An dauko wannan littafi daga shafin https://novels.com.ng ku ziyarci shafin na https://novels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348062902098 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://novels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348062902098 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT _Typing ✍🏾_ *WAHALAR S*WAHALAR "SO"* 💝💝💝 💔💔 💚 https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp NA SA'ADATU BELLO Saadatu99gmail.com! Duk kan godiya ta tabbata ga Allah mad`aukakin sarki mai kowa kuma mai komi. Ina rok`on Allah yadda na fara (Rubutun nan nawa lafiya ya bani ikon gamawa lafiya) Darasin dake ciki Allah yabamu ikon amfanuwa dashi akasin haka Allah ya bamu ikon gyarawa. *Ina jin-jina ga k`ungiyata mai Albarka Karamci writers Association. (Karamci tushen mu'amala ta gari.)* *Ina k`ara godiya ga shugaba Sanazz mai Adalci Allah ya k`ara d`aukaka yasa kifi haka Ameen ya Hayyu ya Qayyum👏* *Ya Allah ka jik`an iyayen mu da Rahama kasa Aljannah ce makomarsu Ameen ya Hayyu ya Qayyum.👏* *Mijina abun Alfaharina🥰 jin-jina gareka 👍 Mal Salisu Umar Karofi Ranka shi dad`e 🤭 Allah yak`ara d`aukaka da nisan kwana mai Albarka👏* K`awayen arzik`i writer's Mai girma Admin cute Hafsy Mum Mus'ab Deejannuwa Aishatu Falalu. Da duk wanda ban ambata ba writer's ina ma kowa fatan Alkairi Allah ya Albarkaci Alk`alamin mu baki d`aya👏 *My fans hakuri zan baku domin lokaci bazai bari in ambace ku ba domin yawan ku over🤩 sai ku cinye littafin gaba d`aya don haka nagode nagode ina Alfahari da (Rubutu) Domin na had`u da mutanen da ban tab`a zato ba a rayuwa Alhamdulillah Alhamdulillah.* *Takuce SA'ADATU BELLO Sis FATINAH ONLINE✍️* *Na sadaukar da wannan littafi ga d`an uwana BELLO MOH BELLO (BMB) Allah K`ara lafiya Magajin Baba. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM✍️* 🅿️ 1 ...............Da sauri na hango wani saurayi matashi yana saukowa daga matattakalar bene dake cikin wani k`aton gida wanda zai tabbatar maku cewa naira ta kwanta acikin gida. Wata dattijuwa naga tana kallon saukowarsa tana murmushi mai k`ayatarwa da alama shekarunta zasu kai sitting(60) Amma fa duk da tsufanta bai hana bayyana kyawunta fitowa ba ga kuma kamaninta nan da wannan matashin saurayin. Daga ganinsa dai kaga d`an gata bazai wuce shekara talatin da biyar ba(35yrs) Kai da ka gannsu kasan suna cikin farin ciki. Ni kam abunda ya bani mamaki na tsaya na saki baki da hanci ina kallon yanda parlon gidan ya had`u kamar ba'a cikin birnin katsina gidan yake ba.ban gama jin-jina kyawun parlon ba naji muryar saurayin nan ta doki dodon kunne na! "Granny me yasa baki tasheni a barci ba?" Ja mashi dogon hancinsa tayi. "Kaga Ahmed naga ka kwaso gajiya ne shiyasa na barka ka huta awa nawa kayi a jirgi?" Ya mutsa fuska yayi tare da hugging dinta, Itama sumbatarsa tayi a goshi. "Gaskiya ne Granny Spain akwai tafiya." "To yanzu dai muje kayi breakfast wannan shirin dakayi nasan na fita ne." "Yes Granny zan leK`a company ne amma ba dad`ewa zanyi ba. Wai Mami bata fito bane ba?" Ya k`arashe magana yana kallon part din Mami. Jim! tayi kad`an. "Damuwar Ahmed kenan yar uwarsa baya son abunda zai tab`a mashi ita shiyasa har yanzu ya k`i yin Aure.bata gama magana a zuciyarta ba taji muryarsa. " Granny ko bata da lafiya ne?" "A'a Ahmed kawai tashiga ne tayi wanka don itama nasan zata lek`a office ne." Ajiyar zuciya ya sauke tare da jan kujerar daining ya zauna.gaskiya kowa ya bar gida- gida ya barshi. Kunun gyad`a ya zuba da k`osai wanda k`amshinsa ya cika wurin cup din ya d`aga yakai bakinsa tare da gutsurar k`osai d`in lumshe idanuwansa yayi tare da furta. "I really missing u my sweet Mami wannan hidimar nasan don ni kikayi ta." Murmushin jin dad`i Granny tayi na jin dad`in yanda jikokin nata ke k`aunar junansu. (Ahmed Ibrahim Galadima) Shine cikakken sunansa. Wayar daya d`aga ne yasa yayi saurin mik`ewa yana cewa " kujirani nan da 20mins zan iso insha Allahu."kwashe keys d`in motarsa yayi ya kalli part din Mami again.tsaki yayi "mtssss ya furta a hankali " ban ganta ba zan fita." Granny data maida hankalinta a TV ya kalla, Granny kice ma Mami zan sameta Office an kirani a company zan gana da wasu bak`ine daga pakistan." "To ba komi zan sanar mata adawo lafiya." "Thank u my Granny." Da sauri ya fita ya nufi parking lot ya d`auki wata k`atuwar Mazda wadda 2022 ta fito ni kaina kallon motar na tsayayi kai!masu kud`i na sha'aninsu rivos yayi mai gadi ya wangale masa get ya sulala kan motarsa. Dai-dai inda danja ta tsaida su jikake kwatsam!!an bugi bayan motarsa wanda har saida danjar motar ta tsage amma kad`an wani mai mashin ne d`auke da wata yarinya wadda shekarunta basa wuce 18-19 daga gani mai mashin d`in d`an acab`a ne gaba daya wurin kallon sai ya koma ga wanda zai fito daga motar don ganin wane sakarai ne zai buga mashi mota haka. Ganin mace ce bisa mashin din yasa yaji ranshi yayi mummunan b`aci kowa kallon yanda yayi kan mai mashin din yayi kamar wani zaki suna jiran ganin mai zaiyi masa? Yana isa fisgo yarinyar yayi a bayan mai mashin d`in........... *WAHALA SO* 💝💝💝 💔💔 💚 https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp NA SA'ADATU BELLO Saadatu99gmail.com! 🅿️ 2 ..............A fusace ya juya zai wanke mai mashin d`in da mari, da sauri yarinya ta rik`e masa hannu itama afusace ta fara magana. "Me yayi maka?da zaka sanya hannu ka dake shi?ai abunda ya faru ba da gangan bane ba, asalima kai kayi kok`arin haye mu amma saboda kai wani ne shiyasa zaka ci zarafinsa?" Kallon k`aramar yarinyar yakeyi da mamaki fal aransa shi yaushe ma ya tab`a tsayawa mace tana gaya mashi magana data minti biyar ba arayuwarsa? Bare wata k`aramar yarinya." Ganin ya tsaya kallonta ne yasa ta fisge hannunta daga rik`on dayayi mata takardun dake hannuwanta ta k`ara gyarawa kamar daga sama yaji muryar yarinyar tana fad`in. "Mr" kabamu wuri tunda naga anjaye motar taka daga wurin kuma ga danja ta bada hannu nasan dai baka da tausayin dazaka ba mai mashin din nan kud`in gyara tunda kake niyyar kwashe shi da mari." "Stop!! That nonsens my frnd!!" Jikinta ne yakama rawa saboda tsabar tsoro kamar zata saki fitsari a wando dama fa maganar data keyi kawai k`arfin hali ne domin dai daga gani wannan wani ne agarin amma saboda tsabar kasada irin ta ta takeyi masa rashin kunya.kamar a mafarki ta sake jin muryasa yana tambayar. "Nawa ne kud`in gyaran mashin din?" Amsa ta bashi batare data san menene ya fito bakin ta ba saboda a kid`ime take ta k`osa ya barsu su wuce kada fitsari ya kubce mata. "Dubu goma." Dariya taso bashi don ya lura yarinyar ba cikin hayyacinta take ba. Amma fa bata da kunya daga ganinta.k`ara d`aure fuska yayi kafin ya juya wurin da driver ya kawo masa wata motar ya janye wannan dama tun kafin ya fito motarsa yayi ma mutumin text da kuma dai-dai inda yake yana zuwa ya ajiye masa wannan sannan kuma ya janye wadda aka buga da mashin d`in. Bud`e motar yayi ya d`auko wata jaka ya bude ya zaro rapas na 50k ya dawo wurin da take tsaye ya jefa mata su a fuska! "Poor girl kije keda k`azamin mai acab`arki ku raba tunda naga alama kema neman kud`in kika fito." Gaba d`aya mutane dake kallon drama da sukeyi suka saki baki ganin wulak`ancin da yakeyi mata. Ita kam gyalenta tasanya ta tare kudin.binshi tayi da kallo yanda ya juya ko ajikinsa ya nufi motarsa ya shiga batare da ya K`ara ko waiwayensu ba. Mai mashin din ne ya matso kusa da ita sai lokacin yasamu damar magana. "Amma Hajiya kidaina yin wannan kasadar haka, kinga halin masu kud`in nan bashi da kyau badon ke ba da bansan irin wulak`antar da zanyi ba." "Karka damu da alama wannan baisan darajar mutane ba zai samu dai-dai dashi muje ina makara ga kud`in gyara mashin d`inka." "To shikenan nagode da taimakonki." "Bakomi ka godema Allah." Haka suka k`arasa har company data ce masa zataje interview anan ya sauketa dama itama naira d`ari biyu ne kacal gareta zuwa da dawowa da kyar ma ta samesu wurin Auntyn ta. 20k ta mik`a ma mai mashin d`in tace yaje yayi gyara sauran kuma Allah ya bashi. Godiya yayi mata sosai kafin tasanya sauran a jaka ta sanya kai cikin company wanda gabansa ke d`auke da tambarin sunan (A .I .GALADIMA DISTRBUSHIN COMPANY.). Ta k`aramar kofar get din tashiga tana ta kalle -kalle irin had`uwar company wai duk na mutum d`ayane.Allah ma ya taimaketa da sauran lokaci ba'a fara ba.tambaya tayi aka nuna mata wurin dazata shiga. Daga sama wurin da zai gana da bak`insa akan benen ya hangota zata shiga k`ofar da zata sadaka da office d`in da akeyin interview d`in da mamaki yake k`ara tsayawa yana kallonta tabbas ita ce!! Wani irin murmushi!! yayi na mugunta da sauri ya juya ya dawo k`asa har yana sarsarfa akan mattakalar benen...... *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️3 __________📲 Sashen da za'a gabatar da interview d`in ya nufa cikin sauri itace last d`in shiga wurin shiyasa bai shiga office d`in ba sai office din daya ke opposite d`in wurin. Knocking kwai yayi batare da an bashi izini ba ya danna kai , da sauri wandan ke zaune a office din ya mik`e tsaye tare da fad`in. "Yallab`ai barka da shigowa." d`aga masa hannu kawai yayi tare furta. "Ka shiga office d`in Nura kace yasa me ni anan." Cikin rawar jiki ya amsa da. "To Ranka shi dad`e." Da sauri ya fita ya shiga Office d`in Nura. Yana shiga a gaggauce ya fad`i masa sak`on oga. Shima da sauri yace ma mutanen dake wurin su jira yana zuwa gaban shi ne ke fad`uwa saboda yasan halin maigidan nasa yana iya cewa ayi cancelling d`in wannan interview d`in da fad`uwar gaba suka shiga inda yake tsaye yasanya hannuwansa cikin aljihu wandonsa gaba d`aya yana kallon k`ofar window d`in. Da sallama suka shiga.kallon Nura yayi kafin ya fara magana. "A kwai yarinya da ta shigo last person?" "Yes Oga akwaita." "Corret to ina son kabata aiki koda kuwa takardunta basu da kyau." Kuma koda bata can-canci abata ba." "Amma Yallab`ai ai wannan ba tsarin company bane ba ayi aiki da wanda ba shi da k`warewa." Buga table d`in gabansa yayi da k`arfi!! "Keep quite!!!! Ba shawara nake nema ba.this is my order! But no one can question me!!" "Sorry sir." Bai k`ara magana ba yasa kai ya fita daga office d`in. Kallon junansu sukayi kafin shima ya juya ya nufi office d`in yana tunanin wai Oga menene dalilinsa na yanke wannan hukuncin haka?" Koda ya shiga kallon yarinya yayi da kyau yaga wannan yarinya baiga alamar Oga yana da alak`a da ita ba, amma koma dai menene tunda ya yanke hukunci dole abishi. Kusa da inda ta zauna ya K`arasa. "Were is ur decument?" Ta ji an fad`a da sauri ta d`ago kanta tana kallon mutumin da yayi mata tambayar. File d`in dake hannunta ta mik`a masa tare da fad`in. "Sir i'm last person." "Yes i know please follow me." Haka ta tashi ta bi bayansa cike da mamaki aranta, haka mutanen dake wurin ma suka bisu da kallo to meke faruwa?nan fa ta samemu. Suna shiga bai ko duba file d`in nata ba saboda takaici ya ajiye shi yayi rubutu a wata takarda ya mik`a mata yace mata "Kije gida gobe ki fito aiki." A razane ta mik`e tsaye tana fad`in. "What?!!aiki fa kace?nida nazo interview amma bakayi mani ba kace inzo aiki? " Order ce daga mai company." "Mai company kuma??!!gaskiya ina tunanin bakasan wacce yake nufi ba ni bani da wata alak`a da wani anan sir." Shikanshi ya fahimci yarinyar bata san komi ba akan abun. "Alright koma menene kije in kin dawo goben kinji daga garesa kinga yanzu ga mutane nan ina son fara aiki." "Ok to nagode." Tashi tayi jikinta yayi sanyi sosai tambayar kanta takeyi waye mai company daya sanni har ya bani aiki direct?gaskiya duk yanda akayi ba ita bace ba don dai kada ta cika gardama da mutumin ne yasa ta fita wurin har takai bakin get zata fita sai kuma ta dawo wurin security d`in bakin get d`in ta gaishe shi daga nan tace. "Don Allah malam ya sunan mai company nan?saboda nazo a gwada ni ne amma ance ya bani aiki." Kallonta mutumin yayi da kyau yaga alamar gaskya atare da ita kafin ya bata amsa. "Allah ya taimakeki yarinya kici gaba da gode ma Allah. Sunansa (Alhaji Ahmed Ibrahim Galadima.) " Mai-maita sunan tayi." "To ba damuwa na gode sai Allah y kaimu." "Yauwa Allah yasa muna raye." "Ameen." A haka ta fito gaba d`aya tana mamakin wannan al'amari tunawa tayi da kud`inta a jaka wani murmushi tayi sannan ta furta a hankali" Lallai yau da sunana na fito gidanmu SA'ADATU Sa'ar Mata gidan da ba Sa'a ba Sa'a..... Napep ta tare ta hau zuwa unguwarsu ta k`ofar k`aura. "Sir ga file din nan sai ka duba nace gobe ta dawo ta fara aiki." "Ok thank u." Bud`e file din yayi kafin yayi wani shu'umin murmushi. "SA'ADATU BUKAR INGAWA." *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️4 __________📲 " Wallahi Granny ban san me yasa har yanzu Ahmed ya tsani maganar Aure ba, kina ganin da k`yar nasamu ya baro Spain d`in nan." "Ni ina ganin don muna lallab`a shine amma me yake nema a rayuwa?" "Hakane amma ina ga muk`ara bashi lokaci tunda dai mun samu ya dawo a hankali sai mu nema mashi matar data dace da shi wadda zata iya sauya masa wannan rayuwar tashi mai wahala tun bayan rasuwar iyayenmu Ahmed ya d`auka a duniyar nan babu masu kula da rayuwarmu sai ke Granny." "Mtsss wannan shine banzan dalilinsa shiyasa yake k`aurace ma kowa wanda kullum nuna masa nakeyi akwai mutanen kirki a tare damu amma ya kasa fahimta." "Yanzu dai Granny kibani lokaci zan shawo kan al'amarin." "To shikenan Allah ya bada iko." "Ameen ya Allah." "Yanzu ke Sa'adatu kika rufe ido kinayi ma masu kud`i haka? To wai ma dakika tsaya shi mai mashin baice komi ba sai ke uwar rashin kunya zaki ce sai anbiya to wallahi baki cin wad`an nan kud`in don bamu san irin bala'in dakika jawo mana ba." "Wallahi Mama bakiga irin wulak`ancin da mutumin nan yayi mana ba har fa bugun mai mashin din ya kusayi kinga irin izzah da ya nuna mana?" "To ba dole ba tunda yana da shi ke yanzu ko hallaka ki yayi me za'ayi? Daga jin yanda kika bamu labari ai kin san shi wani ne a garin nan." "Haka ne Mama amma ai ni na tabbatar bana k`ara ganinsa har abada idan ma ya ganni yace in biya shi ai lokacin nima inada aikin yi sai in biya shi." Kallonta Aunty tayi wadda takaicin Sa'adatu ya cika mata ciki, saboda ita kullum gani takeyi zata had`a kanta da sauran mutane masu galihu bayan tasan basu da komi kuma babu mai tai makonsu sai Allah, amma burinta kullum ita babu mai raina ta. "Amma dai kin san yadda Mama tayi fafutukar da kika yi karatun nan ko? Amma shine tun kafin aje ko ina kin fara da jan magana yanzu kin san za'a samu aikin ko baza'a samu ba?" Ita sai yanzu ma ta tuna da an bata takarda d`aukar aiki wato Appiontment latter, bud`e jakarta ta k`arayi ta d`auko takardar ta mik`a ma Aunty. Da sauri Aunty ta b`ude ta fara karantawa abun kamar almara kallon Mama Aunty tayi tace. "Mama da gaske ne an bata aiki, amma abun mamaki yanzu basuyi nazarin komi akanki ba sa'adatu?" Murmushi tayi itama kafin ta fara magana. "Wallahi yanda kukaga takardar nan nima haka naganta kai atak`aice ma cewa akayi basai an gwada ni ba kawai mai company yace abani aiki." Salati!suka saka baki d`ayansu da mamakin jin maganarta anya wannan yarinyar ba aljanu gareta ba?" Knocking d`in k`ofar da akeyi ne ya tabbatar da Mami ce da sauri ya k`arasa ya bud`e kofar batare datayi magana ba ta mik`a masa flask d`in dake hannunta ta juya zata bar bakin k`ofar d`akin da sauri ya sha gabanta cikin rud`ewa yake magana. "Haba Mami na, idan laifi nayi maki ki gafarce ni idan kuma bulala zaki sanya man to bazan k`i amsar hukuncin ki ba." "Kaga ni dama na gaji da wannan hidimar taka wadda babu ranar k`arewa yanzu fa har na fara bacci amma da tuna ban baka wannan coffee d`in ba dole na tashi na kawo maka kaga idan da kayi Aure wannan aikin duk na matarka ne ba nawa ba." "To wai Mami tah, kada kice haka ban san kowa ba arayuwata ba tun bayan rasuwar iyayen mu idan ba ke ba, kinga dai ga yanda Uncle d`inmu yayi mana korar kare daga gidan mahaifin mu bana son in k`ara jawo wani mutum cikin rayuwarmu wanda zai cutar damu." Tabbas tasan irin fad`i tashin da sukayi wanda babu irin wahalar da basu sha ba Granny ce kad`ai ta zama jigonsu amma da yanzu wani zancen akeyi ba nasu ba. Amma fa dole ne ta tursasa d`an uwanta akan maganar aure ko don farin cikin Granny. "Ka dai sake tunani wannan ba hujja bace ba indai kana son farin cikin mu ni baga shi ba nayi auren kuma nasamu mutum mai mutunci da kuma sona tsakanin shi da Allah, amma kai baka barma Allah komi? Haba Ahmed go an thinking ur future please." Rab`awa tay ta gefensa ta wuce cike da tausayin d`an uwan nata. Shima kallonta ya tsaya yi don gaba d`aya duniya idan akwai abunda ya tsana to bai wuce ya b`ata ma yar uwar shi rai ba. Ajiyar zuciya ya sauke tare da furta. "Mami ta ke Uwace gareni kada kiyi fushi dani." hawayen da yaji suna bin fuskarsa yasa bayan hannunsa ya share." Washegari da safe haka ya tashi babu dad`i a ransa koda yaje gaishe da Mami haka yasa me ta babu wani annuri a fuskarta hakan ne ya K`ara bashi tsoro yasan Mami bata maida hankali akan abubuwa amma wannan fushin nata na daban ne. Har ya juya zai fita yaji muryar Mami na cewa. "Anjima d`iyar Aminin Abban Salima zata dawo nan gidan da zama kuma saboda kai zata zo kuma bana son inga wani abun b`atanci daga gareka zamanta kusa dakai shi zai sa ka koyi sonta." Gaban shi ne yayi mummunar fad`uwa amma haka ya cije ya amsa ma Mami. "To." Fita yayi cike da damuwa aransa shi wai tayaya zaisa son mace aransa idan ba abun Mami ba." "Wai ni Sa'adatu daga tsaye zaki sha kokon?" "Eh Mama ai na kusa shanyewa." "Hmm to Allah ya shirya mani ke." "Ameen Mamata." "Yanzu Mama kin dai k`ara ja mata kunne kada ta k`ara janyo ma mutane magana." "Kai Aunty ni babu ruwana da kowa kema insha Allahu zakiyi alfahari da aikin nawa." "Allah yasa hakane." "Ameen yar'uwata." A haka ta gama shirinta tsab tayi sallama da su Aunty ta fita gida cikin jin dad`i. Dai-dai company mai napep ya sauketa cikin hanzari ta shiga ta k`aramar k`ofa ganin security na jiya ne ta fad`ad`a fara'arta tana gaishe shi shima amsawa yayi tare dayi mata fatan Alkairi. Direct wurin jiya ta nufa don nan kad`e ta sani Office d`in jiya ta nemi izinin shiga nan aka bata dama ta shiga tare da sallama. Nura d`ago kansa yayi daga aikin da yakeyi yana amsa sallamarta acikin ranshi kuma yana furta. "She is beauty." Muryarta ya sake ji tana cewa. "Sir na dawo." "Zauna ki jira Oga bai shigo ba." Wuri tasamu ta zauna tana tunanin ganin wannan Ogan koma waye ace har kusan karfe tara amma yana kwance a gida?sai an wani zauna jiransa. Tuk`i yakeyi yana tunanin maganar Mami wai shi budurwa zata zauna gidansu don yaso ta?kuma tasan wad`annan yaran da sukayi rayuwar waje basu da tarbiyya a hankali ya furta.*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️5️⃣ __________📲 Daga inda take zaune take jiyo hayaniyar mutane wai ashe Oga ne ya iso shine staff ke kai gaisu. Tsaki tayi kafin ta fara magana. "Sir hayaniyar me nake ji haka? Kallonta yayi yana murmushi. " Oga ne ya k`araso." Ya fad`i mata a tak`aice. Tab`e baki tayi tare da furta. "Ikon mallaka kenan." "A magana kikeyi?" "No cewa nayi zan iya ganin shi yanzu?" Sarai yaji abunda tace amma yarinyar tanayi masa k`warjini sosai. "Ba damuwa kina iya zuwa ki ganshi." "To ai bansan ina ne office d`in ba?" Murmushi ya sakeyi kafin yace mata. "Zan had`aki da wanda zai kaiki." Gyara tsayuwa tayi sosai tace. "To kira shi." "Hhhhh ai gani tare zamuje in had`aki da shi." Fita tayi tana k`unk`uni shima ture lapton d`in dake gabansa yayi ya tashi aransa yace daga ganin yarinyar yar rigima ce amma dai koma dai ina ya samota shiyasani matsalarsu ce. Tafiya sukeyi sun hau step yakai nawa amma har yanzu baisu kai office din ba cikin ranta take magana mutum kamar munafuki duk karasa inda zaka dasa office sai k`arshen gini? Lallai masu k`udin nan yan rainain wayo ne bata gama tunaninta ba taji Nura yana cewa. "Yauwa kinga zanga wani anan amma kinga office d`in can ki k`arasa sakatariya zata had`aki da shi nima zan shigo in na gama." "Ok sir sai ka shigo." K`arasawa tayi knocking. Kallonta Sakatariya tayi wani kishinta ya kamata saboda ita kanta saida ta razana da kyauwun yarinyar to me tazo yi wurin Oga? Matsawa tayi tace. "Barka dai." "Yauwa barka." "Ina da Appointment ne da Mr." Batare data k`ara kallonta ba tace. "What is ur name?" "My name is Sa'adatu Bukar." Ita ma ta bata amsa a tak`aice don ta fara isarta da magana ita ta k`osa taga wai wannan wane irin Oga ne? Tashi tayi ta nufi k`ofar Office d`in itama bin bayanta tayi knocking tayi Daga ciki sukaji muryasa yana cewa "Yes come in." Bud`ewa tayi tace mata. "Enter." bata saurari komi ba ta shiga ita kuma ta rufe k`ofar ta koma bakin aikinta. Duk da rud`ewar datayi bai hanata yin sallama ba ganin mutum ya juya baya maimakon ta ganshi sai bayan shi tagani kallon ko ina takeyi abun mamaki to wannan wane irin office ne? Kamar ba'a katsina take ba? Ga wani irin k`amshi da yake tashi wanda ita bata tab`a jinsa ba bare ta tantance k`amshin ba. Juyowar da yayi ne yasa ta zabura zata koma da gudu don ganin 😃 mutumin da batayi zato ba kama k`ofar tayi tajita gam! Wani irin shu'umin murmushi yayi tare da tasowa ya tako zuwa gabanta inda ta tsaya ta rufe ido jikinta sai rawa yakeyi muryasa taji yana cewa. "Baki iya gaisuwa ba" Kamar daga sama yaji tana cewa "Mornin Mr." Dariya ta bashi sosai amma babu damar yin hakan. "Morning welcome to A I G company Sa'adatu Bukar Ingawa." Komawa yayi ya zauna kafin yace mata. "Have a sit." Tare da nuna mata kujerar da zata zauna." Da sauri ta zauna don saura kad`an ta fad`i a yanda takeji. "Naga computer kika karanta don haka ni bana buk`atar masu computer saboda inada su sosai. Da sauri ta d`ago kai tana kallonsa gabanta sai takan uku-uku!!yakeyi saboda tsoro da fargaba.amma ahaka ta cije ta fara magana. " To wayace kace in dawo kabani aiki?kuma ka b`ata mani lokaci?" "Saboda naga jahadin dakikayi wurin zuwa interview kinga ai ba laifi bane don na baki aiki. Nisawa tayi gaskiya wannan mutumin d`an rainin hankali ne. " To me zanyi maka?." "🤗 good ina so ki kalli wacan kujerar." Kallon wurin daya nuna mata tayi. "To nan ne wurin zamanki kuma idan zanje aiki cikin garin nan to zaki rinka bina kina yi mani aiki a lapton d`ina ni kuma in naje gida zan rink`a duba aikin ki." "Allah na gode maka masu Kud`i na iskanci." "Yes magana kikeyi?" "A'a kawai abunda kunnenka yajiye maka haka nace." Tabbas bai ji komi ba saboda lokacin amsa waya yakeyi.... *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️6️⃣ __________📲 "Mr kana nufin a nan zan zauna tare dakai? Bayan kasan ni bazan iya komi anan ba kuma ai naga kana da Sakatariya bare ince aikinta zanyi maka." Kallon yanda take magana da yanda take motsa bakinta kamar ba abakinta maganar take fitowa ba yasa yaji ta bashi haushi don baya son yaga macen da zatayi abunda zata burge shi. Tsawa ya daka mata. "Keeee!!! Kada ki dameni da surutu aiki anan yazama dole!! Ya k`arashe magana tare da buga table d`in gabansa!!!" A firgice!! Tace "Sorry Mr." "Ok go back ur work now!" Kallon shi takeyi cikin rashin fahimta wai wane irin aiki ne wannan to ina zata? "Ok ko sai na d`auke ki na kaiki inda na nuna maki zaki rinka zama as far ur office?" Da sauri ta mik`e ta nufi kujerar da ya nuna mata. A cikin ranta tana tunanin wannan wace irin jaraba ce? Kallonta yakeye yanda ta juya bayanta ahankali ya furta. "Very beautiful girl." Da sauri ya kauda tunaninsa ya cigaba da aikinsan kamar babu kowa a office d`in nashi. Ita kuma kamar an d`ureta takeji saboda a takure take. Nura ne ya shigo bayan Sakatariya ta kira ta sheda masa zuwan Nura shine ya ba shi damar shigowa.shiga yayi tare da sallama a bakinsa. "Yallab`ai barka da aiki." "Yauwa Nura barka dai." Zama yayi tare da kallon inda take zaune mamaki ne fal a ranshi. "Yallab`ai dama nazo ne inji inda za'a kai new staff d`in da aka da`uka aiki ne." `Daga kai yayi ya kalleshi kamar bai fahimce shi ba kafin yace. "Who." Shima da mamaki ya bashi amsa. "Yallab`ai that girl." Yana magana yana nuna ta da hannu. "Oooo yes no need." Da mamaki fal aransa ya mik`e yace "Na barka lafiya Yallab`ai." "Na gode." Fita yayi yana tunanin canjin Ogan nasu. Duk maganar da sukeyi tana saurarensu. Satar kallonta yayi bayan fitar Nura saurin kauda kanta tayi don bata son ganin idanuwan nasa kamar na mashaya aranta ma cewa tayi waya sani ko yana shaye-shayen ma? Aikinsa kawai yakeyi ita kuwa ko wayarta bata zo da ita ba barema ko Aunty ta kira taji sanyi aranta haka ta zauna saidai from time to time ya d`ago kansa ya kalleta ita kam wani irin haushinsa takeji mutum sai shegen girman kai. Lokacin sallah ne yayi gani tayi yayi saurin tashi yana rufe lapton d`in gabansa da takardaun dake gabans agogon hannunsa ya ke k`okarin cirewa sai wani walk`iya yakeyi daga gani indai ba gwal bane ba to zinari ne nidai ahaka na d`auka tunda bansan wani gwal ba bari zinari haka nan nake hauka na.muryarsa ce tasanya ni yin figigi daga tunanin da nakeyi. "Zan fita masjid ga bathroom nan idan zakiyi amfani dashi." "Ok nace nima." Wata k`ofar naga yana sanya key yana bud`ewa maimakon inga ya fita ta inda muka biyo sai naga ba haka ba. "Ya Salam! Wannan wane irin kud`i garesu ne shi kanshi ginin abun kallo ne bare kayan dake ciki. Haka dai ta gama k`auyan cinta taje tayi alwala inda taga anjiye cafet kala-kala nan taje ta zab`i wanda yayi mata ta fara sallah. Ita kuwa Sakatariya mamaki ya hanata sukuni saboda tunda yarinyar ta shiga office d`in bata k`ara jin labarinta kuma har yanzu bata da dalilin shiga bare ta gano meke faruwa? Ganin fitar shi ta d`ayar k`ofar yasa ta tashi don ganin itama yarinyar na nan ko ta fita? Jin k`ofar arufe yasa tayi tsaki ta juya ta koma tana mamaki sosai. Bayan ya dawo ne taga ya koma ya zauna ba tare da yace komi ba kallonsa tayi da kyau cikin tsoro tace. " Mr yunwa nakeji ki zan iya fita in nemo abinci?" Batare da ya d`ago ba ya bata amsa. "No." Wani irin haushi ne ya kamata a fusace itama ta mik`e ta nufi inda yake zaune ta rik`e k`ugu. "Kaga Mr nifa bana iya jure irin wannan yunwar kasan tun kokon safe dana, ko k`osai babu ban k`ara sanya komi abakina ba, ku dama masu k`ud`i idan kukayi kalaci da naman kaza farfesun rago dana d`awisu ai ko ina kukaje babu abunda kuke ci sai ruwa yanzu nan tunda muka zauna roba nawa kasha?" Wallahi da shi ma'abocin dariya ne da yau yarinyar nan makwarwa tasanya shi ciwon ciki gaba d`aya bata hankali kuma bata b`oye feelings dinta. "Ki daina yi mani ihu a kunne bakiga yanda sauran staff sukeyi bane ba? Zaki zo kina mani surutu cacaca!!! Kamar wata parrot please!! Go back ur sit an wait for me." A razane ta juya ganin yanda ya daka mata tsawa. Waya ya d`aga bataji me yace ba ta yaji yace "ok ." Kawai ya ajiye wayarsa. Ba'a fi minti sha biyar ba sai akayi knocking Sakatariya ce ta shigo da ledoji wad`anda itama kanata bata san ko minene ciki ba. Ganin inda yarinyar take zaune yasa ta bud` e baki cikin k`arfin hali tace. "Sir ga sak`on." "Ok ba waccan yarinya." Isa tayi gabanta ta ajiye mata ledojin tare da wurga mata harara ita bata ma lura ba ledojin kawai take hange bayan fitarta ne yaga yanda take faman bud`e ledar yasa shi cewa. "Tashi kije gida sai Allah ya kaimu kuma by 8:00 ki tabbatar da kin fito." Wani irin d`adi taji ya ziyarci zuciyarta da sauri ta rungumi ledojin tace "Thank u Mr sai goben." *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ *SHINE GWANINA* -My Crush fan- By _Mom Mus'ab._ _FAREEED BEEN HARITH shahararren mawak'i ne da yayi fice a duniyar mawak'a, mutum ne da yake da d'umbin masoya maza da mata saboda yanda wakokin sa suka k'arbo a wurin yara da manya._ _Ya k'ware wajan rera wak'ar soyayya tare da yin amfani da kalamai masu ratsa zuciyar masoya._ _Komai ya samu asali ne daga fara sauraron wakokin sa a radio, a nan na tsince kaina da matsanancin k'aunar wakokin sa wanda daga baya k'aunar ta shafesa._ _Abu kamar wasa sai gani nayi nisa sosai akan sonsa,kunnuwana suka daina jin dad'in amon kowacce wak'a idan dai ba tasa ba,bakina baya da abunyi sai ambaton sa, bani kuma da wani buri da ya wuce yasan SHI NE GWANINA._ _K'awaye da makusanta na sun gama fahimtar kaunarsa a raina shiyasa ma wasu daga cikin su suke kirana da *BILKIFAREEED*_ _Idan kana so kaga fushina ko muyi fad'a da kai to ka kushe sa a gabana,idan kuma kana so mu shirya har ka ga hakorana to yi mani zancensa tabbas a silar hakan zaka iya samun kyauta daga wurina._ _Bazan manta ba na sha kyautar k'udin break d'ina na zauna nayi ta hamma saboda mawak'i FAREEED._ _HMMMMM_ *SHI NE GWANINA*Labarine da nake da tabbacin zaya nishadantar game da fadakar daku salon sa ya banbanta da saura domin kuwa yasha gaban *MATARKA KO MATATA*da kuma *K'ADDARAR SO* *SHI NE GWANINA*Zaya zo muku 1_February na wanan shekarar sanan da alkawarin samun sa kullum babu fashi. *SHI NE GWANINA*Farashinsa tattare yake da sauk'i game da rahusa normal group #300 VIP#500. *Maza hanzarta ka tuntub'e wanan number via WhatsApp .07063878558. ~Tsaftataccen alkalami, baya rubuta shirme ~ 🅿️7️⃣ ---------------📲 "Asiya ina so ki zama jaruma akan Ahmed, domin kinsan ba sakaran mace zata shawo kansa ba sai mai wayo da jajircewa ta haka ne zai baki damar mallakarsa, nasan halin d`an uwana da taurin kai ga son girma da ko in kula da mutane, to bana son ganin hakan ya dameki kuma insha Allahu ni bazaki samu matsala da ni ba saboda ni da kaina naga ya dace in zab`e ki kizama sirikar gidan nan in sha Allahu baki da matsala da ahalin gidan nan." Nisawa tayi don tabbas wannan ba k`aramin aiki bane ba gabanta kuma wannan itace damarta domin fa itama ta dad` e tana mafarkin samun Ahmed a matsayin miji domin babu macen da zata guje shi saboda guy din yana da class ga kud`i kamar yayi ga shi handsome guy gaskya bazatayi wasa da wannan damar ba. "Mami insha Allahu zanyi kamar yadda kikace zan kuma yi nasara." Rungumeta Mami tayi tana jin dad`in yanda yarinyar ta amince cikin sauk`i "Nagode Asiya kuma kisaki jiki a gidan nan kema yar gidan nan ce duk abunda kike buk`ata ki tambayeni ko Granny zamuyi maki shi kuma kinga itama Salima ta kusa dawowa hutu sai kiji dad`in zaman gidan." "Ok nagode Mami." Tafiya takeyi ta k`osa mai napep d`in ya ajiyeta gida ko ta bud`e ledojin nan taga menene aka lullub`e haka da ya hana ta bud` e a office d`insa. Yana ajiyeta k`ofar gida da sauri ta mik`a masa kud`insa yau ba kamar kullum ba bata nemi ragi ba da sallama ta shiga gida da ledoji nik`i-nik`i a hannunta Mama na bakin famfo tana wanke allaiyahu ta ga Sa'adatu na shigowa da kaya ahannuwanta 😲 da mamaki take ganin k`arasowarta. "Mama sannu da gida." "Yauwa ina kuma zaki da kaya haka?" "Wallahi Mama abinci na ne da ban ci ba shine nazo mana dashi da alama yau basai munyi girki ba. Fitowar Aunty kenan daga d`aki itama ta saki baki tana kallon Sa'adatu wadda ko ajikin bataji komi ba. Shiga tayi parlon gidan tare da ajiye kayan ta fara bud`e kajin dake nannad`e aciki ga kuma takeaway d`in jallop sai kuma drinks kala-kala wasu ma basu tab`a ganinsu ba. Cike da al'ajabi wanda su yaushe rabon da suga naman kaji bare wani lemo? " Yanzu Sa'adatu irin wannan halin zaki d`auka na rok`on jama'a abun duniya? Bazaki rik`e maraicinki ba? Dama wannan shine aikin dakike ikirarin kin samu kenan? To maza ki fito ki maida su inda kika samosu kibarmu da talaucin mu bamu sha'awar irin wannan rayuwar ta son duniya." Wasu hawaye ne masu zafi suka zubo a idanuwanta bayan hannunta ta sanya ta share hawayen tabbas tasan inda Mama ta dosa amma ai ba tarbiyyar data bata bace ba bazata zubda mutuncinta ba akan abun duniya yazama dole ta warware masu komi ko don gudun kada su fara zarginta. "Wallahi Mama ba abunda kuke tunani bane ba kema kinsan k`arya ba halin bace ba zan fad`maki gaskiya abun da ya faru." Gaba daya abunda ya faru ta sanar masu kuma sannan ta tabbatar masu cewa wannan mutumin na jiya shine mai company nan kuma yau ma shi ya bata wannan abincin ta bata b`oye masu irin rashin kunyar datayi mashi ba har ya saya mata abincin nan. Gaba d`aya abun ya d`aure masu kai sai dai amma sun san wacece Sa'adatu? Bai bar company ba sai karfe 6:00 dai-dai kafin ya fita office d`in kallon inda yarinyar ta zauna yayi yana imagen d`inta aransa hango wani abu da yayi akan table d`in gaban kujerar ne yasa shi k`arasawa wurin tsaki yayi ganin abunda ta bari awurin glolips ne d`auka yayi yana juya shi ahannnusa abun yayi kyau saidai local ne tsintar kansa yayi da fad`in" yarinya tana son kwalliya." Cikin aljihunsa ya saka abun kafin ya fita yabar office d`in. Cikin lokaci ya isa gida yana shiga main parlo sukayi 2 eyes dashi wani bak`in ciki ne ya ziyarci zuciyarsa wanda ita kuma Asiya akasin haka ne don ita ganinsa natsuwa ce ta saukar mata azuciya. Da sauri ta tare shi zata k`arbi jakar hannunsa tare da fad`in. "Ur wellcome." Cikin yanga da kisisina take magana. Dakatar da ita yayi ta hanyar d`aga mata hannu kawai.......*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ *SHINE GWANINA* _My crush Fan_ By _Mom Mus'ab._ _FAREEED BEEN HARITH shahararren mawak'i ne da yayi fice a duniyar mawak'a, mutum ne da yake da d'umbin masoya maza da mata saboda yanda wakokin sa suka k'arbo a wurin yara da manya._ _Ya k'ware wajan rera wak'ar soyayya tare da yin amfani da kalamai masu ratsa zuciyar masoya._ _Komai ya samu asali ne daga fara sauraron wakokin sa a radio, a nan na tsince kaina da matsanancin k'aunar wakokin sa wanda daga baya k'aunar ta shafesa._ _Abu kamar wasa sai gani nayi nisa sosai akan sonsa,kunnuwana suka daina jin dad'in amon kowacce wak'a idan dai ba tasa ba,bakina baya da abunyi sai ambaton sa, bani kuma da wani buri da ya wuce yasan SHI NE GWANINA._ _K'awaye da makusanta na sun gama fahimtar kaunarsa a raina shiyasa ma wasu daga cikin su suke kirana da *BILKIFAREEED*_ _Idan kana so kaga fushina ko muyi fad'a da kai to ka kushe sa a gabana,idan kuma kana so mu shirya har ka ga hakorana to yi mani zancensa tabbas a silar hakan zaka iya samun kyauta daga wurina._ _Bazan manta ba na sha kyautar k'udin break d'ina na zauna nayi ta hamma saboda mawak'i FAREEED._ _HMMMMM_ *SHI NE GWANINA*Labarine da nake da tabbacin zaya nishadantar game da fadakar daku salon sa ya banbanta da saura domin kuwa yasha gaban *MATARKA KO MATATA*da kuma *K'ADDARAR SO* *SHI NE GWANINA*Zaya zo muku 1_February na wanan shekarar sanan da alkawarin samun sa kullum babu fashi. *SHI NE GWANINA*Farashinsa tattare yake da sauk'i game da rahusa normal group #300 VIP#500. *Maza hanzarta ka tuntub'e wanan number via WhatsApp .07063878558. ~Tsaftataccen alkalami, baya rubuta shirme ~ 🅿️8️⃣ ___________📲 Duk abunda ke faruwa tsakaninsu Mami na kallonsu ganin yanda Ahmed yayi ma Asiya yasata fargaba. "Anya Ahmed zai canza ya saduda kuwa? Dole ne ta k`ara jawo hankalin Asiya akan ta jajirce sosai fa." Ita kuwa Asiya wani irin takaici ne ya tokare mata zuciya kallon kanta tayi da kyau taga bata da wata makusa da namiji zai gujeta bare har ya kauda kansa daga gareta, tabbas tana da babban aiki a gabanta sharewa tayi ta koma d`akinta dama zaman jiransa ta zauna yi sai kuma ga irin wulak`ancin da yayi mata. Koda ya shiga d`akinsa ajiye jakar lapton d`insa yayi ya zauna akan wata kujera data zame masa wurin zama "Why Mami zaki cakud`a rayuwarta da wannan yarinyar wadda babu komi atare da ita sai rashin kunya ta yaya zan " so" ta? Me yasa bazaki bari inyi rayuwata ni kad`ai ba? Dole sai kin shigo da wata mace cikin rayuwata? Gaskiya Mami baki tab`a k`untata mani ba irin wannan lokacin kuma ninasan bazanyi maki biyayya ba akan hakan kawai kin kawo rud`ani a cikin rayuwarmu mai dad`i." Ganin b`acin ransa k`ara yawa yakeyi acikin zuciyasa yasa ya tashi ya fara rage kayan jikinsa wani abu yaji ya fad`i k`asa daga cikin aljihun wandon sa saurin dubawa yayi don ganin menene ya fad`i? Man bakinta ne daya taho dashi daga office d`auka yayi ya d`aga k`ark`ashin pillow ya ajiye shi shi k`amshin abun yana burge shi. Bayan ya gama komi ne ya nufi masjid saida aka gama sallah isha'i ne kafin ya shigo gidan direct wurin daining ne ya nufa ganinsu gaba d`aya awurin suna cin abinci harda yarinyar yasa ya k`ara d`aure fuska don gaba d`aya ya tsani yarinya. Zama yayi kusa da Granny kamar yadda ya saba kamar kullum. Kallon Mami yayi tare da ya mutsa fuska kafin ya fara magana kamar anyi masa dole. "Mami asa mani tuwon." Itama kallonsa tayi cikin ko in kula ba kamar kullum ba yadda takeyi masa ta kalli Asiya wadda tunda yazo kanta yake k`asa saboda wani irin kwarjini ne yakeyi mata kamar daga sama sukaji muryar Mami tana cewa. "Asiya zuba ma Yayanki abinci." Ai kafin Asiya ta d`auki plate shi yaja flaks d`in abincin gabansa arazane yake kallon Mami, yanda ya zabura ne yabasu dariya gaba d`aya ga kuma rud`ewa yayi ita kam Granny sai da ta dara 🕶don ganin rud`ewar jikan nata. Kallon shi Mami tayi tace 😀 "Au baka so asanya maka abincin ne?" "Eh Mami zan zuba da kaina Granny bani manshanun." Mik`a mashi tayi tare da zolayarsa kauda kansa kawai yayi tare da zuba tuwon shi da miyar kuka don yafi sonta akan kub`ewa cin abincinsa yakeyi batare da ya k`ara magana ba. Mami ce tace "Granny ni zan shiga daga ciki na manta wayata kada Abban Salima ya kirani bani kusa." "To nima bari in shige don bacci nakeji yau." " To Granny Allah ya bamu Alkairi." "Ameen saida safen ku." Asiya ce ta amsa masu amma shi kallon ikon Allah ya tsaya yi na sabon canjin da yake gani wurin mutanen gidan nasu. Shida yasan idan sun gama cin abinci sai sun zauna sunyi hira sosai sai sun kai wajen karfe 10:00 indai ba shine yace yana jin bacci ba ba mai tashi amma yau wai kowa da abunda zaiyi lallai da gaske sukeyi shima kuwa dole ne ya canza don shidai kam baya jin zai iya tsayawa ya b`ata lokacinsa akan wannan ⛵ yarinyar. Bai gama tunaninsa ba yaji muryarta tana cewa. "Yaya Ahmed idan kagama zamu fita kanuna mani gari pleasa." Tak`ara she magana cikin shagwab`a irin ta yaran masu kud`i." A fusace ya d`aga kansa ya kalleta!! "What?!! Kina nufin ni zan d`aukeki in zaga gari dake? Kinga nayi maki kama da mai d`aukar mace ina yawo da ita a mota? Ko nayi maki kama da manemin mata ne? Sai ki bari idan kin koma can Kaduna garinku sai ki nemi wanda zai zagaya gari dake amma bani ba." Daga haka ya d`auki wayarsa ya wuce sama ba tare da ya k`ara furta komi ba nan ya barta cikin kunya dumu-dumu. "Lallai guy d`in nan yaci abinci wurinta yanzu ita zaiyi ma haka? Kaji shi kamar wani ba k`auye? ni banga amfanin zaman shi k`asashen waje ba saboda gaba d`aya bashi da wata wayewa sai jiji dakai. Amma dani yake zancen zan nuna masa nima mace ce nan ba da dad`ewa ba zai fad`a tarkona shima sai ya koma d`an iskan da yakirani da shi muje zuwa. Koda ya koma d`aki tunani ne fal aransa irin yanda yarinyar ke neman takura masa amma dole ne ya nemi mafita tun wuri.haka ya dad`e yana tunani har bacci yayi gaba dashi. Washe gari haka Sa'adatu ta tashi da wuri ta gama shirinta tsab nan dai Mama ta nuna mata bata son ta k`ara yi ma Oganta irin wannan halin banzan ita dai tayi abunda ya kaita saboda ita yarinya ce bata san illar masu kud`i ba. Karfe 8:00 dai-dai ta shiga Company direct office dinsa ta wuce da mamaki take kallon motarsa yau kam yazo da wuri ko lafiya? Tana shiga Sakatariya ta ganta kallonta tayi cikin doguwar riga bak`a yarinyar kamar balarabiya wani kishinta ne ya kamata ganin kallon da Sakatariya keyi mata yasa Sa'adatu bud`e k`ofar office d`in zata shige da sauri ta dakatar da ita ta hanyar cewa. Hyyyy!!! Me kika dawo yi kuma? Babu ko excuse zaki fad`a office d`in Oga who are you?." Ture hannunta tayi daga dafawar datayi mata tare da fad`in. "Wannan amsoshin naki na wurin Ogan naki." Fad`awa tayi cikin office d`in batare da tayi ko knoucking ba itama binta tayi ciki zata jawota sai ji yayi-yayi karo da mutum yarinyar ta fad`a kan jikinsa da sauri ya tallabeta bata kai k`asa ba!kallon juna sukeyi ko kiftawa 👶 ita ko Sakatariya daskarewa tayi awuri saboda mamaki📛...... *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ *SHINE GWANINA* _My crush Fan_ By _Mom Mus'ab._ _FAREEED BEEN HARITH shahararren mawak'i ne da yayi fice a duniyar mawak'a, mutum ne da yake da d'umbin masoya maza da mata saboda yanda wakokin sa suka k'arbo a wurin yara da manya._ _Ya k'ware wajan rera wak'ar soyayya tare da yin amfani da kalamai masu ratsa zuciyar masoya._ _Komai ya samu asali ne daga fara sauraron wakokin sa a radio, a nan na tsince kaina da matsanancin k'aunar wakokin sa wanda daga baya k'aunar ta shafesa._ _Abu kamar wasa sai gani nayi nisa sosai akan sonsa,kunnuwana suka daina jin dad'in amon kowacce wak'a idan dai ba tasa ba,bakina baya da abunyi sai ambaton sa, bani kuma da wani buri da ya wuce yasan SHI NE GWANINA._ _K'awaye da makusanta na sun gama fahimtar kaunarsa a raina shiyasa ma wasu daga cikin su suke kirana da *BILKIFAREEED*_ _Idan kana so kaga fushina ko muyi fad'a da kai to ka kushe sa a gabana,idan kuma kana so mu shirya har ka ga hakorana to yi mani zancensa tabbas a silar hakan zaka iya samun kyauta daga wurina._ _Bazan manta ba na sha kyautar k'udin break d'ina na zauna nayi ta hamma saboda mawak'i FAREEED._ _HMMMMM_ *SHI NE GWANINA*Labarine da nake da tabbacin zaya nishadantar game da fadakar daku salon sa ya banbanta da saura domin kuwa yasha gaban *MATARKA KO MATATA*da kuma *K'ADDARAR SO* *SHI NE GWANINA*Zaya zo muku 1_February na wanan shekarar sanan da alkawarin samun sa kullum babu fashi. *SHI NE GWANINA*Farashinsa tattare yake da sauk'i game da rahusa normal group #300 VIP#500. *Maza hanzarta ka tuntub'e wanan number via WhatsApp .07063878558. ~Tsaftataccen alkalami, baya rubuta shirme ~ 🅿️9️⃣ ____________📲 Kallon yanda ta cakume shi kawai yakeyi wadda ita idonta rufe yake hawaye ne kawai ke zuba daga idanuwanta baiyi k`okarin cireta jikinsa ba saboda yanda yaga ta tsorata sosai. Saurin janyewa tayi daga jikinsa hannuwanta dunk`ule a k`irjinta Rigarsa ta sama suit d`in ya cire ya mik`a mata kallon shi tayi aranta tana tunani wai shi nan har yana da tausayin da zai bata wata rigar banzar shi? Mara imani kawai wani takaici taji ya kamata. "Ka barta kawai bana buk`ata." Rashi ne ya k`ara b`aci saboda yanda tayi mashi a fusace ya fara magana saboda shi gaba daya baya iya magana a hankali sai fad`a babu kamar in yana gaban yariyar. "Ke kika sani!!kuma yanzu inda wani abu ya sameki 😀 fa? " Wani irin kallo ta bishi da shi na rashin fahimta ganin shima yanda ya jik`e sharkaf a ruwan yasa tayi mamakin tsayawar shi a wurin. "Me kuma zai sameni ai da kabar motar ta banke ni da yafi wannan azabar dakake gana mani don ina aiki k`ark`ashinka." Maganganun yarinyar suna bugar mashi zuciya don haka yasa shima ya barta ya shige ciki don ya gudanar da abunda zaiyi. Kallon bayansa tayi yanda ya tafi ya barta wurin batare da wata damuwa ba goge hawayenta tayi da karfi ta furta. "Mugu azzalumi Allah sai ya saka mani wannan izzar dakake yi mani." Jin kalamin datayi ne yasa ya juyo a fusace!! Daga bayan shi yaji ance. "Sir i wait for you." Juyawa kawai yayi batare da yace komi ba. Haka saida suka gama komi kafin suka fara fitowa suna 🚖 tafiya haka ta koma ta d`auko jakarta ta fito company babu wani abun hawa sakamakon ruwan da akayi ga wani irin sanyi dake ratsata motar data haskata ne yasa ta k`ara rabewa gefen titin dai-dai inda ta tsaya yayi parkin ya fito, tabbas ta gane shi, shine tagani d`azun tare da Mr amma kuma menene dalilinsa na tsayawa?? Matsowa yayi inda ta takure kanta yace mata. "Indan ba damuwa kizo mu ajiyeki gida." Zaro ido tayi tare da k`ara kallonsa "A'a nagode." Ganin a tsorace take yasa yace "Bani kad`ai bane ba tare nake da driver kuma idan kika cigaba da zama nan bazaki samu abun hawa ba saboda ruwan nan kinga har yanzu ba tsaya ba." Tunaninta to shi ya akayi yake da kirki haka?kuma daga ganinsa shima kaga kwanciyar Naira atare da shi bata gama tunani ba taji ya sake cewa "Please my sister ki shiga muje." "To shikenan nagode." Murmushi yayi tare da fad`in " "No thanks." Gaba daya hankalin su Mama ya tashi ganin har wajan karfe 6:00 ruwan bai tsaya ba ga Sa'adatu bata dawo ba kuma dama in anyi ruwa abun hawa wahala ya keyi ko ya zatayi oho? Saboda haka basu da natsuwa. Koda ya koma office d`insa baiga jakarta ba akan table d`inta hakan yasa ya tabbatar da ta wuce gida tabe baki yayi tare da furta "Masifaffiyar banza kawai yarinya k`arama sai jarabar fad`an tsiya mtsss!" Har ya juya zai fita shima ya nufi gida saboda gaba daya jikinsa ajik`e yake dole ne yaraba kanshi da wannan kaya don ya ma tabbatar yau sai mura ta kamashi. Wani abu yagani wanda ta kama veil d`inta dashi tsugunnawa yayi ya d`auki abun yana juya shi a hannunsa tabbas yaganshi d`azun yanda ta mak`ala shi tunanin abunda ya faru tsakaninsu ne yake dawo masa tun shigowarta company haka ya fito da abun ya nufi motarsa tuk`i yakeyi amma ganin yarinyar yakeyi agabansa da jin muryarta a kunnuwansa haka nan yaji bai kyauta mata ba amma kuma wata 💖 zuciyar na fad`i masa hakan dai-dai ne da wannan tunanin ya isa gida. Mami na ganin shigowarsa ajik`e ita da Granny suka bishi yana shiga bathroom yashiga ya cire kayan ya fito daga shi sai jallabiya da kuma towel a hannunsa ganin Mami da Granny yasa shi zare ido don baiyi tunanin sunga shigowarsa ba. "Mami Granny!!" "Shiiiiit." Mami tace tasa hannunta kan bakinsa alamar yayi shiru kama shi tayi ta zaunar akan kujera ta amshi towel din ta fara goge masa sumarsa da sauri ita kuma Granny ta nufi kitchen ta had`o mashi ruwan zafi mai kayan kamshi don maganini mura yana sha kuwa ya fara attishawa. Tafiya sukeyi da Khalid a mota tana bayan mota Khalid yaji tana magana ita kad`ai "Wannan mugun mutum ya lalata mani komi yaune 🎂 birthday d`in Aunty na amma haka zan koma ban kai mata komi ba?" Juyowa yayi yana kallonta muryarsa taji yace "Kiyi hakuri ba mugu bane ba kuma shidai haka halinsa yake amma yana da kirki." "Hmm kaidai kana da ☺ amma sam shi bashi da hali mai kyau." Murmushi yayi yace "Brother d`ina he is good man an very simple but amma da wuya ki gane hakan." Bud`e wani wuri yayi ya d`auko wata yar jaka mai kyau designer ya bata yace gashi kiba sister d`inki." Rufe baki tayi alamar jin kunya!ashe dai yaji abunda nace? Tab!!! *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjl8UfjxNtt-x4MQ 🅿️🔟 _____________📲 Murmushi Khalid yayi tare da kallonta ta mirrow. Bud`ewa tayi taga menene aciki? Ganin wani agogo tayi just like irin wanda ta gani hannun Mr amma don dai shi wannan na mata ne iya tsaruwa ya had`u 100℅ . "Amma Ranka shi dad`e wannan is too much wallahi baza'a yarda agidanmu aganni dashi ba Mama na zatayi fushi dani sosai itama Aunty na bazata karb`a ba." Wata irin natsuwa ta zoma Khalid azuciyarsa tabbas wannan yarinyar ta sha tarbiyya sosai yanzu awannan zamanin yan mata da suke kamar suyi maka k`wace amma ita tsoron amsar abun hannun maza takeyi saboda kada gidansu suyi fushi da ita gaskiya yarinyar ta burge shi sosai yazama wajibi yasan wacece ita. "Kinga to shikenan amma ki bani dama in shiga ni in bata dakai na amatsayin ni abokin Oganki ne kuma d`an uwana kinga daga nan sai in bata hakuri akan cewa ba laifinki bane ba na rashin kawo mata 🎁 gift. " Really zakayi hakan?" Ta tambaye shi da mamaki. Murmushi yayi tare cewa."Yes of couse zanje gudun kada a samu matsala." "Nagode Sir Girgiza mata kai yayi alamar ya yadda. Haka ta cigaba da nuna masa han yar gidansu har suka kai dai-dai wani k`aramin gida wanda madaidaici ne nan ta nuna masu su tsaya nan ne gidansu. Tabbas! gidan talakawa ne kuma anan suke rayuwa babu shakka tana aikin nan ne don rufin asiri. "Sir kaga gidanmu nan, nida Mamana sai Aunty na." "Masha Allah gaskiya kin burge ni na kuma gode da kika bani damar kasan cewa brother d`inki yanzu ki shiga ki sanar masu zan shigo mu gaisa da mutanen gidan." Amsawa tayi da to tare da shiga cikin gidan da murnar ta Sallama takeyi amma sakamakon ruwan sama yasa suna cikin d`aki basujita ba har saida takai bakin k`ofar d`akin kafin suka ji ta suka amsa tare da fitowa gaba d`ayansu don jin muryar Sa'adatu. "Amma sa'adatu mun tsorata da jinki shiru ga wayarki bamu samunta tun 😳 dazun." "Yanzu ba wannan ba tunda na dawo zanyi bayani daga baya, yanzu dai bak`o ne zai shigo ku gaisa shine dama nace bari in sanar maku Zaro ido sukayi gaba d`ayansu da mamaki suke tambayarta bak`o kuma? " Eh Mama." "To shikenan kije ki shigo dashi muga waye? Allah yasa ba wata fitinar kika jawo mana ba." "Wallahi A'a bari in shigo dashi." Da gudu ta koma a zaure inda tabarshi 😝 "Sir ka shigo inji Mamana." "To nagode muje." Haka yabi bayanta suka shiga tare da sallama abakinsa. Da Mamaki Aunty da Mama suke amsa sallamarsa suna kallon to ko shine Ogan nata? Tsugunnawa yayi har k`asa yana gaishe da Mama cikin jin d`adi take amsawa tare da ganin k`imar yaron ita kanta Aunty mamaki takeyi indai shine Ogan to gaskiya Sa'adatu haka nan take zargin bashi da kirki. Bata gama tunani ba taji muryasa yana cewa. "Aunty happy 🎂 birthday in advance." Da sauri ta d`ago kai tana kallon shi shima 😂 ji yayi gabansa ya fad`i ganin yanda suka kalli juna ido cikin ido aranshi kuma yana furta masha Allah gaskiya yaran nan akwaisu kyau jibi yar uwarta ma. "Thank u." Ta furta ahankali.murmushi yayi tare da mik`a mata yar jakar hannunsa mai kyau kallonshi tayi tana mamaki amma tasan dai sa'adatu ce ta fad`i masa amma tayaya zai bata kyauta haka? Ganin bata da niyyar karb`a yasa yace "Mama don Allah kada Aunty tayi mani haka wallahi dalilin dayasa na shigo kenan saboda naba Sa'adatu nace ta baki tace zakuyi fushi da ita shine nace to ta nemar mani izini in bata da kaina. Sunana Khalid Kabir kuma ni d`an uwan mai company da Sa'adatu take aiki ne." Tabbas Mama taga k`imar yaron kuma tayi mamakin yanda bai k`yamace su ba to amma ya zatayi? Dole ta bashi wannan damar. "Amshi Karima." Sukaji ta fad`i wani irin dad`i yaji ya baibaye zuciyarsa itama haka Sa'adatu .Mik`a hannu Karima tayi ta karb`a tare da cewa "thank u." "No tnx my sister's Juyawa Mama tayi ta bar gurin tare da cewa "Mun gode da kulawarka garemu." Daga haka bata sauraresu ba ta wuce. "Sir mungode Aunty wallahi sir yafi Oga kirki." "Sister kidaina fad`in haka wallahi he is good in kika fahimce shi." Shima sallama yayi masu ya tafi tare da jin dad`in had`uwa dasu. *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️1️⃣1️⃣ _____________📲 Atishawa kawai yakeyi adai-dai lokacin itama Atishawar takeyi. Aunty ce tace. "Amma kinsan jikinki baya son ruwan sama amma shine kika shige shi? Saboda taurin kai irin naki." Murmushi tayi tare da karb`ar kofin dake hannun Aunty ruwan zafine mai kayan k`amshi wanda dama ita gwana ce wurin shan tea murmushin nata yana da ma'anoni da dama, taso ta sanar ma Aunty abunda Mr yayi mata yau amma ganin Aunty na cikin farin ciki yau, ga kuma zuwan Khalid gidansu yau gaskiya yayi mata abunda bata tab`a zaton shi ba daga ire-irensu masu kud`i. Shiyasa ta barma ranta komi don kada ta ruguza farin cikin yar'uwarta. Tunanin surar yarinyar yakeyi saboda gaba d`aya yanda jikinta ya jik`e sharaf da ruwa yasa rigar jikinta ta manne mata kallon yanda taketa kare kirjinta yakeyi aransa, amma meyasa zai damu da abunda ya faru tsakaninsu? Bayan yarinyar bata da kunya ita gani takeyi dai-dai take da kowa? Kauda tunaninta yayi azuciyarsa da niyyar yin bacci amma da ya rufe ido ita yake gani lokacin daya d`auketa ta fad`a kirjinsa ganin tahowar motar nan tayo kanta. Tsaki yayi tare da juyawa hawayen da ke zuba idanuwanta ne yake gani suna masa gizo a hankali ya furta. "Meyasa zan sanya ta zubda hawayen ta?bayan nasan mace ce mai rauni, ban ma san ya akayi ta koma gidan su ba a cikin 🙄 ruwan nan? Dole ne inyi hikimar neman number d`inta ko don inji ya take? To wa zan tambaya? Nura ne ya fad`o masa arai 🙄 yes!bari in neme shi." Bayan Nura ya turo mashi number ta ne ya duba agogo yaga karfe 8:30 acikin ransa yace nasan dai yanzu batayi bacci ba wannan yarinyar mai shegen 😯 danna kiranta yayi tare da jin wani iri aransa. "Assalamu alaikum." yaji ance cikin wata irin murya mai kasala daburcewa yayi tare da amsa sallamar ita kuma jin muryar Mr ne yasanyata zambur!! ta mik`e daga kwanciyar datayi tana jiran Aunty ta shigo suyi magana. "Da yaushe kika tafi gida? Taji ya sake tambayarta. Daurewa tayi domin taga kamar abun nasa da renin wayo. " Ba matsalarka bace ba, dama abunda ka kirani ka tambayeni kenan? To ban sani ba nima." Gaskiya yarinyar nan bata da hankali shi takeyi ma magana haka? Kamar wani sa'an ta? Daga ya kira yaji ya take? Cikin tsawa ya fara magana!! "Ke!! ni ba surutu na tambayeki ba zan turo yanzu gidan ku akawo maki printer kiyi mani aiki ina son gobe kafin in fita zan turo akawo ki gidan mu ki kawo mani kafin ki wuce office. Da mamaki itama ta bud`e baki tana jin-jina hali irin na wannan 😃. " Ok to ina jira sai yazo." Kafin ya k`ara magana ta datse wayar tare da cewa " Duk bala'in ka Mr sai ka barni mugu kawai. Tunani yakeyi to wai shida yaje tambayarta ya taje gida amma haukanta ya hana shi cewa komi yanzu to wane aiki zai bata? Don ya b`ata mata rai? Tunawa yayi da yana da wasu takardu dama da zai yi masu aiki to kawai bari ya aika mata dasu driver ya kira ya had`a masa komi kafin yaba shi number ta yace mashi ya kirata zatayi masa kwatancen uguwarsu da gidansu. Haka kuwa akayi bai sha wani wahala ba wurun gane gidan su Sa'adatu haka ta fito ta karb`a. Bayan driver ya dawo ne ya sanar masa ya kai mata. "Aunty wai bakiga aikin da wannan mugun ya aiko mani da shi ba?" " Hmmm ai ni narasa irin tsamar dake tsakaninsa dake? Amma fa ina ganin kina yi masa rashin kunya ne shiyasa ya takura ki da yawa don haka ni ba jiranki zanyi ba kinga kwanciya zanyi." "Ok gudnight." Cigaba da aikinta tayi tana jin kamar Aunty gaskiya ta fad`i mata amma meyasa takeyi masa haka? Tana so ta girmama sa amma shi kullum nuna isarsa yasa takeyi masa 💁 haka. Washegari da safe haka ta tashi ta shirya da wuri don kada ya aiko d`aukarta kuma bata shirya ba yazama wahala bata boye ma su Mama komi ba akan aikin daya bata kuma yace zai aiko a d`auke ta. "Nidai Sa'adatu bana son aikin nan naki ya jaza mana matsala wallahi manyan mutanen nan sai kinyi takaka tsan-tsan dasu kuma ki daina sakewa da kowa bana neman komi atare daku sai fatan mu gudu tare mu tsira tare kullum abunda nake fad`a maku kenan ko minene na rayuwa mutuncin mutum yazama shine farko." "Insha Allahu Mama babu abunda zaisa in watsar da tarbiyyar da kika d`orani akai zanyi iyakar yina inga na kauda kai daga duk wani abunda zai taso mani in Allah yaso." "Ahmed wai yaushe zaka fara magana da Asiya ne? Naga har yanzu babu wani canji daga gareka." "Mami ki bani lokaci amma ba yanzu ba saboda ni yanzu aiki yayi mani yawa kuma kinga k`arshen shekara ne dole komi sai na sa ido." Sallamar Sa'adatu ne ta basu damar juyawa gaba d`aya tare da kallonta gaban shi ne yayi mummunar !!!fad`uwa saboda kullum yarinyar rikid`a takeyi masa. Tabbas!kyakkyawa ce!!! Masha Allah......