kome kikace zan ajiye girma na agefe nayi inde bai sabawa addini ba. Zaraateey. Kinji? Ki tallafawa..Dan Mu’allim dinki ko ya samu sassauci acikin ZUCIYAr sa.. Kinji? Ko dai sai na zube gwiwoyi na a kasa?? Yanayin kalaman sa gaba d’aya sun d’auki Zaraah sun dulmiya acikin wata duniya da batasan taba. Ba kowace duniya bace fyace ta nazarin menene ma SO? Da har Za’a saka shi cikin ZUCIYA? Sai kawai ta fashe da kuka, Gaba d’aya tarikicen mazan rimin kebe dake zuwa take fita a dole kenan duk ba SO bane? Kalaman sa, yanayin zazzakar muryar sa, dattakon sa, Dimbin ilimin sa, Uwa uba shid’in gwarzone acikin gwarzaye kuma ma’abocin tsafta da karamci. Kan kace me? Zaraah ta fashe da kuka... “Subhan’Allah.!!! Zaraah! Ku...ka? Ni ne? Uhm? Kiyi mana hayateey!? Ahankali ya zaro hankici fari tas ya ajiye agabanta dake tashin kamshin black oud. “Dan Allah ki dena Kuka? Ni ne ko? Shhhh! Na dena, Rik’e ki goge hawayen naki..Kinji?? Karba tayi tashiga goge hawayen. Tarasa hawayen farin ciki take ko na bak’i. Take zuciar ta ta bata amshin kukan dad’i ne. (Ni ma hansatu na kara da haka malamai suke Zaraah. Soyayyar ustazai ai nagartacciya ce😭😭😭😂🏃🏽‍♀?) Kafin ta gama goge hawayen, Ya zagaya ta bangarenta da ruwan roba a hannun sa. “Sha ki tausasa zuciar ki zaraah na... Kinji? I won’t hurt your feelings.... Za..ra..teey!? Ya karasa hade da tsugunnawa ya mika mata robar ruwan nestle din daya ciro acikin mini fridge din dake ofishin. Sai daya tabbatar ta karba zata sha tukun sannan ya mike ya koma kujerar sa ya zauna. Hade da jan littafan yan ajikin ya shiga bubbudewa yana saka hannu. “Shekarun ki nawa?? Tambayar sa ta daki dodon kunnen Zaraah. “Sha biyar...? Girgiza kai yayi yana murmushi, “Ajikin ki nawa?? “Ss1...? “Masha Allah! Zaraah!? Dan rubutu yayi a notepad ya mika mata. “Karki karanta sai kinbar school dinnan. Zanyi tafiya abuja wani islamic conference. Na je ko?? Ya tambayeta da gasken gaske. Da sauri ta daga kai tana kallon sa. Ya dage girar sa alamar Eh. “Idan...kika ce na bar shi. Wallah bazan je ba.? Tayi saurin girgiza kai, “Kaje Malam!? “Toh shikenan tunda kin amince. Ya..yadda kikace ai haka za’ai.? Ita dai shiru tayi bata sake ce masa komai ba. Ya karasa marking books din ya mika mata. “Gasu nan. Sai dai baki mun addua ba.? “Allah ya dawo da kai lapia.? Ya d’anyi murmushi yana lumshe mata idanun sa. Wani salo na sako ya shiga aikawa zuciyar ta, Ta idanun ta. “Ina handkerchief dina?? “Gashi zan wanko sai na dawo dashi? “Tsadadden hawayen naki zaki wanko mun? Uhm banaso, Nafuson kayana a haka Zaraah.? Ya karasa Hadi da mika mata hannun sa. Ta dora masa ya karba ya masa kyakkyawan masauki a aljihun sa. Ficewa tayi da sauri. Fuskar ta kumshe da murmushi. Shima a nasa bangaren murmushin yayi. Ya jinginar da kansa a kujera yana lumshe idanun sa. Wai yau shine ya dulmiya acikin kogin soyayya.. Ko da aka tashi driver ne yazo daukar Zaraah. Ta shige mota tana saurin nannade takardar daya bata. Ta shiga karantawa, “Dear second love of my life after my late mother... “Zaraah People told me that love would find me when I least expect it. You entered my life out of the blue, but I feel I’ll never be the same. Sajjeddah I used to think that “love at first sight? was some kind of urban myth ? then you smiled at me. Zaraah na kuma da SO DA ZUCIYAR ki......... Inteesar We met so briefly but, since that day, I haven’t been able to concentrate on anything else. Let’s meet again before I lose my job😭😭😍😍? ZUCIYAr ta ce ta Tsananta da bugu. Mai tsananin duka lokacin data karasa karantawa. Kifa kanta tayi acinya tana kunshe murmushin ta. **GIDAN MALAM ARDO*** Tsaye suke cirko curko suna layin band’aki, Yayin da idrisu ke sakin kashin sa abandakin. Ardo tamkar yayi kuka saboda tsananin yadda cikin sa ke murdawar gudawa. Ba shiri tusa ta kufce masa. Ji kake ‘siiiit!!!! ••? YAU DAI NAYI ISHASHSHEN TYPING😂😭 IDAN KUNGA NAYI KADAN IDANUNA SUN MATSA NE😞ALLAH YA BAMU LAPIA BAKI DAYA. KAUNAR KAUNA💯❤️ MISS XO WRITES🥰 1/31/22, 18:49 - Buhainat: * I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=ofn1zci8smgg&utm_content=6k8ur6p *22* ***Jimmamman tayi hanzarin rufe hancin ta da wandon Zainab dake hannunta. Akan layin shiga bandakin itama take. Da ‘dan ruwanta a wata roba da alama itama bayan gidan zatayi. “Haba Ardo...Haba Ardo meye haka?? Cewar jimmamman takarasa tana mai dankara masa harara. “Gaskia dai anci baya wallahi. Fisabilillahi ya zaka saki duwaiwai ka banka mana tusa? Da girman ka? Da ace ka aurar da yaran ka billahil lazi da kanada jikoki. Aikin kawai.? Cewar Atuwa dake tana daga gefen sa ta tsugunna. Kuma sanda Ardo ya banko tusar hancin Atuwan na tabo bayan sa. Don haka a hancinta ya saki bomb din. Ta karasa magana hade da zuba ruwa a bakinta ta kurkuro, Hade da zuwa yatsanta ta kwakwalo hancinta. Tana mai rufe hancin da tafin hannun ta. “Dan wulakanci a salansar hancin nawa zaka baje duwaiwuka ka banko iska. Aikin kawai.? Atuwa ta shige daka tanata mita. Ita kuwa Rumalle dake bacci sai alokacin tatashi tana matse idanu. Ta futa tsakar gidan tana kiran Ardo. “Ardon Rumalle! Kana Ina ne angona?? Jimmamman dake tsaye ta yamutsa fuska tana mai karkade kafafun ta. Ardo ya matse ciki da hannun sa yana nunawa Rumalle bandakin da Idrisu ke ciki. Idrisun kuwa sai wake waken sa yake, “Kiriku yarone.. Am..? “Amma me? Dan tselan kan uban ka dake Fanda. Ba zaka fito ba ka dena wakar nan kana ganin baban ku Ardo yama kan layi sai wake wake kake. Fito dan kar uban ka.? Rumalle tafada tana kamo hannun Ardo. “Yi hak’uri mijin Rumalle, Shi dama Idrisu yadda kasan fara, Haka yake da tsinannen kashi.? “Yasin sai yayi bayan gidah sau uku a rana.? Usmanu dake zaune akan bokiti ya fada. Ardo dai bai ce komai ba. Yanata sauke zuciya, Sai gumi ne yake sharara a fuskar sa. “Mijin Rumalle kai ne kake wani kamshi?? “Tusa ya saki Mama, Warinta har cikin dakin mu.? Haladu ya fada yana mai gyara silifas dinsa daya tsinke da wutar da suka dora ruwan wanka. Rankwashi Rumalle ta sakarwa kwanyar kan Haladu ya sosa wajen yana dariya. “Ni banda kamshin turaren dan duwala ba abunda naji, Kuma Idan ma iskar yafitar dan uban ka shine mahaifin ka a yanzu. Yo ba abun ayi masa barka bane ya fitar da cuta. Uwar uban kowa yana yi. Harda mace dake daga hanci.? Jimmamman sarai tasan da ita take, Don haka bata tanka taba. Idrisu ya fito daga bandakin yana mai gyara tazugen wandon sa. Ai Ardo baisan sanda ya yakice hannun Rumalle ba, Ya shige cikin band’akin. Na kusa duk suna jiyo zubar bayan gidan sa. Ba shiri suka dare saboda yadda iskar wajen ta maye gurbin bayan gidan sa. Ardo ya kusa awa d’aya a ban’daki, Tamkar yana zubar da kayan cikin sa. Ya dad’e sannan ya fito yana tale kafafu tamkar dan kaciya. “Angon Rumalle...? Ta kura shi cikin rage sautin muryar ta. Bai ce mata ‘kala ba. Ya hararo ‘dakin Dadaa wanda ya zama madadin su idrisu a yanzu. Gaba d’aya sun cika gidan da hirar su, Sai kace yan gidan. Sunata hayaniya da guje guje. Ardo yaja siririn tsaki a kasan mak’oshi Kafin ya wuce zaure ya tsugunna. Ya rasa yadda zai yi yaji dadi. Ga wata gudawar na neman zubowa, Ga katsawar ciki ga hayaniyar su Idrisu da suka karad’e gidan baki d’aya. Atuwa dake cikin daki tafito tana leken bandakin, “Waye a bayi?? Jimmamman dake kan shadda tayi shiru. “Wane bankadadden ko bankadaddiyar ce aciki. Anti Amarya kina bayi ne?? Cewar Atuwa. Rumalle dake tsaye kan Ardo tace, “A’ah uwargidah. Ga ni nan. Inaga mokadaddiyar can ce.? Atuwa ta sheke da dariya tana sosa idanunta. Domin sun dinke da Rumalle. Takance ita ba zata ji zafin kishi ba. Jimmamman din ce mai ji. Itace saniyar ware. Gwanin ban tausayi Idan suka sata a baya. “A hayye landandandan tsann! Ardo...Ardo!? “Menene?? Cewar Ardo daya zabga uban tagumi yana kallon bango. “Maganar tambayar su Hajara ne da za’a zo. Na gayamka su a shirye suke mazajen nasu.? Ardo yaja tsaki yana girgiza kai, “Me zanyi aciki?? “Wane irin me zakayi bayan kai ne uban su, Na gayawa su Kawu Tanimu ma su zama a shirye a koda yaushe zasu iya zuwa.? “Ba sai sun zo ba, An basu. Sati na sama Za’a d’aura auren.? “Haba Angon Rumalle, maganar uwargidah fa abun dubawa ce. Dole sai kana nan zaa yi tambayar tunda kai ne mahaifin su, Ba Za’a kawo wani ace shi bane.? Ardo ya mike ya karkade rigar sa ya fice yana watsa hannu sama. Yana fita yayi hanyar gada yana mita shi d’aya, Modibbo dake gyaran Inji shida sauran masu gyara suka gayar da Ardon. “Bappah Ina zaka ne? Meya faru kake magana kai d’aya?? “Bari Modibbo, Atuwa ce ke neman chazamun kai, Sai kuma ‘yayan Rumallen can masu runtuma runtuman kai, Sai bige bige da tsalle tsalle suke. Sun cika gidah da makota da hayaniya. Duka na hade su na kwashe musu albarka.? Modibbo ya sassauta muryar sa don saura kada su jiyo su. “Haba Bappah! Ka dubi girman Allah ka dena kwashewa mutane albarka. Ka ky’ale su da halin su sai Allah ya maka maganin su.? “Hakane Modibbo hakane.? Cewar Ardo, Tare da saka hannunsa ya shiga shafa goshin sa. Da alama dai duniya tafara yiwa Ardo zafi. Modibbo ya zaro dari biyu duk ta damalmale da bakin man inji ya mikawa Ardo. “Bappah ka sayi wani abun ka ci dan Allah.? “Tohm Modibbo! Allah ya maka albarka, Allah ya daukaka ka. Kaji?? “Aamin Bappah! Amma kayi wa Allah ka dena samun albarka ni d’aya Bappah, Sauran ma duk yayan ka ne Bappah....? Yana magana Ardo na daga kai Kamar gaske, Modibbo ya cigaba da cewa, “Dukkan mu kai ne mahaifin mu Bappah! Ka dinga sa mana albarka tare, ka kuma yi mana SO kai d’aya Bappah! Ka dena bari rudin ZUCIYA yana galaba akan ka. Wallahil azim sai kaga ‘yaya matan da kake kyamata su ne zaka ci moriyar su. Ka kuma amfana da su.? “Naji naji Modibbo! Amma kai dai kaunar ka daban take cikin zucia ta. Kaji ko? Allah ya jikan mahaifiyar ka.? “Aamin Bappah! Naji.? Ardo ya yi gaba yana waiwayan Modibbo, Yayin da shi ma Modibbon yake daga masa hannu, Bakin sa dauke da tsadadden murmushin daya jima bai yi Irin sa ba tun barin su Dadaa daga gidan. Ya d’auki injin daya kammala gyarawa ya nufi titi dashi, gumi nata kwaranya daga jikin sa. Saboda tsananin yadda injin keda nauyi ga hasken rana yanata dallareshi. Dai dai tsallakar titin da zai yi. Wata mota 406 dake sharara gudu tayi awun gaba da Modibbo. Injin yayi sama ya fado ruwan cikin Modibbo. Take Modibbo ya rasa ransa. Jini nata kwarara daga bakin sa. Mutanen Rimin kebe yan gada da bakin titin sukayi kansa. Tuni mai mota ya arce bai tsaya ba. (Domin wata shari’ar sai a lahira). **CAPT MUHD’s*** Yana zaune ta shirya tayi fucewar ta asibiti tanata Sauri. Bayan gaisuwar da tayi masa sai bayanin ga oat nan akan dining table da madara. Girgiza kai yayi tafuce da sauri tana gyara zaman riga fara da likitoci kan saka. Mikewa yayi ya fuce daga sashen nata zuwa na Haj iklima. Itama a k’ofar shiga suka ci karo da shi. Ta gayshe shi tana gyara jakar hannun ta. “Nasa Kande ta hada maka breakfast idan kana ra’ayin wani abun duk zata dafa maka. Dakin kama na bar key din a karkashen drawee din tv. ? Ta wuce ta nufi motar ta dake fake kai tsaye. Yajima a tsaye yana auna rashin hankali irin na matan sa, Gaba d’aya aikin su ne a gaban su, Basa bashi kulawar data dace a matsayin su na matan sa, Fa sa shiga gidan yayi. Dama sanye yake da jallabiya ya dora jacket akai. Ficewa yayi kai tsaye ya nufi gidan amininsa, Don bayason ma su hadu da Addayo tagano halin da yake ciki. Yana tafe yana sak’e sake a zuciar sa hade da addu’ar Allah ya kawo masa Karshen matsalolin sa. **DANGOJE’s** Tun daga inda yake , Ya hango fitowar Dadaa, Tana gyara zaman hijabin jikin ta, Kalar ja. Gaba d’aya tamkar baturiya. Fatarta tayi luwai luwai, Kwanciyar hankali da nutsuwa ya wanzu a zuciar sa. Ya tsinci kansa cikin sakin tattausan murmushi. Sai dai wani gefe na zuciar tasa ya buga sakamakon ganin yara da yayi yan biyu kansu d’aya kuma kamar su d’aya. Sunbita sun shiga motar, Da azama ya karasa shigewa gidan aminin nasa. Wanda yake kyautata zaton yau adduar sa ta karbu da ya yardar Allah!!! •? I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 1/31/22, 18:50 - Buhainat: **SO DA ZUCIYA** **23** I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ ***Lokacin da direba yaja mota da su Dadaa Capt muhd ya jina a tsaye yana saisaita kansa, Bai taba tunanin samun saukewar nauyin dake cikin zuciyar sa ba sai yau, Lalle Allah ya jik’an Jamila matar sa ta fari, Sai yau ya tabbatar da ya samu wanzuwar nutsuwa a magudanar jinin sa baya shekara da shekaru na rasuwar matar tasa ta farko. Kai tsaye ya shiga cikin gidan, Bayan mai gadi ya gaishe sa. Yana tafe yana dan gyara rigar jikin sa, Saboda tsananin yadda sanyi ke busawa. Bishiyun dake gidan nata kad’awa hadi da fitar da iska mai sanya nutsuwa. Knocking yayi a kofar da zata sadaa ka da cikin gidan. Ba jimawa kuwa Haj Amina da kanta ta bude masa kofar tana dariya. “A’ah ‘ah ah ah! Wata sabon gani, Yau Capt ne agidan mamu Ko kuwa idanu na ne? Sannu! Shigo ciki Capt. Wato sai da aminin naka ya dawo shine zaka zo ko.! Shigo maraba lale lale.? Shi dai murmushi kawai yayi, Ya nemi kujera ya zauna. Sama ta haye ba a dau lokaci ba sai gata ta sakko tareda Alhaji Dangoje, Tana gaba yana biye mata a baya. Gaisuwa suka yi, Irin tasu na dattawan asali masu madaukakin karamci da sanin ya kamata. Suna tsaka da hirar tasu ne Haj Amina ta shiga kawo musu abinci. Waina ce da miyar ganye mai dauke da kayan ciki, Sai shayi ingatacce da aka yishi da da kayan kamshi. Mikewa Capt Muhd yayi zai tafi. Alhaji dangoje ya tisa shi dole sai da suka ci abincin tare. “Sai naga duk ka fad’a mutumi na?? “A hakan? Kuma fa na warke ragal.? “Ko shekaran jia dana zo gayshe da Addayo Kafi a yanzu kumari. Kar dai kace har yanzu su Haj iklima na baka tough time?? “Stress ne kawai.? “Captain kenan! Duk kuwa kasancewar mu aminan juna mun zarce aminai ma mun koma tamkar yan uwa. Bansan meyasa kake rufemin wasu daga cikin damuwar ka ba. Ya kamata ace an wuce wajen..? Capt muhd yaja ajiyar zuciya kawai yana mai sauke hannun sa daga tagumin da yayi. Can ya sauke zucia bayan ya kammala adduar neman nasarar ubangiji da alkhairin sa abisa tambayoyin da labban sa zasu furta. “Bak’i kuka yi ne?? “Me ka gani? ? Alhaji dangoje ya tambayi Capt dake jujjuya yadda zai kawo musu kai tsaye. “No na hadu da wasu mata ne sun fito daga cikin gidan nan sun shiga mota.? “Oh! Jammu ce da yan biyun ta, Sai Zaraah kuma.? Cewar Alhaji Dangoje ? ‘Ya ta ce captain, Domin mahaifiyarta aminiyata ce, Garin mu d’aya da su. Duk yan unguwar kuka ne mu na fanda..? Bai ce komai ba, kyakkyawan murmushi ya saki mai taushi, Hakan da yayi ne ya tabbatarwa Haj Amina labarin zuciar sa. Cikin sauri tace, “Sun tafi gaisuwar ‘dan mijinta na baya.. Nan waje na take a zaune da yaran kafin Allah ya kawo musu d’auki.? Yadda kukasan an yayyafawa zuciar Capt ruwan sanyi, Yaja doguwar ajiyar zucia yana kumshe murmushin daya so kufce masa. “Allah sarki...? Ya fada hadi da sauke zuciya. Wata hirar suka shiga, Haj Amina ta mike ta basu waje. Suka cigaba da hirar su ta rayuwa da abunda ta kunsa. Yayinda wani gefe na zuciar Capt ke kissima auren Jammu inde tanada halin kwarai. Wai akace labarin zucia a tambayi fuska. Yanayin yadda fuskar Capt ta nuna zallar farin ciki hakan ya sanya Alhaji Dangoje cewa, “Ni fa barin yi wani katsalandan, Idan har babu damuwa Capt. Ba sai an dau tsawon lokaci ba. Wannan mata mai suna Jammu, Ka aureta kawai.Tana da hankali ga nutsuwa da Ibadah. Uwa uba kuma yar fanda ce kauyen unguwar kuka.? “Wai akace labarin zuciya....? “A tanbayi fuska. Mutumi na. Allah dai ya tabbatar da alkhairi babu matsala. Nasan kuma Addayo zatayi farin ciki da hakan. Allah dai ya tabbatar mana da alkhairi, Aamin. Yaranta uku du mata. Amma ba manya bane.? “Eh nagansu awaje su biyu? “Masha Allah.? “Godia nake aboki na, Allah yabar zumunci.? “Lalle taciri tuta tun Kan ta shiga daga ciki naga alama Zata zama yar mallen ka.? Dariya sukayi baki d’aya suka tafa. Haj Amina dake sauraron hirar su ta sama tayi murmushi tana ayyana yadda jammu zata ji dadi a gidan na Capt. Tabbas zasu fita daga cikin halin rashi zuwa na samu. “Kaga kuwa abu yazo adai dai. Jamila tatafi jamila ta dawo.? “Ai kuwa dai! Allah ya tabbatar mana da alkahiri.? “Aamin Yaa Rabbi.? •••? Har aka kammala yiwa Modibbo wankan gawa, Ardo ya tsaya kacokan a tsaye. Tunamin sa da ganin sa sun goce na yan wasu dakikai. “Zo muje Ardon Rumalle, Kayi hak’uri ka tausasa zuciar ka. Modibbo ya tafi sai fatan Allah ya masa rahama. Banda abunka Allah ya azurta ka da samun wasu Mazan uku daga sama. Ka godewa Allah, Zasu maye maka gurbin mo...? “Wabillahil lazi Rumalle zan kai miki bugu.? Ardo ya kara fada yana mai fashewa da kuka. “Wayyo Allah na Modibbo wayyo. Ashe rabuwar karshe mukayi Modibbo. Allah ya rahamshe ka Modibbo.? Dai dai lokacin su Dadaa da su Zaraah suka karasa shjga cikin gidan. Atuwa dake sawun yan ta’aziya ta mike tana dafe k’irji. “Kan balastin kayya kai! Jammu ke ce kika zama fara tas haka tamkar a bula jini ya zubo? Kingan ki kuwa Jammu?? Ta karasa tana mai kallo kasan atamfar Dadaa. Takaici Dadaa kamar ta mauje ta.Badan Allah yayi Hajia mari ta kirawo su a waya ba da tuni bazasu san da rasuwar ta Modibbo ba. Dadaa ta fashe da kuka lokacin data dora kanta kan takalman Modibbo dake watse a dakin ta na da. Inda ake masa wanka. Su Zaraah ma suka cigaba da kuka wiwiwi. Atuwa kuwa tsabar rashin hankali bata dena tambayar su Zaraah Aina suke kwana ba. Hadi da tambayar wane iin abinci suke ci acan? Jimmamman kuwa tana daga gefe tana dashe hakora ganin su Dadaa. Hakama Rumalle da shi kansa gogan dake hawaye yana kuma kallo Dadaa ta wutsiyar idanu Ba lefi Modibbo ya samu sheda daga bakunan Jama’a da dama. Aka gama wanke shi aka shirya shi. Sannan aka mika shi izuwa makabarta. #A LOVE SOO BEAUTIFUL #SO DA ZUCIYA💯 #NANA HAFSAT WRITES #ZFF2022 I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 1/31/22, 18:50 - Buhainat: *Zafafa biyar na kudi ne, idan kina so ki karanta ki tuntubi 08184017082 or 09134848107*  I'm on Instagram as @zafafabiyar5. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *SO DA ZUCIYA* *NANA HAFSATU* ××24×× ***Dadaa dasu Zaraah sun dau tsawon lokaci agidan na Ardo suna zaman makokin marigayi Modibbo. Abincin ranar rankataf Dadaa ce tabada kudi, Acikin wanda Haj Amina ke bata na ‘batarwa. Don kuwa Ardo zama yayi a gefen rijiyar gidan badaru yana matse hawayen dake yar tsere a fuskar sa. Masu zuwa da cokali tafiyayye idan akayi rasuwa a ranar sun gane kuran su. Domin Ardo dai dai da tsinken ashana bai bayar ba na sanwar rana. Dadaa ta sake bai wa Atuwa dubu biyar kan a sake yin abincin makokin saboda gidah yan uwa sun cika taf kuma ace babu abinci, Sai hammar yunwa mutane ke tayi. Sai dare su Dadaa suka yi haramar komawa, Kowanne idanun sa jazir ciki harda yan biyu saboda tsananin sabon da sukayi da Hamman nasu. Zaraah kuwa dakyar Dadaa ta yakice ta daga makalkale rigar Hamman nasu da tayi dake ninke akan dan akwatun ‘karfen sa.Rayuwa kenan! Ibrahim ne yazo daukar su Dadaan, Sai Haj Amina data bi yo shi don yiwa su Dadaan gaisuwa. Har ciki Dadaan tayi musu rakiya. Haj Aminan ta zube a kan taburma tanai wa su Atuwa ta’aziya. “Amin dai Haj. Modibbo sa’i yayi.? Cewar Atuwa dake zaune a gefen dakin ta ta zubawa su Haj. Amina idanu tana musu kallon qurilla. Haj Amina dake gefen Jimmamman ta amsa ahankali. “Hajia baki waye ni ba ko?? Haj Amina ta juya tana kallon Atuwa da gaba d’aya ta mayar da ita kamar talabijin din kallo. Sam bata damuwa da kallon Haj Amina ba bare tsirarrakin mutanen dake wajen tasake cewa, “Ni ce nan Atuwa da kika bamu kudi lokacin baya.? Haj Amina ta’dan yi murmushi tana kada kai. “Eh yaasin kika babbamu kudade charan chas sa’ilin nan ni da Jimmamman.? “Okay nagane, Toh ya karin hak’uri d...? Bata karasa tambayar ba, Idrisu dan Rumalle ya shigo da gudu Usmanu na biye masa a baya. “Zo nan dan ‘kundin uban ka ka bani farantin nan. Idan ka cinye ni kuam fa? Mama mama kinga ya hana ni abincin ko?? Rumalle dake sosa kunnenta da guntun ice taja tsaki tana wurga musu harara, “Kaci malafar kan uwar uban ka. Haba sai fitinar tsiya, Zaka bashi abincin ko sai na lakada maka na jaki.?? “Mama kadan ne nanfa, Wani mutumi ya bani, Shi ne nan wai sai munyi rabo dai dai.? “Zaku matsa ko sai na zazzabga muku bari?? Ficewa sukayi dukkanin su, Yayin da Haj Amina ta musu sallama, Dada ta Kalli tsohon dakin ta a baya, Wanda hamamin kazantar su Idrisu ya sake munantar da dakin baki daya. Ya bade da kura. Tamkar yayi shekara da shekaru ba'a gyara shi. Ta sauke ajiyar zuciya kawai. Hade da riko hannun Zaraah dake kuka shab'e shab'e. Domin idan ka tsame Dadaa agidan nan ba Wanda Zaraah tasu tazo daya Kuma suka fi kusanci irin Modibbo. Hakika Zaraah tayi babban rashi. Addu'oi tacigaba da yiwa modibbo ahankali saboda yanayin yadda labbanta ke motsawa. Waje suka nufa don shigaa mota su koma gidan. Ardo dake zaune acikin jamaa Yan zaman makoki Yana ganin su ya mike tamkar dama sudin yake jira. Idanun sa 'kur akan Dadaa dake tsaye da su Haj Amina suna yiwa wasu ta'aziyya a gefe Cikin sauri ya yayibi takalmi wari da wari ya zura,Ashe tsabar rawar jiki warin takalmin Ladan ne daya, dayar kafar kuma na hannafi me shago, Hannafi dake shirin tafiya wajen aiki ya jawo rigar ardo da hankalin sa gaba daya yayi wajen su Dadaaa dake shirin shiga mota. "Ban warin takalmina Ardo." Cewar Hannafi daya duk'a ya riko saman silipas din da kafa daya ke wajen Ardo. "Karbomin nawa ma Hannafi" Ladan ya fada girgiza Kai. Domin gani yake mutuwar Modibbo ce ta susutar da Ardon. Ardon kuwa ganin Dadaa da yayi ne, Ta dawo kamar ranar daya faraa haduwa da ita ne yasa shi zuzucewa. Da sauri Ardo ya sab'ule takalman baki daya ya shigaa dokawa Dadaa kira, Kamar wata matar sa. "Jammu, Jammu, Jammu" Dadaa da har ta bude murfin mota zata shiga taja ta tsaya tana mai sarautar Allah idanu. Hakama hajia Amina data saki baki tana jiran cewar Ardo. Da sauri ta zagaya tana dan murmushi kadan. "Malam Ardoo mun gaisa ko? Ya Karin hakurin rashi?" Ardo ya bude idanu yanawa Dadaa wani irin mayataçcen kallo. "Jammu!" Dadaa dake binsa da kallo shak'ek'e tace, "Na'am Ardo" Ardo ya hadiye wani 'dacin daya tokare masa a wuya. Na jin sunan sa data Kira gatsal yau babu ma sirken Malam din da take joganawa a sunan sa. Ya kada kai yana kokarin 'kakaro murmushi. Idanuwan sa nata karakaina a jikin tah Haj Amina ta sha gabansa hade da wangalewa Dadaa kofar motar ta shige. "Ardo Nace ya Karin hakuri?" Haj Amina ta sake cewa dashi, Ardo ya zura Kai Zai sake lek'a Dadaa, "Alhamdulillah Hajia. Jammu nace ki dakata muyi magana ko?" "wacce magana zakuyi Ardo? Ai bakin alkalami ya rigada ya bushe. In Sha Allahu. Jammu tamaka nisan da har gaban abadan ba zaka iya cinma taba. Yara ne dai Allah yayi zaku samu a tsakanin ku. Kuma har abadan da sunan ka zasu amsa a matsayin mahaifin su. Zumuncin ku ba zai samu tangarda ba Kai da yaran ka. Jammu kuma albarkacin 'ya'yan dake tsakanin ku dole zaku dinga gaisawa. Baya ga haka Kar ka ma kulla wa zuciyar ka wani abu ga me da jammu. Domin yanzun ta maka ni sa. Allah ya musanya mata da mafi alkhairi. Allah ya jikan Modibbo Mai gidana na maka ta'aziyya. " Haj Amina na gama magana ta shige cikin mota. Yayin da Ardo ke tsaye motar su Haj Amina ta bula masa kasa ta yi kan titi. Yatsan da yasa a baki ya chiza yana auna karshen zancen na hajia Amina datace Allah ya musanya Mata da mafi alkhairi Dakyar yaja sanyayyun kafafun sa da babu takalmi acikin su. Sunyi furu furu saboda rairayin kasar dake wajen. Hakama Dadaa anata bangaren tashiga mamakjn kalaman na karshe da Haj Amina tace da Ardo. Batace komai ba har suka karasa gidah. ××DANGOJE's×× Koda suka karasa gidah Haj Amina bata yi wa Dadaa maganar komai ba, Su Dadaa suka cigaba da alhinin mutuwar Modibo. Sai bayan sati biyu da rasuwar Modibbo . Haj Amina ta sami Dadaa da maganar Capt. Muhd, Saboda tsananin yadda ya takura musu da zancen Dadaan. Ciki harda Addayo datazo gidan a bazata taga Dadaan. Wanda Dadaan da su Zaraah sam basuda masaniya. Kallo daya da Addayo tayi wa Dadaa da yaran ta gaba daya taji kaunar su ya kamata. Tabbas Dadaan zubinta kwarai yayi kamada su marigayi ya Jamila da Jamila. Dadaa fafur tace bata raayin kara wani aure, Zatayi zaman tarbiyyar 'yayanta dai. Haj Amina ta kada ta raya. Dadaa tace sam ita ta wuce shekarun aure. Haj Amina takanyi murmushi duk sanda Dadaa tafadi haka takance, "Kalli baya na . Na goyaki a baya yafi sau nawa Jammu. Shikenan tinda haka Kika zaba. , Kin nu na ban isa dake ba, Baki dauke ni tamkar Iyami ba kenan. Nagode" Takarasa tana goge hawayen data 'kakaro shi. Nan jikin Dadaa yayi sanyi. Ta yanke hukunci take awajen tana hawayen itama, "Na amince Hajia. Dan Allah kibar zubar mun da hawayen ki na amince." Haj Amina cike da farin ciki ta rarumi Dadaa ta matseta ajikin ta. Suka fashe da kuka baki daya, Wanda nake da tabbacin na farin ciki ne. Haj Amina ta 'kara da "Ina dattijuwar data zo kwanakin baya? Mahaifyar sace. Shi da ita sun kafe don inda gaban matsuwa ma wallahi sunyi Jammu. Sunason ke da yaran ki baki daya zaku koma can gidan. Ciki harda Zaraah. Yadda suka nuna kaunar su akan ku hakan yasa na aminta da zancen na Kuma kara da doriyar mu zamu dinga daukar nauyin karatun Zaraah harta kare makaranta izuwa jami'a. Da yardar Allah har ya zuwa aurenta. Don Addayon ma catayi ita kam tayiwa Zaraah miji. " Ta karasa tana daria Dadaa dai murmushi tayi kawai don tarasa bakin magana. Haj Amina ta kirawo su Zaraah da Yan biyu ta sanar dasu komai dangane da auren da Dadaar su zatayi. Da Kuma zaman su da zai koma can baki daya Kwarai matuka dukkanin su duk kuwa da kankancin shekarun su. Sunyi matukar murna sun Kuma amince da sabuwar rayuwar da zasu shiga. Dadaa dai tana gefe kawai. Kunya duk ta lullube ta. ××××× Sati daya da sanarwa Dadaa zancen Capt muhd. Ranar jumuah ya sanar dasu Haj Amina zuwan da zai yi wajen Dadaa da daddare bayan sallar ishai. Tun safiyar ranar Haj Amina dakanta takai Dadaa saloon and spa aka yiwa Dadaa wankin Kai aaka kitse yalwataccen kan da kitson shuka. Aka mata gyaran jiki da su kunshi. Dadaa dai tafito ras kamar sabuwar budurwar amarya. Kyanta ya tsatso. Karancin shekarunta suka bayyana.yankwanewar datayi na gidan Ardoo data koma tamkar babba. Yanzu duk komai ya baje. Takoma Jammu ta baya. Kai ba kace tayi aure tanada babbar 'ya kamar Zaraah. ××CAPT. MUHD's×× A bangaren na Capt muhd shidin ma hakan take. Tun kafin a sanar dashi amincewar Dadaa tuni yafi mai Kora shafawa. Yasa an gyare sashen daya ware shi daban a gidan. An zuba furnitures da komai. Kamar sabuwar amarya Zai 'bare a leda. Jikin su Haj Iklima yayi sanyi kwarai matuka. Kuma Addayo Kai tsaye ta sanar dasu auren da mijin nasu Zai Kara. Sun tashi hankulansu kwarai matuka. Wanda hakan da sukayi ya jefa zukatan su ga dimuwa. Domin 'barau 'barau capt muhd ya futo musu a mutum ya nuna musu ya san abunda suka aikata a bayan . Yana Gama fada ya fice kai tsaye ya wuce gidan ALHAJI Dangoje cikin shigar sa ta alfarma. Sai kamshi ke tashi ajikin sa Bayan sun gaysa dasu Haj Amina da kuma Alhaji Dangoje dake tsokanar sa. Hajian tayi masa iso zuwa ga parlorn baki. Nan ba jimawa Haj Amina ta raka Dadaa parlorn inda Capt muhd yake . Tun da tashiga parlorn yake binta da kallo. Kallon ta ya shiga yi tamkar saurayi yaga budurwar sa. Wanda hakan da yake yi ya jefa Dadaa fadawa kogin kunyar sa. A 'darare ta zauna nesa dashi. Ta zuba kyau cikin dogon jilbab din dake jikin ta. Maroon color wanda ya karawa kyakkywar fuskarta kyau. Shi Kuma capt. din yayi shiga cikin manyan kaya shudaye. Ya dora hular zanna bukar. Kamshin turaren sa ya gauraye parlorn baki daya. Gaisawa suka fara Yi Da Dadaan. Cikin nutsuwa da kalama. Gwanin sha'awa Capt muhd ya fara yiwa Dadaa bayanin kansa ya 'karkare da, "Sai abu na karshe Kuma muhimmi shine a yanzu Ina da mata biyu da yara 9. Matata ta uku Wanda a yanzu itace ta kasance ta farko tanada yara 4. Sai mai biye Mata tanada yara 3, Sai maza biyu Wanda iyayen su duk sun rasu. Jamila da Jamila kenan. Ya da kanwa ne. Yayar na Fara aura muka samu albarkacin 'da namiji. Sai tarasu. Aka bani kanwar ta mai suna Jamila itama. Duk suna daya ne dasu. Kowanne cikin su ya ci sunan kakannin su ta uwa da uba. Jamila ta farko ana ce da ita ('Bingel) kanwar ta Kuma jamilann ake CE Mata, Toh dai itama kanwar sai Allah ya mata rasuwa bisaga wani hatsari shiryayye da aka Mana cinne dashi. Wanda Nan gaba Zan sanar miki komai. Itama kafin rasuwar ta, Alah ya azurrta mu da albarkacin 'da namini. "MAHEER shine 'da na na farko a duniya, Wanda ya kasance 'dan Jamila data rasu wajen haihuwa ko!? Ina fatan kina ganewa?" Dadaa ta 'daga Kai. Capt muhd yayi murmushi kafin ya cigaba da cewa, "Toh anan bayan wani lokaci sai aka auramun kanwar ta tacigaba da shayar da yaron Bingel dayaci suna MAHEER. Bayan wani dan lokaci sai na Karo aure. Wani oga na daya samamin aiki a lokacin sai bayani 'yar sa na ayra bayan shekaru budu da yin auren matata ta uku kenan. Toh dai bayan na auro Maijidda sai Jamila ta haihu. Muka samu albarkacin 'da namiji muna ce dashi SUDEIS. "Wanda insha Allah nan gaba Zan sanar miki komai. Amma kafin sannan Maheer yana kasar Egypt acan yayi karatn sa da komai. Ya kanzo Nigeria. Amma iya Ikko (Lagos) yake sauka gidan kawu na kanin mahaifya.tah. Wanda Matar sa Haj. Laila ke rikon dukkanin su a baya. Kafin a mayar da sudies zuwa kasar saudiyyah. "Shi Kuma Maheer Yana kasar Cairo Egypt. Gaba daya dangi musanman mahafiya ta ma muna Kiran sa da na Ikko........" Ya karasa fada hade da daukar ruwan robar gaban sa ya kurba.... 2/1/22, 10:21 - Buhainat: ×SO DA ZUCIYA!!× I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ ××25×× ×××Dadaa dai tayi shiru tana sauraron sa, Hadi da jujjuya kalaman da yake fada a kwakwalwar ta. Sai daya sha ruwan sosai, Tukun sannan ya zare robar ruwar daga bakin sa. Ya saki katuwar ajiyar zuciya mai dauke da hamdala. Yanayin yadda ya sauke zuciyar tasa zaka gano tabbas ya sauke wani boyayyen nauyi dake addabar zuciyar sa. "Jameelah! Baki ce komai ba" Ya karasa hadi da zuba mata manyan idanun sa akanta dake nuna tsantsar kaunarta a zuciyar sa. "Allah ya jikan su da rahama." Ta samu kanta da fadin haka. "Amin Aamin! So duka dai. Kamar yadda na gaya miki,' Yaya na 9. Maza bakwai mata 2. Sai matan da igiyar aure na ke akan su. Maijidda ita likita ce dake aiki a asibitin kwararru na murtala muhammad, Sai ikhiima ita kuma babbar ma'aikaciyar banki ce. Yara kuma wasu na aiki wasu na karatu , Ban aurar da kowa cikin su ba. Amman ina fatan aurar dasu da zarar lokaci yayi. Tamkar dai yadda neman kowane aure yake, Zaki ga kowa da sanadin dayaa sa yayi 'karin, Ni dai a nawa bangaren zan kara aure ne saboda zucia ta ta aminta da wadda zan auro, Mahafiya ta ta amince fiye da kalmomi, Sannan dalili na biyu zan kara aure ne saboda gazawar da ke cinye zucia ta ta farfado. A yanzu ba abunda nafi bukata fiye da akula da ni. Wannan shine dalilin dayasa zan aure ki Jameelah. Ina kuma fatan zaki tallafe ni ki amince ki aure ni. Insha Allahu zaki same Ni mai rike amana da kuma kyauta tawa.. Ko?" Yadda ya karasa maganar yana langabar da kansa tamkar wani matashin saurayi ne hakan ba karamun dariya ya bawa Dadaa ba. Ta danyi murmushi kawai 'kasan zuciyar ta kuwa cike yake da fargabar irin ilimin matan sa. Taya ma ya yanke hukuncin auren ta. Bayan ita din batada ilimin boko sai na arabi. Sam ba zata iya gogayya da su ba. Tunda su din gogaggu ne da suka shak'i ilimin boko suka 'koshi. "Ba ki ce komai ba" Ba tare da masaniyar labarin zuciyar ta yafito ba Dadaa tace, "Bani da ilimin da zan iya gogayya da matan ka." Yadda ya zuba Mata idanu ba ko kyaftawa yasan ya Dadaa gano baranbaramar da tayi. Kafin tace wani abu tuni ya rigata. "Haba Jameelah Kar ma ki sake dakko maganar nan. Ke kuwa ki me da ishasshen ililin da zaki tafiyar da gidana da ni kai na baki daya. Banason auren mu ya dau lokaci Jameelah . Ni da son samu na ma a daura gobe da yardar Allah...." Dadaa ta sauke ajiyar zuciya tana lankwasar da yatsun ta dake dauke da maroon color lalle "Kinji? Idan har ban takura ki ba. Don inaga babu wani abu da zai dau lokaci. Mu ba yara bane,So ba wani hidindimu da zamuyi Wanda zai ja lokaci. Yanzu dai ga wannan ba yawa idan da akwai abunda kike bukata sai a saya." Ya karasa maganar hade da ajiye wata leda bak'a mai dauke da bandir din kudi. Dadaa dai tayi shiru tamkar ruwa ya cinyeta. Zuciar tace ta shiga tsananta bugu. Gaba daya jj take tamkar mafarki take Wai yau itace babban mutum Mai cike da Kamala da dattako yazo Yana neman aurenta? Babban mutum gogagge wanda ake damawa dashi a yankin masu farcinan susa. Ga matan sa masu dimbin ilimine. Da gayu . Wai yau ita Dadaa matar Ardo a baya, Yar kauyen kayau. Lalle Allah qadirun ne ala manyasha'u .Ta 'daga idanunta ta sauke akan bakar ledar daya ajiye a gabanta. Da sauri jiki da bakinta na rawa na tsoron ganin himilin kudin dake cikin ledar gaban ta tace. "Ba abunda nake bukata yallabai. Mungode kwarai." Ta karasa hade da 'dan janye ledar daga gabanta. "Yallabai?" Ya tambaye ta yana sakin tattausan murmushi. Itama murmushin ta danyi tana maida kanta kan 'kofa. Ya kalli agogon hannunsa kafin ya mike tsaye Yana mai gyara zaman hular kansa "yalla...." "Karki karasa don Allah. Wai yallabai kamar wani alhajin kauye, Dole acanzamun suna da zarar an daura." Tamkar wata yar budurwa haka Dadaa ta samu kanta da rufe fuskar ta da tafukan hannayen ta. Murmushi ya sake yi. Kyakkyawar fuskar sa mai 'dauke da annurin kamala ta fad'ad'a da farin cikin Jammu dake gaban sa. "idan har ba renawa ki Kayi ba. Dan Allah kada ki sake cewa na daukàa. Zan koma gida, Kinji ko?" Dadaa ta samu kanta da daga masa kai alamar eh. "Ina yan biyun mu da Zaraah?" "Suna ciki " "A kirawo su mu gaysa sai na wuce " Mikewa Dadaan tayi ta hau saman. Gaba daya kunya duk ta kamata. Ai kuwa tana ganin Na'eelah tace da ita. "Kira su Zaraah kuje ku gaysar da bakon su Abba (Alhaji Dangoje) a parlorn baki." Da sauri Na'eelah ta juya ta shige dakin Zaraah inda suke baki daya. Gaya musu tayi umarnin Dadaa suka wuce parlorn kai tsaye. Cikin faraa da nuna kaunar sa gare su Capt muhd ya shigaa amsa gaisuwar su Yana wa yan biyu Wasa . Lokaci daya yaji kaunar yaran sun shiga can cikin zuciar sa. Sarai ya gano Dadaa ba zata dawo ba. Don haka ya dau ledar da damun kudin yake ciki ya bawa Zaraah yace takai wa Dadaa Ya kirawo alhaji Dangoje a waya. Ashe har ya dawo Yana parlorn sa . Can yaje suka shigaa hira. Nan Capt din ke shedawa alhaji Dangoje auren Dadaa da yake son yi nan kusa ba sai an debi lokaci ba Dakyar dai Alhaji Dangoje ya sha kan Capt Kan ya bari Nan da sati biyu sai ayi daurin auren. Domin ya kamata ya bawa Dadaan lokaci da itama zata shisshirya komai a nutse Dakyar captain ya amince da shawarar Alhaji Dangoje. Don idan akwai gaban matsuwa ma yayi. So yake kawai ya mallaki Dadaa amatsayin matar sa. ××× Shirye shiryen tarewar Dadaa su Haj Amina suka shigaa Yi. Takanas aka dakko mata mai gyaran jiki tashiga gyare ta fatarta tayi santsi da laushi. Hasken fatar ta ya Kara bayyana. Kyawunta na asali ya Kara tsatsowa. Lamarin Sai Wanda yagani kawai. Hakama bangaren na captain. Yadda yake shirya komai Kai kace auren fari zai yi. Gaba daya ya kasa rufe bakin sa saboda murna Don dadi sashen da Dadaan zata zauna sau biyu ana fente shi. An sake kawata shi gwanin sha'awa.. °°°°°°°°°° ×××Ranar jumu'ah bayan an sakko daga sallah, dubban mutane suka sheda daurin auren captain muhd muhd. Da amaryar sa Jameelah Jauro Chenido. Akan sadaki mafi daraja. Ba ai wani taro ba illa dai hajia Mari tazo takawowa Dadaa abubuwa da yawa na gyara. Daren ranar aka mik'a Dadaa dakin ta na sunnah. Sati na gaba Kuma su Zaraah zasu koma wajenta da zama baki daya. Duk wani abu daya dace Haj Amina da Alhaji Dangoje sunyiwa Dadaa. Tamkar auren budurwa haka aka shirya mata kaya. Kudin da captain ya bata ma Haj Amina ta raka Dadaa suka sayo sarka da dankunne da zobe na zinare Su Haj Amina da kwayanta tare da rakiyar Haj Mari suka raka Dadaa gidan na Capt. Sun dan jima awajenta kafin su mata sallama hade da adduar Allah ya sanya albarka da alkhairi a auren nasu Tamkar auren farko haka captain ya dankaro kayan kwalam da kajin sa gasassu a leda. Yadda ya dinga tafiyar Dadaa cikin madaukakiyar nuna mata kauna ta rikitarwa hakan ya sa Dadaa rungumar sa da hannu dubu Suka raya daren ranar cikin nunawa juna bajintar kauna. Kowa ya shigaa nunawa dan uwansa yafi kaunar sa Daren ranar Capt ya tabbatarwa kansa yanzu yayi aure. hakama Dadaa da saboda tsananin kaunar da captain ya nuna mata sai data zubar da kwallar farin ciki Toh Allah ya sanya alkhairi Jameelan Captain Muhd,💯🥰 *** I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 2/1/22, 10:22 - Buhainat: *Zafafa biyar na kudi ne, idan kina so ki karanta ki tuntubi 08184017082 or 09134848107*  I'm on Instagram as @zafafabiyar5. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *SO DA ZUCIYA* *NANA HAFSATU* *26× ××Sai dasu Dadaa da captain suka cika kwanaki goma chas tukun sannan Haj Amina ta Kai su Zaraah gidan da kanta. Tasha matukar mamaki na canzawar fuskar da su Dr jiddah suka Yi mata. Ita daria ma lamarin nasu ya bata. Ta murmusa kawai tana mai kambaama shirme irin nasu. Wai su jan aji. Tuni Yar ragowar kulawar da suke masa suka tattare suka ajiyeta a gefe. Wai su zafin kishi. Captain yayi kokari wajen ganin baa samu rabuwar kayuwa ba. Amman fafur sun tsaya akan yadda suka tsara kan fita harkar sa. Ganin yayi bakin kokarin sa sun kasa ganewa. Hakan yasa captain din tattaro kayan sa baki daya ya mayar dasu sashen Dadaa. Suka cigaba da gurzar amarcin su cikin lumana da kaunar juna . Yayin da su Hajia Iklima suka sake hawa dokin fushi. Wai su jan aji . Su a lalle dole ya sakko da kai ya basu hakuri ya rarrashe su tamkar wasu kananun yara. Washarairai din da sukayi ne Dadaa ta kara kai mi wajen kula da Mai gidan nasu da Addayo mahaifiyar Sa. Son Addayo take har cikin zuciar ta. Hakan da take Yi ne Capt ya sake bude wani shafi daban a zuciar sa ya zura kaunar Dadaa aciki. Takanas Addayo ta tasa captain agaba suka je gidan kawu harith suka tafi da Sudeis da kayan sa rankatakaf. A farko sudeis ya so yin tirjiya kan shi ba zai koma gidan da suka masa madaukakin wani tabo a zuciar sa da bazai taba gogewa ba. Amma dake an tabbatar masa da mahaifiyar Zaraah captain din ya auro. Hakan yasa shi jin nutsuwa a zuciar sa. Tunda Alhamdulillah da Zaraah sa zasu zauna a inuwa daya. Lamarin kwarai matuka zai Kayatar. Don haka bai sake musu ba ya shirya kayan sa ya bisu. Bayan ya yiwa su kawu harith da Haj Laila sallama. ××× Sabuwar shafin soyayya sudeis da Zaraah suka bude. Soyayyar data ninku fiye da yadda kalmomi zasu rubuta. Tun Zaraah batasan menene so ba. Har sudeis din ya fayyace mata menene shi ta hanyar nuna mata zallar madarar kauna marar surke. Sannu ahankali soyayyar da suke nunawa juna ta tumbatsa har kowa ya sa ni. Da farko captain yaso hada Zaraah da Maheer aure. Amman daya tabbatar da Sudeis ya nuna zaraahn yake so Kuma da aure. Sai ya tattara yabar zancen cikin zuciyar sa. Had'e da yiwa Maheer din adduar samun wata ta gari Mai alkhairi. Domin sam bayason Maheer din ya sake komawa kasar Cairo reshen makarantar da yake koyarwa ta al'azhar. Yafuson ya waiwayo gidah ya kula da makarantar tahfiz dinsu ya kuma yi aure ya zauna da iyalin sa. °°°°°° ××Yana daga zaune a cikin jirgi . Jirgin zai tashi ne daya gama sauke fasinjan legas zai taho Kano direct. Agogan sa ya kalla yana mai sakin siririn tsaki a kasan makoshi. Tun tasowar su daga Cairo yake jin kansa na matukar sara masa. Ya furzar da zazzafar iskar bakin sa yana mai yin salati a hankali. Jirgin na gama daidaita nutsuwar sa ya fara tashi izuwa sararin samaniya. Ahankali ya saqala seat belt din sa Yana mai jan kasan leben sa. "Alhamdulillah!" YA furta can kasan makoshi. Hadi da kwantar da kansa ajikin kujera, Ya shigaa lumshe idanu ahankali har ya rufe su ruf. Sannu ahankali bayan lokacin daya dauka. Jirgin na Cairo air ya karasa shawagin sa ya dire a airport na malam Aminu Kano. Sannu ahankali yashiga sakkowa daga cikin jirgin. Sanye cikin kananun Kaya da suka amshi zatin haibar sa, Riga kirar giogio Armani da wando jeans na saint Lauren's. Agogon hannun sa samfarin Rolex gold. Hular kansa Kuma ta Polo. Kallo daya zaka yi masa kasancewar shidin yanaji da mazantakar sa na ado, Uwa uba dinbin ilimin dake cunkushe acikin kansa. Na boko da arabi. Kusan arabin ma ta ninka bokon sa sau nawa. Kyakkyawa ne na bugawa a jarida. Kansa dauke da gashi baki wuluk na fulanin usul. Hakama girar sa da suka kusa hadewa da juna saboda tsananin yalwatar gashin sa. Yanada saje da gemu wadanda suka gaji da gyara. Leben sa irin pinkish color dinnan mai daukar Ido. Hakama idanun sa manya TubarkAllah masu dauke da gashin idanu Zara zara. Ahankali ya shigaa takawa zuwa wajen. Yana tafe yana jan akwatun sa . Bayan rigar sa irin customized dinnan ce da aka rubuta sunan sa ajiki da haruffa manya manya na (Maheer12). Wayar sa dake gaban aljihun sace ta Yi karar shigowar sak'o ya tsaya yana dubawa. Sako ne da Sudeis ya rubuto masa na yana jiran sa awaje. Idanun matan da suka futo tare duk sun zube su akan sa . Ganin haka yasan ya shi bude yar jakar sa ya ciro dark shades ya zura a fuskar sa ya fice Yana aiyana rashin kamun Kai na wasu matan. A parking space ya tsaya yana dube dube, Can ya hango sudeis din a gaban motar sa. Ya zura kafafun sa waje Yana danna waya. Kai tsaye ya wuce ya bude gaban motar ya zauna Yana gyara zaman pcap din kansa. "Ahh yaushe ka shigo?" Sudies ya tambayi Maheer Yana daria. Ya murmusa kawai yana zura seat belt. "Ya zaai kasani ka dauki waya kana daddannawa ." "Tuba nake babban Yaya." "Ya wuce, Yauwa an karbo kayan kuwa?" "Eh tun shekaran jia " "Ok yayi kyau" Sudies ya tashi motar da addua ya fita daga cikin airport din suka dauki hanyar gidah. "Afuwan zan tsaya mu dauki kannen mu a sch" "Su waye kannen na mu?" " 'yayan sabuwar maman mu mana da bappah yayi. Mai sunan su innar mu." "Oh!" Sudies yayi daria kawai yana girgiza Kai don yasan dama Maheer din bazai Yi wata maganar ba. Yana karasa parking Zaraah da yan biyu dake tsaye sanye cikin uniforms dinsu a bakin gate suka nufi motar suna dariya. Zaraah da sauri ta shiga kokarin bude gaban motar zata shjga. Kamar Koda yaushe. Dake tinted ce sam batasan da mutum aciki ba. Maheer dake zaune Yana kalon ta tacikin glass yaja tsaki yana girgiza kai. Hade da zuge glass din motar yana aika mata da sak'on dankara dankaran harara. "Ke bakisan idan akwai locked taci ki ba ki hakura tajan handle?" Maheer ya karasa Yana mai sake jan wani dogon tsaki . "Yi hakuri babban Yaya. Itace ta karfen tawa da nake gaya maka" sudies ya karasa fada Yana mai hada hannuwan sa biyu alamun ban hakuri . Bai ce masa kala ba ya juyar da Kai gefe. Sudeis ya rufe booth din da ya gyara kayan dake ciki sannan ya rufe ya budewa Zaraah kofar motar ta shigaa. "A gafarce ni banyi baya Ni ba.." Ya fada can kasan makoshi ta yadda ita kadai zata jiyo shi. Zaraah ta sakar masa tattausan murmushi. Ya rufe Mata kofar sannan ya koma mazaunin tuki ya tashi motar suka wuce gida . Lokaci zuwa lokaci Maheer ke hers tsaki saboda yadda sudeis da Yan biyu suka cika motar da surutu. A haka suka karasa gidah . Sashen Dadaa sudies yayi parking. Su Zaraah suka fice suka shige ciki. "Itace fa Wadda nake baka labarin Zan aura." "Ka rasa Wadda zaka aura sai wannan:? Wannan Yar karamar yarinyar ai raino za Kayi." "Tab ba wani reno babban Yaya. Ai data kare makaranta zaayi da yardar Allah. Ai Zaraah nada hankali tamkar wata babbar macen. Ina maka sha'awar samun mai halayyar ta. Ga addini, Nutsuwa da Kuma kaifin basira da biyayyah." "Lalle!" Maheer ya fada yana Mai gyara zaman hular sa da tayi gefe a side mirror Sudies yayi murmushi kafin yace "Kuma ba karamun dacewa zakuyi ba. Ai ko bayan rai na ban yarda kowa ya auri Zaraah ba fyace kai." "Dalla dai na wannan maganar har jikoki zakuyi insha Allah" Sudies yayi murmushi kafin yace, "Kasani ko kai ne rabon ta!? Kuma ba zaka sha wani wahalar gina mata kauna ba. Tunda na riga nayi foundation kawai ginawa zakayi " "Sai kayi Kuma" Maheer ya bashi amsa Yana tabe baki. Sudeis ya kulle motar da mukulli suka wuce sashen Addayo Kai tsaye. "Zarah kawai nada wani hali daya da idan har zaka fuskanceta to shidin ma babu wata matsala. Ba komai bane fyace zuciya. Zaka yi amfani da inda kafi kauri wato SO sai ka tausasa Mata ZUCIYAr tah. " Maheer ya juya Yana dankara masa harara "Wai meye gami na da wata wacece? Karka sake takura ni da ko sunanta ne. Wa Zai auri irin waccen Yar mitsitsiya da ita tana wanj abun manya. Ai Kai kasan taste dina. Saboda kakka sake mun maganar mace bare waccen Yar shilar na gaya maka." Shi dai sudies murmushi kawai yayi. Ya wuce gaba, Maheer na biye masa a haka suka karasa sashen na Addayo..Nan suka tarar da captain mahaifin nasu. Ba Wanda bai Yi murnar ganin Maheer ba cikin su ukun, Addayo , captain, da Kuma kawu harith. Sun ci sun sha. Anyi raha da hirar yaushe gamo. Hade da hotunan tarihi da sudies ya dauke su duka. ××× Dawowar Maheer da sati biyu captain ya bashi ragamar jagorantar/shugabantar makarantar tasu ta islamiyyah. Kasancewar shi din yanada tsauri bashida laushin sudies. Cikin sati biyun nan kuwa Maheer bai taba haduwa da Zaraah a nutsen taba. Ko dai an samu akasi tana gudun Yar tsere wajen kamo magen addayo. Ko kuwa tana wani abun na daban dai da Zai nuna tsantsar yarintarta . Tuni ya cireta cikin masu nutsuwar da sudies yake ambata a Koda yaushe . Ya ajiyeta a sahun marasa aji da kamun kai. ××AL MADARASATUL SHUHADA'I LI TAHFEEZIL QUR'AN×× Yana daga tsaye saman ofishin sa. Sanye cikin manyan Kaya kirar Riga da wando ya dora jacket mai sunan sa a baya na maheer12. Tun daga nesa yake hangota tana tafe tana gyara zaman dankwalin kanta. Wanda aka si aka samu saboda santsin gashin ta ya kunce. "Kai,,, Fara tarar Yan latti daga Kan waccen yarinyar.!!! Maheer ya bawa prefect mai duty Umar Ni na ranar. #A LOVE SOO BEAUTIFUL 💯😍 I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 2/3/22, 08:29 - Buhainat: _*SO DA ZUCIYA._* _*NANA HAFSAT_* _*Zafafa biyar na kuɗi ne. Dan girman ALLAH ki saya kafin ki karanta. Muna haɗaki da ALLAH idan kin saya karki fitar mana saboda hakan cutarwa ne a garemu da ke kanki da kika saɓa mana alƙawari ta hanyar zalintarmu da son ruguza mana kasuwancinmu._* *_ZAFAFA BIYAR FACEBOOK LINK👇🏾* https://www.facebook.com/groups/494948898814888/?ref=share *_ZAFAFA BIYAR INSTAGRAM LINK👇🏾* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *_ZAFAFA BIYAR WATTPAD LINK👇🏾_* https://www.wattpad.com/1178725798?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ZAFAFABIYAR&wp_originator=Rf3bdM1DxoE6rtr%2FpmofDT2LwC%2FVfwSkcdyq99bn0JQs6Y4vrnr66bh9cxKlfOuPfF5VyLoSKGor57378NB4Zb%2FxLxcsULfA0VJvg4flaQvgAACdVin4LPGGN8XRDxBS *_ZAFAFA BIYAR TELEGRAM LINK👇🏾_* https://t.me/+SBu4brdnI29hSBfw _________________________ *_MACE SAI DA GYARA_*💃🏻💃🏻 _GYARAN MA NA KAMFANIN TURAREN:_ *YERWA INCENSE AND MORE* *Ƴar uwa ta hanyar gyara ne kawai zaki cigaba da amsa sunanki mace hamshaƙiya a wajen miji ba tare da ya ga kin tsufa masa ba.* _Maza garzayo ki gyara jikinki da kayan ƙawatattu kuma nagartattu irin namu na gida da suka sami haɗi na musamman da babu cutarwa a ciki. hadin bornu/chadian na kamfanin turaren YERWA INCENSE AND MORE_ *_Muna da haɗin_* _Turaren wuta kala kala na gidah_ _khumrahs_ _Kullaccham_ _Turaren wanka_ _Turaren Kaya_ _Turaren wanki_ _turaren mopping_ _Dukkanil al’ajab (Turaren tsugunno na Matan aure kad’ai)_ _khumratul al’ajab (khumrah ta jiki ta matan aure_ _Muna Gyaran jiki_ _Na amare_ _Da masu jego_ _Da sabulai masu gyara fata_ _Turaren tsugunno_ _zumar goran tula_ _Scented hair cream and spray (man kamshin gashi da gyara gashi_ _Akwaisu kujeran tsugunno _Dilke and halwa set_ _Burners da igniters da tong_ _turaren fesawa dana ruwa._ _wardrobe balls_ _scented pebbles_ _cotton wooly oudi incense_ _kabbasas_ _Da sauran kayayyaki da yawa da bamu ambata ba_ _Akwai ragi na musanman ga yan zafafa fans❤️_ _Muna bada sari, Ko sayi ‘dai ‘dai akan farashi mai sauƙi da rahusa. Ga mai buƙata sai ya nememu tanan 👇🏼_* _EMAIL:yerwaincenseandmore@gmail.com ko INSTAGRAM PAGE d’inmu:yerwaincense_and_more dama nambR mu:08095215215_ _MUNA TURAWA KAYAN MU KO’INA A FADIN NIJERIYA DAMA KASASHEN KETARE. 100% TESTED AND TRUSTED_ •••••••••? _27_ ××Yana umartar prefect din dake duty yayi tafiyar sa ofishin sa. Ya zauna akan kujera yana mai dudduba takardun dake gaban sa. Zaraah na karasawa zata shiga ciki prefect din ya tsayarda ita da sauran dalibai na bayanta "Kar ki shiga kinyi latti. Kuma na bayanta ku marmatsa can a hukunta ku." Prefect din ya karasa magana yana mai jujjuya sharbaceciyar dorinar dake hannun sa. "Minti biyu kawai fa na kara." Tayi maganar a sanyaye tana dubar agogan dake wutsiyar hannun ta. "Nima umarnin ustaz Maheer na bi. Shine yace a fara taran latti akan ki." Ta daga kai ta dankarawa kofar ofishin sa harara tamkar shi take gani. Tunda ya ambaci Maheer tasan da biyu Maheer din yayi hakan. Saboda tsananin tsanar da yayi mata. Ta gaira ba dalili. Ta rasa meta masa a duniya daya tsaneta. Take awajen tsanar sa tayi malaimalai a farfajiyar zuciyar ta. Tana karasa maganar sa a zuci sai kuwa gashi ya leko ta saman benen had'e da rike karfen barandar yana kallo kasan da suke. "Yaran yi musu 'dai 'dai ahankali. Ita kuma yi mata uku madaidaita." Bai karasa rufe baki ba ta dubi prefect din hade da mikar da hannun sa saitin dorinar sa. "Had'amun data sauran yaran. Ka kyalesu su shiga ciki." "Ustaz kana jiyo me tace?" "Eh yi mata wa zata nunawa zuciya.?" Ta daga kai suka hada idanu. Ta dankara masa harara. Shima ya wurga mata tasa hararar hade da yamutsar fuska. Ya shige ofishin sa shi kadai yana mita "Yar mitsitsiyar yarinya sai bak'ar zuciya. Allah ya kyauta." Prefect din ya daga bulala ganin Maheer ya koma yai saurin kasa da bulalar yana magana ahankali. "Shige kawai." "A'ah wallahi sai ka min. Yi sauri" Ya kada kai kafin ya saita dorinar ya tsottsola mata sau 6, Yana gama dukan ta karkade masa hannun daya duka awajen had'e da shigewa cikin makarantar. Kai tsaye ta shige ajikin su. Bakinta dauke da sallama. Sudeis da sauran dalibai suka amsa. Ta samu waje ta zauna tana matse hannun ta dake zugi. Sudeis bai ce mata 'kala ba. Sai ma cigaba da rera karatun sa da yayi. Ko da ya karasa karatun sa. Sam yaki bari su had'a idanu. Saboda tun a baya sun riga sun tsara yadda zasu gudanar da soyayyar su. Akwai ta gidah akwai kuma ta idan suna su daya. Dake kowa na gidah yasan da abunda ke tsakanin su. Hakan yasa sudeis yin takatsantsan idan suna bainar jamaa. A islamiyyar ma suna matukar kokarin 'kin bayyana tsakanin su. Sai dai suyi sak'on rantsattsun aikawa juna sak'o ta idanun su. Toh yau ma hakan take. Ta kwayar idanun ta ya gano akwai abunda ke damun ta. Don haka ya mata wani kallo mai tattare da ban hakuri da nuna tsantsar kaunar sa gareta. Ya dan shafa keyar sa yana mata kallon 'kasan idanu. "Ina matemakiyar Ameerah?" "Ga Ni ya mu'allim" Asiya ta amsa shi hade da mikewa tsaye. "Zo ki karbo muku littafan ku" "Toh ya mu'allim." Ya fuce yana waiwayon fuskar Zaraah. Data kauda kanta gefe . Ofishin sa ya wuce kai tsaye ya bawa Asiya littafan su. Ya dan zauna a kujera yana mai tunanin daya baro Zaraah acikin sa. Ganin shima zai shiga damuwar da bai san dalilin ta ba, Hakan ya san yashi janyo littafin fiqhu ya shigaa karantawa. Dai dai lokacin da Maheer ya shigaa cikin ofishin bakin sa dauke da sallama. "Wa'alaykm salam babban Yaya" Zama Maheer din yayi a kujera dake kallon ta sudeis. "Ya nagan ka kai ma yau haka haka?" "Kai na,, Na ne yake dan ciwo babban Yaya " "Ko kuma dai dan an daki zaraahn ka dukan latti?" Tanan sudies ya gano dukan lattin da akayi mata ne ya haddasa mata canzawar yanayi. "Ko daya. Ita wayace tayi lattin? ai dole a hukunta ta" Ya fada cikin karshen gaskiyar sa. Fuskar sa ta fad'ad'a da murmushin jin ba wani abun bane na daban. "Ai na yarda da maganar ka lalle tanada zuciya. Dukan sauran yaran ma sawa tayi a mata du baki daya . Nace lalle anyi gwarzuwa." Maheer ya karasa fada yana tabe fuska. Shi dai sudies ya sake sakin tattausan murmushi kafin yace, "Ai nagaya maka tanada zuciya. Kawai kokari zakayi ka zare kiyayyarta a ranka. Ka maye masa gurbi da zallar so." "Zan futa a harkar ka gaskia. Inde muna maganar arziki ka shiga ratattaka maganar halayen ta. Tanada zuciya batada zuciya ba abunda ya shalle ni. Manyan mata ma basu isheni kallo ba bare yar jaririyar ka. Wannan sai kai." Ya karasa yana yamutsa fuska. "Kayi shiru dai babban Yaya. Sai kag,..ga reshe ya juye da mujiya. Idan Allah yayi Zaraah ce matar ka bay..." Bai karasa Maheer ya mike da sauri ya fita hade da dankarawa sudies kyakkyawar harara da guzurin dogon tsaki. Sudeis yayi dariya kawai yana girgiza kai. ××××. ××××. ××××. ××××. Safiya ta zama rana, Rana ta zama yammaci, Yammaci ya zama dare. Lalle Allah qadirun ne ala manyasha'u. Cikin lokuta dake ta ja da yardar Allah. Zaraah sun shiga aji uku na karshen sakandire. Biyu ya kamata tashiga. Amma dake tanada saurin girma tuni ta kere yan ajin su a komai Ta zama cikakkiyar budurwa mai tashen yammatanci. Hakan yasa capt. da kansa yayi shawara da mai makarantar aka sauyawa Zaraah aji zuwa na uku maimakon na 2 . Tuni suka fara shirye shryen zana jarabawar 'kare sakandire. Zaraah ta kara wani irin madaukakin kyau mai dauke da haske, sheki da Kuma walwalin fata. Tanada kerarren shape mai daukar hankulan jama'a..hakan yasa ko da yaushe cikin hijabi take. Wata iriyar soyayya suke da Sudeis Wadda ta kai ga har an kai kudin aurenta wajen Ardo. Wanda Rumalle ta cinye rabi da kwatan su. 'ya'yan Atuwa ma an aurar dasu. Cokali Ardo bai saya musu ba. Gidah ya zama sai Atuwa da farillatu da. Jimmamman da yan biyunta. Sai Rumalle dasu usmanu. Rumalle tayi 'barin ciki har sau biyu. Hakan ya sanya Ardo fara cireta a ransa . °°°°° Har mota ta rakashi tana cuno baki gaba. Maheer dake gefe yaja tsaki yana maka Mata harara. Itama ta rama hade da murguda masa baki. "Dalla Malam zo ka ja mota mu tafi. Idan ka dawo kwa cigaba." Sudeis dake soyewa da Zaraah ya dan daga masa hannu alamar minti daya. "Me zaki tanadar mun idan zan dawo! Uhm,,, Baby luv? " Zaraah ta rufe fuskar ta da tafukan hannayen ta da suka sha jan lalle. "Sai ka dawo din dai. Allah ya dawo mun da Kai lapia. Allahumma Aamin" "Aamin hayateey. Babban Yaya ga amanar Zaraah na nan. Dan Allah ka rike mun ita da hannu biyu. Gatanan amana dan Allah. Zuciyatah da kai daya ta aminta. Kai kadai ne zaka rikemun ita fiye da ni kankin kai na. Kema Zaraah na ga amanar babban Yaya nan. Duk abunda yakeso idan har bai sab'a shari'ah ba ki masa." Maheer yaja dogon tsaki ya koma mota. Yayinda wasu hawaye suka shigaa reto a fuskar Zaraah. Ta rike murfin motar tana kokarin sanya idanunta cikin nasa. ko kadan bai bari sun hada idanu ba. "Haba habibi. .. Ni dai gaskia ka daina mun irin wannan maganganu kamar Wanda zai dad'e? Kuma ma karasa wanda zaka bawa ajiyata sai shi?" Ya girgiza Kai kafin yace, "Saboda ko nan gaba zaki tabbatar da maganganu na. Ya Maheer bani da na biyun sa wajen kulamin da Ke, Dan Allah ki sassauta kiyayyar da kike masa.. Nan gaba komai zai warware." Ya karasa fada hade da saurin janye idanun sa daga kanta ya shige motar suka tafi yana daga mata hannu. Har suka fice daga gidan sannan ta sauke nata hannun da sauri ta koma cikin sashen su da sauri don tenakawa Dadaa su tafi asibiti. Haihuwa tazo gab. Zuciyarta cike da kewar sudeis ta shige dakin Dadaa. A tare suka shirya Dadaa da taimakon Mai aikin Dadaan. Direba ya jasu sai asibiti. Capt muhd ma hankali arashe ya tafi asibitin. Dai dai lokacin da Maheer ya dauki hanyar gidah bayan sauke sudeis da yayi a airport. Kai tsaye ya wuce asibitin da Dadaa zata haihu saboda kiran da Capt ya doka masa na yazo yanzu ya ajiye dik abunda yake. Dadaa tadau tsawon lokaci tana labour. Yayinda likitoci masu karbar haihuwa suka tsaya akanta suna bata temako. Awajen awanni 3 ta dauka kafin cikin ikon Allah ta sauka lapia. Dai dai lokacin da gidajen talabijin dana rediyo suka shigaa yad'a labarin hatsarin jirgi da akayi. Jirgin emirate daya lula a sama ya fado ya kone. Gaba daya fasinjoji da kowa da kuma komai ya 'kone. Jirgin kuwa bakowane bane fyace wanda sudeis ya shigaa . Jirgin zai tashi ne zuwa daular Dubai. Inda zasuyi wani taro na musabakar Al'Qur'ani da za'ayi. Gaba daya Maheer da Capt dake waiting area sai suka rasa tacewa. Maheer ya shigaa laluban number sudeism hankulan su baki daya basa jikin su. Dai dai lokacin da Zaraah ta isa wajen su dauke da jaririn a hannunta, kyakkyawa kamar sa daya da Capt tamkar yayi kaki ya tofar. "Bappah ga jaririn" Hannun sa na rawa. Jikin sa na kakkarwa ya karbu jaririn. Yayinda Maheer ya fucea da sauri. Ambaliyar hawaye sun wanke fuskar Capt. Zuciar sa taki yadda da labarin hatsarin daya faru. Zaraah kuwa ta dauka kukan farin ciki yake. Ya Kara sa masa hudubar ya mika mara shi dakyar saura kadan ya jefar dashi ahankali yace da ita.. "Rike sudeis yaci. Sudeis ya tafi, sudeis ya dawo. Allah yabamu hakurin rashi" Ya karasa fada hade da fucewa da sauri . Bai jira wani abu ba ya tsare adaidaira sahu yace ta Mika shi airport Yayinda Zaraah ta koma ciki tana mai sanarwa Dadaa sunan yaro "Sudeis Muhammad Muhammad" #A LOVE SOO BEAUTIFUL!!🤗😍 #MAHEER & ZARAAH LOVE STORY #JOURNEY OF LOVE #AL HUB HAYATT💯🤗😍 I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 2/3/22, 08:32 - Buhainat: *Zafafa biyar na kudi ne, idan kina so ki karanta ki tuntubi 08184017082 or 09134848107*  I'm on Instagram as @zafafabiyar5. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *SO DA ZUCIYA* *NANA HAFSATU* _28_ Dadaa ta 'dan kalli jaririn tana mai datse labbanta saboda tsananin yadda take jin ciwo kadan kadan. "Ina bappan su Sudeis?" Dadaa ta tambaya sanin baya minti kalilan nesa da ita. "Yafi ta da sauri bayan ya rad'a wa jaririn suna." "Okay Allah ya dawo dashi lapia." "Aamin Dadar mu. Dadaa yaron nan fa da bappan su Sudeis yake kama. Amma idanun ki ya dakko ." Dadaa ta dan kallo gefen zaraahn tana mai saukar da idanunta akan jaririn kafin ta janye da sauri. Saboda gaba daya samun cikin jinsa take tamkar wasa. Sai bayan yafito ta tabbatar da gaskene. Domin gaba daya aranta tacire zancen kara haihuwa. Shekaru goma da yan kai kenan bata sake haihuwa ba sai yanzu. Ta Kuma samu albarkacin samun 'da namiji. "Dadaa yunwa fa yake ji. Kinga Yana faman tsotsar hannun sa." Dakyar da sudin keya. Dadaa ta karbu yaron. Ji take tamkar ruk'o aka bata. Wasu zafafan hawaye ne suka shiga reto a kyakkyawar fuskarta. Dai dai lokacin da wayar Dadaan dake hannun Zaraah tashiga 'kara. "Bappah ne." "Toh kawo'' Dadaa ta karba cikin sanyin jiki, Domin gaba daya tasan tabbas ba lapia ba. Abunda zai sa Capt yayi nesa da ita. Arana mafi farin ciki agare su, Lalle koma menene abu ne babba wanda ba yadda za a iya tsallake shi. Cikin sanyin jiki da murya ta daga kiran sa. Tamkar Koda yaushe tashiga gayshe shi cikeda girmamawa da kuma madaukakiyar kulawa agare shi. Shidin ma capt a nasa bangaren yana zaune shida Maheer ne a airport inda ake kokarin gano gawawwakin don mika kowanne zuwa ahalin sa. Hawaye ne ke kwarara a idanun na captain yayinda wani daga cikin ma'aikatan ya dakko burbushin wani sashe daga hannun rigar da Sudeis ya saka. Sai agogon sa da kyallen ya tukwikwiye shi. Tanan suka gano tabbas sudeis kwanan sa ya kare. Babu sauran wata sheda data nuna shidin ne. Ba yaga wannan sashi na hannun rigar sa izuwa agogon sa. "Jon wuro (Mai gida) Kayi shiru, Meya faru?" Dadaa ta tambaye shi cikin tausasshiyar muryarta mai dauke da damuwar da zuciyar ta tashiga. Na halin da yake ciki. "Zaraah na kusa da ke?" Ya tanbayeta a sanyaye yana kokarin daidaita muryar sa dake sarkewa saboda tsananin tashin hankalin da yake ciki. Tuni Dadaan ta hasko akwai matsala don haka bata nuna yadda zaraahn zata gane ba tace dashi. "Eh! Alhamdulillah" "To kisa tatafi wani wajen ba tare da kin nuna mata wani abu ya faru ba. Sudeis ne... Allah ya masa rasuwa." Yana karasa fada ya katse wayar.. Tuni jikin Dadaa ya fara kyarma. Ta ajiye wayar a hankali tana kokarin saisaita kanta ta yadda Zaraahn ba zata 'dago wani abun ba. "Yan biyu suna makaranta ne?" "Eh kin manta da safe muka Kai su ni da Ya sudeis?" "Oh eh! Toh kinaji komawa gida zaki ki dakko musu kayan gidah ki wuce makarantar tasu. Sai ku shirya ku tafi can rimin kebe. Kya gayawa Haj Mari ma." "Yanzu Kuma Dadaa? Wani abun ya faru ne?" Ta tambayi Dadaan tana mai kokarin gano wani abu. "Mezai faru? Nan dinne cika zeyi. Kuma kinga ace su Atuwa ba suji ba ai ba dadi ko?" "Dadaa a kirawo su mana ta waya." Wani kallo Dadaan ta watsa mata na ta shigaa taita yin ta. Ai kuwa Zaraah ba tasake cewa komi ba. Ta shiga harhada yan kayanta a jaka. "Kwana zamuyi acan din?" "Ko zuwa dare ko yamma haka. Kwa gayda mutan gidan." "Zasuji insha Allah." Saurin fucewa tayi daga dakin. Yayin da Dadaa ta rufe fuskarta da tafukan hannayen ta . Wasu zafafan hawaye masu dumi suka shigaa yar tsere a fuskarta. "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun. Ya Allah kafimu kaunar Sudies. Yaa Allah ka jikan sudeis ka gafarta masa kurakuren sa. Allah kasa yana aljannar ka mai girma firdausi. Yaa Allah ka bamu hakurin rashin sa. SubhanAllah!!" Daada ta karasa tana mai sharce hawayen dake diga daga idanunta. Wanda har sai da suka shigaa sauka akan fuskar baby sudies da take shayar da shi. "Hajia akwai abunda za'ayi?" Harira mai aiki ta tambayi Dadaa. "Babu komai harira." ××Koda Zaraah ta futa wucewa gida tayi kai tsaye kamar yadda Daada ta umarceta. Jikinta gaba daya yayi sanyi. Jinta take tamkar mara lapia. Saboda tsananin yadda gabanta suka Yi lakwas. Bugun zuciyarta ya tsananta. Hailala tashiga Yi ahankali har takarasa shiga gidah . Kai tsaye ta wuce sashen da yake matsayin nasu. Ta duba dakin Yan biyu ta dakko musu kaya kala 'dad'dai. Sam bata 'bata lokaci ba ta kullo sashen nasu ta tafi titi kai tsaye. Motar da take amatsayin ta sudies ce ta yanko kwanar titin da zai sadaka da gidan Capt muhd. Wanda Zaraah ke a tsaye a bakinsa tana jiran wucewar dan sahu. Sai da gabanta ya fadi lokacin da motar ta tsaya a daidai saitinta. Maheer ne ya tsaida motar hango ta da yayi. Daga makabarta yake ta airport road. An rigada an hade mamatan waje daya an sallace su an kuma binne su. Sakamakon babbakewa da sukayi. Ba ta yadda zaa gane wannan shine wa ne. Kifa kansa yayi akan sitiyarin motar, sautin muryar sudeis na masa gezo a kwakwalwar kansa . Ya matse hawayen dake sharara a idanun sa. Ya sake daga kansa ya sauke a fuskar Zaraah dake tsaye a gaban motar tana danna yar wayarta Nokia mai fitila. Sake gaba yayi da motar daidai saitin ta ya tsaya yana mai zuge glass dinta. Ta daga kai ta dora akan motar. Caraf idanun su suka hadu. Sunyi wani kallo na yan wasu dak'ik'ai kafin zaraahn tayi azamar dauke nata tana jan siririn tsaki. Maheer ya samu kansa da jin haushin tsakin data yi masa. Wani 'kasan na zuciyar sa ya saisaita masa ita. Kafin ya dan mayar da kansa gefe. Ya zaro gilashin sa dake cikin aljihu ya zura a fuskar sa. Saboda wani kuka dayaso kufce masa. A duk sanda ya daga idanu ya dora akanta. Sudies kawai yake hangowa da kalaman sa na karshe akan amanar Zaraah . Fucewa yayi bayan ya bude murfin motar. Ya zagaya ya bude mata kofar baya. "Shiga na kai ki inda zaki je." Ya fada muryarsa na rawa. Saboda ya baro Dadaa da Capt a asibiti Kuma Dadaan ce ta sheda masa yadda sukayi da zaraahn. "Bazan shiga ba.." Ransa matuka gaya ya sosu amman saboda amanar ta da Sudeis ya bashi hakan yasa ya sake daurewa ya rike murfin motar, "Dan Allah kiyi hakuri ki shiga... Zaraah" Ya karasa hadi da jan sunan nata cikin wani salo mai taken rarrashi. Girman Allah daya ambata. Hakan yasa Zaraah shigewa cikin motar bayan ta aika masa da sak'on murguda baki. Ya shige motar ya tada ita. Sai da yahau kan titi tukun sannan ya dan rage sautin karatun dake tashi acikin motar . "Ina zan Kai ki?" "Makarantar su yan biyu " Bai ce komai ba ya wuce kansa tsaye. Dakyar yake ta kokarin danne damuwar dake cikin zuciyar sa na rashin dan uwan sa sudeis . Yana karasa tsayawa a kofar makarantar Zaraah ta bude ta fita. Shiga ciki tayi tadan jima saboda sai data tsaya suka sauya kayan su zuwa na gidah. Suna fitowa taga Yana nan inda ya faka bai tafi ba. "Sanabe" Ta furta tana yamutsa fuska. "Adda manga ba motar zamu shiga ba?" Suka hada baki wajen tambayar ta. Sanin motar ta sudeis ce. Bata amsa su ba. Illa rike hannun su da tayi. Raheelah a hagu Na'eelah a dama. Ita Kuma tana tsakiyar su. Suka cigaba da tafiya zuwa titi. Yayi reverse da motar ya shiga binsu a baya. Ya Sha gaban su ya tsaya. "Ku shigo na ajiye ku" Zatayi magana kenan yai saurin katseta, "Dan Allah ku shiga." Sarai ya gano lagwanta. Don haka bata sake musu ba. Suka shiga cikin motar. Su a baya, Na'eelah a gaba. "Ina zamu je?" "Rimin kebe." Danna map yayi dake jikin screen din motar ya rubuta address din. Take map tashiga nuna masa hanya har suka karasa rimin keben. "Karfe nawa Zan dawo daukar ku?" Ya tanbayeta a hankali Yana sauke zuciya. "Dare." Ya juya kan motar ya dauki hanyar asibitin da Dadaa take. Ya dako su Dadaan suka koma gidah. Nan gidah ya shiga tunbatsa da mutane yan zaman makokin sudeis da kuma barkar baby sudeis da aka haifa. ********. Suna karasa shjga layin su da yayi gaje gaje da kwata. Suka fara jiyo ihun sautin Ardoo. Yanata magiya. "Wayyo Allah na. Dan girman Allah Rumalle kiyi hakuri. Ki yafemun. Qur'anin ubangiji mak'oshi na zai dagargaje. Da kwankwaso na. Na tuba Rumalle." Wannan Ife ifen Ardoo ketayi tundaga farkon layin ake jiyo shi. Suka karasa shiga ciki yayinda jimmamman ke kofar dakinta tanawa Asabebiya kktso. Atuwa kuwa na tsaye tanata dadarawa bakinta jambakin gyatuma radau. Sai kallon fuskarta take a mudubin dake hannunta na fashashshiyar hoda . Ashe Ardo lefi yayiwa Rumalle. Dan kwua ya kirb'a Usmanu da duka akan ya siyar masa rediyon sa. Ashe Rumalle na rike da abun a zuciyarta .shine ta zaune Ardo akan gado tahau ruwan jikinsa. Hadi da shake masa wuyan sa. "Ah wargajalle mutanen gayu. Yau June agarin?" Cewar Atuwa dake kokarin yafa mayafinta. Gayshe su duka suka yi. Yayinda Atuwa ta sake 'daga katuwar muryarta ta saki gud'a tare da cewa, " A hayye landantsan. Allah mai alheri. Ku samu waje ku zauna. Bana bappan naku ya dakko ruwan dafa kansa. Iya karbar fanushiman (purnishment) wajen Rumallen sa." Ta karasa hade da yaye labulan dakin Rumalle. Sai ga Ardo ya hada gumi sharkaf Yana kakarin mutuwa. Ganin su ne yasa Rumalle sauka daga Kansa. "Tashi ka tafi. Sun fanshe Ka. Gobe ka 'kara maimaitawa. " Atuwa tasheke da dariya tana duban Ardo daya di'iba aguje yayi waje. Dariya ta shiga yi sai datayi mai isarta kafin tace, "Jammu wannan karon bata baku'dan kayan dadin nan ba?" "Nama manta, Dadaa ta haihu dazu ba jimawa. An samu namiji." Jimmamman ta saki kifiya tana mikewa tsaye. Suka hada baki wajen tambayar su, "Namiji?" Ai atuwa bata samu bakin magana ba, Sai guda data sake saki tayi waje tana nanata, "Dole ne Ardo yaji Wannan dadd'adan zance. "Dan qundun uba, Kai Kai a hayye landantsan, shagali budiri wan dinner. Wabillahil lazi har gada zanje na sanar masa. " I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 2/4/22, 07:42 - Buhainat: *Zafafa biyar na kudi ne, idan kina so ki karanta ki tuntubi 08184017082 or 09134848107*  I'm on Instagram as @zafafabiyar5. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *SO DA ZUCIYA* *NANA HAFSATU* *29* ***Atuwa na ta zambad'a sauri a hanya tana kalle kallen lungu da sak'o wajen nemo Ardo. Don shelanta masa haihuwar Jammu . Can gefen gada ta hango shi. Ya tsayar da zabbau me awara suna tad'i. Ta sauke bokitin awarar a tsakiyar su. Shi kuma Ardoo ya choge daga gefe yana zuba mata zance. Yayin da zabbau ke rike da gammon dora awarar a hannu tana jujjuya shi. Sun lula sosai a fagen zancen da suke. Sai ga Atuwa ta isa wajen su. Ta duk'a ta dau awara guda da daya ta cusa a baka. "Ina kudin awarar da kikaci?" Cewar zabbau. Hade da mikawa Atuwa hannunta alamar ta chanke mata kudinta. "Zabbau kenan. Ko Adaman shehulle (mahaifiyar zabbaun) na goya ta a baya bake ba." "To ni meye ruwana aciki? Kawai kiban goma ta. Gaskia." "Uban iyali. Malam Ardoo saurayin kawayen 'yayan sa. An gayda Ardo uban iyali. Nazo maka da daddadan labari. Amman kafin sannan biya mun goman awara dana ci ." Harara Ardo ya dankara mata kafin ya zaro nera goma daga cikin nera 80 din dake aljihun sa ya mikawa Zabbau me awara. Atuwa taja guda tasaki hade da shewa. " 'karuwa muka samu Ardodo." "Ta mai fa? " Ardo ya tambayi Atuwa cikin kade kunnuwansa don jin daddadan labarin karuwar da suka samu. "Jammu ce ta haihu." "Jammu kuma? To meye garin gami na da ita?" "Kayya bakacin ribar zance Ardo. Sai gani nayi abun atayaka murna ne tunda anyi zaman mutinci da kuma yalwar arzikin 'ya'ya a tsakanin ku. Gashi kuma garin ku 'daya" "Ina sauraron ki. Wannan rawar kan da kike. Ko sunan ki aka sawa jaririyar ne?" "Ka ji ka da wata magana. Na gayan ka abunda ta haife ne?" "Yo ai nasan ba zai wuce hakan ba " "Toh sanin ka bai fadi daidai ba " "Toh uwar yan kanzagi. Ya akai?" "Kai dai bari Ardodo. Sa goshinka bisa kasa ka fara yiwa Allah godia." Ardo ya washe baki. Take zuciar sa ta hasaso masa kilan auren Dadaa ne ya mutu takeson jimmamman din ta roka mata shi. Ya mayar da ita dakinta. Take ya goho ya duka yayi sujjada bayan ya dubi gabas. Wandonsa har sab'ulewa yayi. Ya janyo shi ya mayar come da jin dadi . Ya girgiza kai cike da jin dadi yace da Atuwa. "Ai shika da nayi ba uku na shika ba. Idan ma ukun nayi ai tayi auren kisan wuta ko?Yo dama su Usmanu ne a dakin, Sai su futa daga ciki. Kice mata tadawo dakinta da zarar tagama id.." Bai karasa fada ba. Jimmamman tasaki katuwar dariya tana jujjuya kai. "Angon Rumalle mijin jimmamman. Na Atuwa bada kanka asare. Kaga uban iyali baban su Usmanu. Nifa du zancen nan ca zan maka Jammu ta haife 'da namiji charan chas Ardodo" Ardo ya ware idanu. Cikin rawar jiki da baki yace da ita. "Sharota kikayi ko Atuwa?" "Wane irin sharota Ardo? Ba karya nake ba. Yanzun zuwan su Zaraah ai zancen haihuwar suka taho dashi. Kazo muje ku gaysa kaji da kunnen ka." Ardo dake tsaye yana fuskantar Atuwa. Cikin manyan kaya, 'kirar riga Yar shara shudi'ya da wando . Duk kayan sun cukwikwiye saboda azabad chasar da Rumalle tayi akansa. Duk ya kara figewa ya jeme. Ya koma tamkar tsoho. Yace da ita, "Allah dai ya kwashe miki albarka Atuwa. La'an" "Karka soma la'ance mun. Da yardar Allah sai dai kaga kwashewar albarka akan ka. Aikin kawai." Ta karasa fada, Hadi da buga tsakiyar zaninta ta watsa hannu sama tana mai surfawa Ardo bak'ar magana. Ardo ji yake tamkar ya fad'i kasa yayita birgima saboda tsananin yadda zuciar sa ke masa rad'adi. Wai Jammu ce ta be haife namiji? Yaje ya dawo haka ya dinga safa da marwa akan gadar rimin kebe . Can ya samu gefen wani dakali ya zauna bayan ya zabga uban tagumi. Duk wanda ya wuce sai ya kalle shi. Ganin bayan tagumin daya zabga harda 'karin magana shi kadai. Yana nuna sama ya nuna kasa. Tamkar mai kirgen bulan gini. Liman zai wuce yaga Ardo a zaune yana magana shi daya tamkar zaucacce.  Fasa tafiyar yayi ya dawo gefen Ardo ya taba kafadun sa. "Malam Ardo lapia kuwa?" "Na'am jammu!" "Jammu kuma? Malam Ardo." Sai a sannan Ardo ya dawo hayyacin sa ya dubi liman dake mika masa hannu suka gaysa. "Ya mutan gidan kowa kalau?" Ardo ya sauke zuciya yana girgiza kai "Ina cikin makauniyar kaddara liman " "Toh pah! Ta mecece malam Ardo?" "Mata ta dana shika a baya ce tayi aure wai harta haife da namiji yau." "Shine kake zaune kana bayani Kai daya kamar sabon tab'i? Iyye?" Liman ya karasa fada tare da zama kusa da Ardo. "Wacce matar taka. Ai wanda ka shika sunada yawa. Wacce daga ciki?" Ardo ya daga kai zai yi magana sai ga Asabebiya kawar jimmamman data mata kitso. Ya zuba mata idanu yana binta da kallo harda lek'ar da kansa . Zai mike liman ya zaunar dashi cikin takaici. "Meye haka?" "Liman Asabebiya naga ta kara murjewa. Carkwadi. Yar na'innatuwa ce ko?" Liman yaja dogon tsaki. Yasa hannun sa ya bige yatsun Ardo dake nuna Asabebiya . "Mahaifinta aminin ka ne ko liman?" "Buhun uban ka Ardon nace buhun uban ka. Asabebiya shekaran jia waccen aka daura mata aure da Ansari me kyamis a farin masallacin unguwar yan doya " Ardo ya rafka uban salati yana jimami. "Amma Allah ya kwashewa An.." "Karka karasa. Kowa ma kwashe masa albarka. Dama inason zuwa wajenka zuwa na musanman. Amma tinda yauma mun hadu ai shikenan. Ina fatan kana saurarata!" Ardo ya kada kai yana mai duban liman sosai "Ina jinka yallabai." "Yauwa dattawan rimin kebe na gada mai doyi dana yan farin masallacin unguwar doya. Da hayin yin bola dana yan dusar hayi. Sunyi zama sosai akan ka." Ardo sanin ansaba hada masa kudi yasa ya mike ya zube akan gwiwoyinsa yana barbadawa liman godia. "Godia nake liman. Karamcin ku yayiwa kalamai kadan wajen zayyano godia ta agareku. Ka ciri dubu aciki a siyawa iyali kukar miya. Akuma mikawa dattawan mu godia kafin nazo da kai na." Liman ya yi murmushi yana kambama karfin hali da nakasar zuciya irinta Ardo. "Ba kudi bane Ardo . Atakaice dai dattawan sunce ba Kai babu Karin aure ba bu Kuma shika. Domin ka yiyyi na farko ka Kuma yi na karshe. Sannan dole ne ka tashi ka nemi Sanaa ardo. 'dan ka namiji daka laru akansa. Allah yafika kaunar sa ya karbu abinsa. Don haka dole ma tashi tsaye akan iyalin ka. Ka cire zancen aure ko shikar sa. Domin an shatale maka layi akansa ba zaka ketare ba. Kuma sunce idan kak'i aminta da dokokin su to ka tattara kabar unguwar rimin kebe. "Sai a biyu na biyu. Wannan magana ce zan maka jan kunne akanta Ardo. Ka cire mayatar son haihuwar 'yaya maza a ranka. Kai lalle a dole Sai ka samu namiji ? Wacce iriyar rayuwa ce haka? Kai bakasan yawan haihuwar 'yaya mata bama alkhairi ce sannan Kuma arziki ne. Banda kai da gaulancin ka ai 'ya'ya mata sunfi jin'kai. Mazan me sukeyi ? Inada su har 5, Amma kafin su kyauta ta mun. 'ya 'ya matan dake gabana sun temakamu. Hakama wadanda ke gidajen auren su duk suna kyauta ta mun fiye da 'kartin mazan da nake dasu guda biyar . Saboda haka kayiwa kanka fad'a, "Ka rungumi yaranka da iyalinka a matsayin taka kaddarar kenan. Sai kaga Allah ya yaye maka ya Kuma buda maka lamuranka Ardo. Yanzu kamar ayace kagani akanka. Ka shikata tayo wani auren ta haifi namiji. Don haka Wannan ya zama izina agare ka malam Ardo. Allah ya jikan Modibbo ya raya wanda suke raye da albarka. Allah Kuma ya buda musu su temake ka da al'umma baki daya. Aamin," "A,,,min" Ardo ya amsa a rarrabe. Zuciyar sa na matukar masa zugin hukuncin da aka yanke masa. "Da kun kyale na shika rumale. Liman a ruwan ciki na ta zauna tana mun shakar mutuwa. Ga gand'ama gand'aman yara har 3 da ta dawo dasu. " Liman ya hankalci dimuwae da Ardo ya shigaa , don haka ya shigaa tausasar zuciyar Ardo. Har sai da ya tabbatar damuwar Ardon ta ragu sannan ya zaro nera dari biyar ya mika masa "A kula da iyali a sayo musu kad'in miya ko dan nama ne a watsa musu . Nima albarkacin 'yaya na mata naci. Zannirah ce ta aikomin da dubu biyar dazu." "Masha allah! Allah ya saka da khairan." "Amin Ardo. Tashi ka tafi gida dan Allah Kuma ka rika Jan girman ka kana kokawa da matan ka ko cacar baki shysa suka renaka. Ka ja girman ka don Allah Ardo." Ardo dai tinda ya dafe kudin sa a aljihu ya mike. Ya dauki hudubar liman wata Kuma ya zubar da ita awajen. Kai tsaye ya wuce layin yan dusa wajen gaddafi me gurasa da nama. Yasa aka yanka masa gurasa da naman sa na dari hudu ya sayo leman roba na dari ya shigaa dannawa a baka yana korawa da lemon sa. ×××××××. Zaman makoki sosai akeyi a gidan na Capt muhd. Anata kawo abinci daga makota da yan uwa hadi da abokan arziki. Ataya Capt jimamin rashin sudeis dansa a Kuma yi masa barka da samun baby sudeis. Kusan duk wani makusanci ga ahalin capt muhd. Sai daya shigaa cikin rudanin babban rashin sudeis da akayi. Yaron kirki mai tarbiya da dimbin ilimi. Mutuwar lokaci daya. Maheer ya shigaa matsanancin rudanin rashin sudeis. Tunda ya zauna akan runfar da ake makokin baya tashi sai dai idan zaayi sallah ya mike yabi jam'i ya koma ya zauna. Maganganun sudeis da suka zama tamkar wasiyya kwakwalwar sa ke tariyo masa duk sakanni. "Babban Yaya na baka amanar Zaraah na. Kai kadai na aminta da kai wanda zai rike mun Zaraah tsakani da Allah . Ka cire kiyayyar zaarah a zuciyar ka. Ka tarairayeta babban Yaya. Zaraah batada matsala saita zuciya. Dan Allah idan tahau kai ka sakko. Ka koya mata so da abunda ya 'kunsa." Yana tunanawa Yana hawaye. Ashe wasiyya sudeis ya bar masa? Hawaye nata kwarara a fuskar sa. Dakyar ya mike cikin sanyin jiki ganin takwas harta wuce da rabi. Kai tsaye ya dau mota ya dauki hanyar rimin kebe. Wannan zuwan ma da temakon map ya karasa unguwar. Almajiri ya tura gidan yace akirawo su Zaraah su tafi. Yaran ya shiga ya fito, "Wai suna gidan gate. Gidan Haj Mari ." "Kasan gidan ?" "Eh" "Muje ka rakani." Almajirin ya shigaa gaban motar suka tafi har gidan Haj Mari. Yaci saa kuwa har sun fito zasu tafi. "Zaraah...ku shigo mu tafi" Ya fada Yana mai zuge glass din motar . Gaban Zaraah ya fad'i don dadi, saboda da farko sai taga kaman sudeis ne. Don tanata jiran kjransa taji shiru. Ganin Maheer ne yasa tadan yamutsa fuska tamkar tamai shegen duka. "Zaraah! Shigo mu tafi don Allah." Ta bude gidan baya ta zauna. Yayinda raheelah tashiga gaba. Na'eelah kuma tazauna kusa da Zaraah. Ya hau titi yanata tafiya ahankali. Yanata sak'a yadda zaa sanar mata rasuwar sudeis. A haka suka karasa gidan . An share makoki ganin dare yayi kowa ya tafi. Na gidah na gidah Kuma sun koma ciki. Yana gama parking suka fice ko kallo bai isheta ba. Yanayin yadda ake shara adaren ne ga plates ma'aikata anata wanke wanke yasa Zaraah jin jikinta na bata wani abu. Suka shige sashen na Dadaa Kai tsaye. Yan biyu suka sheka wajen baby sunata kallon sa. Dadaan dai tana zaune tayi jigum. Kallo daya zaka mata kasan ba lapia ba. "Dadaa meya faru?" Dadaa tayi shiru tana auna yadda zata sanarwa Zaraah. Harira dake gefe tayi caraf cikin azarbabi tace, "Wannan ne ya rasu a jirgi sudens (sudeis )" Zaraah ta saki wata gigitacciyar kara tafadi a kasa sumammiya. "Gaskia harira an gayshe ki. Sam baki iya fadar mutuwa ba. " Da sauri aka kwashi Zaraah sai asibiti. Likitoci suka shiga bata temakon gaggawa.. Ta farfado amma bata magana. Sai ambaliyar hawaye dake sharara a fuskarta. Hakika zukatan mutane da yawa sun shiga rudani na halin da Zaraah tasamu kanta aciki. Ba cin abinci ba magana sai kuka kawai. Drip aketa durka mata sai allurori. Abinci ko ambata sai ta amayo dashi. °°°°°. °°°°°. °°°°°. Ranar suna ba'ai shagalin suna ba. Illa dai rad'in sunan da akayi a masallaci. An Kuma yi yanka. Kowa yabi jariri da addu'oin alkhairi. Allah kuma yasa ya gaji mai sunan sa. An sallamo su Zaraah daga asibiti. Amman tamkar an sauya zaraahn baya zuwa ta yanzu. Duk wata walwala da take tadena. Kullum cikin kuka take. Da sallolin nafilfilim har abada hannunta rike da charbi tana adduoin saman aljanna ga sudeis mai kaunarta. Kullum tana zaune a 'daki. Ba ruwanta da kowa da kuma komi. Dama sauran yan gidan sun debu Karan tsana sun dorawa Dadaa da iyalinta. Musanman yanzu data samu albarkacin haihuwa. ××× Dadaa na zaune tana kallon baby sudeis dake saka hannun sa a baki. Yara duk sun tafi makaranta. Capt muhd ya shigaa parlorn bakinsa dauke da sallama. Dadaa ta gayshe shi cikeda girmamawa. Ya amsa Yana mai daukar baby sudeis a hannun da. "Su Maijidda sun shigo kuwa?" "A'ah! Amman inajin basa nan don na je dazu kofofinsu a rufe." Capt muhd ya girgiza kai kawai yanawa baby sudeis wasa. Kafin yace, "Ki rabu dasu. Dama zaman TAKUN SAAKA nake dasu ai. Kema Kuma ba zasu so ki ba saboda kina kaunar su Maheer da marigayi sudeis . Kinsan meyasa?" "A'ah" "Saboda basa kaunar ci gabana. Sun so su halaka matata wadda tarasu. Wato mahaifiyar sudeis . Yayar babar Maheer me rasuwa. Sun so su halaka ta saboda tasamu albarkacin 'da namiji. Suna cewa wai nafuson ta. Da Kuma abunda ta haife. A shekarun baya suka shirya wani tsari da zai zama anyi hatsari gaba daya daga Jamila da Maheer da Sudeis din duk su mutu. "Dake Allah adali ne. Sai gashi naje fandan. Ta roke ni Kan zasu kara kwana. Ashe direba an kunce notocin cikin motar anan fandan suka aika wani ya tsara komai. Washegari muka shirya Ni da ita da yaran biyu wato sudeis da Maheer. Muka dakko hanyar gidah. Wanda nayi waya dashi a karshe kawu na ne Harith. Lokacin da hatsarin ya taho mana muna waya dashi. Ya jiyo sanda motar ta kwace muka fada wani kurgurmin rami. Kai na ya bugu. Airbag takare su Maheer Allah yayi sunada kwana a gaba. Ta murfin mota ashe ya bude Jamila ta fada ramin ta rasu. Ni daganan bansake sanin inda kai na yake ba. Ashe take na shigaa coma aka kaini asibiti a Qatar. Da taimakon kawu na da muke waya shi ya gano komai. "Maijidda da Iklima ba matan kwarai bane Jammu. Ba wai Ina gaya miki bane don kitsane su. No ki barsu da halin su kamar yadda Addayo ke fada. Badan Addayo ba wabillahil lazi dana sakesu duka. Tunda har sun san su had'a Kai suyi kokarin kashe mun mata da yara. Wadda sukazo suka same Ni da ita. Yar uwace agare Ni. Gari daya da komai. Akan kaunarta gare ni da yadda na dora raina akan Maheer saboda rashin mahaifiya da yayi. Ashe zagwan kasa suke su kashe su. Yaran su su gaji gado ko? Saboda yaransu su girma su rike companies dina ko? Saboda haka daga yau Ni da Addayo da yaran mu zaki aminta dasu. Babu ruwan ki da sabgar wa'incan. Inaso a karshe ki bani dama na aurar da Zaraah ga Maheer domin zumuncin mu ya sake kulluwa Jameelah. Banason Zaraah ta sani Kuma Kinji? Kin amince?" Ya karasa Yana mai fashewa da kuka. Dadaa ta mike ta koma kusa dashi tana hawayen itama, "Insha Allah bappan su . Da yardar Allah komai yazo karshe. Allah Kuma ya cigaba da kareku baki daya. Allah Kuma ya jikan su da rahama baki daya. Bappan su Zaraah ai 'yace awajen Ka. Don haka kanada dama da Kuma girman iko ga duk abunda ka zartar akanta ya halasta...." Ya Kai mata runguma mai ratsa jiki. Dadaa na kashe shi da salo kala kala. Sai dayaji zuciyar sa ta Sarara tukun sannan ya mike ya nufi sashen maheer. Ya same shi da maganar zaraahn. Maheer bai turje ba. Don shi kansa so yake ya cika amanar sudies duk kuwa da bayason zaraahn ××× Cikin sati na gaba, capt muhd ya tashi da kansa bisaga jagorancin Maheer suka nufi rimin kebe da Alhaji dangoje. Suka zanta da Ardo dake dama an karbi kudin sudeis don haka atake awajen bayan anyi sallar la'asar. Aka daura auren' Maheer muhammad muhammad da amaryar sa Zaraah Ardo borkindo, akan sadaki mafi daraja💯❣️ #unedited 💯 2/7/22, 09:08 - Buhainat: _SO DA ZUCIYA!!_ _30_ _ZFF2022__ _(PAID NOVELS)_ _NANA HAFSATOU❣️_ I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ ×××Ana daura auren Maheer ya samu gabansa da matsananciyar bugawa. Ya saka hannun sa a hankali yana mai dafe saitin zuciar sa. Take wasu zafafan hawaye suka shigaa reto a fuskar sa. Alhaji Dangoje da Ardo sun fita izuwa farfajiyar masallaci suna mai rarrabawa mutane goro da alawa da dabino. Capt muhd ya sake matsawa kusa da Maheer. Domin gaba daya tausayin 'dan na sa ya sake dabaibaye shi. Ya rasa mahaifiya tun yana jariri. Kanwar mahaifiyar sa da rikon sa ya koma hannunta itama tarasu abisa tuggun da kishiyoyi suka yi. 'kani kuma 'dan uwa mafi kusanci agare shi shima Allah ya karbu abun sa. Maheer bayada kowa yanzu. Sai Capt muhd da kuma Addayo. Kasancewar kakanninsa na bangaran uwa dik sun rasu, Yan uwa ma fulanin tashi ne. Ba wanda keda masaniyar inda suka nausa. Ya dafa kafadar sa yana mai mika masa hankicin dake hannun sa. "Kayi hakuri Maheer. Ka yafe mun na yi saurin zartar da umarni akan ka batare da na baka lokaci kayi shawara ba. " Maheer ya goge hawayen dake tsiyaya a idanun sa sannan yace, "Bappah bakamun komai ba. Ai ko da ace bansan Zaraah ba. Bantaba ganin taba. Kuma ka auramun ita. Dole ne zan zauna da ita har karshen rayuwata bappah insha Allah. Dan Allah ka dena bani hakuri. Hawaye kuma da nake bappah ba akan auren nan bane. Su Inna natuno da sudies. Na tuno da yana raye da dashi zaa daura . " Ya karasa fada yana mai fashewa da kuka gwanin tausayi. Capt ya shigaa bubbuga bayan sa yana bashi hakuri. Shima hawayen ne ya shigaa zurara a nasa idanun. Yai saurin kauda kai don ma kada Maheer din ya gano shi. "Allah ya fi mu kaunar su Maheer. Addu'oi zamu cigaba da musu. Allah ya gafarta musu. Ya bamu hakurin rashin su. Hakika munyi babban rashi amma babu yadda zamuyi Maheer. Kayi hakuri kaji. Duk da bana shakku akanka nasan zaka rike Zaraah amana. Don Allah Maheer kada ka bari shedan ya shigaa tsakanin ku. Kuma kaga sai a hankali sabon ta da kai. Wannan daurin aurenma batada masaniya. Idan lokaci yayi za'a sanar da ita. Amman dai kayi kokari ku saba da juna tamkar yadda suka shak'u da marigayi..," Capt ya karasa hade da saurin goge hawayena dake neman fashewa ya koma kuka . "In shaa Allah bappah." "Yauwa to share hawayen naka ka tashi mu tafi." ×××Ardo dake leken su Capt daga waje ganin suna shirin futowa hakan yasa shi saurin yafito su garzali abokan sa. "Ku zo ku gaggaysa da surikin nawa." Ya janyo hannun Maheer da fitowar sa kenan daga cikin masallacin. "Zo ku gaysa da abokai na." Ya fada yana mai nunnunawa Maheer su da yatsa. "Wannan garzali ne uban Adama kawar Zaraah, Wannan shine Mati jatau me kayan gwari, Wannan kuma akilu ne uban su Hannafi abokin Modibbo. Wannan kuma sabitu ne me gidan wamka da bahaya. Wannan kuma inusa ne dan uwawwu me kosai. Can wa'incan dake tsaye ajikin bishiya kana ganin su?" Maheer ya kada kai alamun eh "Toh ubale ne me gurasa, Sai liman, da kuma 'Dan tani me ice." "Masha Allah" cewar Maheer da ke kakaro murmushi. "Yauwa shine mijin zaraahn yar awaje na. Sunan sa Masheer " "Maheer ne bappah " "Yauwa Masher. Mahaifin sa matukin jirgin sama ne a baya. Gashi nan shima. Sai aminin mahaifin nasa gashi can shi Kuma attajirine . Usulin sa dan kauyen Dangoje ne dake fandar mu. Yo duka ma dai yan fandan ne. Yauwa." Abokanan Ardo suka shigaa leka kayuwa suna ganin Maheer da Capt . Alhaji Dangoje yana daga can gefe yana murmishi. Domin gaba daya zubin Ardo da yanayin maganar sa dik dariya take bashi. Wani me balangu dake tsallaken titin masallaci Capt yasa ya yankowa kowa a takarda. Gefe daya kuma ga lemuka da suka furfito dashi daga cikin mota. Mutanen wajen suka shigaa wanke bakin su da nama suna kurkurawa da lemo. Lamarin sai sam barka. ×××. ×××. ×××. Ta cikin barandar parlorn ta suka hango wucewar Dadaa. Dauke da wata yar jaka a hannunta. Haj Jidda taja tsaki ta saki labulen da suka dage. "Wannan mata ko bak'ar munasira." "Ai bantaba ganin makirar mace ba irinta wallahi." Cewar Haj Iklima. "Allah kuwa yadda kikasan mijin nata ne ita daya. Nacacciya." "Ai ko kadam jinina bai hadu da ita ba. Rannan ina hango dosowarta na sawa kofar lock taita bugawa naki budewa. Shine ta koma." "Mun biyu kenan. Don ina jiyo sallamar me aikinta na rufe cikin dakin. Ta karaci shawaginta ta tafi ." "Kingan shi. Gotogoto jeme jeme zakiga ya sab'a yaron a kafada yana zagaye gidan nan dashi." Haj Iklima ta rike throwpillow tana gwadawa dashi. "ke kuwa yana rawar takashi yayi amaria. Ko nace bz mai tarin agola. Yadda kikasan akan sa aka fara haihuwa. Kamar du namu yaran ajiya aka bashi ba mallakin sa ba ne." "Hmm! Allah dai ya kyauta." "Aamin" "Ga shegun agolan yaran nan nata sai kace shi ya haife su . Dan gaba da renin hankali." "Ke kuwa an jika an bashi ya sha." Suka shigaa yi da Dadaa da captain tamkar zasu yayyanki naman jikin su suji dadi. ×××Dadaa ta karasa yar barandar dake sashen Capt. Jikinta sai tashin kamshi yake yi. Yana ganinta ya mike ya taro abarsa yana murmishi. Dadaa ta gayar dashi cikin girmamawa. Ya amsa da faraa. "Sai kamshi kike Jammu naa! Yau ma dai turaren kayan kika yi?" Ya karasa fada yana sinsinar kasan mayafinta daya kai kofar hancin sa. "Eh mana turaren yerwaincenseandmore dinnan dai dana gaya maka na saya." "Habawa wani irin kamshi kike so heavenly exotic. " Ya fada yana mai jinginar da kan dada a kafadar sa. "Kaga bansan mekace a karshe ba. Anya bazan koma boko ba na faro daga farko. Ka amince mun kaji?" Ya girgiza kai yana murmishi . "Ke nakeso na ke kuma kauna ba karatun boko ba. Nama fi kaunar ki a haka, Ga ki a hakan kika zarta wasu matan da suka kurbi romon boko suka koshi. Ina kaunar ki sosai Jammu nah. Shi yasa banason ko yaya kiyi nesa da ni. Ni kuwa ya maganar business din da nace me zaki fara na baki kudin?" "Godia nake bappan sudies . Ai ni gani nake da kabar zancen kasuwancin nan. Ni da yara ba abunda muka nema muka rasa. Komai ka dauke mana shi bappan sudies. " "Karki kara fadar haka. Ni dai kiyiwa wa kikace ma magana? Cikin sati mai kamawa nakeson jin sunan kasuwancin da zaki kinji ko?" "Na ji bappan su. Kawo hannu a yanke qumba naga tafito da yawa." Dadaa ta karasa tana mai zaro yar jakar hannun ta dake dauke da kayan yanke farce. "Godia nake uwar alkhairi. Baki na ba zai iya nuna tsantsar farin cikin da ke nunkuwa ta sanadiyyar ki ba. Allah ya saka miki da alkhairi. Kece gugar kafata. Gyara mun farata na. Yimin tausa da sauran su. Jammu nah kin gama sace zuciyar captain baki daya." Daria suka saki baki daya. Dadaa ta rike hannunsa cikin hankali da nutsuwa tashiga yanke masa faratan da gyare masa su tas... ×××× HAKA kawai ya tsinci kansa da tsara sabuwar doka ga dalibai mata. Na sanya safar hannu data 'kafa. Duk dalibar datazo babu su to zata karbu hukunci na kawo tsintsiya ko tabarma da doriyar bulala 3 zazzafa. Yana daga zaune tun dazu yake jiran fitowar ta daga cikin gidah . Yan biyu ne suka fara fitowa daga cikin gidah suka bude bayan motar suka shigaa bayan sun gaishe shi. Sai data mula tasha iska tareda doriyar adduar Allah yasa yayi zuciya yatafi. Don sam bata kaunar sabuwar tsurfar daya dauka ta shi zai dinga kai su inda zasuje ya kuma dakko su. Ciki harda makarantar boko da islamiyya. Ranta a matukar turnike tafito. Saboda tsananin yadda take jin takaicin yadda Maheer yake neman mulkar dukkaninta batare da saura ba. Ta bude murfin motar da karfin gaske tana yatsina fuska. Nan duniya bawanda ta tsana sama da Maheer . "Zaraah" Ya fada ahankali yana tada motar. "Na'am" Ta amsa cikeda takaici. "Barka da rana" Tayi biris bata amsa ba. Ya saki tattausan murmushi. Saboda Yana son ya zolayeta. Sam taki sakin jiki dashi. Gashi batasan 'baranbaramar da akai da ita ba. Kai tsaye ya wuce islamiyyr . Ya karasa parking Yan biyu na Shirin fita ya hango hannunta ba safar hannu. Gashi tayu lalle. Yatsunta da kafafun sun dau lallen takara haskawa. "Zaraah! Meyasa baki saka safa ba? Uhmm? Zaraah?" Ya karasa Yana kwantar da kujerar dayake kai ya maida dubansa gaba daya kanta. "Bani da su." "Ni inada su" Ya fada ahankali hade da zaro murfin gaban motar ya ciro sabuwar safar hannu data kafa, "Gashi sa" Wafcewa tayi tafice daga cikin motar. Maheer ya girgiza kai yana murmishi. Ya haye ofishin sa. Minti kadan sai ya leka ajin su Zaraah ya tabbatar babu namijin dake magana da ita cikin dalibai. Haka kawai Maheer ya samu kansa cikin kishin zaraahn. Wani irin kishi da bai taba kawowa ba kuwa. Ko da aka tashi daga makarantar', Shopping mall ya wuce dasu kai tsaye. Ya shige ciki wajen kayan mata. Ya shigaa lafto hijabai kala kala. Masu mugun tsawo da kauri. Da sabuwar waya fil a kwali. Ya wuce mota bayan ya biya kudin Zaraah nata latsa baby nokia dinta. Sai da suka isa gidah zata fita ya dakatar da ita, "Dauki naki ne....?" "Wait... What? Why? " "Cuz you are my property!" Ya Bata amsa kasan makoshi. "Banji ba" "Saboda ke mallaki na ce!!!!" I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 2/7/22, 09:08 - Buhainat: _SO DA ZUCIYA!!_ _30_ _ZFF2022__ _(PAID NOVELS)_ _NANA HAFSATOU❣️_ I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ ×××Ana daura auren Maheer ya samu gabansa da matsananciyar bugawa. Ya saka hannun sa a hankali yana mai dafe saitin zuciar sa. Take wasu zafafan hawaye suka shigaa reto a fuskar sa. Alhaji Dangoje da Ardo sun fita izuwa farfajiyar masallaci suna mai rarrabawa mutane goro da alawa da dabino. Capt muhd ya sake matsawa kusa da Maheer. Domin gaba daya tausayin 'dan na sa ya sake dabaibaye shi. Ya rasa mahaifiya tun yana jariri. Kanwar mahaifiyar sa da rikon sa ya koma hannunta itama tarasu abisa tuggun da kishiyoyi suka yi. 