*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️1️⃣2️⃣ __________📲 A sukwane ya shiga motarsa yayi rivos ya fita gidan dama get d`in gidan abud`e yake, ganin haka shima Khalid ya nufi wurin parkin lot zai d`auki mota ya bishi saboda babu wanda yasan abunda ya faru? Muryar Mami ce ta dakatar dashi ta hanyar cewa. " Kada ka bishi kyale shi kawai." Amma Mami kinga fa ayanda fita daga gani akwai abunda ya faru." "Ba komi Khalid koma menene Allah ya sawak`a." " Ameen suka amsa gaba d`ayansu." Lokacin da ginin ya fara zubewa k`asa ta fara touch ko ina ya fara zub`ewa. Mutanen wurin ne suka fara guduwa. Alokacin ita kuma ta shiga wani d`aki da zata rubuta reporting d`in wanda ita kanta bata san d`akin ya rufe ba. Juyawar da zatayi ne taga d`akin ya rufe ga wata k`ara tana ji, tare da ihun mutane kamar suna fita daga cikin wurin mamaki ne ya rufeta gashi ta ja k`ofar ta jita ta rufe gam. Tun tana jin ihun mutanen har ta ji bata jin komi sai k`arar wutar dake touch d`in. Cikin tashin hankali take kiran sunayen Allah tana Addu'ar Allah ya bata mafita sai zagayen d`akin takeyi tana kuka dama kasheta zaiyi shiyasa ya turo ta nan gaskiya wannan mutumin mugune. Saman rufin ne ya fara zubo mata kukanta ne ya k`aru sosai can ka`rshen d`akin ne ta koma ta zauna ta had`a kanta da cinyoyinta tana kuka sosai wanda bata da wata mafita iyaka ta zuba ma sarautar Allah ido tsoro ne fal aranta. Tashin hankali ne fal! aransa tuk`i yakeyi amma tunani yakeyi sosai aransa gudu yakeyi kamar zai bar gari yana tunanin maganar Abbas yakeyi daya kira shi ya sanar masa basuga yarinyar ba, to kuma yace basuga fitarta ba bare ace ko ta gudu ne? Hakane ya tabbatar masa yarinya tana cikin gidan. Rok`on Allah ya keyi kada wani abu yasamu yarinyar saboda be san me duniya zatace masa ce masa ba? Kuma shi bai san amsar da zau ba duniya ba? Idan wani abu ya samu yarinyar." Da wannan tunanin har ya isa site d`in ganin yanda wurin yayi yasa a gaggauce yayi parking ya fita a sukwane ya nufi ciki ta wata k`aramar k`ofar ganin yanda wurin yake yasa hankalinsa ya k`ara tashi rud`ewa yayi ya fara shiga ciki sosai ganin baiga alamarta ba yasa shi k`ara shigewa, ganin jakarta da wayarta ajiye awani table yasa shi k`ara shigewa wurin yana kiran Sa'adatu!Sa'adatu!!Sa'adatu!!! Amma shiru babu komi duba wayarta yayi yaga har ta mutu babu caji cikin aljihunsa ya sanya wayar har zai haye sama yaji k`arata da sauri ya juyo ya nufi k`ofar da yaji k`arar girgiza k`ofar yayi yajita gam! Jin-jin kofar yayi yaji tak`i bud`ew wani k`aton katako ne daya gani cikin wurin ya ja da baya ya buga shi a k`ofar aiko bud`ewa k`ofar tayi ya fad`a ciki arazane!! Hango ta yayi tana zaune ta had`a kai da cinyoyinta tana kuka sosai kallonta yakeyi tare da ajiyar zuciya!! Ganin wani kato yana shirin rikitowa kanta yasa yayi saurin isa wurinta tare da janyeta ta fad`a akan kirjinsa suka fita wurin suna fita wurin ya ruguza gaba d`aya saida suka kai kamar wajan minti biyar kafin ta ture shi da k`arfinta daya rage mata. Tura shi ta farayi tana kuka tana bugun kirjinsa cikin bala'i data ke yi ne tafar gaya mashi magana 😢 wanda shi yama kasa cewa komi. "Wallahi baka da imani dama kasan abunda zai faru kenan amma ka turo ni nan? Kai wai wane irin mutum ne da baka san darajar d`an adam ba? Nayi nadamar zama a k`ark`ashin mutum irinka mara tausayi bazan yafe maka zaluncin dakayi mani ba." Bugun shi takeyi tana ingiza shi yana yin baya har saida suka kusa kai ka`arshen bango kafin ya kama mata hannuwa da ka`rfi ya jingina ta da bangon shima yafara magana. " Matsakarki rashin kunya wannan abun danayi maki bai isa ki yarda dani ba?" Yanda ya matse mata hannu ne har abun hannunta ya b`alle ya cakar mashi hannu itama yaji mata ciwo sosai jini ke zuba zafin dataji ne ya hanata bata damar k`ara magana. Shima bai kalleta ba jin d`igar hawayenta ne a hannunsa yasa shi saurin d`aga kansa sama ganin yanda idanuwanta yake rufe yasa ya kalli hannuwanta daya rik`e gani jini dake zuba a hannuta ne yasa yayi saurin sakin hannuwan nata. Luuuuuu!!!!! Tayi ta fad`a jikinsa shi kuma da sauri ya tallabe ta tare da furta." Sa'adatu!!!" Amma ko motsi batayi hawayene kawai ke kwaranya daga idonta kallonta yakeyi sosai aransa ya tausaya mata. " she is beauty amma matsalarta bata 💁 da kunya." Ganin bata motsi still yasa shi razana ya cicib`eta ya yi waje da ita!!!. " Amma wai meyasa yau ma Sa'adatu shiru? Kuma wayarta bata shiga?" "Wallahi Mama nima abunda nake tunani kenan Allah dai yasa lafiya." "Ameen ya Allah." "Granny ni nasan koma minene ba k`aramin abu bane ba yasa Ahmed ya k`i saurarenki amma kiyi hakuri mu bari ya dawo muji." " Eh dama ke kullum cikin kareshi kikeyi baki son ina mashi magana akan abunda yakeyi yanzu baga shi ba yana son wata bamu sani ba amma ya tsaya muyi magana ya k`iya." Tafiya yakeyi amota yana tunanin shin ina zai kaita? Shidai bai san gidansu ba? Kuma idan yaje da ita Asibiti me zaice ya sameta???? *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️1️⃣4️⃣ __________📲 Khalid ne ya fad`o masa arai yaga kamar zai iya sani wani abu akanta. Kai A'a Khalid zai iya d`aukar wani abu akaina har wani tunani ya shiga zuciyarsa. Musa driver ya k`ara fad`o masa arai domin yasan shi yasan gidansu tunda ya aike shi wurinta. Da sauri ya d`auki wayarsa ya kira Musa ya sanar masa yazo yana son ganinsa ya kuma fad`i masa inda yake. Nan da nan Musa ya samesa ganinshi da yarinyar daya je gidansu d`azun ne ya bud`e baki yana mamaki to mai ya had`a shi da ita kuma? K`arasawa yayi daf dashi yana fad`in. "Yallab`ai barka." "Yauwa Mal Musa dama tambayarka zanyi ina ne gidan su wannan yarinyar?" Yayi maganar tare da nuna yarinya da take kwance a kujerar motar bata ko motsi. "Nan ya kwatanta masa amma fa sam shi bai gane ba don gaskiya ba ko ina yasani ba a katsina. Kallon Mal Musa yayi kafin ya fara yi masa bayanin komi bai b`oye masa komi ba, shi kanshi Mal Musa ya jin-jina ma al'amarin nasu amma dai yasan gaskiya bada niyya yayi ba don yasan waye Ahmed? " To amma Yallab`ai ni ina ganin mu fara kaita Asibitin a dubata daga nan in yaso sai mu maida ta gidan nasu amma inaga mukai masu ita haka bamuyi dai-dai ba." " Gaskiya ne wannan to muje mukaita kawai kana ma iya barina a can sai kaje gidan nasu amma fa kada kaba kowa labarin abunda nace maka ya faru, kada hankalinsu ya tashi idan ta farfad`o mayi magana da ita kawai." "Ok sir ba damuwa muje kawai sai ni inbi bayanka." Da wannan shawarar suka nufi Asibiti da ita bai tab`a jin abunda yaji akanta ba na tausayin mace idan ba Maminsa ba iya 😰 rud`ewa yayita hankalinsa baya gabansa har sai yaga tashin yarinyar nan lafiya. "Yau na samu number sa amma nayi mashi kira ya kai sau talatin amma bai d`aga ba, to ina ya shiga haka? 😡 nadai san baya kai wannan lokacin haka bai dawo gida ba, gashi har ana neman karfe 5:00? Ooo! Ni Asiya wai shi wanna wane irin mutum ne?" Karfe 5:30 dai-dai ta farfad`o da salati abakinta. Da sauri!! ya tashi daga kujerar da yake zaune. Cikin salo irin nashi ya shagala da kallonta ganin haka yasa tayi k`arfin halin cewa. " Ka kaini gidanmu nasan Mamana bata da natsuwar rashin ganina har zuwa wannan lokacin." Yabud`e baki zaiyi mata magana kenan likita ya shigo ganinta zaune yasa shi murmushi tare da matsawa kusa da ita yana fad`in. " Masha Allah abu yayi kyau bata ma kai lokacin da muke tsammani ba gashi Allah yasa ta tashi." Bata ummarni yayi ta koma ta kwanta ya k`ara duba ta. Koda Musa ya isa gidansu Sa'adatu haka ya yi sallama Aunty ta fito suka gaisa kafin yayi mata bayani wanda bama Ahmed ya fad`i masa abunda zai ce ba shine ya shirya abunsa. " Ba damuwa zan fad`i ma Mamanmu haka amma wayarta kashe tun d`azun nake nemanta. Gabanshi ne ya 😡 fad`i saboda baisan haka ba shiyasa yace wani meeting ne ya rik`eta daurewa yayi 😀 yace. "Ina ga wannan dalilin ne yasa tace inzo in fad`i abunda ya 😝 tsareta. " Badamuwa mun gode." Koda ta shiga gida ta sanar ma Mama komi cewa tayi Allah yasa ta dawo lafiya. "Asiya kada ki damu nasan babu wata matsala kawau dai ina ga ya ajiye wayar wani wuri ne kuma insha Allah nasan idan ya dawo zai kiraki." "To Mami Allah yasa." "Ameen Ameen." Lokacin da likitan ya gama dubata ya tabbatar babu wata matsala atare da ita kawai dai akwai abunda ya faru wanda ya razana ta shiyasa amma insha Allahu yanzu babu komi. Wata ajiyar zuciya Ahmed ya sauke tare da hamdala ga Allah tunda komi yazo cikin sauk`i. "Thank u Doctor." Suna shirin fita ne Mal Musa ya dawo shima ganin ta tashi yasa shi jin dad`i aransa matsawa yayi yana mata sannu amsawa tayi ko bata tambaya ba driver n d`azun ne. Fita sukayi gaba d`ayansu domin tafiya har suka kai bakin motocin batayi magana ba, shikanshi abun na bashi mamaki tun maganar datayi mashi data farfad`o bata sake cewa komi ba to kodai tasamu wata matsalar ne wadda shi likitan bai gane ba? Tunanin daya damesa kenan azuciya. Kallon Mal Musa tayi tace masa " Ka kaini gida don Allah." Kallon Ahmed yayi shima ganin alamar da yayi masa na su tafi ne shima Yace Mata " Ok mu tafi to." Har Mal Musa zai shiga motarsa yaji muryar Ahmed na cewa. "Zo nan Mal Musa." Zuwa yayi bakin motar Ahmed ya d`an sanya kanshi daga ciki don jin kiran da yayi mashi. "Ga wannan kud`in idan ka sauketa kabata ko zata buk`aci wani abu.". " Gaskiya ne hakan ya kamata amsa yayi tare da cewa sai sun had`u agida komi kenan. Direct gida shima ya wuce cike da tunanin yarinyar aransa baiji dad`in rashin maganarta ba shi koda masifar ce da rashin kunyar datayi masa zaiji sanyi aransa amma shirun ta na damunsa. Koda ya isa gida bai saurari komi ba direct part d`insa ya wuce, ita kam Mami na ganin dawowarsa tayi saurin binsa don jin me yafaru daya barsu ya 🚖 tafi babu shiri. Tana shiga ta ganshi gaban drawer yafara rage suit d`in jikinsa amma da ka ganshi kaga mai damuwa fal aransa. Koda yaji motsi bai juya ba saboda yasan Mamice. "Ahmed wai menene ya faru? Ka fita a gaggauce kuma sai yanzu kake dawowa muna magana dakai Granny nason jin komi game dakai amma kak`i tsayawa ka saurareta ina son inji lafiya?" Jin maganganunta sun ishe shi haka nan yasa ya juyo a fusace yana magana!! " Enough Mami!! Babu abunda yasamu Sa'adatu! Nasan zatayi magana!!" Da mamaki ta bud`e baki tana kallon shi yanda ya rikid`e mata. "Ahmed Sa'adatu kuma? Meya faru da ita? Ni da zanyi maka maganar Asiya kanayi mani maganar Sa'adatu? Why!?" Cikin jin baima san abunda*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️1️⃣5️⃣ __________📲 Ganin damuwar d`an uwan nata yasa ta kama hannuwansa ta zaunar dashi bakin gado itama ta zauna ta fuskance shi sosai. "Ahmed babu abunda kake b`oye mani arayuwa komin rashin dad`insa ina so kasanar mani meke faruwa ne?" Nisawa yayi kafin ya fara magana. "Mami na aikata abunda bai kamata mutum kamata ba ya aikata, Sa'adatu nayi ma babban kuskure wanda ina ganin bazata yafe mani ba. A razane!! Mami ta mik`e tsaye tare da fad`in. " Ahmed badai 😨 fyad`e kayi mata ba?!!!" Shima mik`ewa yayi tare da kama Mami "Mami ke kanki kinsan ba bazan tab`a aikata abunda ma ya kusanci zina ba bare in keta haddin mace wallahi ba fyad`e nayi mata ba." "To amma wane irin laifi ne da bazata iya yafe maka ba? Ko ka koreta ne daga company akan wannan maganar da tayi akanka?" "Mami punishment ne kawai na bata shine abun yazo da matsala, bai b`oye mata komi ba tun farko har k`arshe. " Gaskiya Ahmed baka kyauta ba dole ne ka shiga damuwa saboda ka cutar da baiwar Allah akan abunda bashi bane ba shiyasa nake son kullum ka rink`a sama zuciyar hakuri ka daina yanke hukunci cikin fushi. Yanzu ka kwantar da hankalinka insha Allahu babu abunda zai sameta kuma ni zanje gidansu gobe domin in bata hakuri Musa sai yakaini tunda shi yasan gidan." "No Mami ai ba sai kinje ba, ki bari zansa Musan ya k`ara dubota." "Ai kaji matsalarka to ai zuwana shi zai nuna mata bada niyya kayi hakan ba, kaga mu bar maganar bari in kawo maka abinci nasan bakayi bud`a baki ba kana can wurin taimakon Sa'adatu sa'ar mata." Tana magana tana dariya sosai don kauda tunanin d`an uwan nata daga damuwar dayake ciki. Shi yama manta da wani abinci yasan dai yayi sallar magrib kuma yaci dabino da ruwa amma bai ma d`auka baici komi ba. Koda ta dawo mashi da abubuwan abin ci da sha haka ta zauna saida ta tabbatar ya k`oshi kafin itama ta bar d`akin batare datayi masa maganar Asiya ba. Mal Musa ya kaita har k`ofar gidansu fita tayi tare da cewa " Nagode." "Am tsaya ga sak`o inji oga." Mik`a mata kud`in daya bashi yayi. Kallon rapas d`in kud`in ta tsaya yi a zuciyar tana tunanin shi abunda ya d`auka kud`i suna da muhimmanci agareta? Tabbas Mr kayi kuskure. Ganin bata da niyyar amsa yasa Mal Musa cewa don Allah ki amsa wallahi ina iya rasa aikin idan na maida mashi kud`insa." Tausayin Mal Musa taji don tasan wannan mugun zai iya aikata komi, hannu tasanya ta amsa tare da cewa ta gode. Sallama yayi mata ya bar wurin. K`ara kallon kud`in tayi tana juyasu a hannunta nad`e su tayi a gyalenta yanda baza'a gannusu ba agidan su duk da tana jin badai-dai ba ajikinta hakan bai hanata tattaro sauran jarumtar ta ta shiga cikin gidan su ba da sallama. Mama da Aunty suna kitchen suka j sallamarta bata tsaya ba saida ta shiga d`akinsu ta wurga ledar maganita da kud`in bayan kujera ta b`oye kafin ta rufe wurin ciwon da abun hannunta yaji mata lokacin da ya matse mata hannu sannan ta nufi kitchen d`in tana kwala ma Mama kira!!. "Wai Mama ina ta sallam amma shiru gashi ni k`amshin abincin nan ya isheni." "Haba sister don an fara meeting da manyan mutane sai kawai a kashe waya daga baya sai a aiko da driver yace bazaki dawo da wuri ba sai kin tashi daga meeting." Da jin wannana maganar 😝 tasan shirin Mr ne wato har gidansu ya aiko akazo aka shirya mata k`arya tabbas bai san wacece Sa'adatu ba? "To tunanin me kikeyi kuma?" Aunty to ai kinsan harkar manyan mutane sai ahankali shiyasa don haka afuwan." Murmushi tayi itama Mama dake gefe tana jinsu murmushin tayi. Sa'adatu sai yanzu ma ta tuna da Musa yabata wayawarta ta sanyata acikin ledar maganin amma fa kuma basu bata jakarta ba. Bayan ya gama komi yau gaba d`aya bayi jin zama waje don haka ya d`auko lapton d`insa domin ya cigaba da aiki saboda gaba d`aya yau arikice yake shi yasa babu wanu aikin da yayi a office. Babu abunda yake gani sai hoton yarinyar a lapton d`insa yanda hawayenta suke zuba ahannusa ga kuma inda ya rik`ta har yaji mata ciwo shima hannunsa ya duba ya inda abun ya cake shi, da sauri ya tashi ya nufi inda ya ajiye kayan daya cire ya duba aljihun wandon b`allin abun hannun ne da ya sanya shi aljihunsa juya abun yake a hannusa tare da tunanin yanda abun yaji mata rauni haka, amma always yarinyar she is 😢 cry why!why!!!??? "Amma ko ina ake sayar da wannan bangus d`in sai ya saya mata abunta, matsalar kawai bai san inda ake sayar da kayan mata haka ba amma zai iya tambaya ai." Da wannan tunanin yayi bacci. Koda taga Aunty Karima tayi bacci tashi tayi a hankali ta d`auko kud`in nan da maganinta tasha maganin kafin ta nemi jakar da zata fita da ita gobe ta sanya kud`in nan da maganinta takarda da biro ta d`auko ta fara rubutu akan akan takardar na barin ta aiki a company tun kafin zaluncin shi ya kaiga kasheta.bayan ta gama rubutun ne itama ta sanyata a jaka kud`in daya bata ranar da suka fara had`uwa ta d`auko ganin sunan nan yanda suke sai wanda ta ba mai mashin d`in ne kad`ai babu yasa ta jawo asusunta ta bud`e ta cika masa kafin ta samu natsuwa kwantawa tayi tana tunanin yaushe ne burin ta zai ciki ta biya kud`aden da akace mahaifinta ya amsa saboda haka komi nasu suka rasa sai wannan gidan kad`ai da suke ciki hawayen da suka zubo mata ne tasanya bayan hannunta ta goge su. Mami batayi tunanin gaya ma Granny abunda ya faru ba saboda tasan zatayi masa fad`a sosai amma zata samu Mal Musa cikin sirri suje gidan kuma zata so yarinyar nan ta k`ara shiga jikinsu ko ba komi taga Ahmed d`in ya fara taushi har ya zauna yana tunanin bai kyauta mata ba gaskiya wannan abun yayi mani dad`i araina. Da mamaki Aunty ta lura da pilista a hannun Sa'adatu kama hannun tayi tana juyawa kafin ta fara magana. "Meya sameki ahannu ne haka?" Dubawa tayi cikin basarwa 😀 tace " ooo gilas ne fa jiya ya d`an cake ni ba wani abu bane ba." Ok to kiyi sauri ki shirya ki fita kada ki makara." " Tom Aunty bayan ta gama komi ne tayi sallama dasu ta fita ta bar gidan zuciyarata na cike da 😨 fargaba da tunanin yanda take jin wani feeling a ranta na dan gane dashi tana son rabuwa dashi ta har abada amma kuma wata zuciyar nace mata batayi dai-dai ba. Shima haka ya shirya tunaninta 😀 fal! A ransa yanzu yasan ba dole bane yasan 😇 💁 halin da take ciki duk da Mami tace zata duba 😡 mashi ita amma ai 😝 yau kam bazata fito ba. A haka dai har ya bar gidan babu dad`i duk hanyar da Asiya 😢 zata samu ganinsa babu ita gashi Mami bata ce mata komi akansa ba. Lokacin da ta isa office d`in ta tabbatar yana cikj saboda taga motar daya shiga jiya a parking lot direct office d`in ta shiga sallamar ta ne yasa shi d`agowa da sauri tare da mik`ewa 😝 tsaye a hankali ya furta" Sa'adatu?" "Yes! nice nazo ne in baka takardar ajiye aikina a 😅a company n ka." Ji yayi gaban shi ya bada drammmmm!!! Zai tarwatse saboda maganar data fito daga 😇 ta.......... Masha 📲 Allah my battery is low amma da kunji irin badak`alar da zata 😀 faru tsakanin Ahmed da Sa'adatu...... Nima ga mura *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️1️⃣6️⃣ __________📲 K`arasawa tayi har gaban shi batare da jin shakkar komi ba aranta ta fara magana.cikin masifar data zame mata jiki. "Bazan iya zama k`ark`ashin wanda bai san darajara d`an adam ba, ni a matsayina na mace bai kamata in wulak`antar da kaina ba saboda in nemi kud`i!! Kai baka can -canci in had`a rayuwata dakai ba nasan ka tsaneni a matsayina na talaka kuma kana ganin ni rayuwata bata da amfani shiyasa kake nunan mani izzar ka!!to wallahi bana nemi aiki bane don rashin yanda zanyi ina so kasani muna da rufin asiri na ci da sha da kuma suturar da zamu sanya wannan aikin n neme shi ne abisa wani dalili nawa amma ba don babu ba. Kud`in jakarta ta bud`e ta fiddo ta ajiya masa agabansa ga dukiyar ka nan da wadda kabani tun farkon had`uwarmu da kuma wadda ka aika mani da ita jiya bana ra'ayi Mr!! 😃 mutuncina first!!!akan komi bana fatan in k`ara had`uwa dakai har abada." Tunda ta fara masifa kallonta kawai yakeyi gaba daya bakinshi ya mutu yarinyar ta gaya mashi magana mai tab`a zuciya a tunaninta bai daraja mutane saboda kud`i ne? Juyawa tayi zata bar office d`in. Muryar shi taji ya kira sunanta. "Sa'adatu!! Ba wannan bace mafita agareki saboda kekanki bazaki tantance hakan ba amma ina mai baki shawara da ki janye wannan takardar barin aikin nan shine mafi sauk`i." A fusace ta kalle shi ido cikin ido. "Kayi kuskure Mr ban dogara da aikin ka ba bare inyi dana sanin barin shi! Bana cikin mutane masu nema wurin wani Allah kad`ai zai bani ba wani ba kuma kaje kai da Allah cutar dani dakayi." Bud`e k`ofar tayi ta fita ba tare da ta k`ara magana ba. Rufewar k`ofar datayi jinta yayi kamar acikin ransa ita ko ficewa tayi daga company nan ta samu mai nape ta shiga sai lokacin hawayen data ke mak`alewa suka zubo mata saboda da tsabar takaici. "Hello Mami ta ajiye aiki a company nan ni ban ma san me zance ba kuma maganganun da fad`a akaina sune suka k`ara tada mani hankali gaba d`aya ta d`auka ni zaluntarta nayi kuma tak`i bani damar da zan nunaa mata mis under standin d`ina ne tayi. Please Mami do something !" "Kwantar da hankalinka Ahmed very soon zata 😀 fahimce ka kabani wasu some hrs insha Allahu." "Mami cewa tayi fa har abada nida ita bare ma insa ranta zata waiwaye ni." "Ba komi Ahmed nasan tayi fushi dakai ne sosai amma bana tunanin zata aikata hakan 🏡 gareka kokuma gidansu ne aka sanyata haka amma koma menene zanji insha Allahu." Mami na zaune a parlo tana tunanin mafita akan al amarin Sa'adatu taga Asiya ta fito zata fita batare da ta sanar mata zata fita ba ganin Mami zaune a parlon 😝 yasa yin turus! Mami kallon mamaki takeyi mata irin shigar banzar datayi. "Asiya ina zaki haka da wannan shigar??" "Mami zanje ne office wurin Yaya Ahmed saboda ni duk yau ban ganshi ba kuma baya d`aukar wayata." Lallai biri yayi kama da 😃 mutum da alama ita bata iya komi ba najan hankalin namiji sai fitsara kawai. "Amma ke kina ganin wannan shine mutuncin ki? To tayay Ahmed zai saurareki ahaka? To dama kin canza Ahmed duk ya wuce tunaninki Asiya." A kofar gidansu mai nape ya sauketa tana shiga gida taga su Mama da Aunty suna ta aikin gidan jin sallamarta yasa gaba d`aya suka juya da mamaki suna kallonta. "Lafiya kika dawo yanzu ko kinyi mantuwa ne? Da fara'arta tace A'a Mama kawai dai kuyi hakuri gaba d`ayanku bason aikin nan nawa kukeyi ba shiyasa naga ya dace in hakura nima." What?? Kinsan abunda kike fad`i mana kuwa?? "Eh Aunty haka ne a yanzu kam zakuga nayi wauta ko rashin tunani amma ba haka bane lokaci zaiyi da ku gane manufata." "Dama ni bawai bana son aikin bane kawai dai alwashin da kika d`auka ne na biyan ku`din da zaki amshi k`addarorin mahaifinki shine naga bai dace ba.kisa kanki a wannan rigimar mu bar ma Allah komi zaifi, amma kuma tunda kin fahimce ni to Allah yasa hakan shine mafi Alkairi." Rungume su tayi tana dariyar jin dad`i tayi nasara batare da sun 😂 tsaurara bincike ba. Duk labarin da Mal Musa ya samo akan yarinyar ya sanar ma da mamki komi. "Ahmed yayi mamakin irin kud`in da Mami ta nema ashirya mata su kafin wani d`an lokaci amma babu damar tambayarta tunda itama right d`inta ne, haka aka shirya mata su Mal Musa yaje amsar mata direct gidan Alhaji Aliyu d`an canji ta wuce kamar yadda Mal Musa ya shirya haka suka sanar masa ga irin filayen da suke da kuma gida gonaki gaba d`aya akayi kom tare da shedu suka damk`a masu kud`i shi kuma ya basu takardu tare sanya hannun kowa bayan suna fiti ne Mami tace kawai su wuce gidan su Sa'adatu. Gaba d`aya ta kasa sukuni ganin shi takeyi yana mata gizo a idanuwanta gashi nan da nan sai taji bugun zuciyarta yana k`aruwa, a hankali ta furta zuciyata ki daina yaudara ta tayaya zaki sanya mani abunda bamu dace ba? Tabba bazan yaudari kaina da kaina ba. Meyasa zana damu da 🚖 tafiyarta? Kuma me yasa abun bazai fita raina ba kodai saboda zuciyata bata ajiye kowa ce mace acikinta ba? Dole ne in fara soyayya da Asiya ko zanji wannan ta fita raina kamar yadda ta ce har abada bani ba ita ta barni nima ya kamata in cireta arayuwata amma ta yaya??? Mal Musa ne ya park da gibgegiyar motarsu a k`ofar gidansu Sa'adatu haka ya fito ya bud`e ma Mami ya nuna mata k`ofar gidan cikin ranta take tunanin wai mutanen da ke rayuwa anan amm gaba d`aya abun duniya baya burgesu duk da dama ma a tarihi mahaifinsu yana da tarin dukiya amma son zuciya na mutane aka kwace masu komi bayan rasuwarsa dalili bashida d`a namiji shine ita Sa'adatu taci alwashin amsar komi ta hanyar tayi karatu tayi aiki ta biya saidai kash ga matsalar da ta samu da d`an uwana.insha Allahu zanyi iya yina inga na kyautata masu da wannan tunanin har ta k`arasa ciki da sallama. Mama ce kad`ai a tsakar gidan amsawa takeyi da mamaki tana tunanin ina aka samu wannan Hajiyar kuma?? Tabbas daga ganin matar ta gane mahaifiyarsu ce. Da kamala ta gaisheta bayan ta bat kujera ta zauna. "Am sunana Aisha kuma ni yar' uwar mai company da Sa'adatu take aiki ne da mamaki take kallonta cikin razana! Take tambayar " Allah yasa dai lafiya? Don nasanta akwai d`aukar magana." Murmushi Mami tayi kafin ta fara magana. "Mama kwantar da hankalinki babu komi sai Alkairi asali ma nazo ne in ko ta fad`i maki dalilin daya sa ta ajiye aiki?" "A gaskiya bata gaya mani ta dai ce ta ajiye aiki amma ban san wani dalili ba." Ajiyar zuciya Mami ta saki abunda ta fahimta basu san komi ba akan abubauwan da suka faru tabbas da sun sani data canji fuska a wurin Mama tunda ta fad`i ita wacece. Cikin hikimq da wayewa ta fara magana da Mama tare da tambayar ko Sa'adatu nan? Tayi magana da ita? " Eh tana nan inaga sallah takeyi amma kinga shiga d`akin tana nan." Tashi Mami tayi ta nufi inda Mama ta nuna mata tare da cewa " Nagode." Da sallama ta shiga d`akin amsawa tayi tare da mamakin! ganin Mami cikin 😀 fara'a take kallon Mami tare da fatan Allah yasa bata tona mata asiri ba don taji shigowarta tun d`azun amma bata d`auka Mami bace ba tana dai ce Mama bak`uwa tayi. Bayan sun gaisa ne Mami ta fara magana kamar haka. " Nasan zakiyi mamakin ganina agidanku haka? To da farko dai nazo ne in baki hakuri akan abunda ya faru dake kuma in mai nema ma Ahmed yafiya agareki, na biyu kuma ina neman Alfarma agareki da ki daure ki bani dama kiyi aiki tare dani ba kuma a company A.I.G ba. Ina nufin kiyi mani wani taimako agidana." Gabanta ne ya fad`i ras!!! " Mami aiki kuma agidan ki? "Eh Sa'adatu ina jinki tamkar yar'uwata ta jini saboda haka babu abunda zan b`oye maki game da family d`inmu hak`ika 🏠 agidan mu Ahmed yazama na daban agidan mu hakan ya faru ne sakamakon wani dalili wanda zan sanar maki nan gaba idan har kin cigaba da kular mani da rayuwarsa saboda d`an zaman da kukayi na fahimci canji da dama atare dashi. To da wannan dalilin ne nakeso kizo ki zauna tare da mu abisa contaract zaki kowaya ma yarinyar da Ahmed zai Aura d`abiunki wanda zasu iya jan hankalin Ahmed akanta saboda gaba d`aya ita rayuwarta ta k`asar waje ce acan ta rayu." Gabanta ne yayi mummunar 😡 fad`uwa rassssss!!!!! Ita kuma ta yaya zata iya yin wannan aikin?? Shi har sai an wani koya ma matar da zai aura wani hali mai kyau? Shi halin gareshi? Gaskiya masu kud`i yan rainin wayo ne..... "I can't Mami!!!" Mami ba tare da tace mata komi ba ta bud`e jakarta ta fiddo takardun nan ta mik`a mata da mamaki ta karb`a ta fara dubawa arazane!!! Ta mik`e tsaye tana 😡 fad`in. What??? !!!!!!*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️1️⃣7️⃣=1️⃣8️⃣ __________📲 Cike da mamaki take kallon Mami, to wai ita ya akayi wannan takardun suka zo hannun ta?? "Tabbas nasan kina da tambayoyi da dama akan haka amma ba yanzu bane lokacin baki amsa Sa'adatu, kawai buk`atar da na nema ita nake son ki amince mani da ita contract d`in only six month ne ki mallaki wannan burin naki insha Allahu." Amsar takardun tayi daga hannunta ta maida su jaka, ita kam kallonta kawai takeyi kamar status. Tashi tayi tana murmushi kafin tace mata " Na baki nan da gobe ki yanke shawara wadda zata fissheki idan kin amince ina gida zuwa gobe da safe idan kuma akasin haka to shikenan. Na barki lafiya kuma inaso wannan maganar tazama sirri tsakaninmu kamar yadda nasan baki baiyyana abunda ya faru a tsakaninki da Ahmed ba haka nake son nima ki rufe wannan sirrin har sai lokacin bayyana shi yayi." Daga haka ta fita tana murmushi don tagama kashe ma yarinyar jiki. Tana fita tasamu Mama saboda taga k`imar matar shiyasa bata b`oye mata komi ba akan maganar d`an uwanta da kuma aikin da take so Sa'adatu tayi mata akan matar da ake so a aura masa. Ita kanta Mama ta jinjina al'amarin nasu amma itama yanda Mami tayi mata kwarjini ne yasa ta amince tunda har sunyi sha'awar tarbiyyar d`iyarta ai bai kamata ta hana ba, nan ta amince mata kuma tace zata fahimtar da Sa'adatu akan komi ai d`a na kowa ne kuma idan yazama nagari Allah zai baka lada don haka karta damu taje kawai zasuyi magana da Sa'adatu da yar uwarta don tafita yanzu bata nan. Mami taji dad`i sosai yanda matar ta karramata gaskiya abun ya burgeta. Bayan Khalid ya gama jin abunda yafaru tsakanin Ahmed da Sa'adatu, abun ya bashi mamaki yanda yaga abokin nashi ya shiga damuwa lallai wannan yarinyar abun a jinjina mata ne yana so ya k`ara tabbatar da zargin da zuciyarsa take yi masane yasa cikin ko in kula ya 😀 fara magana. "Nifa banga wani abun damuwa ba don ta ajiye 😉 aiki ai ba ita kad`ai aka d`auka ba kai menene damuwarka?" "Bazaka gane bane Khalid ita fa a tunaninta na cutar da ita ne ni kuma wallahi ba haka bane amma don ta bar aiki so what? Bana so ne dai kawai tasan cewa ni ba macuci bane ba kamar yadda takeyin banzan tunaninta akaina." "🤗 hhh gaskiya kuma to yanzu kana so ne in raka ka gidansu ka bata hakuri?" " what?!! Gaskiya baka da hankali ni zanje gidan su 😡 mace macen ma yarinya k`arama never." "Hhhhh gaskiya 😃 mutumina kana 😁 kusa da 😡 kada ni kuwa kaga lokaci kad`an zana je gidansu don naga Aunty n ta saboda yarinyar ta tafi da imani na wallahi ta saye zuciyata tun ranar dana fara ganinta." Da mamaki Ahmed yace masa " A ina kaga Yayarta??" "Tabbas kuwa ranar farko dana dawo kaikuma ranar ka sanya k`anwarta cikin 😁 ruwa haka ka barta zata 🚖 gida akasa ni kuma na bita na kaita gida daga nan nasamu tawa." Ai Ahmef bai k`ara magana ba tashi yayi ya bar lambun da suke zaune ya nufi cikin gida dama jiran dawowar Mami yasa shi zama awurin. Binshi yayi da kallo yana dariyar mugunta aranshi yana cewa "Sa'adatu itace dai-dai da rayuwarka Ahmed. Koda Aunty ta dawo haka suka had`u suka k`arfafa Sa'adatu akan buk`atar Mami bata da mafita illah ta amshi wannan contract d`in ko don ta cimma burinta, ahaka ta amince. Amma tana tunanin yanda zatayi zama wuri d`aya da Mr gashi gidansu ne wulak`anci kam sai abunda ta gani dole ne tai hakuri da duk wani abunda zai faru har wata shidda kamar yadda Mami ta nema daga nan itama idan ta amshi k`addarorinsu sai ta samu yancin kanta batare da wani ya takura mata ba. Mami bata b`oye ma Granny komi ba akan abunda ya faru, tabbas itama Granny taji dad`in abunda Mami tayi kuma ita dama yarinyar ta shiga ranta kuma idan har zata zauna da Asiya to babu shakka zata canza da wad`annan bazan d`abi'unta. Amma Mami koda sukayi magana da Ahmed bata nuna masa cewa contract ne ba kawai dai ta nuna masa tana so tazo ta zauna da Asiya ko zata nuna mata wasu abubuwa na rayuwa tunda ta lura Asiya zaman waje yasanyata ta zubda al'adarmu ta hausa. Shi kanshi ya jin-jina al'amarin amma tunda haka Mami ta zab`a babu yanda za'ayi yace mata A'a. Samun Asiya tayi ta sanar mata manufarta akanta bata so ba amma dole kawai ta amince saboda ita Ahmed d`in kawai take son ta mallaka amma wallahi da babu wanda zaiyi mata 💁 haka. Kwance yake amma ganin fuskarta yakeyi lokacin datake 😳 zazzaga masa masifa wani irin shu'umin murmushi yayi tare da furta." Tabbas wannan bakatsiniya ce ta asali gaba d`aya bata tsoron fad`in duk wani abunda zai fito bakinta gaskiya tsiwarta tayi yawa." Washegari da safe haka Sa'adatu ta tashi saida tagama duk wani abunda zatayi kafin tayi sallama dasu Mama ta kama hanyar gidansu Mami cike da fargabar abunda zata iske. Gaba d`aya suna bisa daining suna break fast. Asiya ce take satar kallon Ahmed cike da sha'awarsa take kallonsa gaskiya guy d`in nan yayi izzarsa ce kawai matsalarta amma bashi da makusa. Tsarguwa yayi da irin kallon datake yimasa da sauri ya tashi yana goge bakinsa da tissue." I'm leave." Binshi sukayi da kallo suna yi masa Allah ya kiyaye hanya. Lokacin data isa gidan bata ga motar da yake yawan hawa ba hakan ya tabbatar mata da cewa ya fita ya bar gidan. Ajiyar zuciya ta sauke tare da hamdala don ta tabbatar kafin ya dawo ta bar gidan. Tana isa gidan ta danna bell d`in gidan Mami ce zaune aparlo tana tunanin ko Sa'adatu zata zo? Ko kuma A'a to idan bata zo ba kuma fa? Me zatayi? Jin k`arar bell d`in ne yasan ya ta figigi daga tunaninta ta mik`e domin bud`e k`ofar. Ganin Sa'adatu tsaye ne yasa ta 😀 fad`ad`a fara'arta itama murmushi tayi. "Shigo mana Sa'adatu." shiga tayi tare da sallama zama sukayi gaba d`aya kafin ta gaishe da Mami kallonta Mami tayi kafin ta fara magana. " Sa'adatu kada kiga kamar na takura ki ne kiyi hakuri ba manufata kenan ba." "A'a Mami ba komi wallahi na amince da buk`atarki." Murmushin jin d`adi tayi kafin tace " All the best dear." " thank u." Granny ce ta fito tana cewa " Aisha bakice mani Sa'adatu ta iso?" Eh Granny zuwanta kenan muke gaisawa." "Da sauri Sa'adatu ta tsugunna ta gaishe da Granny kamata tayi ta zaunar da ita akan kuje tare da tambayarta mutanen gida nan ma Granny fatan Alkairi tayi mata. Kafin Mami ta kama ta domin kaita d`akin Asiya ta had`asu. " Kasan shawarar da zan baka Ahmed?" "A'a sai ka fad`a." "Ok inso ya kasance kada ka shiga hidimar yarinyar nan koda ka gannta agida, kuma duk abunda zakayi na b`acin ran yarinyar nan ka guje shi kada kace zaka k`ara takura mata komi takeyi." Enough!! That nonsense!!! Khalid me kake nufi da hakan kai kasan yarinyar nan bata da kunya amma kace wai komi takeyi in sa mata ido never!!!" A fusace shima Khalid ya fara magana. " Ok do what ever u like!! Ahmed." Dagan bai k`ara magana ba tashi yayi ya bar masa office. Ganin Asiya yasa Sa'adatu mamaki wannan gan d`amemiyar matar ce aza'a ce wai bata san komi ba? To ni wannan ya zanyi da ita? Amma zata gane ita k`yank`yasar inji ce. Yanda Mami ta gabatar da Sa'adatu yayi mata d`adi amma ita Asiya bata so haka ba taso ta gabatar da ita a yar aikin gidan wai sai tace k`anwarta ce. Tabbas gaban Asiya ya fad`i ganin kyawun Sa'adatu ai bai kamata Mami ta kawo wadda tafita komi ba. Amma koma minene itama zata sanya ido sosai akan yarinyar. Bayan fitar Mami ne ta Sa'adatu ta kalli Asiya tace "Mata please ina iya ganin kayan da kike amfani su? Ma'ana kayan sanyawa." What?!! Ina 🙄 ruwanki da kayana zakiyi mani wannan banzar tambayar?" Dariya ma ta bata amma sharewa tayi ta fara mata magana cikin hikima. "Ma'ana ina nufin kinga 😗 kowane namiji akwai irin suturar da yake so yaga mace da ita wani atamfa, wani less, wani material ne wani english wears ne ke dadai sauransu to ina so ki mallaki ko wane ta yanda zamu gane zab`in naki mijin." Tunda ta fara magana take kallon yarinya k`arama tayi tunanin da ita bata tab`a kawo shi aranta ba gaskiya ne. Karfe 4:30 yayi parking a parking lot na gidan su fitowa yayi da lapton d`insa zai shiga ita kuma dai-dai fitowarta kenan zata tafi gida gabanta ne ya fad`i dammmmm!!!! Shima haka yaji bugun zuciyarsa ya canza! Kallon juna sukeyi babu ko kyaftawa!!!!.........*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️1️⃣9️⃣=2️⃣0️⃣ __________📲 Da sauri ta fita get d`in gidan tana waiwayen bayanta kamar mara gaskiya. Ganin haka yasa shi yin wani shu'umin murmushi gaba d`aya ya lura yarinyar ta canza mashi, da murmushi ya shiga cikin gidan nasu. Ganin Asiya na zaune a parlon yasa shi d`auke kansa amma yayi mamakin ganin doguwar riga jikinta ga kuma veil akanta tab`e baki yayi ya wuce batare da ya k`ara kallonta ba har zai shige ya haye part d`insa sai yaji muryar Asiya na ce mashi. "Sannu da dawowa." Shima atakaice ya amsa mata. "Yauwa nagode." Daga haka ya shige yana mamaki ashe ta iya natsuwa amma da koda yaushe cikin isa da jiji dakai take magana, "Uhumm ita ta sani k`ila wani salon munafuncin ne kuma." Ita ko Asiya yanda yayi mata ya bata haushi har zata sakeyi masa magana sai kuma ta tuna da maganar yarinyar nan na cewa idan tayi masa magana sau d`aya ko ya amsa ko bai amsa ba ta kyale shi shi da kanshi zai nemi magana da ita. Haka nan dai ta share shi itama ta fara jan class. Ita ko Sa'adatu koda ta isa gida tagama komi tana zaune suna hira dasu Mama sai ga kiran Asiya ya shigo wayar Sa'adatu da sauri ta d`aga tabar wurin don tasan wani abun ne. "Hello ke wai wace irin bush girl ce? Ina magana kinata wani hello 🗣 to dama ce maki zan so nakeyi gobe da safe k`arfe 7:00 kin iso don ina so idan Ahmed zai fita office ya wuce damu yakaimu 🛍 shopping kuma ke zaki sanar masa 💁 hakan." A zabure 😀 tace "What??!!! Nifa kikace? to bake bace budurwarsa ba ni kuma ina 🙄 ruwana?" "Aikin kine wannan yarinya kuma k`ark`ashin iko nane this is my order." Kitt ta kashe wayar tana dariya 🤗 " badai kin iya gulma ba haka zanta 💁 had`a maki 😢 zafi k`ila ma goben kisha mari." Cire wayar tayi a kunnenta jin Asiya ta kashe wayar "A'a wannan sakarain me take nufi?an gaya mata ni bani da wayo ne? To bani zuwa sai k`arfe 10:00 idan zata samu saurayinta tayi mashi magana to taje amma ni ba wata magana da zanyi da wannan mugun mara imani arai ai gaskiya in ma kin aure shi kin aurar ma kanki wahala izzarsa ma kad`ai ta isheki." "Wai Sa'adatu magana kikeyi ne ko wayarce har yanzu bata k`are ba?" Mama ce take tambayarta jin kamar tana magana ita kad`ai. Kallon yanda take gudu d`azun da suka had`u yakeyi azuciyarsa yana murmushi shi kad`ai. Mami ce ta ajiye mashi flask d`in coffee d`in shi itama tana murmushi kafin ga fara magana " My jenior brother what happing naga kanata 🙂 smile kaika d`aine?" Cikin zolaya takeyi masa magana. "Northing Mami kawai dai wani aiki ne nayi yau mai dad`i shiyasa nake tunaninsa ina jin dad`i a araina." "That is good dear." Am ka had`u da Sa'adatu kuwa don naga fitar ta kenan kai ma ka shigo gidan." Gaban shi ne ya fad`i saboda tambayar tayi masa 😆 nauyi. "Ina mota ban kaiga fitowa ba naga ta fita." Yana magana yana sosa k`eya. "Ok gaskiya yarinyar she is very good bata da matsala kuma tana da hankali yau d`aya ta sa Asiya zata canza kayan ta gaba d`aya su koma na gargajiya." "Tabbas ya furta aransa tunda naganta yau da doguwar riga har kuma ta gaishe ni cikin mutunci akasin haka abaya. " Tunanin mekakeyi kuma?" "Am babu komi Mami kawai dai naga saboda me zaku sanya ta abunda bata da ra'ayi, ai da kun barta da ra'ayinta." "Kama bar wannan maganar saboda dole ne Asiya ta canza ko don Granny tasamu natsuwa da ita, kuma muma muyi alfahari da surika ta gari." Tab`e baki yayi kafin ya furta. "Alright that is good." Washegari da safe haka Asiya ta tashi da wuri ta samu Mami a kitchen.ganinta a kitchen mami tayi mamakin hakan. Cikin farin ciki Mami tace mata yau ke ce a kitchen Asiya? Eh Mami gaisheta tayi kafin 😀 tace so nakeyi yau in had`a ma Ahmed break fast da kaina." "To 😀 far! A'a to bari in baki 😁 wuri nasan yau akwai special abu atare dake." Fita Mami tayi tana dariya. Bayan fitar Mami ne Asiya ta kama dube-dube a kitchen d`in don ita fa ko 🙄 ruwan zafi da taji Mami tana dafawa yana k`amshi kala-kala bata san ya akeyi ba amma wannan gulmamar yarinya 😝 tasa ta shiga wani kitchen wai don ta burge Ahmed. Ganin cake yasa tayi murmushi ai bari ta d`bar masa shi kafin ta ta dafa mashi ☕ coffee ai taga bai damu da cin wani abinci ba. Hmmm aiki yasame ki 🍪 Aseey 🤗.... With 😅 confidence ta d`auki flask da cake d`in nan ta fita ta baya domin zuwa parta d`in Ahmed takai mashi gashi har to 8:00 banzar yarinyar nan bata zo ba duk dama tasan yau baya fita da wuri amma ai tana so tazo taga yanda zasuyi dashi ko don taga irin disgin da zaiyi ma yarinyar. Ta na ida knocking tayi batare da tunanin komi ba 😀 yace " yes come in." Tura k`ofar tayi ta shiga ganin shi tayi zaune daga shi sai rigar bacci a jikinsa. Da sauri ya d`aga kanshi sama don ganin mai shigowa ganinta tsaye da Flask a hannunta yasa shi mik`ewa daga kwanciyar da yayi akan kujera a fusace ya fara magana. "Who taking permission to enter my room?!!! Are you a 😡 mad?!! Jikinta babu inda bashi rawa saboda tsoro. Ganin bata da niyyar magana yasa shi k`ara fusata. " I said get out!!" Sakin flask d`in tayi ta juya da gudu toshe da baki don wani kuka daya kufce mata. Mami ce ta fito da sauri zata shiga wurinsa domin ta amshi key d`in motarsa tunda tasan yau bazai fita ba ganin Asiya ta wuce da gudu toshe da baki yasa ta k`arasa cikin d`akin da sauri ganin shi tsaye yana huci kamar wani zaki, yasa cewa. "Lafiya Ahmed me kayi ma Asiya ta fita da kuka?" " Mami bana don yarinyar nan ta fara shiga hurumina don haka ki sanar mata kada ta k`ara gangancin shigowa d`akina." Sai yanzu Mami fahimci flask d`in da ke k`asa murmushi tayi kawai tace. "Is ok bai key zan fita da motarka ne." Key d`in ya mik`a mata bata k`ara magana ba ta fita ta barshi. Kuka tajeyi sosai akan abunda Ahmed yayi mata kuma yau kam mai rabata da Sa'adatu sai Allah don itace taba*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️2️⃣1️⃣=2️⃣2️⃣ ______________📲 Karfe 10:00 dai-dai Sa'adatu ta isa gidan su Mami, ganin babu motarsa wadda taga yana hawa acikin motocin da suke a Parking lot ajiye murmushi tayi don ta tabbata baya gidan. Dariya tayi don tasan ta fita tarkon da Asiya tayi mata. Da sallama ta shiga cikin gidan Granny ce kad`ai a parlon tana kallon sunnah TV ganin ta yasa Granny yin murmushin jin dad`i k`arasawa tayi har k`asa ta gaishe da Granny da 😀 fara'a take amsawa tare da tambayar ta mutanen gidansu. "Am Granny Mami na ciki ne?" "A'a Sa'adatu Aisha ta fita tun safe saidai ita Asiyar tana d`akinta inaga wannan ma tana can tana bacci." Murmushi tayi kafin tace. "Tace bari in shiga daga ciki in gaishe ta." " To ba damuwa sai kin fito." Tashi tayi ta shiga cike da fargabar kome Asiya zata ce mata kuma? Tana shiga da sallama zabura Asiya tayi batare data amsa sallamar ba ta fara 😡 masifa. "Dama jiranki nakeyi yarinya n zaki ba shawarar banza? Don kingama ina saurarenki to daga yau ba za ki k`ara 😀 fad`i mani wani zancen banza ba kuma in yarda d shi." Cikin jijewa itama ta fara magana. "To gaskiya bakiyi yanda nace maki ba amma ni kidaina yi mani fad`a to wai ma meya ce maki ? " "Waya gaya maki ya tsaya saurarena? Nida ya wulak`anta." Rik`e baki tayi tace. " Tab! Kai 💁 haba ke kuma kika sanya masa ido? Baki rama ba." Wani irin kallo ta watsa mata tare da cewa "Ai yanzu ma yana gida kina iya zuwa ke tunda kina da bakin magana." A razane ta zaro idanuwa tare da fad`in. "What?!! Kina nufin Mr yana gidan nan?" Itama kallonta tayi cikin son tasani ta tambayeta " Waye kuma Mr? A gidan nan ina maki maganar Ahmed kina mani maganar wani Mr ke wai wace irin yar k`auye ce?" " To nima ai shi nake nufi kuma gaskiya ke Asiya baki da wayo to ke zaman me kikeyi anan ga dama ta samu ta yanda zaki fara jan zaren ki amma kuma kina nan kina son ki watsar da ita." "Keee dakata!! Munafuka bana k`ara yarda da maganarki macuciya yanzu ma kina son ya k`ara yi mani wani rashin mutuncin ko? To baki isa ba nonsense." Dariya tayi ta buga k`afa kafin tace. "Au kina nufin dama ta 😁 ruwan sanyi zaki mallaki Mr ai shi ba irin wad`an nan mazan bane ba malama sai kin jajirce a kan hakan to ke ina ruwanki da rashin mutuncin sa ke dai ba 😗 ki samu kansa ba." Tunda Sa'adatu ta fara magana take saurarenta tare da tunanin kuma fa hakane sai fa ta jure da rashin mutuncinsa. "🙄 Yes kinyi magana to amma yanzu ya kike ganin za'ayi?" Murmushi tayi don ta lura ta gama da ita. "Kawo kunnen ki kiji." Mik`a mata kunnenta tayi kamar yadda 😀 tace mata kai su Sa'ar mata akwai iya 🔫 gulma. Murmushin dana ga Asiya tayi ne yasani tabbatar da cewa ta amince da maganar da Sa'adatu tayi mata. Gaba d`aya kuma naga suna dariya sai naji kuma Sa'adatu nacewa. "Ki tashi muje kitchen in koya maki wani abun kafin ya fito parlo." " Ok tom." Koda suka shiga kitchen d`in gaskiya Sa'adatu ba k`aramin rud`ewa tayi ba ganin kayan alatun dake ciki kamar baza'a mutu ba, lallai dukiya na inda take wai nan kitchen ne kad`ai wanda ya ishi wani rayuwar duniya kai Allah yasa mu 😀 dace. Asiya ce ta tab`ota ganin bata tare da hankalinta. "Ke yar k`auye mekike tunani kuma? Kin wani zabga uban 😡tagumi bazakiyi abunda ya kawoki ba just kitchen ne kawai 😀 fa." "Eh naji ni k`auyanci ne ke damuna ke kuma fa ga wayewar amma baki iya komi ba sai ji da kai!! Shiyasa naga mijin da zaki aura yana kauda kai daga gareki ke kuma kina neman shiga." "Kai!!wai ni sa'arki ce da zaki fara raina ni da 🙄 yawa ni ba shugaba bace ba?" "O 🙇 sorry 🕴 shugaba!! 