'kani kuma 'dan uwa mafi kusanci agare shi shima Allah ya karbu abun sa. Maheer bayada kowa yanzu. Sai Capt muhd da kuma Addayo. Kasancewar kakanninsa na bangaran uwa dik sun rasu, Yan uwa ma fulanin tashi ne. Ba wanda keda masaniyar inda suka nausa. Ya dafa kafadar sa yana mai mika masa hankicin dake hannun sa. "Kayi hakuri Maheer. Ka yafe mun na yi saurin zartar da umarni akan ka batare da na baka lokaci kayi shawara ba. " Maheer ya goge hawayen dake tsiyaya a idanun sa sannan yace, "Bappah bakamun komai ba. Ai ko da ace bansan Zaraah ba. Bantaba ganin taba. Kuma ka auramun ita. Dole ne zan zauna da ita har karshen rayuwata bappah insha Allah. Dan Allah ka dena bani hakuri. Hawaye kuma da nake bappah ba akan auren nan bane. Su Inna natuno da sudies. Na tuno da yana raye da dashi zaa daura . " Ya karasa fada yana mai fashewa da kuka gwanin tausayi. Capt ya shigaa bubbuga bayan sa yana bashi hakuri. Shima hawayen ne ya shigaa zurara a nasa idanun. Yai saurin kauda kai don ma kada Maheer din ya gano shi. "Allah ya fi mu kaunar su Maheer. Addu'oi zamu cigaba da musu. Allah ya gafarta musu. Ya bamu hakurin rashin su. Hakika munyi babban rashi amma babu yadda zamuyi Maheer. Kayi hakuri kaji. Duk da bana shakku akanka nasan zaka rike Zaraah amana. Don Allah Maheer kada ka bari shedan ya shigaa tsakanin ku. Kuma kaga sai a hankali sabon ta da kai. Wannan daurin aurenma batada masaniya. Idan lokaci yayi za'a sanar da ita. Amman dai kayi kokari ku saba da juna tamkar yadda suka shak'u da marigayi..," Capt ya karasa hade da saurin goge hawayena dake neman fashewa ya koma kuka . "In shaa Allah bappah." "Yauwa to share hawayen naka ka tashi mu tafi." ×××Ardo dake leken su Capt daga waje ganin suna shirin futowa hakan yasa shi saurin yafito su garzali abokan sa. "Ku zo ku gaggaysa da surikin nawa." Ya janyo hannun Maheer da fitowar sa kenan daga cikin masallacin. "Zo ku gaysa da abokai na." Ya fada yana mai nunnunawa Maheer su da yatsa. "Wannan garzali ne uban Adama kawar Zaraah, Wannan shine Mati jatau me kayan gwari, Wannan kuma akilu ne uban su Hannafi abokin Modibbo. Wannan kuma sabitu ne me gidan wamka da bahaya. Wannan kuma inusa ne dan uwawwu me kosai. Can wa'incan dake tsaye ajikin bishiya kana ganin su?" Maheer ya kada kai alamun eh "Toh ubale ne me gurasa, Sai liman, da kuma 'Dan tani me ice." "Masha Allah" cewar Maheer da ke kakaro murmushi. "Yauwa shine mijin zaraahn yar awaje na. Sunan sa Masheer " "Maheer ne bappah " "Yauwa Masher. Mahaifin sa matukin jirgin sama ne a baya. Gashi nan shima. Sai aminin mahaifin nasa gashi can shi Kuma attajirine . Usulin sa dan kauyen Dangoje ne dake fandar mu. Yo duka ma dai yan fandan ne. Yauwa." Abokanan Ardo suka shigaa leka kayuwa suna ganin Maheer da Capt . Alhaji Dangoje yana daga can gefe yana murmishi. Domin gaba daya zubin Ardo da yanayin maganar sa dik dariya take bashi. Wani me balangu dake tsallaken titin masallaci Capt yasa ya yankowa kowa a takarda. Gefe daya kuma ga lemuka da suka furfito dashi daga cikin mota. Mutanen wajen suka shigaa wanke bakin su da nama suna kurkurawa da lemo. Lamarin sai sam barka. ×××. ×××. ×××. Ta cikin barandar parlorn ta suka hango wucewar Dadaa. Dauke da wata yar jaka a hannunta. Haj Jidda taja tsaki ta saki labulen da suka dage. "Wannan mata ko bak'ar munasira." "Ai bantaba ganin makirar mace ba irinta wallahi." Cewar Haj Iklima. "Allah kuwa yadda kikasan mijin nata ne ita daya. Nacacciya." "Ai ko kadam jinina bai hadu da ita ba. Rannan ina hango dosowarta na sawa kofar lock taita bugawa naki budewa. Shine ta koma." "Mun biyu kenan. Don ina jiyo sallamar me aikinta na rufe cikin dakin. Ta karaci shawaginta ta tafi ." "Kingan shi. Gotogoto jeme jeme zakiga ya sab'a yaron a kafada yana zagaye gidan nan dashi." Haj Iklima ta rike throwpillow tana gwadawa dashi. "ke kuwa yana rawar takashi yayi amaria. Ko nace bz mai tarin agola. Yadda kikasan akan sa aka fara haihuwa. Kamar du namu yaran ajiya aka bashi ba mallakin sa ba ne." "Hmm! Allah dai ya kyauta." "Aamin" "Ga shegun agolan yaran nan nata sai kace shi ya haife su . Dan gaba da renin hankali." "Ke kuwa an jika an bashi ya sha." Suka shigaa yi da Dadaa da captain tamkar zasu yayyanki naman jikin su suji dadi. ×××Dadaa ta karasa yar barandar dake sashen Capt. Jikinta sai tashin kamshi yake yi. Yana ganinta ya mike ya taro abarsa yana murmishi. Dadaa ta gayar dashi cikin girmamawa. Ya amsa da faraa. "Sai kamshi kike Jammu naa! Yau ma dai turaren kayan kika yi?" Ya karasa fada yana sinsinar kasan mayafinta daya kai kofar hancin sa. "Eh mana turaren yerwaincenseandmore dinnan dai dana gaya maka na saya." "Habawa wani irin kamshi kike so heavenly exotic. " Ya fada yana mai jinginar da kan dada a kafadar sa. "Kaga bansan mekace a karshe ba. Anya bazan koma boko ba na faro daga farko. Ka amince mun kaji?" Ya girgiza kai yana murmishi . "Ke nakeso na ke kuma kauna ba karatun boko ba. Nama fi kaunar ki a haka, Ga ki a hakan kika zarta wasu matan da suka kurbi romon boko suka koshi. Ina kaunar ki sosai Jammu nah. Shi yasa banason ko yaya kiyi nesa da ni. Ni kuwa ya maganar business din da nace me zaki fara na baki kudin?" "Godia nake bappan sudies . Ai ni gani nake da kabar zancen kasuwancin nan. Ni da yara ba abunda muka nema muka rasa. Komai ka dauke mana shi bappan sudies. " "Karki kara fadar haka. Ni dai kiyiwa wa kikace ma magana? Cikin sati mai kamawa nakeson jin sunan kasuwancin da zaki kinji ko?" "Na ji bappan su. Kawo hannu a yanke qumba naga tafito da yawa." Dadaa ta karasa tana mai zaro yar jakar hannun ta dake dauke da kayan yanke farce. "Godia nake uwar alkhairi. Baki na ba zai iya nuna tsantsar farin cikin da ke nunkuwa ta sanadiyyar ki ba. Allah ya saka miki da alkhairi. Kece gugar kafata. Gyara mun farata na. Yimin tausa da sauran su. Jammu nah kin gama sace zuciyar captain baki daya." Daria suka saki baki daya. Dadaa ta rike hannunsa cikin hankali da nutsuwa tashiga yanke masa faratan da gyare masa su tas... ×××× HAKA kawai ya tsinci kansa da tsara sabuwar doka ga dalibai mata. Na sanya safar hannu data 'kafa. Duk dalibar datazo babu su to zata karbu hukunci na kawo tsintsiya ko tabarma da doriyar bulala 3 zazzafa. Yana daga zaune tun dazu yake jiran fitowar ta daga cikin gidah . Yan biyu ne suka fara fitowa daga cikin gidah suka bude bayan motar suka shigaa bayan sun gaishe shi. Sai data mula tasha iska tareda doriyar adduar Allah yasa yayi zuciya yatafi. Don sam bata kaunar sabuwar tsurfar daya dauka ta shi zai dinga kai su inda zasuje ya kuma dakko su. Ciki harda makarantar boko da islamiyya. Ranta a matukar turnike tafito. Saboda tsananin yadda take jin takaicin yadda Maheer yake neman mulkar dukkaninta batare da saura ba. Ta bude murfin motar da karfin gaske tana yatsina fuska. Nan duniya bawanda ta tsana sama da Maheer . "Zaraah" Ya fada ahankali yana tada motar. "Na'am" Ta amsa cikeda takaici. "Barka da rana" Tayi biris bata amsa ba. Ya saki tattausan murmushi. Saboda Yana son ya zolayeta. Sam taki sakin jiki dashi. Gashi batasan 'baranbaramar da akai da ita ba. Kai tsaye ya wuce islamiyyr . Ya karasa parking Yan biyu na Shirin fita ya hango hannunta ba safar hannu. Gashi tayu lalle. Yatsunta da kafafun sun dau lallen takara haskawa. "Zaraah! Meyasa baki saka safa ba? Uhmm? Zaraah?" Ya karasa Yana kwantar da kujerar dayake kai ya maida dubansa gaba daya kanta. "Bani da su." "Ni inada su" Ya fada ahankali hade da zaro murfin gaban motar ya ciro sabuwar safar hannu data kafa, "Gashi sa" Wafcewa tayi tafice daga cikin motar. Maheer ya girgiza kai yana murmishi. Ya haye ofishin sa. Minti kadan sai ya leka ajin su Zaraah ya tabbatar babu namijin dake magana da ita cikin dalibai. Haka kawai Maheer ya samu kansa cikin kishin zaraahn. Wani irin kishi da bai taba kawowa ba kuwa. Ko da aka tashi daga makarantar', Shopping mall ya wuce dasu kai tsaye. Ya shige ciki wajen kayan mata. Ya shigaa lafto hijabai kala kala. Masu mugun tsawo da kauri. Da sabuwar waya fil a kwali. Ya wuce mota bayan ya biya kudin Zaraah nata latsa baby nokia dinta. Sai da suka isa gidah zata fita ya dakatar da ita, "Dauki naki ne....?" "Wait... What? Why? " "Cuz you are my property!" Ya Bata amsa kasan makoshi. "Banji ba" "Saboda ke mallaki na ce!!!!" I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 2/8/22, 08:22 - Buhainat: Zafafa biyar na kuɗi ne. Dan girman ALLAH ki saya kafin ki karanta. Muna haɗaki da ALLAH idan kin saya karki fitar mana saboda hakan cutarwa ne a garemu da ke kanki da kika saɓa mana alƙawari ta hanyar zalintarmu da son ruguza mana kasuwancinmu._* *_ZAFAFA BIYAR FACEBOOK LINK👇🏾_* https://www.facebook.com/groups/494948898814888/?ref=share *_ZAFAFA BIYAR INSTAGRAM LINK👇🏾_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb _________________________ 31     ×××Ya fada a can 'kasan zuciya yana yamutsa fuskar sa. Yanayin yadda ya yamutsa fuskar tasa ne hakan yasa Zaraah sake matse tata fuskar. Ta wulkita idanu ta dankara masa harara. Hade da kokarin bude murfin motar cikin fushi da takaicin sa. Ledar ya dora mata akan cinya. Tare da sake rufe murfin motar . "Budemun. "Ta fada a hankali. Hade da kaudar da fuskar ta zuwa kan murfin motar. Don sam batason kallon fuskar Maheer. Domin tamkar sudeis yayi kaki ya tofar. Saboda tsananin kamar da suke. "Tsiwar ki ta bude miki" Ya fada cikin muryar umarni . Ya kuma bata rai don karta dauka da wasa yake. ‘Kunkuni ta fara yi ahankali . Maheer ya saki siririn tsaki, “Dauka ledan ki fita. Kuma this should be the very last time da zaki tsallake dokata kinji na gaya miki.? Ya karasa ransa a matukar bace . Cikin zuciyar sa na masa zugi. “Toh ina ruwanka da rayuwata.? “Ni kike gayawa haka?? Yana kokarin jefa mata wani kallo mai dauke da kalamai. “Ni dai ka budemun na fita…? Ta karasa fada tamkar zatayi kuka. . Hade da sake kiciniyar bude murfin motar. Hannun sa d’aya ya dora akan nata da zummar hanata kokarin fitar da take. Wani Irin electric shock ne ya ziyarce ilahirin jikin su da kwakwalen su. Da sauri ya janye itama ta dauke nata hannun. “Dauki kayan ki fita . Kuma su zaki dinga amfani dasu wajen fita unguwa da sauran su. Kar ki kuskura ki kawo wani abun a zuciar ki. Amanar da dan uwana ya bani nake zartarwa.? Ya karasa hade da jan kasan leben sa ahankali . Lock din ya cire, Ta fice da sauri har tana tuntube. Ya sauke zuciya kawai hade da girgiza kai. Ya ja motar zuwa bangaren sa. Ya sha mamaki kwarai matuka wajen ganin masu aikin gidah nata rushe rushen bangaren nasa ana sake kawata shi. Zai yi magana kenan sai ga fitowar Addayo daga ciki. Fuskar ta kumshe da murmushi. Gayar da ita Maheer yayi ya na mata kallon karin bayani game da gyaren bangaren nasa. “Addayo? “Na’am na ikko dan albarka. Kaga bangaren ka ya fara sauyawa ko?? Ya daga kai alamar eh hade da susar keyar sa. “Toh me zaa jira, Aure an rigada an daura, Sai tariya kadai ta rage. Ina ita kishiyar tawa ne.? “Ta shiga sashen su.? “Yauwa inason ganin ku an jima da yardar Allah.? “Tohm Addayo! Saukar yaushe?? “Tun dazu fa nazo. Dan na tsaya gidan Harisu ne.? “Okay Masha Allahu.? “Allah ya maka albarka, Allah ya jikan mahaifan ku da dan uwanka.? Ta karasa fada tana mai goge hawayen dake tsiyaya a idanunta “Aaamen Addayo? Ya bata amsa yana runtse idanun sa. “Muje bangare na nan aka mayar maka da kayan ka kafin a kammala nan din.? “Toh Addayo.? Tana gaba da yar sandar da take dogarawa, Shi kuma Maheer yana biye da ita a baya yana tunanin yadda zasu kwashe da Zaraah idan suka tare. Dubada ganin su duka biyun ba kaunar junan su suke ba. Gwara gwara ma shi yakan ‘daga mata kafa awasu abubuwan saboda amanar ta da Sudeis ya bashi. ••?. ••?. Tana shigewa parlorn nasu bakinta dauke da sallama ta ajiye ledar hannunta akan kujera. Hadi da kwaye hijabin dake jikin ta, Ta ajiye a kusa da ita. Dadaa dake daki tafito tana jijjiga baby sudeis daya tashi a bacci. “Dadaa barka da yammaci.? “Barkan mu..? “Love of my life? Zo nan.? Ta karbu baby sudeis a hannun ta tana kallon sa. Har cikin bargon jikinta take kaunar baby Sudeis. Idan ta dauke shi ji take nutsuwa da kwanciyar hankali ta dabaibayeta. Dadaa na hankalce da ita, Ta zauna akan kujera hade da janyo ledar da Zaraah ta ajiye. “Wannan kayan fa?? “Yaya Maheer ne ya sayo? “Na waye?? Dadaa ta tanbayeta tana dudduba hijaban da su safa hadi da sabuwar wayar. “Wai nawa ne? ta karasa cikin kasa da murya. “Yauwa zo ki zauna anan Zaraah. Ki bani hankalin ki da nutsuwar ki. Abunda zan gaya miki abune mai muhimmanci a rayuwar ki. Kinga saura kwanaki kalilan ku fara jarabawar kare makaranta ko? Dan haka inaso kafin lokacin ki samu nutsuwa ki kuma sa aranki hukuncin da aka zartar akan ki shine mafificin alkhairi agare ki.? “Tohm Dadaa. ? Ta fada, Hadi da zama a gefen kujera . Tuni hawaye suka shiga reto a idanun ta. “Allah yasa ba laifi nayi ba Dadaa da aka yankemun hukunci? “Aa wallahi ko d’aya! Hasalima nina bada hadin kai wajen yanke hukuncin. Illa dai kiyi hak’uri na rashin neman yarjewar ki da bamu yi ba. Kina sauraro ko?? “Toh Dadaa. Ina ji? “Ba wani abu bane fyace daurin auren ku da akayi da Maheer. Maheer dai yayan Sudeis marigayi…? Dadaa na karasa fada, Maheer ya doka sallama ya shiga parlorn. Don sanarwa Zaraahn nema su da Addayo take? Zaraah ta daga idanunta da suke zama tamkar garwashi saboda tsananin yadda suka rine sukayi ja. Ta sauke akan Maheer. Hawaye d’aya na bin d’aya suka shiga kwarara a fuskar ta. Unedited Sorry for the late post Thank you ❤️❤️ *_WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 *_HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar XOXOWRITES🤩 2/9/22, 20:31 - Buhainat: ××SO DA ZUCIYA××× A LOVE SOO.BEAUTIFUL ×NA× ×NANA HAFSATU×× ×ZAFAFA5 PAID NOVELS ×××32 Gabanta ya tsananta bugawa. Kallon idanu cikin idanu tayi masa. Wanda shi kansa sai dayaji rashin jin dadin kallon da take masa. Kallo ne na kaci amanata da sauran su. "Dadaa barka da yammaci." Ya tsugunna yana kwasar gaisuwa wajen Dadaa. Idanunsa na kallon gefe. Jikin sa na nuna masa alamun har yanzu idanun Zaraah na kansa . Ita kuwa Zaraah bude shafin sabon kuka tayi. Sudeis kawai take tunanowa da ire iren kalaman sa da suka zama tamkar wasiyyar sa ta karshe... Ta fashe da wani matsanancin kuka mai karya zuciya. Hade da rungume baby sudeis ta kankame shi tamau. "Wayyo Allah na Dadaa. Shikenan sudies ya tafi kenan har abada. Dadaaa meyasa za'a bani Maheer. Wallahi zan iya zaman aure da kowa kuka hadani dashi. Matsayar ba Maheer bane. wallahil azim bana kaunar Maheer Dadaa. Na tsane s.." Kafin ta karasa Dadaa ta wanke fuskar ta da zazzafan mari me tartsatsi. Saura kadan baby sudies ya fadi. Dadaan ta karbe shi ta ajiye shi cikin dan gadon sa dake gefenta . Maheer kuwa ya lula duniyar kalaman Zaraah. Yau bama kwaskwarimar Yayan sai Maheer gatsal.? Ga kuma furucin madaukakiyar kiyayyar tsanar da take masa . Duk kuwa da shima baya son ta da aure. Ya tabbata baya 'kinta amatsayin ta na kanwa agare shi. Tana daga cikin masoyan dan uwan sa marigayi. Kuma tabbas shidin bazai iya dubar mahaifin sa ba Kai ko Dadaan ce ma ya kallesu yace baya kaunar Zaraah ya tsaneta. Gaba daya tunani ya shigaa zagaye kwakwalwar sa. Ya furzar da iskar bakin sa dai dai lokacin daya kammala tunanin ya jiyo kalamai masu dauke da umarni daga bakin Dadaa zuwa zaraah. Don dik maganganun ta bai ji ko daya ba. Domin zama yayi tamkar mutum mutumi ne. Shi dai kawai a zaune yake. Amman jin sa da ganin sa sun dauke na wasu yan dak'ikai. "Ki Kuma kwashe kayan ki ki bar gidan nan tunda haka Kika zaba. Zai sawwake miki. Kuma karki kuskura kije gidan wani nawa. Ki wuce can rimin kebe. Mahaifin ku ya sama miki wani mijin. Na tabbata cikin su Haruna mai gurasa ko Nata'ala me kwasar kashi zai aurar dake. Kuma wallahi karki soma zuwa waje na ko wani nawa kinji na gaya miki Ashe dama mutum na sauya hali rana daya? Maheer sauwakewa yarinyar nan." Dadaa ta karasa cikin fushi. Muryarta har rawa take. Tacigaba da cewa "Badan an temaka an tsamo mu daga halin rashin da muke ciki ba. Ke kin isa kallo ma wani a zuri'ar gidan nan ya miki? Shashasha kawai" "Wayyo dan Allah Dadaa kiyi hakuri ki yafemun. Wallahi bansauya hali ba Dadaa" "Dadaa dan Allah kiyi hakuri. Kar kiga lefinta. Baa sanar mata da wuri ba. Kiyi hakuri ki yafe mata.". Dadaa ta girgiza kai kawai. Hadi da Zama akan kujera tana sauke numfasbi. Zaraah ta rarrafa ta rike kafafun Dadaa tana bata hakuri. Hawaye nata ambaliya a fuskar ta . Maheer da Zaraah dai hakuri sukayi ta bawa Dadaa. Dadaa mamakin Zaraah ne kawai ke mamayeta. Ta samu miji mai tarin kamala dan gidan masu dattako da sanin ya kamata. Amma ta dinga furucin nuna kiyayyarta a fili? Ta ja tsaki yafi sau ba adadi. "Maza kafin na hamb'are ki. Maheer akwai abunda kake bukata ne? Yi hakuri baka fadi abunda zaka fada ba muka sako wani zancen." Dadaa na rufe baki, captain na shiga parlorn bakin sa dauke da sallama. Addayo na biye dashi a baya. ×××Gaisuwa ce ta biyo baya. Kafin su tambayi abunda ya faru, Tuni Dadaa ta fetsa musu komai ba abunda ta rage. Addayo ta murmusa kawai tana duban su baki daya. Kaunar Dadaa da zuri'arta suka sake maimaye kambun zuciyarta . Domin ko captain ka kalla zakasan ya samu nutsuwa da warakar zuciya. Yayi kiba ya mayar da jikin sa. Fatarsa har canzawa tayi saboda sheki da santsi . "Duk naji komai Jammu. Kuma batayi lefi ba yarinyar nan. Karma kiga lefinta wallahi . Ni banmasan batada masaniya ba sai dazu da wannan yaron ke gayamun. Nace zahiri an tafla babban kuskure. Kuma yakamata a nemi yafiyarta. A Kuma tausasa mata zuciar ta. KO kadan banga lefin taba. Ace rana tsaka kwatsam a sanar da kai wai dama an daura maka aure a baya? Aina ake haka? Uhm? Yanzu kota kula wasu da ba muharramanta ba a baya Sam batada lefi. Lefi na kan ku ku uku. Danme ba za'a sanar mata ba? Sai kawai rana tsaka a shigaa zuba mata doka? A sayo hijabai da komai akuma mata dole kan amfani dasu? "Zancen gaskia ba'a kyautawa Zaraah ba. Kuma dukkanin ku sai kun nemi afuwarta. Ku kuma nemi afuwar ubangiji abisa Keevin da kukayi. Allah ya yafe muku. Shysa ina zuwa na tambaya Zaraah ta tare ko kuwa? Wayaga garmaho. Ashe ma ko masaniyar auren bata da shi. Saboda haka na Ikko da ke kishiya ta Zaraah. Ku bude kunnuwan ku dika ku saurare ni, "Aure na da alakaa ce ta haliccin zaman tare tsakanin namiji da kuma mace. Ana yinsa ne saboda abinda aka haifa ya samu asali, da mutunci da kiwon iyaye. Kuma shine maganin zina da “ƴaƴa marasa iyaye?. Aure muhimmin abu ne ga al’umma. Sabili da haka akwai hanyoyi ayyanannu na tabbatar dashi.[2]ko kuma ace ,Aure alaka ce ta halascin zaman tare tsakanin namiji da mace, Ana yin aure domin abubuwa da dama, daga ciki akwai kariya daga zina, samun nutsuwa da kwanciyar hankali, samawa abin haihuwa (abin da aka haifa wato 'da ko ‘ya) mutunci, da sauransu. "Don baka ku dauki auren da aka muku a matsayin taku kaddarar wadda muke fatan kasancewar sa mafificin alkhairi agare ku da mu baki daya. Dukkanin ku had'a ku aure akayi. Ba ganin juna kukayi ba kukace kunaso. Marigayi sudeis Allah ya masa rahama shine usuli mai neman auren Zaraah . Amman dake Allah yafi mu kaunar sa ya kuma san dalilin haka yasa daurin auren ya koma kan na Ikko . Astagfirullah. Allah ya karawa annabi daraja. Sudeis ya zama tamkar shine wanda yayi me zance ne? "Kamar foundation na gini." Capt ya bata amsa Yana mai matse hawayen dake gangara a fuskar sa. "Yauwa ya zama tamkar shine tsani wajen bayar da na Ikko sama. Sudeis ya zama tamkar shine tsani wanda Ms Ikko zai taka a gaba. Sudeis tamkar shimfida yayi . Na Ikko kuma zai maye kan gurbin shimfidar. Tun ran gini tun ran zane. Abunda Allah ya rubuta da alkalamin qudra ba makawa sai ya afku. Haka zalika nj dinnan shaida ce. Sudeis ya fadamin yafi sau ba adadi. Tjn ina ganin tamkar shirme. Har abun ya fara tsayamun arai "Ranar da zan koma gidah. Na shigaa mota. Dan albarka yace da ni. Addayo Allah ya kaiki lapia ya dawo mana da ke lapia. Nace aamin. Yace saura yan watanni na tafi halartar muhawaran nan. Dan Allah Addayo ki dinga tsausarar zuciyar Babban Yaya akan tsanar da yayiwa Zaraah na. Tayi yawa. Gashi kuma shi kadai na fi yadda na baiwa amanar Zaraah na. Addayo ko bayan rai na ni dai idan har bansamu auren Zaraah ba. Dan Allah Addayo ku aurawa Zaraah Babban yaya. Matsalar Zaraah daya tanada ZUCIYA. Abu daya babban Yaya zai rike ya ssamu kaunar Zaraah da mallakin Zaraah bakj daya. Nace menene sudeis wane abu ne ? Baka gajiya da shiririta Kai dai. Yi sauri karka batamana lokaci.. Ya dube ni kafin ya saki murmushi mai taushi. Yace SO kadai ya isa. Idan ya rike SO to tabbas ya gama da ZUCIYAr Zaraah na. Domin SO DA ZUCIYA abune guda daya Addayo. Daga ZUCIYA aka samo SO. Daga SO ake mallakar ZUCIYA baki daya. Da yardar Allah Addayo SO DA ZUCIYAr Zaraah da Maheer zai bada kala. A turance zan iya kiransa da... Bazan iya fadan kalamen da yake yawan fada ba don da turanci ne. Amman har agaban Na Ikko ma ya ambata da yawan gaske." "A LOVE SOO BEAUTIFUL!!! " Maheer ya fada ahankali yana goge hawayen dake zuba a fuskar. Wanda gaba daya Yan parlorn shi suke yi "Zahiri haka yake cewa. Daga karshe yace Addayo inaji ajiki na Zaraah kamar mallakin babban Yaya zata zama. Nace masa ni rabu da ni ba wanda yasan gaibu. Yace nima ba wai na sani bane. Kawai dai sunfi dacewa da juna Allah kuwa. Ni zan samu wata kyakkyawa awani wurin. Ina fatan aljanna ce ma da yardar Allah. Na Zama daya daga cikin samarin aljannah. Yana kai karshe nasa yatsa na dungure masa kai. Hade da rufe murfin motar mukayi gaba. Sai bayan rasuwar sa kalaman sa suka shigaa zagayemun kwakwalwata. Shysa ko da wannan yaron yayi mun magana ya nemi shawarata nace na amince. Domin wasiyyar sudeis ce. Ya kamata acika masa ita "Amman babu dole Zaraah. Bazamu sbiga hakkin ki ba. A yau dinnan. Kai a yanzu ma da yardar Allah Zan sa na Ikko ya rubuta miki takarda ya sawwake miki.. Allah Kuma ya dubi maraicin sudeis da mukayi baki daya ya baki wanj mijin Wanda zai kaunace ki har karshen rayuwar sa. Kai na Ikko dakko takarda da biro. " "Wayyo Allah na. Dadaa, Addayo, Bappah ku gafarce ni. Wallahi na amince. Na yadda na Kuma hakura zan zauna da igiyar auren Ya Maheer. Saboda na cikawa Yaya sudeis burin sa. Na kuma bi umarnin da kuka Yi akai na. Allah ya yafe mana baki daya Amman na yadda na kuma amince zan cika burin Yaya sudies na SO DA ZUCIYAr da yake muradin son haduwar wajen zama abu daya. Dan Allah ku gafarce ni. Allah na yarda zan zauna da Ya Maheer din......." Albarka! Albagka! Godia! Nasiha! Kyauta! Addu'oi babu wanda Zaraah da Maheer basu shaba a ranar daga bakunan Dadaa, Addayo da captain Muhammad Muhammad .. Duk kuwa da zuciyoyin su Zaraah da Maheer basu aminta da juna ba. Haka aka karashe zaman ranar cikin farin ciki da zuba ruwan addu'oi ga marigayi sudeis ibn Harith . 'Da na biyu ga captain Muhammad muhammad . Kuma 'kani ga Doctor Maheer Muhammad Muhammad. ×××××× A watan da aka saka tariyar Zaraah da Maheer a watanne Maheer tafiyar gaggawa ta same shi zuwa ga kasar saudiyyah. Sai halacci wani taro amadadin marigayi sudeis. Zaraah amarya an kare makarantar sakanni in dire😂 tayi jamb taci postutme. Kai har ta samu gurbin karatu a jami'ar bayero university dake Kano. Inda zata karanci fannin common and Islamic law,, Duk wani gyara da akewa amarya Kama daga magungunan sanyi zuwa na jiki da sauran su anyiwa Zaraah shi. Kai harda Maheer dinma Addayo ta kasa ta tsare Yana shan maganin sanyin shima . sauketa a islamiyya da dakkota ..Kai harda zuwa unguwa. Duk Maheer ya daukewa Zaraah . Baya gajia da yi. Zasu gaysa a mutince. Idan zata unguwa dole saita tambaye shi. Wata rana ya amince. Wataran ya dage gira wajen cewa: Ba inda zaki je😍😂. Toh a haka dai. Har Allah ya kawo ranar dasu Zaraah suka fara lectures. Mudikalle shi ne direban dake kai Zaraah makaranta ya dakkota. Domin Maheer yayi tafiya. Gyaran gidan da zasu tare ma yanata tafiya. ××FACULTY OF LAW×× (BAYERO UNIVERSITY KANO) Sati uku kenan da fara lectures din su Zaraah. Malam M2 (M sqaure) Da yan facultyn ke dokin ganin sa tun day 1. Ba shi ba alamar sa .Har anci sati 3. Zaraah suna class itada su Najwa suna jiran gawon Shanu. Saboda har yau ba alamar zuwan sabon malamin Mai suna M sqaure (M2) har a time table ga sunan sa nan. Bai taba attending lectures Kwatsam Yan ajin na zaune wasu na tsaye anata hira. Malamin ya shigaa sanye cikin blazer baka. Da pcap. So enticing 😍 "Settle down pls . Head of the class close the doors pls. Silence. Everyone Tear a sheet of paper. Write your reg number and today's date. Then pass the paperz accordingly to the person sitting next to you ... " XOXOWRITES💯🥰 2/12/22, 11:37 - Buhainat: SDZ❣️ NANA HAFSATU 🧕😍 33 Cikin daddad’ar muryar sa mai kwantar da hankula da nutsuwa . Wanda ya shaki ilimin arabi ya surka da boko. Gwanin ban sha'awa a duk sanda ya bude baki yayi magana. A hankali kuma a nutse cikin lankwasar da muryar sa. Ya sake maimata musu cikin harshen hausa. ‘Ku zazzauna dan Allah, Shugaban aji tashi ka rufe kofofin ajin nan. Ayi shiru dan Allah. Kowa ya yago paper ya rubuta lambar rijistarsa da kwanan watan yau. Sai Kowanne bayan ya rubuta a jere ka mikawa wanda yake kusa da kai..? “استق? من فضلك. رئيس الفصل يغلق الأبواب من فضلك. الصمت. الجميع يمزق ورقة. اكتب رقم التسجيل الخاص بك وتاريخ اليوم. ثم مرر الورقة وفقًا للشخص الجالس بجانبك ...? ya fada Cikin harshen larabc". Rassurez-vous svp. Chef de classe fermez les portes svp. Silence. Tout le monde Déchirez une feuille de papier. Écrivez votre numéro d'enregistrement et la date d'aujourd'hui. Passez ensuite le papier en conséquence à la personne assise à côté de vous.. Ya sake fada cikin harshen faransan ci. Zaraah dake zaune kan kujera. Gefenta kuma Adamancy ce course mate dinta. Dukkanin yan ajin sunyi tsit suna sauraron sa. Yan matan ajin gaba daya hankulan su kacokam sun daura akan malam M2. Ya yinda Zaraah ke mamakin yanayin muryar sa data ke da tabbacin tayi kama daya data Maheer. Bataji ko taga labarin zai koyar a jami'a . Dan zahiri datace Maheer dinne. Sai kalle shi take daga kafa zuwa wajen fuskar sa. "Kawata ba dai kin fola ba?" Zaraah tajiyo muryar Adamancy na tsokanar kawar su Zubee. "Yo ba dole na fola ba. Dan gayu mai zazzakar murya mai kwantar da hankali. " Zubee ta fada. Zaraah ta girgiza musu kai kawai tana dariya. Sai da Maheer ya kammala karbar attendance din da class captain ya bashi. Tukun sannan ya daga kansa sama hade da gyara mic din dake maqale a aljihun sa. Ya fara basu hakuri abisa rashin zuwan sa lectures . Sai Kuma ya shiga bayyana musu sunan sa . Da course din da zai koyar da su. "Suna na Dr. Maheer Muhammad Muhammad. Wanda a makaranta kuma nan dama sauran wajajen karatu da nayi. Amfi mun laqabin kira da. M2 wato M square . Square din na nufin surname dina Muhammad, other name kuma Muhammad. Sai first M din ta name na nufin Maheer. So zaku iya ko cigaba da kirana M square din, "Ina da rules and regulations. Doka da ka'idodi. Idan na shigo class ba wanda zai shigo. Bawanda zai fita sai da uzuri. Attendance is compulsory. Kuma individual attendance ne ba general ba. Attendance dinmu 30 marks ne. Open test 10 marks . Sai exams. Oh yes. Presentations zai zama in groups . 5 marks. Then sauran marks din sune na exams. Banda intention din fadar da kowa a exams. Fyace wanda ya karya wannan dokokin. "Maza zasu koma zama a left row, Mata a right. Banda surutu. Abide my rules . Khalas mafi mushkila. Duk wanda yabi dokokin dana fada. In shaa Allah da A zai fita a exams. As for weeks din da banzo ba. Na bawa kowa 10 marks. Insha Allah briefly yanzu zan fara muku bayanun course outlines din. Zamuyi discussing 3 topics yanzu..duk wanda bai gane ba. Zai iya tambayar inda yake son karin haske. Ni kai na zan iya nuna mutum ince ya tashi ya ban amsan kasa. An gane?" "Yes sir! " Yan ajin su ka kurma murya wajen amsa shi. Banda Zaraah da ke mamakin ganin sa. Ashe dai shidinne? Kuma a matsayin malamin su na boko? Bayan shugabantar da su da yake a islamiyya. ? Wani hawayen takaici ya zuraro mata. Don tasan ba makawa sai ya sake takura mata. Don ta lura da gayya yake abubuwan sa yanzu. Wayar tace tayi 'karar shigowar sak'o. Number kuma bakuwar number ce. "Dago ki kalle ni. KO na shelanta musu ke matata ce. Wanda aka hadamu aure bama son juna. Idan har baki tsayar da idanun ki akai na ba. Zakisha mamakin abunda zai faru." Tana karasa karantawa . Ta dubi Maheer da ke podium a tsaye. Yana danna abu wadda take da tabbacin wayar sace daya turo mata sak'o. Ashe har ya gano ta? A hankali ya zare face mask din fuskar sa. Ya saki tattausan murmushi daya haskaka kyakkyawar fuskar sa. Ba karya ya kara kyau. Gawani gemu da gashin baki da saje daya tara. Sun matukar kara masa kyawu. Cikin daddadar muryar sa. Mai sanyaya zuciya. Ya cigaba da musu magana cikin harshen turanci. "Zamu fara da topic din rayuwar 'Dan Adam a musulunce. " Bayani ya shigaa yi musu a nutse. Har ya 'karkare ya kamo wani. Da Zaraah ta juyar da kai zai yi tari a yangance. Alamun ta juyo ko ya shelanta. "Musulunci ya yi matuqar girmama ‘ya mace, ta hanyar ‘yanta da daga zama baiwar da namiji. Haka nan kuma ya ‘yanta ta daga zama ‘yar tsana, wadda ba ta da 'kima ko mutinci . Daga cikin hukunce-hukuncen da suka qunshi mutanta ‘ya mace a Musulunci, akwai: Yancin Gado: Musulunci ne addinin da ya ba wa mace cikakkiyar dama da yancin cin gado, ta hanyar tsaga mata wani rabo bisa adalci da karramawa. Yancin Zaven Miji: Haka kuma Musulunci ya ba ‘ya mace cikakken, " ‘yancin zaben mijin da za ta aure. Ya kuma hannunta mata wani yanki mai girma a fagen tarbiyyar yara. Ga abin da Manzon Allah sallallahu alaihi wa sallam yake cewa a kan haka: “Haka nan mace makiyayiya ce a cikin gidan mijinta. Za a kuma tambaye ta a kan abin da aka ba ta kiyo.? [Buhari: 853/ Muslimu:1829]. "Adireshi:، Musulunci ya tabbatar wa mace cikakken haqqi na cigaba da amfani da sunan mahaifinta a matsayin adireshi, wanda za riqa kiranta da shi. Ma’ana, aure ba zai sa a wayi gari ana kiran tada wani suna wanda ba na mahaifinta ba ko zuri’arta. "Ciyarwa da daukar Nauyi: Musulunci ya wajabta wa namiji kula tare da daukar nauyin ‘ya mace ta hanyar ciyarwa da biyan dukan bukatunta na yau da kullum, ba tare da gori ba. Matuqar ‘ya mace tana cikin wadanda ciyarwa da daukar nauyinsu suka rataya a kan mutum, kamar matarsa, ko mahaifiyarsa, ko ‘yarsa. To, wannan nauyi ya hau kansa bisa wajabci. "Taimakon Mace Mai rauni:Taimakon Mace Mai rauni: Haka kuma Musulunci ya qarfafa tare da kwadaitarwa a kan falalar da take akwai a cikin taimakon mace mai rauni, wadda ba ta da kowa sai Allah. Yin haka a Musulunci abune mai kyau, ko da kuwa babu wani zumunci a tsakanin mutum da ita. Tattare da haka addinin ya kwadaitar iyakar zafari a kan yi wa irin wannan mace hidima da dawainiya. Ya kuma bayyana cewa, hakan yana daga cikin manya-manyan ayyuka masu lada a wurin Allah Madaukakin Sarki. Tabbacin hakan kuwa shi ne fadar Manzon Allah sallallahu alaihi wa sallam: “Mai dawainiya da matar da mijinta ya rasu, da miskiniya, daidai yake da mai jihadi saboda Allah, da mai tsayuwar dare ba tare da ya gajiya ba, da mai Azumin dab da shan ruwa.? [Buhari:5661/ Muslim:2982].. "Sai matan da Musulunci ya Qarfafa Kula da su, ? ? "Mahaifiya: An samo daga Abu Hurairata radiyallahu anhu, ya ce:“Wani mutum ya taho wurin Manzon Allah sallallahu alaihi wa sallam, ya ce: Ya Manzon Allah wane ne daga cikin mutane ya fi kowa cancantar in kula da lamarinsa? Sai ya karba masa da cewa: Mahaifiyarka. Ya ce masa: Sai wa kuma? Ya kara masa da cewa: Mahaifiyarka. Ya sake ce masa: Sai wa kuma? ya sake amsa masa da cewa: mahaifiyarka. Ya kuma sake cewa: Sai wa kuma? Sai ya ce masa: sa’annan mahaifinka.? [Buhari: 5626 / Muslim: 2548]. "Haka Kuma an samo daga Uqbata dan Ámirin radiyallahu anhu, ya ce: “Na ji Manzon Allah sallallahu alaihi wa sallam yana cewa: Duk wanda yake da ‘ya’ya mata guda uku, ya kuma yi haquri da dawainiyarsu; ya ciyar, ya shayar, ya tufatar da su daga cikin dukiyarsa. To, za su zama hijabi tsakaninsa da Wuta a ranar Qiyama.[Ibn Maja:2669]. Haka dai Maheer ya cigaba da koyar dasu abubuwa da dama. Ya koma kan bangaren maza a musulunci. Ya kare da matakai na mazhabobi da dama. Kafin ya karkare. Ya a'amsa tambayoyin su. yanayi yana satar kallon Zaraah dake kallon sa itama. ××××. ××××. ××××. Bayan an tashi daga lectures baki daya. Su Zubee sun tafi saboda su a hostel suke, Zaraah ta zauna akan stairs tana jiran zuwan Mudikalle direba. Shiru shiru. Ba shi ba alamar sa. Tagaji ta kira shi. Wayar kare a kunnenta ta nufi titi "Mudikalle . Na ce yau ba zaka zo bane ko ya ya? Wa? Toh fah. Naji naji. Shikenan. " Ta katse kiran tamkar ta runtuma ihu jin wai Maheer ya bashi umarnin dai na dakkota tunda ya dawo. Cigaba da tafiya tayi. Tana tafiya tana kalle kallen inda zata samu adaidaira. Sai jiyo karar kutsewar mota da taji. Ashe Maheer ne. Cikin wata sabuwar anaconda royal blue color. "Shigo mu tafi," Ya ce da ita bayan yayi kasa da mudubin. Ta bude motar ta sbiga. Tana turbune fuska. Sam bataji dadin hakan ba . Tana shiga ya ja motar suka tafi. Wayar sace ta fara 'kara. Ya dauka ya kara a kunne. "Hello.... Gimbiyaa tahh! Me kikace? Lapia kalau . Ya komai? Oh eh eh. Kakki damu kin gama kin samu insha Allah . Yauwa. Ni ne da godia sai na kira. " Yana katse kiran ya dan kara volume din wakar Baby Riddim. Yana bi ahankali . Steady your face jor for me I wanna take a picture So this could last longer for me (longer for me) Yeah, take my secrets Guard them like precious money (precious money) I never want to hear you quiet So I write songs for you (write songs for you) So I write songs for you (so I write songs for you) And I believe Yes, I believe I'm falling for you like a thief Weak in the knees 'Cause when I see you I fit to steal the keys to your heart again (your heart again) Yeah, yes, I believe Yes, I believe I'm falling for you like a thief Weak in the knees 'Cause when I see you I fit to steal the keys to your heart again (your heart again) My baby bad My baby good My baby all the things I need My baby buss up the silence o (buss it up, buss it up) My baby buss up the silence o (buss it up, buss it up) My baby bad My baby good My baby all the things I need My baby buss up the silence o (buss it up, buss it up) Buss up the silence o Steady your face jor for me I wanna take a picture So this could last longer for me (longer for me) Take my secrets Guard them like precious money (precious money) I never want to hear you quiet So I write songs for you (write songs for you) So I write songs for you (so I write songs for you) Oppositions they come left and right But I don't care (I don't care) Popo fit dey our front, say leave you But I die there No more milk or malt 'Cause you are my only strength (my only strength) Whether rich or poor I know that you are my best, best, best, best And I believe Yes, I believe I'm falling for you like a thief Weak in the knees 'Cause when I see you I fit to steal the keys to your heart again (your heart again) Yana bi a hankali yana lumshe idanu. Kai daga kallon sa kasan har cikin qalbinsa wakar na tafiya dashi. Zaraah kuwa haka kawai ta tsinci kanta cikin haushin wayar daya amsa. Da kuma wakar da take kyauta ta zaton ta wayar yake rerawa baitin a zahiri. Taja tsakin dabatasan dalilin yin sa ba. Ko kadan bai tanka taba. Sai ma kumshe dariyar da ke son kufce masa. ××× Har sashen Dadaa ya kai da hancin motar sa. Zaraah ta sauka bayan ta buga murfin motar jikake.. Gwaaaam. Maheer ya saki dariya yana dora kansa kan sitiyarin motar. Ya jima a haka. Kafin ya wuce da motar sashen Addayo . Bangaren su kuma an kammala gyare shi har an masa gate. Ranar asabar aka saka a matsayin ranar da su Zaraah da Maheer zasu tare agidan su. Anyi furnishing gidan da furnitures masu matukar kyau da tsada. Dakuna 3 parlor biyu. Kowanne da bandaki, Sai dinning area da kitchen da store da balcony (baranda) ×××RIMIN KEBE××× (GIDAN MALLAM ARDO BORKINDO) Ta wutsiyar idanu . Ardo ke kallon kwanan abincin dasu Usmanu suke cin shinkafa da wake. Kamshin man kuli sai tashi yake. Rumalle ta shiga gidan tana kkrga chanjin hannunta. "Kunga kuwa har ansaye zobon nan. Yauma dire musu nayi na koma gefe suka siye duka." Ardo caraf ya fito yana yamutsa fuska. "Rumalle menace miki akan zuwa bakin gada sayar da zobo?" "Yo Ardo kai ma kasan bazan fasa zuwa ba. Domin kuwa ba zamu ci babu ba. Banda tarin tsiya me ka sani? Sai kallon matan mutane da zuwa tadi wajen kawayen yayan ka." "Zaki dena fita ko kuwa?" "Wabillahil lazi bazan Dena ba " "Toh kije na shika ki. Ki tattara komatsan ki da yaran ki, ki barmun gidah " "Gi me?" "Gidah na. Ki fice kafin na dawo. Kin ji na gaya miki." Rumalle ta yage mayafin dake jikinta ta daura shi a kugu. "Lalle Ardo. Wohoho. Yaro besan wuta ba sai ya taka. Rumalle nake kaf fanda babu wanda nake shakka. Wannan gidah kamar yadda ka alkanwarta ka bani shi kyauta . Don haka wabillahil kai da matan ka ne zaku bar gidan nan ba ni ba. Idan har kaga an fitar da Rumalle daga nan gidan to la shakka mutuwa nayi aka futar da gawata." Wuf sai ga Atuwa a tsakiyar su. Don sauri zaninta na kuncewa tana daurewa. Ta kece da dariya tana nanawa cinyar ta duka. "A hayye landantsan. Allah me alheri. Ai kuwa dai gidab ha badu. A hayye landantsan tsan. " Ardo ya sharce gumi yana dalawa Atuwa harara, "Matsiyaciya. Idan ubanki ne ya sai gidan sai ki sani na fita. Allah ya kwashe miki" "Ya kwashe maka albarka dai. Ba kai aure aure ba. Ana zugaka kana dashare fuska. To ka aurowa kanka. Gida ya badu. Sai a rankaya a koma kauye. Don kuwa ni gaba nayi. Jammu Allah ya dasa mata kwandon arziki tayi aurenta na arziki . Shar da su itada yaranta. " "Banason wasa Rumalle. Na shika ki sau daya. Kar ki tunzuro na Kara wani shikan akan wani." "Kara 100 ma. Gida ya zama nawa. Daren farkon mu ka gayamun naje dakin Modibbo na dakko acikin jaka." "Banda haukan ki a ina ake kyautar gidah sukutum?" Kafin Rumalle tayi magana. Atuwa ta dire tsallen albarka hade da daga hannu sama ta kwakwaso rantsuwa kai kace ita aka bawa gidan. Ta nanawa cinyar ta duka. Hadi da rangada guda. Ta sauke aiyiriri a kunnen Ardo. Hade da cewa " A hayye landantsan tsan. Allah mai alheri. Wabillahil Rumalle taci gidah. Kyauta ta badu. Ba Kai zamudin.aure ba. Daren farko ka yiwa amaryar ma kyautar gidan ka jallin jal da Allah ya baka. Hau ta hau Arddo. Mijin Atuwa sahibin jimmamman. Ubansu Zaraah angon Rumalle mai gidah. Kayya kaiiiiiiiiiii" Masu tambaya. Duk books Dina Banda paid suna wattpad: missxoxo00 Instagram: @yerwaincense_and_more XOXOWRITES 💯❣️ 2/12/22, 11:37 - Buhainat: *Zafafa biyar na kudi ne, idan kina so ki karanta ki tuntubi 08184017082 or 09134848107*  I'm on Instagram as @zafafabiyar5. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *SO DA ZUCIYA* *NANA HAFSATU* *34* Ardo takaicin Atuwa da ke zakalkalewa yasa shi jan dogon tsaki. Hade da kutuntumo ashariya ya 'dure akan Atuwa. "Bak'ar munafuka. Allah ya kwashe miki albarka Atuwa." Atuwa ta sheke da dariya. Kafin ta rangada guda ta saki. Jimmamman na daga tagar wundo tana leken su. "Ba kai uban aure ba. Kana yiwa Allah shisshigi kan haihuwa. Bakayi maraba da yara matan da kake dasu ba. Ka dau kaunar son yaya maza tamkar su din martabar su daban ce. 'Dayan da Allah ya albarkance ka dashi ka dau son duniya ka dora masa. Ka tsani sauran yaranka mata. Har fada kake a baya kan cewar idan Modibbo ya tashi aure zaka dau gidan nan ka bashi. Mu kuma mu koma kauye ko ka shika mu. Toh gashi nan yanzu hau ta hau kan k..." "Idan kika kuskura kika karasa magana. Wabillahil sai na hau kan ki da bugu. Munafuka. Yauwa ke kuma Rumalle tsaf zan kai karar ki kotu akan wannan iskar zancen. Mahaukacin ina ne ni da zan dauki kadarata daya a duniya na baki? Ni ba sakarai bane." Rumalle ta tabe baki. Hade da zaro rake cikin kullin gyalenta tashiga gabtara kada kai. "Ni ba irin ka ba ce Ardo. Zan iya maka afuwar shikan da ka mun na kyaleka ka cigaba da zaman matan ka har nan da sati biyu kafin ka nemi wani muhallin ku kara gaba." Ardo cikeda takaicin yadda Rumalle ke magana cikin gadara da isa. Ya zare raken hannunta ya take shi a kasan takalmin sa yana huci. Hade da kokawar zare rigar yar sharar dake jikin sa. Jimmamman ta sheko a guje ganin zai yi tabargaza agaban yaran sa. "Cika ni jimmamman. Kyale ni na chasa tah. Har ni zata kawo wa zancen banza. Agidan uwar ubanta na bata gidah?".Ardo ya shiga kokarin zare hannuwan jimmamman dake rike hannayansa. Bayan a zahiri idan an barshi da Rumalle kadai sai ta hallaka shi. "Cika shi . Kafin na hade da ke na zaune. Agidan uwar ubanka borkindo dake Fanda ka ke. Banda tarin tsiya da abun kunya me ahalin ku ke da shi? Kaf banda ciki da waje dangin ku ne matsiyata. Wanda shanu hudu gare ku duk yawan ku. Wallahi banda kaddara meyasa zan aure ka Ardo?.wallahi ni ba sa'ar auren ka bace. Gidah Kuma ko ana ha maza ha mata sittin ta ubangiji ya zama nawa." "Jar uban can kai. A hayye landantsan. Allah mai alheri. Yau ana wata ga wata. J" Kasan gwiwar hannun sa Ardo ya sa kai wa Atuwa bugu a makoshi. Ta rike wuyanta tana kurma ihun zafi. "Wato ga mareniyar wayon ka ko? Shine daga magana saboda ita tafi karfin ka daketa. Sai ni mareniyar wayon ka. Burbudin kashin duwaiwukan ka ko! Toh wallahi ban yafewa. Kuma Allah ya kwashe maka albarka. " Atuwa ta karasa fada tana mulma wuyan ta da Ardo ya kai mata bugu. Rumalle ta mike daga zaman da tayi. Ta dau buta tayi hanyar bandaki tana yan wak'e wak'e. Tashige bandaki ba addua ba komai. Ta kwaye mazaunai tashiga kasayarwa tana waka. " A hayye sama ruwa kasa kudi. A hayye sama kudi kasa ruwa. Wahabu wahidin lillahi. Sama ruwa kasa kudi. Katsina ta dikko ma ana maka ruwa. Sama kudi kasa ruwa. Kaduna ma ana maka r......" Bata karasa wake waken data ke aciki ba. Ardo ya shigaa cikin bandakin ya janyota ..ko tsarki batayi ba... Domin wakar da take raira baitin ta ta karasa harzuka shi. "Ba sama ruwa kasa kudi ba. Wallahi yau zakisan ainihin sama ruwa kasa kudi. Baki isa ba kinyi kadan ki cinye mun dukiya dan malafar kan na tsoho me allura na gangaren litiya fanda. Uban kakanki kenan. " "Cika ni nayi tsarki kai dai kamar sabon tab'i." "Kin gama kasayarwa acikin gidan nan tunda ba naki bane. Almura da idanu yan kanana a ciki." Atuwa dake mulmula wuya ta kece da dariya. Kafin ta janyo gallan da Farillatu ta tsinto a shara. Ta shiga kidi tana rausaya kai. "A hayye landantsan tsan tsan. Durama a gidan Ardo. Akan me? Akan gidan Ardo. Meya faru. Ardodo. Daren farkon su yayi kyauta. A hayye landantsan. Allah me alheri. Ku chasu bamban ku chasu. Ku chasu bame rabaku. " Rumalle duk Ardo ya gama tukwikwiye ta yana neman bugata da kasa. Rashin wanke duwaiwukan ta da batayi ba shi yafi kona mata rai. Shysa ta kasa kokawa dashi. Atuwa ta ajiye gallon din hannunta tamike. "Ka chikata ta wanke bahayar mana. Fisabilillahi mata tana kasayarwa kaje ka cafkota. KO kyankyami bakkai Ardo? Allah ya kyauta." Rumalle data gaji cikin zafin nama ta tattaro kafafun Ardo ta nanashi da kasa. "Allah me alheri " Atuwa ta fada tana sarawa Rumalle. "Kai Usmanu ku rikemun shi kafin na fito." Rumalle ta fada hade da komawa cikin bandaki tashiga karasawa tana jan tsaki. Su Usmanu suka hau Ardo da kokawa. Ga gam suka rike Ardo. Baya da damar kwacewa saboda tsananin yadda suka tamke shi. Idrisu kuwa ya haye saman kafafun Ardo ya zaune "Charanchas Ardodo. Allah me alheri." Duk kuwa da a daddaure yake. Ardo bai fasa daga kai ya dankarawa Atuwa harara ba.. "Allah ya kwashe miki albarka Atuwa. " Atuwa ta ja yar yarkaccacciyar kujerar ta ta zauna. Sam taki tarewa Ardo saboda tsananin yadda zuciyar ta ke 'kullace da shi. Ya cire su ya ajiye a matsayin matan sa. Bayan kowacce da igiyoyi biyu akanta. Ya shika su sau 'dad daya. Yadda ya yakice al'amuran yaran sa da yaran nasa baki daya tamkar ba shine ubansu ba. Cin su. Shan su. Tufatar da su, Makaranta kai dama dik wani hakkin su da ke kansa ya tattara ya ajiye a gefe. Tun wasu na jinjirai wasu kuma tun kan a haife su ya dora tsanar su a kambun zuciyar sa. Rumalle tafuto daga bandaki tashige daki ko takan Ardo dake mutsimutsi da hannuwa bata bi ba. Kaya ta sauya ta zura hijabi ta fice. Kai tsaye ta wuce gidan mai unguwa. Bata jima ba ta fito ta dawo. Tabarmarta ta dakko ta shimfida a tsakiyar gidan. Atuwa na ganin haka ta sake gyara zaman da tayi akan yar kujerar ta. jimmamman daii na daga kuryar dakinta a rakube. "Ku cika shi. Ga me unguwa Nan zuwa." Rumalle tabawa su Usmanu umanrni. Ardo cikin takaici ya fashe da kuka yana kwashewa Yan gidan baki daya albarka .. Ba jimawa sai ga zagin mai unguwa na doka sallama "Mai unguwa Yana neman iso. Assalamu Alaikum. Mai unguwa na neman iso. " "Shigo zagi. Ku shigo. " Mai unguwa da zagi suka shigaa. Nan Ardo ya fesa musu komai. Rumalle ma tafadi yadda akayi. Mai unguwa ya nisa kafin yace, "Abu na farko dai shine an kafa.maka dokar hana shikan da kake wa matan ka. Da Kuma kara karen auren da kake yi. Bayan gida bata koshi ba. Iyali ba suturar kirki da sauran su. Dole ire iren matsalolin nan su yi maka yawa. Kuma zahirin gaskia inada masaniyar kyautar gida daka yiwa matar ka Rumalle . Domin a satin auren KU. Ta kawo mun takardar shedar mallaka ta gidan nan. Ta Kuma gayan yadda akayi. "Zahirin gaskia banidaa ta cewa anan. Domin sheda de ta jima a hannu na. Kuma bazan iya cewa kyauta ta badu ko bata badu ba. Wannan sai dai sharia tashigo ciki. Amma kafin sannan inason ka san kai ne silar faruwar komai Ardo. Yawa yawan auren ka. Shi yake sa kake shiga cikin matsaloli. Sam yaran ka mata basa gaban ka. 'Da daya tal da Allah ya baka ka dorawa kulaficin so Allah ya dauke abinsa ya bar ka da halin ka. Yanzu kai wannan kadai bai isheka ishara ba? Matar ka kuna zaune da dadi ba dadi da yaran ku a tsakani. Haka kawai akan wata figalalliyar tinkiya ka shika ta. Sai gashi ta auri wanda yafi ka komai. Itada yaranta shar da su sun bar halin rashi sun koma na samu. "Dan mijin Kuma shike auren diyar ka . Ko wannan bai isheka ishara ba? Ko kuwa su Hajara yaran Atuwa ba auren sukayi ba? Kowacce kuma tana zaune gidanta cikin koshin lapia. Dadin aure ya sa ka bawa matar da kayi sabuwa gidan ka kacokam shi kadai daka mallaka a duniya. Nan bangaren babu abunda ya shafeni. Na tura zagi da takardar ya kai kotin gangare. Muje can ayi shari'ah "Amma kafin sannan inason jan hankalin ka Ardo kana saurara ko?" Ardo ya fyace hancin ssa da kasan rigar sa kafin yace, "Ni ban bata gidah ba Mai unguwa. Mahaukacin ina ne ni ?" "Mahaukacin rimin kebe mana. Shashasha, sakarai, Sauna. Wanda kaf rimin kebe ba Wanda aka dauka wawa gara irin ka. Kayi haihuwa tayi 10 amma gaba daya bakada hankali. Hankalin ka daya ne wajen neman aure kawai. Gaba daya bakasan falalar haihuwar 'ya'ya mata ba. Toh ka saurara kaji: "Bincike ta bangaren tarihi da zamantakewa duk sun tabbatar da cewar 'ya'ya mata sunfi 'ya'ya maza tausayin iyaye da yin biyayya garesu. Zaka iya tarar da mutum ya haifi 'ya'ya maza guda biyar ko sama da haka duk sun girma amma abin da zai ci ma ya gagareshi saboda duk cikinsu babu mai tsayawa ya kula da rayuwarsa bayan tsufansa. Amma duk wanda ya haifi 'ya'ya mata koda kwaya biyu ne sai kaga sun taimakeshi, sun tallafi rayuwarsa komai tsananin talaucin da suke ciki. Haihuwar 'ya'ya mata babbar falala ce daga Allah wacce ke samar da farin ciki anan duniya, sannan ga babban sakamako a lahira kamar yadda hadisai da yawa suka tabbatar. Misali yazo acikin hadisi cewa Manzon Allah (sallal Lahu alaihi wa aalihi wa sallam) yace "Duk wanda aka bashi 'ya'ya mata guda biyu ya kula dasu kuma ya tarbiyyantar dasu, to sune suturarsa (wato zasu kareshi) daga shiga wuta" Koda Manzon Allah (saww) zamu ga cewa acikin jumlar "ya'yan da Allah ya bashi, matan sunfi yawa. Kuma zuriyarsa ma ta hanyar yarsa mace suka wanzu. "Ya mace rahama ce, jin qai ce, baiwa ce, daukaka ce, mutunci ce, hutu ce, farin ciki ce, albarka ce, falala ce, kuma alfarma ce. Kuma hadisi ya tabbatar mana da cewa: •Amatsayinta na 'ya ('diya) tana samar wa mahaifanta dalilin shiga aljannah. - Amatsayinta na uwa, tana samar wa 'ya'yanta Qofar shiga Aljannah. ? Amatsayinta na 'yar uwa tana samar wa 'dan uwanta hanyar shiga Aljannah. - Mace ce ta fara gaskata Annabi Muhammad (sallal Lahu alaihi wa aalihi wa sallam) alokacin da Allah ya aikoshi. Nana Khadijah. - Mace ce ta fara samun darajar yin shahada (rasa rai ta dalikin kare addini). - Sayyidah Sumayyah. - Ta dalilin mace ne al'ummar Musulmai muka samu falalar yin taimama idan larura ta kamamu. - Nana A'ishah. ? Mace ce ta samu darajar samun sakon gaisuwa daga Allah (SWT) - Nana Khadijah. - Mace ce tayi jinyar Annabi (saww) a karshen rayuwarsa ta nan duniya, kuma a hannunta ya koma ga Allah. - Nana A'ishah. - Mace ce ta haifi Shugabannin samarin Aljannah, kuma ita ta tarbiyyantar das - Nana Fatimah. Wani Alkali yace "Acikin shekaru ashirin da biyar (25) da nayi ina alkalanci, ba'a ta'ba kawo min shari'ar 'ya mace wacce ta bijire wa mahaifinta ba. Amma nasha gain 'ya'ya matan dake barowa gidan aurensu domin suyi jinyar mahaifansu" Nagode wa Allah, yanzu haka ina da: A'ishah, Aminah, Fatima Mukarramah, Fatimah Munawwarah, da Ramlat. Fatana Allah ya rayasu, ya kula min da sha'aninsu ya tsaresu daga dukkan abun Qi, tare da dukkan 'ya'yan musulmai baki daya. Ameen. DAGA ZAUREN FIQHU 07064213990 (10/06/1441) "ka ji manazarta suka ce. Saboda haka ka zauna Kayi tunani. Domin arzikin da kake matukar son samu a 'yayaa mazan ta iya yiwuwa ajikin 'yaya matan zaka samu ninkin fiye da yadda kake muradin so. Toh Allah ya zabi abunda yafi alheri. Yasa abunda hukuma ko ince shari'ah zata zartar ya zama shine mafificin alkhairi. Gobe da yardar Allah sai muje muji yadda zasu yanke komi. Ni bari na tashi zanje ta'aziyya can kasan mil tara." Ardo ya mike yabi bayan Mai unguwa. Ya rakashi har kofar gidah. Mai unguwar ya sake bashi shawara hade da neman fatan alkhairi abisa abinda zai wakana a kotu. Ardo ya gangara can karshen layi ya takure. Gaba daya ya rasa meke masa dadi a duniya. SOn ZUCIYA ta kai shi ta baro shi. ×××××××××. Bayan sallar ishai. Haj Mari . Da hajia Amina sune suka yiwa Zaraah rakiyar kai amarya. Zuwa sashen su itada Maheer. Dake can karshen gidan an sake kawata shi. Bayan sun kaita ta gaggaysa dasu Haj Jidda da Iklima da suke a matsayin mahaifan sa Mata. Dukkan su suka kasa boye hassadar su. Kuka kam Zaraah ta shashi kamar Wadda zaa dauke daga garin.. Sun kaita dakinta tare da sake bata shawarwari akan sabuwar rayuwar data shigaa na makarantar aure. Sun jima suna ja mata kunne. Kafin su mata sallama su tafi. Maheer dake cikin mota tun dazu. Sai a sannan ya futo ya rufe motar. Hannunsa dauke da ledoji. Ya Sha ado cikin manyan kaya kalar sararin samaniya. Ya mjrza hula zanna bukar.. yanata tashin kamshin baccarat rouge. Ya jefa mint flavored gum a bakin sa. Yana taunawa ahankali . Ya bude kofar ya sshiga ciki. Bakinsa dauke da sallama. Tafiya yake cikin takun kasaita. Ado da kamshi sun dabaibaye ilahirin gidan dake turare da turaren wutar yerwa incense and more.. Ya bude hanci ya shaki kamshin yana lumshe idanu . A haka ya karasa dakin Zaraah . Tana lullube cikin laffaya. Sai kamshi ke tashi hade da shesshekar kuka. Ya karasa ciki yana sallama a hankali cikin wata iriyar murya mai tattare da nutsuwa da cikar Kamala . Ajiye ledojin yayi a bedside drawer ya karasa kusa da ita. Taja can gefe tana kara sautin kukanta sosai. Maheer ya samu kansa da janyota jikin sa. Wata nutsuwa ta rufe su a take. Duk shure shuren da take Maheer yaki cikata. Ahankali cikin muryar lallashi ya shjga rad'a mata a kunnenta, "Haba Zaraah . Sarauniyar mata. Kukan ya isa dan Allah. Saurare ni da kyau kiji,.Ni fa yayan ki ne. Kuma nanda lokaci kalilan zan roki su Bappah su warware auren mu tunda ba ma son....juna KO ?" Ya karashe ahankali yana danne dariyar dake son fashewa. Zaraah tasamu kanta da daga kai. Yasaka hannun sa daya yana shafa bayanta alamar rarrashi. "Yauwa Zaraah.. Ko kefa? Yanzu dai bari na gaya miki abunda nakeso da wanda banaso ko?" Ta daga kai. Tayi luf tana shakar kamshin sa. Munafuka🙄 Ahankali cikin wani salo da kwarewa. Maheer ya tsinci kansa da fadawa Zaraah abubuwan da yakeso da Wanda bayaso ..ya karkare da, "Inada wani cuta...Ana ce dashi sleepwalking a turance. Yauwa saboda kakkiga wataa rana nazo dakin ki na kwanta cikin dare. KO na Miki na wani abun daban .Ba a hayyaci na nake ba. " Ya karasa fada cikin muryar umarni Kai kace gaske ne. "Zaraah! Kinji ko?" "Na ji. " "Yauwa. Kuma ta yadda su Bappah zasu yarda a raba aurenmu shine idan sukaga muna kyautawa junan mu. Bama nuna kiyayya da sauran su..zakiga lokaci daya da mun same su da maganar zasu amince. Kin gane ko?" Ta sake daga kai tamkar gaula.. Maheer ya saki murmushi kafin ya sake cewa, "Zamu cigaba da karasa karatun ki na islamiyya a gidah. Kafin ki koma makarantar bayan wani dan lokaci . Kinji ko?" "Eh" "Yauwa yar kanwata Zaraah. Allahumma Bareek!!" Ya karasa fada hade da samun kansa da sakarwa Zaraah zazzafar sumba a goshinta. Ya tabbatar wa kansa a yan kwanakin nan yafara jin wani abu game da Zaraah . Ta janye jikinta da sauri. Murmushi ya yi ..kafin ya janyo ledojin ya bubbude su, "Gashi kamar yadda al'ada ta tanadar. Kici ki koshi Yar kanwata . Bari Yayan naki ya tafi dakin sa. Sai da safe ko?" Ta samu kanta da girgiza kai da sauri. Maheer ya fuce yana murmushi. Ita kuwa dama kamshin kazar ya mata dadi. Nan danan ta wanko hannu a bandaki tayi bisimilla tana ci tana korawa da yogoberry. Ta nannade sauran ta ajiye .Ta yo wanka ta zura kayan bacci ta haye gado bayan tayi alwala. Ta tottofe jikinta da addu'oi tayi kwanciyarta. Cikin bacci tafara jiyo kyakkyawar rungumar da akayi mata. Tamkar wani zai kwace ta. Da sauri ta yunkura ta janyo wayarta ta kunna fitila .wa zata gani in ba Maheer ba👩‍? Har zata tashe shi sai ta tuna maganar da yace mata akan cutar sleepwalking da yakeda ita. Dake batada man Kai saita koma ta kwanta. Dama abunda Maheer keso kenan. Ya sake kankame ta. Bayan kallo daya zakayiwa fuskar sa kasan shirya zancen sa yayi da sani. Asubah ta gari. SO DA ZUCIYA dake Shirin Zama abu daya💯🤣 Unedited 😭 2/12/22, 11:37 - Buhainat: *Zafafa biyar na kudi ne, idan kina so ki karanta ki tuntubi 08184017082 or 09134848107*  I'm on Instagram as @zafafabiyar5. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb *SO DA ZUCIYA* *NANA HAFSATU* *35* Maheer na ganin ta kwanta bayan ta kashe fitilar. Ya samu zuciyar sa da jin dadi da kuma nutsuwa. Ya sake rungumota sosai. Tamkar za'a kwace masa ita. Zaraah gaba daya ba yadda zata yi ne. Don bil haqqi gani take ciwon sleepwalking din nasa ne ya tashi. Don haka ta daure kawai ta koma ta kwanta tana runtse idanu. Ya sake rungumota yana shakar kamshin gashin kanta. "Alhamdulillah Ala Ni'imatul Islaam" ya furta kasan makoshi yana jan numfashi. Zaraah daketa tunanin yadda zata zame daga jikin sa. Tashiga tutture hannuwan sa. Maheer ya hanata ta hanyar janyo bargo ya rufe su baki daya. Ganin karatun na neman canza salo yasa Zaraah zare hannunsa da karfi. Hakan yasa Maheer ya yaye bargon ya mike kamar wani roba roba ya fuce daga dakin. Zaraah ta koma tabi lapiar gado ta kwanta. Tana sake tabbatarwa cikin zuciyarta lalle yanada ciwon sleepwalking din daya ce. Shi kuwa Maheer koda ya koma dakin sa. Samun kansa yayi da sakin lallausan murmishi. Bai koma bacci ba. Bandaki ya shige ya dauro alwala ya tada sallar nafila. Ya jima a sujjada Yana kwararawa Allah godia a bisa auren da yayi. Da Kuma samun albarka acikin auren nasu hade da adduar neman zaman lapia da samun yara masu albarka. ××××× WASHE-GARI Zaraah ta jima tana bacci bayan sallar asubah da tayi ta koma. Koda ta farka ta Yi matukar mamakin ganin yadda rana ta dallare dakin. Alamun gari ya waye. Da sauri ta mike tashige bandaki. Wanka tayo ta tsaya cikin bandakin tana yin turaren jiki dana lalle na dukkan na yerwa incense and more . Sai data kammala tsaf tukun sannan ta koma cikin daki. Ta shirya cikin wata riga da zani na atamfar Ghana mai launin ja da baki. Batayi wata kwalliya ba . Tadai shafa man baki da kwalli. Ta dakko katon hijabi ta saka Parlorn ta bude kofa ta leka. Caraf ta hango Maheer. Ya zauna akan kujera yana daddanna laptop din gaban sa. Ahankali tashiga tura kofar zata koma. Maheer dake kallonta ta wutsiyar idanu ya kira ta da sauri "Zo nan yar kanwata....!" Ya karasa babu alamun daria a fuskar sa. Don karta gano wayo ya mata daren jia. Ita kuwa dik a 'darare take. Jiya kawai take tunanowa. Gefe daya kuma tausayin sa ya shigeta. Na ciwon sleepwalking da yake da shi. "Ina kwana?" "Yana kwano! Ina zakije da hijabi ko sallah zakiyi?" Ta girgiza masa kai alamun a'ah. "To meya na saka hijabi...uhm? Ga abinci can a dinning je ki ci. Addayo ce ta Aiko aka lawo mana. Idan kin gama kizo mu Fara karatu." Batayi musu ba. Ta mike ta nufi dinning din ta juya baya tanacin abincin ta ahankali . Kunya gaba daya ta lullube ta. Tana karasa ci. Takoma daga can gefe ta tsakure. "Zo nan mu Fara. Dawo nan" Zaraah ta matsa daga can, Tashi yayi ya koma kusa da ita . "Yar kanwata. Zamu Fara da hadith" ARBA'UNA HADITH (21) HADISI NA ASHIRIN DA DAYA An karɓo daga Abu Amrin ko Abi Amrata, Sufyanu ɗan Abdullahi (R.A) ya ce, "Na ce, "Ya Manzon Allah (?)! Faɗa min wata magana a cikin addinin musulunci, wadda ba zan sake tambayar waninka ba game da ita." Sai ya ce, "Ka ce, "Na yi imani da Allah." sannan kuma ka daidaitu." Muslim (#38) ya rawaito. Ya karasa fada, Hadi da saka kasan hannun sa ya goge labban Zaraah da karamun ketchup ya makale mata. "Sorry datti na goge miki. Afuwan! Kin hakura? Uhm?" Ta samu kanta da daga kai alamun eh. Maheer yayi murmushi kafin yace, "Zamu dora da SHARHI na hadisin da muka katanta' Kina sauraro. ?" Ta sake daga kai. Don gani take tamkar an sauya shi lokaci daya . Shi Mai zafin rai da Bata rai yau shiketa tarairayarta? "Zaraah! Kina sauraro na?" "Eh" "Wannan hadisi ingantacce ne, Imamu Muslim ne ya rawaito shi. Dangane da bayanin imani da Allah, wannan ya riga ya gabata a baya. A duk lokacin da aka faɗi imani, mun san yana da rukunai guda shida, waɗanda muka yi bayaninsu a cikin hadisi na biyu, a jerin hadisan wannan littafi mai albarka. Sannan kuma da sauran abubuwan da imani ba ya cika sai da su, duk yana cikin, "Na yi imani da Allah...." Daidaituwa kuwa, a nan tana nufin daidaituwa a kan tafarki madaidaici: Kada ka ƙara, kada ka rage kan abin da shari'a ta dora ma, ka nisanci dangogin abubuwan da aka haramta maka, ka yi ƙoƙarin neman halal a cikin dukkanin al'amuran da za ka yi. Wannan shi ne daidaito. Duk mutumin da ya dace da waɗannan abubuwa guda biyu, ga imani ga daidaito, to shi kenan sai aljanna. Shi ya sa Annabi (?) da kansa, aka umarce shi da daidaito, aka ce masa (Ka daidaita kamar yadda aka umarce ka). [Hud 112]." Ya karasa a hankali a Kuma nutse. "Biya muji" Karanto masa ta shiga yi. Inda tayi kuskure ya na gyara mata. A haka suka karasa. Zaman kurame yabiyo ba. Ba jimawa Yan biyu suka shigo Mata. Hakan yasa Maheer fita ya Basu waje. Bai dawo ba sai dare. Lokacin Zaraah harta kwanta. Ya shige bandakin sa yayi wanka ya sauya kayan bacci. Kai tsaye ya sake koma dakin Zaraah. Ya zare bargon ahankali ya shige ciki. Zaraah najinsa tayi shiru. Ahankali ya saka hannun ya fuskanto da fyskar ta zuwa tasa. A hankali ya saka tattausan labbansa cikin na Zaraah. Ya shjga Bata rantsattsiyar sumba. Wanda ya samu kansa cikin zirarar da hawaye daya rasa na meye. Da sauri ya mike ya fuce dakin sa. Don idan ya cigaba yasan Wasa zai canza. Murmushi yayi byan ya kwanta akan gadonsa. Ya janyo paper da bjro ya shigaa rubutu Yana murmushi bayan ya saka kwanan wata da lokaci. "At the first kiss I felt something melt inside me that hurt in an exquisite way. All my longings, all my dreams and sweet anguish, all the secrets that slept deep within me came awake, everything was transformed and enchanted, everything made sense. Zaraah. Ki temaka ki mallakamin ZUCIYAR Ki. Zan shayar da ke SO tacacce marar gauraye Na gaskata cewa tasirin dake boye a cikin muryarki sinadari ne dake gusar da damuwa ga duk wanda ya saurareta Aduk lokacin da naji muryarki inajin tamkar a wannan lokacin aka Halicci farin ciki. kallon farko da nayi miki na fahimci cewa kina da baiwar da Duk wani da namiji zaiji yana soki. baya ga haka ke kyakkyawace , na dade ina neman hanyar da xan furta maki soyayyata sai dai xuciyata tana jiye min wani abu, daxaki amince da syyyt da nayi farin ciki domin na dade ina fatan naga cewa mun xamo masoyan juna ni da ke, hakik babu wata makusa a gareki domin kinada kyawun da kowa zaiso yayi rayuwa dake. RIMIN KEBE KOTI MAI SHARIAH GALI BASHARI " Yauwa. Ina malam Ardo da matar sa Rumalle? Ku shigo alkali zai saurari shari'ar ku." Masinja ya karasa fada ya koma cikin kotu Yayinda Atuwa tayi gaba Kai kace itace Wadda zaai shari'ar akanta. "Allah me alheri. Yau za a kafta. Jar ubancan kayya kai. " Sahun gaba ta samu ta zauna. Yayinda Ardo dasu Rumalle kowa Yana muzurai suka samu waje suka zazzauna.. *_WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 *_HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar 2/17/22, 09:48 - Buhainat: ××SO DA ZUCIYA×× ××NH×× ××ZAFAFA2022 PAID BOOKS×× ×××    Mai shari'ah Gali bashari ya dawo daga ciki daya shigaa. Duk aka mike tsaye. Suka hada baki wajen fad'ar: "Kottttt (court)" Zama yayi . Bayan ya dan tsaya. Masinjan sa dake rike da wasu takaddu ya ajiye masa gabansa. Mai shari'ah ya daga gilashi yana dan kallon mutanen dake wajen. Kafin ya mayar kan takardun. Masinja ya mike tsaye. "Shari'ah ta gaba itace ta. Malam Ardo borkindo da mai dakin sa Rumalle.. Abisa kyautar da malam Ardo yayiwa mai dakin nasa acewarta ya bata gidan da suke ciki kyau...." Bai karasa ba Ardo ya mike. "Wabillahil lazi karya take ban bata gidah ba." "Da girman Allah ya bani. Haka suke danginsu na borkindo . Wallahi karya yake ya bani." "Zahiri 'kanzon kurege ne. Bai bata ba." Cewar jimmamman "A hayye landantsan. Na rantse da gemun Ar" Cewar Atuwa dake daga hannuwa sama zata fara kwararo rantsuwa. Bata karasaba. Mai Shari's ya mike saboda yadda suka gigita shi baki daya. "Waya baku damar magana?" Cewar masinja. Da shi kansa sun hautsina shi. Mai unguwa ya shigaa daga musu hannu alamar su dakata. "Kai ne mai gidan? Malam Ardo ko?" "Zahiri ni ne ya mai shari'ah" "Wacece Rumallen acikin ku?" Mai shari'ah ya tambaya had'e da zama daga mikewar da yayi. "Ni ce nan. Rumalle uwar su Usmanu ba. Mamallakiyar gidan Ardo baki daya." Mai shari'ah ya danyi kasa da kansa saboda yadda dariya taso kufce masa. Ganin gaba tarin sakarmaru ne agaban sa. "Ke kuma fa?" "Ni ce nan jimmamman. Mai dakin sace ni ma." "Sai ni Atuwa. Uwargidah kuma kujerar tsakar gidan malam Ardodo . Uwar su sailuba. Ranka ya dade suriki na ma anan yake aikin yamma idan ya taso. Yana auren 'yar waje na Hajara" Atuwa ta karasa fada bayan ko tambayar ta bai ba. Ta Kuma juya ta dallawa masinjan dake cewa tayi shiru harara. "Masha Allah malam Ardo. Allah ya raya zuri'ah . Ya kuma hade kanku baki daya Aamin. "Mai shari'ah ya karasa fada hadi da kallon takardar gaban sa kafin ya sake cewa. "Kafin sannan bari na danyi sharhi akan kyauta a musulunce. Kowa na wajen nan ya saurara ya kuma tsinci abin tsinta. Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jinkai. Dukkan yabo da godiya na Allah ne, Ubagijin halittu, Wanda da ni’imarSa kyawawan abubuwa suke cika, kuma Ya sanya yin kyauta da kyauta-yi cikin kyawawan dabi’un Musulmi. Tsira da Amincin Allah su kara tabbata ga mafificin halittu, Annabi Muhammadu dan Abdullahi (Sallallahu Alaihi Wasallam), wanda Allah Ya aiko shi, ya kasance jinkai ga talikai, kuma ya koyar da cewa kyauta da kyauta-yi ba ta rage dukiya; Amincin Allah ya tabbata ga halayensa da sahabbansa, sannan da duk wadanda suka bi gurabunsu cikin kyautatawa har zuwa Ranar karshe. "Lallai, mafi kyawun cikar zance shi ne Littafin Allah (Alkur’ani), kuma mafi alherin shiriya ita ce ta Annabi Muhammadu (Sallallahu Alaihi Wasallam). Mafi sharrin al’amari shi ne wanda aka kirkire shi cikin addini; duk abin da aka kirkira cikin addini bata ne, wanda kuma karshensa wuta. Allah Ya kare mu daga gare ta. Amin. "Shin kafin mu tsunduma ga sauraron shari’ah, Na duba na kuma karanta shari’ar dake gaba dama abunda ta kunsa. Naga kuma ya kamata mu san shin za mu ga shi ma talaka ko yana da irin gudunmawar da yake iya bayarwa a karkashin tsarin na kyauta da kyauta-yi? Domin kowa yana da abin da zai iya bayarwa: "Shi Musulmi na gaskiya yana da dabi’a da hali na kyauta da kyauta-yi komai talaucinsa, kuma komai kankantar abin da ya bayar, ana lissafe shi a wannan matsayi. Kai, ya ma dai ishe shi a ce yana da shauki a cikin zuciyarsa da tausayin wadanda suka fi shi talauci, saboda yakan yi tunanin irin halin da suke ciki na rashi da babu. Duk yadda mutum ya kai ga talauci, to yau da gobe, sai ya samu wanda ya fi shi, shi ya sa hadisai da dama suke kwadaitar da mara shi ya bayar da komai kankantar abin da ya samu don Allah, gwargwadon karfi da iyawarsa, lamarin da zai sa ya ji shi ma ya bayar da tasa gudunmawar wajen taimakon wadansu. Shi bayar da dan kadan saboda Allah, idan mutum ya gan shi a Ranar Lahira zai yi ta mamakin yadda ya kai haka don girma, saboda Allah Yana kiwata masa shi ne a wajenSa, matukar dai abin da ya bayar din ya same shi ne ta hanyar halal. "Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam), ya ce, “Duk wanda ya bayar da wata sadaka (ko kyauta) daidai da dabino daya na halal ? domin Allah ba Ya karbar komai, sai mai tsarki (halal) ? Allah Zai karba da hannunSa na dama, kuma Ya kiwata (Ya tattale) shi, kamar yadda dayanku yake kiwon maraki har ya zama bajimi ? to Allah zai tattale shi har ya zama kamar girman tsauni a Ranar Lahira.? Buhari da Muslim ne suka fitar da Hadisin. "Don ya kare mutane daga juya baya da kuma runtse idanunsu wajen bayarwa saboda Allah, sai Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam), ya bukaci su bayar da sadaka komai kankantarta. In sun yi haka, za a samu kyautatawa da tausayi da rangwame da shaukin juna a cikin zukatansu da kuma tsakaninsu. Ya gargade su da su guje wa rowa da kankame dukiya, a hana ta zagayawa tsakanin jama’a mabambanta, lamarin da yake haifar da jafa’i da bala’i a tsakaninsu, a yayin da ya ce, “Ku kange kawunanku daga Wutar Jahannama ko da da bayar da kyautar (ko sadakar) rabin dabino ne.? Buhari da Muslim ne suka fitar da Hadisin. "Allah Yana son Musulmi ya zama na kirki, mai amfani ga al’ummarsa, wanda kuma yake taimakawa a samar da kyakkyawa kuma kwakkwarar al’umma, wadda kodayaushe tana cikin alheri, ko Musulmin nan yana da wadata ko talaka ne shi. Wannan dalili ya sa Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam), ya karsasa Musulmi ya kasance mai kyauta cikin kyauta-yi, gwargwadon iyawarsa da karfinsa, domin kowane irin aikin kwarai sadaka ne, inda ya ce, “Kowane Musulmi lallai ne ya bayar da sadaka.? Sai sahabbai suka ce, “Ya Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam), to in mutum ba zai iya haka ba fa?? Sai Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam), ya ce, “Sai ya yi aiki da hannunsa ya samu abin da zai biya wa kansa bukata kuma ya bayar da sadakar!? Sai suka ce, “To, in ba zai iya haka ba fa?? Sai Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam), ya ce, “Sai ya yi kokarin taimaka wa wanda yake cikin halin kaka-nika-yi (wato yake cikin tsananin matsi)!? Sai suka ce, “To, in ba zai iya haka ba fa?? Sai ya ce, “Sai ya yi wani abin kirki, ya nisanci mummuna, wannan zai kasance masa a matsayin sadaka.? Buhari ne ya fitar da Hadisin. Musulunci ya yalwata da’irar kyauta-yi ta yadda ta hade kowane gefe na rayuwar Musulmi! Wato in ka rasa wannan abu, to da wuya ka rasa wancan! Wanda yake cikin talauci, ko kadan kada ya karaya ya ce ba shi da abin da zai bayar ko ya yi, wanda zai samu martabar mai kyauta ko sadaka. Matukar dai ya mayar da hankali wajen yin abin da za a kalla a ce madalla, to yana matsayin kyauta ko sadaka, wadda za a ba shi gwaggwabar lada a Lahira, saboda maganar da Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam), ya fada, wadda Imamul Buhari ya fitar cewa, “Kowane irin aikin kirki, sadaka ne.? "Musulunci ya bayar da tabbaci ga kowa cewa yana da gudunmawar da zai iya bayarwa wajen gina al’umma, ya karfafe ta, ya ciyar da ita gaba a harkokin yau da kullum ta yadda za ta kasance natsattsiya kuma tabbatacciya, wadda kowa zai yi alfahari da ita, alhali a karshe zai zama ya ci kyakkyawar riba. Allah Ya sa mu dace! "Musulunci adalin addini ne mai rangwame ga matsayin kowane Musulmi. Bai dora wa kowa, sai abin da zai iya dauka. Bai cewa mutum ya bayar da dukiyarsa ma, sai dai daga abin da ya ci ya rage. Ba ya zargin mai kadan. Ya ma fi son kowa ya samu damar biya wa kansa bukatarsa, domin hannun sama ya fi hannun kasa (wato mai bayarwa ya fi mai karba matsayi)! Amma dai duk abin da ya yi saura, to (Musulunci) yana kwadaitarwar a yi kyauta da shi cikin kyauta-yi, saboda shi Musulmin kirki ba ya kankamewar abin hannunsa, ya yi rowa, domin ya koya daga addininsa na Musulunci cewa bayar da sadaka (da kyauta), abu ne mai kyau, alhali kankamewa da rowa, abu ne mummuna, kamar yadda Hadisin da Imam Muslim ya ruwaito ya fada cewa: “Ya kai dan Adam, idan ka bayar da abin da ya yi saura na dukiyarka, abu ne mai kyau gare ka; idan kuma ka ki bayarwa, ka rike abinka, to abu ne mara kyau gare ka. Babu zargi a kanka don ka rike abin da kake da bukatarsa. Ka fara bayar da kyautar ga wadanda suke makusantan bukata gare ka. Ka sani, hannun da ke sama ya fi hannun da ke kasa (wato ya fi kyau ka bayar da ka karba)!? "Musulmin kirki ba ya mantuwa wajen yin kyauta cikin kyauta-yi, musamman wajen bayarwa daga cikin abin da yake saura a hannunsa, bayan ya fitar da bukatun kansa da na iyalansa, ko da cikin irin ajiyar nan ta shirin ko-ta-kwana, ko kuma ajiyar da za a ce an kirga shi cikin mawadatan al’ummarsa. "Toh wanan duk romon fashin baki ne kan kyauta da kuma kyaauta yi a musulunce. Saboda shari'ah da zamu yanke tagaba akan haka taken ta yake. Sai mu dawo Kan shari'ar ku. Na gidah da malam Ardo miji ga Rumalle. Yayi kyautar gidan sa kacokam ga Rumalle. Inda Malam Ardon ya musanta zahiri lallen gaskia bai bata kyautar gidansa ba. Hasalima shi bayada masaniyar sanda yayi kyautar bare tabbacinta. Duk kunyi alwalar ai ko?" "Allah me alheri. Yau ana kwal landantsan. Kan balastin kayya kai. " Cewar Atuwa dake zaro idanunta kur akan mai shari'ah. "Duk wanda ya sake magana cikin ku zai yi waje. Ku kamar kananun yara." Cewar masu tsaron kotun. "Yauwa. Bazan iya yanke hukunci kai tsaye ba. Saboda nan kotu ce ta musulunci. Don haka kowanne cikin ku Ina nufin Ardo da Rumalle. Zakuyi rantsuwa kan tabbacin bayarwar ko akasin haka. Daga nan sai mu yanke hukunci. Domin zama daya za'ayi wa shari'ar ku. Tunda abune na cikin gidah. Sai ku sasanta sauran a tsakanin ku. Basu qurani Anas." Anas ya dakko da hannu biyu ya fara mikawa Rumalle. Ta rike gam. Ta kwarara magana da karfi . "Ni Rumalle. Na rantse da Quran mai girma da ke hannu na. Ardo mai gidah na . Yabani kyautar gidan Sa da muke ciki da bakin sa ya fada. Yace takardar mallakar gidan na dakin Modibbo a cikin jakarsa. Ai kuwa kwan biyu da takardar a hannu na kaiwa mai unguwa ya ajiye Mun. Saboda gudun rana irinta yau. Wabillahil kaf dangin su Ardo ya Mai shari'ah makaryata ne. Kakansu har yabar duniya shata ake Kiran sa saboda sharara karyar sa. " "Amma Rumalle Allah ya kwashe miki albarka. Ke bama ke kadai ba. Tun daga kan iyannani mai fura gyatumar uban ki. Na hadaku duka na kwashe muku albarka. Matsiyaciya yar matsiyata. Wabillahil lazi na 'kara Miki wani shikan akan 'dayan. " "Kottttt (court) Ya isa. Kada Wanda ya sake magana acikin ku. Ke tunda kin gama jeki. Kawo qur'anin. Kai Kuma zo ka karba." Ardo ya karasa da sauri har Yana tuntube ya fadi. Wandon ya Yi kasa zai Fadi. Atuwa dake bayansa tayi saurin mikewa ta gyara masa.. "Cikani dalla. " Ya buge hannunta. Ya karasa ya karbu qur'anin da hannu biyu . Gumi ya shjga kwararo masa duk kuwa da yadda ake sanyi. Saboda tsananin tashin hankalin da yake ciki . "Na rantse da qur'anin da ke hannuna ya mai shari'ah. Ni Ardo borkindo . Ban bawa Rumalle gidah na ba. Kaji Allah. Banda masaniya ko sa'ilin da akai haka yallabai. Wabillahil lazi karya take. " "Da tarnatsa shi ke karyar. Makaryaci ne. Jak" "Kotttttt! " "Anas karbi qur'anin ka mayar inda yake. Ku kuma ku zazzauna. Hukunci biyu ne zuwa 3. Domin wata shari'ar sai a lahira. A dan ilimin da ke cikin kai na . Hukunci na farko shine gidah bai kyautu ba. Domin wanda keda mallakin abunda aka kyautar yace bayda masaniyar sanda akayi. Na biyu dole ne malam Ardo ya bawa Rumalle wani dan kaso na cikin dukiyar sa. Ba wai ina nufin ya bata wani sashe a gidan ba. Kudi daga dubu 5 zuwa 7 . Banda kasa da haka. Zai bata ne a matsayin lasa mata zumar da yayi na kyautar gida dayace ya bata acewarta kenan. Iyakacin abinda zan iya yankowa kenan a matsayin hukunci daya zuwa na 2. Sai hukunci na uku. Dole ne Ardo ya fara bawa Rumalle hakuri abisa kyauta da yayi ya kwace acewarta. "Haka Kuma dole Rumalle tabawa Ardo hakuri abisa kagen kyauta da yace ta masa. Cikin lafuza masu dadi da girmamawa kasancewar shi din miji ne agare ta. Toh duka duka anan zan tsaya . Allah yasa hukuncin da muka zartar ya zama shine mafi adalci da Kuma kyautawa. Abunda muka yanke ba daidai ba. Muna neman yafiyar ubangiji. Allah ya yafe mana baki daya... Ayi hakuri dika dan Allah. Duk Wanda akawa ba daidai ba. Sai aje gida a sasata. Akuma cigaba da zaman hakuri da juna" "Kotttttt!!!" Suka hada baki wajen fada. Banda Rumalle dake hawayen takaici. Ardo kuwa dadi ne ya mamaye shi ya dubi Rumalle ya gasa mata harara. Alkali ya koma ciki. Yayinda Anas da saura suka tsaya kallon ban hakuri tsakanin Ardo da Rumalle. Ardo ya bawa Rumalle hakuri . Yayinda Rumallen sai da aka kada aka raya sannan ta bashi hakuri a gatsine. Ta kuma dire tsallen albarka kan lalle ya bata kudin da alkali yace a bata. Ardo ya fuce da sauri bayan an samu me tsaro dake biye dashi karya gudu. Wajen Manumi me wanki ya wuce ya ranto dubu biyar ya koma kotu ya bawa Rumalle . Anan mai unguwa ya samu waje ya zaunar dasu duka ya ja musu kunne Kan zamantakewar aure. Hakkoki da sauran su. Ya Kuma jawa Ardo kunne Kan karya kuskura ya sake shikan wata daga cikin matan sa uku.. jimmamman nada igiya daya. Yayinda Rumalle keda daya itama.sai Atuwa dake da igiya biyu. Ya sake jan kunnen Ardon kan lalle dole ya tashi ya nemi sanaa. Ko da kuwa ta karfi da karfe ce. Ranar dai a kotu har kusan yamma suka kai. Rabiu miji ga Hajara dake aikin majistra a kotun shine yazo shi wajen su ya kwashi gaisuwa..Atuwa nata saye fuska wai ita kunyar siriki. Ya sassayo musu lemon kwalba kowa daya da cincin din Muhsina me cincin din yan gayu dake rimin kebe. Daurin murtala kowa. Ya kuma sake bawa Ardo gudar dubu kyauta wai a sayawa iyali kayan Miya. Ya wuce da sauri Ardon nata doka masa godia yana dashare baki "Allah me alheri. A hayye landantsan. An gayda Ardo do mijin Atuwa. Mai dakin jimmamman angon Rumalle..ubansu Zaraah . Nace yau ga ranar 'yaya mata ka fara gani. Sirikin 'yarka ya saya mana lemon kwalba da cincin din Muhsina. Ga dubu ya baka. Wabillahil lazi sai ka sayawa Farillatu biredi me yamka yanka...." Ta karasa fada hade da wafce dubun tayi hanyar shago kai tsaye .. "Wata da kwanaki 3. Rabo na da mai yanka yasin sai na ci "cewar Atuwa tana tafe tana jan Farillatu da hannu. Yayinda Ardo ke biye da ita yana zunduma mata Kira "Kede Atuwa ko bankadaddiya. Idan Kika duaki abunda yafi nera 100 sai kin biyani. " Jimmamman na bayansa tafe da yan biyunta. Yayinda Rumalle ke mita ita kadai tana saukewa alkali kwandon Allah ya isa na.gidan dayace bai kyautu ba. ××BAYERO UNI. KANO×× (FACULTY OF LAW). Dr. Msquare na......... XOXOWRITES 😍 2/17/22, 11:27 - Buhainat: I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=ynog1zhfit0q&utm_content=6k8ur6p PLS FOLLOW US ON IG🥰🙏JAZAKUM ALLAH KHAIRAN AS YOU DO SO DA ZUCIYA!! ZAFAFA 5 PAID BOOKS❣️ PG: 37 ××Yana karasa parking ya bude ya fita. Zagayawa yayi da sauri ya budewa Zaraah kofa. Ta fito tana yan waige waige karta hango wani daga yan ajinsu. Maheer na sane ya shigaa matsawa gabanta. Tana baya harta kai jikin kofar motar.hade da sa hannuwanta biyu ta kudundune jikinta. Ta kuma dartse idanunta gam. Maheer yayi dariya. Hade da saka yatsan sa daya ya lakuce kumatunta. Bayan ya hura mata iskar bakin sa ahankali akan gashin idanun ta. Wadda ta haddasawa Zaraah bude idanun nata tana kallon sa cike da mamaki. Ya maze fuska kai kace bashi yayi hakan ba. "Matsiyaciya. Wuce ki shige sarkin tsoro. Calm down nan entrance din malamai ne banda student yar kanwata ." Ai Zaraah bata bari ya sake cewa komi ba. Tayi gaba da sauri tana cin tuntube. Gabanta na tsananta bugu. Saboda tsananin yadda ya sauya lokaci daya tamkar marigayi sudeis .. Tana zuwa tawuce wajen zama ta zauna. Ba jimawa sai ga kawayen ta sun zo suma suka zazzauna. Theory and practice in Islam course suka fara yi. Wanda barrister koguna ya dauke su. Sai lectures din karshe ta 2-4 itace ta Maheer. Ya shiga ajin a nutse cikin takunsa na takama da kasaita, Ya danyi addua kafin ya tsaya akan podium din. Idanunsa na kan Zaraah dake kokarin avoiding kallon sa . Ya dan sauke atishawa ta yadda zata gano yana nufin ta fuskance shi. Tukun sannan ya fara koyar dasu kai tsaye.. "Sharia, Musulunci doka ko shari'a doka mai addini dokar kafa bangare na Musulunci al'ada. Ya samo asali daga hukunce-hukuncen addinin Musulunci, musamman Alkurani da hadisi . A cikin Larabci, kalmar shar'ah tana nufin "dokar" Allah madawwamiyar ikon Allah kuma ya bambanta da fiqh, wanda ke nufin fassarar ilimin dan adam. Yadda ake amfani da shi a wannan zamani ya kasance batun jayayya tsakanin masu tsattsauran ra'ayi na musulmai da masu ra'ayin zamani. "Shari'a :Legal order (en) Fassara da academic discipline (en) Fassara Bayanai, karamin bangare na religious law (en) Fassara da law (en) Fassara, Gudanarwan qadi. en) Fassara da Islamic jurist (en) . So Karatun gargajiyance na fikihun musulunci yasan hanyoyin sharia guda hudu: Alqur’ani, sunnah (ingantaccen hadisi), kimanta (dalilai na misali), bayanin kula 1 da ijma (juridical yarjejeniya). Makarantu daban-daban na shari'a - wadanda suka fi shahara sune Hanafi, Maliki, Shafi'i, Hanbali da Jafari - hanyoyin dabarun samar da, " hukunce-hukuncen sharia daga hanyoyin karatun ta hanyar amfani da tsarin da aka sani da ijtihad. Hukuncin gargajiya (fiqh) ya bambanta manyan hukunce hukuncen shari'a guda biyu, ʿibādāt (al'adun gargajiya) da muʿāmalāt (alaƙar zamantakewa), waɗanda tare ke tattare da batutuwa da yawa. Hukunce-hukuncensa suna da alaƙa da matsayin dabi'a gwargwadon ka'idodi na doka, [8] [9] sanya ayyukan zuwa ɗayan rukuni biyar: na wajibi, shawarar, tsaka tsaki, ƙiyayya, da haramun. Don haka, wasu wuraren sharia sun hade da masaniyar Yammacin Turai yayin da wasu suka fi dacewa da rayuwar rayuwa daidai da nufin Allah...." Bayani ya shigaa yi musu sosai. Bayan ya kammala ya shiga amsa tambayoyin su kafin ya karkare ajin da basu aikin group assignmt . Ya fuce bayan ya turawa Zaraah sak'on. "Ki fito mu wuce." Sai da yadan jima da futa tukun sannan Zaraah ta fita a sace. Wuf ta shige mota suka dau hanya. Wayar sa ya janyo. Ya danna Kira, "Hello!! Gimbiyar mu. Ya kike? Alhamdulillah wallahi. Kina gidah? Okay toh bara na karaso. " Yana katse kiran ya juya kan motar zuwa hanyar masarautar basannabas. "Ina zamuje Kuma?" Zaraah ta tambaye shi . Ranta a bace tarasa meyasa takejin haushin wayar da yayi da gimbiya don renin hankali . "Rakiya zaki mun. Kinji? Wajen g..." "Na sani naji ai. Gimbiya" ta karasa hadi da juyar da kanta gefe. Maheer ya danne dariyar dake son kufce masa. Ya sanya hannun sa kan faifan sidin wakar larabawa da ake fasaarawa da yaren turanci. Yana bi ahankali yana girgiza kai cikin nutsuwar da wakar ke sanya shi. Ga wani sanyi dake ratsa shi na musanman. "حبيبى وانا جنبك 7bebe oo ana jnbk my lover when you are near me تعرف بحس بايه t3rf b7s b2eeh do you know what i feel وانا فى حضن قلبك oo ana fee 7'9n 8lbk and when i'm between your arms ببقى عايز اقولك ايه bb8a 3ayz 28ool eeh do you know what i want to tell you يا محلى الدنيا وانا جنبك ya m7la l.donya oo ana jnbk the world became really beautiful when i am next to you يا كل منايا محتاجلك ya kol monaya m7tajlk you are all my wishs i really need you حبيبى يا عمري متسبنيشش 7bebe ya 3omre ma tsmnesh my love , my life don't leave me alone وحيات اغلى حاجه عندك oo 7yat a'3la 7a8h 3ndk for the sake of the most precious thing you have حبيبى النهارده لازم تعرف 7bebe l.nhrda lazm t3rf my lover today you have to knew حبك عملى جنان 3obk 3mlee jnan that your love makes me crazy انا بحبك بحبك .. حب محبوش انسان ana b7bk b7bk .. 7ob ma 7bosh ensan i love you i love you .. love that no one before felt it اه يا حبيبى ah ya 7bebe my lover وما يحرمنيش منك oo ma y7rmnesh mnk and you always stay with me ( the closest translate ( وما يبعدنيش عنك oo ma yb3dnesh 3nk and i never be separated from you يا محلى الدنيا وانا جنبك ya m7la l.donya oo ana jnbk the world became really beautiful when i am next to you يا كل منايا محتاجلك ya kol monaya m7tajlk you are all my wishs i really need you حبيبى يا عمري متسبنيشش 7bebe ya 3omre ma tsmnesh my love , my life don't leave me alone وحيات اغلى حاجه عندك oo 7yat a'3la 7a8h 3ndk for the sake of the most precious thing you have...." Kofar katafaran gate din aka bude musu. Ya shige da kan motar ciki. "Ina ne nan?" "Masarautar basannabas. Zamuje sashen gimbiya... Khadija matar amini na. Sarki Aliyu salmanu . Mudikalle direba ai yayane awajenta. Mahaifiyar Sa tana auren mahaifin gimbiya kafin rasuwar sa....." Haka kawai zaraah ta samu kanta da daga kai alamun okay. Ta fito daga motar suka wuce Kai tsaye. Waya ya Kira khadijan. Take aka budemusu sashen suka shigaa. "Ranki ya dade gimbiyar mu. Yau dai ga Zaraah nace bari na kawo Miki ita?" Cewar Maheer daya Kare Zaraah Yana gayawa gimbiya Khadija dake sakkowa daga bene. Ta kasa boye farin cikinta. Da Sauri ta zagaya ta rungume Zaraah ajikinta.. "Yau an kawomin ke Yar kanwata. Da har nayi fushi. Mai martaba baya kasar shysa banzo ba. Zo ki zauna." Taja hannun zaraahn suka zauna. Yayinda Balkin haladu ta kakkawo musu kayan Dadi ta jere agaban su. "Zaraah ko?" "Eh" Zaraah ta daga kai ahankali. "Masha Allah ! Sunana Dijama. Oganniya yar baffanta. Ko ince Miki dijangala Yar baffanta ta gajiyalle Mai Yar hakiya................... 2/17/22, 11:27 - Buhainat: I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=ynog1zhfit0q&utm_content=6k8ur6p PLS FOLLOW US ON IG🥰🙏JAZAKUM ALLAH KHAIRAN AS YOU DO SO DA ZUCIYA!! ZAFAFA 5 PAID BOOKS❣️ PG: 38 ××38××× ×××Zaraah tayi dan murmushi kawai hade da daga kai alamun toh. Maheer dake gefan su sai kallonta take tamkar zai hadiyeta. Jin 'kaunar Zaraah yake na suka masa magudanar jiki da bargo. "Zaraah ko baki dauke ni a matsayin Yaya bane?" Dije ta tambayi Zaraah. Hannunta kan na zaraahn. "Na dauka mana." "Toh ki saki jikin ki. Ki dauke ni tamkar yayar ki. Duk abunda ya shige miki duhu da yardar Allah idan har befi karfin ilimina ba zanyi kokarin na yaye miki shi. Ko da kuwa oga Maheer ne da laifi zamu seta shi. " "Ko dai take bani tough time ba. " Maheer ya samu kansa da gayawa dije haka. "Aa. Gaskia ban yadda ba. Ana kallon Zaraah ansan saliha ce. Kai da aminin naka ai halin ku daya. Hakuri zamu yi tayi da ku. " "Haka zaki cema?" "Yo ai gaskia ne. " "Toh shikenan. Allah ya saka mana" ya karasa fada yana daria. "Kanwata zo mu koma dayan parlorn muna bukatar privacy gashi wa'e ya zuba mana idanu. " "Wa'e ma tashi zai yi ya baku waje. " Ya mike tsaye yana kallon Zaraah. "Tashi ki masa rakiya kanwata. Da safe zakazo ka dauketa amma ko?" "Idan ta jima awa biyu." "Wallahi baka isa ba." Cewar dije. Tana daria. Kamar gaske Zaraah ta mike tabi bayansa. Dai dai fita kofar waje ta choge. "Menace miki acikin mutane uhm? Zaraah. Kiyi magana ," Yana magana yana jagaba kusa da ita. Zaraah ta kasa cewa komai saboda yadda kwarjinin sa ya dabaibaye ta baki daya. "Matsoraciya" ya fada Yana lakuce mata hanci. Shigewa mota yayi . Yayinda Zaraah ta koma ciki wajen dije. Data bararraje tana dama kwalba a kofi. "Har kin dawo?" "Eh... Ranki ya.." "Amin amma karki karasa dan Allah. Naface ki dauke ni amatsayin yayarki. Kuma aminiya tunda mazanmu ma aminai ne. Kinganni nan ni bakina baya shiru, kiyi hakuri " "Haba sis ki dena cewa haka" cewar Zaraah a kunyace. "Wallahi kuwa. Ci abincin dan Allah. Ni kwalba zan sha. Ku yan gayu bakwa sha." "Nima ba yar gayu bace sis." "Ah yar gayu ce . Ni kuwa cikakkiyar yar kauye nake. Kauyen durbun . Haihuwa da tashin kauye. " "Nima haka." "Aa wallahi. Kede CI abincin dan Allah. Alhamdulillah yara basanan bare su hanaki ci da hira. " "Inason yara wallahi. Suna ina?" "Sunje gidan kawu na. Gaba daya na tattara na kai su . Dama babansu bayanan . So nake na wargaje na huta ni daya" Zaraah me zatayi ba daria ba. Tashiga dariya sosai "Yauwa ko kefa? Saki jikin ki sosai agida kike. " Haka dai Zaraah da Dije sukayi ta yar hirarsu. Bayan Zaraah tagama cin abincin. Dije ta rakata dakinta tayi alwala sukayi sallah. Sannan suka haye kan kujerun dakin suna cigaba da hira. "Maheer yace kina bashi tough time. Yar kanwata meyasa? KO har yanzu marigayi sudeis yana cikin ranki. Nasan yana nan. Hakuri zakiyi Zaraah ki cigaba da masa addua. Kisa aranki taki kaddarar kenan. Kuma kin karba da hannu biyu. "Meye laifin Maheer? Hes nice, attentive , and most caring. What more could you want in a man than Maheer ? Allah ne ya kaddara Maheer shine mijin ki ba sudeis ba. Sudeis dai yayi sharar fagene kawai. Allah yayi ba mai zama bane a duniyar . Da Maheer da Sudeis duk abu daya ne Zaraah. Shin Zaraah gaba daya meye ma auren uhm? Barin gaya miki ko ni maimartaba bashi nakeso yake so na ba. Ke nida saurayi na na baya har yaran da zamu haife mun samu suna Zaraah ahaukanmu. Nan duniya a lokacin bakiga yadda muke kaunar juna ba. Bantaba kawo wa a duniya bashi zan aura ba.." "Shima rasuwa yayi?" "A'ah! Ai da rasuwar yayi ma da dan sassauci. Yana raye ingaya Miki. Tawa kaddarar kenan daga zuwa taron sauka kinsan ni yar jarida ce abaya. To anan dai Allah ya kaddara mai martaba zai ganni. Haka banda masaniya aka daura mun aure dashi Ashe wai shine. Ke ko fuskar sa bantaba gani ba. Nasha gwagwarmaya acikin gidan nan na sarauta Zaraah. Idan nace zan fayyace miki komi sai kinyi kuka Zaraah. Nasha wahala ba kadan ba. Allah ya rubuta ni ce zan zamo tamkar KIBIYAR AJALI (littafina na baya) da zata tarwatsa duk wani tuggu na masarautar basannabas Zaraah . "Gaskia sis kinsha wahala Ashe?" "Tab Zaraah ai wasu abun ba zasu fadu ba. Da sannu Zan sanar miki komi iNsha Allah . Amman yanzh dai Zaraah inason ki rungumi kaddarar auren ki da Maheer. Tabbas auren ku da shi alkhairi ne Zaraah . Barikiji zaraah, Aure yana daga cikin manya-manyar huldodi wadanda Musulunci ya qarfafa tare da kwadaitarwa a kan yin su. Ya kuma gaya wa duniya cewa, sunna ce ta Manzanninsa., " Zaraah! Musulunci ya kula matuqa tare da mayar da hankali a kan wannan ibada ta aure. Inda ya fitar tare da shimfida hukunce-hukunce da ladubbanta. A hannu daya kuma ya tsara haqqoqk kowane dya daga cikin ma’aura a kan dan’uwansa, domin hakan ta ba wa wannan alaqa damar ci gaba da tabbata da dorewa. A haka har yanayin tsarin zaman gida ya zama mai nagarta, ta yadda zai iya samar da ‘ya’ya masu natsuwa da kwanciyar hankali, da rayuwa a kan addini. A hannu daya kuma su zama zarata a gaba dayan fannonan rayuwar al’umma na yau da kullum. Zaraah . Kina ji kuwa ?" "Ina ji sis ..." "To ki temaka ki ajiye marigayi sudeis a gefe addua ce mafi kusanci yanzu tsakanin ki da shi. Sai Kuma ki juyo ki fuskanci mijin ki da Allah ya qaddara aurenku atsakani Zaraah .wallahi insha Allah zakiji dadin Zama dashi. Maheer Yana kaunar ki Zaraah ni na sani ki yadda.. Nasan kinada ilimi kin Kuma mallaki hankalin kanki kinsan hakkokin aure ai. Da azarbabi na dai bari na sake jaddada miki hakkokin miji akan matarsa. Domin rokonki nake ki tallafa ki Kuma agaza ki dauki Maheer ki ajiye a bargon zuciyar ki Kuma bashi kulawar data zamo doliya agareki Zaraah . Kinaji?" "Ehh" "Auratayya ta taba shiga tsakanin ku?" "A'ah" "Saurari abunda malamin nan take cewa,. "HAKKOKIN MIJI AKAN MATAR SA. An karbo daga Abu Hurairah (RTA) yace: Manzon ALLAH (SAW) Yace: «|dan mutum ya kira matarsa zuwa ga shimfidarsa amma bata je masa ba, sai ya kwana (a wannan daren) yana fushi da ita, Mala'"iku za suyi ta la'antarta har (zuwa) wayewar gari». [Bukhariy da Muslimne suka rawaito shi] "A wata ruwayar ta su kuma: «dan mace ta kwana tana mai kauracewa shimfidar mijinta, Mala'iku za suyi ta la'antarta har (zuwa) wayewar gari». A cikin wata ruwayar kuma: Manzon ALLAH (SAW) Yace: «Na rantse da wanda rai Na yake hannunSa, babu wani mutum da zai kira matarsa zuwa ga shimfidarsa kuma sai taki zuwa gareshi, face wanda Ke cikin sama Ya yi fushi da ita har sai (mijinta) ya yarda da ita». "A cikin wannan Hadisi: "akwai dalili mai karfi akan haramcin bijirewar mace idan mijinta ya bukace ta zuwa ga mu'amalar aure, domin cewa lallai fushin ALLAH zai tabbata a gareta, a tare da haka kuma akwai la'antar Mala'iku". "Wajibi ne mace ta zamo mai kokari wajen sauke hakkokin mijin ta akanta daidai gwargwado ba tare da jinkirtawa ba, ko ta sanya sharuda ko sharadin sai ya mata wani abu ko ya bata wani abu wannan haramun ne, matukar dai tana halin lafiya, wajibi ne akanta ta sauke hakkin mijin ta musamman hakkin mu'amalar aure duba da in taki amincewa hakan zai cutar da shi ya iya jefa shi cikin hali na damuwa ko sabon ALLAH. "Manzon ALLAH (S.A.W) Yace; Idan namiji ya kira matar shi ga bukatar sa to taje masa ko da tana kan tanda ne [Tirmidhi] Wannan hadisin; Dalili ne akan wajibcin da'a ga miji musamman da'a mu'amalar aure, kuma yana nun mace ta gabatar da da'an akan shagalgalun ta. Shima kuma miji wajibi ne gare shi, matukar yana ha'lin lafiya ya amsa kiran ta in ta bukace sa, domin dukkan su masu hakki ne akan junan su, rashin bata hakkin ta itama zai cutar da ita ya iya Kaita ga sabon ALLAH, " Suka karasa saurara atare. Dije ta katse waazin tana duban Zaraah. Dake kife da Kai. "Meyasa kikaki bashi hakkin sa..?" "Bece... Ba" "Sai yace? Lalle Zaraah . Ai shikenan ba zan zurmama cikin tambaya ba. Amman dai a duba kinji ko?" "Insha ALLAH" "Yauwa tawajena! Kina Whatsapp ko?" "Inayi" "Yauwa zan karba number ki nasa ki acikin group dinmu. Iya mukadaine matan abokan su Maheer . Manya ne. Kowacce gogaggiya ce. Dan munee kanana acikin su. Sai ke da zan saka yanzu . Akwai Aliya matar shamsuddeen ( KAI MIN HALACCI) akwai kuma Batoul matar mubeen . (IGIYAR ZATO) Sai ni dije matar Salman Aliyu. (KIBIYAR AJALI) Sai Kuma DALAAL matar hafezullah . Sai ke Zaraah matar Maheer (SO DA ZUCIYA) ... Akwai karuwa sosai agrp din namu. Duk karshen wata muke haduwa ayi meet and greet ko a hadu a kano ko muje Abuja ko kaduna gidan Batoul. " "Masha Allah! Ai kuwa nagode sis. " "Babu godia a tsakanin mu kanwata . Ban number taki" Karbar number juna sukayi. Suka cigaba da hira . Wanda dije keta Dora Zaraah akan network din aure da zamantakewar cikin sa. Sun wuni suna hira sai yamma Lis Maheer yazo daukan Zaraah . "An daiji kunya wallahi. Ba zaa barta ta kwanaba. Toh shikenan ni zanzo na kwana. " Cewar dije.. "Afuwan gimbiya. Zatazo kwana idan kika haife na 6 " "Kaga masu wanka agidan ka Maheer. Da yardar Allah bi biyu zaku tara. " Ita dai Zaraah daria suketa bata. Ta shige gaban mota tana jiran shigowar sa su tafi. Dije kuwa na tsaye ta rike kofar murfin da Zaraah ke ciki. Bayan motar kuwa manyan paper bags ne dauke da abubuwa kala kala da dijen tabawa Zaraah. "Toh gimbiya mun tafi. Allah ya saka da khairan". "Amin badan halin ka ba. Kawata Kuma Yar kanwata nagode kwarai sai nazo ko?" "Sai kinzo sis. Agayda mun da yaran dan Allah. " "Zasuji zaraah. " Ta rufe musu motar. Yayinda Maheer yaja motar da bisimilla suka dau hanyar komawa gidah... I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 2/17/22, 11:27 - Buhainat: I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=ynog1zhfit0q&utm_content=6k8ur6p PLS FOLLOW US ON IG🥰🙏JAZAKUM ALLAH KHAIRAN AS YOU DO SO DA ZUCIYA!! ZAFAFA 5 PAID BOOKS❣️ PG: 39 A tare suka karasa shiga cikin farfajiyar motocin gidan dasu Haj jiddah da Iklima. Maheer ya karasa parking ahankali. Kafin Zaraah tabude kofa ya bude mata. "Mama barkan ku da dawowa " Ya durkusa saitin su Haj jiddah dake rufe motar da mukulli. Da alamun unguwa suka futa atare su biyun. "Lapia." "Barkan ku da dawowa." Cewar Zaraah .tafada cikin girmamawa. KO kallo bata ishesu ba. Sukayi gaba abunsu. Maheer ya dan daga murya yadda zasu iya jiyowa. "Zo wifey .. Zaki iya tafiya ko na goye ki ? Hau banbu hau?" Ya karasa hade da durkusawa wai tahau bayan sa. Zaraah duk kunya ta isheta. Gashi tasan da biyu yayi. Suna wucewa ya girgiza kai kawai. Hade da jan hannun zaraahn suyi sashen su kai kace irin shirin nan suke yi. ***** ××Bangaren Addayo suka wuce. Haj ikhima da idanunta sun rufe har suka shige ciki bata dena mita ba, "Makirar uwarta ta koya Mata komai. Shima can daya sullutu kamar ubansa. Marar kunya. Wannan mutane samun su cikin rayuwar mu bamu ji. " Bata karasa fada ba. Haj jiddah tayi saurin rufe mata baki. Ganin tamkar shashasha Addayo na gaban su a tsaye fa awajen parlornta. Ammata keta shararar bayani. "Barka da yammaci Addayo.." "Barkan ku. Kun dawo kenan?" "Mun da ..wo" Haj ikhima tafada ararrabe. Gabaki daya ta dubibice saboda baranbaramar da bakinta yayi "Ku Shiga, Yana ciki shima dan birnin. " Shigewa sukayi cikin parlorn. Dadaa da shi kansa Capt din kowanne Yana parlorn. Baby sudeis yana shimfide a kafafun captain daya mikar dasu. Gaishe shi sukayi. Ya amsa kadaran kadahan. "Sannunku da zuwa. Barka da yammaci." Dadaa ta fada cikin ladabi. Basu tanka ba . Yayinda Addayo ke hamkalce da komai .ta karasa cikin parlorn ta zauna. Wayarta ta dakko ta mikawa captain "Rike ka kirawomin harisu kace suzo yanzu. " Gaban Haj jiddah da Iklima kowanne sai daya amsa ras. Ba jimawa kuwa da Kiran kawu harisun ssai gashi da wani malami biye dashi a baya. ×××kusan Mai karatu yasan abunda ya faru da mahaifiyar sudeis Wanda shine silar ciwon da captain ya samu . Wanda sai daya dau tsawon lokaci kafin ya farfado. Ciwon daya haddasa masa dena tukin jirgi da yake. Addayo ce tashiga Fara magana cikin nutsuwa hankali da Kuma tsantsar dattako. Dadaa na gefe tana sauraro. Maganganun Addayo kusan akan zamantakewar gidan captain dince. Yanayin mugun halin su Haj jiddahda tuggun da suka shirya. Ta karkare da zaman halin ko'inkula da suke da mijin nasu. Aranar tafuto ta sanar dasu game da abubuwan da takeda masaniya ciki harda yadda suka tsara komai da faruwar hakan. Tana gamawa kawu harisu ya dora daga inda ta tsaya. Kafin Addayo ta sake cewa, "Badan na hana dan birni ba dake shidin me jin magana ne. Da wallahi tuni ya warware auren KU.. saboda albarkacin yaran dake tsakanin ku dashi nabashi hakuri nace ya gafarta muku yacigaba da Zama daku. Wannan ne Zama na karshe . Idan har wani Abu ya sake biyo baya malam me sheda wlh babu yawuna aciki. Na lamunce masa ya rabu da ku ." "Kiyi hakuri Addayo" "Ki gafarce mu Addayo". Haj ikhima da Jidda suka hada baki. "Malam kayi jan kunnen dan Allah" kawu barisu yace da dattijon malamin Yayinda yayi basmala ya Fara da cewar, HAKKOKIN MACE AKAN MIJINTA. 1. Ya biya sadakin ta. 2. Ya rike ta amana cikin girma da arziki, da kyautatawa. 3.Kar ya cutar da ita kuma kar ya bari yana sane a cutar da ita ko ya buɗe wata hanyar da za'a cutar da ita ya zamo garkuwa gwargwado iko a gare ta. 4. kada ya jinkirta wani bukatan ta ko hakkin ta, ba tare da wani kwakkwaran dalili ba yaji tsoron ALLAH. 5. Ya dunga wasa da dariya da ita a gabadaya rayuwar su na aure, kamar yadda Annabi muhammad (S.A.W) yake yida matan sa, hakan na sabunta soyayya madauwamiya a zuciyoyin su da rashin gajiya da juna da marmarin juna. 6. Yayi hira da ita kamar yadda Annabi (S.A.W) yake zama da matayen sa, suyi hira kuma ya saurare su. 7. Ya karantar da ita ilmi na addini kuma ya kara karfafa mata gwuiwa akai, ko ya kaita ingantacciyar makarantar sunnah ta samu ilmi ya dunga tunatar da ita hakkin ALLAH a kanta taji tsoron ALLAH, da kuma gyara mu'amulolin ta. 8. Ya dunga lura da Kuskuren ta yana mata gyara cikin so da qauna cikin rarrashi har ta gane, ya kuma dunga yabon ta in tayi abu daidai na kyautata wa idan da hali yayi mata kyauta ma akai iya karfin sa. 9. In tayi Kuskure da ya sabawa addini ya nuna mata tayi Kuskure, kuma ya taya ta da addu'a sa'annan yayi mata nasiha. 10. Kar ya zamo mai cutar da ita ta hanyar duka ko ya mari ta ko zagi. 11. Kar ya zamo mara sirri yana tona mata asiri ya zamo duk abunda sukayi a rayuwar auren su yaje yana fadawa mutane a waje, wannan haramun ne ba siffa ce ta miji na gari ba. 12. Yabi duk sare saren musulunci yadda musulunci ya nuna a kyautata wa mace ya kuma dunga sauke mata hakkin ta gwargwadon iko. 13. Ya zamo taimaka mata ko Yan uwanta a duk Lokacin da take bukatar taimako gwargwadon iko, kuma ya rike ta amana. 14. Ya zamo mai girmama iyayen ta, ya kuma nuna mata kulawa. 15. Ya siya mata duk wani kaya mai kyau na sutura ko na gyaran jiki ko kwalliya wanda za ta dunga masa kwalliya a cikin gida. 16. Ya zamo Mai kishin ta, domin ma ai wajibi ne ya zamo miji yana kishin matarsa da nuna Soyayya a gare ta. 17. Ya zamo mai ciyar da ita halal, yafita ya nemo musu abunda zasu ci halal kuma ya tsare musu mutuncin su. 18. Idan yayi mata laifi ya zamo Mai neman ta gafarta masa. 19. Ya dunga sanya mata farin ciki, har ya zamo fara jin ba wanda ya fita dacen miji nagari. 20. Ya dunga tayar da ita suna wasu ayyukan ibada tare, inda sarari suci abinci tare suyi hira suyi dariya tamkar mata da miji tamkar saurayi da Budurwar sa tamkar yaya da qanwa su zama tamkar ɗaliba da malamin ta. 21. Ya zamo Mai tausaya mata da nuna mata lallai ita macece kyakkyawa yar amana mai mutunci yar gidan mutunci mai cikakkiyar ni'ima kuma sarauniya abun girmama wa. *HAKKOKIN MIJI AKAN MATARSA* 1). HAKKIN BIYAYYA GA MIJI. Wananna shine hakki mafi girma akan mace, wajibine tabi umarnin sa ko bata so ta kaucewa halinsa ko tanaso aikata abunda ya hanata. Wato yi nayi bari na Bari, amma fa biyayya tanada sharadi shine bazati bi Shiba, inya umurceta ta aikata abunda Allah ya hana. Koya umurceta ta bar abunda Allah ya wajabta. Sannan kuma ta kasance tanada ikon aikata abin da yayi mata umarnin. Anan yakamata miji ya kasance mai tausasawa da hikima da bi sannu wajen bada umarni da hani. 2) Ta zauna a gida ta kula da gidan da tarbiyar ya'yanta, kada ki fita ko ina saida izinin mijinki. 3) Duk lokacin daya bukaceki ki amsa kiranshi, cikin sakin fuska, ki biya masa bukatarsa gwargwadon yanda zaki iya Saidai in baki lafiya ko Bakida tsarki, to saiki bashi hakuri, cikin tausasa kalamai, tareda sanyayamai zuciya. Kokuma in rashin tsarkine uzurinki to saiki sakarmai jikinki kuyi wasanni kala- kala har bukatarsa tabiya. Ki kuma yimasa alkawarin farantamai, dayin shagali da zarar kin tsarkaka. Dayawan mata sunayin kuskure, yayin da mijinta ya nemeta bata cikin tsarki, sukan bar mazan nasu cikin damuwa, da kewa har zuwa lokacin da zata tsarkaka. Yake yar'uwata akwai hanyoyi da dama wa inda Zakiba wajen biyama mijinki bukatarsa batareda yashiga damuwaba, ko kin sanyashi cikin kewa rashin ki. Akwai hanyoyi da dama wa inda zakibi wajen biyama mijinki bukatarsa........... 4) Kada ki yarda wani ya shiga gidansa saida izininsa, Koda kuwa yan'uwansa ne ko yan'uwanki. Musamman cikin dakinsa ko kujerarsa, ko shinfidarsa. 5) kada kiyi azumin nafila yana gari saida izininsa. 6) Kada kiyi kyauta da kayansa saida izininsa, Amma Babu laifi ki baiwa bakinsa ko naki abunci, ko kibaiwa mabukaci amma batareda Kinyi almubazzaranci da mugunta ba. 7) ki kula da aikace-aikace gida da kula da yara, kamar tsaftace gida, girki akan lokaci, wanke wanke da shara, da hidimomin shi kanshi mijin. Lallai ne yar'uwata ki hakuri tareda juriya wajen wadannan hidimomin masu yawa da nauyi, Kisani cewa ba aikin banza kike yiba, ibada ce babba. Kai kuma miji karunga taimaka mata, a lokacin da kake gida karkace zaka barta da aiki ita daya, inka tai maka mata Zataji dadi Hakan na kara soyayya da shakuwa tsakanin ku. 8) Wajibi ne ki kare kanki Babu ruwanki da kowa, sai mijinki Koda kannan miji kada ki saki jiki dasu. Ki tsare masa dukiyarsa, tareda tattala masa. Ki kula da ya'yansa Koda kuwa bake kika haifesu ba, kirki cutar dasu. Kisani inhar kika cutar dasu Allah zai musu sakaiya kuma soyayyar ki zata ragu wajen mahaifinsu. 9) Ki kasance me godiya ga mijinki, mai yada alkhairin sa da yabonsa. kama me boye shirrin mijinki da naki, kisani ciki badan tuwo kawai aka yi Shiba. Kiyi zama da mijinki zamana amana da rufama juna asiri. 10) Yar'uwata ki kula da jikinki ki runga caba kwalliya irin wacce yake so. Kirunga yi mishi shiga irinta garari, wadda zataja hankalinshi zuwa gareki. Ki yawaita yi mishi murmushi da rausaya murya, tare da da dadan kalamai na soyayya. A yayin da kike tare da mijinki Kirunga sarrafa jikinki tayanda zaki ja hankali shi zuwa gareki. Ki dage ki cire kunya, kisani tsakanin miji da matarsa babu kunya. Dan haka ki cire kunya ki tattali mijinki, kibashi kulawa. Ki natsu a lokacin da kuke tare Kirunga aika mishi da wasu zafafan kalamai, tareda soyayya me rikitarwa, wadda zata matar dashi kawace mace a yayin da kuke tare. Yar'uwata kisani basaikin bi boka ba, balle wani malamin tsubbu, dan ki mallaki mijinki Kirunga kaima wani kato kudinki yana cin kaji, yaci Abun dadi, ki kasa zaman lafiya ,ki baki ciba wani kato yaci miki. Yake yar'uwata, kisani kyautata da biyayya, da tattali da nuna soyayya, da kulawa, Da rukon Amana da gaskiya, sukadai sun isa idan kika ruke zaki mallaki mijinki. Kidage ki koyi soyayya kala kala,ki natsu ki koyi da dadan kalamai. Wanda su kadai idan kika ruke, zaki mallaki mijinki, batare kin kaima wani kato sisinki ba. Ga bannar kudinki, ka sabama Allah. wa iyazubillah. Allah ka tsaremu. 11)Kada kiyi mishi gori saboda wani ciko, da kika yi mishi ko wani nauyi da kike dauka. 12) Ki kasance me hakuri da abunda ya samu, da wadatar zuciya, kada ki dora masa abunda yafi karfinshi. 13) Kada ki aikata duk wani abu da kikasan zai bata masa rai, ko abunda zai cutar dashi. 14) Ki runga mutunta iyayen shi, da danginshi, da girmamasu da kyautata musu. 15) Duk abunda zai tabbatar da dorewar aurenki to kinrunga aikatashi. Ki guji cewa mijinki ya sake ki komai bacin ran da kike ciki. Saidai in akwai hujja ta shari'a. 16) Ki kasance me boye shirrin mijinki. kada ki kasance me tona asirin mijinki. Musamman sirrin daya shafi kwanciya, da al'amurran rayuwa na Yau da kullum. 17) Ki kula da damuwar sa, da farin cikinsa. Wato kada ki aikata abunda zai bata masa rai. Idan yana cikin damuwa kiyi kokarin faranta masa ai har sai kin tabbatar duk wananna damuwa ta yaye, tare da yi mishi Nasiha da tunatarwa. . Idan yana cikin farin ciki Karki kawo duk wani abu dakika san zai bata masa rai. ki kokarin kara masa farin ciki. Yaake yar'uwata ki nuna damuwar ki ga mijinki a yayin da yake ciki damuwa fiyeda damuwar shi, Karki nuna rashin kulawarki, ko damuwa da damuwar da yake ciki. Ki kokarin bin hanyoyin da zaki sashi farin ciki. Ki nuna farin cikinki fiye danashi a lokacin da yake cikin farin ciki. Allah yaba duk masu aure ikon sauke hakkokin da ke kansu. Ya zaunar dasu lafiya da masoyansu wato mazajensu. Wa'azi sosai yayi tamkar sabon aure. Ya cigaba da cewa, TAMBAYA: Menene ya ke kai ga a kashe musulmi ko Wanda ba musulmi ba a Shari’a AMSA: Alhamdu lillah, Tsira da Amincin Allah su tabbata ga shugabanmu Annabi Muhammad SAW. Inna Lillahi wa inna Ilaihi Raji’una, Lallai rai a gurin Allah tanada daraja kuma Allah ya haramta kashe ta, duk wanda ya kashe rai, ba tare da hakkiba, Allah ya tsinemasa, kuma Allah yana fushi da shi, kuma yayi masa tanajin azaba mai tsanani, sannan kuma a cikinta zai dawwama. Hadisi ya inganta daga Annabi SAW duk wanda ya taimaka wajen kasha wata rai, to ba zai ji kanshin Aljannaba ko ba zai samu rahamar Allah ba. Hakika halin kunchi da muke ciki a duniyar Najeriya ta yau, baya rasa nasaba da kisan rayukan da ba suji ba, ba su gani ba. Allah ya shiryemu. Rayuwar musulmi da na wanda ba musulmi ba, duk rayuka ne masu alfarma a waje Allah SWT. Kuma Allah ya hana kashe ko wace irin rai ne ba tare da hakki ba. A musulunci hukama kadai ta keda hurumin kissa idan hukunci ya tabbata cewa mutum yayi daya daga abubuwa masu yawa, ga kadan daga cikin wanda nassi ya zo da su: 1) Idan mutum ya kashe wani kisan ganganci, to shi ma Shari’ah zata kashe shi. 2) Idan mutum ya bada hadin kai ko goyon baya ko ya taimaka wajen kashe wani, kuma Shari’ah ta zartar masa da hukuncin kisa. 3) Ma-auraci kuma ma-zinacin da Shari’ah ta yanke masa hunkun kisa. 4) Riddajen Musulmin da Sari’ah ta yanke masa hukuncin ridda. 5) Dan fashin da shari’ah ta zartar masa da hukuncin kisa. 6) Dan ta’addan da ke kashe mutane da makami, bindiga, ko bam, ko kwaya da sauran muyagun yanyoyin ta’addancin da Shari’ah ta bayyana. 7) Mai Luwadi da wanda ake yin luwadin da shi. 8) Mutumin da ya hana zakka. 9) Mutumin da yabar Sallah. 10) Mutumin da yayi tawaye ga shugaban da al’umma suka yiwa Mubaya’ah. 11) Mutumin da ya jakoranci tawaye ga shugaba. 12) Idan aka yiwa mutane biyu Mubaya’ah, to akashe danyan su idan suka ki dai-daitawa. 13) Mutumin da yaraba kan al’umma. 14) Mutumin da yake fasadi kuma yana yada shi abayan kasa. A karshe, dukkan abinda hukuma ta yanke hukuncin kisa akai, to ya zamo dalili na kashe mutumin da ya taka wannan hukunci. Allah shi ne mafi sani. "Ya Allah! Ka taimaki shugabanni da hukumomi wajen tsare rayukan al’umma da dukiyar su. Amin. Allah Kuma ya bamu ikon hakuri da juna. Ya yafe Mana kurakurenmu. " "Aaamin" cewar su Dadaa Yayinda su Haj ikhima ke hawaye shab'e shab'e. Sun jima a haka. Captain ne ya fara mikewa da Sudeis a kafadar sa ya fuce. Yayinda Dadaa tabi bayansa.... I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 2/17/22, 11:27 - Buhainat: I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=ynog1zhfit0q&utm_content=6k8ur6p PLS FOLLOW US ON IG🥰🙏JAZAKUM ALLAH KHAIRAN AS YOU DO SO DA ZUCIYA!! ZAFAFA 5 PAID BOOKS❣️ PG: 40 ××RIMIN KEBE×× ××GADA MAI DOYI×× ××Tafe Ardo yake yana shawara a zuciar sa. Kan wane irin aiki zeyi ya samu kudi? "Ko tsibbu zan fara ne? Naga ana samun kudi yasin. Ko kuma caca? Kudi ake yasin. Ba dai ance dole na nemi abunyi ba. Ai shikenan. Allah ya kai mu safiya . Du abunda na tashi dashi a zuci shi zanyi." Haka ya shigaa zantawa shi daya ya yanke hukunci Kamar sabon tab'i. Tafe yake daga gangarar gada majalisar su zuwa gidan sa. Sanye cikin kayansa na gado kirar wando da Riga Yar shara hadin biza kowanne daban da dan uwansa. Haka ya karasa shigaa cikin gidah. Da Atuwa yaci karo a soro Tanata sauri. Zata yafa hijabi. "Yauwa Ardodo nawa." "Ba Zaki cuceniba Atuwa. Ya akai ?" "Haba farin wata sha kallo. Shaleleln romon zuciar Atuwa. " "Jar uban can ". "Dan Allah masoyi ban wazobiya." "Amma dai Atuwa Allah ya kwashe mi" "Allah yakara maka albarka nawaje na. Kumfal los zan saya. Kasan gobe zamuje ganin gidan Jammu " "To ina ruwan wani da gashin ki?" "Billahil lazi kaina ya tsufa. Kudubus ne akan sai satin jia ya mutu. Kan ya diddige rabona da shafa kumfan los tun Farilla .." "Karki karasa. Rike bashi na baki." Yana Mika Mata ta wafce tana daria "Allah me alheri. Ahayye kwal landantsan. Ardodo mijin Atuwa. Mai gidan jimmamman. An gayda angon Rumalle . Ubansu Zaraah . Marikin su Usmanu." Tana gama fada tafuce tana dariya..Kai tsaye ta wuce gidan lantai me gyaran kai.. Ta sayo kumfal los din. A daren ta yiwa gashinta. Ta wanke. Sai shirin zuwa wajen Jammu washegari. ×××MAHEER××× Littafin sa daya yiwa laqabi da suna SO DA ZUCIYA ya janyo. Ya bude shafi ya cigaba da rubutun da salon zuciyar sa ke isarwa. Wanda yake fatan ya dannawa Zaraah agaba. My dear wife.. The absolute love of my soul . I am not very good at expressing my feelings in words, even though I assure you, I am quite a sensitive person. Somehow, often I get shy and run out of words even before I start talking. However, I now want to tell you about my feelings. We have been seeing each other for a while and I realize that the more I see you, the more I want to be with you. You are like a beacon of light in a starless night and I am drawn to you with a powerful pull that I can’t resist. When I am not with you, I keep thinking about you and my day is rather empty. I find myself looking forward to our next meeting. Yes, I realize now that I care for you very much and my feelings for you have awakened and are getting stronger and stronger each day. I am starting to fall in love with you and my heart is fluttering every time I am near you ? I just hope you have the same sensations and feelings as I do dearest wife zaraah. I f wanted to write my thoughts down and secretly send this love letter to you. I really do hope so... Yana kammala rubutawa ya ajiye a gefe. Tashi yayi ya shige bandaki ya fyallo wanka ya sauya zuwa kayan bacci. Dakin Zaraah ya nufa kai tsaye wani shauki na mamayarsa .Yana shigaa ya Fara jiyo sautin karatunta tana rerawa. Sai daya bari takai aya tukun sannan ya Karasa ya zauna adan nesa da ita, "Zaraah" "Naam" "Ina so muyi magana dake" "Toh" "Shin MENENE MA'ANAR IMANI. DA KADDARA?" "Fawwalawa Allah lamuranka." "Shine gasgatawa na yanke (ba shakka) kan cewa dukkan alkhairi ko sharri da ya kasance to da kaddaran Allah ne kuma da hukuntawarsa, domin shi Allah mai aikata abin da ya ya so ne kuma ya nufa, *Manzon Allah s.a.w yace da Allah zai azabtar da halittun sammai da na kasa da ya azabtar da su ba yana mai zaluntar su ba, haka kuma da zai rahamshe su da rahamarsa da ta kasance mafi alheri a bisa ayyukan da suka yi, Da za ka ciyar da kwatankwacin dutsen uhudu na zinari cikin daukaka addinin Allah ba zai karba daga gare ka ba sai ka yi imani da kaddara tukuna, kuma ka san dukkan abin da ya same ka bai zamo mai kuskure maka ba, abin da ya kuskure maka kuma da ma can bai zamo zai same ka ba, da za ka mutu ba a kan wannan ba da ka shiga wuta (Ahmad da abu dawudsuka rawaito shi) *Imani da kaddara ya kunshi al'amura guda hudu, 1) Imani da cewa Allah ya san dukkan komai a dunkule da kuma fili 2) Imani da cewa Allah ya rubuta wanna cikin lauhul Mahfuz, *Manzon s.a.w yace Allah ya rubuta gwargwadon kowanne halitta kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin(muslim) 3) Imani da abin da nufin Allah mai zartaswa, wanda yake ba abin da ya ke mayar da ita (gagare ta), da ikonsa wanda wani abu bai gajiyar da ita, duk abin da Allah ya nufa shi yake kasancewa, abin da bai ga dama ba kuwa baya kasancewa, 4) Imani da tabbatarwa cewa lallai Allah shine mai samar da abubuwa dukkansu, kuma duk abin da ba shi ba, yana cikiN halittunsa .. "Zaraah. Sudeis dan uwana ne. Jini na ne. Zan iya cewa nafiki kaunar sa. Domin sudeis rabin rayuwata ne zaraah. Allah dayafi mu sonsa ya karbe shi. Auren mu dake kaddarar mu ce Zaraah rubutacciya. Sai mu rungumeta da hannu dubu dubu.. Wallahi Allah yayi ni ne miji agare ki..hakama kece mata agare ni Zaraah." "Wayyo tsakaaaaaaaaaa" Tafada sai ga zaarah akan cinyar Maheer. Kan balastin 😂😭Maheer ya rude. Ga shauki na shocking 😍 "Sssshh! Muje.. zo muje daki na nanda yaranta nasan fal "ya dauketa charanchas sai dakin sa Ya dureta akan gado yana haki..Domin tanada Nauyi wai irin kaunar Yan drama zai gwada😂 Kunyw dukta kamasu su biyun .zubewa yayi daga kasanta yana kallon fuskarta. Ya samu kansa da kashe murya ..hade da narke.mata idanunsa. Hannunsa daya na yawo a ilahirin jikinta . Na ainihin soyayyar ustazai marar surke ta zo masa. Bil lugga ya fara da, " Tuqburnii (تقبرني)Although this phrase literally means “you bury me?, it’s used commonly to say “I love you so much.? I’m expressing that I love you soo much, And I would rather die and be buried than lose you. Zaraah! Al' Hawaa Zaraah dagaske nake you are my attraction. قد حاولت جاهدًا إخفاء شعوري الحقيقي عنك. لكن ، كان الأمر بلا جدوى حقًا. انا احبك كثيرا. "Zaraah nace. I have tried very hard to hide my true feeling from you. But, it’s been really futile. I so much love you. I never knew I was this romantic until I fell in love with you. I can say you are such a great teacher! You are the motive why I wake up with a smile every dawn since I met. You are always the secret to my peaceful night every day. You are my remedy. Yes kene maganin sleepwalking . I want you!! All of you. Right now. This instant . Ki temaka ki sassauta ZUCIYAr ki..ki rallafi SOn da Maheer mikawa zaraahn sa.. come let's create A LOVE SOO BEAUTIFUL ." Ya karasa hadi da rufe ta gaba ki daya da gangar jikin sa..wani irin hot kisses yake bawa Zaraah . Masu jefa mata tabbatarwar kalaman sa. Hadi da tabbatarwar hade SO DA ZUCIYAR su waje daya❣️💯 Zaraah ba yadda ta iya. Waazin dije ya shigeta..uwa uba she can't deny the fact ..she's enjoying his kisses. 💯😍 #bashin da na yi na rabi da kwatin readmores .asha karatu lapia zafafafans💯😍 I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 2/18/22, 21:17 - Buhainat: I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=ynog1zhfit0q&utm_content=6k8ur6p PLS FOLLOW US ON IG🥰🙏JAZAKUM ALLAH KHAIRAN AS YOU DO SO DA ZUCIYA!! ZAFAFA 5 PAID BOOKS❣️ PG: 41 ××Sai da ya tabbatar ya saka illahirin jikinta laushi sannan ya dan janye bakinsa yana kallon fuskarta. Kunya ta kamata, tai saurin juya masa baya tana murmushi. Murmushin shima yayi, yana sake tura jikinsa gareta ya daura kansa a bayanta ya sake rungumota. "Batoul!" Ya kira sunanta cikin wani irin shauki da narkarkewa. Sosai tsigar jikin Zaraab ta mimmike. Acan kasan makoshi ta ce, "Uhm" "Inason mu zama abu daya a yau kin amince". Rashin fahimtar zancen nasa ya sakata fadin, "Ai dama abu daya ne mu Yaya Maheer. Karka manta kai yayana ne." Murmushi ya sake saki da sake turata a kirjinsa. Cikin sake kasa da murya a kasan makoshi yace, "Ki binne waccan alakar ki dauka ta miji kadai zatafi wadatar dani. Fateema shekaru kullum nake karawa ba baya nake komawa ba. Ban kasance waliyyi ba balle nace zan cigaba da kawaici. Kinada ilimi addini dana zamani kinsan menene aure da hukunce-hukuncen sa. Please Fateema ki manta da komai mu zama abu guda mu sake ganin little Sudeis". A karon farko cikinta ya tsarga dan yanzu kam ta fahimci zancen. Jikinta ta dan ja daga nasa muryarta na dan rawar tsoro tace, "Yaya Maheer kab......" "Shii" ya fada yana juyita ta fuskancesa da kyau.. "Nasan dukan abinda kike tsoro ko tunanin, ina rokonki ki ciresa a rai ki ajiye tamkar ma bai faru ba. Lokaci yayi da zamu manta da kaddara mu dauka tawakkali. Hakanne zai goge komai da muke tunawa a ranmu mu cikama Sudeks wasiyyarsa. Ina son tabbatar miki da matsayinki a zuciyata bawai a kalami kawai ba ". Dan dago ido tai ta dubesa, ganin ita yake kallo shima ya sata saurin maida kanta yanda yake ya riko fuskar. Duk yanda yaso su hada ido taki yarda, daga karshe ma sai ta cusa kanta cikin wuyansa wani irin tsoro da fargaba na ratsata. Shima idanun ya rumtse da karfi. dan sake ingiza bukatarsa take dalilin saukar numfashinsa akan wuyansa. Tsumar da jikinsa ya fara ne ya sashi rungumota ya matse da kyau yana sakin ajiyar zuciya da sauri-sauri. Cikin sake raunana muryarsa fiye da dazun ma ya fara mata magana a cikin kunne. "Tashi muje ki tayani salla to na roka ALLAH ya yaye min". Kafimma ya rufe baki ita ta mike daga jikinsa zaram taja baya. Tashi yayi shima zaune yana binta da wani shu'umin kallo har ta shige toilet. Ya sauke ajiyar zuciya yana kai hannunsa ya shafo sajensa zuwa gemu da ke kwance luf bisa kyakykyawar fuskarsa sannan ya mike. Zaraaj da ke alwala zuciyarta fal tsoro ta dan waigo jin an turo kofar toilet din. Ganin shine ya sata saurin maida kanta ta cigaba da alwalar. Shima baiyi maganaba ya karaso inda take. Tare suka cigaba da alwalar yana nazartar yanda takeyi. Ya karajin daɗi ganin yanda take komai babu wani kuskure, dama baiyi zaton ganin kuskuren ba tunda tanada iliminta. Ita ta fara kammalawa dan haka ta fice, koda ya fito bayan ya kammala shima sai ya sameta zaune a bakin gado ta rabga tagumi. Karasowa yayi gareta ya dan durkusa ya daura hannayensa saman cinyarta yana riko hanun da tai tagumin. Ajiyar zuciya ta sauke da kallonsa, sai kuma ta janye idonta da sauri ganin shima ita din yake kallon. Hannunta da ke cikin nasa ya daura saman fuskarsa, ta lumshe idanu kamar yanda shima yayi saboda jin tattausan hannunta saman sajensa. A hankali hawayen da take makalewa suka ziraro, ta dan janye hannun. Bude nasa idanun yayi shima, tai saurin maida kanta gefe, ya fahimci kuka takeyi. dan haka baiyi magana ba ya mike yana rike da ita. Hijab ya dakko mata da kansa, ya kuma saka musu abin salla. Har cikin rai Zaraah a tsorace take. amma bata son yi masa gaddama koda nasihohin data sha da wanda Dije ta mata. Cikin son danne abinda ke taso mata ta bisa sukai salla. Bayan sun idar ya kwararo musu addu'oi harda iyayensu da Sudeis. Hakanne ya sakata kuka sosai har shima ta raunana masa zuciya. Kamota yayi ya jawo jikinsa ya rungume yana share mata hawayen.... "Kiyi hakuri mu amshi kaddararmu. Na miki alkawarin maye miki grbin dan uwana fiye da zatonki Zaraah. Sai dai ki sani inajin kishinsa sosai dan na kasa samun zuciyar Zarah". Dagowa tai da sauri ta dubesa jin abinda ya fada. Yayo murmushi mai ciwo da kaima labbanta sumbata. Cikin sake kasa da murya da busa mata numfashinsa saman fuska ya ce, "Da gaske inajin kishun Sudeis duk da bashi a duniya. Sai dai ba kamar yanda kike tunani ba. Dan koda kin auri Sudeis sannan ya rasu bazan taba iya barin wani ya aureki ba saboda kishin dazan tayasa". Baki tadan cuna gefe da son kauda kanta ya rikota. "Kefa yar daru ce kanwata". "Kai wama ya kaika iya daru". Ta bashi amsa tana rufe fuskarta da tafin hanunta. Dariya yayi kadan yana janye hannun, "Da gaske na iya daru?". "Sosai ma". Ta sake fada tana son tashi ta gudu. Bai barta ba, sai dai ya mike dauke da ita yana murmushi da fadin, "Bara dai na tabbatar miki da darun nawa dan wancan bakiga komai ba". Zillewa taso yi dai-dai ya ajiyeta a gadon, yay azamar rikota cikin zafin nama yana dariya mara sauti. "Haba hajiyata, ai kinzo hannu kuma. Dole ne na sake tabbatar miki da daruna na hakika". Sosai tsoron Zaraah ya sake bayyana. Ta shiga girgixa masa kai da fadin, "AllaH wasa nake maka yi hakuri baka da wani daru Ya Maheer". "Maganar fari ai ita sarki ke kamawa". Yayi maganar da hade bakinsu waje guda ganin zata sake magana. Duk yanda taso ture masa kai hakan ya gagara. Sai ma wani salo da ya nema sage jijiyoyin jikinta da lakarta ya fara mata cike da nutsuwa da ilimi. Duk yanda taso masa bore sai hakan ya gagara, cikin kankanin lokaci ya shagaltar da ita da jefata sabuwar duniyar da bai taba shigaba bata taba shigaba itama. Tun wasan na tafiya slow-slow harya fara zafi dan Maheer gaba daya neman rasa control dinsa yake. Yayinda Zaraah kuma a dai-dai gabar ta nema firgice masa dan ta fahimci wannan gabar bata wasa bace. Gashi ya gama rabata da kayanta cikin shagaltawar. Duk hanyar da ya fahimci zata nema alfarmarsa ya toshe ta da salonsa, babban burinsa kawai ya mallake ta. Sosai jikin zaraah ke rawa ga hawaye na zuba da gudu-gudu, cikin rauni da nuna gazawa ta fara rokonsa da jera masa magiya akan ta tuba yayi hakuri... "Bazan iya ba Zaraah. idan na barki zan nakasa. Na miki alkawarin zan biki a sannu kinji kanwata, The day I found you were the best day of my life, ever since then you have always stolen my heart, I love you so much. And i want to spend forever with you because I can’t live without you.. Baki ta bude zata cigaba da magiyar ya sake rufesa da nasa. Cikin rawar jiki da kasancewarsa farin shiga a tafiyar ya fara neman hanyarsa.. ***"" "Alhamdulillahi, Alhamdulillahi" Maheer keta jera fada bayan cimma burinsa na mallakar Zaraah, ya rungumeta tsam a jikinsa yana jero mata addu'oi masu girma da daraja. Ji yake wani irin dunbin kaunarta da soyayyarta na sake ratsa masa zuciya da ruhi. Ta shayar da shi zuma ta musamman da amafarki kawai yake cin karo da kwatankwacinta. Sai gashi yau ta bashi a zahirin rayuwa. A dai-dai gabar da yafi bukata da bege. Ta maidashi babban mutum da kowa zai kalla ya sake darajawa da mutuntawa. Sudeos yayi gaskiya. Abin ba a shekaru bane ko kankantar jiki rahama ce kawai da ga Allah. Tausayinta da yanda jikinta ke tsuma ya sashi daukarta gaba dayanta yayi toilet. Dan yasan babu abinda tafi bukata a halin yanzu sama da ruwan zafi. Wani irin kankamesa Zaraah tayi da cusa kanta cikin kirjinsa dan sam bata bukatar ya ganar mata jiki. Tsabar wahala ma kukan nata ya gagara fidda sauti sai jan ajiyar zuciya kawai take. Duk yanda yaso rabata da jikinsa a toilet din ma danya hada ruwa taki. Ya hadiye dariyar dake taso masa da kyar yana murmushi. "Duk fa abinda ba'aso na gani din na gansa harma yayimin amfani madam, Ina rokon mahalicci dare da kuma safiya ya kwaranyo miki albarka. Ya wanke dukan damuwa da tsoron da ke ranki,Ya wadatar dake da yawan hakuri da kuma wadatuwar zuci,Ya ni'imtaki daga tsoro da dukan abinda kike shakka,Ya cika miki burin ki,Ya wanke damuwarki,Ya miki sutura,Ya sanya farko da karshen wannan rana sanadin wadatuwarki da dukan alkhairi a rayuwarki. "Batoul, kin zame min komi arayuwata.kece kaddarata kuma kece manufa ta..Nagoda Allah kuma nagode fadi tashin daya zamo alkhairi har ya zuwa yau da na sameki." Yana magana yana kai mata sumba a dukkanin gabbanta. Babu shiri Zaraah tai azabar sakinsa da son barin jikin nasa duk da azabar dake ratsa mata jiki. Duk yanda yaso danne dariyarsa kasawa yayi dole ta fito. Yasan ya gama sake jefata a cikin kunya, dan haka bai sake magana ba ya fara hada ruwan dumin. Zai taimaka mata tace zata iya. Badan ya yarda ba ya koma gefe ya bata damar yi amma ta saka masa kuka akan ita dai ya fita zatayi. Dole ya fito ya barta yana faman murmushi. Jinsa yake wani sakayau tamkar an sauke masa wasu kaya masu nauyin gaske a kansa. Ga wani yalwataccen farin ciki da ke ratsa zuciyarsa da fargonsa. Bazai taba manta wannan ranar ba a rayuwarsa. Kamar yanda baya fatan ya taba manta Zaraaj da alkairin data shayar da shi a wannan rana. Lalle SO DA ZUCIYA sun zama abu daya. Saurin bude idanunsa daya lumshe yayi jin ta saki yar kara. Dama yasan bazata iyaba shiyyasa ya tsaya a kofar toilet din. Komawa yayi ciki, sai ko ya sameta tana hawaye zata karama ruwan daya hada matan ruwan sanyi wai yayi zafi da yawa. Bai wani zauna jan zancen ba ya dauketa cak ya tsulma a ruwan. Duk yanda taso tashi ya hanata saboda karfin ba daya ba. Tana kuka yana lallashinta har ruwan ya huce ya sake hada mata wani. Sai ko gashi taji dadinsa har tana sakin tagwayen ajiyar zuciya a jajjere. Tare sukai wankan tsarki a karshe. Tana nokewa shiko ka'a jikinsa. koda suka kammala sotai ta rigashi fitowa. Sai dai yanayin tafiyar tata yasa suka fito ataren da bata so. Shi da kansa ya shiryata cikin kayan barci, dan ya fahimci sanyi takeji ga kamar zazzabi-zazzani nason kamata na shiga sabuwar rayuwa. Maganin daya tanada dama dan irin haka ya dakko mata. Harta kwanta ya tadata ya bata. Da kyar tasha tana zirarar da hawayen da bayason gani. Sauri-sauri ya shirya shima ya hawo gadon dan ya fahimci dumin jikinsa tafi bukata fiye da komai a halin yanzun. Yana rungumeta kuwa ta saki wata nannauyar ajiyar zuciya shima haka. "Allah yayi miki albarka, yanda kika shayar dani zumar nan kema Allah ya shayar dake ruwan alkausara Zarah. Allah ya azurtamu da zuri'a mai albarka ya bawa rayuwarki kariya a duk inda kika tsinta kanki. Tabbas SO halittane Burin ZUCIYA na bai wuce namallakeki ba. Alhamdulillah kuma yau na mallake ki. Burin kafafuna suzo gareki. Burin Idanuwana shine sukalli kyakkywar fukarki, "Batoul dina....I love you to the moon and back. I think of you daily. I think of you and you alone. You are my dream girl and treasure. My day is beautiful because of you. The only thing I care for now is you. I’m never lonely when you are around. I feel a spark connecting us from afar. I love you more than roses need the rain. A ship is lost in the sea if it loses its captain. I will prove you my love for eternity. You hold the key to my heart. I hope these words make you happy, I love you. I want to spend forever with you. You have filled the void in my heart. There are no words to describe what you mean to me. Your happiness and joy are my best priorities. I will stop loving you the day the ocean turns into a desert. It took me a moment to like you and an eternity of loving. Yau Maheer ya mallake ZUCIYAr zaraahn sa. Da SON ta dake dawainiya dashi. Ina kaunar ki Zaraah na. Allah ya miki albarka. Ya Kara miki ni'ima da sutura duniya da lahira." Duk da halin da take aciki taji dadin addu'ar tasa. Harta saki tattausan murmushi da kai hannu ta share hawayenta... ×× Charanchas Mr and Mrs Maheer Malami da dalibar sa. Kaga yaya da kanwar sa. Zazzafar kiyayya ta koma kauna🤗💯 SO DA ZUCIYA🥰❣️💯 XOXOWRITES ,🥰 2/24/22, 08:07 - Buhainat: I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=ynog1zhfit0q&utm_content=6k8ur6p PLS FOLLOW US ON IG🥰🙏JAZAKUM ALLAH KHAIRAN AS YOU DO SO DA ZUCIYA!! ZAFAFA 5 PAID BOOKS❣️ PG: 42 ×××A hankali Maheer ya sa lallausan hannun sa a fuskar Zaraah ya shigaa goge mata hawayen nata da tafukan hannayen sa. Temaka mata yayi . Ta karasa tsaftace jikin nata. Hade da dauro alwala suka koma daki. Maheer din yana temaka mata ta hanyar kwantar da kanta a kafadar sa suka karasa shigaa cikin dakin.. Cikin ikon Allah kuwa aka kira sallah. Maheer ya jasu sallar. Wanda Zaraah tayi a zaune kasancewar yadda jikinta gabaki daya yayi tsami. Ga wani zazzabi dake neman sake lullube ta. Suna idarwa. Maheer ya koma kusa da ita. Ya janyota jikin sa. Zaraah ta fashe da hawayen da ta kasa sanin na menene . Ahankali cikin muryar rad'a. Hannun sa daya na karakaina a bayanta yana shafawa ahankali cikin sigar ban hakuri da rarrashi. Mai dauke da luntsumemiyar kauna maras algus. Ya Shiga yi mata magana a kunnenta yana mai busa mata iskar bakinsa dake fitar da wani turirin zafi mai sanyaya zuciya . "Batoul!!! Inama a ce zan zamo hawaye ta yadda zanke kwanciya a cikin idanun ki, kumatunki ya zamo babbar farfajiyar da zanke rayuwa a bisan su, labbanki su kasance nanne wajen da da zasuyi bakina kyakkyawa masauki . "Batoul, Kalmomi uku na yin sanadin karuwar bugun da zuciyata ke yi, kalmomi uku na sanya kafata karkarwa, kalmomi uku na sanya kaina ya yi ta faman rangaji, bari dai na furta su yau a gare ki ko na huta da azalzalar da zuciyata take yi mini a dangane da hakan, kalmomi uku: Ina son ki ..... Zaraah ta dan yi kokarin janye jikinta .Maheer ya hanata ta hanyar sake rungumota gaba daya ya dureta akan gado. Kafin ta sake cewa wani abu ya rage wutar dakin zuwa dimlight. "Dole na nuna godiata agare ki Zaraah. Hakika kin jefa malamin naki jiya a kogin zumar dadi. Narasa tantance wacce irin duniya ta sinadarai na tsinci kaina ajiya. Allah ya miki albarka . Domin na same ki fiye da tunanin mai tunani. Nagode da adana darajar ki da kikayi , kimarki, martabar ki na ya mace. Kin adana komai a kammalance izuwa gidan auren ki. Bakina yayi kadan wajen zayyano godiata ag...." "Dan Allah Ya Maheer kayi shi...' Bata karasa ba ya samu nasarar hade bakunan su waje daya. Sunbatar ta yake cikin kwarewa da jefa mata salon tayi shiru ta cigaba da karbar sak'on zuciyar sa. Hannun sa daya yasa ya tallafo kanta. Yayinda hannun sa daya ke zagaye ilahirin jikinta. Kauna yake nuna mata tamkar zai mada ita cikin sa. Ta shiga ture hannun sa ahankali. Hade da zame bakinta daga cikin nasa. Ta juya kanta daya bangaren "Batoul! Juyo ki fuskance ni. Karki bari na maimaita dan tsaf zan sake second round dan ba k. .." Bai karasa ba tayi saurin juyawa ta fuskance shi tana hawaye daya nabin daya.. Ya sanya tattausan labbansa yana goge mata hawayen cikin wani irin salo' A hankali cikin kasa da muryar sa. Ya shiga ce mata, " A tsananin so da kaunar ki bayan da kika samu nasarar sace zuciyata. Wannan zuciyar da ta kasance mallakina, ina mai farin cikin na mallaka miki ita a matsayin wata kyauta ta musamman. Na zama mallakin ki. Ki kasance mai ririta soyayyar mu kamar yadda na kasance. Na baki amanar kaina ki amince mu damke amanar juna. Kinji Batoul dina?" Kasa magana tayi. Kalaman sa na matukar zagaye mata dukkanin jikinta. Jin sa take cikin zuciyar ta. Ta rasa ya akai hakan ta faru lokaci daya. "Baki ce komai ba!!! Batoul ... Uhm? Kinyi shiru. " Hannunta tasa ta rufe fuskar ta. Cike da jin kunyar sa . Yanayin tafiyar tsutsar da yake mata ne yasata ture shi ahankali. "Ka bari Dan Allah. " "Wai ka bari. Shikenan ni banda wani suna? Na gaya miki bana wani son yaya ehe. " "Allah kai yayana ne" "Ki dena cewa Allah. Muna kwance gado daya. Manne da juna . A canzamun gaskia. " "Jon wuro.... " "Jon wuro as in meke nan?" "Yana nufin mai gidah da fulatanci." "Na amince. Amman dai nan gaba zaki sauya wani dole " Lakuce Mata kumatunta yayi. Ya mata kyakkyawan masauki a kirjin sa. Yana shafa jikinta. Hade da sumbatir gashin kanta Wanda ke tashin scented hair spray na yerwa incense and more. "Nasan zaki mamaki.... Lokaci daya na fito na nuna miki ina son ki. Bazan karya ba Zaraah . Tun ranar da Allah ya qaddara aurena dake na tabbatar hakanne mafificin alkhairi. Na tsinci kaina cikin matsanancin kishin ki. Ashe soyayyar ki ce keta taruwa acikin zuciyatah . Don haka ba wani cigaba da dogon turanci da zanyi domin da har na fara rubuta miki labarin zuciata a dan wani littafi danai masa laqabi da SO DA ZUCIYA!! Wanda Zan danka miki shi yanzu kuwa don ki tabbatar. " "SO DA ZUCIYA Kuma? " "Eh mana SO na DA ZUCIYAr ki ne suka hadu waje guda zasu fara gudanar da ginin tsanin soyayyar su. Zaraah na ki amince mu gina rayuwar mu cikin aminci da kaunar juna . I promise to be an excellent lover, best friend and favorite life partner . Ki amince mu gina rayuwar auren mu tamkar yadda iyayen mu ke fata. Ni Kuma nake muradin buri. Ki amince mu tabbatar mu Kuma wanzar da A LOVE SOO BEAUTIFUL!! Zaraah I love you pass my mind beyond my soul. Ina kaunar ki. Kauna marar algus. Kauna marar gushewa da izinin Allah.. Kin amince ? Kin amince? Umm? Zaraateey? Say something please. " Fashewa Zaraah tayi da kuka. Ita din gaban banza zataki amincewa da soyayyar sa? Mutum Mai tarin ilimi, dattako da sanin yakamata. Gashi dan manya mai jini a jika. Maheer ya mike da sauri ya kamota yana kallon idanunta "Kuka Zaraateey? Bar kuka please. Nayi shiru. Bazan k ...." "kai ne masoyina na hakika tunda har ZUCIYOYIN mu sun aminta da juna. Ina son ka kaima kana sona ina yi maka albishir din ka samu makullin bude daular zuciyata, ina kuma fatan zaka kara shiri domin fantsama a cikin kogin soyayya mai dadi. Ina yi maka fatan samun nasara a dukkan al’amuran ka, Na amince Jon wuro. Na mallaka maka ZUCIYATA, na kuma amshi SOYAYYAR ka da hannu dubu. Tabbas SO DA ZUCIYoyinmu sun qulla aminta mai dorewa ta har gaban abadan..." Maheer bai jira tasake cewa komai ba. Ya rungumeta tsam a jikin sa. Dukkanin su suka shigaa zubar da hawaye. Kafin Maheer yai nasarar hade bakunan su waje daya. Suna hawaye suna nuna bajintar kaunar sumba mai ratsa jiki da bargo. Kowanne yana nunawa dan uwansa yafi shi son sa. Daganan suka sake tsunduma wajen bude wata fagen soyayyar. Mai gardi da bada kala. Alkalami yayi kadan wajen zayyano maku yadda masoyan suke gurzar soyayya tamkar cin kwan makauniya. 