🔊 hhhh." Cigaba tayi da duba abunda zasuyi shinkafa suka d`ora jallop da busashen kifi daga ganin yana yin yanda take girkin kasan akwai kwarewa ita kanta Asiya abun ya burgeta sosai yarinya k`arama amma komi nata na burgewa ne? Tabbas dole in saki jiki da yarinayar nan gata ba k`auya amma ta iya komi. Wani juice ne data had`a na ayaba da abarba abun ba 😀 a cewa komi ita kanta Asiya da komi nasu daga kwali sai gwangwani suke sha wannnan kam yayi mata dad`i haka suka sanya shi a fridge don ya d`anyi sanyi free sugar ne tayi kamar tasan Mr yana da ciwon sugar baya shan zak`i. Koda suka gama komi haka ta wanke duk wasu kaya da suka b`ata ta maida komi inda ta d`auke shi amma tana mamakin yanda Mami bata da mai aiki ko d`aya. Bayan sun gama komi ne suka zo suka jera abincin akan daining komi yazam very need. Kafin suka koma ciki don lokacin sallah yayi.ita kanta Granny data zo ta bud`e abincin abun ya bata mamaki gaskiya Sa'adatu tasamu tarbiyya dole su k`auna ci zama da ita ga tsabta ko shi uban kyankyamin sai yayi sha'awar abincin nan da yake hana Aisha d`aukar masu aiki. Wucewa tayi itama tayi sallah kafin ta fito. Bayan Sa'adatu ta gama sallah ne suka baje kan cafet don cin nasu abincin saboda Asiya dama ita period takey ba sallah zatayi ba fara cin abinci sukayi Asiya kam juyawa tayi ta kalli Sa'adatu tace. "Amma kin tab`a aiki a gidan abinci ko?" " 🤗 agidan mu ba." " Mtssw ke kika sani." Shikam koda ya gama baccinsa tashi yayi yaga lokacin sallah yayi wanka yayi ya fita masjid d`in dake gidan don yin 🚶 sallah. An gama sallah ya taho gida yana tunanin ya fara jin yunwa gashi kuma Mami bata dawoba ita kuma tsohuwar nan bata da wani aiki sai cin ganye bare ya nemi wani abu wurinta da tunanin bari ya shiga ya d`auko key ya fita ya nemi abinci don yunwa yake ji. Har zai haye sama sai yaji maganar Granny na kiransa daga daining juwowa yayi tare da amsawa." Na'am Granny isa yayi wuri daining d`in k`ok`arin zama yakeyi amma k`amshin abincin ya cika mashi hanci batare da ya saurari komi ba ya d`auki plate ya fara zuba abincin ita ko Granny dariya kawai takeyi don yasan halinta shiyasa bai kulata ba ganin wannan juice d`in a glss cup ya burge shi yasa ya tsiyaya ya kai bakinsa wani irin sanyi yaji a zuciyarsa, wai dama akwai drinks da ake had`awa mai dad`i haka? Gaskiya Mami yau ta burge ni ga shi yau tayi abincin da nake so gaskiya Mami ta burgeni bai gama tunani ba saidai ya plate d`in babu komi sukam Sa'adatu da Asiya dariya kawai sukeyi a inda suka labe suna kallonsu. Granny ce tace mashi " ka k`oshi ne ?" A'a Granny zan k`ara." "🤗 hhh lallai Sa'adatu Sa'ar mata kin tako sa'ar." Kofin da ke hannunsa ya saki k`asa 😝 tassss!!! Ya fad`i ya fashe!! Yana k`okarin tashi daga kujerar yana 😀 fad`in "What?!!! Granny kina nufin wannan ba girkin Mami bane ba?" "Wannan haka yake Ahmed yau kam dara taci gida, to ina ma kaga Aishar bare tayi girki? Kawai yarinya ce tayi mana yar Albarka....... " Wonderful." Ya furta da sauri ya bar daining d`in ya haye sama har yana had`e step....... Masha Allah my 😀 fans to fa yau ake dara ga dare yayi!!! Sai mun 🗣 had`u 🤓 next 📄 page insha Allahu. Takuce Sa'ar Mataaaaa Sis FATINAH ONLINE✍️❤‍🔥❤‍🔥💓ta wannan shawarar 🤕 💁 banzar nan.......🔊 🤗 hhhhh........ Masha Allah my fans fatan Alkairi ⭐ agareku wasan na tafiya fa kan layi don haka ku biyo ni.... *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️2️⃣3️⃣=2️⃣4️⃣ __________📲 Da sauri ya shige part dinsa ya rufe k`ofa kamar wani ya biyo shi zama yayi akan kujera yana maida lumfashi kamar wanda yayi gudu a hankali ya furta " Sa'adatu! Lallai d`an hakin daka raina shi zai tsole maka ido, yanzu wannan yarinyar ta iya girki haka just like Mamita? Gaskiya banyi zaton haka ba ga yan matan zamanin nan wanda basu iya dafa komi ba sai indomie amma jibi ita 💁 yanda tayi abinci kamar wata big madam gaskiya yarinyar nan ta shammace ni." Granny kuwa dariya kawai takeyi haka kuma suma da suke lab`e suna kallon komi komawa sukayi suka fad`a kan gado suna ta k`yalk`yata dariya kamar wasu zararru. "Amma fa yau kin rikita Mr d`in naki nasan borin kunya ne kisan shifa idan ba Maminsa tayi abu ba to kowa ma bai iya ba." To ai inaga shiyasa take son manna maki shi kuje can ku k`arata da izzarku amma 😀 fa akwai aiki gabanki don na laru babu abunda kika iya sai ci kema." D`aure fuska Asiya tayi kafin tace. "Na lura ke baki da kunya ko don kinga ina sakar maki jiki ne? Amam ai kinsan dai na girme ki kawai ke kinsan ba don wannan wahalallan guy d`in ba ai da baki isa in tsaya ina magana dake ba a matsayinki na yar aiki kuma yar k`auye." Wani irin kallo Sa'adatu tabi ta dashi na ra shin 😃 kunya wadda take cike a bakinta tunda Asiya ta fara yi mata wulak`anci. "Amma k`auyanci na da gidadan cina bai 💁 hanani samun wanda yake so na ba, kuma ina juya shi yanda nake so amma wata 😀 fa har sai ta dogara da wata kafin asamu kan wanda take so don mu bamu sani ba ko yana sonki 😜 ko kuma ke keneman cusa kai 🙀 ohooo." Cikin azama Asiya takai ma Sa'adatu wani mari!! 😢 saidai 😡kashi!! Bata kai hannunta akan fuskarta ba ta fice da gudu daga d`akin a tamanin da 🏘biyar. Karo da Sa'adatu tayi da 😃 mutum ne ya bata damar k`amk`ame shi, tana rawar jiki cikin tsawa ya dakatar da ita. "Keeeee!!?? Baki da hankali ne?? " k`amshin turaren jikinsa ne kawai ya tabbatar mata da Mr ne. K`ok`arin k`wacewa takeyi daga rik`on da yayi mata idanuwanta rufe shikam kallonta kawai yakeyi yana mamakin haukanta. Adai-dau lokacin ne Asiya ta fito d`akin a fusace ganin rik`on da Ahmed yayi ma yarinyar ne yasa taji wani abu aya doki zuciyarta!! Kallonsu ta tsayayi tana imagen dama itace yayi ma wancan rugumar. Yawani rik`eta kamar wata baby ganin bazata natsuba yasa shi k`ara yi mata wata tsawar. "Zakiyi magana! Ko sai na wanka maki mari!!" Jin haka 😝 yasata cewa. " Matarka ce zata dakeni." "What??!!!" Ya furta tare da sakinta yana kallon Asiya dake cika tana batsewa ganin dubansa ya koma ga Asiya dake bayansu yasa bin ta osiii d`in shi ta k`ara gaba da gudu juyawa yayi yana kallon yanda take gudu ko ina na jikinta yana amsawa. Kallon Asiya yayi kamar bai tab`a dariya ba 😀 yace mata. "Kada ki sake ki tab`a 😡 masu yarinya." Bai k`ara saurarenta ba ya sa kai ya fice. Ita kam gaba d`aya ya gama juya mata k`wak`walwa to meye 😡 nashi aciki da zai 💁 hanata hukuntata??. Ai bata ma k`ara jin labarin Sa'adatu agidan ba duk da akwai wani planing da zatayi 😡 mata amma shegiyar yarinyar ta gudu kuma ita bata gaya mata komi ba dama cewa tayi sai anjima d`in zata sanar mata. Ita ko Sa'adatu koda 😝 tasamu ta sulle daga hannun mugayen gidan kamar yadda ta 😀 fad`a ai sallama tayi ma Granny akan cewa zataje gida kanta ne ke ciwo har gida Granny ta sanya driver yakaita , shi kanshi daga nan lambu ya shiga baiga fitar ta gidan ba. Lokacin da Mami ta dawo tasamu Granny ta tambaya ina Sa'adatu nan take bata labarin komi itama dariya tayi sosai kafin tace " Ai shyasa nace maki bari in barsu da shi tunda naga alamar yau bazai fita ko ina ba." Gaskiya kam ai ko mun sha drama kuma gaskiya Sa'adatu 😃 mutuniyar kirkice indai Asiya zata kwantar da hankalinta to gaskiya kema kinyi hikimar kawota 😗 kusa damu." "Gaskiya ne Allah yasa mu 😀 dace." "Amin Amiin." Koda Sa'adatu ta koma gida dariyar abun takeyi kawai harda k`aryar da tayi ma Granny ta ciwon kai. Tambayar kansa yakeyi wai yaushe ta tafi bai sani ba yasan dai tana kai marece bata tafi ba amma gashi bai ji motsin ta ba. Kasa jurewa yayi ya fito ya isa bakin get yana tambayar Baba Isuhu ko yaga an aiki yarinayar dake zuwa nan gidan ne?? Da mamaki Mal Isuhu yake bashi amsa. "Ranka shidad`e Mal Musa naga Hajiya Babba ta sanya shi yakai Sa'adatu gida akan bata ji dad`in jikinta ba. Halan kabata wani aiki ne? Kaji shiru." Daburcewa yayi jin tambayar Baba Isuhu. "A'a dama dai yanzu ne zan bata amma tunda rashin lafiya ne Allah ya bata lafiya." Daga haka ya koma yana tunanin k`arya tayi masu kawai taji tsoron Asiya ne kuma tabbas yasan rashin kunya tayi ma Asiya don yasan yarinyar bata jin magana komi zata iya yi da shegen bakin nan nata. Asiya ce gaban Mami ita da Ahmed ga kuma Khalid shima yana zaune gaban shi ne yaji yayi mummunar 😡 fad`uwa jin furucin Asiya akan Sa'adatu ya zama wajibi ya amshi buk`atar yarinyar nan koda kuwa ranshi bai so hakan ba. Bai gama tunani ba yaji muryar Mami na cewa babu damuwa tunda baki son zama da ita kawai zan dakatar da ita dama nayi tunanin zaki k`aru da ita ne." "Am Mami kada ki dakatar da ita ta cigaba da zuwa na amshi soyayyar Asiya a bisa sharad`in bana son ta takura mani idan lokacin yin auren nawa yayi ni zan bayyana dakai na." Daga haka ya tashi ya bar d`akin saboda yanda yaji zuciyarsa na 😢 zafi akan abunda yasan ba haka bane kuma ya furta agaban 😗 🔉 kowa. Gaba d`ayansu mamaki ne 😀 fal azuciyarsu amma banda Asiya wadda take ganin tayi nasarar da shawarar da Sa'adatu taba da wadda itace ta shirya mata hakan kan Mr ...........kai Sa'adatu anya bakiyi wauta ba???? Muje dai zuwa my 😀 fans.... Masha Allah mu had`u a next page in sha Allahu ina alfahari daku my 😀 fans 💕 📔 over... Takuce Sa'ar Mataaaa Sis FATINAH ONLINE❤‍🔥❤‍🔥💓 Takuce Sa'ar Mataaaa Sis FATINAH ONLINE✍️❤‍🔥❤‍🔥💓 Masha Allah to 😀 far muje zuwa my fans don jin wannan drama 😝 tasu...iluv all my fans nima inyinku 💕 over.... Ta kuce Sa'ar Mataaaaaa Sis FATINAH ONLINE✍️❤‍🔥❤‍🔥💓 Masha Allah my fans ina jin dad`in yanda kuka amshi littafin nan nawa nagode da kaunar ku 💚 gareni.... Ta kuce Sa'ar Mataaaa Sis FATINAH ONLINE✍️❤‍🔥❤‍🔥💓ta dameni ta isheni walhi narasa ina zan shiga inji 😢 dad`i...idan kunga typing erro to laifin mura ne...... To 😗 akoda yaushe dai kamar kullum. Ta kuce Sa'ar Mataaaa Sis FATINAH ONLINE✍️❤‍🔥❤‍🔥💓 ya 😀 faru ba da kame-kame ya fara magana.......... Masha Allah my fans ina alfahari daku ina jin dad`in yanda kuke bani had`in kai inayin ku 💕 over. Takuce Sa'ar Mataaa Sis FATINAH ONLINE✍️❤‍🔥❤‍🔥💓 Masha Allah my fans ina mai baku hakuri na rashin jina shiru kwana biyu wanna ya faru ne saboda matsalar nepa nagode sosai da k`auna masu kirana da masu yi mani text Allah ya bar zumunci. Takuce Sa'ar Mataaa Sis FATINAH ONLINE✍️❤‍🔥❤‍🔥💓 Nima 😀 nace Masha Allah my fans kuyi hakurin rashin jina kwana 🔊 biyu wallahi nepa problem ne yasa banyi 📈 updated ba. Takuce Sa'ar Mataaaa Sis FATINAH ONLINE✍️❤‍🔥❤‍🔥💓 Masha Allahu my fans ina ma kowa fatan Alkairi. Takuce Sa'ar Mataaaa Sis FATINAH ONLINE✍️ Yawan comment yawan updated insha Allahu.❤‍🔥❤‍🔥💓 To be 😅 😅continue..... Masha Allah my fans inayinku over bani 😀 fasa mik`a godiyata 💅 gareku. Takuce Sa'ar Mataaa Sis FATINAH ONLINE✍️❤‍🔥❤‍🔥💓 To be continue insha 📲 My fans inayin ku 📔 Allah ya bar kauna. Over-Over insha Allahu sai monday in Allah ya kaimu lafiya zanyi updated. Takuce Sa'ar Mataaa Sis FATINAH ONLINE✍️❤‍🔥❤‍🔥💓 Masha Allah my fans ina yinku over-over ina jin dad`in yanda kuke zabga mani 😅 comment Allah ya bar 👑 kauna... Takuce Sa'ar Mataaa Sis FATINAH ONLINE✍️❤‍🔥❤‍🔥💓 Kallon yanda ta nufi k`ofar ne yasa shi murmushin mugunta a hankali ya furta zan koya maki hankali..... Masha Allah ina alfahari daku my fans Allah ya bar k`auna nagode. Takuce Sa'ar Mataaa Sis FATINAH ONLINE✍️❤‍🔥❤‍🔥💘💓 Masha Allah my fans kuyi hakuri wallahi yau bacci idan naci gaba zantayi maku erro typing ayi hakuri da wannan sai Allah ya kaimu. I luv all my fans. Takuce Sa'ar Mataaa Sis FATINAH ONLINE✍️❤‍🔥❤‍🔥💘💓 "Imposible i will do something......... Masha Allah my fans ina jin dad`in yanda kuke sambad`o mani comment Allah ya bar k`auna. Takuce Sa'ar Mataaa sis FATINAH ONLINE✍️❤‍🔥❤‍🔥💘💓 "Gaskya ne......" Masha Allah my fans ina godiya da vote d`inku Allah ya bar k`auna over-over.... Taku ce Sa'ar Mataaaa Sis FATINAH ONLINE✍️❤‍🔥❤‍🔥💘💓 Masha Allah indai kuna biye dani to zaku nishad`antu da wannan littafin nawa my fans Allah yabar kauna🥰🥰 Takuce Sa'ar Mataaa Sis FATINAH ONLINE✍️❤‍🔥❤‍🔥💘💓 To fah akwai fa badak`ala acikin wannan labarin amma vote dinku ne kad`ai zai bani damar updated kullum insha Allahu Ku biyo ni don jin me zai faru? Taku ce Sa'ar Mataa Sis FATINAH ONLINE✍️O* WAHALAR SO*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️2️⃣5️⃣=2️⃣6️⃣ __________📲 Asiya ma barin wurin tayi cike da 😀 farin cikin yarinya k`arama amma ta iya shirya abubuwa haka na rikitar da hankali? Gaskiya ne kowa da irin baiwarsa kuma dole ne ta k`ara jawo yarinyar ajikinta don samun mafita sosai. Waya ta d`auka cikin murna ta kira Sa'adatu ta fara gaya mata abunda ya faru, kuma take Ahmed ya amshi soyayyarta agaban su Mami da Yaya Khalid. Dammmm!!!!! Gaban Sa'adatu ya 😀 😨 farayi ji tayi kamar ana buga mata wani abu akai."Am hello Sa'adatu baki jina ne?" Kittt!! Ta yanke wayar don bazata iya ci gaba da sauraren Asiya ba. Ita kuma Asiya jefara da wayar tayi tare da cewa " O shiiiiitt!! Yanzu haka cajine ya d`auke mata ai dole ne in canza mata waya saboda yarinyar tana da amfani." Murmushin jin dad`i tayi. "Saboda me zan damu bayan nasan babu wata alak`a tsakanina da shi? Me yasa zan rasa natsuwata? Nima 😡 nasan wutsiyar rak`umi tayi nisa da k`asa ba aji na bane shi, asali ma ya tsaneni to menene don zan rabu da shi? Dama dalilin matar da zai aura yasa dangantaka ta dashi takai haka mutumin da ya kusa salwantar da rayuwata da kwanana ya k`are da yanzu wani labarin akeyi ba nawa ba." 💁 hawayen da suka zubo mata ne 😝 tasa bayan hannunta ta share dai-dai lokacin da mai napep😀 yace mata Hajiya mun iso layin nuna mashi k`ofar gidan su Ahmed tayi tace nan zai ajiyeta. Koda ta shiga tasamu Mami suka gaisa tare da yi mata godiya akan aikinta yanayin kyau kuma itama tana mata fatan Alkairi amsawa tayi cikin girmamawa. Wurin Asiya ta nufa tana shiga da sallama da gudu Asiya tayo kanta ta rungume tana tsalle!! "Kai Asiya ki bini a hankali mana wannan irin abu haka? Kamar yau ne d`aurin auren ku?" "Wallahi tun 😂jiya naso baki labari awaya kawai naji ta yanke 😃 amma yau zan saya maki waya mai kyau a matsayin tukwaici na gare ki." " 🤗 🔊 Matar Mr Allah dai yabar k`auna." Bata `boye mata komi ba ta bata labarin yanda sukayi da Ahmed a gaban su Mami. "To ai duk da haka sai kin k`ara jawo shi a 😜 jikinki yanda zaku samu shak`uwa sosai kin san ita soyyaya idan ba shak`uwa akwai matsala." Nan dai ta k`ara mata wasu dabaru masu amfani ba tare da ta yarda da abunda zuciyarta ke fad`i mata ba. Ranar haka suka wuni cikin jin dad`i da walwala ruwane akayi sosai yau agarin shiyasa bata tafi da wuri ba ha yamma tayi sosai amma ruwan ya d`auke gashi Musa driver baya nan dalilin haka yasa Asiya tace bari ta ajiye ta gida. A parlo suka had`u da Mami." Yau Mami dama zan ajiye Sa'adatu agida ne tunda Musa bai dawo ba." "A'a Asiya bari tunda Ahmed ya dawo shi ya ajiyeta." Wani irin tashin hankali ne ya ziyarce zuciyar Sa'adatu amma kuma bata iya kauce ma hakan tunda Mami ce ta yi magana. "Yau Mami hakan yayi." Asiya ta fad`i batare da tunanin komi aranta ba. Ita kam Sa'adatu murmushin yak`e tayi kawai amma ta ciki na ciki. Shiga wurinsa Mami tayi ta sheda masa abunda zaiyi cikin mamaki 😀 yace. "What??!!Mami yanzu fa na dawo amma babu wanda zaikaita sai ni?" "Haba Ahmed yarinyar nan fa tazama yan uwa mu da ita yakamata mu rink`a janta ajikin mu sosai wallahi ni jinta nakeyi araina tamkar jinina ce bana son damuwarta yakamata kaima ka canza Ahmed 🙏." "Ok to shikenan bari in canza kaya sai in kai ta." Dariya tayi ganin ta shawo kan d`an uwan nata kafin tace " Haba ko kaifa?" Bai fi minti biyar ba ya fito ya samesu parlo haka Asiya ta rakota har bakin motar Ahmed tana ji kamar kada Sa'adatu ta tafi don tana jin ganin yarinyar kusa da ita tamkar matsalolinta da Ahmed sun k`are. Ta da motarsa yayi batare da ya kalleta ba 😀 yace mata. "Sitbelt." Atak`aice, ta gane abunda yake nufi batare da tayi magana ba ta kama belt d`in kujerar ta d`aura. Haka suka fara tafiya kamar kurame kallonta yakeyi zuciyarsa na bashi damar yayj mata magana akan shirin data shirya ma Asiya akan shi don ya tabbatar da abunda Asiya tayi ba yin kanta bane ba saboda duk girmanta bata da wannan wayon. Kamar daga sama taji muryar sa yana cewa. " Me yasa kika takura Asiya akan sai nace ina sonta? Ko kina tunanin furta ina sonta shine zai sanya in aureta? Sa'adatu Bukar kin tafka babban kuskure don ban taba sha'awar auren Asiya ba." A razane ta kalle shi. "What??!! Wannan wane irn rashin imani ne? Kana nufin k`arya kayi mata? Wannan ba hali bane ba mai kyau taya zaka ajiye yarinya a gidanku kana b`ata mata lokaci bayan 😡 kasan hakan bai dace ba me mutane zasu d`auke ka?ma yaudari?" Jikake k`iiiiiiiiiii ya taka wani uban burki wanda har saida kanta ya bugi dash d`in motar kafin ta dawo baya. A razane ta kalle shi idonta tab da k`walla batare da ya kalleta ba yace. " Get out!!!." Zaro idanuwa tayi taga nisan tafiyar da za tayi daga nan bud`e baki tayi zata k`ara magana. Cikin tsawa ya k`ara magana. "I said get out from my car!!!!." Jikinta har rawa yakeyi ta kama belt d`in zata cire amma ta kasa sai kici niya takeyi. Kamawa yayi ya balle mata fitowa yayi daga motar ya zagayo ya bud`e motar ya jawota ya jefar da ita k`asa. Komawa yayi ya bud`e motar ya shiga wani irin rivos da yayi ne ya fada wani rami wanda ruwa ya taru ciki haka ya fallatsa mata shi gaba d`aya cakwali ne ya b`ata mata jiki da fuska anan inda ya jefar da ita. Ta mirrow yake kallonta yanda ta kasa ko motsi a wurin sai hawaye dake ambaliya daga idanuwanta. Har yayi nisa da inda yake rivos d`in sai kuma yaji bugun zuciyarsa ya canza da sauri da sauri kamar numfashinsa zai d`auke dawowa yayi da rivos d`in har inda take tsugunne fitowa yayi daga motar ya sameta ya mik`a mata hannun shi. Bin hannunsa tayi da kallo kawai ga hawayenta ta zuba bisa hannun 😡 nasa shi kuma jin hawayen nata yakeyi har cikin zuciyarsa babu 🔘 dad`i...........🤗 🤗 To Mr kana ganin zata baka 💁 hannunta 😗 kuwa??? Wannan irin wulak`anci haka??? To muje dai zuwa...... *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️2️⃣7️⃣=2️⃣8️⃣ __________📲 Dafa k`asa tayi da k`yar kafin ta mik`e tsaye hawayen ta ne da suka zuba a hannunsa, yasa ya dunk`ule hannuwansa tare da matse hannunsa da k`arfi. Ganin ta mik`e ne batare da ta sake kallon hannun daya mik`a mata ba yasa shi bud`e baki yace " Go inside the car." Wani irin kallon tsana ta bishi da shi kafin yaga hawayen fuskarta sun k`ara ambaliya. Girgiza kai yayi zai sake magana da gudu yaga ta bar wurin ta shige wani lungu wanda ke kusa da wurin. Kira ya k`wala mata "Sa'adatu!! Sa'adatu!! Stop!!" Ina ai ko juyo batayi ba b`at ta b`ace masa. Saida ta tabbatar bai biyo ta ba kafin ta karya kwana ta k`ara shiga ta wata kwanar da zai sadata da dai-dai layinsu sakamakon ruwan sama yasa babu mutane sosai hakan yasa ta tsaya wurin wani famfo ta wanke jikinta da fuskarta. Ta rasa dalilin da yasa wannan mutumin ya tsaneta haka? Amma saboda yanada arzik`in motoci shiyasa zai wulak`anta ta haka? Wallahi saina rama, ni Sa'adatu Bukar yazama dole in rama cin fuskar da mutumin nan yakeyi mani bazan barshi ba wallahi. Da wannan tunanin ta isa gidansu. Dai-dai inda Mal Musa ya nuna masa gidan su Sa'adatu nan yayi parking inda ya tsaya yana jiran ya ga isowarta. Ya kai 20 mins kafin yaga ta b`ullo daga wata kwana ta shiga gidansu ajiyar zuciya ya sauke tare da furta "Alhamdulillah." Kwana yayi, ya bar unguwar tare da jin sanyi a zuciyarsa, yana so ya daina jin abunda yakeji azuciyarsa na dangane da yarinyar amma ya kasa always ya ganta a damuwa baya jin dad`i amma kuma shine ke creating d`in damuwarta " why?!! Always she is 😢 cry i don't like this." Shima da wannan tunanin har ya isa gida. Koda ta shiga Mama data tambayi Sa'adatu ya akayi ta jik`e jikinta haka? Cewa tayi wai mai napep ne ya kada su amma Allah dai yasa bata ji rauni ba. Da mamaki suke tambayarta yanda abun ya 😀 faru amma haka nan ta daure tana ta sharara masu k`arya hakan yasa Mama taso ta gane Sa'adatu akan k`aryar datayi saboda ba 😇 halinta bane ba shi yasa abun ya rikice mata amma yanda ta 😀 fahimci kamar sun yarda da ita yasa ta samun natsuwa. Bayan Sa'adatu ta gama komi Mama ce 😀 tace zasuyi magana. Duk da yanda gaban Sa'adatu ya 😡 fad`i haka ta share ta natsu tana sauraren wace magana ce zasuyi da Mama? "Sa'adatu suraj ya dawo kuma yazo gidan nan akan yana neman izinin a bashi dama ya aiko maganar aurenki." A firgice !!ta d`ago kanta tana kallon Mama wacce babu alamar wasa a maganarta. "Amma Mama ni fa yanzu ba maganar aure bace ba gabana duk da nasan waye Suraj amma yakamata ya d`an bani lokaci kafin yayi aiken, kuma kinga nifa ina son inga Aunty na tayi aure 😀 fa kafin ni, gaskiya zan fad`i mashi ya d`an k`ara mani lokaci." "Dama shi yasa nace ya bari muyi magana dake tukunna don ni dai bazan yanke hukuncin da zai zama cutuwa agareku ba." Rungume Mama tayi tana cewa. "Yauwa Mamana nasan kina sona sosai." A haka suka rabu da Mama amma fa ita akwai wani abu a 😗 k`asan zuciyarta wanda ta rasa gane menene? "Me yasa zan cigaba da yaudarar kaina ne? Amma me yasa zuciyata take tura mani tunaninsa kuma bayan ni nasan ba haka bane ba. Bazai canza ba kuma kud`insa sune garkuwarsa wanda yasa bai d`auki mace da value ba amma in da ba don haka ba ji rashin mutuncin yau da ya shuka mani kawai don na fad`i masa gaskiya kuma ni nasan abunda yakeyi ba da-dai bane ba kuma gashi gaba d`aya ya yaudari yan gidansu , ya kuma yaudari Asiya wadda ke hauka bisa kansa." Juyawa tayi ta gyara kwanciyarta tare da rufe idanuwanta don ta gaji da wannan tunanin da bashi da dalili koma menene ai sunfi 😗 kusa mara 😃 mutunci kawai." Amma fa ganin shi kawai takeyi tana tuna yanda ya zo ya mik`a mata hannunsa inda hawayenta suka d`igo da yanda ya dunk`ule hannunsa da hawayen nata. "Mtsssssw Allah dai ya saka mani mugu kawai." "Mami meyasa wai bazaki fahimce ni bane ba? Kinga dai ni bawai auren ne bana so ba kawai dai ina buk`atar lokaci kafin in yanke hukuncin yin auren, yana da kyau kayi rayuwa da abunda ya kwanta maka arai, please kada wannan abun ya dameki badai kina son inyi aure ba to zanyi insha Allahu kuma na tabbatar bazakiyi dana sanin aure na ba tunda zanyi shine bisa 😝 ⭐ tsari." "To Ahmed dama ni bana son har Abban Salima ya dawo ne ba wata magana mai k`arfi tsakaninka da Asiya amma tunda kace haka shikenan Allah ya ji shemu Alkairi." Washegari da wuri ta tashi don akwai abunda take son yi agidan kafin Mr ya fita. Haka 😀 tace ma su Mama akwai aikin da zasuyi ne shi yasa take son fita da wuri. Bayan tayi masu sallama ne tafito direct gidan makwocinsu Jibo bakanike ta shiga bayan sun gaisa ne take tambayarsa wai don Allah ya ake lalata mota idan ana so tak`i tashi cikin 🙄 ruwan sanyi batare da ansan abunda ya sameta ba? Dariya yayi kafin 😀 yace " yau kuma waya tab`oki 😃 mutuniyata? Ai abu mai sauk`i ne kawai sugar zaki samu ki cika wurin tankin mai d`in motar da shi to ai kuwa dole a dangatata damu wallahi." Amma ba wata matsala bace ba babba ko? " " Babu wata matsala in an kawota zuk`e sugar d`in kawai zamuyi." "Ok to shikenan nagode bari in tafi sai na dawo zakaji komi kenan." Daga haka ta fita gidan tana dariya shi kuma binta yayi da kallo yana mamakin hatsabiban ci irin nata don ya tabbtar sai ta aikata ga kowaye ya tab`ata. Tana fita kuwa wani shago ta biya ta sayi sugar rabin kwano wai ai taga motar daya nace yana hawaa babba ce, don haka tasan tankin nata m babba ne don haka gaba d`aya zata juye shi saboda ta ga k`aryar rashin 😃 mutunci 😝 tasan dai ko ya hau wata sai ranshi ya b`aci don taga kamar duk cikin motocin gidan yafi k`aunar wannan motar da yayi mata wulak`anci acikinta. Tafiya takeyi amma ranta 😀 fal da farin ciki nan da nan ta tare mai napep ta nufi gidan su Ahmed cikin jin dad`i. Shikam jiya bacci da k`yar 😝 yasamu yayi shi so yakeyi gobe tayi yaga ko yarinyar zata canza masa ko kuma zata fad`i ma Mama abunda ya faru tsakaninsu? Don yasan yarinyar wani lokaci bata barin ko ta kwana amma komi tayi da-dai yake da ita shima. Bayan ta iso ne ta shiga get d`in gidan ganin mai gadin da suka gaisa sai ta zagaya tabaya kamar zata shiga lambu amma saita waske tayi wurin parking lot tana zuwa ta bud`e tanakin ta 😨 fara zurara sugar d`in nan tanayi tana kalle-kalle tana dariyar mugun abun da take aikatawa. Tana rufewa ne ta hango shi ya taho yana waya ga Khalid na bin bayansa. "Oooo!!!!! Yesssss na shiga uku!! Shikenan zai kamani ya ci ubana yau." Ganin gaba d`aya hankalinsu baya wurin motar yasa ta zagaya ta labe bayan motar. Ji yayi yaji bugun zuciyarsa ya canza kamar kullum indai yarinyar tana wuri 😗 koda kuwa bai ganta ba, amma yasan yanzu ba haka bane ba maida wayarsa yayi akunnensa ya juya ganin kamar gicin 😃 mutum yasa shi juyawa da sauri amma bai ga kowa ba.Khalid ne dake bayansa yaga yana waige waige yace masa " What happen my frnd?" "Northing." Yabashi amsa atak`aice. Bud` e mota sukayi suka shiga gaba d`aya d`agowa tayi daga inda ta lab`e tana kallonsu key yayi ma motar amma tak`i tashi abun mamaki shida sau d`aya yake murza key ya tashi motarsa amma yau gashi sai rarakawa yakeyi😁amma shiru ganin 💁 haka yasa da gudu ta shige wanin d`an lungu na gini tana ta dariya ita kad`ai. Buga sitiyarin motar yayi!! Khalid ne yace "Wai meke faruwa ne?" " I do"nt know why tak`i tashi gashi meeting d`in nan by 9:00 zamu shiga amma ka maido mani shi nan gida a comphrense room d`ina go an preparing the issue." Daga haka ya koma cikin gida shi kuma Khalid ya shiga wata motar ya nufi office din don maido mashi da meeting d`in gida. Da sauri itama ta zagaya ta shiga cikin gidan cike 😀 da farin ciki fal aranta..........kai!!wanna yarinyar yar bala'i ce to muje dai zuwa 🤗 hhhhh..... Masha Allah my fans mu had`u a next page insha Allahu nifa bansan irin godiyar da zanyi maku a yanda naga kun amshi WAHALAR SO ba.Wallahi ina jin dad`in typing d`in wannan book d`in saboda yanda kuke zube mani 😁 ruwan vote Alhamdulillahi Alhamdulillah... Inayinku 💕 📔 over... *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com! *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ /htt/KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️2️⃣7️⃣=2️⃣8️⃣ __________📲 Dafa k`asa tayi da k`yar kafin ta mik`e tsaye hawayen ta ne da suka zuba a hannunsa, yasa ya dunk`ule hannuwansa tare da matse hannunsa da k`arfi. Ganin ta mik`e ne batare da ta sake kallon hannun daya mik`a mata ba yasa shi bud`e baki yace " Go inside the car." Wani irin kallon tsana ta bishi da shi kafin yaga hawayen fuskarta sun k`ara ambaliya. Girgiza kai yayi zai sake magana da gudu yaga ta bar wurin ta shige wani lungu wanda ke kusa da wurin. Kira ya k`wala mata "Sa'adatu!! Sa'adatu!! Stop!!" Ina ai ko juyo batayi ba b`at ta b`ace masa. Saida ta tabbatar bai biyo ta ba kafin ta karya kwana ta k`ara shiga ta wata kwanar da zai sadata da dai-dai layinsu sakamakon ruwan sama yasa babu mutane sosai hakan yasa ta tsaya wurin wani famfo ta wanke jikinta da fuskarta. Ta rasa dalilin da yasa wannan mutumin ya tsaneta haka? Amma saboda yanada arzik`in motoci shiyasa zai wulak`anta ta haka? Wallahi saina rama, ni Sa'adatu Bukar yazama dole in rama cin fuskar da mutumin nan yakeyi mani bazan barshi ba wallahi. Da wannan tunanin ta isa gidansu. Dai-dai inda Mal Musa ya nuna masa gidan su Sa'adatu nan yayi parking inda ya tsaya yana jiran ya ga isowarta. Ya kai 20 mins kafin yaga ta b`ullo daga wata kwana ta shiga gidansu ajiyar zuciya ya sauke tare da furta "Alhamdulillah." Kwana yayi, ya bar unguwar tare da jin sanyi a zuciyarsa, yana so ya daina jin abunda yakeji azuciyarsa na dangane da yarinyar amma ya kasa always ya ganta a damuwa baya jin dad`i amma kuma shine ke creating d`in damuwarta " why?!! Always she is 😢 cry i don't like this." Shima da wannan tunanin har ya isa gida. Koda ta shiga Mama data tambayi Sa'adatu ya akayi ta jik`e jikinta haka? Cewa tayi wai mai napep ne ya kada su amma Allah dai yasa bata ji rauni ba. Da mamaki suke tambayarta yanda abun ya 😀 faru amma haka nan ta daure tana ta sharara masu k`arya hakan yasa Mama taso ta gane Sa'adatu akan k`aryar datayi saboda ba 😇 halinta bane ba shi yasa abun ya rikice mata amma yanda ta 😀 fahimci kamar sun yarda da ita yasa ta samun natsuwa. Bayan Sa'adatu ta gama komi Mama ce 😀 tace zasuyi magana. Duk da yanda gaban Sa'adatu ya 😡 fad`i haka ta share ta natsu tana sauraren wace magana ce zasuyi da Mama? "Sa'adatu suraj ya dawo kuma yazo gidan nan akan yana neman izinin a bashi dama ya aiko maganar aurenki." A firgice !!ta d`ago kanta tana kallon Mama wacce babu alamar wasa a maganarta. "Amma Mama ni fa yanzu ba maganar aure bace ba gabana duk da nasan waye Suraj amma yakamata ya d`an bani lokaci kafin yayi aiken, kuma kinga nifa ina son inga Aunty na tayi aure 😀 fa kafin ni, gaskiya zan fad`i mashi ya d`an k`ara mani lokaci." "Dama shi yasa nace ya bari muyi magana dake tukunna don ni dai bazan yanke hukuncin da zai zama cutuwa agareku ba." Rungume Mama tayi tana cewa. "Yauwa Mamana nasan kina sona sosai." A haka suka rabu da Mama amma fa ita akwai wani abu a 😗 k`asan zuciyarta wanda ta rasa gane menene? "Me yasa zan cigaba da yaudarar kaina ne? Amma me yasa zuciyata take tura mani tunaninsa kuma bayan ni nasan ba haka bane ba. Bazai canza ba kuma kud`insa sune garkuwarsa wanda yasa bai d`auki mace da value ba amma in da ba don haka ba ji rashin mutuncin yau da ya shuka mani kawai don na fad`i masa gaskiya kuma ni nasan abunda yakeyi ba da-dai bane ba kuma gashi gaba d`aya ya yaudari yan gidansu , ya kuma yaudari Asiya wadda ke hauka bisa kansa." Juyawa tayi ta gyara kwanciyarta tare da rufe idanuwanta don ta gaji da wannan tunanin da bashi da dalili koma menene ai sunfi 😗 kusa mara 😃 mutunci kawai." Amma fa ganin shi kawai takeyi tana tuna yanda ya zo ya mik`a mata hannunsa inda hawayenta suka d`igo da yanda ya dunk`ule hannunsa da hawayen nata. "Mtsssssw Allah dai ya saka mani mugu kawai." "Mami meyasa wai bazaki fahimce ni bane ba? Kinga dai ni bawai auren ne bana so ba kawai dai ina buk`atar lokaci kafin in yanke hukuncin yin auren, yana da kyau kayi rayuwa da abunda ya kwanta maka arai, please kada wannan abun ya dameki badai kina son inyi aure ba to zanyi insha Allahu kuma na tabbatar bazakiyi dana sanin aure na ba tunda zanyi shine bisa 😝 ⭐ tsari." "To Ahmed dama ni bana son har Abban Salima ya dawo ne ba wata magana mai k`arfi tsakaninka da Asiya amma tunda kace haka shikenan Allah ya ji shemu Alkairi." Washegari da wuri ta tashi don akwai abunda take son yi agidan kafin Mr ya fita. Haka 😀 tace ma su Mama akwai aikin da zasuyi ne shi yasa take son fita da wuri. Bayan tayi masu sallama ne tafito direct gidan makwocinsu Jibo bakanike ta shiga bayan sun gaisa ne take tambayarsa wai don Allah ya ake lalata mota idan ana so tak`i tashi cikin 🙄 ruwan sanyi batare da ansan abunda ya sameta ba? Dariya yayi kafin 😀 yace " yau kuma waya tab`oki 😃 mutuniyata? Ai abu mai sauk`i ne kawai sugar zaki samu ki cika wurin tankin mai d`in motar da shi to ai kuwa dole a dangatata damu wallahi." Amma ba wata matsala bace ba babba ko? " " Babu wata matsala in an kawota zuk`e sugar d`in kawai zamuyi." "Ok to shikenan nagode bari in tafi sai na dawo zakaji komi kenan." Daga haka ta fita gidan tana dariya shi kuma binta yayi da kallo yana mamakin hatsabiban ci irin nata don ya tabbtar sai ta aikata ga kowaye ya tab`ata. Tana fita kuwa wani shago ta biya ta sayi sugar rabin kwano wai ai taga motar daya nace yana hawaa babba ce, don haka tasan tankin nata m babba ne don haka gaba d`aya zata juye shi saboda ta ga k`aryar rashin 😃 mutunci 😝 tasan dai ko ya hau wata sai ranshi ya b`aci don taga kamar duk cikin motocin gidan yafi k`aunar wannan motar da yayi mata wulak`anci acikinta. Tafiya takeyi amma ranta 😀 fal da farin ciki nan da nan ta tare mai napep ta nufi gidan su Ahmed cikin jin dad`i. Shikam jiya bacci da k`yar 😝 yasamu yayi shi so yakeyi gobe tayi yaga ko yarinyar zata canza masa ko kuma zata fad`i ma Mama abunda ya faru tsakaninsu? Don yasan yarinyar wani lokaci bata barin ko ta kwana amma komi tayi da-dai yake da ita shima. Bayan ta iso ne ta shiga get d`in gidan ganin mai gadin da suka gaisa sai ta zagaya tabaya kamar zata shiga lambu amma saita waske tayi wurin parking lot tana zuwa ta bud`e tanakin ta 😨 fara zurara sugar d`in nan tanayi tana kalle-kalle tana dariyar mugun abun da take aikatawa. Tana rufewa ne ta hango shi ya taho yana waya ga Khalid na bin bayansa. "Oooo!!!!! Yesssss na shiga uku!! Shikenan zai kamani ya ci ubana yau." Ganin gaba d`aya hankalinsu baya wurin motar yasa ta zagaya ta labe bayan motar. Ji yayi yaji bugun zuciyarsa ya canza kamar kullum indai yarinyar tana wuri 😗 koda kuwa bai ganta ba, amma yasan yanzu ba haka bane ba maida wayarsa yayi akunnensa ya juya ganin kamar gicin 😃 mutum yasa shi juyawa da sauri amma bai ga kowa ba.Khalid ne dake bayansa yaga yana waige waige yace masa " What happen my frnd?" "Northing." Yabashi amsa atak`aice. Bud` e mota sukayi suka shiga gaba d`aya d`agowa tayi daga inda ta lab`e tana kallonsu key yayi ma motar amma tak`i tashi abun mamaki shida sau d`aya yake murza key ya tashi motarsa amma yau gashi sai rarakawa yakeyi😁amma shiru ganin 💁 haka yasa da gudu ta shige wanin d`an lungu na gini tana ta dariya ita kad`ai. Buga sitiyarin motar yayi!! Khalid ne yace "Wai meke faruwa ne?" " I do"nt know why tak`i tashi gashi meeting d`in nan by 9:00 zamu shiga amma ka maido mani shi nan gida a comphrense room d`ina go an preparing the issue." Daga haka ya koma cikin gida shi kuma Khalid ya shiga wata motar ya nufi office din don maido mashi da meeting d`in gida. Da sauri itama ta zagaya ta shiga cikin gidan cike 😀 da farin ciki fal aranta..........kai!!wanna yarinyar yar bala'i ce to muje dai zuwa 🤗 hhhhh..... Masha Allah my fans mu had`u a next page insha Allahu nifa bansan irin godiyar da zanyi maku a yanda naga kun amshi WAHALAR SO ba.Wallahi ina jin dad`in typing d`in wannan book d`in saboda yanda kuke zube mani 😁 ruwan vote Alhamdulillahi Alhamdulillah... Inayinku 💕 📔 over... *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️2️⃣9️⃣=3️⃣0️⃣ __________📲 Tana shiga cikin gidan direct part d`in Mami ta nufa a parlo tasamu Mami da sallama ta shiga. "Mami ina kwana?" "Lafiya klau Sa'adatu ashe har kin shigo?" " Eh wallahi Mami yanzu na 😲 shigo banga kowa a main parlo bane ba." "Hakane yanzu ma su Ahmed da Khalid suka fita saboda sunce yau suna da meeting ne ko breakfast babu wanda yayi Asiya dai nasan bata tashi baccinta ba Granny kuma wata d`iyar Aminiyarta ce tazo suna d`aki basu fito ba nima shiryawa zanyi in tafi office zamuyi bak`i daga Abuja saboda haka kamar yadda kika saba ki kula da komi a gidan ayi duk abincin daya dace." Jin bayanin Mami yasata jin dad`i don tasan yau akwai mugunta a gidan nan badai ance ciwon sugar gare shi ba ga ulcer to yau kam duk sai sun tashi Mr don Maminka ta bar mani komi a 💁 hannuna mugu.jin muryar Mami yasata tayi firgigi!! daga tunanin irin muguntar 😳 da zatayi ma Mr. "Wai Sa'adatu lafiya kikayi shiru haka? Ko me kike tunanine haka? Idan aikin zai maki yawa ne to ai ga Asiya nan tunda naga tafara sakin jiki dake ga kuma bak`uwar Granny komi kikeso sai su taimaka maki." "A'a Mami zanma iya komi dakai na." Murmushi Mami tayi tana yaba irin wayon yarinyar "She is smart." Mami ta furta. Kusan karo sukayi ak`ofar shiga part d`in Mami ja tayi da baya tana kallon shi maimakon yaga b`acin rai afuskarta akan abunda ya faru jiya tsakaninsu sai ma yaga yau tafi kullum fara'a a fuskarta, kallonta shima ya tsayayi da mamakin yaushe ma ta shigo gidan? Ganin irin kallon dayake yi mata ne yasa ta k`ara aguje ta bar 😁 wurin tana dariya. " A'a look at this 👯 girl." Ganin haka shima shigewa yayi wurin Mami tunanin yarinyar fal azuciyarsa. Jin sallamarsa yasa Mami juyowa da mamaki!! tana kallon shi. "A'a Ahmed lafiya baku tafi bane ba?" "Mami mota tace tasamu 😡 matsala amma na aiki Khalid ya maido mani meeting d`in nan gida." "Amma maimakon ka d`auki wata motar sai ka nace sai ka shiga waccan motar? Nifa ban san soyayyar dakakeyi ma motar nan ba ita kad`aice cikin motocinka kake hawa yanzu why?" Cikin ransa yana tunanin Mami bazata gane bane wannan motar itace sanadin had`uwata da bara kunyar yarinyar da kika sanya ta aranki. " Ok koma menene nidai zan fita." Yaji muryar Mami a kunnensa. "Am Mami kunun alkama nake so." Murmushi Mami tayi tana da`ura agogo a tsintsiyar hannunta kafin ta fara magana. " To ai Ahmed Sa'adatu kawai zaka sanar mawa zatayi maka ku shekaran jiya ai ita tayi maka shi." "What?!! Mami wai meyasa kika sakar ma yarinyar nan komi na gidan nan kuma kin san yarinyar nan gani takeyi ni sa'arta ne shiyasa koda yaushe take fad`a dani." "Haba Ahmed kai ne baka 😀 fahimci wacece Sa'adatu ba amma wallahi bata da matsala ko kad`ain kawai kaine dai halinka sai kai amma she is very nice, amma kabari zan fad`i mata kafin in wuce." Daga nan bata k`ara magana ba jakarta ta d`auka tayi mashi sallama shima tashi yayi yabi bayanta yana mamakin yanda Maminsa ta canza mashi gaba d`aya ya lura hidimar gidan gaba d`aya ta sakarma yarinyar kamar wacce akayi ma asiri. Kamar yadda tace mashi haka tasamu Sa'adatu a part d`in Granny ta fad`i mata abunda zatayi ma Ahmed. " To Mami zanyi mashi nan ma sallama tayi masu ta fita ta bar gidan cike da tausayin d`an uwan nata musamman ma kwanakin nan da gaba d`aya ya canza kamar akwai wata personal damuwa atare dashi amma yak`i bari agane hakan atare dashi da wannan tunanin ta bar gidan. Shikam Khalid yana fita bai zame ko ina ba sai unguwarsu Sa'adatu saboda yau yayi alk`awarin sai yaga Karima saboda idan ba yanzu yaje ba yasan bashi da lokaci anjima shi kuma yana so yau kam ya bayyana sirrin zuciyarta gare shi don damuwar ta fara yi masa yawa kada shikad`ai ke haukansa ita ko akwai wanda take so?. Waya taji yana yi yana cewa baya son kowa ya shiga comphrense room da waya kowa ya kashe ta ko kuma a sanyata 🔇 silent. Ganin ya ajiye wayar a parlo ya shiga bedroom d`insa yasata sand`a ta shiga parlon wayar ta d`auka ta fidda ta a silent ta sa wani ringintone mai dad`in saurare da sauri ta ajiye da gudu ta bar d`akin. Shikuma ji. Kamar motsi yasa shi lek`owa ganin ba kowa ya koma ya cigaba da abunda yakeyi. Dariya takeyi tana rawa ita kad`ai ta can baya inda ta zagaya babu kowa. "Yau oga zaiji kunya ya kafa doka tun kafin ya shiga kuma zai karya ta da kanshi 🤗 hhhh." Koda Asiya ta tashi suka had`u da Sa'adatu bata fahimci komi ba haka dai taga yau gaba d`aya tana cikin farin ciki da ta tambaye ta cewa tayi itama mai sonta ne ya dawo daga karatu india shine ya aiko gidansu k`ilama sai ta rigata yin aure 🤗 Niko ina gefe nace kai Sa'adatu!! Kin iya shirgata!! 🤗 Yaso yasha kunun amma bata bashi ba koda Granny tambayeta tayi mashi kunun? Cewa tayi 😀 yace baisha.Shikam ji yayi bai iyayi mata magana ta bashi shiyasa shima bai tambaya ba. Saida ta tabbatar da zuwan bak`in nasa kafin tace ma Asiya ta mance Mami ta sanyata aiki bari ta dawo sukam su Asiya da Mariya bak`uwar Granny zaune suke a main palor harda Granny d`in suna d`an tab`a hira jefi-jefi. Zaga yawa tayi wurin landline d`in gida ta danna number d`inshi shi kuma lokacin ya bud`e lapton d`insa kenan zai fara bayani sai sukaji waya na kid`a a aljihunsa.Lokacin dataji wayar ta fara ringing kawai sai ta kama rawa saboda kid`an ana jin shi har main parlon gaba d`ayan su suke zare ido!!! Tare da kallon wayar Oga na kid`a!🤗 🔊 👯....... Kai!!!!! Yarinyar nan yar drama ce!! 🤗. Masha Allah my 😀 fan nifa idan Mr ya kama Sa'ar Mataaaa to babu 😁 🙄 ruwana. Don nidai ba 💁 haka halina yake ba akwai ni da tsoro........ Takuce Sa'ar Mataaaa Real SA'ADATU BELLO✍️❤‍🔥❤‍🔥💓 *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️3️⃣1️⃣=3️⃣2️⃣ __________📲 Ganin haka yasa shi cewa." 🙏please 🙇 is my poult." Kashe wayar yayi gaba d`aya cike da mamaki aransa saboda shidai yasan baya sanya ringing a waya bare kid`a. Amma dole ne ya bin ciki wannan alamari haka ya cigaba da gabatar da meeting d`in ranshi b`ace. Su kansu su Granny sun sha mamakin fitowar kid`an har nan parlon dawowa tayi ta zauna cikinsu kamar bata san abunda ya faru ba, kallonta Asiya tayi tace. Wai Sa'adatu bakiji abunda ya faru ba?" Cike da pretending 😀 tace." A ina kuma?" " Tab! Ai yau kam duk wanda ya bar wayar shi wurin meeting d`in nan har tayi wannan ringing d`in to zakiji yanda zasu kwashe da 💁 Ahmed." "To 😀 fah ke kuma sai ki wani tashi hankalinki?" " Ba haka bane ba kawai kinsan yanzu yana iya fitowa ya kamayi mana ihu." Granny ce ta harareta tare da tab`e baki. Saurin kauda zance tayi don ta lura tsohuwar nan ta sanya mata ido. Koda Khalid ya samu Karima da maganar dake zuciyars bata amince ba, saboda gaba d`aya tana tunanin mutum kamar Khalid yace wai zai aure ta gaskiya abun dubawa ne duk manyan matan dake garin nan? Amma yace ita yakeso? Bayan su talakawa ne basu da komi kuma ai tasan ma idan family d`insu sukaji yana nemanta ai bazasu bari ya auro masu ita ba. Tabbas abun so ne amma gaskiya bazata yaudari kanta ba koda kuwa ta sanya sonshi azuciyarta wahala ce kawai. Da haka tace yayi hakuri ya bata lokaci. Gaskiya baiji dad`in hakan ba don ya fahimci tsoro ne fal aranta, yaso ta saki jiki dashi tabashi goyan baya amma bari ya bata lokaci tunda dai yasanar mata komi insha Allahu zata fahimce shi. Koda bakanike yazo ya duba motar Ahmed yaga sugar ne ya toshe tankin shi kanshi abun mamaki ya bashi, amma haka nan ya daure ya fad`i ma Khalid abunda yasamu motar shi kanshi Khalid abun ya d`aure masa kai haka da ya sanar ma Ahmed ma ya tsunduma cikin tunanin wai meke faruwa dashi ne haka? 🤗 🔊 hhhh ka shiga tarkon Sa'adatu Mr ai daka sani baka wulak`anta ta ba 💁 akan ta hau motarka 🤗 ba wasa ma 😀 farin 👯 girki 🤗 inji Sa'ar Mata. Koda suka gama meeting d`in yana part d`inshi bai fito ba. Hakan yasa Sa'adatu duk abunda Sa"adatu zatayi tayi ta gama jira kawai takeyi a kira sallah Azuhur tasan k`aidar gidan kenan sai anyi sallah kafin kowa ya hau daining sun gama shirya komi saidai Sa'adatu ta nuna ma yanda Asiya zata had`a drinks don akwai abunda take nufi shiyasa bata had`a ba saida ta tabbatar sun gama komi kafin tayi ma Asiya wayo ta bar suka bar wurin saida ta tabbatar Asiya ta shiga wanka sannan ta dawo ta bud`e juck d`in data san an zuba mashi nashi wanda babu sugar free ne tasamu sugar ta zabga sannan ta d`ebo lemon ginger ta zabga ko ita data d`an zuk`a saida ta kware 😤 "Wayyo cikina! Yau akwai tashin hankali agidan nan 👯 🤗 hhhh." Bayan kowa ya hallara a wurin cin abincin ne ta lallaba don ta ga shi meye ya hana shi fitowa da sannad`a ta shiga part d`insa ganin babu kowa a d`akin ne yasata dube- dube can taji ana tab`a ruwa a bedroom d`insa haka yasa ta k`ara sad`ad`awa cike da tsoro amma duk da haka bata fasa abunda taje yi ba ganin wata farar T 👕 shirt a bisa gadonsa tasan cewa ita zai sanya marker data sanya cikin Aljihun rigarta ta fiddo juya bayan rigar tayi ta rubuta *BAD MAN* tana gamawa da sauri ta fita d`akin da gudu. Koda ya fito bai saurari komi ba don lokacin cin abinci sa yayi kawai saka rigar yayi tare da fesa body spray d`insa kawai ya zura silifas d`insa ya fito batare da tunanin komi ba. Mariya ta kasance tsararsa kuma kusan tare suka tashi don haka suna wasa da ita sosai kuma jininsa ya had`u da ita don haka koda yaganta zaune sai ya saki fuskarsa itama haka zama yayi tare da cewa "Yan gudun hijirah ashe kema kina jin yunwa wannan irin loma haka?" Yana magana yana k`ok`arin zama kusa da Granny. Dariya ta fashe da shi ganin rubutun dake bayansa. " Yanzu kai har rashin kirkinka yakai ka rubuta shi bisa rigarka? Lallai Ahmed sai a barka." Da sauri ya juya yana jawo rigar don ganin menene aka rubuta don shi dai yasan rigar bata da rubutu. Gaba d`aya dariya suka sanya harda Granny Asiya ce ta tashi tana son ta taya shi dubawa cikin rashin kunya ta koma bayansa zata jawo mashi rigar tare da 😀 fad`in Baby na wannan ai marker ce Baby nah." Wani kallo Granny tayi mata kafin ta daka mata tsawa!! Keeee!!!!!! Don Allah ki rufe ma mutane baki, wai ke meyasa baki da wayo ne?Ahmed d`in ne yaronki? Kike wani kiranshi da Baby." "Ai Granny wannan sunan soyayya ne bawai ina nufin yaro na ba Sa'adatu ce ta nuna mata tayi shiru da ido. Shikam bai san sunayi ba tashi yayi ya tafi d`aki don ganin menene kuma ya sameshi? Yana shiga rigar ya cire daga jikinsa tabbas haka ne rubutu ne abayan rigarsa jefar da rigar yayi tare da cewa. " Why me?!! Da safe sugar a mota wurin meeting ringingtone, stelli kuma ga wani banzan rubutu abayansa. Why!why!! Wata rigar ya d`auko 😝 yasanya yana son gane menene damuwarsa? Sa'adatu kuma tama k`osa ya dawo ya sha lemon nan saboda shine finel aikinta akanshi. Hango tahowarsa yasata jin sanyi aranta yana zuwa zama yayi batare da yace komi ba don gaskiya abun nan da mamaki.ya fara cin Abincin ne sai kuma ya d`auki lemon ya kai bakinsa yasha da sauri ya jefar da kofin ya fara tari gaba d`ayansu mik`ewa sukayi suka yo kansa dariya ta farayi aranta ganin abun da gaske ne yasa ta ruga da gudu ta dauko 😁 ruwa a fridge ta *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=wha *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️3️⃣3️⃣=3️⃣4️⃣ __________📲 Saurin janye hannunta tayi tare da matsawa a hankali tarin ya fara lafawa, tabbas taji tsoron ganin abunda ya faru amma fa yanzu tana ji itama ta rama wulak`ancin da yayi mata kuma hankalinta ya kwanta. Gaba d`aya sannu sukeyi masa kafin Granny ta kalli Asiya cikin b`acin rai ta fara magana. Yanzu ke abun naki yakai har kiyi k`ok`arin kashe mani jika? Ashe ke bakiga yanda Sa'adatu takeyin komi ba cikin hankali amma kin tab`a ganin an bashi lemon ginger? Kuma harda sugar haka?" Cikin tashin hankali itama ta fara magana." Wallahi Granny ban san ya akayi haka ba kuma ma ni ai asali ba lemon ginger na had`aba." " Keeee!!! Ja can da Allah wadda bata san komi ba sai hauka ai ni nan banga wani abun cancanta ba da Aisha ta nace da kawo mashi ke a matsayin mata, to bari ta dawo taga irin abunda kika aikata." Kama shi Granny tayi ya mik`e kafin ta kama hannunshi zuwa part d`insa. "To me yasa na damu don ya samu matsala? Dama ai nasan hakan na ya faruwa amma fa ban kyauta ba dana saka Asiya cikkn wannan rigimar kuma ni ban san Granny zata d`au zafi haka ba. Kai gaskiya guy nan shagwab`arsa over yanzu ji yanda ya wani shagwab`e ita kuma tsohuwar tana ta faman zazzaga bala'i akan wannan k`aton 😃 mutum d`in." Kallon Sa'adatu Asiya tayi tace "Ke kuma tunanin me kikeyi? Ai idan dai akan waccan tsohuwar ne to ni bata dameni ba kuma Ahmed tunda Mami ta sama ranta nice matarsa to ko yana so ko bai so sai ya aureni." Tunanin maganar daya gaya mata jiya tayi. Wanda yace shi bazai iya aurenta ba amma gashi yanzu tana 😀 fad`in dole ya aureta gaskiya iska na wahalar da mai kayan kara. Saida Granny ta tabbatar da yasamu natsuwa har bacci ya d`uke shi kafin ta bar d`akin cike da jimami abun. Mamice ta dawo Sa'adatu ce ta amshi jakarta da lapton d`in dake hannunta bayan tayi mata sannu ne take k`ok`arin ajiye mata kayan sai jin muryar Mami na cewa. "Sa'adatu wuce da lapton d`in nan d`akin Ahmed fad`uwa tayi ta b`alle kafin in shigo in samesa." Dummm!!! Taji gabanta yayi cikin dakewa ta amsa mata da to!!.don ita ta riga ta yanke hukunci basu k`ara haduwa har ta bar gidan. `Dauka tayi tafita d`akin 💖 zuciyarta cike da tsoro. Tana shiga taga babu kowa a parlon ganin haka taje ta ajiye masa inda taga wata lapton d`in nasa fitowa yayi daga bedroom yana goge kansa d towel k`arami daga gani daga wanka ya fito ganinta tsugunne akan lapton d`insa yasa shi saurin k`arasowa da mamakin me takeyi a 😁 wurin lapton d`in da yaganta tana bud`ewa. Ita ko jinshi yasata jin wani irin k`ululuuuuuu!! Saboda tsoro ganin lapton d`in a b`alle yasa shi fisgeta daga hannunta kafin yabita da wani irin kallo na masifa 😀 fal aransa. Wata tsawa ya daka mata wadda gaba yasa gaba d`aya jikinta ya kama rawa. Keeee!!! Dakata! Wa ya baki izinin shigo mani d`aki da har zakiyi mani rashin muntuci ki lalata mani kaya? Me yasa ke baki son zaman lafiy ne? To wannana wane irin iskanci ne? Ko don baki san darajarta ba? Ki biyo ni har d`akina kiyi mani wannan wulak`ancin. Sa'adatu me nayi maki?" Baki ta bud`e zatayi magana ya k`ara dakatar da ita. "Kada ki sake 😂 kiyi mani wata maganar banza nasan 😇 halinki a yanzu stupid! Get out!! " Dai- dai lokacin ita kuma Mami ta shigo d`akin ganin hawaye na bin kuncin Sa'adatu gashi kuma taji irin tsawar da yakeyi mata yasata k`arasawa inda suke tsaye. "Haba Ahmed me kuma ya faru kake wannan hargowar?" " Mami jifa kiga yanda wannan yarinyar shed`aniya yanda ta lalata mani lapton, kuma waya bata izinin shigo mani d`aki? Kinsan fa bana son 😡 wad`annan yaran suna shigo mani part d`ina." Kallon shi tayi taga yanda yake masifa! "Ahmed ni na aikota kuma lapton a hannuna ta fad`i don haka babu ruwan Sa'adatu saidai idan ni zaka hukunta." Zaro ido yayi kafin yace "What?? Mami dama kekika aiko ta?" " yes nice." Kafin suk`ara magana Sa'adatu ta juya ta bar d`akin da guda ga kukan da yazo mata. Bin bayanta sukayi da kallo jikinsa a sanyaye hakan yaji babu dad`i aransa saboda me yason ganinta cikin b`acin rai? "Always she is 😢 cry why why??." "Yazama wajibi ka canza kuma kabita ka bata hakuri bana son kana yi ma yarinyar nan haka Ahmed ban jin dad`i kuma ba hali bane ba mai kyau yakamata ka canza kada yarinyar nan ta kullace ka aranta abun bazaiyi kyau ba gara ka sassauta mata don tanayi mana aiki baya na nufin mu k`ask`antata ba." Daga haka itama ta bar d`akin rai b`ace. " Gaskiya ne Mami nima bana jin d`adin yin hakan amma ban san me yasa hakan ke faruwa ba kuma ni kalmar dana tsana kikirata kenan da mai aiki bansan me yasa nake jin zafin haka araina ba amma Mami ke bazaki 😀 fahimce ni ba." Shifa kad`ai yake maganarsa do. Babu kowa a d`akin. Fitowa yayi shima hango ta yayi a lambu zaune ta kifa kanta da gwiwarta da alama still kukan takeyi komawa yayi ya bi ta bayanta jin tafiyar mutum yasa tayi saurin waigawa ganin shine tayi saurin mik`ewa kiran sunanta yayi " Sa'adatu! Bata amsa ba bata kuma juyo ba k`ok`arin barin wurin takeyi kawai taji an rik`e mata hijabi juck d`in dake gabanta ta tsiyaya ruwa aciki batare da tayi tunanin komi ba a fusace ta watsa mashi ruwan dake ciki!! "Wayyo Allah ya furta!" Ganin jin haka yasata juyowa ashe 🙄 ruwan zafi ne kuma ko kusa baya rik`e da hijabinta wani iccen flower ne ya kama mata hijabi da hannuwanta ta tasa ta toshe bakinta shikam 🙄 ruwan ya shige shi sosai har ya k`ona shi abunka da 😀 farar fata yar 🤗 hutu nan da nan wutar ta tashi tayi jawur. Ai ganin haka da gudu ta bar wurin don neman mashi magani!. Barin wurin yayi ya koma d`aki Ita kuma Mami ta koma d`akin don ta d`auki wani abu taga ya shigo yana b`alle riga gashi wuri jawur da da sauri tace " Ahmed me kuma yasa meka haka?" "Mami nothing." Bud`e baki tayi zatayi magana sukaji 😲 shigowar Sa'adatu da box a hannunta ganin Mami yasa gabanta yayi mummunar fad`uwa bud`e baki tayi zatace "Mami wallahi ban san 🙄 ruwan. Da sauri yace " Mami insidence ne cup d`in ne ya kufce mani har ya k`ona nani haka." Zaro ido tayi ji. Ya rufa mata asiri kallon yanda tayi wani 😲 shuck yayi sannan yayi murmushi " yace Sa'adatu bata box d`in dana ce ki d`auko mani tayi mani dressing." Kallo kawai fa bishi dashi tana mamakin halinsa yanzu 😃 mutum anjima Aljani. Mik`a ma Mami tayi cike da jin kunya don gaskiy tasan data san cewa ita ce tayi ma d`an uwanta hakan. Juyawa tayi ta bar d`akin sai a lokacin taga cewar gaskiya bata kyauta ba yazama dole tasamesa ta sanar masa cewa itace ta yi mashi abubuwan da duk suka samesa a yau gaskiya sai yanzu taga rashin kyautawar abunda tayi masa yazama dole in bashi hakuri kuma in fad`i masa duk wani abu danayi mashi ya yafe mani. Tana ganin fitowar Mami ta tashi ta bi ta baya inda ta hange shi shima ya shiga lambu. Juyowar da zaiyi ne yaga tana tahowa da mamaki yake kallonta yana tunanin to me kuma tazoyi? K`arasawa tayi kusa dashi tana zuwa gaban shi ta fashe da kuka yiyyyyyy!!!! A razane ya k`arasa wuri ta yana tambayarta. 