💯❣️ I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 2/25/22, 18:16 - Buhainat: I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=ynog1zhfit0q&utm_content=6k8ur6p PLS FOLLOW US ON IG🥰🙏JAZAKUM ALLAH KHAIRAN AS YOU DO SO DA ZUCIYA!! ZAFAFA 5 PAID BOOKS❣️ PG: 43 ×××Ardo na cikin baccin sa daddada. Mai hade da mafarkin yayi kudi ya auro mata yan nijar kyawawa. Sun haifa masa yara maza yan dagwai dagwai. Ya kuma zama hamshakin malami. Gashi nan dik inda ya zaga ana kiransa da gwani Ardo borkindo. Lallausan jikakken abu yaji acikin kunnen sa. A mafarkin kuwa gani yake wai dan da aka haifa masa ne yake wasa. Ashe wata kandararriyar akuya ceta makota da yunwa taci tacinye ta. Itace kunnen Ardo mai rufe da rigar yar sharar sa koriya da alama kama da ganye tai mata kama Jikake lubus. Ta laso kunnen Ardo . Da sauri Ardo ya mike. Gumi sharkaf ya kamashi. Dama a dakin marigayi Modibbo yake kwance ya dan saye kofar dakin. Ta haka akuyar ta shiga. "Wayyo Allah na. Wannan algungumar akuya matsiyaciya . Allah ya kwashe miki albarka. Dan tsabar reni. Saboda kowa da komai ya renani. Ace kina dabba ki kere duk ciyawoyin lungunan. Ki rasa inda zakije sai ki shigo mun makwanci ki gwaigwayi kunne na. Dan kan uban uwar ki? Wannan tsinanniyar akuya daga gani ta gidan lantai ce itace ke sasakar dabbobi suna abunda sukaga dama. Ina mafarkina mai dadi. Wannan tinkiya wannan tinkiya Allah ya kwashe miki albarka." Ardo ya karasa yana kokarin riko akuyar tayi waje da gudu tana kukan "Mb'eee, B'eee " "Allah ya kwashe miki albarka. Zakici gidan ku.". Ya kwasa aguje yai Kan akuya saiga Ardo zube a kwata yafada. Dai dai lokacin da Atuwa tafito sanye cikin atamfar ta da mayafi data sayo a kasuwar tsaye. (Kuncen kaya da ake sayarwa. Wanda Allah ya horewa niimar kaya. Dan Allah ya dinga bada tsofi ga mabukata ko gidan marayu. Akwai dubunnai dake neman kayan tsummokaran da zasu saka ajikin su. Wanda kai Kuma awajenka gani kake tsummane na goge goge. ) Sai dadura gyatuma radau din jambakin ta take a labbanta. Tanata sauri . Taja ta tsaya ganin Ardo face face da kwata "Ardo uban iyali. Kwal landantsan. Allah me alheri. Ardodo yanaganka a kwata? KO kifi kake nema mana? Sahibin raina. Dan Allah ban..." "Idan Kika karasa Atuwa na rantse da malafar kan uban borkindo sai na chasa ki. Banda wulakanci irin na yan lungun nan ace kamar ni Ardo akuya tazo tana sudar kunnena s" Bai karasa ba Atuwa taja guda ta saki tana dariya . "Allah me alheri. Yau ana kwal landantsan. Ardo uban iyali ne a kwata charanchas haka? Ina a" "Atuwa Allah ya kwashe m" "Karka karasa Ardodo yau a farin ciki nake . Don haka bazan bata lokaci na ba gidan lantai z. " "Lantai dai matar balalle?" "Eh ita" Cewar Atuwa tafada tana kallon kanta a mudubin fashashshiyar yar hodar dake hannun ta . Sai dashare hakoran take tana jujjuya fuskarta gefe da gefe. "Wabillahil lazi kikaje gidan nan na shika ki?" "Shika wane iri Ardo? Dan duwala zan sayo na shafa kayan nan sai warin ruma suke. " "Nide na gayan ki.  Don narantse da Allah idan na sake saka akuyar nan a idanu na sai na Mata dukan kawo wuka. Kana ganin akuyar nan kuranin Allah kasan son abun duniya ne da ita irin na uwar dakinta Lantai. Na hada su dika na kwashe musu albarka" Harara ta watsa masa hade da yamutsa fuska. Cikin gatsine gatsine hade da buga tsakiyar zaninta tace. "Bari naje gidan mai unguwa . Uwalliya na sayar wa." Tayi gaba tana watsa hannu sama. Da alama dai kwashewa Ardo albarka take. Yayinda ya shige gida bayan ya leka yaga ta dau hanyar gidan mai unguwa. Kaya ya sauya Kai tsaye ya wuce shagon Muhsina mai kayan kwalam da makulashe. "Muhsinsin,,," "Na'am Ardodo. Cincin din zaa baka ko sifuringiroyis (spring rolls) ko samusa (samosa)? Akwai mitifayif (meatpie) " "Ban cincin din da mitifayi na wazobia shima sai zobo." Ta dakko ta mika masa ta taga. Hadi da cigaba da tuyar awararta akan dan risho. Ardo ya samu waje ya zauna ya shiga ci yana korawa da zobon. Atuwa taje ta dawo tanata zabga sauri. Daga bakin kofa ta tsaya tana kwalawa su Rumalle Kira "Dan Allah kuzo mu tafi." Ta fada tana goye Farillatu data fito itama an shirya ta . Fitowar sukayi kowanne da dan kayansa gwanin sha'awa. Suka nufi titi kai tsaye. "Tsaya Dan sahu" "Ina zan kai ku?" "Nasarawa." "Nasarawa ina? Sashen hotoro ko su lamido kiristen🥺? KO kofar nasarawa" Atuwa tayi shiru tana kallon sa. Shima kallonta yake yana jiran amsa "Haka dai da maka makan gidaje. Amman dai unguwar sharbebiya ce da gidaje masu kyawu harda famfu .." "Basai kin karasa ba. Ina kike nufi wai?" "Kai mu nasarawa kai dai." "Nawa zaku biya" "Dari hudu." "Gaskia bazanje ba idan ba zaku bada dubu daya ba. " "Dubu dannan? Ina mukai maka kalar dubu?" "Zamu baka dari bibiyu." Cewar Rumalle hade da zaro tata ta bayar. Jimmmamman ma ta bata tata yan goma da ashirin. Atuwa ta dakko tata acikin bra yan dari guda 2 ta bayar. Dan adaidaita ya kwashe su sukayi gaba. Sai zagaye suke. Sai da dan adaidaitan ya karbu number Dadan ya kira tukun sannan tace ya ajiyesu zata tura a daukesu. Hakan kuwa akayi cikin rawar jiki tasa direba ya tafi ya dakkosu a bakin durbar hotel a titi . Sai kallen unguwar sukeyi . Haka suka karasa gidan. Bakunan su a bude. Direban ya rakasu har kofar sashen Dadaa. Da kanta tafito da sauri tana murmushi. Atuwa taja baya ta callara guda. "A hayye kwal landantsan. Allah me alheri. Jammu kece haka ? Kamar an sawo sabuwa a inji. Jar Miya da iskar fanka ta gyare ki Jammu." "Hansatuwa kenan. Ku sbigo Dan Allah . Farillatu tagaban goshi. Yan biyu kyautar Allah zoku zazzauna. Rumalle ya wajen su Usmanu . ?" Atuwa tashiga shafa royal chairs din parlorn tana kada kai. "Allah me alheri . Jammu Allah ya dandaala Miki arziki. Billahil lazi rabona da ganin irin kujerun nan tun wani fim dana gani a talabijin din a.." "Kai Atuwa. Dan Allah ki Yi shiru. Ku zauna ku huta. Bari a kawo ruwa da abinci..kafin sannan ga bandaki nan ko zaku rage ciki. Don ba Wanda Zai rage abinci sai kun cinye tas." Atuwa da sauri ta bude bandakin da Jammu ke nuna musu da yatsa.nan ma ta rike baki tana kada kai. "Allah me alheri..wai bayin wanka ne wannan? Idan da ranka kasha kalllo. Kwal landantsan. Tab. Uhm. Yo ke shikan mokadadadden Ardo ai gaba ta kai ki. Qur'anin ubangiji bayin nan yafi gidan mu haduwa. " "Uhm rumalle da jimmamman zauna ku Debi abincin ku. Ku kyale Atuwa taci daga baya.." "Ku rabu dani na kashe tsutsar idanu na. A hayye landantsan. Ayiriri!! Allah me alheri. " Atuwa ta baje duwaiwukan ta akan masai tana sakin bahaya. "Gwara nasa albarka. " I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 2/25/22, 18:55 - Buhainat: I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=ynog1zhfit0q&utm_content=6k8ur6p PLS FOLLOW US ON IG🥰🙏JAZAKUM ALLAH KHAIRAN AS YOU DO SO DA ZUCIYA!! NA NANA HAFSATU🧕😍 ZAFAFA 5 PAID BOOKS❣️ PG: 44 ××Atuwa na gama bahayar ta saki nishi. "Jammu Ina butar?" "Ki duba wani dogon abu a gefan masan Kamar tiyo, ki matsa shine ruwan zai fito. " Hakan kuwa akayi. Atuwa taja shi ta wanke. Hadi da sake cewa, "To akwai omo da Zan wanke hannun?" "Akwai sabulun matsowa a roba. Ki matsa ki wanke hannun ." Atuwa ta dashare baki. Yayinda ta matsa kan liquid soap din tana dauraye hannuwan nata..hade da kalle kanta a mudubi tana kallon gashinta daya sha gyaran kumfar los. Fucewa tayi daga bandakin.. "Alhamdulillah! Yasin bahayar gidan yan gayu ma daban take. Charanchas zakaji ka zazzage komai. Habawa" Ta karasa fada tana shafe cikinta. "Zo kici abincin Atuwa dan Allah." "Toh jammu . "Zaman dirshan Atuwa tayi a tsakiyar parlorn da aka shimfide musu ledar abinci. Abinci mai rai da lapia aka dafa musu. Su jimmamman da Rumalle sai yagar tsokar nama ake. Suna korawa da lemo. "Wai harda dabgen naman kai? Ga kaji ga kifi gashasshe ga abinci ga Kuma kayan shayi . Du mu kadai Jammu?" "Harda biredi mai yanka yanka sahibin naki. Gashi can a gefen Farillatu. " Ai kuwa da sauri Atuwa ta janyo shi. Ta hada shayi mai kauri tana dangwalar biredin da romon naman kai. Harda hawayen dadi tayi tana girgiza kai. "Abu yayi dadi Jammu . Hakika Allah ya dubi hakurin ki ya miki sakayya da mafificin alkhairi. Dubi kece acikin gidan nan kin ciyar damu abinci masu dadi na gidan manya. Wanda abaya bamuda hanyar da zamu ganshi inde ba a biki ba. " Atuwa ta karasa tana jan majina kafin ta cigaba da cewa, "Dan Allah Atuwa kibar hawaye kici abincin dan Allah. Dubi su Farillatu sai kallon ki sukeyi. " Atuwa ta girgiza kai. Hadi da gabtar naman ta lashe yatsunta. "Dan Allah Jammu kiyi hakuri ki yafemun duk abubuwan da na miki a baya. Dan Allah . Kyawawan halayen ki da hakurin ki shysa kika girbi farin ciki a karshe s.." "Ya isa Atuwa . Allah ya yafe mana baki daya. Ni ce zan baki hakuri domin ke yaya ce awaje na. Tunda agidan nazo na same ki. Uwa uba ba zeyiwu ace kullum kece da laifi ba. Nima da nawa. Don haka kibar cewa haka. Kowa da irin tasa kaddarar a rayuwa. Allah ya buda mana baki daya . Yasa mu dace Aamin. Allah kuma ya yafe mana baki daya Hansatuwa. Ci abincin dan Allah . Ki bar zancen nan " Nan da nan su Rumalle da jimmamman ma suka shigaa neman gafarar Jammu . Ita dai Dadaa murmushi kawai take. Ta kuma sake yi musu addua baki daya. Tare da neman gafarar su suma. "Kuyi hakuri. Duk wani fada akan Ardo don Allah ku rage shi. Ku zage ku nemi na kan ku. Kowacce cikin ku ta fara sana'a. Samu biyar goma da ashirin yafi zaman hayagaga da ake agidan nan. Shi kansa Ardo zaku tallafa masa. " Haka dai suka yita hirar su. Baby sudies ya tashi daga bacci harira ta kawo shi. Nan suka cigaba da hira sunata yaba kyawun sa. Ba jimawa yan biyu suka dawo daga makaranta. Nan sabuwar hira ta 'balle. Har wajen yamma kafin su mike zasu tafi . Dadaa ta dakko kudi dubu 20. Ta mika musu, "Gashi inji bappan su Sudeis. Sai ku dauki dubu biyar biyar. Biyar din kwa bawa yara ko ku baiwa Ardo. " Godia sosai suka shigaa yiwa Dadaa. Da kuma kanta ta rakasu sashen su Haj jiddah suka gaysa dasu. Domin tuni sun shirya tsakanin su suna zaman lumana . Addayo taja musu kunne kanta tafi. Kuma sun lura yanzu jammun tafisu fada awajen captain. Don haka tuni suka mikar da kai. Sun tabbatar cewa yawan boko da dimbin ilimi ba shike sa ka zama tuta awajen mai gidah ba. Ga Jammu nan da batada bokon sai arabi. Ta Kuma aure shi a matsayin bazawara mai yara uku. Ta kwace musu kambun mulkin su ta hanyar bin captain din cikin sau da kafa hadi da dogaro da addua. Daga sashen su Haj jiddah Dadaa tayi sallama dasu Atuwa . Ta Kuma saka yan biyu suyi musu rakiya zuwa wajen sashen Zaraah . Tuni daman ta tura mai aiki ta gaya mata. ××× Maheer da tun dazu ya gama shryawa shida Zaraah . Suna zaune ya zaunar da ita akan cinyar sa. Yana karanta mata littafin sa da yayiwa laqabi da so da zuciya. Kalaman ciki wasu sun sata dariya wasu hawaye. "Jon wuro. Ka kyaleni, yanzu fa su mama Atuwa zasu shigo. " "Ni da zasu yadda da sun bari mu munje mun gaishe su idan mun karashe gwangwaje amarcinmu." Zaraah tayi dariya kawai tana kasa da idanu . Hade da matse yatsun ta da suka sha jan lalle. "Ina kaunar ki zaraateey. " Ya karasa fada hadi da sumbatar saman idanunta.. "Ba kice komai ba. Zarateey. Ina neman wata kalma wadda babu wanda ya santa. Ina neman wata kalma da zan furta miki cewa?..ke ta daban ce, ke kyakkyawa ce, kin zarce sauran mata. Zuciya ta da taki ba za su tabaa rabuwa ba har abada. Ina son ki." Ya karasa fada yana sake sunbatar gefen kunnenta. Ya cigaba da cewa , "Zarateey . SO shi ne abun da ya dun’kule ZUCIYoyinmu waje guda har muka tsinci kanmu a cikin soyayya, ina fatan ba za ki bari wani d’an ‘karamin abu ya zo ya raba tsakaninmu ba? KO? Uhmm? Zarateey?" Nanma ya sake kaiwa wuyanta sumba yana shakar ni'imantaccen kamshin E-attractive khumrah din yerwa incense and more datayi amfani dashi. "Zarateey! Tamkar gishiri ce a cikin rayuwa ta, idan na rasa ki zan yi rayuwa ne da babu armashi a cikinta. Zarateey na. Da akwai wasu tarin tsintsaye da suke wuni suna tattauna batutuwa a kan irin matsayin da na baki a cikin zuciya ta. Zan so ki ji irin abun da suke cewa, domin kuwa a lokacin ne za ki tabbatar da irin son da nake yi miki. Zo in nuna miki inda suke, Ya bakya cewa komai ne" ya fada yana sakar mata iskar bakinsa acikin kunnenta. Hadi da yi mata tafiyar tsutsa a jikinta. "Ka bari.... Kaji?" Sam yaki cikata. Sai ma sake rikota da yayi sosai ajikin sa yana kai wa goshinta sumba. "Zarateey! Kece murmushi na, da akwai miliyoyin furanni a cikin lambun masoya a wannan duniya. Da a ce zan tsunko kowanne fure na baki shi a hannunki, hakan bai isa ya bayyanar da adadin yadda nake son ki ba. Ke ce murmushi na, kuma ke ce farin-ciki na. Zuciyata ta renu da soyayyar ki zarateey. " Zatayi magana kenan aka shigaa kwankwaso kofar sashen nasu. Da sauri ta mike daga cinyar sa. Maheer ya janyota yana mai gyara mata zip din bayan rigar. "Ni dai zan jiraki a daki. Zamuje mu gaishe su. Gaisuwa ta musanman har gidah. " Da sauri ya shige dakinsa yasaka key. Yayinda Zaraah taje tabudewa su Atuwa bayan ta gyara jikinta. Rungumesu tayi daya bayan daya. Su Atuwa nata yaba tsari da kyawun sashen na Zaraah. Domin har yafi na Jammu . Don captain shiya zuba komai na gidan yace shine uban amaria kuma uban ango. Nan da nan Zaraah ta cika gaban su da kayan gara da su lemuka. "Dama nace bari kuzo sai a dafa muku abinda kukeso." "Mukeson me Zaraah? Kamar masu cikin zani? Wallahi munci munyi nak agidan Jammu. KO kuwa ?" "Wallahi kuwa " "Charanchas Zaraah. Kunyi wayar dasu Hajara kuwa?" Cewar Atuwa dake shafa center carpet din Zaraah da hannunta "Eh munayi ai zamu ziyarci gidajen junama insha Allah . " "Hakan yayi. Allah yabar zumuncin ku. Ki yafe mana kema Zaraah. Jammu ma yanzu m..." "Dan Allah mama Atuwa karki karasa. Me kukayi? Dan Allah kibar zancen nan. Wallahi komai ya wuce. Allah ya yafe mana baki daya. Yan biyu zo. Yaya Farillatu ba magana?" Farillatu sam taki zuwa wajen Zaraah gani take tamkar ba zaraahn bace. "Yo ai ba zata zoba. Gabaki daya fa rankataf kamar ancanza ku. Sharmajal daku tamkar an sake wanke ku a inji. Charanchas Wallahi. "Atuwa ta karasa fada tana kafa bakin robar lemo a baka. Tasha ta gyatse tana hamdalah. Hira suka danyi sama sama. Kafin su mike zasu tafi. Rasa abinda zata basu tayi. Kayan lefenta ta dudduba tazaro atamfofi kanana ta hada musu da turarukan fesawa kowanne ledar sa taban. Kayan garar ma tacika musu leda tace abawa yaran. Ta Kuma sake hada leda fal da lemuka da kayan garar tace abawa Ardo kafin tazo. Har bakin gate tayi musu rakiya suka shigaa mota direba ya dauke su sai hangar rimin kebe. Yayinda ita Kuma ta koma cikin gidah . Kamar jira yake ta dawo ya janyo hannunta suka koma karamin parlor. Kyakkyawan masauki yaiwa kan Zaraah a jikin sa. Yanata bata labari suna yar soyayyar su sama sama gwanin ban sha'awa da birgewa.. ×××RIMIN KEBE××× I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________ 2/25/22, 18:56 - Buhainat: I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=ynog1zhfit0q&utm_content=6k8ur6p PLS FOLLOW US ON IG🥰🙏JAZAKUM ALLAH KHAIRAN AS YOU DO SO DA ZUCIYA!! NA NANA HAFSATU🧕😍 ZAFAFA 5 PAID BOOKS❣️ PG: 45 SHAFIN KARSHE || EPI FINALE _________    Ardo na zaune su Atuwa suka shigo da ledoji. Yabi hannuwan su da kallo yana tabe baki "Sahibin Atuwa ga wannan inji diyar ka zaraah. Wannan kuma mijin Jammu ne yace a baka. " Ta mika masa ledar da Atuwa ta mika masa. Hadi da kudin .. Ardo ya wafce da sauri yana bin cikin ledar da kallo. Da sauri ya fice zuwa dakin marigayi Modibbo dake waje. Wanda ya Zama mallakin sa a yanzu. Su Atuwa kuwa kowacce ta shige daki tashiga shawarar sanaar hannu da zasu fara da yan kudaden da captain yabayar yace abasu. Yayinda Ardo yayi zugum yana shawarar sanaar tsibbu zai fara ko kuwa caca? Haka ya raba dare yanata kai da kawowa acikin zuciyar sa. ×××WASHE--GARI××× Da sanyin safiya Ardo ya fita. Kai tsaye yayi rairayin yan bori. Ya samu tsalhe shugaban su suka gana. A hanyar komawa gidah sukayi kicibis da Mai unguwa . "Malam Ardo daga ina kake da sanyin safiyar nan? Naga kuma daga ketaren rairayin yan bori ka taho." Ardo ya shigaa shafa keyarsa yana bubbuga takalmin sa daya na silifas a kasa. "Neman aiki naje yallabai. " "Neman aiki a ketaran yan borin? Ban yarda ba gaskia. Wake yin hanyar suma bare neman aiki?" Ardo yayi shiru yaki cewa komai. Mai unguwa ya girgiza kai kawai. Yayinda ya jawo hannun Ardo suka koma gefe suka tsaya "Shakka babu tsibbu kakeson farawa Ardo . Saboda talauci? Talauci haukane? Kasan hukuncin shirka kuwa Ardo?" Shi dai Ardo sai ma juyar da kansa da yayi gefe. "malam Ardo, Shirka aba ce, da take walwale imani da zaman Allah abin bauta shi kadai. Tunda kuwa ta tabbata cewa, imani da zaman Allah Madaukakin Sarki abin bauta, shi kadai ba tare da waninsa ba, shi ne mafi girma da muhimmancin duk wani wajibi. Kenan, yi masa kishiya, wato, ‘shirka? ita ce mafi girman sabo a wurin Allah Madaukakin Sarki. Tabbas! haka al’amarin yake; ita ce kawai zunubin da Allah baya gafartawa, sai idan an tuba. Tabbacin wannan kuwa shi ne fadar Allah Madaukakin Sarki: “Lalle Allah ba ya gafartawa, a yi masa kishiya. Amma, yana gafarta abin da bai kai wannan ba, ga wanda ya so”[Nisa’a:48]. "Ardo kuma a lokacin da aka tambayi Annabi sallallahu alaihi wa sallam a kan ko wane zunubi ne mafi girma a wurin Allah? sai ya karba da cewa:”Mutum ya yi wa Allah kishiya, alhali shi ya halicce shi.”[Buhari:4207/Muslim86]. Kana saurara kuwa?" Ardo ya hura hanci kawai yana kada kai. "Haka kuma ‘shirka? tana rusa duk wani aiki na da'a da biyayya da aka riga aka yi, a wayi gari ya zama bakin banza. tabbacin hakan kuwa shi ne fadarsa Madaukakin Sarki: “Kuma da za su yi shirka, tabbas! lalle, da duk abin da suke aikatawa ya rushe”[An’am:88]. "Saboda haka duk wanda ya kama tafarkin ‘shirka? ko shakka babu, gobe qiyama zai tabbata a cikin wutar Jahannama. Allah ta’alah na cewa: “Sani yadda al’amarin yake, duk wanda ya yi wa Allah kishiya, haqiqa, Allah ya haramta masa shiga Aljanna, makomarsa kuma ita ce Wuta”[Nisa’a:72]. "Ardo ka bude kunnuwan ka kaji, Shirka Iri Biyu ce: Babba da Qarama: Babbar Shirka: Irin wannan ‘shirka? ita ce, a wayi gari mutum ya karkatar da akalar wani nau’i na ibada daga cikin nau’ukan nan da ake da su, zuwa ga wani mahaluki, wanda ba Allah Madaukakin Sarki ba. Alhali, kuwa duk wani aiki ko zance, wanda Allah Madaukakin Sarki yake so, aka kuma yi shi domin neman yardarsa, to, sunansa ‘tauhidi da ‘imani.? Da zarar kuwa an yi shi don neman yardar wanin Allah, to, an yi ‘shirka? an kuma yi ‘kafirci.? "Ardo, Misalin irin wannan shirka shi ne, a wayi gari mutum yana daga hannu ya roqi wani wanda ba Allah ba, yana du’ai da neman warakar wata rashin lafiya, ko yalwar arziki. Haka kuma idan mutum ya dogara ga wani, wanda ba Allah ba, ko ya yi masa sujada; ya yi ‘shirka.? "Ni Mai unguwa dan girman Allah duk naji mekace. Mu huta l..." "Karka karasa Ardo, bin abinda Allah Madaukakin Sarki ya yi umarni da shi, kamar yadda ayar Alqur’ani ta tabbatar, shi ne fadarsa subhanahu wa ta’alah: “Kuma Ubangijinku ya ce: Ku roqe ne, sai in shafe muku hawaye”[Gafir:60]. "A wata ayar kuma ya ce: “Kuma ga Allah, sai ku dogara, idan kun kasance muminai”[Ma’idah:23]. "A wata ayar kuma ya ce: “kuma ku yi sujada ga allah, ku bauta masa”[Annajam:62]. "Saboda haka karkata akalar irin wadannan addu’o’i da ayyuka, da matara kama da su, zuwa ga wanin Allah Madaukakin Sarki, ‘shirka? ne da kafirci. Dalili kuwa shi ne, waraka da arziki, abubuwa ne da babu mai iko da su, sai Ubangiji. Su kuwa ‘dogara ga Allah? da yi masa ‘sujada,? abubuwa ne da, imani da zaman Allah abin bauta, baya kammala sai da su. "Sai Qaramar Shirka Ardo: Duk wani aiki kuwa, da yake share hanyar fada wa cikin ‘babbar shirka,? to, sunansa ‘qaramar shirka.? Misalinsu shi ne: 1- Riya ‘Yar Qanqanuwa: Misalin wannan shi ne, kamar mutum ya riqa dan tsawaita sallar a wasu lokuta, don ya burge mutane. Ko idan yana karatun Alqur’ani ko zikiri, ya riqa daga murya don mutane su ji shi, su kuma yaba. Manzon Allah sallallahu alaihi wa sallam yana cewa: “Mafi girman abin da nake ji muku tsoro shi ne ‘qaramar shirka.? Sahabbai suka ce: Ya Manzon Allah! Mene ne qaramar shirka? Sai ya karba musu da cewa: “Ita ce Riya.”[Ahmad:2363]. "Masana Kuma sukace, Zantukan da Aka Hana: Maganganu irin wadanda Shari’ah ya yi wa Musulmi kashedi da aikatawa, saboda irin yadda suke rusa soron Tauhidi, ake nufi. Wato, kamar mutum ya rantse tare da shan billahillazi da suna wani wanda ba Allah ba. Wato, kamar ya ce: ‘ina rantsuwa da rayuwarka,? ko ‘ina rantsuwa da Annabi.? Alhali kuwa, abin da Manzon Allah sallallahu alaihi wa sallam yake cewa shi ne: “Duk wanda ya rantse da wanin Allah, to, haqiqa ya kafirce.? A wata riwaya kuma aka ce, cewa ya yi: “ya yi shirka.”[Tirmizi:1335]. "Don haka Ardo ka rike talaucin ka. Ka kuma rungumi aqidar islama. Yadda kullum kake a suturce kake kuma samun abun sanyawa a baka ai Alhamdulillah Ardo. Ba sai ka fada hanyar halaka ba Ardo. Kanaji kuwa?" "Duk naji ranka ya dade." "Ni muje gidan naka. Idan hankali ya bata hankali ke nemo shi" A tare suka mike sukayi hanyar gidan Ardo. Ardo takaicin Mai unguwa cunkushe cikin ransa. Ji yake tamkar ya kwashe masa albarka . Kai tsaye sukaje gidan Ardo. Mai unguwa yace yanason ganin iyalin Ardo rankatakaf. Nan da nan kuwa Atuwa takira ta shedawa Jammu kan su Zaraah yakamata suzo. Mai unguwa yace sati mai zuwa inda Allah ya kai mu duk su hallara. Ta karasa tana mai maida yar fashashshiyar wayar ta da Hajara tabarma ta acikin dan tofi. Nasiha sosai Mai unguwa yayiwa Ardo da matan sa. Yabar sauran zance sai yaran sun hallara . Hakan kuwa akayi kafin cikar satin ma Zaraah da Maheer suka ziyarci gidan na Ardo . Cike da shatara ta arziki. Kudi mai tsoka Maheer ya bawa Ardo. Ranar Ardo ya dinga shi masa albarka yana dashare baki. Tamkar ya mayar da Zaraah cikin sa. ×××× Sati na zagayowa kuwa harda Dadaa a zuwan gidan na Ardo. Mai unguwa yaji dadin hakan. Nan danan yasa suka yayyafi junansu. Ya kuma sake yi musu waazi mai ratsa jiki akan falalar zumunci, Da albarkar haihuwar yara mata, Hadi da yad-da da qaddara Wala kyakkyawa wala mummuna. Sosai jan kunnen da Mai unguwa yayi ya Shiga zukatan su duka. Ya kuma dubi yaran masu aure yace su dinga tenakawa Ardo da abunda Allah ya hore musu. Ardo Kuma wajibi ya dinga ciyar da iyalin sa. Ardo ya rasa inda zaisa kansa don waazin mai unguwa ya Shiga kunnensa sosai. Take ya fashe da kuka ya shiga neman gafarar yaran nasa. Abisa tsamesu da yayi ya ajiye baya basu hakkin su dake kansa. Ranar an ragargaji kuka . An Kuma nemi gafarar juna, Hade da kafa alkawararruka da dama na karfafa zumunci. Temakawa juna da sauran su. Jammu ta riga su Zaraah tafiya itada yan biyu. Zaraah sai bayan ishai Maheer yazo ya dauketa. Kai tsaye ya wuce dasu hotel. "Jon wuro ya haka?" "Nasa an mana feshin magani ne sai jibi insha Allah zamu koma gidah. Karki damu na sanarwa su Bappah a waya yanzu, Ni gidan ma zamu bari an sa mana ido. " Dan dariya Zaraah tayi tana mai jujjuya Kai,.. "Toh ya zancen kayan sawa?" "Haba matas. Ai komai na shirya mana, Kinsan yadda nake jin ki a raina kuwa ?" "Na sani" Ta fada tana rausayar da kai. "Ina musanta cewa ina matsantawa a soyayyar ki amma zuciyata ta tabbatar da hakan, lokaci na wucewa soyayyar ki na karuwa a cikin zuciyata. Zaraah, Kina da tattausan murmushi, kin kasance ma’abociyar kyakkyawar fuska, ina mai tabbatar miki da cewa babu wata da zata iya maye gurbin ki a cikin zuciyata. The world might call me crazy, but I’m glad to be crazy about you! My sweetheart, I love you!" "I love you too Jon wuro" "Prove it" Zazzafan kiss takai masa akan labbansa. Da sauri Maheer ya rike labban nata da yatsunsa yana zagaye su. "Saying it a thousand times won’t be enough to express my feelings towards you, but I’m going to keep saying it nevertheless- I love you! I will keep loving you till the end of my days, no matter what lays ahead of us. What I want is to be with you right now and for the rest of the time." Yana karasa fada ya ja motar da sauri kai tsaye suka shjga cikin hotel din. Keys din dakin ya karba suka hau ta lift. Zaraah nata dan kalle kallenta. Charanchas Maheer ya dauketa yanata nishi suka shigaa cikin dakin. Kan gado ya dureta suka saki murmushi baki daya. "Zarateey! I am forever grateful to God for blessing me with an angel like you!" "Jon wuro! verything feels empty when you are not around, but our love is what keeps me going. Love you too" "Yauwa matas. Zo mu samu lada Baki daya" Ya rungumeta tsam a jikin sa. Cikin kwarewa da salo Maheer ya shigaa nunawa Zaraah gangariyar soyayya. Ko takan room service dake kwankwasa basubi ba. Ya gaji yayi komawar sa. Cikin sakin numfashi da murmushi Maheer hade da shafa gashin Zaraah yace, "Allah ya miki albarka zarateey! Nothing can explain fully how fortunate I am to have you in my life. Love you sincerely. Larabawa sukace al-hub hayat. Tabbas love is life. Zaraateey soyayya rayuwa ce. Gaba daya kin gama gwangwaje ni da. ...." Ya karasa fada yana nuna wasu sashe na jikinta masu tafiya dashi. "Ina godia da kaunar da kake nunamin Jon wuro. Allah ya saka maka da alkhairi. Nagodewa Allah daya hadamu cikin kyakkywar kaddara. Alhamdulillah mun Kuma yarda da qaddarar munyi tawassalli da ita. Allah yabar mu cikin kaunar juna da zaman lapia hade da lumana. Allah kuma ya jikan ya sudeis da rahama." "Amin soyayya tah... You complete me." "Awwwn! Zuciyata. " Lakace mata kumatu yayi. Daga nan suka shjga bandaki suka tsaftace jikin su "Jon wuro ya zancen komawa islamiya na?" "Kiyi hakuri wifey. Ba zeyiwu ki koma islamiyar nan ba. Kinga kinada aure. Ni kuma inada kishi. Ai ina koya Miki a gidah. Hakama yafi maana" "Toh bokon fa? Jiya ma fa banje ba. " "Afuwan!!! Wallahi inata jujjuya yadda zan gaya miki ne ..kinsan Cairo sun sake aikomin da requesting letter dinnan. Bappah Kuma yace bazan ki amincewa ba yanzu. Yakamata naje ko shekaru biyu ne naje nayi sai na dawo. Zaki kewana? Dan Allah ki amince ki bini. Sai na sama miki admission a almansoora. Kinga nan zan fara lecturing din" Zaraah ta samu kanta da daga kai. "Yes or not?" "Yes" Dadi ya Kama Maheer nantake ya riko Zaraah ya kai mata runguma hade da ciccibarta ya lula sannan ya dureta "Alhamdulilla! Yanzu naji dadi. Wace kyauta zan miki? " "Goyani" Maheer ya duka. Zaraah ta haye bayansa ya Shiga zagaye dakin da ita. Sunata kyalkyala daria. Kana kallon su sau daya . Zakasan ba karamun kaunar juna suke wa juna ba. ×××× Duk wasu shrye shirye Maheer da Zaraah sun kammala su . Alhamdulillah Dan kudin da Maheer ya babbata da wanda ta ajiye gaba daya bisa shawarar Dadaa . Zaraah ranar da sukaje yiwa Ardo sallama tabashi su baki daya Dama su Hajara sun harhada masa suma dubu biyar. Maheer ma yasa an sake gyaggyara musu gidan. Shagon waje dake yana da dan girma. Ardo ya raba biyu . Yayi shagon siyar da kayan masarufi gwanin sha'awa. Liyafa ta budewa Ardo. Allah yasa masa nasibi yanata samun kasuwa. Atuwa kuma tana awara acikin gidah. Yayinda jimmamman ke sayarda koko da kosai. Rumalle kuwa ta sayawa su Usmanu kurar ruwa suna sayar mata ruwa a jarkoki. Lamarin dai baki daya Alhamdulillah. Kowa ya tashi tsaye agidan malam Ardo charanchas gwanin sha'awa. ××× CAIRO-EGYPT Gwanin sha'awa . Tunda suka koma Zaraah da Maheer kowa cikin su ya dage. Zaraah nata karatun law anan dinma.. Yayinda Maheer ke koyarwa gwanin sha'awa. Kowane aure yanada ups and downs. Alhamdulillah rayuwar auren su na tafiya dai dai misali. Akwai zaman lumana da kaunar juna a tsakani hade da girmamawa . Tunda suka tafi Cairo sau daya suka ziyarci Nigeria. Bikin Ismail kanin Maheer da Na'iman utai mai kifi wadda Addayo ke rike da ita. .. Alhamdulillah dangi rankataf kowa ya hadu. Zaman lapia ya yalwata. Kowane bangare na zaman lapia da juna ba fada babu tashin hankula. Gwanin sha'awa . Su Hajara da sailuba yaran da suka haifa duk sun girma. Zaraah kuwa har yanzu Allah bai bata albarkar haihuwa ba (infertility/barrenness) Takanyi kuka akoda yaushe. Maheer kuwa sam abun baya damunsa. Tunda ance dukansu lapia Lau suke. Haihuwar ce dai Allah baisa sunada rabo ba. Don haka akoda yaushe baya gajia wajen karfafa mata gwiwar cire damuwar hakan a ranta. Allah ne mafi sanin albarkar dayasa basu baihun ba. A Koda yaushe Maheer saiya sanyaya mata rai da bata misali da Nana Aysha matar fiyayyen halitta. .. Daukarta yayi ya dora akan cinyar sa yana shafa gefeb fuskarta "Zarateey na! Bar zubar mun da tsadadden hawayen ki tawan. Tinda nake, I have never loved the way I love you neither can I ever love any other person than you, my sweetheart, I love you heartily! If there's one thing that I know I'll want to do for the rest of my life, that is loving you.... " Ya karasa Yana mai cusa kansa tsakiyar kirjinta . Yana mai goggoga kansa. Zaraah ta daga Kan nasa tana kallon kwayar idanun sa. Kafin ta kai masa rantsattsiyar sumba mai ratsa bargon jiki da tsoka, "Hawayen farin ciki ne Jon wuro. Kana tsananin nunamun kauna. Har na rasa bakin godia agare ka. Kasani, My love for you is too big and deep to describe. I’m kind of obsessed with you.... I love you more than life itself." Maheer ya rungumeta tsam a jikin sa. Kafin ya shiga nuna mata kauna. Koina na jikinta ya shigaa sakar mata sumba. "Ina sonki mamallakiyar zuciyata. Allah yabar SO DA ZUCIYOYINMU cikin farin ciki na har abada ..." "Aaamin miji na daya tamkar da dubu 💯🥰 tabbas kaine mamallakin SO DA ZUCIYAR Zaraah Ardo borkindo. Na baka kaina, gangar jikina da komai nawa baki daya sai yadda kayi da su....." Suka shigaa nunawa juna bajinta. Kowannensu Yana mai nunawa dan uwansa tsananin kauna💯🥰lamarin sai godiar Allah.... ××××× ALHAMDULILLAH DUKA DUKA ANAN NI NANA HAFSATU NA KAWO KARSHEN LITTAFI NA MAI SUNA SO DA ZUCIYA. FADAKARWAR DAKE CIKI ALLAH YABAMU LADAN TA BAKI DAYA. KURAKUREN CIKI RABBANA YA YAFEMUN DAKU BAKI DAYAN AYI HAKURI DA YADDA KARSHEN LITTAFIN YAZO! IDAN HAR BAIWA WASUN KU BA! JIKI DA JINI. ALLAH YABAMU LAPIA BAKI DAYA AMIN. MASU NEMAN HAIHUWA DAMA MASU NEMAN BIYA BUKATUN SU. ALLAH YA AMSA MANA BAKI DAYA AAMIN. DUK WASU KURAKUREN CIKI AYIMIN AFUWA. DOMIN DAN ADAM TARE YAKE BAI CIKA GOMA BA. FARAWAAR LITTAFIN NAN ZUWA KARSHEN SA IDAN DA WANDA NAYIWA BADAI DAIBA INA NEMAN YAFIYAR SA. ALLAH YA YAFE MANA BAKI DAYA AAMIN MASU TAMBAYAR TURAREN YERWA INCENSE AND MORE ZAKU TUNTUBE MU TA 08095215215 KO IG HANDLE NAMU: @yerwaincense_and_more. WANDA KUMA SUKA SAYA INA GODIA KWARAI MATUKA. ALLAH YA KARA BUDI YABAR ZUMUNCI.. SAI MUN HADU A ZAFAFA NA GABA IDAN MAI DUKA YA KAI MU!! TAKU: NANA HAFSATU💯 WATTPAD:missxoxo00 Arewabooks:mssxoxo00 I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p *WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_* *ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA* *_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_* *GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi* *JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE* *_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_* *_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_* *_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_* *_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_* *_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_* *DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL* 2👉🏾400 3👉🏾500 4👉🏾700 5👉🏾1000 *Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin* 6019473875 MUSAA ABDULLAHI SAFIYA keystone bank Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number 08184017082 *IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU* 09134848107 _*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽 #team zafafa biyar . ___________