😆 lafiya? Cigaba tayi da kuka jikinta na rawa shi kuma ganinta yasa yace mata. " ki natsu ki fad`i mani abunda faru." Juyawa yayi ya d`auko tissue kusa da shi ya mik`a mata bin tissue d`in tayi da kallo kafin ta kama hijabin ta ta 😀 fyace majina shima wani irin kallo ya bita dashi yana k`ara mamakinta wai kodai yarinyar nan tana da Aljanu?? 🤗 Masha Allah mu hadu a next page insha Allah.ina busy ne kwana biyu sister d'ina ce ta haihu shiyasa kuka jini shiru. Takuce Sa'ar Mataa *REAL SA'ADATU BELLO✍️*❤‍🔥❤‍🔥💓tsiyaya a kofin ta m*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️3️⃣5️⃣=3️⃣6️⃣ __________📲 Cikin kuka ta fara magana. "Am Am! Dama nice nayi maka duk abunda ya faru." Hard`e hannuwansa yayi a k`irjinsa yana kallonta anya? Wannan yarinyar ba tana da wata matsala ba? Banda rashin jin maganarta da rashin kunyarta? Ganin yatsaya yana kallonta ne yasa ta sake fashewa da kuka!!. " Stop 😢 cry an let me know what happing to u?" "Nice na zuba maka sugar a mota, kuma nice na canza maka ringingtone, kuma nice na sanya maka sugar a lemo da ginger mai yawa. Saboda jiya kayi mani wulak`anci a hanya shine nace sai na rama." Tunda tafara magana ya bud`e baki yana kallonta da mamakin irin wannan sakarcin nata. "All this kina nufin d`aukar fansa ne akaina?" Da sauri ta girgiza kai tare da fad`in " A'a nayi kuskure kayi hakuri ka yafe mani ban san kanda da zuciya mai kyau ba sai yau da ka rufa mani asiri wurin Mami nina watsa maka 🙄 ruwan zafi amma kace insident ne." Murmushi yayi tabbas yarinyar nan she is smart yana son mutane irin haka maimakon ta bashi haushi sai yaji ta k`ara burgeshi.kallonta yayi da kyau yaga har yanzu jikinta rawa yakeyi. " Stop! Shaking ur body ki kuma goge hawayen nan naki, kafin ki bar wurin nan kuma bana son wannan bakin naki ya k`ara furta wata kalma akan abunda yafaru tsakanina dake. Kin 😀 fahimce ni?" Ya tambayeta da sauri tace " Eh na fahimta." " Good sharad`ina kuma daga yau idan kika k`aracewa na yaudari wannan yarinyar sai na tona maki asiri wurin Mami duk abunda ya faru kina jina ko?" "Na bari insha Allahu." "To wuce ki tafi." Tafiya tayi tana waiwayen shi shima kuma bai cire idonsa ba akanta har ta b`ace masa kafin ya girgiza kai yana tunanin yanda yake jin wani abu dangane da ita? Abubuwan da suka faru ne suka fara dawo masa a 😗 K`wak`walwa " Why? Why? Wannan ba shine karo na farko ba ita kad`ai ce macen da yake jin abunda yakeji aransa idan sun had`u amma wannan yarinyar she is very young. Bazan bata dama ba ta shiga rayuwata ba." Bayan ta koma gida ne Aunty take bata labarin yanda sukayi da Khalid, amma fa tace mashi bata amince ba don haka bata son ma wata alak`a ta shiga tsakaninsu don tasan ma yan uwanshi bazasu yarda ba. "Haba Aunty ai ni banga abun kin amincewarki ba saboda Khalid yana da kirki gashi kuma nidai banga wani mai matsala cikin gidansu ba ciki ko harda Mr." Da sauri Aunty ta kalleta tace "What?!! Me naji bakinki na fad`i Sa'adatu?" Murmushi tayi kafin 😀 tace " 🙄 💛 Yes Aunty he is good an simple man. Kawai dai yana da wuyar ganewa ne." Dariya Aunty tayi tare da cewa " Yanzu kin gane shi kenan?" Itama dariyar tayi 😀 kafin tace " Haka ne Aunty." Asiya ce gaban Ahmed yana ta latsa lapton d`insa kiranta yayi amma takai 20mins bai d`aga kai ya kalleta ba bare taji dalilin kiran da yayi mata, saida ya gama abunda yakeyi kafin ya d`ago kai ya kalleta sai lokacin yayi magana shima kamar wanda aka sa dole. "Meyasa yarinyar nan bata zo yau ba?" Shine abunda taji 😀 yace amsa ta bashi " Ta gaya mani yau wanda ke neman aurenta zai aiko gidansu ne." Itama a tak`aice ta bashi amsa. Zaune yake amma 😂 jiyayi parlon na juya mashi nan da nan idanuwansa suka rine sukayi jawuri jijiyoyin kansa kamar zasu fito batare daya k`ara d`ago kansa ba taji yace mata " Je ki." Itama jin muryarsa ta sauya yasa bata k`ara magana ba ta fice a parlon tana tunanin hali irin nashi ita a tata fahimtar tana ganin ko magana aure bai son yaji anyi ne. Furtawa tayi afili "`Dan bakin ciki yaji yarinya zatayi aure shine abun duniya ya dame shi shi bazaiyi ba bakuma zai so wani yayi ba ana fad`i maka magana ka wani canza ma mutane fuska ko ina 🙄 ruwan shi da ita?" A haka har takai d`akinta tana sababin fad`a ita kad`ai saboda bata san dawon garin ba ita ke haukanta amma shi ba k`aramin tashin hankali bane ba ya dasu a zuciyarsa. Bayan tabar wurin ne shima ya maida kansa bisa kujera ya rufe idanuwansa yana tunanin dama akwai wanda zata aura? To waye shi? Kuma tana sonsa kuwa? Yazama dole yayi wani abu akai ba yanzu bane ba lokacin aurenta abubuwan da suka faru tsakaninshi da ita ne suka cigaba da dawo masa arai. "Aunty nifa gaba d`aya anki abani dama ne wallahi wannan maganar auren bata kwanta mani arai ba ni yanzu bana sha'awar aure don ban shirya ba kamar ina ji araina akwai wani bak`on al'amari a zuciyata saidai gar yanzu ban gane komi ba akai." "Tabbas akwai hauka atare dake to koma menene tunda harsu Baba Alhaji sukayi magana ai sai ki hakura kibi su ayi abunda ya kamata naji ma fa ance very soon 😀 za'a sanya rana kuma yace baya son zuwanki gidan su Mr." A razane tace. "What?!! Kai bazai yiwuba tayaya? Bayan ban gama aiki na ba har yanzu shi Mr bai amsa ma Asiya komi ba gaskiya dole ne inje in gama aiki na." " Hmmm to shikenan sai mu saurara muji." Tabbas ta fahimci k`anwarta akwai abunda ke faruwa da ita amma bata son nunawa ne dole ne tasanya ido akanta domin samun farin cikinta indai ko soyayya takeyi lallai kam ta tsundama sosai. Washegari da safe haka ta shirya ta wuce amma babu dad`i aranta tana isa taga motarsa a parking lot tasan bai fita ba shi kuma a inda yake tsaye ya hangota ta shiga cikin gidan ganin ba kowa parlon sakamakon weekend direct d`akim Asiya ta wuce tana shiga da sallama ita kuma ta fito daga wanka tsalle tayi ta rungumeta tana fad`in "😂 Amarya! Amarya!! Dai-dai shi kuma yazo window wani Dummmmm!!!!! Yaji akansa dafe kansa yayi ya jingina da bango wurin.jin muryarta yasa shi d`an dawowa hayyacinsa. " Nifa Asiya ba son auren nan nakeyi ba kawai dai na amsa ne." "A'a kina nufin dama ba soyayya kukeyi ba?" "Eh kusan haka ne don ni ban tab`a son wani araina ba." Wani sanyi ne yaji ya ziyarci zuciyarsa jin taci gaba da magana ne yasa shi k`ara kasa kunnuwan shi garesu. "Kema Asiya ki kulla alak`arki mai k`arfi da Ahmed ta hanyar sanya maku rana." K`araji yayi gabansa yayi mummunar fad`uwa rasssss!!! "To wannan yarinya me take nufi ne haka?" Jiyayi tace " To ai bazai yarda ba ya face kada wanda yayi masa maganar aure sai ya nema da kanshi bakiga ba jiya danayi masa maganar auren ki yanda yayi fa? Kamar wanda ak fad`i ma wani bala'i." Jin haka yasata zaro ido " What?! Kina nufin yaji?" " yes of couse na fad`i masa." Daga haka bai k`ara sauraren su don yasamu mafita ya kuma san hukuncin da zai yanke murmushi kawai yayi ya bar 😁 wurin. To my fans wannan wani irin tunani ne Ahmed yayi har yasa shi farin ciki haka? Muje dai zuwa Masha Allah ina ma kowa 😀 fatan Alkairi my fans inayi ku over kamar yadda kukeyi na much 💕 love over Takuce Sa'ar Mataaa *REAL SA'ADATU BELLO*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💓ik`a mashi abaki had`awa yayi da hannunta ya rik`e k*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️3️⃣5️⃣=3️⃣6️⃣ __________📲 Cikin kuka ta fara magana. "Am Am! Dama nice nayi maka duk abunda ya faru." Hard`e hannuwansa yayi a k`irjinsa yana kallonta anya? Wannan yarinyar ba tana da wata matsala ba? Banda rashin jin maganarta da rashin kunyarta? Ganin yatsaya yana kallonta ne yasa ta sake fashewa da kuka!!. " Stop 😢 cry an let me know what happing to u?" "Nice na zuba maka sugar a mota, kuma nice na canza maka ringingtone, kuma nice na sanya maka sugar a lemo da ginger mai yawa. Saboda jiya kayi mani wulak`anci a hanya shine nace sai na rama." Tunda tafara magana ya bud`e baki yana kallonta da mamakin irin wannan sakarcin nata. "All this kina nufin d`aukar fansa ne akaina?" Da sauri ta girgiza kai tare da fad`in " A'a nayi kuskure kayi hakuri ka yafe mani ban san kanda da zuciya mai kyau ba sai yau da ka rufa mani asiri wurin Mami nina watsa maka 🙄 ruwan zafi amma kace insident ne." Murmushi yayi tabbas yarinyar nan she is smart yana son mutane irin haka maimakon ta bashi haushi sai yaji ta k`ara burgeshi.kallonta yayi da kyau yaga har yanzu jikinta rawa yakeyi. " Stop! Shaking ur body ki kuma goge hawayen nan naki, kafin ki bar wurin nan kuma bana son wannan bakin naki ya k`ara furta wata kalma akan abunda yafaru tsakanina dake. Kin 😀 fahimce ni?" Ya tambayeta da sauri tace " Eh na fahimta." " Good sharad`ina kuma daga yau idan kika k`aracewa na yaudari wannan yarinyar sai na tona maki asiri wurin Mami duk abunda ya faru kina jina ko?" "Na bari insha Allahu." "To wuce ki tafi." Tafiya tayi tana waiwayen shi shima kuma bai cire idonsa ba akanta har ta b`ace masa kafin ya girgiza kai yana tunanin yanda yake jin wani abu dangane da ita? Abubuwan da suka faru ne suka fara dawo masa a 😗 K`wak`walwa " Why? Why? Wannan ba shine karo na farko ba ita kad`ai ce macen da yake jin abunda yakeji aransa idan sun had`u amma wannan yarinyar she is very young. Bazan bata dama ba ta shiga rayuwata ba." Bayan ta koma gida ne Aunty take bata labarin yanda sukayi da Khalid, amma fa tace mashi bata amince ba don haka bata son ma wata alak`a ta shiga tsakaninsu don tasan ma yan uwanshi bazasu yarda ba. "Haba Aunty ai ni banga abun kin amincewarki ba saboda Khalid yana da kirki gashi kuma nidai banga wani mai matsala cikin gidansu ba ciki ko harda Mr." Da sauri Aunty ta kalleta tace "What?!! Me naji bakinki na fad`i Sa'adatu?" Murmushi tayi kafin 😀 tace " 🙄 💛 Yes Aunty he is good an simple man. Kawai dai yana da wuyar ganewa ne." Dariya Aunty tayi tare da cewa " Yanzu kin gane shi kenan?" Itama dariyar tayi 😀 kafin tace " Haka ne Aunty." Asiya ce gaban Ahmed yana ta latsa lapton d`insa kiranta yayi amma takai 20mins bai d`aga kai ya kalleta ba bare taji dalilin kiran da yayi mata, saida ya gama abunda yakeyi kafin ya d`ago kai ya kalleta sai lokacin yayi magana shima kamar wanda aka sa dole. "Meyasa yarinyar nan bata zo yau ba?" Shine abunda taji 😀 yace amsa ta bashi " Ta gaya mani yau wanda ke neman aurenta zai aiko gidansu ne." Itama a tak`aice ta bashi amsa. Zaune yake amma 😂 jiyayi parlon na juya mashi nan da nan idanuwansa suka rine sukayi jawuri jijiyoyin kansa kamar zasu fito batare daya k`ara d`ago kansa ba taji yace mata " Je ki." Itama jin muryarsa ta sauya yasa bata k`ara magana ba ta fice a parlon tana tunanin hali irin nashi ita a tata fahimtar tana ganin ko magana aure bai son yaji anyi ne. Furtawa tayi afili "`Dan bakin ciki yaji yarinya zatayi aure shine abun duniya ya dame shi shi bazaiyi ba bakuma zai so wani yayi ba ana fad`i maka magana ka wani canza ma mutane fuska ko ina 🙄 ruwan shi da ita?" A haka har takai d`akinta tana sababin fad`a ita kad`ai saboda bata san dawon garin ba ita ke haukanta amma shi ba k`aramin tashin hankali bane ba ya dasu a zuciyarsa. Bayan tabar wurin ne shima ya maida kansa bisa kujera ya rufe idanuwansa yana tunanin dama akwai wanda zata aura? To waye shi? Kuma tana sonsa kuwa? Yazama dole yayi wani abu akai ba yanzu bane ba lokacin aurenta abubuwan da suka faru tsakaninshi da ita ne suka cigaba da dawo masa arai. "Aunty nifa gaba d`aya anki abani dama ne wallahi wannan maganar auren bata kwanta mani arai ba ni yanzu bana sha'awar aure don ban shirya ba kamar ina ji araina akwai wani bak`on al'amari a zuciyata saidai gar yanzu ban gane komi ba akai." "Tabbas akwai hauka atare dake to koma menene tunda harsu Baba Alhaji sukayi magana ai sai ki hakura kibi su ayi abunda ya kamata naji ma fa ance very soon 😀 za'a sanya rana kuma yace baya son zuwanki gidan su Mr." A razane tace. "What?!! Kai bazai yiwuba tayaya? Bayan ban gama aiki na ba har yanzu shi Mr bai amsa ma Asiya komi ba gaskiya dole ne inje in gama aiki na." " Hmmm to shikenan sai mu saurara muji." Tabbas ta fahimci k`anwarta akwai abunda ke faruwa da ita amma bata son nunawa ne dole ne tasanya ido akanta domin samun farin cikinta indai ko soyayya takeyi lallai kam ta tsundama sosai. Washegari da safe haka ta shirya ta wuce amma babu dad`i aranta tana isa taga motarsa a parking lot tasan bai fita ba shi kuma a inda yake tsaye ya hangota ta shiga cikin gidan ganin ba kowa parlon sakamakon weekend direct d`akim Asiya ta wuce tana shiga da sallama ita kuma ta fito daga wanka tsalle tayi ta rungumeta tana fad`in "😂 Amarya! Amarya!! Dai-dai shi kuma yazo window wani Dummmmm!!!!! Yaji akansa dafe kansa yayi ya jingina da bango wurin.jin muryarta yasa shi d`an dawowa hayyacinsa. " Nifa Asiya ba son auren nan nakeyi ba kawai dai na amsa ne." "A'a kina nufin dama ba soyayya kukeyi ba?" "Eh kusan haka ne don ni ban tab`a son wani araina ba." Wani sanyi ne yaji ya ziyarci zuciyarsa jin taci gaba da magana ne yasa shi k`ara kasa kunnuwan shi garesu. "Kema Asiya ki kulla alak`arki mai k`arfi da Ahmed ta hanyar sanya maku rana." K`araji yayi gabansa yayi mummunar fad`uwa rasssss!!! "To wannan yarinya me take nufi ne haka?" Jiyayi tace " To ai bazai yarda ba ya face kada wanda yayi masa maganar aure sai ya nema da kanshi bakiga ba jiya danayi masa maganar auren ki yanda yayi fa? Kamar wanda ak fad`i ma wani bala'i." Jin haka yasata zaro ido " What?! Kina nufin yaji?" " yes of couse na fad`i masa." Daga haka bai k`ara sauraren su don yasamu mafita ya kuma san hukuncin da zai yanke murmushi kawai yayi ya bar 😁 wurin. To my fans wannan wani irin tunani ne Ahmed yayi har yasa shi farin ciki haka? Muje dai zuwa Masha Allah ina ma kowa 😀 fatan Alkairi my fans inayi ku over kamar yadda kukeyi na much 💕 love over Takuce Sa'ar Mataaa *REAL SA'ADATU BELLO*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💓ofin yana shan 🙄 ruwan kallon juna sukeyi babu k`yaftawa... *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️3️⃣7️⃣=3️⃣8️⃣ __________📲 Bai fito parlon ba har sai da ya tabbatar da gaba d`ayansu suna parlon kasan cewar weekend ne, dariya kawai sukeyi ma Sa'adatu saboda Asiya ta basu labarin da aiken da akayi mata kuma wai ita bata son auren yanzu abun yayi mata sauri. Turaren shi kad`ai yasa ta jin bugun zuciya saboda ta tabbatar yana kusa d`aga idon da zatayi ne suka had`a ido dashi yana saukowa daga matattakalar benen wani irin kwarjini ne yayi mata saurin sauke kanta tayi k`asa saboda bazata jure irin kallon data ga yayi mata ba. Khalid ne kad`ai yake kallonsu kuma ya 😀 fahimci cewar ga abunda yake faruwa tsakaninsu saboda ya riga ya gane cewa abokin nasa akwai canji a tare dashi akan wannan yarinya kawai dai baya son ya sanar masa cewa ya fa afka tarkon soyayya har sai shi ya 😀 fahimci cewa son yarinyar yakeyi 😀 fa. Koda ya k`araso gaba d`aya sai dubansu ya koma gareshi Mami kam masha Allah kawai take fad`i azuciyarta ganin yanda d`an uwan nata ya fito fuskarsa da walwala gashi kuma kullum k`ara canzawa yakeyi. Kusa da Granny ya zauna itama murmushin jin dad`i tayi ita kam Asiya aji tayi kamar ta tashi ta rungume shi a yanda ta ganshi. Muryarsa sukaji yana cewa. "Asiya yakamata a sanya ranar bikin mu." Gaba d`aya parlon a razane!! kowa ke kallon shi!!! Tare da mamakin maganar sa wanda kamar bashi ne yayi ta ba ita kanta Asiyar jin maganar tayi kamar saukar 😩 aradu. "Ahmed da gaske ne abunda kunnuwa na suke jiye mani?" " Yes Mami I mean it. Gaskiya nake fad`i sai a kira Abba a sanar masa ya dawo ayi komi a gama." Granny ce ta ture shi daga kwanciyar da yayi ajikinta. " Kai ni bana son zancen banza yaushe ka fara son Asiya dq har kuka fahimci ju a kake maganar a sanya ranar aurenka? Kaga ka fita idona bana son shashanci." Ai Grannya kyale shi kawai mu ki bari kawai tunda dai ya shirya ayi mashi a wuce wurin nima in kawo tawa nima in shiga daga ciki dama ni ko baiyi ba bazan jira shi ba kawai dai mu gama dai-daitawa da yarinyar danake so sai dai yaji nayi wuf! Da ita na shige daga ciki." " Haba Khalid ai kyaleshi shi komi nashi bana mutane bane ba kawai inda yasa kanshi shikenan to yo shi aure anayin shi haka ne? Ai saida fahimta ko?" Tasowa shima Khalid yayi yazo ya dafa Granny yace. " Granny kedai yi mashi fatan Alkairi amma wannan ba matsala bace ba ko Asiya?" Yayi maganar tare da kallon Asiya wadda dad`i ya kusan kasheta azaune.batare datayi magana ba ta d`aga kai don tasan tanayin magana Granny na iya ta kwtseta. K`ara kai dubansa yayi ga Sa'adatu 😢 wadda gabanta kawai ke fat! fat!!fat!!! Don ta k`osa ma k`afar ta iya d`agata don ta bar wurin saboda tashin hankalin dake cikin zuciyarta wanda gaba d`aya ta shiga rud`ani saboda jin kalmar daya furta. Kauda kai yayi ya kalli Mami 😀 yace " Mami baki ce komi ba." Murmushi tayi tace ai magana ta k`are Ahmed tunda ka shirya kaga sai a had`a dana Sa'adatu tunda itama anyi aike gidansu kaga sai musha shagali da kyau-da kyau." Ta k`arashe magana tana dariyar zolaya. Gaba d`aya Ahmed da Sa'adatu ji sukayi 😲 shuck ya ziyarci zuciyarsu a 💕 lokaci guda. " Wai ashe itama aure zatayi? Mami ai wannan yarinya tayi k`arama a aureta amma koda yake ita ta zab`i hakan." K`ara kallonta yayi yaga yanda tayi wani sanyi kamar wadda 🙄 ruwa yaci kafin ya tab`e baki yace 😡 mata " 😅 Congrats." Itama wani kallo ta bishi da shi kafin ta bud`e baki da k`yar ta bashi amsa " thanks." A tak`aice. Asiya rungumeta tayi ta mik`ar da ita don su bar wurin itama ta gwada ta ta murnar don nan Granny ta sanya mata ido. Itama Sa'adatu taji dad`in hakan don tana son ta bar wurin hakam nan har sun kai k`ofar fita sukaji muryasa yana cewa. "Sa'adatu! Ke zaki shirya komi na wannan engagement d`in namu." Da sauri ta juyo tare da 😀 fad`in "What?!!" "💛 🙄 yes haka nake buk`ata tunda kinfi kowa kusanci da matar tawa." Shi kanshi saida yaji wani sauyin numfashi kafin maganar ta fito bakinsa amma planing d`inshi kenan akanta.ita kam ji tayi kamar wani abune mai nauyi ya danne mata zuciya. Batare da ta furta komi ba ta shige gaba ta wuce Asiya kam bayanta tabi itama. Granny ce tayi "tsaki mtssw!" Kafi itama ta tashi ta shige ciki itam Mami binta tayi suka wuce tare. Kallonshi Khalid yayi kafin yace " ka tabka babban kuskure idan har da gaske kakeyi maganar da ka furta na goyi bayanka ne saboda na lura babu wanda ya fahimci halin da kake ciki, saboda wallahi nasan bazaka auri Asiya ba kuma babu ita arayuwarka amma saboda wata manufa taka kake neman tarwatsa rayuwarka akan ta, bayan ni nasan k`aryace ba haka abun yake ba. Ahmed kayi saurin janye maganar nan tun kafin Abba yaji wannan shirmen naka kadai na yaudarar kanka da yarinyar nan haka nan. Kaga dai Granny ta fara ganeka ita kanta Mami k`yaleka kawai takeyi amma tasan komi akanka." Jin yayi shiru ne yasa ya d`ago daga lumshe idanuwan da yayi ne wanda tunda Khalid ya fara magana ya maida kanshi bisa bayan kujera yayi blancing yana kallon Sa'adatu aranshi tabbas ba k`arya kayi ba Khalid amma ina so ne in gane wacece Sa'adatu akaina tun farkon had`uwata da yarinyar abubuwa suka canza mani. Ganin baida shirin magana yasa Khalid tashi zai bar wurin.cikin kasala yace mashi " This my life." Da mamaki Khalid ya bishi da kallon takaici kafin shima a fusace yace mashi "🙄 Yes!! Is ur life amma nan gaba zakayi nadamar abunda ka fad`i mani izzarka da bazata baka komi ba sai *WAHALAR SO* Don shi so babu izza acikinsa ko kai waye kuma babu wata tak`ama da zakayi akanshi yazama dole ka 😗 k`ask`antar da kanka don kaba zuciyarka abunda kake murdi ko don kasamu natsuwa.!!" Daga haka yayi gaba ya barshi nan zaune. Ganin babu kowa parlon ne yasa ta zare jiki ta samesa yana jingine yake still a kujerar kuma idanuwansa a rufe jin sauyin bugun zuciyarsa da kuma shak`ar kamshin turarenta wanda shi yarasa wane irin turare ne wannan yasa shi bud`e ido a hankali ganin tana tun karosa ne yasa shi gyara zama. " Me yasa kace sai ni zanyi maka komi?" Haka yaji kawai 😀 tace shima wanu killer 🙂 smile yayi mata kafin yace " Saboda ke ce kikafi kusanci da ita kuma aminiyarta mai bata shawara mai kyau kuma na yarda da amincin ku."cikin tsiwa ta fara magana " To bazanyi ba!! Kuma ni ai ba baiwarka bace ba da duk wata wahala zaka sanya ni, ina yarinyata zaka bani wata hidimar bikinka na banza wanda sai da ka ajiye yarinya saboda iko bayan kace bazaka iya aurenta ba amma yanzu kace zaka aureta saboda tsabar yaudara!!." Da sauri ya d`ago ido yana kallonta yanda ta ke bal balin bala'i abisa kansa. Tabbas ya fara ganin abunda yake son gani da ji. Dariya yayi kafin 😀 yace "Mrs Sa'adatu cool down mana ba wahala zakiyi ba bi yanki zanyi abisa contract saboda kin sanya ni abunda kike so kiji nayi na amince batare da wata wahala ba ai kinga ba wani matsala bane ba." "What?!! Nima na sanya ka?" " yes kece mana nasan haka kikeso kiga munyi aure tare to nace nima zanyi kuma yazama wajibi in baki ragamar komi na aurena." Daga nan bai k`ara magana ba ya tashi a fusace shima ya bar wurin wasu hawaye ne masu wuyar fassara suka zubo mata ganin hanyar lambu yayi shiyasa itama ta bi bayansa yana isa wurin wata 💐 flower ya tsaya yana maida numfashi!! " why why!! " Ya akayi na fad`i mata wad`an nan maganganun me yasa nake hoting d`inta always??" Motsinta yaji abayansa magana 😢 zatayi masa amma cikin tsawa ya dakatar da ita batare da ya juyo ya kalleta ba yace. "Sa'adatu!! kada ki k`ara furta mani komi akan wannan maganar na ni nagama magana that is all!!." Itama jin haka yasa ta juya afusace zata bar wurin hannunta ne ya kab`e glass 🍵 cup d`in dake wurin jin zafin hannunta ne yasa tayi saurin duba hannun ganin yankar datayi ne yasa ta da gyalenta ta nad`e hannun kafin ta wuce jin fitarta wurin yasa shi juyowa ganin cup d`in ya fashe ga jini ajikinshi yasa she razana!! Da sauri ya bi bayanta yana kiran sunanta " Sa'adatu! Sa'adatu!!Sa'adatu!!!" Amma babu alamarta...... Masha Allah my fans kuyi hakurin rashin jina kwana biyu wallahi busy busy over. Mu had`u anext page insha Allahu. Takuce Sa'ar Mataaa *REAL SA'ADATU BELLO* ✍️❤‍🔥❤‍🔥💓Gaskiya na Sa'ar mataaa. Masha Allah m*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️2️⃣8️⃣=2️⃣9️⃣ __________📲 Ganin bai ganta ba yasa shi fita ta baya shima don yasan fita tayi itama dai-dai zata fita ta k`aramin get d`in gidan taji an rik`e mata gyale da sauri ta juyo don ganin ikon Allah, ganin shine yasata kauda kai tana k`ok`arin wucewa da sauri ya k`ara shan gabanta ya zuba mata wani shu'umin kallo wanda ita kanta bata iya 🐦 jurewa da sauri ta 😢 sadda kanta 😗 k`asa tana zubda hawaye. Hannun dayaga ta nad`e da gyalenta ya tabbatar mashi da cewa nan ne hannun dataji raunin kama hannun yayi ya fara bud`e hannun ganin yatsan da yayi ne yaji tsikar jikinsa yayi yarrrrr!!! Cikin kulawar da batayi zato ba taji maganarsa cikin damuwa yana ce mata. "Sorry ban san kinji rauni haka ba." Batare da ya saurareta ba ya zaro bandege d`in dake aljihunsa yafara nad`e mata hannun dashi mamaki ne yasa ta sanya masa ido ya cigaba da nad`e mata hannun batare da ya k`ara kallon fuskarta ba kuma cikin ransa da manufarsa aransa tun lokacin daya kama hannunta har ya gama nad`e mata hannun. Kai!! Mr iyaka ne ashe shi ya riga ya gama nad`e soyayyarsa a hannunta ashe wai alk`awari ne 🌱 ya nad`e 🤗 hhhh!!! Koda ya gama rik`e hannun yayi kamar na 2mins yana kallo tare da murmushi aransa kafi ya saki hannun ba tare da ya k`ara furta komi ba ya juya ya bar wurin. Mamaki ne fal aranta wai shi wane irin mutum ne? Yanzu yayi abun kirki yanzu kuma ya rikid`e hannun ta kalla da ya nad`e mata tsaki tayi "mtsww!!" Kafin itama ta bar wurin. "Mami wallahi sonta nakeyi da gaske amma yarinyar tak`i fahimta ta gaba d`aya ta kasa saurarena to shine abun yake damuna kuma nasan bawai bata sona bane ba kawai dai maganar dana fad`i maki ne na cewa wai nafi k`arfinta saboda kud`i." "Tabbas Khalid dole ne tayi wannan tunanin saboda yau rayuwa ta lalace ba kowa bane ba yake k`aunar talaka saidai idan bauta zaiyi mashi amma bawai son tsakani da Allah ba kuma mutane na mancewa ita dukiya jarbta ce haka shi kanshi talaucin to sai wanda yake da k`arfin imanin sanin hakan zai fahimci hakan amma ai suma suna da nasu rufin asirin gasu da uwa jaruma don haka kabi a hankali insha Allahu zata fahimce ka nayi imani kana da zuciya mai kyau brother Allah bazai barka ba ka cigaba da neman zab`in Allah." "Haka ne Mami nagode da shawararki kuma zan bita insha Allahu." " Me yasa bazan bar wannan banzan tunanin nawa ba saboda me bazan amince da wanda yake sona ba? Bayan nasan wannan tunanin nawa k`arya ne wai me yasa zuciyata zaki yaudareni ne? Tayaya mutum mai izzah kamar Mr zai furta kalmar so agareni? Tabbas zan sanya kaina cikin had`arin da babu mai fidda ni cikinsa, wallahi ko zan mutu da sonsa bazai tab`a sani ba bare yasamu hanyar da zai k`ara wulak`anta ni zan saki jikina inyi mashi abunda yake so game da aikin da yasani kuma zan amshi kud`in da yace zai bani contarct d`in don ya tabbatar da cewa aikin kud`i nakeyi masa." Da wannan tunanin tasamu sauki a zuciyarta amma fa akwai ciwo can k`asan zuciyarta. "Ahmed ka tabbatar da amincewarka da auren Asiya? Ba wai don Maminka tana son haka bane ba?" "Eh Abba zan aureta ni babu wata matsala akan hakan." Ba 😀 fa abunda ke zuciyarsa yake fad`i maka ba Abba kadai ji yanda akayi 🤗 "To shikenan babu damuwa ku cigaba da shirye shiryen ku insha Allahu zuwa next week zan dawo ending of this month sai ayi engagement d`in naku dama shiyasa koda mukayi magana da Aisha nace ta bari inji ta bakinka amma 😀 fa Granny bata ce komi ba." "Ba komi Abba itama zatayi magana." "Ok to sai munyi magana." Daga haka suka kashe wayoyinsu tare da sallama da juna shi kama Abba kamar zancen Ahmed bai kwanta mashi ba. Haka shima Ahmed babu abunda yafad`i wanda zuciyarsa ta amincd da shi kawai bakinsa ne ke magana amma ba zuciyarsa ba. "Sa'adatu yau ne fa dinner d`in k`awata dana fad`i maki kuma zamuje tare dake yauwa tunda naga Ahmed na gida bari in fad`i mashi sai in amshi motarsa kinsan wannan motar tasa class ce ta k`arshe kinsan harkar masu dollar's sai ahankali." Ta k`arashe magana tana jijiga jiki tana dariya. "Hmmm to nidai bada ni ba kinga ai ni zan fita daban acikin ku kedai kije sai kin dawo don ni kinsan ma ban tab`a zuwa wani party ba don Mamana bata barinmu shiyasa kikaganni ko k`awa bani da ita 💁 haka nan nake." Dawowa tayi kusa da Sa'adatu ta kama hannuwanta " Haba ai ni yanzu kinzama k`awata kuma kema yanda kike da kyau kalli fatarki ba wazaice ke talakace gaskiya bana son kina maida kanki baya kuma ai kema kin zama yar gidan nan tunda kowa sonki yakeyi a cikin gidan nan baki ga Mr d`in abokin fad`an naki ba ke yasa gaba wurin aurenmu haba ki daina wannan tunanin gaskiya dake zamu bari ma inje nasan yana lambu in tambaye shi." Daga haka fita tayi d`akin ta barta tana kallon Asiya amma zuciyarta babu dad`i saboda yanza gaba d`aya bata k`aunar taga Asiya na shige ma Ahmed ko 😜 kokad`an amma ya zatayi?. "What?!! Kinsan me kike fad`i Asiya? Duk motocin dake gidan nan sai wadda nake hawa zaki hau? Dole ne sai kinyi k`aryar? To bazan bada motata ba kuma ni babu inda zani bakuma sai kin nemi izini na ba, you can go now you are free." "Haba Ahmed ai dama ba wai dole mu tafi tare ba Sa'adatu ce zata rakani amma don na ha motarka so what?" Arazane !ya buga table d`in dake gaban!! "Are you serious?!! Asiya? Ta yaya zaki d`auki k`aramar yarinya kiketa wurin party ke baki san amana bace ba a gidan nan? To idan zaki tafi sakarcin ki ki tafi ke kad`ai amma ba d`iyar mutane ba." Jikinta ne yakama rawa saboda tsoron yanda ya sauya gaba d`aya yana bala'i akan yarinyarda ba shiri sukeyi da ita ba. Da sauri itama ta juya ta bar wurin batare da furta komi ba. Duk abunda ke faruwa tsakaninsu akan idon Sa'adatu saboda bayan ta taho ne aka kira wayar Asiya ganin Maman Asiyar ce yasa ta d`auki wayar domin ta kai mata shine ta samesu suna wannan halin. A fusace itama Sa'adatu ta nufe shi don jin dalilin da zai sanya mata ido a rayuwarta........ 🤗 🤗 hhhh to 😀 fa my fans kunji wata sabuwa 😀 fa inji yan 😀 caca to ya zata kaya oho??? Masha Allah mu hadu a next page wanda inaji shine na k`arshe sai kuma Allah ya kaimu bayan sallah inda rayuwa Allah ya bamu dacewa acikin watan nan mai Albarka dake tun karo mu na Ramadan.. Ta kuce Sa'ar Mataaa *REAL SA'ADATU BELLO*✍🏻❤‍🔥❤‍🔥💓u had`u anext page wallahi bacci ya kama ni zan 😀 fara typing erro idan naci gaba da typing*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️2️⃣8️⃣=2️⃣9️⃣ __________📲 Ganin bai ganta ba yasa shi fita ta baya shima don yasan fita tayi itama dai-dai zata fita ta k`aramin get d`in gidan taji an rik`e mata gyale da sauri ta juyo don ganin ikon Allah, ganin shine yasata kauda kai tana k`ok`arin wucewa da sauri ya k`ara shan gabanta ya zuba mata wani shu'umin kallo wanda ita kanta bata iya 🐦 jurewa da sauri ta 😢 sadda kanta 😗 k`asa tana zubda hawaye. Hannun dayaga ta nad`e da gyalenta ya tabbatar mashi da cewa nan ne hannun dataji raunin kama hannun yayi ya fara bud`e hannun ganin yatsan da yayi ne yaji tsikar jikinsa yayi yarrrrr!!! Cikin kulawar da batayi zato ba taji maganarsa cikin damuwa yana ce mata. "Sorry ban san kinji rauni haka ba." Batare da ya saurareta ba ya zaro bandege d`in dake aljihunsa yafara nad`e mata hannun dashi mamaki ne yasa ta sanya masa ido ya cigaba da nad`e mata hannun batare da ya k`ara kallon fuskarta ba kuma cikin ransa da manufarsa aransa tun lokacin daya kama hannunta har ya gama nad`e mata hannun. Kai!! Mr iyaka ne ashe shi ya riga ya gama nad`e soyayyarsa a hannunta ashe wai alk`awari ne 🌱 ya nad`e 🤗 hhhh!!! Koda ya gama rik`e hannun yayi kamar na 2mins yana kallo tare da murmushi aransa kafi ya saki hannun ba tare da ya k`ara furta komi ba ya juya ya bar wurin. Mamaki ne fal aranta wai shi wane irin mutum ne? Yanzu yayi abun kirki yanzu kuma ya rikid`e hannun ta kalla da ya nad`e mata tsaki tayi "mtsww!!" Kafin itama ta bar wurin. "Mami wallahi sonta nakeyi da gaske amma yarinyar tak`i fahimta ta gaba d`aya ta kasa saurarena to shine abun yake damuna kuma nasan bawai bata sona bane ba kawai dai maganar dana fad`i maki ne na cewa wai nafi k`arfinta saboda kud`i." "Tabbas Khalid dole ne tayi wannan tunanin saboda yau rayuwa ta lalace ba kowa bane ba yake k`aunar talaka saidai idan bauta zaiyi mashi amma bawai son tsakani da Allah ba kuma mutane na mancewa ita dukiya jarbta ce haka shi kanshi talaucin to sai wanda yake da k`arfin imanin sanin hakan zai fahimci hakan amma ai suma suna da nasu rufin asirin gasu da uwa jaruma don haka kabi a hankali insha Allahu zata fahimce ka nayi imani kana da zuciya mai kyau brother Allah bazai barka ba ka cigaba da neman zab`in Allah." "Haka ne Mami nagode da shawararki kuma zan bita insha Allahu." " Me yasa bazan bar wannan banzan tunanin nawa ba saboda me bazan amince da wanda yake sona ba? Bayan nasan wannan tunanin nawa k`arya ne wai me yasa zuciyata zaki yaudareni ne? Tayaya mutum mai izzah kamar Mr zai furta kalmar so agareni? Tabbas zan sanya kaina cikin had`arin da babu mai fidda ni cikinsa, wallahi ko zan mutu da sonsa bazai tab`a sani ba bare yasamu hanyar da zai k`ara wulak`anta ni zan saki jikina inyi mashi abunda yake so game da aikin da yasani kuma zan amshi kud`in da yace zai bani contarct d`in don ya tabbatar da cewa aikin kud`i nakeyi masa." Da wannan tunanin tasamu sauki a zuciyarta amma fa akwai ciwo can k`asan zuciyarta. "Ahmed ka tabbatar da amincewarka da auren Asiya? Ba wai don Maminka tana son haka bane ba?" "Eh Abba zan aureta ni babu wata matsala akan hakan." Ba 😀 fa abunda ke zuciyarsa yake fad`i maka ba Abba kadai ji yanda akayi 🤗 "To shikenan babu damuwa ku cigaba da shirye shiryen ku insha Allahu zuwa next week zan dawo ending of this month sai ayi engagement d`in naku dama shiyasa koda mukayi magana da Aisha nace ta bari inji ta bakinka amma 😀 fa Granny bata ce komi ba." "Ba komi Abba itama zatayi magana." "Ok to sai munyi magana." Daga haka suka kashe wayoyinsu tare da sallama da juna shi kama Abba kamar zancen Ahmed bai kwanta mashi ba. Haka shima Ahmed babu abunda yafad`i wanda zuciyarsa ta amincd da shi kawai bakinsa ne ke magana amma ba zuciyarsa ba. "Sa'adatu yau ne fa dinner d`in k`awata dana fad`i maki kuma zamuje tare dake yauwa tunda naga Ahmed na gida bari in fad`i mashi sai in amshi motarsa kinsan wannan motar tasa class ce ta k`arshe kinsan harkar masu dollar's sai ahankali." Ta k`arashe magana tana jijiga jiki tana dariya. "Hmmm to nidai bada ni ba kinga ai ni zan fita daban acikin ku kedai kije sai kin dawo don ni kinsan ma ban tab`a zuwa wani party ba don Mamana bata barinmu shiyasa kikaganni ko k`awa bani da ita 💁 haka nan nake." Dawowa tayi kusa da Sa'adatu ta kama hannuwanta " Haba ai ni yanzu kinzama k`awata kuma kema yanda kike da kyau kalli fatarki ba wazaice ke talakace gaskiya bana son kina maida kanki baya kuma ai kema kin zama yar gidan nan tunda kowa sonki yakeyi a cikin gidan nan baki ga Mr d`in abokin fad`an naki ba ke yasa gaba wurin aurenmu haba ki daina wannan tunanin gaskiya dake zamu bari ma inje nasan yana lambu in tambaye shi." Daga haka fita tayi d`akin ta barta tana kallon Asiya amma zuciyarta babu dad`i saboda yanza gaba d`aya bata k`aunar taga Asiya na shige ma Ahmed ko 😜 kokad`an amma ya zatayi?. "What?!! Kinsan me kike fad`i Asiya? Duk motocin dake gidan nan sai wadda nake hawa zaki hau? Dole ne sai kinyi k`aryar? To bazan bada motata ba kuma ni babu inda zani bakuma sai kin nemi izini na ba, you can go now you are free." "Haba Ahmed ai dama ba wai dole mu tafi tare ba Sa'adatu ce zata rakani amma don na ha motarka so what?" Arazane !ya buga table d`in dake gaban!! "Are you serious?!! Asiya? Ta yaya zaki d`auki k`aramar yarinya kiketa wurin party ke baki san amana bace ba a gidan nan? To idan zaki tafi sakarcin ki ki tafi ke kad`ai amma ba d`iyar mutane ba." Jikinta ne yakama rawa saboda tsoron yanda ya sauya gaba d`aya yana bala'i akan yarinyarda ba shiri sukeyi da ita ba. Da sauri itama ta juya ta bar wurin batare da furta komi ba. Duk abunda ke faruwa tsakaninsu akan idon Sa'adatu saboda bayan ta taho ne aka kira wayar Asiya ganin Maman Asiyar ce yasa ta d`auki wayar domin ta kai mata shine ta samesu suna wannan halin. A fusace itama Sa'adatu ta nufe shi don jin dalilin da zai sanya mata ido a rayuwarta........ 🤗 🤗 hhhh to 😀 fa my fans kunji wata sabuwa 😀 fa inji yan 😀 caca to ya zata kaya oho??? Masha Allah mu hadu a next page wanda inaji shine na k`arshe sai kuma Allah ya kaimu bayan sallah inda rayuwa Allah ya bamu dacewa acikin watan nan mai Albarka dake tun karo mu na Ramadan.. Ta kuce Sa'ar Mataaa *REAL SA'ADATU BELLO*✍🏻❤‍🔥❤‍🔥💓 *Takuce Sa'ar *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️4️⃣0️⃣=4️⃣1️⃣ __________📲 K`arasowarta ne yasa shi kallonta da kyau. "Kana nufin kai zaka tsara mani yanda zanyi rayuwata? Bayan banida wata alk`a dakai wadda zata nuna kanada wani iko akaina to bari kaji in sanar maka ni ba yarinya bace ba kamar yadda kake tunani. 25 Nov nake cika 20yrs a duniya don haka ni ba k`aramar yarinya bace ba kuma ai akik nakeyi maku kuma akan matar da zaka aura don haka itama tana da ikon sanya ni abunda take so kuma inyi mata, yanzu ta nemi inyi mata rakiya kai baka da hurumin hanani saboda haka yazama wajibi in bita." Juyawa tayi zata bar wurin rik`e mata hannu yayi a 😢 zafafe ta juyo zatayi masa wani bala'in!! Wani irin kallo ne da yayi mata yasan yata sadda kai k`asa don ji tayi kamar anyi mata 😲 shocking da 🔌 electronic tsikar jikinta ne tayi wani yarrrrr!!!! " Only 20yrs kike ikirarin you are big? Is wrong Sa'adatu Asiya ta girme maki nesa ba kusa ba kuma rayuwarki data Asiya akwai difference Asiya batayi rayuwa ba anan k`asar ba to shiyasa komi take gani kamar dai-dai ne wannan ne dalilin dayasa Mami ta zab`eki a matsayin wadda zata nuna mata tarbiyya mai kyau ba irin wadda ta tashi cikinta ba, amma kuma saboda me zaki biye mata kije inda nasan duk wata rashin kunyarki bata kai nana ba. To ina mai baki shawara had`e da warning kada kiyi kuskuren binta ko ina." Fisge!! hannunta tayi da k`arfi!! Tare da fad`in sai naje!!" Daga haka ta juya da sauri ta bar wurin bin bayanta yayi da kallo wani irin kishinta ne ya taso mashi wanda ji yayi gaba d`aya baya iya jurewa." Gaskiya ne Khalid ya fad`i ba'a neman "SO" da izzah anya? Ba zuwa zanyi in koyi bata hakuri ba saboda na lura yarinyar bazata tab`a 😀 fahimtar ba takura mata nakeyi ba kuma ni gaskiya bazan tab`a furta mata kalmar so" ba don lokaci baiyi ba." Komawa yayi ya zauna asanyaye ya cigaba da neman mafita. Lokacin data samu Asiya ad`aki tana ta zagaye kamar wadda tayi k`arya k`arasawa tayi kusa da ita tare da tab`ata juyowa tayi a razane!!Ganin haka yasa Sa'adatu yin murmushi tare da nuna mata key d`in motar Ahmed a hannunta da sauri ta k`arasa gabanta tare da mamakin ya akayi yabata key d`in? "Ya akayi ya baki key d`in bayan ya gama ci mani mutunci?" Murmushi ta sakeyi kafin tace mata. "Ai nima kawai naje in kai maki wayarki ne saboda Mamace ke kiranki sai na had`u dashi yace kin koma d`aki ga key in kawo maki." 🤗 hhhh gaskiya Sa'adatu 🅰 ce wannan irin 😀 🙋 faisal haka??? Amsa tayi tare da rungumar Sa'adatu don ta tabbatar da ya hakura. Ita kam Sa'adatu tunanin lokacin da ta fisge hannunta ne tayi kamar zata fad`i shine ta shammace shi ta d`auki key d`in wannan saurin datayi ta bar wurin don kada ya 😀 fahimci abunda tayi masa ne. Asiya kiran mai kawo masu kaya tayi tace akawo ma Sa'adatu kayan da zata sanya da takalmi masu kyau haka kuwa akayi ta kawo kaya nagani na fad`a wanda ita kanta Sa'adatu har saida jikinta yayi sanyi ganin kayan haka ta zab`i wadanda suka dace da jikinta kamar don jikinta akayi su ita kanta Asiya saida ta yaba da kyaun yarinyar rolling tayi da gyalen rigar wacce ta sanya pic Asiya ta cigaba dayi masu cikin jin dad`i batare da wata matsala ba ita ko Sa'adatu gabanta ne ke fad`uwa kada Mr ya gane babu key d`inshi ya biyo ta gashi ita kuma Asiyar sai b`ata lokaci takeyi masu. Gaba d`aya ya duba duk inda yake ajiye keys d`insa amma babu tunawa yayi yaje lambu da su da sauri ya nufi wurin da ya zauna yana zuwa yaga babu komi sai warin d`ankunnenta tunda d'azun ya gansu a kunnenta duk`awa yayi ya d`auki d`ankunnen yana juyawa a hannunsa murmushi yayi kafin ya zuba dukkan hannayen shi cikin aljihun wandonsa sannan ya furta. "Sa'adatu!! Tabbas itace ta d`auki keys d`ina zata ba Asiya hmmm!! Yarinyar nan 🌟 star ce wurin d`aukar magana amma zan rushe duk wani shirinta gaba d`aya zan canza masu tunanin wanda na tabbatar da Asiya zata amince da hakan." Murmushi ya k`arayi mai k`ayatarwa kafin direct ya nufin cikin gidan. Kacib`us sukayi dashi dai=dai hanyar fita parlo gaban Sa'adatu ne ya fad`i 😳 rassss!!! Saboda ta tabbatar ya gane babu keys d`in nasa. Shikam jijiyoyin jikinsa ne suka kwance don ganin yanda yarinyar ta had`u iya had`uwa gaskiya ne she is very beautiful amma ita sam bata san haka ba ganin zai dulmiya yayi saurin dawo da Attention d`in shi gare su mugunta tab acikinsa ya fara magana. " Asiya da zaki bar zuwa wurin party nan da munje kunyi shopping d`in kayan da zakuyi amfani dasu wurin namu engagement d`in." Ai kamar jira takeyi sakin hannun Sa'adatu tayi ta k`arasa gabanshi tana murna kafin ta fara magana. "Dear na 😀 fasa muje kawai." Kallon Sa'adatu tayi tana mata alamar suje kawai ita ko Sa'adatu mamakin wannan makircin nashi kawai takeyi da ita kuma Asiyar da bata da class jibarta duk wulak`ancin da yayi mata amma har wani murna takeyi ganin ta mik`a mashi key har tayi gaba yasata yin tsaki "mtsww!" Wani shu'umin kallo ya bita dashi na alamar yai nasara hakan 💁 yasata kauda kai batare data k`ara kallonsa ba itama ta bi bayan Asiya cike da takaici aranta. Acikin motar kallonta yakeyi ta mirrow yanda ta had`e rai kamar wacce akayi ma mutuwa ita ko Asiya sai zuba takeyi kamar wacce ta had`iyi redio. Shikam wani nishad`i yakeji aransa ganin yana tare da ita kuma ya dak`ile mata rashin mutuncin datayi niyyar yi mashi tabbas da ya barta Asiya takaita wurin party nan da tafka babban kuskure a rayuwa yanda yaran masu kud`in nan suke son mace mai kyau ai da anyi babu shi murmushi sukaga yana yi shi kad`ai itakam ganin haka yasata sakin ranta don tasan tabbas da abunda ya shirya mata. Suna isa wurin suka shiga shima binsu yayi abaya shigarsu wurin yasa Sa'adatu ta k`ara tsinkewa da harkar masu kud`i don ita arayuwarta bata san irin wad`annan 🙄 wuraren ba gaba d`aya wurin abun mamaki ne shikan shi Ahmed ya lura da rashin sabon nata dariya kawai yayi aransa. Wani wurin wasu dogayen riguna ne suka shiga abun kamar a Dubai wata riga Asiya ta d`auka tace ma Sa'adatu ta gwadata ta gani don tasan zatayi mata kyau sosai amsa tayi ta shiga wurin gwada kayan ta sanya rigar kafin ta fito ne Asiya ta hangi wasu kayan taje ta duba koda ta fito babu Asiya sai ta isa wurin mirrow d`in ta duba kanta ita kanta ta girgiza da ganin kyawun rigar ajikinta kamar ance yabi ta wurin nan ya hangota gaban mirrow tana 😝 tsaye " Masha." Allah ya furta tare da k`arasawa wurinta arazane ta juyo jin tafiya ganin shine yasata kauda da kai shi kuma hakan sai yaji ranshi ya b`aci saboda me takeyi mashi haka?? Tabbas shima sai ya b`ata mata rai yana zuwa kud`in rigar ya kama wanda ita bata ma san dasu ba dubawa yayi yaga ansa dubu d`ari da hamsin murmushi yayi sark`ar da Asiya ta ajiye kusa da ita ne itama ya duba yagani dubu d`ari biyar kallonta yayi da kyau kafin 😀 yace mata. "Wad`annan kayan sunyi maki kyau sosai da alama ma wannan sark`ar zata zauna a wuyanki saidai kash!! Na tabbata mijin da kika zab`a bashi da kud`in sayansu gashi fa ko one million basu kai ba, to ni zan taimaka in bar maki su a matsayin gudun mawata ta yaudarata da kikayi kika d`auke mani key d`in 😂 mota zakuje bibiyar maza a wurin party, hmmm Sa'adatu bawai rigar tayi maki kyau ba ke ce kikayi mata kyau ko mijin da kika zab`a nasan bai dace dake ba ni banga k`osawar da kikayi ba da har kike neman aure yanzu ba kalle ki fa yarinya k`arama amma wai har kina son aure??? To ki fad`a ma wanda zaki aura ni Ahmed nace ya barki ya nemi wata kuma ko nawa yake so zan bashi kokuma ya rasa ki ya rasa dukiyar idan har yasa taurin kai akan hakan." Daga haka ya juya ya bar wurin ai bata san lokacin da ta fashe da kuka ba ga kama ta nutse k`asa don takaici har ya kusa wucewa ya juyo yaga yanda hawaye ke ambaliya afuskarta yasa shi jin bugun zuciyarsa ya sauya jikinsa yayi sanyi " Ta haka kad`ai zan rabaki da shi." Abunda ya furta kenan ya bar wurin. Bayan kwana biyar da abunda ya faru tsakaninsu basu k`ara had`uwa don gaba d`aya duk wata hanyar da zata had`ata dashi ta k`aurace mata. Zaune suke a lambu ita da Asiya sai dariya sukeyi ko kallon me sukeyi a waya oho? Ganinsu ne haka yasa shi k`arasawa wurin tare da fad`in " Excuse me Asiya ina son ganinki." abunda ya fad`a kenan ya juya kallon juna sukayi kafin tace ma " Sa'adatu ina zuwa." "Asiya zaki auri mijin da babu ke a rayuwarsa?ko kuma zaki auri wanda ya dad`e da soyayyar wata aransa? Ko zaki iya rayuwa da wanda bai tab`a jin kaunarki ko da da wasa ba. To ni Ahmed bana ra'ayin mace irinki kuma bana iya zaman aure dake akwai wacca nake so kuma zan iya komi din ganin na mallaketa yakamata kema kema ki dakatar da sanya ranar nan tamu." A razane! Ta mik`e tsaye tare da dakatar dashi tayi ta 💁 hanyar d`aga masa hannu!!! "Ahmed!!!........ Masha Allah mya fans bani da bakin godiya gareku sai dai ince Allah ya bar k`auna..sai kuma idan da rayuwa Allah ya nuna mana bayan sallah lafiya zamu cigab daga inda muka tsaya. Ya Allah yasamu cikin Amintattun bayinsa ya bamu ikon aikata dai-dai Ameen ya Rabbil Alamiin.... Takuce Sa'ar Mataaa *REAL SA'ADATU BELLO*✍🏻❤‍🔥❤‍🔥💓Mataa Real Sa'adatu Bello*❤‍🔥❤‍🔥💓 Rashin jina kwana biyu ciwon ido ne nake fama dashi yanzu haka ma saida glass nayi typing...Nagode da k`auna. Takuce Sa'ar Mataaaa Sis FATINAH ONLINE ✍️❤‍🔥❤‍🔥💓 Rashin jina kwana biyu ciwon ido ne nake fama dashi yanzu haka ma saida glass nayi typing...Nagode da k`auna. Takuce Sa'ar Mataaaa Sis FATINAH ONLINE ✍️❤‍🔥❤‍🔥💓 Masha Allah my 😀 fans ina yinku 💕 over amma fa team d`in Sa'adatu kada Ahmed ya b`ata maku rai ba 🙄 😁 ruwana 😀 fa..... Ta kuce Sa'ar Mataaaa Sis FATINAH ONLINE✍️❤‍🔥❤‍🔥💓 WAHALAR SO C*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️4️⃣0️⃣=4️⃣1️⃣ __________📲 K`arasowarta ne yasa shi kallonta da kyau. "Kana nufin kai zaka tsara mani yanda zanyi rayuwata? Bayan banida wata alk`a dakai wadda zata nuna kanada wani iko akaina to bari kaji in sanar maka ni ba yarinya bace ba kamar yadda kake tunani. 25 Nov nake cika 20yrs a duniya don haka ni ba k`aramar yarinya bace ba kuma ai akik nakeyi maku kuma akan matar da zaka aura don haka itama tana da ikon sanya ni abunda take so kuma inyi mata, yanzu ta nemi inyi mata rakiya kai baka da hurumin hanani saboda haka yazama wajibi in bita." Juyawa tayi zata bar wurin rik`e mata hannu yayi a 😢 zafafe ta juyo zatayi masa wani bala'in!! Wani irin kallo ne da yayi mata yasan yata sadda kai k`asa don ji tayi kamar anyi mata 😲 shocking da 🔌 electronic tsikar jikinta ne tayi wani yarrrrr!!!! " Only 20yrs kike ikirarin you are big? Is wrong Sa'adatu Asiya ta girme maki nesa ba kusa ba kuma rayuwarki data Asiya akwai difference Asiya batayi rayuwa ba anan k`asar ba to shiyasa komi take gani kamar dai-dai ne wannan ne dalilin dayasa Mami ta zab`eki a matsayin wadda zata nuna mata tarbiyya mai kyau ba irin wadda ta tashi cikinta ba, amma kuma saboda me zaki biye mata kije inda nasan duk wata rashin kunyarki bata kai nana ba. To ina mai baki shawara had`e da warning kada kiyi kuskuren binta ko ina." Fisge!! hannunta tayi da k`arfi!! Tare da fad`in sai naje!!" Daga haka ta juya da sauri ta bar wurin bin bayanta yayi da kallo wani irin kishinta ne ya taso mashi wanda ji yayi gaba d`aya baya iya jurewa." Gaskiya ne Khalid ya fad`i ba'a neman "SO" da izzah anya? Ba zuwa zanyi in koyi bata hakuri ba saboda na lura yarinyar bazata tab`a 😀 fahimtar ba takura mata nakeyi ba kuma ni gaskiya bazan tab`a furta mata kalmar so" ba don lokaci baiyi ba." Komawa yayi ya zauna asanyaye ya cigaba da neman mafita. Lokacin data samu Asiya ad`aki tana ta zagaye kamar wadda tayi k`arya k`arasawa tayi kusa da ita tare da tab`ata juyowa tayi a razane!!Ganin haka yasa Sa'adatu yin murmushi tare da nuna mata key d`in motar Ahmed a hannunta da sauri ta k`arasa gabanta tare da mamakin ya akayi yabata key d`in? "Ya akayi ya baki key d`in bayan ya gama ci mani mutunci?" Murmushi ta sakeyi kafin tace mata. "Ai nima kawai naje in kai maki wayarki ne saboda Mamace ke kiranki sai na had`u dashi yace kin koma d`aki ga key in kawo maki." 🤗 hhhh gaskiya Sa'adatu 🅰 ce wannan irin 😀 🙋 faisal haka??? Amsa tayi tare da rungumar Sa'adatu don ta tabbatar da ya hakura. Ita kam Sa'adatu tunanin lokacin da ta fisge hannunta ne tayi kamar zata fad`i shine ta shammace shi ta d`auki key d`in wannan saurin datayi ta bar wurin don kada ya 😀 fahimci abunda tayi masa ne. Asiya kiran mai kawo masu kaya tayi tace akawo ma Sa'adatu kayan da zata sanya da takalmi masu kyau haka kuwa akayi ta kawo kaya nagani na fad`a wanda ita kanta Sa'adatu har saida jikinta yayi sanyi ganin kayan haka ta zab`i wadanda suka dace da jikinta kamar don jikinta akayi su ita kanta Asiya saida ta yaba da kyaun yarinyar rolling tayi da gyalen rigar wacce ta sanya pic Asiya ta cigaba dayi masu cikin jin dad`i batare da wata matsala ba ita ko Sa'adatu gabanta ne ke fad`uwa kada Mr ya gane babu key d`inshi ya biyo ta gashi ita kuma Asiyar sai b`ata lokaci takeyi masu. Gaba d`aya ya duba duk inda yake ajiye keys d`insa amma babu tunawa yayi yaje lambu da su da sauri ya nufi wurin da ya zauna yana zuwa yaga babu komi sai warin d`ankunnenta tunda d'azun ya gansu a kunnenta duk`awa yayi ya d`auki d`ankunnen yana juyawa a hannunsa murmushi yayi kafin ya zuba dukkan hannayen shi cikin aljihun wandonsa sannan ya furta. "Sa'adatu!! Tabbas itace ta d`auki keys d`ina zata ba Asiya hmmm!! Yarinyar nan 🌟 star ce wurin d`aukar magana amma zan rushe duk wani shirinta gaba d`aya zan canza masu tunanin wanda na tabbatar da Asiya zata amince da hakan." Murmushi ya k`arayi mai k`ayatarwa kafin direct ya nufin cikin gidan. Kacib`us sukayi dashi dai=dai hanyar fita parlo gaban Sa'adatu ne ya fad`i 😳 rassss!!! Saboda ta tabbatar ya gane babu keys d`in nasa. Shikam jijiyoyin jikinsa ne suka kwance don ganin yanda yarinyar ta had`u iya had`uwa gaskiya ne she is very beautiful amma ita sam bata san haka ba ganin zai dulmiya yayi saurin dawo da Attention d`in shi gare su mugunta tab acikinsa ya fara magana. " Asiya da zaki bar zuwa wurin party nan da munje kunyi shopping d`in kayan da zakuyi amfani dasu wurin namu engagement d`in." Ai kamar jira takeyi sakin hannun Sa'adatu tayi ta k`arasa gabanshi tana murna kafin ta fara magana. "Dear na 😀 fasa muje kawai." Kallon Sa'adatu tayi tana mata alamar suje kawai ita ko Sa'adatu mamakin wannan makircin nashi kawai takeyi da ita kuma Asiyar da bata da class jibarta duk wulak`ancin da yayi mata amma har wani murna takeyi ganin ta mik`a mashi key har tayi gaba yasata yin tsaki "mtsww!" Wani shu'umin kallo ya bita dashi na alamar yai nasara hakan 💁 yasata kauda kai batare data k`ara kallonsa ba itama ta bi bayan Asiya cike da takaici aranta. Acikin motar kallonta yakeyi ta mirrow yanda ta had`e rai kamar wacce akayi ma mutuwa ita ko Asiya sai zuba takeyi kamar wacce ta had`iyi redio. Shikam wani nishad`i yakeji aransa ganin yana tare da ita kuma ya dak`ile mata rashin mutuncin datayi niyyar yi mashi tabbas da ya barta Asiya takaita wurin party nan da tafka babban kuskure a rayuwa yanda yaran masu kud`in nan suke son mace mai kyau ai da anyi babu shi murmushi sukaga yana yi shi kad`ai itakam ganin haka yasata sakin ranta don tasan tabbas da abunda ya shirya mata. Suna isa wurin suka shiga shima binsu yayi abaya shigarsu wurin yasa Sa'adatu ta k`ara tsinkewa da harkar masu kud`i don ita arayuwarta bata san irin wad`annan 🙄 wuraren ba gaba d`aya wurin abun mamaki ne shikan shi Ahmed ya lura da rashin sabon nata dariya kawai yayi aransa. Wani wurin wasu dogayen riguna ne suka shiga abun kamar a Dubai wata riga Asiya ta d`auka tace ma Sa'adatu ta gwadata ta gani don tasan zatayi mata kyau sosai amsa tayi ta shiga wurin gwada kayan ta sanya rigar kafin ta fito ne Asiya ta hangi wasu kayan taje ta duba koda ta fito babu Asiya sai ta isa wurin mirrow d`in ta duba kanta ita kanta ta girgiza da ganin kyawun rigar ajikinta kamar ance yabi ta wurin nan ya hangota gaban mirrow tana 😝 tsaye " Masha." Allah ya furta tare da k`arasawa wurinta arazane ta juyo jin tafiya ganin shine yasata kauda da kai shi kuma hakan sai yaji ranshi ya b`aci saboda me takeyi mashi haka?? Tabbas shima sai ya b`ata mata rai yana zuwa kud`in rigar ya kama wanda ita bata ma san dasu ba dubawa yayi yaga ansa dubu d`ari da hamsin murmushi yayi sark`ar da Asiya ta ajiye kusa da ita ne itama ya duba yagani dubu d`ari biyar kallonta yayi da kyau kafin 😀 yace mata. "Wad`annan kayan sunyi maki kyau sosai da alama ma wannan sark`ar zata zauna a wuyanki saidai kash!! Na tabbata mijin da kika zab`a bashi da kud`in sayansu gashi fa ko one million basu kai ba, to ni zan taimaka in bar maki su a matsayin gudun mawata ta yaudarata da kikayi kika d`auke mani key d`in 😂 mota zakuje bibiyar maza a wurin party, hmmm Sa'adatu bawai rigar tayi maki kyau ba ke ce kikayi mata kyau ko mijin da kika zab`a nasan bai dace dake ba ni banga k`osawar da kikayi ba da har kike neman aure yanzu ba kalle ki fa yarinya k`arama amma wai har kina son aure??? To ki fad`a ma wanda zaki aura ni Ahmed nace ya barki ya nemi wata kuma ko nawa yake so zan bashi kokuma ya rasa ki ya rasa dukiyar idan har yasa taurin kai akan hakan." Daga haka ya juya ya bar wurin ai bata san lokacin da ta fashe da kuka ba ga kama ta nutse k`asa don takaici har ya kusa wucewa ya juyo yaga yanda hawaye ke ambaliya afuskarta yasa shi jin bugun zuciyarsa ya sauya jikinsa yayi sanyi " Ta haka kad`ai zan rabaki da shi." Abunda ya furta kenan ya bar wurin. Bayan kwana biyar da abunda ya faru tsakaninsu basu k`ara had`uwa don gaba d`aya duk wata hanyar da zata had`ata dashi ta k`aurace mata. Zaune suke a lambu ita da Asiya sai dariya sukeyi ko kallon me sukeyi a waya oho? Ganinsu ne haka yasa shi k`arasawa wurin tare da fad`in " Excuse me Asiya ina son ganinki." abunda ya fad`a kenan ya juya kallon juna sukayi kafin tace ma " Sa'adatu ina zuwa." "Asiya zaki auri mijin da babu ke a rayuwarsa?ko kuma zaki auri wanda ya dad`e da soyayyar wata aransa? Ko zaki iya rayuwa da wanda bai tab`a jin kaunarki ko da da wasa ba. To ni Ahmed bana ra'ayin mace irinki kuma bana iya zaman aure dake akwai wacca nake so kuma zan iya komi din ganin na mallaketa yakamata kema kema ki dakatar da sanya ranar nan tamu." A razane! Ta mik`e tsaye tare da dakatar dashi tayi ta 💁 hanyar d`aga masa hannu!!! "Ahmed!!!........ Masha Allah mya fans bani da bakin godiya gareku sai dai ince Allah ya bar k`auna..sai kuma idan da rayuwa Allah ya nuna mana bayan sallah lafiya zamu cigab daga inda muka tsaya. Ya Allah yasamu cikin Amintattun bayinsa ya bamu ikon aikata dai-dai Ameen ya Rabbil Alamiin....*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️4️⃣2️⃣=4️⃣3️⃣ __________📲 "Baka da right d`in da zaka tsaya kana ci mani mutunci kuma ai naga ba sai kayi haka ba zan fahimci inda ka dosa na gane, hak`ik`a gaba d`aya abubuwan da ka lissafa babu wanda zan iya d`auka koda kuwa kaikad`ai ka rage namiji a duniya. Tabbas na so ka kasance miji a gare ni abisa wasu dalilai ne wanda sune choice d`ina a irin tsarin namijin da nake so amma na dad`e da sanin cewa bana gabanka ina so ne kawai Mami ta fahimta da kanta ko tayi maka uzuri akan hakan amma idan baka sani ba to kasa ma ranka na dad`e da fidda ka araina sakamakon ranar danaji kuna magana da Khalid akan Sa'adatu." Dammm!!!? Yaji gabansa yayi mummunar fad`uwa tare da mamakin kalaminta akan shi cikin rashin fahimta ya kalleta yace " Amma yaushe kikaji nayi magana da Khalid akan Sa'adatu??" Murmushin takaici tayi tare da k`are mashi kallo ta yanda taga ya rud`e kafin tace mashi " Ba k`arya zanyi maka ba kuma ina da hujja tah akan haka. Wayarta ta kunna mashi recording d`in datayi a lokacin da ya furta zai Aureta Gaban su Mami lokacin data tashi ne ta bar wayarta tare da kunna recording don tabbas sai sunyi magana da Khalid saboda basu boye ma juna komi, a sanin datayi masu gaba d`aya. Maganar da sukayi yajita a wayarta kafin ta kashe tana wani shu'umin murmushi wanda ita kad`ai tasan fassararsa. "Ahmed wannan kad`ai ya isheni makami akanka kana tunanin kana yaudarata ne? To abunda baka sani ba shine tun daga ranar nake bibiyar rayuwarka kuma ina samun abunda nake so, to amma akwai wani hanzari ba gudu ba. Tabbas bazan hanaka Auren yarinyar can ba saboda itama na fahimci tana sonka tunda na lura babu kowa aranta sai kai duk wani fad`a da kukeyi da wani rashin jituwa na fahimnta, zan janye Aurenka kamar yadda ka nema amma abisa sharad`i d`aya bazaka rabu dani ba. Yazama dole kayi tarayya dani wadda zamu kasance tare ina samun abunda nake so, daga gareka." A razane!! Ya mik`e tsaye!! Tare da 😡" fad`in Au'zubillahi!! Ashe Asiya rashin hankalnki ya kai nan wurin? To wallahi baki isa ki sanya ni ba in kauce ma hanya kuma ina so ki sani ni ba fasik`i bane ba kamar yadda kike banzan tunanin ki akaina don haka idan har bazaki yi abu don Allah ba to ni bana buk`atar taimakonki Aure ne dai dake nace bana yi duk abunda zakiyi kije kiyi kada ki fasa!!" "Ok haka kace?!! To mu zuba nida kai!! Shege ka fasa zaka san ka tab`a ni ka b`ata mani lokaci Ahmed!!" Da sauri ta tashi ta bar wurin gaba d`aya shi kuma kallon rashin imaninta kawai ya tsayayi ashe tama san komi game da shi to ai da bai tsaya b`oyewa ba amma idan tasan wata ai bata san wata ba shima ai yanada nashi plans d`in. Shirun da Sa'adatu taji ne Asiya bata dawo ba yasata tashi itama ta shige cikin gidan direct d`akin Asiya ta 🤗 nufa tare da ganin kota koma ne? Tana shiga taga Asiya na goge hawayen takaici ganin shigowarta yasa Asiya saurin d`auke damuwarta don ta riga ta gama shirya ma yarinyar makircin da ta k`ulla aranta yanda kowa zai tsaneta agidan yasa kuma babu wanda zai amince da Ahmed ya Aureta. Abunda bata sani ba Sa'adatu ta fahimci akwai matsala tsakaninsu saidai tunda ta b`oye to abarta a hakan bata son jin abunda babu 🙄 ruwanta acikin sa. "Wai ni ina can ina jiranki ashe kina nan dafatan dai lafiya?" "Eh lafiya k`alau babu wani abu kawai dai da muka gama magana ne naji na gaji shiyasa na dawo ciki." "Ok to ni yakamata in wuce gida don naga marece yayi sai kuma Allah ya kaimu gobe." "Ok to shikenan." Asiya tabata amsa atakaice don ta fara k`osawa da surutun yarinyar kuma wani irin haushinta takeji tunda a yanzu ta tabbatar da cewa Ahmed da gaske yakeyi itace yake so." Bayan fitar Sa'adatu ne ta furta "zanyi maganinki yarinya yanzu aka fara wasan!!." "Ahmed kayi kuskuren nuna mata cewa ga abunda ke zuciyarka, baka gudun da cutar da yarinyar nan? Kasan dai bazata barta ba duk da tun- tuni tasan halin da ake ciki amma kuma bata nuna ba sai yanzu data furta maka to wallahi akwai wata a k`asa gara mu nemi mafita tun wuri." "To yanzu Khalid sai in tsaya ina cutar da kaina? Bayan kai kanka tuni kake ce mani in daina yaudarar kaina akan Auren nan in fad`i mata gaskiya to yanzu kuma na fad`i mata sai yazama laifi?" "Ba laifi bane ba my bros amma yakamata mu sanya ido sosai akan Asiya domin na tabbatar yanzu a shirye take da aikata komi akan Sa'adatu don haka kaima you have to very carefull akan hakan." "Ok to shikenan ba komi zanyi yanda kace mani." "Abban Salima wallahi Asiya tace ta fasa Auren Ahmed don haka a dakatar da yin baikon nan nasu gobe." A razane!! ya tashi daga kwanciyar da yayi tare da fad`in. "What?!! Aisha kinsan abunda bakinki yake fad`i mani??!!" "Eh nasani babu alamar wasa atare dani don iyakar abunda ta sanar mani kenan kuma duk hanyar da zan bi in gane dalili na bi amma babu wani abunda na fahimta iyaka dai kawai tace mani bata son tayi abunda zai zame mata matsala arayuwa. To shiyasa nace bari in fara tun kararka da maganar kafin wani yaji ko akwai wata mafita don ko Ahmed d`in ban sanar masa komi ba." "Wonderful a gaskiya wannan almarar ta girgizani amma yanzu fara kira mani Asiyar kafin a kira mani Ahmed d`in." "To shikenan." tashi tayi jikinta babu nauyi tafi tare da tunani kala-kala a zuciyarta koda ta sanar mata Abba na kiranta haka ta wuce ta sanar ma Ahmed amma a yanayin da yaga Mami yasan akwai matsala haka ya bi bayanta suka fita zuwa wurin Abba. Gaba d`ayansu zaune suke amma shifa Ahmed ko baice komi yasan akwai abunda Asiya ta k`ulla mashi amma zai jira yaji kuma zai tun kari koma menene kamar a mafarki yaji muryar Asiya tana cewa "Abba na fasa Auren nan ne saboda akwai wadda Ahmed yake so." Gaba d`ayansu kallon juna sukayi shima Ahmed a tsorace!!yake kallon Asiya saboda da alama akwai sauran abunda zata fad`a itama kafe shi tayi da idanuwanta don ganin yanda ya tsorata!!!...... Masha Allah my fans dafatan anyi sallah lafiya. Allah ya maimaita mana amma 😀 fa babu wacce ta bani barka da sallah amma idan kuna so mu cigaba to ku aiko da barka da sallah idan*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️4️⃣4️⃣-4️⃣5️⃣ __________📲 Sauraren abunda zai sake fitowa bakinta kawai yakeyi. Ganin hakan yasa ta ayyana a zuciyarta ba yanzu bane ba lokacin fallasaka Ahmed amma ka saurareni. Shi kam ya k`osa yaji sauran abunda take son ta fad`i don ya tabbatar ba Alkairi bane ba. Kamar daga sama yaji muryarta tana 😀 fad`in. "Abba Mami wallahi ba k`arya nakeyi ba yana da wacce yake so amma ni kaina ban santa kuma nasan babu wanda yasanta idan ba shi ba don haka don Allah a dakatar da wannan Auren namu a maida shi akan waccan d`in idan har ya sanar daku ko wacece." A fusace!!! Mami ta fara magana. "Kaji bayanin Asiya shin gaskiya ne? Ko kuma akwai wani abu?" Abba ne ya dakatar da ita ta hanyar cewa " Aisha kada ki d`auki zafi akan hakan ki bari mu bi komi a hankali amma ai wannan ba wata matsala bane ba gaba d`ayan su babu yaro kuma tunda maslaha ake nema ai ba abun tashin hankali bane ba. "Kai Ahmed wacece kake so??" Haka yaji saukar tambayar bisa kansa daga bakin Abba. Da sauri ya d`ago kansa yana kallon Abba da k`yar ya iya bud`e bakinsa ya fara magana. "Abba zan fad`i maku ko wacece amma ina neman alfarmar abani lokaci kad`an kafin in bayyana maku ita." Ya k`arashe magana yana sosa k`eya. Wani irin takaici ne ya turnuk`e Mami domin ta lura wasa da hankalin mutane yake son yayi, ita ko Asiya murmushi tayi mai tare da ma`anoni dayawa. Abba k`ara kallon Ahmed yayi da kyau kafin yace." To shikenan tashi ka tafi hakan ma ba laifi bane ba Allah yaji shi mu Alkairi. Ke kuma Asiya kije ki k`ara tunani akan shawarar da kika yanke don kada ki yaudari kanki nasan dai kina son Ahmed kuma ai babu laifi ya had`a ku ku biyu ya aura." Kalamin Abba ne na karshe yasa shi razana!! Tare da kallon Abba saboda bai tab`a tsara rayuwarsa da mace biyu ba ita ko Asiya cewa tayi aranta bana da wannan ra'ayin saidai in zamar masa k`aya a waje ko don in lalata rayuwarsa data yarinyar da yake k`auna batare daya ce komi ba ya tashi ya fita itama binshi tayi abaya dai-dai zai shige part d`inshi ta dakatar dashi ta hanyar kiran sunansa. "Ahmed yanzu wasan namu yafara don haka idan har ka bujire ma buk`atata to kowa zai rasa yakamata kuma kasanar ma Sa'adatu komi don kasan akwai mai nemanta duk da ita ma munafukar ba son shi takeyi ba amma nasan zaka iya yin biyu babu gara ka nemi mafita tun kafin dare yayi maka." "Tabbas nasan ke shu'uma ce kuma makira amma ina so kisani ni Ahmed na fi karfin makircin ki bazaki tab`ayin nasara akaina ba sai dai bak`in cikina ya kashe ki kuma bana tab`a kusantar zina bare har kiyi galaba kaina don haka nagode da aikin dana baki kuma kika aikata kinga ko ba komi ni keda nasara akan wasan namu da bakinki kika furta kin fasa aure na. 🤗hhhh ai masha Allah." Daga haka ya shige ya barta nan 😝 tsaye tana cika tana batsewa. "Kada ki damu Aisha wannan ba matsala bace ba na fahimci komi kinsan shifa aure ana bin komi a hankali amma kema daga ganin Ahmed ai kinsan yana cikin tarkon soyayya kuma gaskiya wannan yarinyar tayi sa'a koma wacece don haka mu bashi lokaci." Ya k`arashe magana yana dariya. Ita kanta Mami abun ya d`aure mata kai amma zamuga ko wacece. "To shikenan tunda ka goyi bayan hakan Allah ya nuna mana." "Mami yau ina da bak'o abokina Sa'id zaizo don jiya ya dawo daga America to yace zai shigo shine nake zan d`anyi aiki a lambu tunda yau lahadi bana son inje office gobe batare dana had`a aikin ba don kada kiji ni shiru idan yazo na kira in fad'i abunda za'a kawo mashi." Ok to ba damuwa." Da Granny taji labarin fashin Auren Ahmed wani irin dad`i ya ziyarci zuciyarta don ita dama fa Auren nan bai kwanta mata ba. Da mamaki Sa'adatu take kallon Asiya. "Wai haka kawai kikace kin fasa bayan duk wahalar da kika sha ta zama gidansu? Gaskiya bakiyi wayo ba kuma ke sakarai ce." Kafin ta rufe baki kawai taji Asiya ta sakar mata wani wawan mari jikake tassssssss!!!! A kuma tun Sa'adatu.dai-dai lokacin shi kuma zai shige cikin corido d`in da suke 😝 tsaye ai ko kafin Asiya ta sauke hannunta ya karasa wurin ya d`aga hannun shi shima ya wanke Asiya da mari har guda biyu a lokaci guda 😀 fassssssss!!!?? A fusace yaci gaba da magana. "Wannan shine kuskurenki na k`arshe a gidan nan Asiya wai me kika d`auki kanki ne? Da har kullum kike zak`ewa haka ne dama shekaran jiya ina ji kina zagin Musa driver kuma ko alokacin kinyi nasarar barin gurin ne kafin in k`arasa amma da na hukunta ki kuma shine yau kike k`okarin nakasa yarinyar mutane why!!? And who are you??!!! Ya k`arashe magana cikin k`araji!! Da tsawa gaba d`ayansu jikinsu ne ke rawa amma cikin dakewa irin ta ta tace 😡 mashi. " Ahmed ba wannan bane matsalata ai da ka fito kayi bayani yanda zan fahimta da shine ka zama jarumi amma wannan raragefen da kakeyi ba jarumta bace ba wurin yarinya k`arama amma kana wani zare ido na banza." Sake d`aga hannu yayi zai k`ara wanka mata mari amma yaji an rik`e masa hannu Khalid ne daga bayansu. " Haba frnd ba halinka bane ba fad`a da mace naji duk abunda ya faru." "Kallon Sa'adatu yayi wadda ita mamakin fad`an da yakeyi ne fal aranta don gaba d`aya sun d`aure mata kai marin ma bai mata zafi ba saboda mamaki. Jin muryar Khalid tayi yana cewa. " Sa'adatu kiyi hakuri da abunda ya faru ki shiga ciki gaba d`aya mis understanding duk da bamu san me ya had`a ku ba." Juyawa tayi ta bi ta baya don sai a lokacin taji idanuwanta sun cika da hawaye bin bayanta yayi da kallo yana ganin lokacin da Asiya ta wanka mata mari a 😀 farar fatar ta. Shima da sauri ya bar wurin don yana so ya lallasheta. Gaba d`aya kallon su sukeyi Khalid na murmushin mugunta don ya tabbatar sun kai Asiya k`arshe kallon Khalid tayi wanda ke tsaye tace "Ai wallahi sai na lalata rayuwar yarinyar nan da duk wani mai bin bayanta agidan nan!!" A fusace ta bangaji Khalid dake bakin k`ofar wurin ta wuce tana zage-zage shikam dariya yakeyi harda rik`e ciki. Jin motsi abayanta yasata saurin juyawa da mamaki take kallon mutumin da yake nufota kai tsaye ga hawaye na ta ambaliya a fuskartar yazo daf da ita aka kira sunan shi daga bayansu. "Sa'eed." Taji ance a sukwane ya nufo su don saura k`irisss yazo daf! Da ita ita kam ganin Mr haka yasata rikicewa gaba d`aya!!!! Masha Allah to fa my fans aiki ga mai k`areka anya? kuwa Ahmed ba zai tona ma kansa Asiri ba tun 💁yanzu?????*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️4️⃣6️⃣=4️⃣7️⃣ __________📲 K'arasowa yayi daf da ita shima yana mata wani irin kallo na tuhuma. Ita kam ya gama rikita ta ga sa'eed shima yana mata wani irin kallo wanda gaba d`ayan su ta kasa fahimtar komi don kanta ya d`aure da irin wannan al'amari dake tun karota. "Sa'adatu kije kitchen ki had`a mani kunun gyad`a." Shikan shi kawai jin maganar yayi ta fito abakinsa don ya rasa me zai ce mata ne. Shikam sa'eed kyawun yarinyar ne kawai yake yabawa da kuma jin wani abu ya d`isa azuciyarsa. Da sauri ta amsa da " To." don ita kanta hanyar kub`uta take nema. "Frnd ai da ka bari mun gaisa da sister d`in naka don naga kamar hawaye ne a idanuwanta da kabari na lallasheta kafin ta bar wurin." Ja mashi hannu kawai yayi suka bar wurin don baya son Sa'eed ya k`ara b`ata mashi rai akan wanda yake ciki. Duk abunda ke faruwa Khalid na lab`e yana kallon dramar su in banda dariya babu abunda yakeyi domin yasan Sa'eed nason b`allo ma Ahmed 😁 ruwa ne duk da shi Sa'eed bai san dawon garin ba. Bayan ya zaunar da Sa'eed ne inda ya tanadar masu ce mashi yayi yana zuwa da sauri ya bar wurin don shi kanshi Sa'eed mamakin ganin abokin nasa yayi a rikice amma saboda yasan halin mutumin nashi shi yasa bai damu ba kafad`a kawai ya d`age mashi al'amar babu damuwa. Direct kitchen d`in ya nufa don yasan tana can yana shiga ya hangota bayan wata kujera ta kifa kanta sai sheshekar kukanta kawai ke tashi da sauri ya iso inda take ya tsugunna kafin ya fara magana "Sa'adatu ki d`auki wannan rayuwar a matsayin jarabawa don haka kada ki sanya Asiya aranki saboda bata isa tayi maki komi ba kuma bana son ki nuna ma Mami akwai wata matsala tsakaninki da Asiya domin bazata ji dad`i ba ki d`auka gidan nan kina zaune ne kawai saboda Mami bawai wani ba kuma nasan irin k`aunar da Mami takeyi maki bazata so jin wani b`acin ranki ba koda kuwa nine nayi maki don haka kiyi hakuri." Dakatar da kukanta tayi jin maganganusa takeyi kamar a mafarki wai dama Mr haka yake da kirki?da tausayi? Gaskiya abun da mamaki dama Khalid yace mata wai bata fahimce shi bane ba shiyasa take ganinsa mugu to yau kam ta yarda da maganar shi duk wani b`acin ranta ji tayi ya tafi domin kalamansa sun tausasa 💖 zuciyarta gaskiya yamayi dai-dai da bai Auri Asiya ba don ta lura gaba d`aya Asiya bata da tarbiyya. Bata san lokacin da murmushi ya bayyana a fuskarta ba shima murmushin ya bayyana a fuskarsa 😂 jiyayi kamar ya rungumeta a k`irjinsa ko yaji sanyi aransa tashi tayi da sauri 😀 tace " yi hakuri yanzu zan dama maka kunun." Murmushi ya k`arayi kafin 😀 yace " No ki barshi kawai idan na sallami bak`ona zan maki magana." "Ok tom shikenan." Juyawa yayi zai fita ganin gilmin 😃 mutum yasa shi yin sauri don ganin waye?? Gab da zata shige ya hangeta tsaki yayi yabi bayanta daf da zata shiga part d`inta yayi saurin fisgota!! Tare da maidota baya atsorace take kallonsa!! " Lab`en uban me kikeyi munafuka makira??" Ganin tana b`oye wayarta yasa shi fisge wayar daga hannunta a aljihunsa yasa wayar kafin ya cigaba da magana. "Wato ke koda yaushe neman bala'i kikeyi dani ko? To yanzu me kika d`auka awayar?" "Hmmm yanda kake latse yarinyar mutane na d`auka don in nuna ma duniya kaima tantiri ne kamar yadda nake son mu 😡 kasance kuma koda ka amshi waya ai baka san password d`in ba saidai kayi ta ajiyarta." A fusace ya fiddo wayar a aljihunsa ya wurga mata kafin yace " Idan kin fasa yin abunda kikayi niyya ke ba yar halak bace ba ai ba tsoronki nake ji ba, ke ba don mutuncin Abba ba wallahi sai na sanya an b`atar mani dake har abada amma kije kiyi sai me? don kin fad`i ma duniya ina son Sa'adatu ai taimako na kikayi banza mara hankali." Daga haka ya barta nan ya wuce yana mamakin hali irin nata. Bin bayansa tayi da kallo kafin ta furta "lallai wannan guy d`in baisan wacece ni ba? Zan nuna mashi true color d`ina very soon. Koda ya isa wurin da yabar Sa'eed ganin shi yayi tare da Khalid sai fira sukeyi abun su yana isa Khalid ya gane akwai matsala don haka yayi saurin kawar da yanayin da yaganshi ta hanyar cewa." Ka bar mu nan har cikin gida muka shiga Sa'eed ya gaishe da su Mami da Granny amma banga inda ka shige ba." Ya mutsa fuska yayi tare da cewa. "Ai bazaka ganni ba gulmamme." "Hhhhh ai nifa ina ce kunun ya tsaya ya taho mana dashi." " To basai kasha ba ni nace mata ma ta barshi." "Au don kada in sha? Yauwa Khalid nifa yarinyar nan ban santa agidan nan ba da ala'ma bata dad`e da zuwa ba? Don gaskiya ta tafi da imanin na kawai zanyi magana wannan banza yawani zo yace wai taje ta dama mada kunu ashe ma k`arya ne ba sha zaiyi ba." Dammmm!!! Ahmed yaji gabanda yayi mummunar 😡 fad`uwa!!! Shi kan shi Khalid saida ya razana!! don ganin da gaske Sa'eed yake maganar don haka da sauri Khalid ya tare shi da cewa. " Kai bamu son maganar banza ba Salima kake so ba? Yanzu kuma zakace kana son wannan? To baka isa ba." "Ai Salima bata san ina sonta ba tunda ban fad`i mata ba kuma fa ita har yanzu bata gama karatu ba amma wanna daga gani ai lafiya lau zan iya nemanta yanzu kuma in Aureta." "Sa'eed!! Stop that nonsens be ur limit wannan maganar kabarta kawai saboda wannan yarinyar ba yar gidan nan bace ba kuma idan kana so kana iya neman ta kaji idan zata saurareka." Da sauri Khalid ya d`ago kai yana kallon Ahmed da mamaki fal aransa baki ya bud`e zaiyi magana amma Ahmed yayi masa alamar kada ya sake furta komi. " Fine hakan ma dai-dai ne zan nemi inda take inyi magana da ita amma menen sunanta?" "Sa'adatu." Sukaji Ahmed ya bashi amsa. "Gud haka ma ya isheni. Yau kam ta koma gida cikin farin ciki kuma ta k`ara girmama Mr aranta kuma taji dad`in yanda yayi mata gaskiya halinshi ma kyau ne duk macen data Aure shi zataji dad`in zama da shi akasin yanda ta yanke mashi hukunci a baya. " Amma fa Ahmed me yasa kake son wasa da soyayyarka ne? Bayan kai ke son Sa'adatu kuma sannan ka ba wani dama zuwa gareta ya bayyana manufarsa akanta? Bayan kai baka bayyana mata komi haka nan kake strange abunda yasa ko d`azun Asiya tasamu damar fad`i maka magana kenan shin idan ka bayyan akwai wanda zaiyi maka barazana da son dakakeyi mata ne? A gaskiya kana son ka tafka kuskure babbba akan yarinyar nan shifa so ba ayinsa da fargaba ko tsoro jarumata ita ke tasiri a soyayya ina mai baka shawara ka gaggauta sanar ma Sa'adatu soyayyarka tun wuri bana don kazo kana dana sanine mara amfani." Murmushi yayi ma tare da ma'ana kafin ya dafa kafad`ar Khalid ya fara magana. "Kada kadamu my frnd a yanzu nasan wacece Sa'adatu. Don haka kabarshi ya gwada sa'ar shi kuma inaso kasani akwai pic da Asiya tayi mana d`azun bayan nasamu Sa'adatu a kitchen bashi labarin komi yayi. " Na rantse da Allah Zeenat kinga wannan sark`ar ta Mami ce kuma yazama wajibi in lik`a ma Sa'adatu satar ta kinga daga nan sai insa zargin mutanen gidan akanta daga baya sai in fidda pic d`in nan kinga na tasheta aiki kenan." "Hhhhh gaskiya ke Asiya wicked ce!!!!! *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️4️⃣8️⃣=4️⃣9️⃣ __________📲 CCTV d`in gidan ya had`a da laptop d`insa saboda zaiyi 🚖 tafiya zuwa Abuja kuma yana so sai ya kwana zai dawo don haka yana so yaga abunda ke faruwa kafin Allah yayi masa dawowa yana so yaga movement d`in yarinya don gaskiya yana ji yayi missing d`inta sosai shi kuma gaskiya baya iya zuwa gidansu yace ya zo ganinta. Saida ta gama shirinta tsab kafin tayi sallama dasu Mama ta wuce gidan su Ahmed tana isa bata ga motar da yake hawa ba haka nan taji babu dad`i aranta ta tabbatar ya fita wurin aiki tunda yau monday. Haka nan ta k`arasa ciki batare da tana jin sukuni a jikinta ba tana shiga part d`in Granny ta nufa don Mama ta bata ganyen zogale ta kawo mata domin ita tana son ganye shine tunda Sa'adatu ta fad`i ma Mama takan bata akai-akai tana kawo ma Granny da sallama ta shiga parlon samunta tayi a zaune tana nikin kayan da akayi mata wanki jiya.Da sauri Sa'adatu ta k`arasa wurinta tare da amsar zanin hannunta tana cewa "Ina kwana Granny?" Murmushin jin dad`i tayi don gaskiya halin yarinyar yana burgeta tana da tarbiyya wallahi gata bata da ganda ko kad`an. Cikin 😀 fara'a take amsawa tare da tambayarta yan gidan su. Jawo ledar data shigo da ita tayi kafin tace "Lafiya klau gashi ma inji Mama tace akawo maki." "Kai Amma nagode sosai ita bata gajiya haka nan kinga wanda kika kawo mani ma ranar nan sai jiya na gama cin sa, don ma wannan gulmammen 😀 yace shima zai ci jiya dana kwad`a, ai dana d`an rage amma sai ma ya fini ci shine nace mashi ai bana saye bane ba. Daga gidan ku aka kawo mani shi bakiga yanda yake lashe kwano ba." Ta k`arashe magana tana dariya. Itama Sa'adatu dariyar takeyi harda k`yalk`yalawa kafin 😀 tace. " Granny wai ashe shima yana so?" " Haba ai tun yana yaro yana son ganye Amadi amma fa ni kad`ai zan gyara ya ci shi don kinsan sa akwai k`yank`yami shiyasa gaba d`aya ya hanamu ajiye masu aiki saidai dole Aisha ta hakura haka nan takeyin abunta har Allah ya kawoki gidan nan kuma ina mamakin yanda yake jin dad`in abincin ki ba tare da yayi k`orafi ba." Murmushin jin dad`i Sa'adatu tayi tare da jin kunyar Granny haka nan ta cigaba da yin aikinta. Mami ce ke waya tana ta murmushi a parlo babu kowa sai ita kad`ai ganin fitowar Sa'adatu yasata cewa "zo nan Sa'adatu shi kuma jin ta kira sunanta yasa shi ajiyar zuciya!! " Yadai Ahmed."yaji 😀 tace da sauri ya dawo hayyacinsa kafin yace " Nothing Mami bari in amsa wata waya nan zan kiraki." Ok bye." Ita kanta jin ta ambace shi yasata sauyawar bugun zuciya amma cikin k`arfin hali ta basar tare da 😀 fad`ad`a fara'arta tana gaishe da Mami cikin girmamawa. "Sa'adatu don Allah yau Salima zata dawo gashi ita babu abunda take so sai abincin gargajiya me kikaga zakiyi mata? Don ni ina son inje company zan d`auko wani file ne tunda Ahmed bashi nan yaje Abuja kuma sai gobe zaidawo." Drammmm!!! Taji gabanta ya fad`i ashe gaba d`aya ma baya garin?? "Sa'adatu! Tunanin me kikeyi kuma? Ai nasan dai baza'a rasa abunda zaki shirya mata ba ko?" "Eh Mami zanyi mata insha Allahu." " Ok to jirgin 12:00pm zasu sauka." " To Allah ya kawo su lafiya." "Ameen ya Allah." Tunda ya kashe waya yake jin babu dad`i a ransa to wai me zai hana ya kirata? To idan ma ya kirata me zai ce mata ne? Maganganun Khalid ne suka fara dawo masa wanda yace masa yakamata ya daina wannan sharewar ya fito ya bayyana mata son da yakeyi mata kada fa yayi sake da yawa. "Kai o God 🙏 please help me." Tsab ta gama shirya komi a kan daining table d`in dambu ne tayi mata wanda yaji had`i sosai ga kuma lemon abarba dana kankana tayi mata wani irin k`amshi kawai ke tashi ga farfesun rago duk an ajiye mata abun 😀 fa sai wanda ya gani shi kanshi yanda aka shirya table d`in abun burgewa ne. Sosai Mami taji dad`in yanda Sa'adatu ta shirya komi ciki jin dad`i. Salima ce suke shigowa tare da Khalid wanda shine ya d`aukota daga 🛩 Airport. "Masha Allah gaskiya yarinya tana kama da Ahmed sosai haske ne kawai ta fi shi tunda ita mace ce ga kuma hutu ya bayyana ajikinta sosai.gaba d`aga gidan akayo waje domin tar barta da guda ta fad`a jikin Granny tana 😀 fad`in "I real 😗 miss u sweet Granny." Kallonta kawai sukeyi suna dariya. "Haba yarinya kalli yanda kika koma shine zaki ce wani missing d`ina? Haka akaita wasa da dariya kafin ta cigaba da gaishe su Abba da Mami sai kuma sauran mutane dake wurin ciki ko harda Sa'adatu wadda ita ta zama yar kallo.amma fa yarinya ta burgeta yanda taga tana ba kowa respect kamar ba daga America ta dawo ba, ba kamar su oo'eee ba. Tashi tayi 😀 tana dariya wai taga Asiya ta k`ara zama wata jibgegiya. Ita ko Asiya gaba d`aya ma haushin mutanen gidan take ji shiyasa gaba d`aya bata da walwala. Sa'adatu ce ta tashi ta kama mata jakarta suka shiga ciki inda aka gyara mata d`akinta wani farin ciki taji da ganin irin yanda wurin ya tsaru ajiye mata tayi zata juya. Jin muryar Salima tayi tana cewa. " Am sister banji sunanki ba amma gaskiya daga gani kinada kirki." Murmushi tayi kafin tace mata. "My name is Sa'adatu Bukar." A tak`aice tayi magana. "Wooow nice to meet you dafatan kema gidan nan kike zaune ko? " Dariya ta ba Sa'adatu kafin 😀 tace "Yakamata ki shiga 😂 kiyi wanka ki ci abinci ki huta in yaso gobe sai muyi labari 🗣 sosai." Daga ta fita d`akin don taga yarinyar akwai son mutane gata da surutu. " Oo shiiiiitt tafiya zatayi bari nima in yi sauri in fito daga wanka in koma cikin mutane. Haka ta fito tasame su a parlo suna ta 🔊 hira zama tayi ta fara cin abinci tana buga santi saida taji ta tayi kyatt! Kafin ta fara ji. Bacci saboda gajiya tashi tayi ta nufi d`aki don ta d`anyi bacci ko na awa d`aya ne. Sa'adatu yau gidan bata jin dad`insa haka nan kawai take shiyasa k`arfe 3:30 ta bar gidan tare da cewa bak`i zatayi.har zata fita main parlon gidan taji ankira sunanta da mamaki jin muryar Asiya datayi don tunda abunda ya faru tsakanindu Sa'adatu bata k`ara shiga hudimar Asiya ba saboda kamar yadda Mr ya fad`i mata Mami ce kawai agidan nan wacce zata yi komi amma ba wani d`an gidan ba. Cikin isa da izza ta sha gabanta ta fara magana cikin rashin mutunci "Ke yar k`auye daga yau na dakatar dake da zuwa gidan nan domin dama don ni kike zuwa to Aure na fasa kuma kema dole ki bar gidan nan!!".......... Masha Allah my fans to 😀 fa Asiya fa tana son b`allo 🙄 ruwa 😀 fa bata san fa Mr ya kafa tarko ba agidan nan don duk abunda ke faruwa yana cikin laptop d`in shi CCTV na aika masa to muje dai zuwa wannan page naku ne yan grp d`in *WAHALAR SO* kuyi yanda kuke so da shi 🤗*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail *KARAMCI WRITERS ASS *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️5️⃣0️⃣=5️⃣1️⃣ __________📲 Kallonta Sa'adatu tayi sama da k`asa kafin ta fara magana. "Asiya bake keda hurumin korata gidan nan ba, ki bari Mami tayi magana domin itace sanadin zuwa na gidan nan to idan har tayi magana nikuma zan dakata da zuwa gidan ku amma yanxu excuse me sai anjima." Daga nan bata k`ara furta komi ba ta wuce ta tafi. Bin bayanta tayi da kallo cike da mamakin k`arfin hali irin nata gaskiya yarinyar nan bata da tsoro dole ne in k`ara k`aimi akanta zan san abunyi nan ba dad`ewa ba. "Wai Sa'adatu yaubna ganki so queit lafiya kuwa ko akwai wata matsala ne?" " Hmmm Aunty Karima wai mezai hana ki ba Khalid damar Aurenki? Domin naga kema fa kina sonsa amma kuma kinsa wani tunani aranki wallahi 😀 family d`insu basu da matsala." "Yanzu wai da bakinki kike bani shawarar Auren Khalid?" "Yes of course saboda naga can-cantar hakan." " Ok zan bashi tunda kin yarda dasu 100℅ ba matsala." "Yeeeee!! Wallahi naji nice zamu sha biki amma fa bazan zauna b`angarenki ba na Yaya Khalid zan koma." Dungure mata goshi tayi tace " Kedai kika sani yauwa wai da gaske babu Auren Mr da Asiya kamar yadda jiya naji kina fad`i?" "Wallahi Aunty gaskiya ne ke ai gara da aka fasa don wallahi Asiya bata da mutunci nifa zarginta nakeyi yanzu a family d`insu Mr anya ba akwai abunda take shirya masu ba? Kuma wani abun farin ciki yau d`yar Mami ta dawo daga America wallahi mai mutunci ga son mutane kamar uwarta sai kace ita ba zaman American ba ce ba kin had`a da wannan yar tashar garama wanda bai tab`a zuwa Abuja ba." Ambatar Abuja datayi jitayi gabanta ya fad`i rasssss!!! Mr yana can kuma zai kwana acan haka ta furta a hankali." " Turata" Karima tayi 😀 tace ke wai lafiya? Kina magana kinyi shiru kin fad`a wani tunani anya? Sa'adatu ba soyayya kika fad`a ba?" " A'a Aunty." Juyawa tayi tare da cewa " Sai da safe 😢. " hawayene ke bin fuskarta tunanin takeyi a gaskiya zuciyarta batayi mata Adalci ba don gaskiya Mr ba Ajinta bane ba kuma tayaya zatayi da wannan yanayi dake azalzalar zuciyarta? Tabbas soyayya takeyi ko bata sani ba, amma ta yaya takasa sanya son Suraj azuciyarta? Bayan shine tasan yana sonta amma ta tsaya tana yaudarar kanta." Hawaye ne masu 😢 zafi suka cigaba da kwarara a idanuwanta." A dai-dai wannan lokacin kwance yake amma babu alamar bacci atare da shi itace kawai takeyi masa gizo ga laptop d`inshi daya tasa gaba yana ta kallon wani pic nata wanda ya gani awayar Mami bata sani ba ya tura shi a laptop d`insa ranar data sanya mashi sugar a mota tuna abubuwan da suka faru yayi dariya yayi sosai shi kad`ai don yarinya ya lura akwai wauta a tare da ita. Gaskiya tunda ya gama komi gobe tunda Asuba zai bar Abuja don kawai ya had`u da ita da wuri. "Mami nah! meyasa kika barta ta 🚖 tafi? Bayan inaso muyi hira da ita sosai haka nan naji ta kwanta mani a rai kuma daga gani tana da mutunci ni gaskiya akaini gidansu mu taho da ita." Tq karashe magana cikin irin ta ta shagwab`a irin ta nikad`ai ce kika haifa Mami nah. Shafa kanta Mami tayi haba Sweetheart ai dare yayi yanzu kuma nima bana son yarinyar tana nisa dani amma iyayenta bazasu barta anan ba na dundun yanzu fa dalilin auren Uncle d`inki ne nasamu aka bar mani ita don Asiya ta koyi abubuwa daga gareta amma kuma kinga komi ya lalace." Itama ta k`arashe magana cikin rashin jin dad`in yanayinta. Ita ko Salima cikin ko in kula 😀 ma Mami " Mami ita ya ya Aure ta mana!!." Da sauri Mami ta kalli d`iyar tata sai taga with serious tayi maganar ita kanta Mami wannan tunanin shine ya addabi zuciyarta amma bata san yanda zata b`ullo ma alamarin ba tunda an badata aure ga wani kada yarinyar ta d`auka Mami ta cika son kanta shiyasa ta kasayin komi akan maganar kuma ta tabbatar Ahmed ko bai so ta yanzu ba zai so ta nan gaba saboda halin yariyar mai kyau ne." " Mami na me kike tunani ko bazata so Uncle d`ina bane ba? "Tana magana cikin damuwa. " A'a Salima anyi mata miji ne kawai problem d`in." "What?!! Mami na 🙏 please do something mana kinga fa Aunty Asiya tayi disappionting d`in shi kuma yanzu sai ki kyaleshi haka nan?" " Salima!!! Ki bar maganar nan kawai mu barma Allah zab`i kuma kema kisa Uncle d`in naki a cikin Addu'arki kinji ko?" " Ok sorry Mami nah insha Allahu." Washegari kamar kulluma haka Sa'adatu ta isa gidan su 🏠 Ahmed amma abun mamaki saiga motarsa ta gani a parking lot na gidan, wata irin ajiyar zuciya ta sauke!! Tare da murmushi wanda bata ma san tanayi ba. Ahaka ta danna bell shi kad`ai ne a parlon yana zaman jiran shigowarta don tunda ya dawo kayanshi kawai ya ajiye ya fito ya gaisa suke zaune shida Salima tana ta zuba mashi labari amma fa jinta kawai yakeyi amma hankalinsa baya wurinta jiran isowarta kawai yakeyi ko yaji sanyi aransa yanzuma tashi tayi zata d`auko wayarta ta nuna masa wani abu shiyasa yake zaune shi kad`ai tashi yayi a kasale amma tunaninsa itace. Haka akayi 😗 kuwa yana bud`ewa itace " Ya salam!! Ya furta yanda yaga tayi mashi wani 💚 fresh har yanzu murmushin ne a fuskarta ji yake kamar ya manna ta a k`irjinsa 😀 fauzewa yayi shima. "Yi hakuri ban san kaine ba a parlon." "Hmmm bayan kin taso dani kuma." Shima yana magana yana murmushi. "Barka da dawowa dafatan an dawo lafiya?" Tana magana tana rufe fuska itama don wata irin kunyarshi take ji. " Waya fad`i maki naje wani wuri?"bud`e baki tayi da mamaki? Zatayi magana. Salima ce ta fito tana kiran "Uncle!Uncle!!Uncle!!!! Ga shi na kawo maka! ganinshi tayi a bakin k`ofar da sauri ta isa ganin Sa'adatu tsaye bakin k`ofar yasata ta k`arasa da guda ta rungumeta. To 😀 far me kuma yake shirin faruwa??? Haka yake tambayar kansa yaushe ta yi sabo da Sa'adatu haka????..... Masha Allah my fans akwai fa drama a gidan nan ga kuma fa Sa'eed can na shirin ba*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️5️⃣2️⃣=5️⃣3️⃣ __________📲 Cikin shagwab`a ta fara magana." Shine ina bacci kika gudu kika barni ko?" "Ayya kinga lokacin tafiya na ne yayi shiyasa na tafi amma bagashi nazo ba yanzu." Itama ta k`arashe magana tare da jan hancinta. Wani irin dad`i ne fal aransa ganin yanda suke calikanci kamar wad`anda suka dad`e da sanin juna.juyowa tayi ta mik`a mashi wayar ta data d`auko kama hannun Sa'adatu tayi suka rab`a shi suka wuce cikin gidan. Part d`in Mami suka shiga haka Sa'adatu ta gaisheta cikin girmamawa kamar yadda ta saba kafin tayi murmushi 😀 tace Ga yar rigimar ki nan jiya tasa borin wai sai nakaita wurinki tunda na barki kika tafi." Dariya sukayi gaba d`ayansu kafin suka fita suka shiga wurin Granny nan ma wasa da dariya sukayi kafin suka fito suka wuce d`akin Salima.kayane tarkace kala-kala ta ke fiddo ma Sa'adatu wai tsarabarta ce duk da bata san zasu had`u ba ai data yo mata tsaraba mai kyau ita ko Sa'adatu in ba dariya ba babu abunda takeyi mata ganin yarinyar akwai shirme itama amma fa taji tana sonta sosai a ranta. Yana shiga d`aki ajiye wayar da Salima ta bashi yayi ya jawo laptop d`insa wadda ya had`a system d`in CCTV ya bud`e ya fara kallon abunda ke faruwa. Dariya yakeui shima ganin duk abunda ya 😀 faru aranar da yanda suke labari da Granny yanda take dariya gwanin ban sha`awa sai daga k`arshe kuma ganin abunda Asiya tayi ma Sa'adatu k`ara zooming d`in wurin yayi tare fa k`ara volume sosai yaji dramar su murmushjn takaici yayi jin kalamin Asiya akan Sa'adatu sannan kuma yaji dad`in yanda Sa'adatu ta bata amsa. " Gaskiya yazama wajibi in d`auki mataki akanki Asiya bazan bari ki cutar da abunda nake so ba a rayuwa." Daga haka ya rufe laptop d`in yayi kwanciyar shi don yana da ramuwar bacci. Murmushi tayi ganin taga jakar Sa'adatu a inda take ajiyewa da sauri ta k`arasa ta bud`e jakar tasanya cover d`in sark`ar Mami aciki ta maida ta ajiye ta juya tana dariyar mugunta don tasan yau ta gama lalata komi na Sa'adatu. "Amma Lucky naji ance Aure zakiyi?" Kallon Salima tayi tare da cewa " Babu tabbas." " What??!! Kina nufin kema zaki fasa Auren ne kamar na Uncle d`ina? Wai meke faruwa ne?." Ta k`arashe magana cikin damuwa. "Hmm mu bar wanna maganar zamuyita daga baya." Tabbas Salima taso ta 😀 fahimci wani abu atare da Sa'adatu to amma tunda ta lura bata son maganar zata bita a hankali don ta gane abunda take son ta gane dama 😳 d`azun taga wani insident da ya faru tsakaninta da Uncle d`inta to tana fatan hakan ya kasance a zuciyoyinsu don ita gaskiya taga matar Uncle d`inta insha Allahu bare ta fara samun leckt daga gareta da alama bata son wanda akace d`in zai Aureta." Allah Amiin ." ta furta juyowa Sa'adatu tayi tana kallonta sai murmushi takeyi ita ma murmusawa tayi batare da tasan dalili ba. Tsaye suke a farfajiyar gidan shikuma Ahmed yana bisa bonet d`in motarsa.Sa'eed ne ya kalle shi ya fara magana." Wai dama Salima da Sa'adatu sun san juna ne?" Wani irin kallo ashek`e Ahmed yayi mashi kafin yayi magana. " I dont know." Ya 😀 fad`i atakaice. Shi kuma Khalid da ke kusa da shi aransa cewa yayi " Lallai Guy d`in bashi da hankali amma zan dakatar da k`udirinsa yanzu. " Sosai ma kuwa gud frnd ba tun yanzu ba kuma ai na riga na fad`i mata sakonka don haka Salima kuma tayi Accepting d`inka kaga babu maganar Sa'adatu kenan, kawai kuje ku dai-daita kanku da ita." "Hhhhhh ashe kai banza ne? To waya aikeka? Ai sai kabari in furta da kaina bawai kayi mani katsa landan ok to ba damuwa tabbas ina son Salima amma kuma nagane akawai abunda kuke b`oye mani akan yarinyar can don haka duk uban!!da ke sonta cikinku saidai muyi takara amma bana barinta." Daga haka ya 🚖 tashi ya shiga motarsa ya bar hara bar gidan.shikam Khalid kallon Ahmed yayi wanda idanuwansa sunyi jawur saboda ba`acin rai don maganganun Sa'eed sun bugar mashi zuciya wato shi dole sai yaso abunda nake so? "Kaga irin abunda nake nuna maka Ahmed gashi yanzu wannan Guy d`in zai shiga rayuwarka amma ka kasa yin komi shin wannan wace irin soyayya ce? The strange 💕 love haba!! Ya kamata yarinyar nan tasan ita kad`ai ce a zuciyarka 🙏." Ya k`arashe magana tare da had`e hannuwansa alamar yana rok`onshi. " Mami!Mami!!Mami!!!" Da sauri Mami ta ajiye wayar dake hannunta don jin kiran da Asiya keyi mata cigaba tayi da kallon sakowarta daga matattakalar benen. "Asiya lafiya? Wannan irin kira haka?" "Mami sark`ar dana amsa hannunki zankai a sawo mani irinta itace ban gani ba a d`akina." Ajiyar zuciya Mami ta sauke kafin tace. "To ki koma mana ki k`ara dubawa ko ta fad`a wani wuri? Amma ai ba inda zata tana nan dai d`akin naki kidai duba da kyau." Salima ce itama ta shigo parlon zata d`auki laptop d`inta data sanya caji kusa da inda Sa'adatu ta bar jakarta tunda tazo tazo zata wuce rigar jikinta bubu ce ta jawo jakar Sa'adatu ta fad`u k`asa kayan ciki suka zube ciki ko harda cover sark`ar Mami gaba d`aya suka juya don ganin abunda ya fad`i ganin kaya k`asa yasa hankalinsu komawa gare su. " Oooo shiiiittt na zubda maki jaka Lucky." Tsugunnawa tayi tare da kallon Sa'adatu dake bayanta tana kwashe kayan. Ita ko Asiya da Mami gani sark`ar cikin jakar Sa'adatu yasa su kallon juna wanda su basu fahimci komi ba. Da sauri Asiya ta k`wace cover d`in daga hannun Salima dake k`okarin maida ta cikin jakar. " Ashe yanzu harda `barayi muke zaune?" Kallon rashin fahimta suka k`ara binta dashi kafin ta cigaba da magana dama kekika shiga d`akina kika sace sark`ar nan inata nemanta to Allah ya kamaki `barauniyar banza Asirinki ya tono." Jikin Sa'adatu ne ya far k`yarma ta hawaye dake bin fuskarta. " Aunty Asiya! Kibi komi a hankali kada ki yanke hukunci akan hakan." " Gaskiya ne kema dakika zo jiya har zakiyi shedarta? Bayan ga abu a fili." Ita ko Mami tsaye take kamar status don zuciyarta bata yarda da abunda ta gani ba. Jin hayaniya ya sanya shi fitowa yaji meke faruwa? Daga sama ya hango Sa'adatu durk`ushe gaban Mami kukanta ne kawai ya karad`e parlon tana fad`in wallahi Mami bani bace ba na d`auka!!! A sukwane yayo parlon yana zuwa Granny itama tana fitowa jin hayaniyar tayi yawa. Gaban Mami ya isa tare da cewa " Mami lafiya?" Bata iya cewa komi ba sai muryar Salima da yaji tana cewa "Uncle wallahi na yarda da Lucky bazatayi sata ba." A razane yace "What??????!!!! Sata fa?" Muryar Asiya ce yaji tace " K`warai kuwa tayi satar sark`a gata nan! Tana magana tana nuna masa cover dake hannunta. Jin haka yasa Sa'adatu ta juya inda yake tsaye takaici ya turnuk`e shi jin kalmomin Asiya na fita kamar saukar 😩 aradu. Dafa k`afafuwansa tayi tana cewa " Wallahi Mr banyi sata ba banice na d`auka ba!!!!!!! Cikin kuka da tashin hankali ya tsaya yana kallonta 😢 wadda gaba d`aya ta fita hayyacinta!!!! Masha Allah my fans rigima fa ta b`alle gidan su Mr Asiya ta tashi bom d`inta na farko to ko yaya?? Zai tashi da Sa'adatu? Ko kuma zai tashi da Aseey ne??? Wannan amsar tana ciki next page insha Allahu.*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️5️⃣4️⃣=5️⃣5️⃣ __________📲 Wani irin kallo yabi Asiya dashi cike da tsana da jin zafinta aranshi. Kallon Sa'adatu yayi wadda gaba d`aya tayi dirshan ak`asa in banda kuka babu abunda takey ita kanta Salima hawaye ne kawai ke bin kuncinta.Asiya k`ara bude baki tayi zata cigaba da magana Granny ce ta daka mata tsawa tare da d`aga mata hannu. "Keeeee!!! Saurara mana wannan maganar babu gaskiya cikinta kuma yau Sa'adatu tazo gidan nan da zakiyi wasa da hankali mutane?? To baki isa ba ke kika san yanda kikayi kika fidda sark`a don haka idan kika k`ara furta wata kalma akan wannan maganar zakiyi danasani acikin gidan nan." Mami ce ta kama Sa'adatu daga inda take durk`ushe ta mik`ar da ita ta rungumeta tana buga bayanta alamar lallashinta don Mami jin kukanta takeyi har cikin ranta. Shikam ganin haka yasa shi jin wani dad`i a cikin zciyarsa domin ya tabbatar da Mami bazata yarda da wannan shirmen ba na Asiya. Kallon Asiya yayi da kyau kafin ya fara magana. " Tabbas yau nasan wacece ke??! Kuma abunda baki sani ba Sa'adatu bata sata ko kin manta a Office d`ina ta fara zama kafin tazo gidan nan? Ke kinsan irin kud`ad`en da ke cikin office d`in? Amma yarinyar nan saidai ta kauce idan ma ta gansu batare da ta d`aga kai ta kallesu ba. Bata sani ba ko bana office dana dawo zan kunna CCTV d`ina zanga kuma duk abunda ya faru amma ban tab`a ganin maka mancin rashin gaskiya atare da ita ba shiyasa nasan kema k`arya kikeyi ba ita ce `barauniya ba saidai ke kikeson k`ulla mata sharri abisa wani dalili naki amma kuma Allah bai bak iko ba saboda gaba d`aya mutanen gidan muna bayanta idan naso zan iya kunna CCTV nan gidan don ganin komi kuma idan har bata yarda ta yafe maki ba zan iya kiran hukuma yanzu a bi mata hakkinta ni zan tsaya mata ko nawa ne in kashe don ganin kin wulak`anta Asiya." "K`yaleta Ahmed. Asiya bani sark`ata." Mami ta mik`a hannu a inda take tsaye gaba d`aya ta sukurkuce saboda tsabar tsoron reshe zai juye da mujiya, bata tayi amsa tayi ta bud`e ta gani kama hannun Sa'adatu ta damk`a mata sark`ar 😀 tace. "Na baki duniya da lahira ni Aisha batare da tunanin komi a raina ba. Ke kuma Asiya bana buk`atar bud`e ido in ganki anan arzik`inki d`aya mahaifinki Aminin Abban Salima ne amma da yau na nuna maki ba a cin Amanata kije kinci Albarkacinsu. Amma ina do daga yau ko kallon banza kada ya k`ara had`aki da yarinyar nan don baki san ta yanda aka bani ita ba daga gidansu bayan barinta aiki a company don haka ki fita harkarta gaba d`aya ki tsaya a matsayinki bazan lamunci zalinci ba ko yaya yake. Ko Salima da na haifa ta cutar da ita sai na hukuntata haka Ahmed dayake jini na ace ya cutar da ita shima zai fuskanci hukunci na don kisani ko da nan gaba zaki k`ara tunanin hakan. To wai meye ma yarinyar nan ta tsare maki? Kina wuce wuri fa amma wannan shine last warning!! d`ina dake na k`arshe." Daga haka taja hannunta suka bar parlon Granny ma wani irin murmushi tayi don gaskiya Aisha ta gama mata komi akan wannan shed`aniyar yarinyar itama juyawa tayi ta bar wurin Salima wadda ranta fess haka ta bi bayansu shikam wani killer 🙂 smile yayi kafin yace ma Asiya wadda ta kasa ko motsi a wuri ganin irin 😝 tawayen da suka yi mata " Yanzu baki ji kunya ba? Abunda kikayi k`okarin yi Amma Allah bai baki nasara ba saima ita kika jawo mata Alkairi saboda abunda kikaso a wulak`anta ta akanshi kinja an mallaka mata shi halak malak gaskiya ne idan zaka gina ramin mugunta gina shi ya zam gajere wata k`ila kai zaka afka?!! Don haka wannan ya isheki ishara." Bud`e hannun 👕 Tshirt d`inshi yayi gargasar jikin hannunsa ta bayyana 😀 yace "Kalli nan kinga jinin Sa'adatu yana nan ciki shiyasa gaba d`aya gidan nan suke jinta ajikinsu kawai ki jira lokaci." Daga haka ya juya shima ya bar wurin yana dariyar nasara akanta. Ganin haka yasa ta durk`ushewa da kuka amma ko juyowa baiyi bare yasan tana yi. "Mami wallahi idan naje gida sark`ar nan Mamana bazataji dad`i ba gani zatayi kamar ina kwad`ayin abun duniya ne kuma zata zargi kamar ina rok`onku ne." Tabbas Mami ta jinjina zancenta kuma tasan wacece Mamarsu don haka itama tace. "Sa'adatu zan ajiye sark`ar nan amma da sharad`in idan Allah ya kaimu Aurenki zan ba Mama ta baki dafatan kin yarda da hakan?" Da sauri tace. "Na Amince Mami." Ko ba komi babu mai zarginta a gidansu. "Sa'adatu kuma nima na neman alfarmar kada ki je gidanku da abunda ya faru a yau saboda bai kamata ba kuma ni ba mutuncina bane ba wannan maganar ta fita daga gidan nan don Allah kiyi hakuri kuma ki d`auka ba gaske bane ba mafarki ne kawai ko d`is kada ki bar abun a zuciyarki bare ya dameki." Hawaye suka zubo mata saidai wannan karon najin 😢 dad`ine yanda mutanen gidan suke nuna mata k`auna da karamci. "Insha Allahu Mami ya wuce." "Yauwa Allah yayi maki Albarka rungumeta tayi tana jin yarinyar ajikinta kamar Salima data haifa.Salima ce Alhamdulillah komi yazama 😀 fast. Duk abunda ya faru saida ya gani a system d`inshi tsaki kawai yayi tare da furta" zakiya ki gama makircin ki ita dai nake so kuma har abada itace kad`ai araina. Da mamaki ta fito taga Sa'eed a k`ofar gidansu yana ta mata murmushi itama sakin fuskarta tayi tana k`arasowa gare shi da sallama ta isa tare da gaishe shi banyan nan ne taji maganar shi kamar daga sama ko mafarki yana cewa. "Nasan zakiyi mamakin ganina to ba abun mamaki bane ba imfact soyayyarki ce ta kawo ni dafatan zakiyi farin ciki da jin hakan kuma ki bani damar nuna maki k`aunar danake yi maki." Nisawa tayi tare da jin wani irin haushinsa aranta lallai wasu dai basu da tunani to ni ina ni ina shi gaskiya ma baya cikin 😂 tsarin da mazan da nake so kuma kud`insa basa burgeni bare yayi tunanin hakan mutuncin Mr kawai zaisa ta bashi hakuri ya tafi salun Alun. " Don Allah Yayana kayi hakuri akwai wanda nake so kuma bai dace ba in amsa maka soyayyarka saidai in baka hakuri Allah ya baka wata kaima." Ai ji yayi kamar tana watsa masa wuta yaji amma haka ya daure yace. " Ba yanzu zan hakura ba har sai na mallakeki Sa'adatu tunda na d`ora idona akanki to bana janyewa har sai burina ya cika akanki don haka kije ki sake tunani bana neman abu ban samu ba a tsari na na barki lafiya." Daga haka ya juya ya shiga motarsa. Kallonshi tayi a shek`e ta girgiza kai tare da furta ." Gaskiya zaka gane kurenka tunda na bika a hankali duk lokacin da ka k`ara tun karata zan nuna maka kai baka isa ba. "Wallahi Uncle zan so ka Auri Lucky domin gaskiya tayi arayuwa kuma zaka zauna da ita lafiya bata da matsala Allah Uncle." Murmusawa yayi acikin ransa 😀 yace " yarinya ba sai kin rok`eni ba dama itace hope d`ina insha Allahu. Amma azahiri d`aure fuska yayi tare da cewa. " Ke wai meyasa kin cika surutu ne? Gaba d`aya magana tayi maki yawa ga son gulmar tsiya to ke kinga na dace da ita ne? Ko kuwa neman dalili ne irin naki?" Kwab`e fuska tayi ta turo baki kafin ta tashi daga wurin tana murza idanuwanta alamar zatayi kuka har takai bakin k`ofar fita parlon taji ya kira sunanta. "Salima 😅 come here." Juyowa tayi ta dawo tana dariya ganin shima dariya yakeyi. " Kema kina son zama da ita?" Sallamar Sa'adatu ce ta hana shi k`arashe maganar dake bakinsa ta shigo a rud`e cikin tashin hankali!!!ko menene ya faru da ita ohooo???!!! My fans mu had`u a next pagr don jin me kuma ya faru?? Allah ya k`ara k`auna ina godiya da yanda kuke nuna mani soyayyarku 😀 fans na fili dana b`oye nagode sosai da kulawa..*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️5️⃣6️⃣=5️⃣7️⃣ __________📲 Da sauri suka mik`e tsaye domin ganin me ya biyota? Tana shigowa Baba mai Gadi yana bin bayanta tambayarta yakeyi " Sa'adatu lafiya?!!! Ki tsaya kiyi mani bayani!!" amma ina ganin haka shiyasa shima ya biyo bayanta luuuuuuuuuuu!!!!! Tayi zata fadi saboda shasheka kawai takeyi tama kasa magana da hanzari Ahmed yayi saurin tareta ta fad`a hannunsa, kallonta yayi a hannunsa gaban shi ne yayi mummunar fad`uwa da ya tuna haka ya faru da ita lokacin da Accident d'in ginin ya faru. Ita ko Salima wani irin kyau taga sunyi yanda sukayi kamar sun had`a 🚩 poster jin muryar shi tayi yana cewa bani ruwa mai sanyi Littel da sauri ta nufi fridge d`in parlon mai sanyi ta d`auko ta balle murfin ta mik`a ma Ahmed bai saurari komi ba ya shek`a mata shi wata irin ajiyar zuciya ta sauke saurin kwantar da ita yayi a kujera kallon maigadin yayi wanda tunda yashigo shima tsaye yake ganin Oga na nan. "Me ya faru ne Baba?" " Wallahi yallab`ai haka naga nima ta banko k`ofa da gudu na lek`a banga kowa ba kuma muna zaune ne da musa dama to shine nace ya jirani in biyota inji waya biyota??" Girgiza kai yayi alamar tambaya?? "To shikenan koma wajen aikinka zanzo in sameka." " To nagode Y'allab`ai a fito lafiya." Maida dubansa yayi gareta wanda har yanzu bata bud`e idanuwanta ba amma tana numfashi sai kuma hawayen da ke bin fuskarta" just like last time ya furta a hankali." " What??! Uncle dama hakan ta tab`a faruwa da ita?" " No" kallonshi Salima cigaba tana nazari ga magana ya furta amma wai nothing kuma! Zama yayi kusa da ita wadda Salima ma zaune take ta d`ora mata kanta bisa cinyarta tana kallon kyaunta gaskiya idan Uncle d`ina ya Amince da Auren Sa'adatu zasu dace sosai she is beautiful. A hankali ta fara bud`e idanuwanta wad`anda sukayi mata nauyi gaba d`ayansu sun k`agara suji me yafaru da ita haka na tashin hankali. " Salima ina Mami?" " Mami bata nan ita da Granny sun tafi wata gaisuwa Daura." "Sa'adatu maimakon muji abunda ya faru dake sai kawai kima tambayar Mami?" Wasu hawaye ne suke ambaliya a idanuwanta dama mamaki Salima ta k`ara tambayarta " Ko dai mutuwa akayi Lucky? Waya mutu agidanku?" "Kaico!!Salima dama mutuwar ni zata riska a dai-dai wannan lokacin ai da nafi kowa murna." Gaba d`aya kallo juna sukayi da mamakin jin kalaminta. " A' uzubillahi!!." Sukaji ya furta.Kallon tashin hankali a fuskokinsu yasa ta fara magana kamar haka. "Yau na tashi nagama komi nayi sallama dasu Mama to har na tafi sai na mance gorubar dana ce zan kawo maki shi na koma ina shiga lungun mu naga motar Suraj da har zanyi baya in koma don bana don had`uwa dashi amma sai naga ban kyauta maki ba idan nazo babu ita shine kawai sai na shiga ina shiga abunda kunne na ne suka jiyo mani yasani tashin hankali da rud`ani. Suraj yana fad`ima Mama cewa ashe ni ba d`iyaur Alhaji Bukar bace ba d`iyar Amininsa ce wanda ya rasu shida matarsa sakamakon had`arin mota dalilin da yasa ya amsheni saboda iyayen mahaifiyata ba sonsu ya aureta ba kai asalima guduwa yayi da ita yabar k`asar acan aka d`aura masu Aure ba tare da sunyi tunanin komi ba har aka haifeni daga nan ne sunzo nigeria neman gafarar iyayensu saboda Alhaji Bukar ya matsama mahaifina akan dole ya dawo ya shirya da iyayenshi bayan sunje garin mahaifina na ne dake batsari sun nemi gafara sun yafe masu daga nan kuma suka wuce kano a wani k`auye da ake kira yar'kanya nan ne asalin mahaifiyata take saida suka nan ma saida suka shirya da iyayenta a dalilina saboda ance dama rabon mace zafi gare shi nan suka yafe ma juna amma a sharad`in sai dai ya bar mahaifiyata nigeria a garin katsina haka nan ba don ransu yaso ba suka amince bayan dawowarsu ne katsina zasuje bikin wani Abokin Babana hatsari ya rutsa dasu gaba d`ayansu suka rasu daga nan ne Alhaji Bukar ya nemi abarni a hannunsa tunda shima bashi da yara da yawa yan uwanshi ne suka nuna basa son ya amshe ni amma ya k`i sauraren kowa to bayan mutuwarsa ne shima yan uwanshi suka k`wace komi suka wulak`anta Mama wanda ni bansan dalili ba amma a yanzu nasan nice sila saboda Mama ta rik`eni tamkar Karima data haifa." Ta k`arashe magana cikin kuka mai tsuma zuciya kafin ta cigaba da magana." Mama ta hana Aunty Karima karatu saboda bata iya d`aukar nauyin mu gaba d`aya sai tace ni yakamata inyi ita ta hakura haka akayi kuma. Kunga da ace yan uwan Babana da Mahaifiyata suna k`aunata ai da bayan rasuwar mai rik`ona da sun nemeni kunga still akwai wata a k`asa. Bana jin son Suraj ko d`aya a zuciyata shiyasa fasa auren bai dameni ba kamar yadda naji ni ko wacece?? Ni kuma shine dalilin dayasa Suraj yace bazai auri wacce iyayenta suka bijirewa iyayensu ba har aka haifeta." Nan ma kuka ne ya ci k`arfinta Salima ce ta rungumeta itama kukan takeyi wiwiwi!! ba mai ba wani hakuri don tausayinta ya mamaye zuciyar Salima. Shikam maganar Suraj itace dayayi akanta ita tafi dagula mashi zuciya to ita menene laifinta?? Da zai d`auki wannan a matsayin hujjah??!!" "Salima tashi kuje d`akinki ki ku shirya fita zamuyi yanzu." Tashi tayi batare da tayi magana ba ta kama hannun Sa'adatu suka bar parlon binsu yayi da kallo yana sak`a abubuwa da dama ayau d`in nan don labarin nan da yaji nata ya k`arasa mashi wata irin k`aunarta a zuciyarsa , dole ne yayi abunda zaisa ta daina zargin kanta da bata da yanci. Kiran Khalid yayi yace su had`u gidansu Sa'adatu da mamaki Khalid yabi wayarshi da kallo jin abunda yace mashi amma kuma yaji shi kamar akwai damuwa a tare da shi sosai amma haka nan yace " Bari inyi sauri inji meke faruwa tunda har ya kirani." Basu wani dad`e ba suka fito fuskokinsu babu wata walwala amma ita Salima tunda taji yace su fito gabanta ke fad`uwa don tasan akwai wani muhimmin abu atare da shi. Ko da suka fito nan suka sameshi parlo yana ganinsu ya mik`e yayi gaba. Bin bayansa kawai sukayi suma mota ya bud`e gaba ya bud`e ma Sa'adatu yace " Shiga babu alamar wasa a fuskarsa haka ta daure ta shiga batare datace komi ba. Ita kam Salima wani irin dad`i ne ya ziyarci zuciyarta tasan ko ba komi ya nuna mata consinging d`inshi da kuma 😮 sumparty." Ita kam Salima kallon hanya kawai takeyi don bata san inda zasuje ba amma ita Sa'adatu ganin hanyar gidan su ya bi yasa take mamakin hakan har suka kai dai-dai k`ofar gidan parking yayi kalon kalo akeyi tsakaninsu Salima ce ta fara fita duk da bata san inda suka zo ba. Kallonshi tayi cikin rauni tace "Baka yarda dani bane ba??" Girgiza kansa yayi yace " No ina son ganin Mama ne daga haka ya bud`e suka fito kallon Salima tayi wacce take tsaye zuciyarta fal da tambayoyi tace "Salima mu shaga nan ne gidan mu." Washe baki tayi 😀 tace " Ok Lucky." Da sallama suka shiga gaba d`ayansu Mama dake aiki tsakargida gabanta ne ya Fad`i ganin Da mutane da alama kuma akawai damuwa tare da ita haka nan ta saki fuska da 😀 fara'a ta taresu daga ganin Ahmed shine dan'uwan Mami wannan kuma Salima don ga kama nan da 🏠 Ahmed har k`asa ya tsugunna yana gaishe da Mama itama cikin kulawa take amsawa. " Amma dai wannan Salima ce??" Mama ce ta tambaya." Eh Mama ashe kin gane ni." " K`warai kuwa kullum muna jin labarin ki wurin 😃 mutuniyarki da Alkairanki gareta." " Laaaa ba komi Mama." Yasan Salima da surutu tana iya cinye mashi lokaci saurin magana yayi. "Salima, Sa'adatu ku tashi ku shiga zanyi magana da Mama." zaro ido sukayi da Mamaki. Ganin haka yasa Mama cewa. "Sa'adatu kuje d`aki Karima na can bacci takeyi.' " Tom Mama suka amsa mata. Ta shi sukayi zuciyoyinsu fal da tunanin to maganar me zaiyi da ita???!!! Koma dai ta menene Mr dai gashi durk`ushe gaban Mama......... Masha Allah my 😀 fan kwana biyu ba typing ina fama da matsalar Nepa ne don haka in kunji shiru to updated to sunyi wufff!! Damu ne.. Kuma in kunga typing erro to bacci ne. *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️5️⃣8️⃣=5️⃣9️⃣ __________📲 "Mama nazo akan wata magana da nake so ki warware mani ita, don ke kad`aice zaki fahimtar dani kuma zaki bani gamsuwar da nake nema akan wacece Sa'adatu???" Gaban Mama ne yayi mummunar fad`uwa!!! A razane ta kalli Ahmed wanda ya sadda kansa k`asa yana jin wata irin bugun 💖 zuciya. " Kuma sak`on Suraj ya isa gareku kenan? Na tabbatar da yasame ku da maganar da yasameni da ita kenan?"magana takeyi tana share hawaye da hab`ar zaninta. "Mama Suraj bashi da hurumin da zaizo mani da wannan maganar amma Sa'adatu taji duk maganganun da Suraj yazo maki dasu to shine taje mana arud`e da tashin hankali ganin haka yasa nake son jin komi daga bakinki kafin in yanke hukunci da zuciyata ta aminta dashi." "Gaskiya ne kamar yadda kaji ta fad`i maka kuma yanzu haka nace yaje ya karb`i kayan aurensa inda ya kai har wannan makircin ya fito, kuma dama auren ita ba so takeyi ba. Naso wannan yazama sirrina amma kash!! Ashe taji komi to ni amanar dana amsa babu yanda za'ayi in tona wannan sirrin wannan al'amarin tunda dai ba shegiya bace ba ta hanyar sunnah aka sameta amma bata tab`a sanin bani bace ba na haifeta ba, saboda bani da wannan ra'ayin ni kaina da inada d`a namiji babu wanda zai aure ta sai jini na. Amma kash!! K`addara ta ratsa gashi yau abunda bata sani ba duniya taji shi ta sanadin aurenta har ana goranta mata kuma babu laifinta a ciki shi kanshi auren k`addarar haihuwarta ne kawai. Nan Mama ta fayyace mashi komi harda dalilin da yasa dangin mijinta suka k`wace dukiyar mijinta alhali harda gadon Sa'adatu." Nisawa yayi tare da ajiyar zuciya tabbas zai yanke hukunci wanda yake jin shine dai-dai. "Mama waye? Cikin dangin mahaifinta da kikace shi kad`ai ne yake tare da ku? kuma yake son Sa'adatu da gaskiya tunda shi ya yarda jininsa ce." "K`anin mahaifinta ne uwa d`aya uba d`aya suke da mahaifinta kuma shi yana nan Batsari." "To Mama ni na yanke hukuncin Auren Sa'adatu a yau kuma basai gobe ba nake son ta zama matata ta sunnah." Da sauri ta mik`e tsaye tana salati anya ba tayi wautar sanar ma wannan bawan Allah labarin nan ba ta yaya za'ayi aure a yau kodai akwai abunda ya shirya mata shima????? " A'a bazai yiwu ba saboda bata da galihu kamar yadda kuke gani shiyasa zan baka aure yanzu? Gaskiya ban amince ba itama zatayi aure kamar kowa amma ba wai haka ba." Jin furucin Mama na cewa shima akawi abunda yake nufi akan Sa'adatu shine ya k`ara mashi jin zai aiwatar da abunda yake nufi koda kuwa duniya zata zarge shi tabbas zai maimaita tarihi akan su." Mik`ewa yayi tsaye tare da cewa " Mama ki gafarceni bazan canza ra'ayina ba akanta kuma koda Sa'adatu bata sona yanzu nasan lokaci zaiyi da zata so ni. Bana nufin komi sai Alkairi don haka nabarki lafiya." Daga haka ya tashi ya fita binshi tayi da kallo har aranta taso ace shine zai auri Sa'adatu domin gaskiya da alama yana sonta kuma so mai k`arfi amma ta yaya zata tunkari mutane da irin wannan aure? Na lokaci guda ai bakin duniya ma ya isheta gaskiya Ahmed ina sonka da Sa'adatu amma ba a irin yanda kazo da abun ba." Yana fita gaba d`aya a waje yagansu domin Khalid ya zo tun d`azun shiyasa suke wurin shi, fira sukeyi don Karima ta fara sakin jiki dashi gashi kuma shi dama gwanin barkwanci ne. " Kujira mu."kawai yace yana isa wurin tare da kama hannun Khalid suka koma gefe ita kuwa Sa'adatu k`irjinta ne kawai ke 😀 fat! Fat!!fat!!! Saboda fargaba. Cikin k`ank`anin lokaci ya bayyana ma Khalid komi da kuma irin hukuncin da ya yanke na auren shi da ita. Batare da sai yajira komi ba." Khalid ma yaji dad`in hakan kuma haka yakamata yayi domin inganta rayuwar yarinyar saidai ya bashi shawara kafin su tafi Batsarin su biya wuri Aminin Abba domin suyi mashi bayanin komi yakasance shine waliyinsa to idan sukayi haka insha Allahu komi zaizo masu da sauk`i." "Haka ne na amince da shawararka muje inaso nan da zuwa dare Sa'adatu ta tabbata matata da izinin Allah kafin su Mami su dawo." "🤗 hhhhhh lallai oga gaskiya ka cika sonkanka da yawa to ni baka ma maganata kenan? To ba komi ana gama naka zanyi wufff!! datawa nima tunda dai nima komi normal ne." Koda suka samu Alhaji Auwal da wannan maganar sukayi masa bayanin komi ya fahimce su kuma ya k`ara duba al'amarin sosai yaji dad`in hakan saboda Alhaji Kabir kullum maganarsa kenan akan Allah yasa Ahmed yasamu matar data dace dashi don yasamu farin cikin rayuwarsa to da alama ya dad`e da son yarinyar nan don haka zai bashi goyan baya 100% saboda wannan damace mai kyau agaresu dama shi aure ai shedu ne bawai bidi'a ba don haka ya amince su tafi Batsarin daga baya kowa zai fahimta da yin hakan." "To amma yanzu kunsan sunansa idan munje?" Alhaji Auwal ya tambayesu. " Eh Alhaji Mama tace mani sunansa Mal Haruna mai igiya kuma tace nan bakin kasuwa ne gidansa alokacin datake bani labarin." "A to ba damuwa bama zaiyi wuyar ganewa, ba ku tashi to mu tafi insha Allahu babu matsala." Koda Khalid yace ma su Salima su shiga cikin gida zasuje wani wuri ne su dawo hakan baisa hankalin Sa'adatu ya kwanta ba haka Karima wacce taga yar'uwarta cikin damuwa kuma gashi ta kasa gane komi game da hakan shi kanshi zuwan Ahmed wurin Mama basu gane komi ba don Mama tayi k`ok`arin boye damuwarta, ta cigaba da harkokinta. Ita ko Sa'adatu nan da nan sai taji fad`uwar gaba!! saidai tayi Addu'a. Khalid ke jan motar karfe 12:45 suka shiga cikin Batsari basu sha wahalar gane gidan ba kasancewar mutumin ba `boyayye bane ba haka suka isa gidan duk da baisan ko su wanene ba haka ya amshe su cikin fara`a da kulawa ta mutanen k`auye fura aka kawo masu mai kyau ga nono mai kyau ga k`ank`ara 🍵 gwanin sha'awa haka suma suka sha cikin jin dad`i har suka gama kafin Mal Haruna yace " Jama'a kunyi mani shigar bazata, saidai gashi ban gane ku ba." Murmushi Alhaji Auwal yayi kafin ya gyara zama ya fara magana. "Ni sunana Alhaji Auwal kuma daga katsina muka zo nan wadan nan kuma yara na ne, dalilin zuwan mu kuma gareka shine neman Auren Sa'adatu tunda ance mana kaine ma d`aurin Aurenta tunda Alhaji Bukar ya rasu." " Kai!! Madallah masha Allah amma naji dad`in hakan ashe Sa'ar mata an girma tunda har ta fidda mijin Aure kuce daga wajan su Amina kuke mai d`akin marigayi mutuniyar kirki ai data kirani kafin ku iso saboda a shirya zuwan ku sosai amma duk da haka ba komi Alhaji ina surukin namu ne??" Murmusawa yayi cikin halin girma ya nuna Ahmed wanda kanshi ke k`asa haka nan yaji yanajin kunyar mutumin kuma yaga da al'ama shima yana k`aunar Sa'adatu don haka yaji mutumin ya burge shi sosai. " Masha Allah Allah mun gode maka da ka nuna mana wannan rana." " To munji dad`in yanda aka tare mu kuma Alhamdulillahi saidai wani hanzari ba gudu ba muna tafe da maganganu akan Auren nan wanda ya kamata kaima kasan komi." Daga nan fa Alhaji Auwal babu abunda ya fara bashi labari tunda daga farko har k`arshen zuwansu nan. Nisawa Mal Haruna yayi kafin shima ya fara magana kamar haka. "To Alhaji girmanka da k`imarka sune suka rinjaye ni akan amincewar buk`atarku ta cewa a daura masu Aure yau batare da naji komi araina ba kuma hankalina ya kwanta da yaron. Kuma ko ita Amina nasan tana da buri akan Auren Sa'adatu shiyasa zatayi gardama amma wannan ba matsala bace ba zanje da kaina in fahimtar da ita komi yanzu tunda yau juma'a kunga sai mu wuce babban masallaci mu sanar da liman kaga da angama sallah sai ad`aura Auren kamar yadda kuke buk`ata in sha Allahu." Ai Ahmed ji yayi kamar rungume 😃 mutumin nan don farin ciki gaskiya akwai mutane masu karamci haka Alhaji da Auwal sunyi farin cikin samun nasarar da sukayi godiya mara adadi ce sukayi masa kafin shima ya kira wani Amininsa yayi masa bayani daga nan aka sanya sadaki wanda ya nuna masu mafi k`arancin sadaki zasu bada saboda Albarkar abun ake nema haka kuwa akayi don da k`yar ma ya yarda aka sanya dubu d`ari dama kafin su zo saida suka tsaya suka sayi goro da dabino saida aka cika bayan but abundai babu k`arya harkar girma ce. To 😀 fa my fans Aure sak`on Allah karfe 2:30 dai-dai Aure ya tabbata tsakanin. *AHMED IBRAHIM GALADIMA* *WEDS* *SA'ADATU BUKAR INGAWA* Haka Abun ya kasance cikin farin ciki da jin dad`i Mal Haruna yayi ma matarsa bayanin komi ita ma tayi murna sosai da zasu tafi ne Ahmed ya mik`a mashi check na one miliyan yace kyauta ce daga gare shi. Ai ko Mal Haruna da k`yar aka samu ya amsa don shima abun duniya bai rufe masa ido ba shiyasa sauran yan' uwan shi basa tare da shi. Haka Ahmed yayi ta rabon kud`i ga abokan Mal Haruna ai kuwa yasha Albarka da haka sukayi sallama da cewa shima Mal Haruna zaizo jibi domin yayi magana da Mama sosai. To my 😀 fans Aure fa ya d`auru kuma gasu nan sun hau hanyar komawa katsina to ko wace irin tarba zasu samu daga Ahalin nasu gaba d`aya??? Ga dai gidansu Ahmed basu da 😡 masaniyar komi ga kuma Mama anyi mata katsalandan acikin al'amarin to ya Mami zataji da irin ta`bargazar da d`an'uwanta yayi??? Ya kuma Sa'adatu zata kalli wannan hukunci na Ahmed??? *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️6️⃣0️⃣=6️⃣1️⃣ __________📲 Karfe 5:30 suna cikin garin katsina Alhaji Auwal ya kira Alhaji Kabir domin yasame shi yayi masa bayanin abunda ya faru da kuma abunda ya aiwatar cema shi yayi yana gidan gonarsa daga nan suka rabu da su Ahmed akan suje gida idan sun gama magana da shi zasu samesu awarware komi. Kallon Khalid Ahmed yayi yace mashi." Bari inje in d`auki motata kaikuma kaje ka d`auko su Salima harda Mama ina so mu had`u a gida gaba d`aya don kawai ayita ta k`are kuma Sa'adatu nasan bazata juya mani baya ba." " Haba Ahmed tayaya zakace muje gida yanzu? Ai da ka bari idan Alhaji yasamu Abba sun gama dai-daita komi kafin aji wani abu amma sai nake ganin kamar zamu lalata komi idan mukayi hakan kuma kace wai harda Mama to mezance idan zan d`aukota? Haba kai ka cika gaggawa." Ya k`arashe magana cikin damuwa don shifa wallahi yana tsoron had`uwa da Mami da Granny a yanzu amma shi ko ajikinsa har wani zama yake shirin shiryawa. Murmusawa Ahmed yayi kafin ya fara magana. " Khalid ai ni nasan ko kowa zai juya mani baya banda Sa'adatu to idan ko haka ne banida wata fargaba wallahi." " Tab!! To menene hujjarka? Har kake cika baki haka? Bayan bakuda wata fahimta tsakaninku sai yanzu ne zaku nemi jituwa tsakaninku." " Hmmm kai ai abunda baka sani ba shine ni na dad`e da sanin ina cikin zuciyar Sa'adatu tun ranar dana ga number ta ce password d`in email d`inta Mr shine sunan data bani kuma shine password d`inta to ai kaga dama ni d`in ne dai a zuciyarta shiyasa kaga ban hana Sa'eed ba koda ya furta yana sonta nasan bashida wuri a zuciyarta haka shi kanshi Suraj d`in." Wani irin 🙂 smile yayi kafin ya cigaba da cewa. " feel free my man." Fita yayi daga motar Khalid ya nufi inda yayi parking d`in motar shi a cikin farfajiyar gidan Alhaji Auwal. Kallo Khalid yabi shi dashi har ya shiga motarsa yayi rivos ya bar 😀 gidan cike da 😅 farin ciki fal a 💖 zuciyarsa. Khalid ma fita yayi jikinsa sanyaye ya 🤗 nufi gidansu Sa'adatu cike da farga ba da kuma hali irin na Ahmed shi kawai street for what!! Yake gudanar da harkokinsa ciki ko, harda personal 💕 life d`insa. " Na dawo tun k`arfe 4:00 Ahmed ban samu kowa ba, Granny tace in kiraka mana inji inda kuke don mai gadi yace mani tare kuka fita dasu Salima to wallahi a gajiye nake shine na gama sallah bacci ya dan kwasheni gashi har shidda saura ai gwara da kuka dawo, da ban tashi yanzu ba. Ina su yaran? Baba mai gadi yace mani Sa'adatu ce ba lafiya me yasame ta ne??" "Eh Mami amma taji sauk`i Khalid ne zai taho dasu." "Ok to shikenan bari su dawo su bamu abinci don naga gidan ba komi tunda ba kowa." Kallon Mami yayi yace" ToAsiya fa?? Bata iya baku abincin ne???." "Asiya ai itama yau taje kaduna biki garesu na dangin Mamanta kuma ko tana nan ai bata iya komi tunda ta rabu da Sa'adatu ai ta koma yar gidan jiya." " To wai Mami ai gara a sallameta nifa ina ganin babu gaskiya atare da ita akwai abunda take shiryawa." "Hmmm kaidai bari na bata lokaci ne tunda naga tana da ra'ayin zaman anan ne kuma kaga mahaifinta baiyi maganar zamanta ba ko da abun ya lalace shi gaskiya mutumin kirki ne uwarta ce dai bata mutunci da alama duk halin Asiya nata ne mudai samata ido tukunna mugani." Hayaniyar da sukaji ne a parlo yasasu fitowa daga parlon Mami sukayo main parlon gidan gani Granny da Mama suna gaisawa tana tambayar ya jikin Sa'adatu don maigadi yace itace bata da lafiya. Itama Mami k`arasawa tayi da fara'a tana cewa." Bak`i ne a gidan namu yau kinsha fama Mama ga uwar surutu tayi maki wuni." Dariya Mama tayi tace " Haba ai Salima bata da bak`unta wallahi tana da dad`in zama sosai." Daga nan gaisawa sukayi sosai. Shidai Khalid na gefe yana kallon ikon Allah shi kuma gagan naka ya kasa ya 😝 tsare. Kallo d`aya Sa'adatu tayi mashi gabanta ne yayi mummunar fad`uwa rassss!!!!!! Haka ma Mama wadda take jin kamar akwai abunda ke shirin faruwa. Kallon Granny Mama tayi tace "Hajiya lafiya dai akace a taho dani?" Kallon Mami Granny tayi itama Mami kallon Khalid tayi kafin tace "Ya akayi ne Khalid??" Daga bayan su suka ji muryarsa yana cewa" Ni nace ya taho dasu gaba d`aya." Dariya Mami tayi. K`arasowa yayi wurin da Sa'adatu da Salima suke zaune da mamaki sukaga ya kama hannun Sa'adatu ya tsaya kusa da ita ya fara magana. "Ku gafarce ni na yanke hukunci bada izinin kowa ba. Ina neman afuwarku abisa Auren Sa'adatu danayi batare da na shawarci kowa ba." Gaba d`ayansu zabura!! Sukayi suna salati Mami ce tayi k`arfin halin cewa. " kafara shaye- shaye ne?? Ko kuma hauka kakeyi Ahmed?!!! Da zaka kawo mana wannan shirmen banza?? Khalid kai! abokinka ya sha wani abu ne??" Kallon Khalid tayi tana tambayarsa a rud`e shima kanshi Khalid d`in ya shiga rud`ani ba magana saidai zare idanuwa kawai yakeyi. "Tabbas Aisha ai aure ba sayen akuya bane ba a kasuwa ko kaza dazaka bud`e baki kace wai ka aureta gaskiyarki ne inaga ya fara shaye-shaye kawai." Granny ce take magana tana kallon shi. " Yanzu Ahmed duk abunda na fad`i maka akan ban yarda da irin wannan auren gaggawar ba baka yarda ba saida kaje ka aikata abunda kake so? To wai ma yanzu wake da hurumi d`aurin auren da zaka kai mashi aurenta har shi kuma ya yarda yayi maka aure da ita??" Mama ce ta k`arashe magana cikin zafi da 😡 fad`a don ya riga ya gama kaita k`arshe. " Mama Batsari muka je aka gama komi wurin Baba Haruna." " Inna lillahi wa' inna ilaihir raju'un. Yanzu kai daga baka labari shine ka tafi har Batsari ka d`auro auren Sa'adatu?? Baka yi mani adalci ba Ahmed." "Wai ni ban gane ba Maman Sa'a dama yazo wurinki ne??? Granny ce ke tambaya. " Eh Hajiya daga nan bata `boye masu komi ba akan fasa auren Sa'adatu saidai bata basu labarin wacece ita ba saidai buk`atar da shi Ahmed d`in yazo mata da ita ne kawai ta sanar masu da kuma k`in amincewarta yaji dad`in da Mama bata fad`i komi ba akan wacece Sa'adatu a wurinta. Kallon shi Mami tayi da kyau takaici ne fal azuciyarta bai tab`a b`ata mata rai irin na yau ba tun tasowarsa ai mutane sai suga don yana gadara da kud`i ne shiyasa yakeyin yanda yake so amma wannan kuskuren nasa zaizama na k`arshe a tarihin rayuwarsa. "Ahmed dama kana sonta ne kokuma don An fasa aurenta ne??" Babu alamar wasa tare da Mami take tambayarsa. " Eh Mami ina sonta kuma itace wacce nace maku ku jira zan kawota amma itace macen dana fara so a duniya Mami." Wani sanyi Mami da Granny sukaji a zuciyarsu harda Mama amma fa ba yanzu ne lokacin goyan bayan hakan ba dole yazame masu k`alubale. Mamace ta kalli Sa'adatu wacce in ba kyarma ba babu abunda jikinta keyi don gaskiya ma zazzab`i ne sosai ajikinta ita kam Salima gani takeyi b`ata lokaci ne kawai sukeyi don aikin gama ya gama. "Sa'adatu kema kina sonshi ne??taji muryar Mama ta karad`e mata kunnuwa shiru tayi sai hawaye kawai ke malala a idanuwanta sau uku Mama na tambayarta babu amsa haushi taji ta d`aga hannunta babu zato babu tsammani ta wanka mata mari har saida ta 😀 fad`a akan k`irjin Mr jin marin yayi tamkar saukar aradu. Sake d`aga hannu tayi zata k`ara wanketa da mari Mamice tayi saurin rik`e mata hannu tare da cewa. " Ai ba hukunci zamuyi masu ba kawai su sun isa da kansu kowa ma yayi watsi da wannan auren nasu suyi abunda suke so tabbas akwai lauje cikin nad`i tsakaninsu." " Gaskiya ne Aisha ta fad`a a k`yale su muga iya gudun ruwansu." Mami juyawa tayi tace ma Khalid ya maida Mama gida amma babu shi ya sulale ya bar wurin.k`wafa tayi tace "Mama muje Mal Musa ya maida ke gida kada ki damu zanzo muyi magana." " Babu komi Aisha sai naganki kama hannun karima tayi wacce keta faman kuka itama tajata zasu fice ai Sa'adatu na ganin haka da k`arfin daya rage mata ta fincike hannunta ta bi Mama da gudu zata rik`e juyowa Mama tayi a fusace ta bankata ta fad`a kan table d`in da duk kwalba ne a jikinsa aiko goshinta ya bugi table d`in har yayi mata yanka sosai jini ya fara zuba tabbas hankalin Mama ya tashi amma haka nan ta daure ta tace " idan har kika k`ara taku d`aya da su nan zaki bini ban yafe maki ba kije kibi mijinki." karima ce tayo baya zata kama yar'uwarta amma Mama ta janyeta suka fita Granny ko da Mami ganin haka yasa suka nufo inda take jini ya wanke mata fuska Mami har cikin ranta taji abunda ya faru da Sa'adatu amma kuma ko me ta tuna sai kawai taja hannun Granny suka juya suka bar wurin. Shikam jiyayi zuciyarsa na ta fasa aure fa yayi ba wai zaman banza yace zaiyi ba amma gaba d`aya komi ya lalace sai wuk`anci akeyi masu ganin daga shi sai Salima aparlon yasa yaje inda take ya kamata itama Salima kamata tayi tace "Uncle bari muje d`akin in yi mata dressing ko jinin zai tsaya." dama kuma Salima 💉 doctor ce. " Ok ." kawai yace ya koma kan kujera a parlo ya zauna sai 💕 lokacin yaji 😢 wasu hawaye na bin fuskarsa ran 😡 maza ya b`aci a hankali ya furta." *WAHALAR SO* Masha Allah my fans rigima fa ta tunkaro Mr ko ya zaiyi handling d`in 😗 issue na 💕 love d`inshi ohooooo...... Mau hadu a next page insha Allahu my fans jama'a Rahama ne t*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️6️⃣2️⃣=6️⃣3️⃣ __________📲 Suna shiga d`akin da sauri Salima ta d`auko box ta fara yi mata dressing cikin lokaci kad`an ta gama komi kamata tayi ta kwantar da ita akan gado ita ko in banda hawaye babu abunda take zubarwa. Hakan yasa tausayin ta ne fal acikin zuciyar Salima, ta wani wajen kuma farin ciki ne 😀 fal a cikinta kasan cewar yanzu ta zama matar Uncle d`inta. Abba ne gaban Granny da Mami yana masu bayanin da Alhaji Auwal yayi masa wanda yasa shi har ya gamsu da maganarsa. "Aisha Granny, ni kaina daga baya nagane ba laifi bane ba Ahmed yayi , kawai abunda yayi shine dai-dai magana d`ayace ace mutane basu san da Auren ba to wannan hidima ai takuce ta mata nima banga wani abun tashin hankali ba kuma ai Khalid Yayarta yake so to ai sai muje agama komi nasu shima daga nan sai a had`a bikin dana shi don Allah kuyi hakuri muyi komi cikin fahimta." Ya k`arashe magana da rok`onsu gaba d`aya. Nisawa Mami tayi ta kalli Granny tace " Don Allah Granny ki yafe ma Ahmed kada kiga kamar bai d`aukeki da muhimmanci ba ki gafarce shi haka Allah ya nufa Auren shi zai kasance." "Murmushin jin dad`i tayi tare da cewa " Allah yayi maku Albarka Aisha bana fushi da Ahmed kawai dai mu nuna mashi yanda yayi mana ba dai-dai bane ba yakamata ko ke ya kira a lokacin ya sanar maki wani abu amma ni wallahi Sa'adatu itace zab`ina gare shi kuma nagode ma Allah da ya k`addara Auren su amma gaskiya sai mun wana shi kuma itama Mamarta yakamata muje mu bata hakuri akan ta yafe ma Sa'adatu." "Gaskiya ne insha Allahu gobe ni zan kaiku mu bata hakuri." " To Allah yasa muna raye." Suka had`a baki wurin cewa. " Mama Sa'adatu bata can-canci haka ba koda kuwa wane irin abu ta aikata bai kamata ki hantare ta haka ba Mama ke kinsan irin tarbiyyar da kika bamu baza mu watsar da ita ba, ni dama nasan koda Suraj yayi aiken Aurenta wallahi babu shi aranta na dad`e da sanin Ahmed take so haka kuma shima yana sonta ko fasa Auren shi da Asiya dalilin son da yakeyi mata ne amma ni dai ina baki shawara ki tausaya mata bata da kowa sai ke ga rad`ad`in jin mutuwar iyayenta wad`anda bata sani ba gaki ke kuma kin juya mata baya Mama da wane zata ji bai kamata idan yan gidan su Ahmed sunyi fushi da ita ba kema ki kauda kai daga gareta ba, su suna da hujja tunda ba mamaki basu san wacece Sa'adatu ba kuma inda naji dad`i fasa Auren kawai kika ambata baki basu labarin komi ba Alhamdulillah." "Tabbas Karima duk abunda nayi ma Sa'adatu iyakar shi baki na amma bai kai zuciya ba kuma ni nafi kowa murna da Aurem Sa'adatu da Ahmed don nasan bazata tab`a kuka ba a rayuwa ko bayan babu raina amma naso ace duk duniya tasan da Auren nan don ko ba komi tasan itama tana da gata kuma zatayi alfahari da rayuwarta kinsan mutane yanzu, wazan tunkara da cewa Sa'adatu tayi Aure ba'a zargi wani abuba?? To shine kawai damuwata Karima amma matsayin ta bai canza a zuciyata ba nasan itama tana sonsa don haka ai ni abun farin ciki na ne." Yakai awa d`aya yana zaune aparlon kuma babu abunda yakeyi sai tunanin yanda zai samu mafita kawai daga k`arshe ya tashi ya nufi masjid don dama baiyi sallah ba amma zuciyar shi fal da tausayin yarinya da bata da laifin komi a rayuwa. "Lucky kiyi hakuri da abunda Allah ya k`addara shi tsakaninki da Uncle tabbas nasan kuna ma zuciyoyinku a zaba ne kawai. Amma kun dad`e da kamuwa da k`aunar junan ku to yakamata kusan cewa shi aure yanada lokaci kuma ku naku lokacin haka yazo cikin gaggawa don haka ina so ki daure ki ci wannan jarabawar. Kuma ma Lucky idan baki Auri Uncle ba wazaki Aura?? Ki daure ki yafe masa ki rungumi mijinki ku zauna lafiya na tabbatar babu mai fushi dake kawai dai hukuncin da Uncle ne ya yanke batare da shawara ba shine damuwar su Mami nasan kuma ko Mama zata hakura kuma ai biki ne kawai sai kuma munyi shi 😀 don haka kiba zuciyarki magana Uncle d`ina naki ne Lucky dama ke mai sa'a ce arayuwa." Ta karashe magana tana dariya. " Salima Tabbas duk abunda kika fad`i gaskiya ne kuma ya sani ya bar hakan har zuwa wani lokaci ni kaina nayi dana sanin sanar mashi gaskiyar Alamarina dana daure da abunda naji ban fallasa ba da duk haka bata faru ba nak`i fad`in cewa bana sonsa ne agaban Mami da Granny saboda ni ban isa ince bana son jininsu ba ko ba komi karamcin su gareni zan duba shine dalili na na yin hakan amma ni da shi zan sanar masa ya sake ni." Ta k`ara she magana cikin kuka mai tsuma zuciyar mai saurare. " Tabbas!! Zaki tafka babban kuskuren da yafi nashi kuma zakiyi kirari ne ki dab`a ma kanki wuk`a ba tare da tunani ba kiyi gaggawar cire wannan a zuciyar Jin an buga k`ofar d`akin ne yasa Salima ta tashi ta bud`e ganin shine yasa ta bashi hanya ya shigo hangota yayi rakub`e a kan gado k`arsawa yayi ya kama hannunta ita kam sai k`irjinta ke bugun uku-uku kuma me zaiyi mata?? Karima ce tace " Uncle ina zaka kata yanzu?" Ganin zai fita da ita ne yasata tambayarsa. A fusace ya juyo. " Don't ask me nonsense my dear you know she is my wife??" "🙄 yes i know sorry." Take note!!" Fita yayi rik`e da hannunta ita kuma binshi kawai takeyi don fa gaskiya tana ga da gaske yana shaye- shaye. Ita ko Salima kallon rikicewar Uncle d`in nata takeyi kamar almara " Gaskiya so masifa ne!!!" Mami ce taga yana jaye da ita suna haye steps da sauri ta bi bayansu shikam yana shiga part d`insa ya murza key a k`ofar yana shiga parlo ya zaunar da ita akan kujera kallonta yayi yace " Wait for me!" Har ya kai bakin k`ofar bedroom d`insa yaji maganarta tana cewa. " Babu adalci a wannan rayuwa taka, tunda na had`u dakai nake samun matsala baka tausaya mani ba a matsayina na mace mai rauni. A zahirin gaskiya ban tab`a son kowa a raina ba bayan kai." Da sauri ya juyo a inda yake tsaye shi bai gaba ba kuma baiyi baya ba. Itama tashi tayi tayi taku har zuwa gabansa ido cikin ido babu alamar tsoro ga hawaye na ta ambaliya daga idanuwanta wanda yake jin zubar su tamkar wuta a zuciyarsa. "Gaskiya ne sonka a zuciyata saboda daga cikin jinina nake jinsa baka sani ba ina zaune gidan nan ne saboda kai naso ka Ahmed son da banayi ma kaina shi naso inyi rayuwa dakai mai inganci amma yau kayi sanadin rabani da komi nawa uwar da ta raineni wacce ban san ba ita bace ta haife ni yau da hannunta ta ji mani wannan ciwon ta mareni tayi fushi dani bazan iya furta kalmar bana sonka ba kamar yadda ta buk`ata kasa na bujire mata. Yar uwarka kasa ta tsane ni Granny dake kaunata ka rabani da ita kasa masu tsanata azuciyar kowa saura Asiya idan ta dawo ta samu wannan labarin." zuk`unnawa tayi k`asa ta dafa k`afafawansa " Na rok`eka Mr Ahmed ka k`arasa kashe ni in huta da wannan k`addarar rayuwar da kuma Wahalar sonka wacce bazan iya masawa ba gaban kowa." Kuka ne takeyi sosai wanda har numfashinta ya fara d`aukewa!!!! Duk maganganun ta akan kunne Mami dake tsaye bakin k`ofar hawaye ne kawai ke zuba daga idanuwan Mami don jin komi daga Sa'adatu...... Masha Allah nima dai ta fara karya mani zuciya my fans zan barsu anan kafin muji ta bakin Mr Ahmed.. *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️6️⃣4️⃣=6️⃣5️⃣ __________📲 Kiran da ake tayi ma wayarshi ne yasa shi kashe wayar gaba d`aya don bashi da lokacin ba kowa amsa a yanzu. Direct gida ya nufa cike da mamakin wannan al'amari. Yana isa gida parking lot sai ga Khalid shima ya shigo gidan a gaggauce yayi parkaing fitowa sukayi gaba d`aya suka nufi cikin gidan direct ta k`ofar baya suka bi suka shiga part d`in 🏠 Ahmed. Kallon shi Khalid yayi ya jefa jaridar dake hannunsa bisa table d`in gaban shi kafi. Ya fara magana cikin damuwa. " Ahmed!!kaga irim abunda nake nuna maka tun farko wannan abun fa duk Sa'eed ne ya aikata su sakamakon son yarinyar da yakeyi tun farko." Zabura yayi ya mik`e tsaye a fusace yace "What??!! Kana nufin duk wannan abun Sa'eed ne ya ke aikata shi saboda yana son Sa'adatu?? Tabbas ya tafka babban kuskure kuma zan nuna mashi nafi k`arfinsa har abada ni bai isa ya wulak`anta ni ba me yake da shi???!!!! Kaje ka nemi manema labarai na NTA ka ninka masu abunda ya biya su dakatar da labarin nan ko nawa ne haka ma gidan wannan jarida tunda kace basu fidda ta ba tukunna." "Ok hakan ma shawara ce." Keys d`in motarsa ya d`auka cikin sauri ya bar parlon.shikam Ahmed yayi mamakin jin ace wai Sa'eed ne da kansa yake wannan tunanin akan shi na ganin ya fallasa shi aduniya. Tabbas mutum abun tsoro ne amma daga yau shima ya d`aura d`amarar yak`i da shi akan matarsa don bai san abunda zai k`ulla nan gaba ba. "To wai Mami mezai sanya bazamu je mu dakatar da wannan abun ba ga Sa'adatu fa can d`aki nayi lallashin duniyar nan amma tak`i yin shiru." "Salima ki bari muji ta bakin Ahmed d`in ko yana da masaniyar wani abun." Gaba d`aya yan gidansu sukayo kan Asiya wacce ta haukace jifa kawai takeyi da kayan parlon tana 😀 fad`in" wallahi Ahmed baka isa ka cuce ni ai ni bansan son dakake ma yarinyar ba har yakak haka ba wallahi katsina zana koma yau basai gobe ba." Kallon ikon Allah kawai sukeyi yan gidan don gaba d`aya ta rud`asu Momy ce ta daka mata tsawa!! " Keeee!!! Asiya wai Ahmed d`in gwal ne?? Da zaki haukata kanki akan ya Auri yar talakawa kuma yar k`auye wacce ko nan garin kaduna bata sani ba ai ya fad`i k`asa warwas yanda dai yayi rayuwa a turai amma ya k`are a yar k`auye ai kinga yaji kunya kuma ba kowa ne zai saurare shi ba duk da bai ce komi ba va yan jaridar tunda aka fara ina d`akina ina kallon komi ihun ki yasa na fito." Sa'eed amma baka da hankali dazaka zama munafuki cikin mu shiyasa tun farko nace ma Ahmed ya fad`i maka shike sonta amma ya kyaleka har gashi kaxo ka samu damar cin fuska kana neman kayi tozarci agare shi kuma kai kasan duk wani ji da kanka Ahmed ya fika komi a rayuwa kuma wannan yarinyar ba tun yanzu suke son juna ba don haka dama ka shafa ma kanka ruwan sanyi ka zauna lafiya don baka iya shiga tsakaninsu wallahi." Daga haka Khalid ya juya zai bar wurin. "Dakata!!! Khalid tunda shi bai iya zuwa da kanshi to ina so ka tabbatar mashi ya shirya rabuwa da yarinyar nan ba don tana aiki k`ark`arshin shi ba yayi ma rayuwarta katsa landan ba to ina so yasani Sa'adatu sai ta dawo gareni by all mins kuma maganar Salima nayi cancel d`inta Sa'adatun dai nake so." Dawowa Khalid yayi har inda yake ya dafa kafad`arsa kafin ya fara magana. " Ai dama Salima ta zama haramiyarka ko baka fad`i ba kuma ka rink`a tausasa harshenka don ba`a soyayya da matar Aure ko kai mahaukacin ina ne???!!!" Ai bai ma sake saurarenshi ba Khalid ya shiga mota ya bar wurin rai b`ace. Kallon tada k`urar motarsa yayi yana wani murmushi na mugunta!!... Koda Khalid ya koma gida babu abunda ya b`oye ma Ahmed yanda sukayi tsakaninsu da Sa'eed tabbas Ahmed ya daina mamakin Sa'eed kuma zaiyi taka tsan-tsan dashi a halin yanzu tunda ya komi akanshi.Amma yace ma Khalid kada ya sanar ma mutanen gidan su komi akan sun san wanda ya aikata wannan abun kawai ba yanzu ba ya barshi shi zaiyi handling d`in komi. "Wallahi Asiya kin bani mamaki wai har kika yarda da cewa Aisha nason ki kika saki jiki bazata yarda Ahmed ya auri mai aiki ba to duk wani munafunci ita ta kitsa shi ke kina ganin wannan yaron zaiyi abu bada saninta ba?to wallahi k`arya ne tasan komi ita ta sanya shi kin san irin biyayyar da yakeyi mata ne?? Badai ke sun d`aukeki sakarai ba sun b`ata maki lokaci wai ki zauna gidan su ya koyi sonki ai ni wallahi duk Dad d`inku ya bada ni wurinsu harda ke ma da kika biye masu to yanzu wa gari ya waya bake ba?? " " Gaskiya ne Momy amma yazama wajibi in tarwatsa rayuwar Ahmed kuma inyi mashi sharrin da duk dunya zata zage shi." " Yauwa abunda nake son ji daga gareki kenan bama shi ba har Aisha ina so ki sanya mata hawan jinin da zaizama sanadiyarta don gaba d`aya tunda Dad d`inku ya Auri k`awarta naji duniya na tsaneta wallahi bana sonta zan barki ki koma katsina ne ko don ganin bayanta." " Karki damu Momy anyi angama gobe zan komi in zame masu masifa acikin gidansu." " Good haka nake so." Dariya sukayi gaba d`ayansu. To sai muce Allah ya karemu da sharrin mak`iya. "Mami, Abba, Granny na riga na dakatar da wannan abun kuma ni bansan wanda yayi ba kawai dai mutane ne masu neman sharri amma Allah zaiyi mana maganinsu yanzu haka na sa ayi mani bincike sosai akan hakan." "To ai shikenan babau damuwa ni dama nasan dai bai wuce masu hassada kasan yau ita rayuwa baka damu da kowa ba amma anan an sanaya maka ido. Don haka nake so dama in sheda maka zamuje neman Auren Khalid a gidansu Sa'adatu to daga nan zanu dai-daita asanya bikinku lokaci guda da nashi to bashi kenan ba sai ai komi a gama ba." "Amma Abba ai ni bana bukatar wani biki ai da ma an barshi hakan kawai dama ina so ne kawai muyi magana da Mami ayi mata abunda ya 😀 dace." " Kai dakata Ahmed bana son wannan aikin banzar yazama wajibi muyi abunda ya dace ko so kake mu sanya maka ido kayi ta abunda kakeso ana kallonka? Ai muma yakamata muyi abunda muke so don haka dole ne ayi biki kafin Sa'adatu ta zauna gidan nan kaje idan mun yanke hukunci zakaji mu." "Haka ne kuma Granny yazama wajibi ayi abunda ya kamata kuma cikin lokaci." Mami ce take magana itama babu al'amar wasa atare da ita. " Kaje d`akin Salima Matarka na can na kuka tunda taga abunda ya faru kuka kawai takeyi." "Zabura!!! Yayi zai tafi gaba d`aya dariya ya basu yanda ya gigice. Yana zuwa da Sallama ya shiga ganin Salima na zaune gabanta da cup d`in tea tana ta faman bata tasha amma tak`i amsa k`arasawa yayi inda suke zaune a k`asa shima ya zauna ya hard`e k`afafuwansa kallon Salima yayi alama yayi mata na fita tashi tayi ta ajiye cup d`in ta fita ta ja masu k`ofar ta koma parlo ta zauna tana tunanin Allah yasa ta yarda ta sha ko kad`an ne don duk yau tak`i cin komi tausayinta ne fal azuciyar Salima. Kama hannuwanta yayi ya d`aga fuskarta wacce tayi sharkaf da hawaye ya had`a goshinta dana sa jajayen lips d`inta ya kalla yanda suke shek`i hakan yasa yaji wani abu ya fisge shi bakinshi yakai akan lips d`in nata magana zatayi hakan ya bashi damar saka bakinshi cikin nata ya cigaba da tsotsar harshenta yana lumshe idanuwansa da suka rikid`e suka koma na mashaya ita kanta taji abunda bata tab`a 😢 zato ba daga gareshi ga hawaye na bin fuskarta gashi 😗 kissing d`inta kawai yakeyi...... *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️6️⃣6️⃣=6️⃣7️⃣ __________📲 Ko motsi bata iyayi a yanda ya had`e bakinsu wuri guda shikam baya sauraren komi saboda jin shi yakeyi tamkar wata 🍪 sweet yake sha ganin jikinta yayi sanyi sosai yasa shi zare harshensa daga cikin bakinta yana maida numfashi da k`yar gashi shi kanshi 😜 jikin shi ya 😃 mutu saboda samun sabon yanayi daga gare shi. Ita kam kasa d`aga kanta tayi saboda kunya gaba d`aya ya gama d`aure mata kai wannan wace irin rashin kunya ce? Ita tana cikin jimamin abunda ya faru wato da alama shi bai damu ba tunda yasan ya aikata abunda duniya ke zarginsu da sunyi. Bata gama tunaninta ba taji ya jawota jikinsa ya rungume tsam!! A k`irjinsa. " Kina tunanin ban damu da abunda ya faru bane ba? To gaskiya kusan haka ne domin babu wanda ya isa ya tsara mani rayuwata ni haka nake son yin nawa Auren kuma shi kanshi wanda yayi hakan ko shi yasamu damar dana samu zai aikata hakan amma na k`yale shi saboda nafi k`arfinsa. Lucky gaban Mama kika kasa musawa baki sona, to kinga ni babu dalilin da zaisa inji shakkar kowa akan soyayyarki ke nake so kuma ke na Aura simple.Kima daina b`ata ranki akan wannan abun babu wanda ya isa ya rabamu sai Allah." Tabbas maganarsa fa gaskiya ce amma ai an fallasa su da yawa abu ya shiga medie ai yane? 🍵 cup d`in tea d`in ya jawo ya fara bata a baki k`in bud`e bakin tayi ta kauda kanta alamar bazata sha ba. " To bari ni in sanya shi abakina in irink`a feeding d`inki nasan ai zaki sha ahaka." da sauri ta bude bakin murnushi yayi ya fara bata. Ita kam a yanzu tsoro yake bata don da alama komi zai iya yi a yanayin dataganshi. Haka ya cigaba da bata har ta shanye. Kallonta yayi yace to tashi muje d`akinmu kiyi wanka inaso ma mu fita kisamu wasu abubuwan da kike buk`ata." Zabura!!tayi tare da fad`in " What???!! Kana so ak`ara cewa wani abu kuma?" "To ke menene abun tsoro daga ciki? Aure ne fa tsakaninmu to kuma don kada ace wani abu sai in nisanta kaina da matata? Yanzu ma fa Mami ce tace mani inzo kina nan kina faman kuka." Da sauri ta d`ago ta kalleshi tana mamakin maganar amma ai bata shigo ba tun safe data gaisheta haka suka amsa ba yabo ba fallasa saboda babu wanda ya nuna mata wata kulawa sai Salima harda takaicin hakan ya sanyata kuka sosai." `Daga mata hannu yayi yace"me kuma kike tunani? Mr 🤔 thinking." " Nothing amma don Allah kayi hakuri kabarni anan wurin Salima zaifi mutunci ." "Alright shikenan na barki." Daga haka ya tashi ya fita d`akin 💖 zuciyarsa fes don dama gurin shi yaga ta saki jikinta ta warware ita kuma ji tayi kamar batayi masa dai-dai ba amma tana tsoron bin nashi zai k`ara jawo mata wata matsala aga kamar bata da kunya ko jiya bata da yanda zatayi ne shi yasa kawai ta bishi ta kwana yana fita yasamu Salima ya ce mata taje ta kula da ita kada ta barta lonely. Yana fita yaga Mami zaune a main parlo gabanshi ne ya fad`i yanzu duk zaman nan da yayi Mami bata tashi ba? Kada fa ta zargi wani abu kuma. Zagayawa yayi zai haye sama yaji ta kira sunansa . "Ahmed kai nake jira." " Ok Mami ." Dawowa yayi wurinta zama yayi shi ma yana sunne kai don wallahi ya tsargi kansa." Gani Mami." "Ahmed bana son ka kusanci yarinyar nan yanzu duk da take matarka kuma gida zamu maidata har sai anyi bikin ku dana Khalid munyi magana da Mama ta fahimta kuma harga Allah itama ba fushi tayi daku ba don haka kada kayi k`ok`arin wani abu ya shiga tsakaninku batare data tare ba." Dammmm!!!!yaji gabansa ya fad`i to me kuma hakan ke nufi? Ace za`a maidata gida me zatayi to? Shifa yafara sabawa da wannan shafar jikin nata kwana biyun nan kuma sai ace a rabasu har nan da sati biyu shi gaskiya bazai amince da hakan ba." "Amma Mami ai ina ganin basai an maidata ba ku barta anan kawai badai biki bane ba kawai." "Kai!!!dakata ba shine tsarin mu ba kodai har ka tab`a masu yarinya ne?don ni kwana biyun nan ban yarda dakai ba Ahmed." Ta k`arashe magana babu alamar wasa. Zaro ido!! Yayi " Haba Mami ya zaki ce haka? " To idan ba haka ba jibi nan zamu kaita haka muka 😂 tsara." 😀 Daga haka ta tashi ta wuce part d`inta batare da tunanin komi ba sai dai tabbas taga alamar soyayyar yariyar tsantsa a idanuwansa hamdala tayi tare da gode ma Allah da yasan muhimmanci "SO" Shikam jiki a sanyaye ya tashi mai makon ya wuce part d`insa ai sai ya koma part d`in Salima. Yana shiga yayi karo da Salima zata d`auko wayarta data bari a parlo. "Ina Lucky?" "Tana ciki zata shiga wanka." Ta bashi amsa bai ce komi ba ya shige shima Salima kallon shi tayi ta tab`e baki" Allah yasa yau ma ba tafiya zaiyi da ita ba." Ta furta tare da wucewa tayo abinda ta fito yi. " Lucky!Lucky!!Lucky!!!" Taji muryasa yana kiranta har zata cire towel d`in jikinta tayi sauri tasa hijabi tayo waje da sauri shima ya isa bakin bathroom d`in ya kama hannunta ya ja suka fito ganin gilmawarsu ya sa Salima saurin lek`awa ta corido d`in da suka bi gani tayi yana jaye da 💁 hannunta bud`e baki tayi tana mamaki kafin ta furta " Again?" Haka yajata har suka ida part d`in shi haka ya bud`e suka shi zaunar da ita yayi kan kujera ita kam kallon ikon Allah kawai takeyi wai me yasamu Mr ne? " Lucky rabamu 😢 zasuyi har sai nan da sati biyu zaki tare da Karima." Haka yake magana cikin damuwa. Ita kam murmushi tayi wanda ya k`ara bayyana kyaun fuskarta kafin 😀 tace "Alhamdulillah." A razane!!ya girgizata amma 💕 lucky kina ganin zaki bar ni har na wannan lokacin??" Tabbas itama ta fara sabawa da shi amma kuma dolene ta daure ta nuna masa yin hakan shine dai-dai." Amma kasan ni ba bazawara bace ba da zanyi Aure haka babu wanda ya kawo ni ko ka manta ne? Don haka nayi murna da jin hakan kuma kaga nasamu damar daidaitawa da Mamana." "No!!!! Sa'adatu kada ki amince da hakan koda kuwa Mami tayi maki magana da safe." Mik`ewa tayi tsaye shima mik`ewa yayi kafin ta fara magana ya kama hijabinta ya cire shi daga ita sai towel kama hijabin tayi tana k`ok`arin amshewa ta mai dashi jikinta don 😀 fa abun nashi ya wuce wuri towel d`in ne ya b`alle daga jikinta ya 😀 fad`i k`asa daga ita sai pant ga brest d`inta a bayyane kamar an kafa su ai bai san lokacin da ya jefar da hijabi daga hannun shi ba yayi wani 😁 🤗 💯 huging dinta kamar zai cinyeta d`anya bata gasu ba......nifa ya bani kunya shiyasa kawai na juya na bar wurin don nasan Mami tayi mashi iyaka da ita 💁 haka nan kuma naga yana sakin layi da yawa 😀 fa Mr ka dawo hankalinka 😀 fa........ *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️6️⃣8️⃣=6️⃣9️⃣ __________📲 Ji yakeye kamar ya maida ta cikin cikin sa wai meyasa ita komi nata daban ne baisan irin k`aunar da yakeyi mata ba gaskiya komi akanta kad`ai yake ji. Ita kanta bata san haka take son shi ba sai yanzu saboda gaba d`aya yanzu tausayinsa takeji amma ta ina zata fara musu da Mami a yanzu fa itama ji takeyi kamar kada ta rabu dashi how long zasu d`auka suna jin kewar juna haka ta lafe a jikinsa don bata iya motsi ko kad`an a hankali ya d`auki towel d`in ya maida mata amma fa still tan manne ajikinsa yana ji kamar booms d`inta su dauwama a jikinsa. Cikin wata murya mai cike da sha'awarta ya fara magana. " Lucky wai me yasa Mami gaba d`aya ta canza mani yanzu bata saurarena bata damu da jin dad`ina ba ko damuwata ba kamar yadda nake samun kulawa daga gareta ba a baya nayi tuanain duk matar dana kawo ma Mami zata amsheta da hannu biyu-biyu bare ke da take k`aunarki amma Mami yanzu ta canza Lucky ya suke so inyi ne??" Ta gaji da tsayuwar k`ok`arin zama tayi shima tsugunnawa yayi k`asan kujerar ya d`ora kanshi abisa cinyarta wani iri taji aranta gaskiya Ahmed shagwab`ab`e ne komi na shibta lura yana yin shi ne cikin sakata irin ta yaran masu kud`i amma bazaka gane ba sai ka zauna da shi d`an kwana biyun nan da sukayi ta fara gane hakan. Itama d`ora hannuwanta tayi tana shafa sumar kansa wacce ta kwanta luf akansa gwanin sha'awa kafin ta fara magana. "Mr Mami tana son taga komi ya zama normal ne wallahi nasan tanayi ne don a daina zargin komi tsakann mu nasan zamu koma kamar yanda muke dasu a baya don haka ka barta tayi hukuncin daya dace tsakaninmu 2weeks ai kamar gobe ne kaga zamu dawo muyi zama na har abada don haka mu ba zuciyoyinmu hakuri kada mu sake bijire masu ni fa wallahi Mr koda ba don " SO" ka aure ni ba nasan ka fidda ni wani k`angin da yanzu ban san inda nake ba tabbas bana son Suraj amma ta yanda ya fasa Aure na abun da wulak`anci naji zafin abun to cikin hukuncin Allah sai Allah ya sauya mani mafi Alkairi wanda dama shine burina amma ina tunanin yaudar kaina kawai zuciyata keyi ashe ba haka bane ba to ai saidai ince Alhamdulillah." Tunda ta fara magana idanuwansa arufe suke yana jin maganganunta suna ratsa zuciyarsa jin lema na d`iga a saitin fuskarsa yasa yayi saurin bude ido hawaye ne sharkaf afuskarta tunda ta fara magana. "O God !! Always she is cry." "Mama wai kinsan haka nan kawai Sa'adatu bazata kashe waya ba nasan dai kawai tan jin tsoron kada ta kiramu kik`iyi mata magana ne amma nasan itama tana tunanin mu kamar yadda muke tunaninta kuma tunda Mami ta fad`i maki jibi zasu maido ta ai mu daina damuwa don Allah Mama." "Gaskiga ne Karima amma ina kewar Sa'adatu sosai araina kina ga Sa'adatu bata zuwa ko hutu wani wuri amma yau gashi kwana biyu ban sanyata a idona ba abun na damu." Haka yau ma Ahmed ya hana Sa'adatu komawa wurin Salima yau cigaba ma tare suka kwana a gado daya amma daya tuna maganar Mami yaji ranshi ya b`aci romancing d`inta kam yayi kamar ba gobe tasha kissing ga breast d`in sunsha murza kamar ya ciresu haka nan ta daure don bata son abunda zai zame mashi damuwa Washegari da safe haka ta tashi babu dad`i jikinta saboda koba komi to ta sha murza awurin Mr gaskiya shima namiji ne daga gani zata sha wahala hannunsa yazama wajibi ta koyi juriya. Shikam tunda ya tashi yayi wanka ya fita sallah Asuba suna tare da Abba yana nuna masa abubuwan da suka dace batare da ya b`ata ran kowa ba tare da nuna masa yabi maganar Mami ita ce dai-dai godiya yayi ma Abba kafin ya koma part d`insa yana zuwa ya sameta akan kujera tana bacci hankali kwance fuskarta wani irin fayau tayi sai abun sallah daya d`anu a goshinta gwanin sha'awa sai wurin yayi kamar kwalliya matsawa yayi daf da goshinta ya rank`wafawa kissing d`in wurin yayi da sauri ta bud`e lumsasun idanuwanta wanda suka canza saboda gajiya. " Morning my sweet wife" yana magana yana murmushinsa mai k`ayatarwa sunne kanta tayi a k`irjnsa tana shak`ar daddad`an turarensa itama murmushin takeyi. Mami ce tazo zata shiga parlon ta glass d`in k`ofar ta hango yanda suka manne ma juna ai da sauri ta koma tana mamakin irin wannan soyayya tasu tun yanzu dama Salima ce tace mata Sa'adatu tana part d`in Uncle d`inta shine taje tayi magana da ita sai gashi taga abunda ya girmi tunaninta. Babu wanda ya ganta tunda sun hau network har ta bar wurin. "Asiya tana kan hanyar dawowa yazama dole yau in raba Sa'adatu da gidan nan basai gobe ba kafin isowar wannan shed`aniyar yarinyar saboda komi zata iya cewa batare da shayin komi ba kuma bana son ta k`ara ganin wallan Sa'adatu saboda na lura Ahmed komi zai iya aikatawa akan Sa'adatu gara in nemi mafita bari ya fito zanje ne in dagula mata lissafi yanda zata razana itama tayi k`ok`arin k`aura ce masa har sai nayi abunda nake so inyi maki na gyara na tabbatar da kin samu shiri mai kyau. Asiya na hanya tana tuk`i tana tunani yanda take sha'awar Ahmed amma lokaci kad`an yazo ya Auri yarinaya k`arama wacce zata rushe mani komi tabbas Ahmed yana cikin irin mazan da nake fatana yin rayuwa dasu kuma babu gudu babu ja da baya sai na sha zumarsa ta ko wane hali. Mami na ganin fitar Ahmed tayi sauri ta shiga part d`in Sa'adatu tana k`ok`arin fitowa suka had`u saurin sunne kanta tayi tana k`ok`arin gaishe da Mami batare da ta amsa ba tace mata ki biyoni zamuyi magana juyawa Mami tayi bata saurari komi ba ta bi bayan Mami cikin fargaba saboda dama tana jin tsoron had`uwa da Mami. Koda ya dawo part d`in bai sameta ba murmushi yayi don yasan ta gudu wurin Salima ne. " Sa'adatu yanzu ke har kin amince da namiji tun baki tare ba? Ina ganinki mai hankali ashe baki da wayo? Kin biye ma namiji ya kasheki da dad`in baki bayan abunda ya aikata kuma yanzu gaban mu kike binshi kina kwanciya bayan shi to idan har ba sokike ba ya ribace ki ya d`irka maki ciki tun kafin ki tare ba to hanzarta bina in madake wurin Mama kuma yanzu kinayin ciki kinga mutane zasu cigaba da zargin ku dama ga yanda Auren yazo maku don haka shawara ta rage gareki." Wani irin kuka ne yazo mata cikin kuka tace ma Mami " wallahi babu abunda yayi dani kuma ni wallahi ban san hakan yake nufi ba don Allah Mami kiyi hakuri ki maidani na amince har sai lokacin da kukasa tarewar don Allah Mami bari in d`auko wayata ni nayarda kikaini yanzu." Bata saurari Mami ba tayo waje da gudu direct part d`in ta koma ya fito wanka kenan ya ganta a gigice tana k`ok`arin d`aukar waya da sauri ya sha gabanta yana tambayar lafiya ganin hawaye sharkaf a fuskarta. "Wallahi yazama dole mu rabu yanzu kowa zargin mu yakeyi wai ina kwana tare da kai tun kafin in tare.ni wallahi tafiya zanyi idan ina tare dakai bani da wani peace kullum cikin problem nake tunda na had`u dakai kazame mani *WAHALAR SO*" Wata irin tsawa!!! ya daka mata!!! Dai-dai bud`e k`ofar Mami tana k`ok`arin shiga d`akin gaba d`aya suka juya suna kallonta........... Masha Allah my fans to fa ga wata wutar kuma ta danno kai hhhhhh to sai mun had`u a next page insha Allahu....*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️7️⃣0️⃣=7️⃣1️⃣ __________📲 A fusace!! Mami ta k`arasa cikin d`akin tare da cewa." Amma wai Ahmed meke damunka? Kai abun naka kullum cigaba yakeyi to ina so kasani yanzun nan zan maida Sa'adatu gida don haka wallahi ka fita idona Ahmed bana son hauka fa." Juyawa tayi ta kalli Sa'adatu kafin tace mata " Wuce mu tafi." Fita tayi batare data k`ara kallonsu ba kallonshi Sa'adatu tayi shima kallonta yayi rai b`ace yaso yayi maganin rashin kunyar datayi masa amma Mami ta taka mashi burki amma zaiyi maganinta don ya gaji da kullum tana cewa wai yana sanyata cikin matsala tunda ta had`u dashi bayan shi yasan ba haka bane ba.fita tayi itama ta bi bayan Mami zuciyarta cike da kewarsa. Granny ta samu a parlo da Salima sai Mami haka taji wata irin kunya ta lullub`eta haka ta isa ta gaishe da Granny. Mami ce tace su tafi gaba d`ayansu suka fito suka nufi mota Mami ta shiga ta tashi motar suka bar gidan shikam yana kallon fitar su ta window yaji bugun zuciyarsa ya canza a hankali ya furta "shikenan Why!!! Why!!! Mami?? Suna isa gidan su Sa'adatu gaba d`aya suka shiga da sallama da murna Mama ta taresu ita ko Sa'adatu sai d`ar-d`ar takeyi don tsoron Mama takeyi yanzu sosai fatan ta dai Allah yasa Mami kada ta fad`i komi akan abunda ya faru tsakaninta da Ahmed ai idan Mami tace ta kwana wurin Ahmed bata san irin fushin da zatayi da ita ba, tana tunanin hakan taji Mama ta rungumeta tana cewa " Haba Rabin raina kamar baki so ganina ba?" Itama rungume Mama tayi ta fashe da kuka tana cewa " Mamana ki yafe mani nasan nayi kuskure kiyi hakuri don Allah Mamana." Hannunta tasa akan bakin Sa'adatu tare da cewa " Shiiiiiiiiitttt!!! Kada kik`ara cewa haka ni banga kuskuren ki ba akan Auren Ahmed don nasa bazaki tab`a danasanin Auren shi ba don haka bana don ki k`ara wata magana akan mijinki indai bata Alkairi bace ba." Gaba d`aya wurin saida kowa ya share k`walla saboda tausayinsu Mami ce tace"To masha Allah Mama ga d`iyarki nan mun maido maki sai nan da sati biyu insha Allahu zamuzo ki bamu ita da hannunki ba k`wace ba kamar yadda k`anina yayi." Dariya suka sanya gaba d`ayansu cikin farin ciki da murna suka gama komi tare da cewa akwai mai gyaran da zata zo ta zauna gidan har ranar da za'a kai Amare.Mama taji d`adin yanda Mami take nuna mata k`auna sosai godiya tayi masu sosai kafin suka tafi cikin farin ciki da annashuwar samun gidan surukai masu mutunci da karamci. Ganin motar Asiya a farfajiyar gidan don daga ganin ma yanda tayi parking kasan akwai shirme ajiyar zuciya Mami tayi aranta tace Allah ya tsaremu da sharranki Asiya. Salimace tace " Mami agaskiya ki rinka yi ma Asiya magana a gidan nan saboda tana shiga hurumin da bana nata ba yanzu in banda neman magana idan Uncle zai fita ta ina zai fita jibi fa yanda tayi blocking d`in shi kuma idan yayi magana ace shi ya cika zafi amma ai ba dai-dai bane ba wannan." "Hakane Salima dolene asa ido kanta bare yanzu ga yaran mutane za'a kawo yazama wajibi Aisha kiyi taka tsan - tsan da ita." " Insha Allahu Granny." Daga suka fito suka yo cikin gidan abun mamaki babu kowa a parlon sai TV dake magana kawai. Direct Mami ta wuce d`akin Asiya tana zuwa ta bud`e k`ofar sai ganin Asiya tayi kwance tana bacci daga ita sai wata riga wacce da ita garama babu ita komi nata gashi nan waje tsaki Mami tayi ta juya ta rufe mata k`ofar don tana mamaki irin Asiya kina budurwa amma komi naki babu sirri ina amfanin wata wayewar godiya tayi ma Allah da bai k`addara Aurenta da d`an uwanta ba. Daga nan part d`in Ahmed ta nufa tana zuwa da sallama ya amsa jin muryar Mami ce yace ta shigo da fara'a ta bud`e k`ofar ta shiga samun shi tayi yana aiki bisa laptop d`insa amma daga gani yanada damuwa. Murmushi tayi kafin tace littel bros me kuma yake damunka? Na ganka so angry." Mami normal." Haka ya daure ya bata amsa. "Look Ahmed bawai nayi hakan bane ba don in rabaka da farin cikin ka ina so ka lura da cewa Sa'adatu yarinya ce bata da wani matsala a rayuwa kuma danganta ta da Mamanta a yanzu shi zai bata damar samun natsuwa kuma haka shine abunda ya dace bana son kazama mai sonkai da yawa. I know u love her very much but ina so kasan cewa itama yakamata kabata right d`inta don tasan tana da yanci a matsayinta na mace kada ta d`auka auren ta kura ne tabbas! ni kaina ina alfahari da samun Sa'adatu a matsayin surukar gidan nan don haka duk wani farin cikinku ina maraba dashi amma yakamata suma iyayenta kabasu damarsu haba sweet heart 2 weeks is nothing inda rai da lafiya." Tunda tafara magana yake saurarenta kuma yana jin sanyi azuciyarsa. Murmushi yayi kafin yace " Nagode ma Allah da yabani yar' uwata tamkar mahaifiya agareni na fahimce ki Mami na. Amma ina neman alfarma guda d`aya daga gareku don Allah ku barni ina zuwa ina ganinta please." Dariya ya ba Mami sosai yanda ya marerece mata." Ok ba matsala amma you have to very careful." " Ok insha Allahu thank you Mamita." Tashi tayi ta fita cike da farin cikin son ganin d`an'uwanta cikin walwala. "Sorry Asiya bani da lokacin saurarenki ki bari sai na dawo daga ganin matata." Yana magana yana d`aura agogon hannunsa da yayi alwalar magrib a lambu daga nan zai wuce masjid daya gama sallah dama wucewa zaiyi gidansu Sa'adatu. Lallai guy d`in nan d`an rainin wayo ne yanzu baya tunanin komi yake gaya mata wannan banzar maganar wai matar shi. Kallon shi tayi da kyau kafin tace. "Dakata Mal kai yanzu har kana da bakin cewa matarka bayan mun san komi auren da duniya bata san dashi ba kuma wai kai shine har kake proud akan hakan to bari kaji in fad`i maka ina da makami na a hannu na don haka kabi a hankali kayi abunda na ke so kawai idan kuma ba haka ba zan fallasa ka akan abunda nayi k`udiri yanda har wacce kake ikirarin matar taka zaka zame mata dodo bana fad`in abu ban aikata shi ba na baka nan da kwana bakwai kayi tunanin maganar dana sanar maka kawai a wuce wurin kaje kayi ta banzar auren naka banida damuwa amma buk`atata first daga gareka." "Kin gama jahila? Wai ni ke shed`aniyar ina ce ai baza ki taba samun abunda kikeso ba daga gareni kuma ina so kisani daga yau daga ni har matata baki isa ki shiga hurimin mu ba Asiya baki da wayo shi yasa yarinya k`arama ta sace zuciya at De same time kuma na bata batare da b`ata lokaci ba don haka ko ki kyale ni da wannan surutun banzar taki ko kuma in dai-daita banzar tunaninki ta hanyar korarki daga gidana baki isa kisa mani doka ba this is my house." Daga haka ya rab`a ta gabanta ya bar wurin cike da takaicin Aseey aransa. Ita ko bin bayansa tayi da kallo cike da wata irin sha'awa da kuma alwashin sai ta cimma burinta akansa. Jin an d`auke !! ta da mari ne yasa ta saurin d`aga fuskarta tare da kallon matar dake tsaye bisa kanta. " Yanzu Aunty Salamatu don na fad`i ma ki gaskiya shine zaki mareni ?" Magana takeyi idanuwanta na zubar da hawaye. " An mareki d`in Sa'adatu!! Ke yanzu baki da ra'ayin kanki sai wanda aka d`oraki bisa kai ita Aminatu bata iya shawara damu a matsayina na Yayar Mahaifinki shine za'ayi Aure lokaci guda kuma yanzu nazo maki da maganar Sa'eed shine ya fara sonki kuma shima mutum ne mai tari dukiya amma ki tsaya kina ce mani bazaki iya ba to yazama waji Ahmed d`in ya rabu dake ya barma Sa'eed!!" Da sauri ta d`ago kai tare da cewa " Wallahi bana son shi kuma bazan tab`a rabuwa da Ahmed ba koda kuwa zaki kasheni ne." Da sauri ta sake d`aga hannu zata wanke ta da mari jitayi an rik`e mata hannu daga bayanta juyawa tayi a fusace ta ga wanene wanda ya isa??? Hannunsha take kallo wanda daga gani kaga lafiyayyan mutum mai jini a jika...... *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️7️⃣2️⃣=7️⃣3️⃣ __________📲 Kallonta yakeyi shima ba tare da ya sakar mata hannunta ba ganin haka yasa Sa'adatu bata san lokacin data zagayeta ba ta fad`a k`irjin Ahmed ta fashe da kuka wanda sai yanzu ne yazo mata mai k`arfi shima ganin haka yasa ya saki hannun Salamatu ya rungume matarsa. Ba tare da ya saurari komi ba ko shayin wani abu don kukanta yana ratsa zuciyarsa. A fusace ya kalli Salamatu idanuwansa jawur yace " Wacece ke?!!! Harda zaki d`aga hannu ki d`ora shi akan fuskar matata? For what rising?!!!" Itama wani kallo tayi mashi na uku saura kwata tace. " I know dama kaine Ahmed kenan?? Wanda yayi aure batare da sanin iyayen yarinya ba tabbas yanzu na k`ara tabbatar da cewa abunda naji labari gaskiya ne kai ina ruwanka idan ma yanka Sa'adatu nayi a matsayina na yayar mahaifinta? Ai muke aurar da ita ba wasu kale -kale ba." Tabbas ya gane ko wacece yanzu gaskiyar Mama ne duk labarin data bashi akansu. " Ai bamu tab`a ganin nda mace ta bada aure ba wanda ya bani aurenta shine ya isa ya badata kuma shine muka nema bawai mace ba amma kinci darajar yan uwantaka da yau na nuna maki matsayi na akan Sa'adatu amma bazan tab`a k`in danginta ba koda kuwa so basa sonta kuma sunyi watsi da rayuwarta ai yanzu da kinyi shiru akan batun auren mu da zai fa maki sauk`i a matsayinki na uwa. Don haka wannan yazama na k`arshe akan Matata." Daga haka yaja hannun Sa'adatu suka fita gidan a mota ya bud`e ya zaunar da ita kafin shima ya zagaya ya shiga motar. Duk abunda ya faru Mama na kallonsu tabbas ba k`aramin dad`i taji ba akan abunda Ahmed yayi ba don tasan wacece Salamatu kuma da alama ta tsorata da Ahmed d`in. K`arasawa tayi inda Salamatu ta bi su Ahmed da kallo ganin Mama yasata k`ara fusata tace. " Wai dama kina nan kina kallon rashin kunyar da wannan wanda kika ba yarinyar nan yakeyi mani Amina??!!" " Ba rashin kunya yayi maki ba Salamatu kawai ya sanar dake gaskiya ne amma ai ke kinga Ahmed ya fi Sa'eed komi don haka banga dalilin dazaki sanya ma ranki abunda bazai yiwu ba? Ke dama hakuri kika ba shi d`in da yaje ya sameki kuma fa abunda baki sani ba Ahmed da Sa'eed abokaine na kut da kut amma ta yaya yake son ya yaudari kansa da kansa bayan yasan ita kanta yarinyar nan bata sonsa tun asali to komawa ya kamata kiyi ku warware wannan k`ullin naku da kukayi don wallahi bana bayanki." "Gaskiya ne yanzu na k`ara fahimtar ki Amina wato kina nufin shikenan kinyi abunda kike so? Ko kuwa mu bamu da ikon yin abunda ya dace akan yarinyar nan ne? Da zaki yanke hukunci ba tare da shawarar mu ba?" " Ai bani na yanke hukunci ba saboda nima dawo mani da Aurenta kawai akayi wanda ya isa da ita Mal Haruna shi ya gama komi kuma nima na anshi hukuncin da ya yanke nayi hakuri na barma Allah bare ke da bakin san zafinta ba haka kawai zaki zauna ki b`ata ma kowa lokaci to ai kinji dai abunda mijinta yace idan kuma zaki cigaba da zubda girmanki ne to ga fili ga mai doki nan saura sukuwa." Daga haka Mama ta juya zata bar wurin muryar Salamatu ce ta karad`e wurin da cewa. "Dakata Amina!!!"ina so ki rubuta ki ajiye wannan auren babu inda zaije sai na rabashi na lalata shi kuma yazama wajibi Sa'eed ya auri Sa'adatu tunda a zahiri shine ya fara nuna yana sonta ni babu ruwana da wata dangantar su." Tsaki!! Mama tayi mtsw!! Ashe kuna jayayya da ikon Allah kenan? To inji ubanwa yace maki hakan? Shi Sa'eed yaushe ya dawo k`asar har ya ganta zaki zo da wannan maganar banzar to koma menene babu uban da ya isa ya shiga tsakaninsu ni za'ayi ma iskanci kefa Salamatu kika kalleni kikace ke baki iya rik`e d`iyar kangararru ba wai don kada ko ta sha a nono kema ta girma ta fand`are maki nida ke kika gaya mani wannan maganar na kuma bud`e baki nace maki ai d`a na kowa ne ni zan iya don haka tun kafin ma ki tuna mani wasu abubuwa ki fitar mani gida ko inci mutuncin ki wallahi!!." A fusace Mama take magana don Salamatu ta kaita k`arshe akan maganganunta fushi tayi sosai haka Salamatu ta fita gidan itama rai b`ace tare da k`udirin sai fa tayi ma Sa'eed aikinta wannan miliyan gomar daya fara bata to sai fa tacisu kuma ta cigaba ci kamar yadda yayi mata alk`awari koda kuwa an kai Sa'adatu gidan Ahmed ne to saita fidda ta. Bai zame da Sa' adatu ko ina ba sai wani k`aton gida wanda taga yana zuwa an wangale masa get d`in gidan masu gadi suna ta kawo gaisuwa ko basu tambaya ba sun san matar shi ce tunda a tarihin gidan idan ba Hajiya Aisha ba to sai Kakarsa kawai suke shiga gidan saboda haka ba abun mamaki bane ba don ya kawo matar da ya aura tunda yanzu gaba d`aya gari kowa yasan yayi aure direct wurin parking lot ya isa yayi parking ita kam fa tunda ya sanya ta cikin motar babu wanda yayi magana shi zuciyarsa ce ke tafasa da halin wannan matar ita kuma takaicin Sa'eed ne ya addabi zuciyarta wanda bata dan kuma irin shirin da yayi akanta ba tunda ga Aunty Salamatu tazo mata da maganar da hankali ma baya iya d`auka. Sai lokacin ya fita ya bud`e mata k`ofar motar yace " Muje ko?" Tare da nuna mata k`ofar shiga gidan a hankali ta fito taga irin had`uwar gidan wanda iyakar k`eruwa ya k`eru wajen ma kad`ai kenan tunaninta kuma ina ne nan??? Jin ya kama hannunta yasata bin shi itama ai suna shiga parlon gaba yanda taga tsaruwas ga kuma pic d`inta kewaye da parlon ga kuma wanda ita dashi wanda gaba d`aya bata masan tayi wad`annan pics d`in ba wanda harda wanda dariya kawai takeyi shi kuma kamar ya bada attentions d`inshi wurinta gaskiya pics d`in sun burgeta sosai wallahi jin bakinta kawai tayi yana cewa. " Wonderful crasis jin damuwarta tayi ta tafi murmushi takeyi tana kallonsa shi har ya juya baya yana k`okarin d`aukar wasu takardu akan table d`in kusa dashi ai kwai ta sarsarfa ta isa bayansa ta rungume shi ta baya tare da wasu hawaye dake zuba a kafad`arsa na jin dad`in gani ko ina ya tare mata gaba da baya ashe ya dad`e yana sonta kamar yadda itama haka ne. Bugun xuciyarsa ne ya canza jinta a bayansa ta rik`e shi kamar za'a k`wace mata shi a hankali ya juyo da ita gabansa yana jin kamar ya had`iyetq ya huta kuma huta da karatu readers nima in ajiye Alk`alamina in huta da sharrin Shatuu kullum ina rubutu tana k`wacewa hhhhhhh!!!! Cikin wata irin husky voice yace " Lucky meyasa baki iya daina zubda hawayenki akan lamarin duniya ba? Bana son kiyi loosen d`in hawayeki bayan akwai ranar da zaki zubda su a lokacin ni kuma zan samu damar da zan lashe su." Yana magana yana murmushinsa mai ban sha'awa da kuma idanuwansa wad`anda a koda yaushe suke rikid`a kamar na mage. " Da sauri ta d`ago kai ta kalleshi cike da mamakin maganarsa don bata fahimci komi ba." `Dage mata gira d`aya yayi tare da cewa "Yes of course first night d`in mu mana ai nasan sai nasha shagwab`a." Ya k`arashe magana cikin zolaya. Jin maganarsa ta k`ara sunne kanta cikin kirjinsa tana manne a kirjinsa suka ji an banko k`ofar!! parlon da k`arfi ba tare da sanin kowaye ba a tsorace ta k`ara shigewa jikinsa.juyawar da zaiyi sukayi ido biyu da Sa'eed yana yi ma Ahmed wani irin kallo kamar wani zaki!!!!. Masha Allah my fans ga abunda yasamu nan bamuda nepa sai mun had`u a next page insha Allahu saboda sauri ko editing babu....... *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️7️⃣4️⃣=7️⃣5️⃣ __________📲 Yanda Sa'adatu ta shige k`irjin Ahmed kawai yake kallo yana jin zuciyarsa na ta fasa saboda tsabar kishin Ahmed a ransa. Shi kam Ahmed kamata yayi kafin yace" look Lucky cool ur mine i"m with you control ur self. Zaunar da ita yayi bisa kujera amma fa tana k`ank`ame da rigarsa saboda har yanzu ta kasa tantance shin Sa'eed mahaukaci ne ko mai hankali? Saida ya tabbatar ta zauna kafin ya juyo shima a fusace!! Yana kallon inda Sa'eed yake tsaye yana hura hanci. K`arasawa yayi inda yake kawai ya cakume shi!! " Ubanwa yabaka izinin shigo mani gidana??!! Wai kai Sa'eed me ka d`auki kanka ne?" K`wacewa yayi daga shak`arar da Ahmed yayi masa yana gyara rigarsa kafi yace."Matar da ka Aura batare da sanin iyayenta ba nake gargad`in ka rabu da ita cikin sauri!!" Ai bai k`arasa ba jikake Ahmed ya dunk`ula hannu ya kai mashi wani irin naushi a baki har saida jini ya fita ganin ganin haka yasa shima ya ya yunk`uro zai rama kaucewa Ahmed yayi hannun shi ya naushi bango wata cakuma Ahmed ya sake kai masa ganin haka yasa Sa'adatu da gudu tayo kansu tana kuka ganin tahowarta yasa Sa'eed saurin k`wacewa daga hannun Ahmed wanda shi baiga tahowarta ba da sauri yayi wufff!! ya rungumota wani irin kukan kura Ahmed yayi yayo kanshi ya fisgeta daga rungumar da yayi mata ya jefar da ita kan kujera adai-dai lokacin Khalid ya banko k`ofar parlon ya shigo a sukwane don masu gadi sun tabbatar masa da gaba d`ayansu suna ciki kamar yadda yayi zato. Bayan ya jefar da Sa'adatu ne ya k`ara kaima Sa'eed bugu har ya fad`i k`asa yabi shi ya danne da sauri Khalid ya isa ya d`aga shi daga kanshi k`ara yunk`urin cafko shi yayi don Ahmed yafi k`arfin Sa'eed nesa ba kusa ba don shi Sa'eed shaye-shaye ya gama da shi rik`e Ahmed yayi sosai kafin ya hankad`a Sa'eed bakin k`ofar cikin tashin hankali Khalid ke magana!! " please out!!! Sa'eed tun kafin Ahmed ya nakasaka a'a wannan wane irin hauka ne kabi mutum har gida???!!! Saboda wani dalili naka? Sa'eed wai meke damunka??!!" Juyowa yayi ya kalli Khalid yace "Zakusan abunda ke damuna bayan na aikata!!" Daga haka ya fice ya bar gidan. " Me yasa zaka biye mashi? Idan ka illata shi fa?" " Haka naso nayi kai kanka ban san me yakawo ka ba, ka hanani aiwatar da k`udirina akansa." " Saboda naji komi abunda ya faru gidan su Sa'adatu wurin Karima kuma tace ka fito da ita shikuma naje inyi mashi warning har gidanshi ne Hafis yace yaje nemanka dama nasan baka wuce nan kuma zai sameka anan d`in saboda motarka na koma gida na d`auko mai traising d`in address har nasan kuna nan location." " Ok ka tafi nima yanzu zan tafi." " Ok " Khalid juyawa ya kalli inda Sa'adatu take dunk`ule kan kujera tana ta rera kuka girgiza kai yayi kafin ya juyawa ya fita ya rufo masu k`ofar. Bayan fitar shi ne shima Ahmed ya kalli inda ya jefar da Sa'adatu babu abunda yake kallo cikin hutun zuciyarsa sai yanda Sa'eed ya rungumar masa mata wasu hawaye ne masu zafi suka fito daga idanuwansa saurin gogewa yayi kafin ya tashi yaje ya tsugunna agabanta ya fara magana. "Lucky me yasa kika taso daga inda na zaunar dake? Har wani wawa ya had`a jikinki dashi saboda tsabar jahilci wallahi billahi da ace Khalid bai dakatar dani ba da sai na lalata mashi jikin da ya had`a da naki tabbas yau ya ci mutuncin na kuma zan mutu bazai tab`a mallakarki ba Lucky." `Daga kanta tayi wanda fuskarta sharkaf da hawaye ne ta kalli yanda ya mik`e tsaye zai juya da sauri ta rik`o hannun shi tare da mik`ewa tsaye itama tayi tare da fad`awa jikinsa tana kukan da ke haddasa masa wani rauni a zuciyarsa. " Wallahi Mr wata wuk`a naga ya fiddo yar k`arama wadda na tabbatar baka lura da ita ba zai sanya maka ita a wuya shine na rugu zan kareka shine ya samu wannan damar ni kuma na amshi wuk`ar ka ganta nan." Bud`e hannuwanta tayi tare da nuna masa k`aramar wuk`ar bin hannunta yayi da kallo yana mamakin Sa'eed da halinsa. Kama hannun yayi ya amshi wuk`ar tare da cewa. " Why Lucky yanzu da ya cutar dake fa?" Murmushi tayi tare da cewa. " Nasan bazai yi mani komi ba amma kai yana iyayi maka abunda yayi niyya don haka mu gode ma Allah kawai." "Hakane muje in maid ke gida bana cikin yanayi mai kyau da akwai abunda nazo nuna maki anan amma komi ya lalace saboda banzan nan next time na nuna maki nan ne gidan da nake so mu zauna amma idan yayi maki gaba d`aya gidan mallakin ki ne wad`annan pic d`in na sanya su ne tun ranar dana gane kema kina sona kuma nine aranki nayi maki kyautar wannan gidan." inda yake tsaye d`azun ya ja hannunta har gaban table d`in takardun ne gaba d`aya na gidan ya damk`a mata ahannunta ita mamaki ma ya hanata magana bud`ewa tayi tana dubawa babu k`arya mallakarta ce bata san lokacin data fad`a jikinshi ba ta rungume shi tamkar wani zai k`wace mata shi hhhhh na manta ashe akwai su Aseey hhhh... Rabata yayi da jikinsa kafin ya d`aure fuska ya fara magana "kinga Lucky daga yau bana son in k`ara ganin hawayen ki saboda asara ce gareni.ganin da gaske yake maganar yasa ta kama kunnuwanta tace " Sorry Mr bani da bakin godiya ne gareka ina kukan farin ciki ne da Allah yasa kaine abokin rayuwata na har abada dole hawaye su zuba idanuwa na awannan lokacin da wani yaso ya tozarta rayuwata amma hakan baiyi tasiri ba Alhamdulillah." K`ara lafewa tayi a k`irjin shi tana jin wata wutar k`aunarsa tana k`ara ruruwa a zuciyarta. "Amma Asiya ta yaya zakice haka bayan kinsa shi Ahmed bai tab`a furta maki yana sonki ba." " Ehhh!! Amma ai shima yasan k`arya ne yaci bulus akan wata talaka don haka yazama wajibi in bibiyi rayuwarsu ko don in tarwatsa su Khalid kai kasan ni ba wacce zaku raina m wayo bace ba." Muryar Mami sukaji tana cewa "A'uzubillahi!!!! Yanzu ke Asiya rashin hankalin naki har yakai nan? To me kike nufi ne da wad`annan maganganun naki tunda kuka fara magana keda Khalid ina sauraren ku to bari kiji in gaya maki Ahmed bazai aure ki ba kuma ba zai tab`a waiwayenki ba sai yanzu nake tantance dana sake Ahmed yayi aure dake dana tafka babban kuskure a rayuwa kuma kisani nan gidan Ahmed ne idan har bazaki natsu ba to wallahi yana gab da kokararki indai zaki zame masa matsala arayuwa darajar mahaifinki kawai kike ci." Daga haka Mami bata k`ara magana ba ta fita ta basu wuri shima Khalid d`in bin bayan Mami yayi ya fita ya barta a parlon tana cika tana batsewa. Gaskiy fans babu nepa shiyasa kuke jina shiru amma dai ga wannan ayi hakuri da shi sai komi ya koma normal....... Masha Allah my fans gaskiya kuna yina ina yinku kowa ta shirya next page zamu sha biki kiyi k`ok`ari kisamu pass don zuw*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️7️⃣6️⃣=7️⃣7️⃣ __________📲 Mama hankalinta na ga su Sa'adatu da Ahmed wanda har yanzu basu shigo ba shiyasa hankalinta bai kwanta ba. Karfe shad`aya na dare ya maidota gida badon ransa yaso ba ita kanta bata so rabuwa dashi ba saboda agaskiya yanzu tana jin Ahmed tamkar tayi shekaru dashi kuma yana k`ara shiga rayuwatarta yanda yakamata gaba d`aya takardun gidan daya bata haka ta taho dasu sai kuma ledojin da ya biya mall yayi mata sayayyar kayan ciye-ciye.har dakinsu ya kaita kafin yayi sallama da Mama wace saida suka tattauna akan abunda ya faru. A kwana atashi asarar mai rai haka abubuwa suka cigaba da faruwa masu dad`i da kuma akasin hakan ciki kuwa harda fitinar Asiya data saka Ahmed a gaba har sai ya amshi buk`atarta shi kuma yayi kamar babu ita a duniya shirye -shiryen bikinsu kawai sukeyi shida Khalid dole Mami taje Dubai da saudia domin had`a kayan lefensu hankalin Asiya ya tashi sosai ganin yanda ake zubda k`udi a gidan wai akan wannan talakawan ake wannan hidimar. Gidansu ko Sa'adatu gyara suke sha kamar babu gobe don Hajiyar k`amshi aikinta kawai takeyi ana cika mata aljihu da dollar's hhhhh.Mama kuwa ta dage gaba d`aya ta sayar da duk wata k`addararta wadda take mallakinta domin tayi ma yaranta abunda ya dace gaba d`aya dangin Alhaji Bukar mamakin ganin hidimar da takeyi wasu kuma zarginta sukeyi da kawai tana cin kud`in sune don idan ba haka ba ta yaya zata bada auren yara biyu a gida d`aya haka dai maganganu suke tashi ita kam bata su takeyi ba harkar gabanta kawai takeyi su kansu yaran mamaki sukeyi yanda takeyin hidimarta da kud`i batare da wata matsala ba to ai haka Allah yakeyi ita hidima Allah keyinta komin kud`inka Allah dai yayi mana jagora a dukkan al'amuran mu na Alkairi Allahumma Ameen. "Hajiya wai kina ganin zan iya samunta ta wannan hanyar kuwa?" " K`warai kuwa nifa ina ganin idan munyi mata asirin nan dole ta ji duk duniya kai take so kuma kaga daga haka auren zai rabu kawai sai ka mallaketa cikin sauk`i batare da kowa ya zargi wani abuba daga nan shi sai ka barshi cikin garari idan ma mutuwa zaiyi da sonta to saidai ya mutu amma ta wannan hanyar ce kad`ai zamu rabasu ta tsane shi tsana na har abada." "Hhhhh gaskiya kin kawo shawara kuma na yarda dake don haka komi kike buk`ata ba matsala sai kiyi magana." " A to ba komi sai kaji ni. "To shikenan ni zan koma." Daga haka Sa'eed ya karkace ya fiddo wasu mak`udan kud`i ya ajiye ma Aunty Salamatu yayi gaba, ita kam ai kasuwa ta samu d`aukar kud`in tayi tana jujuyawa tana dariya lallai kam lokacin arzik`inta yayi yazama dole ta shiga ta fita ko don Sa'adatu ta koma hannun Sa'eed don tasan idan hakan ta faru to sai fa yanda tace don ai ba barin su zatayi haka nan ba gaba d`ayansu zata sanya Bokanta ya mallake mata su dariya tayi sosai tana harhad`a kud`ad`enta. Mami gaba d`aya ta hana Ahmed yaga Sa'adatu har sai an kai mai ita gida hakan yasa kullum suna mak`ale a waya daga chatting sai magana kuma ita kanta Sa'adatu Mami ta gargad`eta kada ta sake ta yi video call dashi don bata buk`atar yasan halin da take ciki, haka ma Karima da Khalid ta hana komi tace suyi hakuri har sai ankawo masu matansu. Aunty Habiba wallahi duk abunda Asiya ta fad`i maki k`arya ne yaran nan suna da rufin asirin su dai-dai gwargwado babu wata matsala game da tarbiyyarsu to menene laifin su idan sun shigo cikin family d`in nan ai ni gaskiya banga wata damuwa ba." " Aisha amma ace kamar Khalid d`an dana haifa bazai bi maganata ba kina ganin haka nakawo mashi d`iyar Aminiyata gaba d`aya yaron nan yace wai batayi masa ba ga kud`i ga mulki tunda yar sarauta ce gaba da baya amma yanzu sai a ce in sanar ma k`awayena wannan auren gaskiya imposible." Daga bayansu ne sukaji muryar Ahmed yana cewa "Aunty Is posible." Juyawa sukayi gaba d`ayasu suna kallon saukowarsa daga bisa bene k`arasowa yayi yazo ya zauna kusa da Aunty Amarya wacce ita ce mahaifiyar Khalid kuma a gaskiya jininta ya had`u da Ahmed sosai. "Aunt don Allah ki bar maganar waccen sakarai d`in wacce bata san ciwon kanta ba, duk maganarta k`arya ne saboda haka ki bar bros ya auri matar da yake so wacce hankalin shi zai kwanta amma ina so ki fad`i duk yanda kikeso bikin ya kasance yanda k`awayenki zasuji dad`i ni zan sa ayi maki komi." Ya fad`i haka don yasan logon ta mace ce mai son nuna isa da gayu gata da son harkar manyan mutane amma fa tana da kirki kuma tana son shi sosai shiyasa ko a baya idan Abba yak`iyi mata abu shi yakeyi mata shiyasa take jin maganarsa saboda ita yake yawan zuwa Abuja wurinta yasan yanzu tana iya dagule komi. Ja mashi hanci tayi tana dariya. "Kaji mai wayo wato kana so kace gaba d`ayanku kun dage akan su dai kukeso kai da baka ma jira ba kawai ina Dubai wannan labarin auren naka yazo mani naji haushi na ciji yatsa kamar wanda akayi ma asiri kasan yan'aikin nan nazamani komi zasu iyayi ga Asiya nan saboda kai ta zauna gidan nan amma ka k`ita gaba d`aya kaima." `Daure fuska yayi yace" Aunt halin yarinya ne yayi mani shiyasa na aureta at once don haka ki bar maganarta ki turo mani ko nawa kikeso ni zan wuce." Ganin ya sauya itama ta ce Ayya my boy wasa nakeyi maka ai nasan kana da choice mai kyau komi kenan zan tura maka." "Ok Mami zanje in duba masu aikin gidan nan sai na dawo." " Ok adawo lfy." Daga haka ya fita direct d`akin Asiya ya nufa rai b`ace don yana so yayi mata warning akan ta daina shiga harkarsa shida matarsa ka cib`us sukayi dai-dai zata fita a fusace! Ya jawota ya shige da ita ta wani coridor ita kam a tsorace! Take kallonsa. " Asiya! zaman katsina zai zame maki tarihi idan har baki fita harkata ba! Ina so kisani duk abunda kikace ma Aunty Amarya ya dawo kunne na don haka wannan shine last warning d`ina dake na k`arshe saboda haka be careful!!" Da haka ya saketa daga shak`arar da yayi mata ya wuce abinsa, ita kuma bin shi tayi da kallon takaici. Biki kam yayi biki ayau ne itama Karima ta tabbata matar Khalid ai mutane kam dana gida dana waje duk sun halarci wannan biki na yan gata don Abba ba k`aramar gayya yayo ba ta ko ina haka suka amsa gayyatar Abba hidima akeyi babu mai sauraren wani idan har kaga mutum yana kallon abunda wani yayi to gulma ce ta kawosa gidansu Sa'adatu wanda Ahmed ya ba Mama anan akayi bikin kowa da albarkacin bakinsa masu fatan Alkairi nayi masu akasin haka kuma nayi. Amare kuwa sunsha kyau na ban mamaki wurin aikin gidan ne Sa'eed yasa Aunty Salamatu tasamu wanda zai shiga daga cikin masu aikin yasa masu cemara saboda Sa'eed ya rink`a ganin komi da yake faruwa suka biya shi haka kuwa akayi babu wanda yasan hakan sai su biyu. Lokacin kai Amare yayi daga can za'a wuce dinner. To gaskiya nima zan koma gida in canza shiri don naga abun nayi ne nasamu dai na lallab`a wurin Salima domin ita ce best friend ta Amaryar Ahmed na rok`eta ta bani pass get d`in don haka duk mai zuwa yayi magana ayo mana photocopy in bashi don gaskiya bazan bada labarin dinner ba don abun yafi k`arfina. Masha Allah my fans ina ma kowa fatan Alkairi amma Hajiya Fatima KD ina maki fatan Alkairi a*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️7️⃣8️⃣7️⃣9️⃣ __________📲 Gaba d`aya hankalin Ahmed a tashe yake saboda baya son zuwa dinner d`in nan amma ta yaya zai d`auke matarsa cikin hikima yanda baza su fahimta ba? Gaskiya bai yarda da irin wannan abun ba yana ganin yanda suke zuwa na abokaninsu saboda haka shifa bazai bada matar shi kowane jik an jak yana kallo ba dole ne ya nemi mafita saboda shi dai gaskiya yana da kishi sosai shi yasa har yanzu idan ya tuna ranar da ya fara had`uwa da Sa'adatu tana bayan mai babur ranshi b`aci yakeyi intentionally ne ya aikata abunda ya faru don ganin yarinyar kawai yaji bugun zuciyarsa ya ya canza shiyasa tun a lokacin ya k`udurta sai yasan who is she? Murmushi yay ya ba kansa amsa a hankali ya furta " She is my wife." Kawai yanke hukuncin pretending d`in cewa kanshi ne ke ciwo kuma kowa yasan idan yana ciwon kai akwai matsala normally sai idan sugar d`in shi ne zai tashi hakan ke faruwa dole ne a dakatar da komi a saurare shi don yasan komi zai lalace. "Mami don Allah abarni anan gidan ina son zama daku bazanji dad`in zama ni kad`ai ba acan." Murmushi Mami tayi kafin tace " Ai Sa'adatu ko Khalid da kikaga zai zauna kusa damu abun bai mani dad`i ba saboda ina so kusamu kusanci sosai da mazajen ku kuma kinga zaman gidan nan duk da part d`inku daban za'a iya samun matsala saboda wannan shed`aniyar amma yanzu babu dalilin da zai sanya taje gidan ku ko shi Ahmed nasan bazai yarda da wannan ba amma nan batare da mun sani ba tana iya cutar dake don haka insonki kwantar da hankalin ki ki fuskanci sabuwar rayuwa ba sai na fad`i komi ba nasan yanzu kin san wanene mijinki kuma ke kad`ai ce zaki sauya mashi rayuwa yanda kikeso amma ina so kisan cewa Ahmed mutum ne mai sauk`in kai nasan insha Allahu zakiyi alfahari da auren shi ko bayan babu rayuwar mu iyayen mu sun rasu tun yana k`arami kuma ni na rene shi na auri Alhaji Kabir tun kafin in gama makarantar secondary haka ya rik`e ni nida d`an uwa na sakamakon k`in ba yan uwan mahaifina dukiyar Babanmu ne suka d`auki tsanar duniya suka d`ora mana babu irin wulakancin da basuyi ma Ahmed ba saboda shi mutum ne mai son zumunci lokacin da zan tafu karatu America haka ya matsa in barshi wurin dangin Babamu haka na hakura na bar shi shima yaci gaba da karatun shi ina tura mashi kud`i kamar yadda nake son yazama bashi cikin damuwa shida Granny amma kash! gaba d`aya idan na turo kud`in Baba Sule yake kwashe wa baya basu komi ni ban sani ba kuma basu da hanyar da zasu sanar mani." kukane ya kufce ma Mami sakamakon irin tashin hankalin da ta tuna ya faru, kafin ta cigaba da magana. "Tabbas Ahmed yaga rayuwa bana son maimaita abunda ya faru a zuciyata amma tun ranar da Allah ya had`amu dake na tabbatar dacewa kema wani jigo ne a rayuwar Ahmed farkon zuwanki gidan nan a ranar na saka aka tabbatar mani da wacece ke? Kuma koda kuka samu matsala dashi kika bar aiki hakan ya bani damar k`ara shigo da ke rayuwarsa, bazan b`oye maki ba nasan cewa Ahmed ke yake so amma tunda Asiya ta shiga rayuwarsa nake fargaba akan hakan komi da kikaga nayi shi to dama inaso ne ku k`ara shak`uwa da juna tunda naga wannan ita ce kad`ai hanyar da zanyi nasara akanki kuma Alhamdulillah zan k`arashe maki labarin Ahmed amma ki bani lokaci saboda yanzu kinga hidima akeyi kuma akwai masu son ganinki nima haka amma ina so kisa ma ranki Ahmed yana buk`atar kulawarki sai kin jajirce akan hakan kuma ki d`aukeni tamkar Mama data reneki kada ki sake ki b`oye mani damuwarki ko ya take kuma abunda Ahmed yayi tun farko shine dai-dai har ga Allah banji bak`in cikin hakan, ba da bai aure ki a lokacin ban san irin damuwar da zan shiga ba domin naji komi akan fasa aurenki da Suraj inda wanda na wakilta akan rayuwarki don haka ina maki fatan Alkairi kuma kisani d`an'uwana shine ya dace da rayuwarki." Hawayen da suka zubo ma Sa'adatu ne Mami tasanya tissue tana goge ma Sa'adatu saboda gaskiya hankalinta ya tashi da jin tak`aitaccen labarin su Mami." Haba my sweet Sister me yasa ba zaki dakatar da zubar hawayenki ba aranar farin cikinki ba? Na d`an gutsura maki ne don kisan waye mijin da kika aura don haka forget dear tashi kije part d`in ku kayanki na can ki shirya kafin lokaci yayi." "To Mami nagode da kulawarki garemu kuma insha Allahu bazan baki kunya ba." Daga haka tashi tayi ta fita bin ta Mami tayi da kallo tana jin k`aunar yarinyar aranta. Tana fita wayarta ta duba taga miss call d`insa tagani yakai guda goma da yake wayarta silent take tunda Mami ta kirata bud`e baki tayi da mamaki to neman me yakeyi mata? Tana isa part d`in ta ganshi bud`e maida key d`in dake hannunta tayi a jakarta ta murd`a k`ofar da sallama ta shiga kwance ta ganshi bisa kujera ya rufe idanuwansa dama yana lek`en tahowarta ta window yayi saurin kwanciya ya rufe idanuwansa k`arasawa tayi gabansa ta ajiye jakar hannunta. "Mr kayi hakuri ina wurin Mami ne." Yaji muryarta a bisa kansa bud`e idanuwansa yayi da k`yar ya kalleta cikin wata irin murya wacce daga ji kaji ta mara lafiya yace "Lucky banida lafiya kaina ke ciwo seriously shiyasa nake kiranki." "Ya salam! Mr ciwon kai? Kasha maganinka yau kuwa?" Kamashi tayi ta zaunar kafin tace " bari in kira Mami." Juyawa tayi zata bar wurin saurin rik`o mata hannu yayi ta juyo ya jawota yayi ta fad`a cikinsa ya rungumeta tsam a jikinsa. " Lucky bazan iya zuwa dinner ba saboda haka kema ba sai kinje ba mu hak`ura kawai Allah yasa mana Albarkar auren mu." Lafewa tayi a k`irjinsa luf yana shafa kanta yana gaya mata sweet words masu dad`i wanda ita kanta sun mantar da ita wata dinner a hankali bacci yake d`aukarta dama ga gajiya jikinta ganin ta fara bacci ne ya d`auki wayarta ya kashe gyara mata kwanciya yayi shima ya kwanta ya rungume abunsa yana jin wani sanyi aransa daga haka ya mance bai rufe k`ofar ba shima bacci yayi gaba dashi. Mami ce taji shiru basu fito ba ga shi an fara tafiya shine taje ta duba taga ko me sukeyi basu fito ba? Tana isa itama ganin k`ofa bud`e yasa ta bud`e tare da sallama a bakinta ganin yanda suka mak`ale ma juna suna bacci tayi saurin komawa ta ja masu k`ofar tare da ajiyar zuciya!! "Tabbas bazan yarda da zamanku gidan nan ba ko don gudun shiga tsakaninku akwai soyayya mai k`arfi tsakanin ku kuma kuna nuna ma junan ku ba tare da shayin komi ba dole ne gobe ku bar gidan nan wasu hawayen farin ciki ne suka zubo ma Mami wanda ganin yanda d`an'uwanta ya samu natsuwa da irin matar da ya aura. Alhamdulillahi." Ta furta tare da barin bakin k`ofar d`akin. Sai a lokacin ma ta duba wayarta taga text d`in da yayi mata murmushi tayi don ta san babu wani ciwon kai ta gane abunda yake nufi don haka zata sanar ma mutane bazai samu zuwa dinner ba bashi da lafiya. Ba k`aramin tashin hankali Asiya ta shiga ba na rashin ganin Ahmed duk yau gaba d`aya ta rasa ta yanda zata ganshi ga mutane cike da gida bare tayi tunanin zuwa part d`inshi. Amma fa dole ne kamar yadda zineeh ta sanar mata to yazama wajibi ta had`u dashi kuma ya shak`i turaren da boka ya basu saboda a juya mashi tunani ya ga duk duniya ita yake son gani a gaban shi. Jita yi Mami na fad`i ma Granny Ahmed yana fama da ciwon kai amma yasamu bacci, da sauri ta juya ta nufi part d`in shi abunda bata sani ba duk wani motsinta na idanuwan Mami itama Mami a sukwane!!ta bi bayan Asiya!! *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️8️⃣0️⃣=8️⃣1️⃣ __________📲 Hannun ta tasanya akan k`ofar zata bud`e muryar Mami taji daga bayanta tana cewa. "Me zakiyi?" Da sauri ta juyo cikin fargaba da tashin hankali! na dakatar da ita da Mami tayi " Mami zan duba Ahmed ne naga basu fito ba kuma lokaci na tafiya." Wani irin kallo Mami tayi mata saboda arikice take magana. " Baki da wannan hurumin a yanzu Asiya babu ruwan ki da Ahmed a yanzu idan ba gaisawar mutunci ba kuma wannan yazama shine na k`arshe zuwanki wannan part d`in domin dai yanzu Ahmed yana da iyali kinga babu dalilin da zai sanya kina shiga hidimar sa please na rok`eki ki fita harkar Ahmed kowa ya zauna a mazauninsa." Ba tare da tace komi ba ta ratsa ta bayan Mami ta wuce a fusace domin ji takeyi zuciyarta zata tarwatse wannan wulak`ancin da Mami tayi mata. Ita kuma Mami bin bayanta tayi da kallo tana mamakin hali irin na Asiya tabbas duk wanda yasama kanshi son zuciya to yana tare da wahala. "Allah ya shirye mu gaba d`aya." Mami ta furta kafin ta bud`e k`ofar da alama ma basu san abunda ke faruwa ba zare key d`in kofar tayi ta rufe su ta baya ta tafi da key d`in. Haka Asiya ta nufi d`akinta rai b`ace inda Zineeh ke jiranta ganinta haka yasa Zineeh saurin shan gabanta tana tambayarta me ya faru? " Wallahi Mami ta ci mani mutunci kuma ta hanani shiga wurin Ahmed yana cikin d`aki naji tana ce ma Granny bashi da lafiya bazai je ko ina ba kuma nasan yana tare da wannan sakaran yarinyar shiyasa ta hanani shiga." "Lallai Asiya sai kin jajirce kafin kiyi nasara don na lura kowa yana bayan Sa'adatu amma fa dama ai boka yace gaba d`ayansu basu sake da Addu'a don haka samun su yana da wahala ke dai kibi sharad`insa wanda yace kada kikus kura ki wani namiji ya kusance ki har lokacin da zaki samu Ahmed a hannunki ki juya rayuwarsa yanda kike so don haka ina gargad`in ki don nasan halinki K`awata baki da hakuri kina iya bin guy d`inki kuma kinga kn lalata komi." "Hmmm ai na ja abunda ma zamuyi fad`a da Baby na har sai komi ya kankama don nasan shima baya iya hakuri dani kawai ni burina yanzu in lalata rayuwar Ahmed in sanya ma Mami hawan jini ita kuma wannan yarinyar in tarwatsa rayuwarta to kinga daga nan sai in zame jikina in barshi bayan duniya ta gama sanin cewa yana tare dani kinga komi nashi yazama loose hhhhh." " Hhhhh kai k`awata muguwa ce ke gaskiya kin shirya da kyau." Kashewa sukayi suna dariya. Duk wani wanda zaiji babu dad`i rashin zuwan Ahmed wurin dinner Mami ta fad`i ma Khalid komi kuma sun fahimtar da kowa saida suka gamsu. "Inna wai meyasa idan kinje wurin bokan nan kice mashi ya juya hankalin Sa'eed akai na tunda dai kinga ni dama irin mijin danake so kenan mai canji a hannu ita Sa'adatu ki barta da mijinta muma nan ai idan na aure zaki fi jidad`i fiye da ita da kike son dole sai ya k`waceta hannun Ahmed d`in gaskiya nidai abar mani shi." Haka ta k`arashe magana cikin damuwa. Shiru Salamatu tayi tana nazarin maganar d`iyar tata din ita bata ma kawo hakan aranta ba saboda taga Sa'adatun kawai yake so amma ai ko da tayi wauta, murmushi tayi kafin tace. "Yo ai ni Samira ban kawo hakan araina ba maganarki gaskiya ne tuwo na mai na yakama ta gara in kawo wannan daular kusa dani to bari gobe sai mu tafi dake har wurin boka mai gobe danisa muyi masa bayani da muke so." Rugumeta tayi tana fad`in " Inna!" "Granny Sa'adatu tana don zama nan amma na nuna mata gara ta tafi can ko don gudun matsala." "Gaskiya ne Aisha kinyi dai-dai kuma hakan ne ya dace mudai fatan mu Allah ya basu zaman hakuri da juna tabbas muma zamu so Sa'adatu kusa damu amma gara ta zauna da mijinta cikin salama, kuma nasan bata da matsala da Ahmed insha Allahu." " Allah yasa haka Granny." Khalid kam daga wurin dinner sai aka wuce mashi da matarsa gidansa tare da k`awayenta da sauran dangi ita ko Sa'adatu fa ko gayya batayi ba don bata k`awa sai Salima kuma itama Salima ba k`awayen gare ta ba, hhhhh. Kwance take luf a jikinsa bata ko motsi kamar a mafarki yayi figigi ya farka da salati a bakinsa mamak yakeyi to waya kashe masu wutar parlon ya kunna masu dif 🚥 light fuskarta ya kalla yaga hankali kwance take baccin ta murmushi yayi ya jawo wayarsa wacce ya sanyata silent miss call ka baya ma iya duba wa sun cika wayar agogon wayar kawai ya duba yaga karfe 3:30 da sauri ya jiye wayar ya rungumi Sa'adatu sai bedroom d`insa tunda ya d`auketa take rik`e da rigarsa har ya kata kan bed ya kwantar a hankali ya sa hannu ya cire rigarsa daga hannunta ya ajiye mata hannun akan pillow yayi murmushi kallabin kanta ne ya zame shafa gashin kanta yakeyi yana murmushi hhhhhh kaji su Lucky kamar wasu yan india hhhhh! Daga k`arshe dai tashi yayi ya shiga bathroom ya watsa ruwa yayi alwalla yazo ya cigaba da sallah kamar yadda ya saba duk dare. Washegari da safe haka gida ya cika dangi da masu jin dad`i da kuma wad`anda ganin k`waf ya kawosu kamar irin su Baba Sule da matansa da dai sauransu. Da k`yar yasamu ta tashi don da alama ta gaji sosai kuma yana ganin dama can ita kamar tana son bacci sosai don kwana biyun datayi kafin bikin nan idan ta kwanta kamar wata mage hhhh. Haka saida ya taimak mata wurin shiri saboda gaba d`aya yarinyar yar shagwab`a ce haka yayita tarairayarta yana shiryata daya tab`a nan sai ta langab`e lotion yake shafa mata amma sun kai minti talatin suna gaban mirrow tana zabga mashi shagwab`a haka da akazo sanya kaya akwatunanta da Mami ta kawo mata ne ya ci gaba da bud`ewa don neman kayan da zata sanya ya d`auko kaya sun kai kala goma amma sai tace bata so basuyi ba daga karshe de da ya dauko wata atamfa super mai ratsin pink atamfar ta d`auku ga shi wani d`inkin riga da siket ne ya had`u sosai shi kanshi d`inkin ya burge shi dariya tayi ta amshi kayan ta ruga d`aya part d`in ta sanya key murmushin jin dad`i yayi d`age kafad`arsa fita yayi don yaje yaga Mami. Itama tana gama shirinta fita tayi don taje taga Salima. Ki cubus sukayi da Asiya shan gabata Asiya tayi ta fara dariya!"hhhhh!! Wai su mata an kwana da miji ba kunya ba tsoro mutane cike da gida amma kina cana mak`ale miji tir! Da wanna rashin aji dama ai da alama kun saba shiyasa ko jikinki." "Gaskiya ne ai shi aji yana zuwa ne kafin aure amma inda kuma aka zama d`aya ai labari ya k`are kuma ni nasan cikar ajina ne yasa Mr ya rud`e bisa kaina ba talla akayi mashi ba da kanshi ya nemo ni kuma ya aure ni wacce kuwa akayi mashi tallar ai cewa ayayi akai kasuwa ehhh, shiyasa kuma akasuwar ba kowa zai d`auka ba haka na take yawo tsakanin kaduna da katsina don ta samu mashin shini, kuma ina so kisani yanzu ba da bace ba ni yanzu matar gidan nan ce kuma surikar gidan nan don haka ko ki kirani da gwal, Diamond, zinari duk d`aya ne amma na wuce da saninki Ahmed nawa ne for ever and ever!!" Daga haka ta shige part d`in Salima. Wani kallo ta bi Sa'adatu dashi na rashin gane wacece ita?????hhhhh ku bata amsa fans ni kam bacci nakeji sai Allah ya kaimu lafiya.... *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️8️⃣2️⃣=8️⃣3️⃣ __________📲 Sa'adatu shigewa tayi d`akin Salima ba tare da k`ara sauraren Asiya ba, tana shiga Salima tayo kanta da gudu ta rungume, mamaki ne fal a tare da Sa'adatu wannan irin murna haka Salima? "Ai wallahi Lucky yau kam kin burgeni , kin wanke mani waccan yar rainin hankalin gaskiya kin mani da-dai Lucky kada kisake ki raga mata wallahi Mrs Ahmed kina wuta faaaa hhhhh." "Kai Salima baki da dama ashe kina kallon mu taf!" "Eh man kallonku kuma ina jinku Allah gara da kikayi mata haka." " ki bari kawai Salima ta ishenine Asiya bata da hankali ke kullum magana d`aya? Bayan bawan Allah n nan bata ke yakeyi ba amma kin bi kin takura kanki." "Hhhhh ai Lucky idan mutum ya d`auko ma kansa dala ba gammo to ai ko sai ya nemi wurin ajiyeta." "Gaskiya kam." "Amma gaskiya Khalid bana son kana yi ma Aunty haka ba sufa iyaye lallab`asu akeyi duk yanda tace daka barta anyi komi da ita kaga yanzu tayi fushi sosai fa." " Haba Ahmed ita Mum komi nata bata dubawa ta yaya zakiyita pic da yara don kawai kina son jin dad`i ai ni wallahi bana son kana biye mata ai kaga shi Alhaji baya sauraren wannan abubuwan nata." "To ai yanzu gashi can sunsa video d`in dinner tana ta fad`a wai kowa gashi aciki amma ita saboda baka d`auketa da muhimmanci ba shine kasa aka fidda ta ako ina cikin videos d`in." Kama hannun Khalid yayi ya nufi main parlo d`in inda ta rikice ma su Mami suna ta lallashinta tana kuka. "Haba Mum wai menene haka? Ai ba dole sai anganki ba." Mik`ewa tayi tace."Ai dama na san kai ba k`auna ta kakeyi ba bare kuma yanzu ka samu mata ai dole kace haka da sauri ta bar parlon tana kuka Mami ce ta girgiza kai kama hannu Karima tayi suka bar wurin Ahmed kallon Khalid yayi yace bana son kak`arayi ma Aunty magana idan dai ba hakuri zaka bata ba." Daga haka Ahmed ya bi Aunty Habiba d`akinta yana zuwa ya sameta ya zauna kusa da ita ya fara magana. "Aunty nidai kinga bana son damuwarki kuma shima fa Khalid yana so a ganki amma ba irin haka ba inda ace ba auren shi bane nasan bazaiyi haka ba kuma ai ke yanzu surika ce saboda me zaki shiga damuwa don kan wannan? Please Aunt ki bar maganar nan baga auren Salima nan ba ai tunda ita mace ce kuma jikarki sai kiyi duk yanda kikeso amma don Allah ki dai fushi da surikarki tun yanzu my sweet Aunt." Ya k`arashe magana cikin zolaya irin wacce ya saba yi mata. " To shikenan kaje ka kawo mani wani abu inci yunwa nake ji." Dariya ta bashi don yasan bata wasa da cikinta kuma shi yasan idan ba shi ba babu mai sauketa akan zafin data d`auka. " Ok Aunt yanzu kuwa insha Allahu." "Kiyi hakuri Karima haka halinta yake abu kad`an sai ta sanya rigima amma kuma wallahi tana da kirki nan gaba zaki gane ke dai kiyi mata biyayya insha Allahu zakiji dad`in samun surika ta gari kawai dai ita wayayya ce kuma tana cikin manyan mutane ko akan bikin nan ai kin gani ko? Amma bata da matsala shiyasa da yake Ahmed ya gane ta sosai shiyasa shi kad`ai take saurare kuma kada kice don kud`insa wallahi tun yana yaro haka jinisu ya hadu don haka kada wannan abun ya dameki." "Ba komi Mami nidama nayi tunanin kada tace nina sanya Khalid aka cireta amma na gamsu yanzu na gode Mami." "Ba komi gaba d`ayanku nawa ne." Ranar haka ayi walima gaskiya kam amare fa kamar asace a gudu dasu sun sha kyau masha Allah. Sai dare aka fara kai Karima gidanta kafin aka zo tafiya da Sa'adatu nan fa aka sha drama wai ita ba yau zata bar gidan ba(" Aunty ko tace ai bata isa ba dole ta bi Ahmed tunda abun nata haka ne ma babu mai rakiyarta kawai ta bi mijinta su tafi gidansu suma.") Salima ma kuka takeyi sosai wai zasuyi kewar juna shi kam Ahmed nasiha Abba yayi masa sosai akan rik`e amanar da aka bashi kada yayi sakaci da gidanshi haka yazo ya samesu sunata fama da ita. Granny ma kasa fitowa tayi suyi sallama don yaune rana ta farko dataji babu dad`i aranta tayi sabo da yarinyar sosai a gidan don haka bata iya ganin tafiyarta duk da tasan itama tazama cikin family d`insu. Yana shigowa yazo ya samesu a haka ya tambaya lafiya suke kuka haka ita da Salima Aunty ta fad`i mashi murmushi yayi yayi ma Aunty da Mami alamar su bar d`akin bayan sun fito ne ya kalli Salima ita ma tashi tayi ta fita zuwa yayi gaban Sa'adatu ya dafata kafin yace. "Lucky nan kike son zama?" `Daga mashi kai tayi alamar eh. "Good zan barki anan amma ina so kisani idan har na bar gidan nan ba tare da ke ba bazaki k`ara ganina ba har sai nan da 1month." A razane!! ta d`aga kanta tana kallon shi, shi kam babu alamar wasa a tare dashi daga ganin yanda yake magana ganin tsoro ya bayyana afuskarta yasa shi k`ara had`e fuska kafin ya fara magana tare da tabbacin maganar da yake fad`i mata haka ne. " Tabbas haka ne babu dalilin da zan zauna gidan nan amma ke tunda kina ganin hakan yayi maki to ban hanaki zama dasu Mami ba, amma kisani bazan zauna k`asar nan ba inyi zaman lonely bayan na wuce wannan matsayin don haka ina mai sanar dake bazan takuraki ba a halin yanzu tunda kin zab`i zama a gidan nan fine." Daga haka ya mik`e tsaye wurin key d`in motarsa ya nufa ya d`auka ya wuce zai fita ganin haka yasata tayi saurin tashi tsaye tare da dakatar dashi ta hanyar kiran sunansa. "Mr!" Tsayawa yayi cak! Ba tare da ya juyo ba da gudu ta isa bakin k`ofar ta rungume shi ta baya tana cewa. "I love you with all my heart Mr na yarda zan bika bazan iya jure rashinka ba na wata guda I can't my dear husband." Juyowa da ita yayi gaban shi yana share mata hawaye murmushi yayi domin yasan ya gama da ita don yayi nasarar karya mata zuciya. Shima rungumeta yayi sosai ajikinsa kafin yace "Is ok dear less go." Jan hannunta yayi ganin su Mami yasa ta k`wace hannuta daga nashi k`ara rik`eta yayi sosai, saida yaje gaban su Mami da ita kafin yace"Mami Aunt zamu tafi gida kallon juna sukayi gaba d`aya had`a baki sukayi wurin cewa. " Allah ya bamu Alkairi yasa Albarka a zamanku." Murmushi yayi wannan ita ce rana ta farko da zai bar ahalinsa ya koma sabuwar rayuwa da matarsa hakan yaji babu dad`i amma kuma bazai bijire ma maganar Maminsa ba dole ne ya bar gidan bai k`ara magana ba da sauri yaja hannun matarsa suka fita parlon wasu hawaye ne na farin ciki suka zubo ma Mami. Yana rik`e da hannunta har bakin mota kafin ya bud`e ya zaunar da ita shima ya zagaya ya shiga tunda suka tafi Mami da Aunty kowa ya koma part d`insa cikin damuwa da jin babu dad`i aransu ita kam Mami har saida Daddy yayi ta mata nasiha akan ta bar kuka haka nan ai hakan abun alfaharin ta ne ta reni yaro har ya kaiga wannan matsayin da nasarori na rayuwa ai ba kuka bane ya kamaceki godiya ga Allah shine a haka yasata ta tashi tayi alwala tayi nafila don gode ma Allah wannan lokaci da ya riske ta sannan tayi ma d`an uwanta Addu'a sosai. Tunda suka tafi a mota babu mai ma d`an wansa magana tsakanin shi da ita kowa da abunda yake tsak`awa akan sabuwar rayuwar da zai shiga har suka isa gida haka mai gadi ya wangale ma Ahmed get tare da gashe su da kuma yi masu fatan Alkairi koda yayi parking haka ya fito ya bud`e mata motar tare da kama hannunta kafin yace . "Lucky ga gidanki nan to yakamata kishiga da k`afar dama da kuma Addu'a nemen tsari daga duk wata fitina da ke cikinsa da kuma fatan had`uwa da duk wani Alkairin da ke cikinsa." Murmushin jin dad`i tayi tare yin yanda yace mata shima Addu'ar yayi gaba d`aya suka shiga cikin farin ciki muma muna maku fatan Alkairi Sa'ar Mata. "Asiya gaba d`aya kinyi yanda akace kiyi kuwa?" " Nayi wallahi amma babu wata alamar nasara shiyasa nace Momy kawai zance ma Zineeh ta bani wannan layar da akace gaba d`aya idan nayi amfani da ita to Ahmed bashi ba mace bare ma yayi sha'awarta har su gaji da zama su rabu." Hhhhh ai hakan shine dai-dai gara ma yazama hoto mara amfani saboda haka maza ki tashi ki sameta kuje kuyi abunda ya dace." "Ok Momy nah." Da haka ta tashi ta d`auki key d`in motar ta ta fita ba tare da tunanin komi ba. Ita ko Momy wani shu'umin murmushi ta bita da shi. Sa'eed ne hankali tashe!! yayo gidan Aunty Salamatu saboda yanda yake jin zuciyarsa na azalzalarsa akan ya zo gidan don yana jin kamar akwai abunda ya ke son gani cikin gaggawa........ *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️8️⃣4️⃣=8️⃣5️⃣ __________📲 Cikin sauri Sa'eed ya isa gidansu Aunty Salamatu, suna zaune a parlo suka ji sallamarsa. Ba tare da b`ata lokaci ba, ya shiga had`a idanuwan da sukayi ne da Samira yaji wani abu ya caki! Zuciyarsa, cikin sauri ya k`ara matsawa kusa da ita. Ganin haka ya sata k`ara fad`ad`a fara'arta, saboda tasan tayi nasarar samunsa. "Zauna mana" Salamatu tace masa. Neman wuri yayi kusa da ita ya zauna yana jin wani dad`i a zuciyarsa. Koda su Ahmed suka shiga cikin gidansu direct ya wuce da ita part d`in da ya amsa sunansa wanda shine nata wanda su Mami ne suka zuba mata komi a cikinsa sai d`aya part d`in wanda aikin Mama ne kawai inda ta rok`i abata dama itama ta sanya nata kayan data yi ma Sa'adatu haka kuwa kayi sai d`aya part d`in nashi ne sai d`ayan na bak`i ne kai daga ganin tsarin gidan kasan don mace d`aya akayi shi, nan zaka tabbatar da cewa tabbas mallakin Sa'adatu ne. Kallon yanda take kallon gidan ne ya tabbatar masa akwai tambaya fal aranta. Murmushi yayi kafin yace "Ki adana tambayoyinki don basu da hurumin amsasu ." Da sauri ta zaro!! idanuwa to ya akayi yasan abunda take tunani kenan??! Dariya yayi ganin ta tsaya tana kallonshi. "Yes ai duk abunda yake zuciyar matata yazama wajibi nima in fahimce shi." Nuna mata saitin zuciyarsa tare da kama hannunta ya d`ora dai-dai inda zuciyarsa take harbawa yace " Tare suke harbawa data jikinki kuma wannan ba abun mamaki bane ba Lucky saboda gaba daya bata da wani tarkace acikinta mace uku nasani tana cikinta abaya." A razane!!tayi saurin cire hannunta daga inda ya rike shi yanda tayi ne har ta bashi tsoro kishi ya gani male-male a fuskarta dariya ya sake fashewa da shi kafin ya fara magana. " Kwantar da hankalinki my dear wife bawai ina nufin wasu bane ba illah Mamana data rasu sai kuma Mamita, da kuma Granny d`ina ke kuma yanzu kin rufe k`ofa da taki zuciyar don haka ni Ahmed mallakar ki ce don nasan kuma babu wacce zaki sake ba damar shigowa bare tayi wani tasiri a cikinta Lucky nasan zaki iya hakan." Kunya taji shiyasa ta sunne kanta cikin k`irjn shi tana cewa "Ai kaine ma ka iya tarwatsa zuciyar mutane mai makon kayi mani yanda zan fahimce ka da sauri shine sai kayi mani kwana ko?" don kaga yanda zanyi ko" "No ba haka bane ba kawai dai kinyi saurin karaya ne." Dariya itama tayi kafin yaja hannunta suka shiga cikin bedroom d`in. "To kindai ji bayanin dana yi maki yanzu kiyi saurin tashi kafin ma yace zai kusance ta muje mu rufe kwalbar nan tunda dai kinga layar na ciki kuma rami kawai zamuyi mu rufe shikenan shida mace sai kallo babu abunda zai iyayi mata duk yanda yaso yin wani abu babu dama har sai ya nemeki kafin yasamu abunda yake so kinga daga nan dole ta hakura ta bar maki shi tunda ai dai dole itama tayi sha'awar a kwanta da ita iyakar kuma inda bata samu ba ai kinga akwai matsala." "Gaskiya ne kuma ai ban san irin godiyar da zanyi maki ba qawas! Kawai tashi mu tafi." Haka suka wuce suka tafi kamar zasu bar gari don su samu wurin binne layar. Allah yayi mana tsari da shed`anci Ameen ya Hayyu ya Qayyum. Bayan sunyi duk wani abunda ya kamata ma'aurata suyi aranar su ta farko haka ya d`auko ledojin da itama bata san dasu ba ya baje a gabansu ganin zata tsaya jin kunya yasa ya ci gaba da bata abaki gaba d`aya yarinyar ta susuce koda sukayi kwana biyu a gidansu batayi masa haka ba amma yau ta canza bata da kuzari ko d`aya. Kodai tana tunanin zai tab`a ta ne? A yau? Tabbas indai haka ne to bazai takurata ba har sai ta saki jiki dashi. Bayan sun gama ne sukayi brush kamata yayi ya zaunar da ita bakin gadon su na alfarma yace "Lukcy kina da wata damuwa ne? Gaba d`aya naga kin canza acikin lokaci kad`an ko nayi abunda ya b`ata maki rai ne shigowar mu?" Fad`awa tayi jikinsa ta fashe da kuka tana girgiza kai alamar babu komi ganin haka ya k`ara tabbatar da tunaninsa akanta murmushi yayi tare da jawota ya rungume sosai a jikinsa yace. "Bazan takura ma abunda nake so ba kuma bazan wahalar da abunda zuciyata zata zarge ni ba ina so ki sama ran ki ni Ahmed baki da matsala da ni Lucky ki kwanta kiyi baccinki hankalin ki kwance gidan ki ne har sai lokacin da kika neme ni kafin inje gareki amma sharad`i d`aya ne bazan maki alak`awarin raba jikina da naki ba kuma bazan hakura da yin yanda nake so dashi ba a koda yaushe kuma bana fatan abunda zai raba mana kwanciya cikin jikin juna har abada." Wannan maganganun ne har bacci yayi gaba dasu kwance take kan k`irjinsa shi kuma ya rungumeta tsam! Kamar wacce za'a k`wace masa ita. Sai muce Asuba ta gari Mr hhhhhh.... "Haba Salima wai me yasa gaba d`aya kema baki saurare na yanzu dai ai Sa'adatu tayi aure dama nasan dalilinta ne yasa kika guje ni amma yanzu ai kin dawo mu koma kamar yanda muke abaya." " Hmmm ai ni Aunty Asiya kin bani mamaki wai ace gaba d`aya ki rufe ido akan abunda kema kinsan bashi yiwuwa dama fa can kinsan Uncle d`ina baya sonki wahala kawai kikeyi amma ki zauna kina ta had`a makirci kai! Haba gara dai ki canza kema kinsan wutsiyar rak`umi tayi nisa da k`asa." Wani irin takaici ne ya tokareta jin furucin Salima akanta amma tunda itama akwai manufarta shiyasa ta danne ma zuciyarta. Hankalin Sa'eed yayi mugun tashi akan Samira duk wani abunda zasuyi mashi sunyi sun gama da shi don haka babu abunda yake gani gabansa dai Samira Aunty Salamatu kuwa baki har kunne ganin samun nasarar samun Sa'eed cikin sauk`i. Karima kuwa da Khalid sun angwance don Khalid bai saurara ma Karima ihu kam ta shashi gaba d`aya sai da ya maidata cikakkiyar mace kafin ya saduda tare da zun duma mata Albarkoki kafin ya kuma nemi taimaka mata wurin samun sauk`i. Hhhhhh to Aunty Karima yau fa anji yanda ake ji. "Wai ke Asiya an gaya maki haka akeyi ba sai a hankali ba ai ba rana d`aya zai gujeta ba ai sai a hankali amma dama yau kwana d`aya me zaki ji fa? Kinga malama ni bacci nakeyi ban tashi ba zan kashe wayata." Kit! Zeenah ta kashe waya tare da yin tsaki! Itama Asiya ajiye wayar tayi jiki ba k`wari. Yana gaban mirrow yana d`aura agogon hannunsa don komi a hankali yakeyi don baya don ya tasheta daga bacci yanda yaga ta koma bacci bayan tayi sallah yasa yake son zuwa wuri Mami don ya gaishe ta daga nan ya amso masu break fast don baya don Salima tace zata zo kuma ta dameta bata samu hutu ba don gaskiya yana so ta huta sosai. Ta mirrow d`in ya hango tana bud`e idanuwanta wad`anda suka k`ara haske tare da salati abakinta murmushi yayi kafin ya dawo bisa gadon yace. "Morning dear." Cigaba tayi da murtsuka idanuwa tana cewa "Morning sweet heart ina zaka je ni?" Ja mata hanci yayi yace "Zanje in gaishe da Mami na mana." Da sauri ta mik`e tana cewa " Nima zanje." "What??!! Haba Lucky ai ba'a kawo amarya jiya kuma ta fita washegari a'a No ban yarda ba gaskiya ki zauna bana wuce 15mins insha Allahu." Turo baki tayi ta tashi ta shige bathroom dariya yayi ya fita don baya son rigimarta lek`owa tayi taga ya fita saurin sanya hijabinta tayi ta bi bayansa yan zuwa ya bud`e mota sai ta hango Baba mai gadi yana nufo Mr lab`ewa tayi har ya isa wurin maigadin kafin ta isa wurin motar baya ta bud`e ta shige ta kwanta k`asan site d`in koda ya dawo baiyi tunanin komi ba ya rufe motarsa ya tashe ta ya fita hara bar gidan sun d`anyi nisa ya fara kiran wayarta wacce ta bari agida amma bata d`auka ba murmushi yayi yana sambatu." Haba nasan fushi tayi haba my wife tayaya zan barki ki fito a yau?? Hhhhh ai bazan bari ba tun yanzu ki san dad`in zuwa ko ina tun yanzu. I love you with all my heart kwantar da kanshi yayi jikin site yana jin wani shauk`in son matarsa........... Masha Allah my fans ina mai mik`a godiyata a gareku abisa Addu'oin ku ga rasuwar K`anwar mijina, nagode sosai Allah ya bar k`auna. *Tabbas munyi rashi a family mace ce mai Ibada, ga sun zumunci ga kirki halayenta abun so ne*WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️8️⃣6️⃣8️⃣7️⃣ __________📲 Yana shiga gidan direct parking lot ya wuce yayi parking. Bud`e motar yayi zai fita itama tashi tayi ta bud`e murfin motar da sauri ta fito yana k`ok`arin rufewa gani yayi ta fito itama, da mamaki ya bita da kallo kafin ya furta " what?!! itama ganin haka yasata rugawa da gudu ta nufi hanyar shiga cikin gidan "Gaskiya wannan yarinyar Aljana ce how? Ta shigo motar nan?! Wonderful!!" Lek`awa yayi cikin motar ko ina yaga babu komi rufewa yayi yabi bayanta yana kiran sunanta. "Sa'adatu!Sa'adatu!!Sa'adatu!!!" Amma ko juyowa bata yi ba saima k`arawa tayi da gudu tana dariya!! Ganin haka yasa shima ya k`ara sauri wurin isketa. Dai-dai zata shiga parlon ne sukayi ka cib`us da Asiya tana sauri zata fita da mamaki take kallon Sa'adatu wacce ko saurarenta batayi ba ta fad`a cikin parlon tana kiran "Mami! Granny!!" Ganin Ahmed na biye da ita yasa Asiya k`ara sakin baki tana kallon wannan sakarcin a tunaninta, ganin shima ya rab`ata ya wuce yasata k`ara tunanin anya yarinyar ba Asiri tayi ma Ahmed ba? To ai gaba d`aya ya canza ta maida shi wani mahaukaci jibi yanda yake bin ta da gudu haka? "Tabbas akawai dalili amma koma menene sai dai ku k`are a haka don baku iya kai wa ga junanku koda kuwa sha'awar junan ku zata kashe ku saboda nagama rabaku banzaye kawai." Da haka ta fice dama fita zatayi da takaicin su Ahmed aranta. Mami da Granny harda Salima a zabure!! suka mik`e don jin muryar Sa'adatu na yi masu wannan kira haka a gaggauce kowa kallon shigowarta yakeyi don gani meke faruwa ne? Da gudu ta k`arasa jikin Mami ta rungumeta tana dariya, dai-dai lokacin shi kuma Ahmed ya shigo parlon a sukwane!! Kowa kallon shi yakeyi shima da mamakin me zasu ji Granny ce tace "Ahmadu lafiya?" Kallon Sa'adatu yayi data cacume Mami kamar wata k`aramar yarinya " Granny cewa fa nayi yarinyar nan ta zauna gida inzo in gaisheku in koma amma shine ban san yanda akayi ba ta shigo motata ina yin parking shine fa ta rugu da gudu yarinya kamar Aljana?!! "Ya k`arashe magana da mamaki atare da shi. Yanzu suka fahimci komi dariya sukayi gaba d`ayansu Salima ce ta ja hannunta suka bar parlon zama sukayi suka gaisa. Mami ce tace Ahmed sai kabi Sa'adatu a hankali saboda gaba d`aya tana da yarinta kuma yariyar mai son raha ce shiyasa kada ka rink`a maida hanakali da shirmenta zata bari very soon." Tabbas Mami ta fahimci babu abunda ya faru tsakaninsu don haka taji dad`i don kada ya far mata da sauri a samu matsala don ta lura Ahmed ma buk`aci ne sosai idan kuma ya dumfari yarinyar nan tun yanzu zataji jiki gara dai ta d`an k`ara warwarewa don gaskiya tana tausaya mata. "To amma Mami meyasa dana ce ta zauna bata zauna ba? Gaskiya ni Mami zan d`an bar k`asar nan da ita na wani lokaci k`ila acan tayi hankalin amma nan bazata gane ita matar aure ce ba." "Kaiiiiii!! Kaji mugu to bamu yarda ba wato Ahmadu kai kullum burinka mugunta ko?" Duk`ar da kai Mami tayi don ta fahimci inda Granny ta nufa tana murmushi, ita ina ruwanta? Kallon Mami tayi tace ki fad`ama d`an uwanki Aisha ya bi yarinyar mutane a hankali kada ya sukurkuce masu yarinya yo Allah na tuba anan d`in ma ai nasan duk ranar da ya kusance ta, to yazama wajibi Aisha ta d`aukota ta gyarata, tayi jinya don nasan akwai mugunta a tare dakai ehhheee, can kuwa wazai kula da ita ?" Wani kallo Ahmed ya keyi ma Granny ganin ta dage tana ta kora jawabi. "Yanzu Granny ni kike sanya ma ido haka? Lallai matata bazata k`ara zuwa gidan nan ba don na lura zugeta zakiyi ke naga alama ma har aure na kina iya kashewa kuma ai matata ce babu mai hanani yanda nake so inyi da ita, ke ji sanya ido na tsofuwa." " Kaga nan gidan ku ni zakayi ma rashin kunya? To Ahmadu ka shiga taitayinka!!" Mami tashi tayi ta basu wuri suka cigaba da cakusawa tsakanin shi da Granny. Tunda suka koma take jin wani irin feeling akan mijinta amma ta lura hankalinsa na ga aikin sa akan lapton d`insa kwance take ajikinsa amma gaba d`aya yarasa me yasa yake jin abunda yake ji wata zuciyar na raya masa kawai ya biya buk`atarsa d matar shi amma wani bangaren baya jin zai tursasa ta gaba d`aya rigar da ta sanya komi nata a waje agashi kuma shima yana da buk`atarta sosai aransa amma yana jin jikinsa ya canza kamar akwai abunda ke damunsa wanda yake jinsa ba yanda yasan shi ba ajikinsa. Ajiye lapton d`in yayi gefe ya jawota sosai a jikinsa wata irin ajiyar zuciya ta sauke tare da k`ara shigewa jikinsa haka ya d`auketa ya nufi bedroom d`insa da ita ya kwantar da ita abisa gado shi kwanciya yayi yana romancing d`inta gaba d`aya sun fita hayyacinsu amma yayi k`ok`arin kusantar abun ya gagare shi ita kuma ya kai ta ga yanayin da bata tab`a tsintar kanta a ciki ba zame jikinsa yayi zai tashi rik`o mashi hannu tayi a gigice jin muryasa tayi mai kama data mashaya ba tare da ya juyo ya kalleta ba yana cewa. "Lucky kiyi hakuri babu abunda zan iyayi asalima bana jina kamar Ahmed d`in da kika sani akwana biyun da mukayi dake abaya i'm sorry." Fisge!! hannunsa yayi daga rik`on datayi masa ya fice daga d`akin idanuwansa tab da hawayen da bai san dalilinsu' itama bin shi tayi da kallon mamaki fal!! a ranta direct fita yayi part d`in gaba d`aya ya koma main parlo d`insu sai a lokacin hawayen da suka mak`ale masa suka samu damar zubowa masa kwantar da kansa yayi a kujerar daya zauna yana tunanin to meye yasame sa haka? Abunda bai tab`a ji ajikinsa ba shidai yasan lafiyarsa klau amma kuma yana jin gaba d`aya jikinsa ya canza. Ita kam Sa'adatu tunani takeyi to me yasa mesa? da yace haka? Kuma ita kanta bata tab`a jin yanda take ji ba a yau gaba d`aya ta canza sha'awarsa kawai takeyi ita bata tunanin komi da wani tsoron data ke ji duk taji babu shi a ranta bare tayi shakkarsa amma kuma bata fahimce shi ba tashi tayi ta maida rigarta ta biyo shi parlon don jin menene dalilin furta mata hakan? "Hyeeee!!! ai gara fa da muka koma wurin bokan nan Zineeh kinga ai hakan shine dai-dai daga k`arshe yanda aka sakar mata sha'awar nan idan taji abun yayi yawa ai dole ta nemi barin shi tasamu mai biya mata buk`ata ko? Shi kuma tunda gaba daya baya iya komi dole ya hakura da ita tunda ba k`anwar uwarsa bace ba da zai ta kallonta a haka kinga daga nan kuma nagama da shi tunda boka yace da ya ganni zai iyayin komi lafiyarsa zata dawo da sha'awarsa ko ya kikace qawas?!!!" Hannu ta mik`a mata suka kashe suna dariya."Gaskiya fa Asiya kin iya tsiya ai ina ce da bokan ya ce amaida ta hakan zakice A'a amma sai naji kinyi saurin amincewa haka kawai kin maida yarinya jarababba kuma ba samun abuda take nema zatayi ba gaskiya nima sai kinyi mani biya mai kyau inji dumus a Account d`ina!!" "Shegiya baki da matsala da wannan zaki ji tunda kin bani had`in kai 100%........ Masha Allah my fans mu had`u a next page wanda shine na k`arshe a wannan zangon sai Allah ya kaimu kuma bayan sallah insha Allahu. Amma fa akwai rikici da sark`ak`iya a k`asa kudai ku cigaba da bibiyar Alk`alamina kodon warware komi a tsakanin wannan wahalalliyar soyayyar. *Takuce Sa'ar Mataaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 abun Alfahari. Hajiya Binta Allah yayi maki gafara yasa Aljannah ce makoma.Ameen ya Hayyu Qayyum*🙏👏 *Takuce Sa'ar Mataaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 Masha Allah my fans kwana biyu ina busy ne shiyasa baku jini ba afuwan. *Takuce Sa'ar Mataaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 Masha Allah my fans iluv u wujiga-wujiga ida kunga erro typing ayi mani afuwa bacci ne. *Takuce Sa'ar Mataaaa* *Real Sa'adatu Bello Mr Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 Masha Allah my fans much love you *Takuce Sa'ar Mataaa* *Real Sa'adatu Bello Mr Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 bisa Alkairanki gareni nagode sosai Allah ya bar zumunci saura kiris in gama had`a maki Decument d`inki insha Allahu. *Takuce Sa'ar Mataaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘a dinner. *Ta kuce Sa'ar Mataaaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 *Takuce Sa'ar Mataaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 Masha Allah my fans wallahi kwana biyu busy bana zaune ayi hakuri *Takuce Sa`ar Mataaa* *Real Sa'adatu Bello Mr Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 *Takuce Sa'ar Mataaaaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 Masha Allah my fans yau nayi bak`i ne shiyasa nasha hirata ga abunda kuka samu nan sai Allah yakaimu muji isowar Asiya daga KD 😀 *Takuce Sa'ar Mataaa* *Real Sa'adatu Bello Mr Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 Masha Allah all my 😀 fans Mr fa ya tsunduma yakamata dai ku bashi hakuri kada ya wuce gona da iri...... *Takuce Sa'ar Mataaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 *Takuce Sa'ar Mataaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘o bani da bakin gdy agareku sai dai ince Allah ya bar k`auna ina Alfahari da wannan littafin yanda masoya ke bibiyata Alhamdulillah. *Takuce Sa'ar Mataaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 To duk amsoshinku na cikin next 📄 page insha Allahu..... *Takuce Sa'ar Mataaa*bayan *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 *No editing* *Takuce Sa'ar Mataaaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 *Takuce Sa'ar Mataaaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 *Takuce Sa'ar Mataaaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘yyana kanshi a wurin sa'adatu kudai muje zuwa ina yinku 💕 over All my 😀 fans. *Takuce Sa'ar Mataaaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 *Takuce Sa'ar Mataaaa* *REAL Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💔 Masha Allah my fans muje dai zuwa ga k`oshi ga kwanan yunwa *WAHALAR SO* *Takuce Sa'ar Mataaa* *REAL SA'ADATU BELLO Mrs Salisu ✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 To muje zuwa *Takuce Sa'ar Mataaaa* *REAL SA'ADATU BELLO Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 ba haka ba kuji ni shiru bare kuji yanda Asiya zata kunna ma Ahmed wuta ko ta yaya zai fita 🙀 oho??? *Takuce Sa'ar mataaaa* *REAL SA'ADATU BELLO ONLINE*✍️❤‍🔥❤‍🔥💔 Takuce Sa'ar Mataaa *REAL SA'ADATU BELLO*✍🏻❤‍🔥❤‍🔥💓MPLT *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️8️⃣8️⃣=8️⃣9️⃣ __________📲 Kwance ta same shi baima san shigowarta ba jin an tab`a shine yayi firgigin!! bud`e idanuwansa ganinta gaban shi yasa ya k`ara rufe idanuwansa, zama tayi a gefensa ta kama hannuwansa kafin tace masa. "Mr wai meke faruwa ne? Naji kayi mani wani furuci wanda ban gane shi ba kuma ban fahimce ka ba, ina so ka fayyace mani komi please!" Wani kallo yayi mata wanda yaji wani iri a ransa amma me kuma zaice mata? Bayan bai san komi ba akan hakan. "Da zaki bar wannan maganar Lucky da yafi sauk`i, kuma bana son ki cigaba da bibiyata don gaba d`aya bani da ra'ayin hakan." Cikin tashin hankali ta mik`e!! Tana magana! "Amma Mr meyasa zaka jefar da Alk`awarin dakayi mani tun yanzu? Kwana na d`aya agidan ka yau ne zanyi na biyu amma kana neman warware komi tsakanin mu? Dama haka auren yake? Tabbas nayi wauta dana d`auka k`arshen matsala ta shine zaman gidan ka!!" Wani irin kuka ne ya kufce mata juyawa tayi da gudu ta bar parlon. Da sauri ya mik`e yana kiran sunan ta " Lucky!!Lucky!!!" Amma ko juyowa bata yi ba bare taji kiran da yake yi mata yanda ta banko k`ofar bedroom d`in ne ya tabbatar da tashin hankalin a tsakaninsu don da alama tayi fushi sosai. Komawa yayi ga zauna tare da dafe kanshi yana wani irin huci wanda zai tabbatar da cewa damuwa tayi mashi yawa. Ita ko koda tashiga d`akin fashewa tayi da kuka mai k`arfi wanda har yasa tana jin kamar zuciyarta zata fashe saboda takaicin Ahmed. Haka suka kwana kowa babu dad`i aransa shi kuma jin shi yakeyi kamar ma ya bar k`asar gaba d`aya ko ya huta da wannan tunanin ya dogara na barin k`asar don yanzu ji yakeyi yana so ya nisanta kanshi da Sa'adatu gaba d`aya yana jin babbar matsala ce ya ci gaba da zama da ita a haka. Washe gari bata fito ba don tashi tayi da wani ciwon kai ga sanyi tana ji haka dai tasamu tayi sallah kafin ta koma ta kwanta idanuwanta kuwa sunk`i kafewa da hawaye. Shikam ganin har k`arfe tara tayi bata fito ba ya shirya zuwa gida don yasanar ma da Mami zaiyi tafiya wani aikin gaggawa ne kuma ba da Sa'adatu zai tafi ba kafin wani yasan matsalarsa ya nemi mafita da haka ya bar gidan jin tashin motarsa yasa ta tashi da k`yar ta nufi window d`akin hangowa tayi har ya fita get d`in durk`ushewa tayi a wurin ta fashe da kuka mai tsuma zuciya. Lokacin da ya je ya samu Mami bayan sun gaisa ne ta tambaye shi Sa'adatu ya bata amsa da lafiya lau. Daga nan ne ya ke fad`i mata abunda ya kawo shi cikin hikima Mami ta karanci d`an uwan nata akwai matsala tabbas idan tayi sakacin ba shi goyan baya akan hakan akwai ganganci don haka koma menene gara ta da k`ile mashi wannan shirin nasa don gaskiya ta fahimci akwai lauje cikin nad`i. "Ahmed ban goyi bayan hakan ba, idan kuwa har tafiyar ta kama dole to ka tafi da matarka babu yanda za'ayi ka tafi har wata uku ba tare da matarka ba,saboda haka dama ka canza shawara kaje ita ma ka shirya mata abunda ya dace Ku tafi tare amma babu maganar kabarta anan." Ta k`arashe magana cikin damuwa! Kallon Mami yayi da kyau yaga babu alamar sassauci a fuskarta." Mami tunda haka kikace shikenan zan tafi da ita amma kuma ai kinji abunda Granny tace jiya fa." "Hakane to kawai ka hak`ura da tafiyar ka tura wani wannan shine solution d`ina." " To shikenan na hak`ura da haka ya tashi ranshi babu dad`i gashi bai samu goyan bayan Mami ba gashi kuma bai kamata tasan damuwarsa ba tun yanzu ita kuma Sa'adatu da alama bazata fahimce shi ba tunda yarinya ce da wannan tunanin had ya koma gidan a parlo ya sameta zaune tana ta juya ruwan tea da alama bata da niyyar shan tea d`in kallonta yayi sosai damuwa ce k`arara a tare da ita, k`arasawa yayi kusa da ita cike da tausayinta a ranshi kama hannunta yayi wanda take faman juya tea d`in cikin k`arfin hali ta d`ago ka suka had`a ido saurin kauda kanta tayi yanda taji tsikar jikinta tayi yarrrr!!! Ganin haka yasa shi zama kusa da ita tare da amsar kofin hannunta "Lucky me yasa kike fushi dani? Bayan kinsan ke kad`ai ce macen da nake jinta araina koma menene baki fahimce ni bane ba Lucky." Cikin kuka ta fara magana wanda dama kamar jira takeyi!! "Na fahimce ka mana Mr ai na gane irin soyayyar da kakeyi mani mana, saboda na gani tun jiya haka kuma yau da safen nan don haka me kuma zan fahimta?" Jawota yayi ta fad`a jikinsa sai da ya rungumeta sosai a jikinsa kafin shima ya fara magana. "Lucky a hak`ik`anin gaskiya daga jiya zuwa yanzu maganar nan da nakeyi dake to bani da lafiya ma'ana ban jina a matsayin namiji mai sha'awa kawai gani nan dai canji ne sosai nake ji ajikina amma nasan ke bazaki fahimci hakan ba, bazan `boye maki ba yanzu haka daga wurin Miami nake naso in samu damar nisan ta kaina dake kamar yadda na fad`i maki jiya to amma kash!! Mami bata yarda da hakan ba tace sai dai in tafi dake ni kuma naso in je inga likita in samu lafiya kafin in dawo gareki." Da sauri ta d`ago kanta daga bisa k`irjinsa tana kallon shi cikin mamakin!! jin labarin da ya bata akan shi, to indai haka ne ai itama ko bata da lafiya yazama waji bi ta Sanar masa yanda take ji itama amma ta yaya?? Zata fara gaya mashi yanda take ji itama. "Mr a gaskiya Nima ina jin jikina kamar bani ba, daga jiya zuwa yau amma kamar yadda kace mani kana ji to ni abun yasha ban-ban da naka." Daga nan ta cire kunyar data baibayeta tafara bashi labarin komi da kuma irin yanda take ji wanda a yanzu haka da take ajikinsa gaba d`aya hankalinta tashe ya ke amma tana daurewa ne kawai shi kanshi yayi mamakin jin maganarta amma ya zaiyi tabbas akawai abunda yake shirin faruwa da su yazama waji bi ya bi komi a hankali. Nisawa yayi kafin ya fara magana. "Lucky bani shakkar ki a rayuwa babu wani abunda zanyi wanda zan cutar dake don haka ina so ki bani lokaci kuma wannan abun yazama sirri tsakanin mu bana son kowa yasan matsalar mu insha Allahu komi zai zama tarihi." I tama kallon shi tayi da kyau cikin k`arfafa shi tace " In sha Allahu zan rik`e sirrinmu." Jawota yayi sosai ya rungumeta tsam a jikinsa yana tunani kala-kala a zuciyarsa. "Salima bana son ki ce zakije gidan Uncle d`in ki yanzu saboda zaki sa Sa'adatu ta rikice masa tunda kinga yanda ake fama da ita har yanzu don haka ki barta ta saba da zaman gidanta tukunna." " To shikenan Mami na fahimce ki." Banko k`ofar office d`insa ne da akayi yayi saurin d`agowa daga kan system d`insa da yake wani aiki akai!! Don ganin wane mahaukaci ne haka?? Asiya ce tsaye bakin k`ofar tana mashi wani shu'umin kallo Wanda yasa gaba d`aya tsikar jikinsa tayi yarrrrr!!! Ya ji wata irin sha'awarta ta mamaye zuciyarsa tare jin lafiyarsa ta d`a namiji ta dawo masa da sauri ya mik`e ya nufo ta yana murmushi mai k`yatarwa tare da jin wani abu na fisgarsa!!............ Masha Allah my fans ina maku barka da sallah da fatan anyi sallah lafiya Allah ya maimaita mana Ameen. Ayi hakuri da rashin jina cikin lokaci busy-busy ne over amma insha Allahu yanzu zan cigaba da yi har mu gama. *Takuce Sa'ar Mataaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️9️⃣0️⃣-9️⃣1️⃣ __________📲 Daf! da ita ya tsaya yana kallon yanda take yi masa wani irin kallo kamar wata tsohuwar mayya. Murmushi tayi tare da k`arasawa gaban shi tana cewa. "Nasan zakayi mamakin gani na, amma kaima kasan bazan iya hakuri dakai ba, ina gani wata na shanye mani zumar ka shiyasa na biyo ka nima in kwashi tawa." Haka kawai yaji yana son yi mata magana. " Gaskiya kinyi mani bazata amma fa nagode." Yatsanta ne ta d`ora bisa bakinsa tare da fad`in. "Shiiiiiiiiit!!! No thanks dear." hannuwanta gaba d`aya ta zagaye wuyansa da su kafin ta had`e fuskarsu wuri d`aya tana murmushi. Shikam gaba d`aya ya rikice wata irin sha'awa ce ke fisgarsa tare da jin komi nasa ya canza nan da nan ya jawota ya rungume yana wani irin nishi ita ko ganin haka yasa ta had`e bakin su wuri guda ta cigaba da tsotsa zuciyar ta fess!! Romancing juna sukeyi sosai don shi gaba d`aya baya cikin hankalin sa tun suna tsaye har suka kai k`asa k`ok`arin zare masa belt takeyi kamar Wanda aka tsikara yayi firgigi!!! Ya ture ta yana huci!! Yanzu ne ya tabbatar da ba mafarki yakeyi ba. Da Sauri ya mik`e yana ja da baya kamar wanda yaga wani abun tsoro ita kam gabanta ne yayi mummunar fad`uwa!! saboda yanda taga y rikid`e mata ya koma Ahmed d`in asali. "Asiya wai ke wace irin shed`aniya ce?? Me yasa zaki halakar dani?? Kin San ina da mata matar kuma da nake k`auna amma zaki Sanya in ci amanar ta?? Me nayi maki a rayuwa kike shirin tarwatsa ni??" Dariya tayi Hhhhh "Ai Ahmed yanda ka tozarta ni nima haka zanyi abunda zan rama ko ta halin yaya ne, yanda na tabbatar da kai namiji ne haka zan cigaba da bibiyarka har sai ka biya mani buk`atata don da Alama matar taka baka samun komi wurinta kaga gara ni in maye gurbinta." "Get out!!!! Banza fasik`a idan kika kuskura kika k`ara zuwa inda nake wallahi zaki sha mamaki yar iska Mara mutunci." Wata irin tsawa yayi mata wace saida ta rikice saboda tsoro!! "I said get out now!!!" Da gudu ta fita don tasan yana iya jibgarta saida ta saita kanta kafin ta fice daga office d`in. Kifa kan shi yayi yana tunanin yau shine yake shirin aikata zina? Wasu hawaye ne masu zafi suka zubo masa." As'tagafurllah!!!" Ya furta tare da tashi ya fita office d`in hankalinsa tashe. Direct gida ya nufa don gaba d`aya jikinsa ya b`aci ga k`yamar jikin nasa yakeyi ga mamaki fal aranshi na yadda yaji feeling akan Asiya har yaji abunda yaji to why!!haka yake tafiya yana tunanin da jin bai kyauta ma matar shi ba. Lokacin da zai shiga gida da mamaki yaga motar Asiya ta fito daga get d`in gidansa tabbas ta ganshi shima ya ganta hakan yasa shi jin tashin hankalin sa ya k`aru a agaggauce yayi parking tare da dawowa wurin mai gadin don ya tambaye shi yaushe Asiya ta zo? Sannu da zuwa yayi masa kafin shi kuma ya ci gaba da tambayarsa " yaushe Asiya ta shigo? " Ai ranka shi dad`e bata fi minti goma da zuwa ba ta fito." " OK to shikenan amma daga yau kada ka k`ara bud`e mata get kuma bana son ka k`ara barin ta shiga gidana, nasan zaka ce ai itama yar gidan mu ce to in lokaci yayi zan baka hujjata." "Insha Allahu bazan k`ara ba yallab`ai." " Good." Daga haka ya juya ya nufi cikin gidan amma cike da farga ba. Shima mai gadin mamaki ne fal a cikinsa amma babu halin tambaya. "Ai Zineeh komi normal sai dai har yanzu da sauran shi don sai da komi ya kan kama kawai ya dawo cikin hayyacin sa saura k`irisss! In sha zuma kawai guy nan d`an bala'i ya watse mani karama kin ga hauka hhhhh amma fa nayi nasarar binne layar nan a gidansa don ban shiga wurin matar shi ba sai da na aiwatar da komi Kafin na shiga nace shi nake nema kin San mahaukaciyar wai masifa zatayi mani na ko dakatar da ita ta hanyar ce mata ke banza kwanko fa zan baki don nice mai ganimar sai kin raina kanki a gidan Ahmed daga nan na fito gidan zuciyata fess!! ko banza sun sha fad`a yau ba zaman lafiya bare yar jarabar tata tasamu ko romancing haka nan zata kwana da takaici." "Kaiiiiii!!!! Besty amma fa kina wuta gaskiya baki da mutunci dole dai sai dai Ahmed ya zama naki." " Wannan haka yake Zineeh." "Aisha wannan tunani naki yayi dai-dai amma kina ganin shi Ahmed zai yarda ki bar k`asar nan yanzu?" "Granny ai ba zan nuna masa zama zanyi ba kawai zan ce mashi zanje in dawo ne saboda na rabu da zuwa tunda dama don bashi da mata ne amma yanzu zan iya tafiya nima wurin Abban Salima ina ga hakan zai basu damar shak`uwa kuma zai rink`a ganin matar shi ce kad`ai a gabansa don bana so yazama ni kad`ai yake gani zan iya taimakonsa arayuwa Idan zamu yi ma yarinyar nan adalci sakar mata komi na ragamar rayuwarsa ya kamata muyi." "Gaskiya ne kema kinyi tunani hakan yayi dai-dai to Allah yasa mu dace." "Ameen Granny." Yau sati guda ke nan da auren yaran ta kewarsu takeyi sosai don ma suna waya kusan kullum da su Mama kenan dama Aure yak`in mata. Bai same ta a parlo ba don haka ya bashi damar wucewa direct part d`insa don ya tsabtace jikinsa ga shi da ya tuna ya had`a baki da Asiya sai gaban shi ya fad`i rasss!! Yana shiga bathroom ya wuce yakama brush baji ba gani.yana fitowa bayan ya gama komi d`aure yake da towel yana goge jiki da d`ayan haka ya fito zuwa bedroom d`in sa ido da suka had`a ne da Sa'adatu abakin k`ofar d`akin ne yasa shi saurin had`e wani miyau kutt!!! Ta hard`e hannuwanta kawai tana mashi wani irin kallo na tuhuma gaban shi ne ya sake fad`uwa don sanin wacece Sa'adatu!! Don ya tabbatar masifa ce Tabb!! A bakinta!! Kallonta shima yakeyi don bai San abunda Asiya ta shirya masa ba. K`arasawa yayi inda take tsaye dakatar dashi tayi ta hayar d`aga masa hannu!!Kafin ta fara magana. "Haba Mr tayaya zaka fad`i ma Asiya sirrin gidan ka? Bayan haka kuma ni yanzu har Asiya zata zo har gida ta ci mani mutunci? Kai kuma ka shigo ko ka neme ni shine ka wuto babu magana alamar Baka San ina gidan ba." Ta kowa yayi inda take tsaye hannuwanta ya kama ya fara magana. "Lucky kema kin San abunda zan iya da wanda bazan iya ba, kada ki yarda shed`ancin Asiya yayi tasiri a zuciyarki wallahi babu Wanda ya isa yaji sirrina koda kuwa Mami na ce a halin yanzu don haka ba gaskiya bane ba kawai ta zo dana ta shed`ancin ne." Tabbas gaskiya ya fad`i mata tasan ba halin sa bane ba amma koma menene zata ci gaba da gaya ma Allah. Jiyayi ta rungume shi zaro idanuwa!! yayi amma fa akwai matsala don baiji yanda yaji d`azun ba da yana tare da Asiya wani irin tausayinta ne yaji rungumeta shima yayi wasu hawaye ne masu zafi suka zubo masa!!!...... Masha Allah muje zuwa my fans don jin wannan badak`alar tsakanin Ahmed da Asiya ga kuma Sa'adatu!! Hhhhh....... *Takuce Sa'ar Mataaaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️9️⃣2️⃣=9️⃣3️⃣ __________📲 Hakan ya bashi damar kai ta bisa gado duk da ga yanda yake ji a jikinsa bai hana shi yi mata wasan da zai sanya ta samu gamsuwa ba saboda yasan halin da take ciki bai barta ba har saida ya tabbatar da cewa tasamu natsuwa sosai hakan yasata samun bacci kallon yanda take kwance ajikinsa yayi mace ce wadda ya tabbatar da irinsu basu da yawa amma komi ya zame masu mafarki babu mai iya warware masu wannan halin da suke ciki sai Allah wani irin tausayinta ne ke d`awainiya da zuciyarsa hakan yasa ya k`ara k`ank`ameta sosai yana hawaye." Sa'adatu babu abunda zai rabani dake said mutuwa komin wahalar so zan jure da jarabawa had Allah ya bani mafita." "Sa'eed gaskiya bazan yarda ba tayaya zakace wai kai bazaka je ko ina ba kana nan? To ai ni gaskiya ina so idan munyi Auren nan kafita dani kasashen duniya nima in San ina auren Babban guy amma haka kawai sai in ta zama anan k`asar saboda wane dalili?A'a sai in ma ce na fasa Auren ai ba dole bane ba." "Haba Baby nah yanzu wannan maganar har ta isa nice bazaki aure ni ba? Please kiyi hakuri na janye Baby duk inda kike so zamuje a duniya." "Hmmm ko kai fa? Amma haka kawai sai ka hanani jin dad`i." Wani murmushin mugunta tayi masa don tasan damuwarsa kenan fasa auren ta da shi shiyasa take yawan yi masa barazana da hakan. "Mami meyasa zaki tafi ki barmu anan? Nifa ba don Asibitin nan da Uncle zai bud`e mani ba gaskiya dana biki nima." " Salima bazaki fahimci me nake nufi ba saboda ke yarinya ce amma nasan nan gaba zaku gane manufata Uncle d`inki yana son kulawa sosai to bari na k`asar nan shi zai sanya yaba matarsa dama yin hakan sosai zan so Sa'adatu ta kasance k`arshen matsalarsa da damuwarsa da kuma sanin muhimmancin mata a rayuwarsa ba kamar yadda yake tunanin ni kad`ai ce macen dana ke da muhimmaci a rayuwarsa ba don haka ki kwantar da hankalin ki ga Granny nan nasan Baku da matsala daga ke har Sa'adatu don Allah kada wani ya k`ara tunanin komi akan wannan hukuncin nawa." Nisawa Salima tayi domin ta fara gane inda Mami ta dosa kuma hakan ma yayi." OK Mami Allah yasa hakan yafi Alkairi." Yanda Ahmed yaji labarin tafiyar Mami hankalisa ya tashi amma tunda tace ba dad`ewa zatayi ba hakan yasa damuwarsa ta ragu kuma yasan cewa bazata bar shi shikad`ai ba. Haka Sa'adatu ma tafiyar batayi mata dad`i ba amma idan ta tuna da irin maganganun datayi mata sai taji dad`i sosai domin ta d`auke ta tamkar Salima. "Sa'adatu na fara baki labarin Ahmed a baya to yanzu ma zan d`an k`ara maki akan hakan. Tabbas kamar yadda na sanar maki Ahmed na buk`atar kulawa saboda irin yanda ya sha wahala a rayuwa bayan bari na k`asar nan Wanda zama garin nan ya gagare su karatun sa ya salwanta abincin ma da zasu ci ya gagare su alhalin muna da komi in a tunanina suna cikin jin dad`i ashe ba haka bane ba daga k`arshe ma k`auye suka koma shida Granny haka yake nemar masu abinci ta hanyar aiki k`wadago na gona ko dako a tasha da haka suke cin abinci gaba d`aya sark`ok`in Granny da komi sun k`are saboda ta ga Ahmed ya koma makaranta amma dole sai dai ta gwamnati haka suke rayuwa har shekara shidda ni kuma koda yaushe Baba Sule ina ingiza mashi kud`i a tunani na basu da wata damuwa ashe shi yasamu business dani su kuma suna cikin wahala ina yawan jin faduwar gaba amma sai Abban Salima ya ce indai na damuwa da ace wata matsala ce ai da yanzu sunji a haka na daure nima na had`a na gama karatuna a kawai wata rana da Ahmed ya kirani yace Granny bata da lafiya kwana uku tana kwance saboda gidansu na gado ne kuma ita ma Mahaifiyar mu ce kad`ai ta haifa don haka duk yan'uba ne kowa da sashin su kuma rayuwar k`auye sai a hankali tunda Baba sule ya koresu yace wai ni na sayar masa da gidanmu na Babanmu don haka su fita su bar masa gida haka Granny tace ma Ahmed to su koma k`auye tunda dai basu da kud`in hayar gida a birni. To lokacin ciwon Granny ne Ahmed ya zo wurin Baba Sule daga k`auye ya bashi kud`i ko rance ne ya kai Granny Asibiti daga baya zai biya shi amma fir!! Yace bai badawa shi ba sakarai bane ba da zai ba yaro kud`insa wai rance Wanda bai San inda ke masa ciwo ba korar Kare yayi ma Ahmed yanazaginsa da aiban ta shi wai ai dama yasan duk satar da akeyi masa a gidan shine shiyasa ya Kore su shine yanzu bai samun komi ya zo yace wai ya bashi kud`i cikin gatse yace mashi kaje idan ga number yar' uwarka nan idan zata bar wannan banzan karatun ta dawo gida to idan kuma bata sonku kudai kuka sani jefa mashi wata takarda yayi wacce ke dauke da number Mami amma fa shi a tunaninsa ba dai-dai ya rubuta ta ba yayi hakan ne don yasan ba ita bace ba sai dai kash!!! Number ta ce dai-dai babu mistake da gudu Ahmed ya d`auki takardar ya ruga dariyar mugunta ya bi shi dashi yana fad`in wawa Mara hankali." Kuka ne ya kufce ma Mami wanda ya hanata k`arasa ba Sa'adatu labarin su itama Sa'adatun kuka takeyi daga nan Mami ta sowa tayi ta kama hannun Sa'adatu tare da cewa. "Sa'adatu zakiji k`arshen labarin namu amma kiyi mani hakuri sai Allah ya dawo dani kuma kiyi mani alk`awarin zaki kula da Ahmed kamar yadda nayi zaton ki nasa ko yanzu had`uwar ku an samu canji Alhamdulillah don haka bazan dawo k`asar nan ba sai auren Salima ya taso don haka you have to very careful akan rayuwa kuma d`auka Ahmed bashi da kowa said ke kada ki saurara ma duk wani Wanda zai shiga rayuwarku ki rik`e mani amanar shi kisan cewa shine abokin rayuwarki ki rik`e sirrin gidan ki Allah ne kad`ai zaki fad`i ma damuwarki idan ma kina da ita ga Granny nan ga Salima nan idan wani abu ya shige maki duhu game da Ahmed nasan zasu war ware maki komi insha Allahu." Jin hawayen ta a hannunsa yasa shi saurin d`aga mata fuskarta daga kwanciyar da ta yi ajikin sa Da mamaki ya kuma murmushi takeyi. "Lucky me ya saki hawaye at once time kuma naga kina murmushi lafiy?" K`ara shigewa tayi jikin sa ba tare da ta sake cewa komi ba. "Wai ke kina nufin akwai abunda zaiyi tasiri a zuciya ta game da duk wani makircin ki? Wallahi Asiya k`arya ne kuma mijina mijina ne kada kike ganin ni yarinya ce to wallahi ba asiri ba ko tsafi kikeyi nafi k`arfin ki tunda kullum rok`on Allah Allah nakeyi akan ya karemu daga miya gun mutane irinku don haka ki daina wahalar da kanki kina b`ata lokaci wurin kiran shi k`arfe sha biyun dare." Kallon wayar ta Asiya tayi lokacin data cire ta a kunnenta tana mamakin kalamai na yarinyar nan to shi yana in ne take gaya mata magana haka? Lallai akwai yak`i gaban ta zata yi maganin abun duk ranar da yazo hannunta bazata saurara masu ba. Yana fitowa daga bathroom dama yana ciki kuma yana jin wayar da sukayi dariya yayi kafin yace. "Kinyi dai-dai my dear wife." Ci gaba yayi da kissing d`inta cikin dakewa don shi baya son damuwarta ko kad`an ko ba komi ya rage mata rad`ad`in feelings d`in ta shikam babu komi a tare dashi da haka bacci yayi gaba dasu. Mami jirgin karfe goma zata bi shiyasa tun safe suna gidan cikin jimamin tafiyar ta. "Asiya yakama ta muyi wani abu tunda yau yana gidan wanda zai sanya ya shak`i turaren nan tunda yau mai takura maki zata bar k`asar." " To Zineeh ta yaya? tunda yana tare da wannan shegiyar yarinyar yanzu haka fa suna part d`in shi tare tun Asuba suka so gidan." " Haba karki damu zan zo in shirya maki komi." " To shikenan sai na ganki da haka suka kashe wayar da sukeyi. Kuka ya keyi kamar a gaban Mami kamar wani k`aramin yaro ita kanta Mami daurewa takeyi. Tunaninsa d`aya anya bazai Sanar ma da Mami matsalar sa ba kafin ta bar k`asar tashi yayi ya kama hannuwan Mami yayi ya bud`e baki zaiyi magana............ Masha Allah my fans ina ma kowa fatan Alkairi ina jin dad`in yanda kuke bibiyata a wannan littafin nawa na WAHALAR SO. Allah ya bar k`auna. *Takuce Sa'ar Mataaaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️9️⃣4️⃣=9️⃣5️⃣ __________📲 "Mami wallahi akwai matsala bani da lafiya kuma rashin lafiyar bani kad`ai ba harda Lucky Please Mami na!! Ki taimaka mana ban San abun zai kai haka ba." Cikin tashin hankali yake magana!! Ita kam Mami zabura!! Tayi jin maganganun d`an uwanta a tsorace!! ta d`ago masa kansa da ya kifa a gwiwarta yana sharb`ar kuka! "Ahmed cewa kayi fa baku da lafiya?! " Eh Mami haka nace wallahi ina da damuwa nasan zaki fahimci hakan." Daga nan fa ya fara sanar mata duk halin da suka tsinci kansu tun daga ranar da Sa'adatu ta tare gidan sa batare da ya b`oye mata komi ba illa zuwan Asiya office d`insa wannan ne kawai bai fad`ima kowa ba don yasan laifi ne babba ya barma Allah kawai tare da neman gafarasa. Ita kam Sa'adatu yanda taji yana koro bayani yasa ta jin wata irin kunyar Mami kamar ta nutse k`asa take ji shikam yana ganin wannan itace maslaha agaresu baki d`aya. Nisawa!! Mami tayi tare da wasu hawaye masu zafi da suka zubo mata, cikin tausayin su take share ma Ahmed hawayen fuskarsa. "Amma nayi maka Alk`awarin indai ina raye bazaka k`ara kukan bak`in ciki ba me yasa baka sanar mani wannan babban al'amari ba Ahmed? Tabbas akwai Asiri amma kuma Akwai Allah domin shike ba bayinsa kariya kuma zamu rok`e shi na tabbata Addu'a makamin muminice yanzu ina son ka dakatar da tafiya ta zan zauna tare daku har Allah ya kawo mana mafita ma'ana ku samu waraka insha Allahu, yanzu zanyi magana da limamin masallacin gidan nan domin samun Addu'oi akan lamarin nan jin furucin Mami yasa gaba d`aya suka tashi suka rungumeta suna kukan fari'n cikin samun yar'uwa kuma Uwa ta gari ita kan ta Sa'adatu bata san lokacin da ta rungume Mami ba. Haka kuwa akayi da mamaki Granny take tambayarta wai " Aisha wannan ko wane irin al'amari ne haka? Na cewa kin fasa tafiya?" Mami bata b`oye ma Granny komi ba kamar yadda Ahmed yasanar mata haka itama ta sanar ma Granny. "Gaskiya ne Aisha akwai damuwa kuma hakan da kikayi shima adalci ne kuma ina maku fatan Alkairi akan kaunar junan ku da kukeyi Allah yayi maku Albarka yaba Ku ladan zumunci. " Ameen Granny "Ahmed bazaku koma gidan ku ba, ku zauna nan tare damu har Allah ya bamu mafita kuma bana son kowa yasan dalilin zaman Ku anan wannan maganar abarta anan, kamar yadda kukayi zama na wata d`aya a gidan Ku ba tare da sanin halin da kuke ciki ba haka nake son Ku zauna nan ko Salima bana son ta fahimci komi bare kuma ke Sa'adatu kice zakiyi maganar da Karima ko Mama, ku bar komi a hannuna insha Allahu komi zai zama tarihi." " Godiya sukayi mata sosai tare da fatan Alkairi. Abunda Mami bata sani ba tunda ta fara magana Salima na nan lab`e tana jin su kuma itama ta ji komi ta kuma fahimci komi tausayin su ne fal aranta wanda ya hana hawayenta tsayawa jin motsin fitowarsu yasa ta barin wurin tare da shan alwashin itama zatayi iyakar yinta wurin rok`on Allah ya dawo masu da farin cikin su. "What?!! Kina nufin yanzu tafasa tafiyar? To me hakan ke nufi? Ko dai ta gane wani abu ne tsakanin su? " Gaba d`aya Zineeh take jero ma Asiya wad`an nan tambayoyin. "Hakane, hmmm ni fa abun nasu ya fara bani tsoro to me kuma yake shirin faruwa? Oho amma ki bari dai muji wani abu daga garesu." "OK to shikenan tunda haka kikace, amma Asiya dole ne a San mai yiwuwa fa tun wuri ke ni in kin k`ara samun keb`ewa dashi ko fyad`e ne kiyi mashi kada kik`ara saurara masa." "Hhhhh haka za'ayi besty nah." Ko da Mami ta fad`i ma Malam Yusuf komi tabbas shima ya tabbatar da asiri ne saboda suna samu irin wannan case d`in amma cikin hukuncin Allah ana warware komi, yanzu ya sheda ma Mami zaiyi is'tahara domin ya tabbatar da komi sannan sai kuma su duk`ufa Addu'a insha Allahu Allah yana tare da mai gaskiya. Kwance suke tunda ya sanar ma da Mami damuwarsa sai yaji kamar yasamu sauk`in damuwarsa arai kallon Sa'adatu yayi yaga tana ta had`e cinyoyi amma fa ko bai tambaya ba yasan sha'awarta ce ta motsa jawota yayi tashiga jikinsa sosai had`e bakinsu yayi wuri guda ya fara tsotsa tare da shafa duk wani sassa na jikinta tausayinta ne fal a zuciyarsa sun dad`e cikin halin da suke ciki kafin ta samu gamsuwa, kuka ne ya kufce mata ta fara rerawa kamar yadda ta saba kullum indai hakan ta faru gareta sai kace wata mai Aljanu. "Lucky kin manta Mami nan kusa damu? To yanzu idan taji kukan ki kuma tace wani abu nayi maki fa?" Cikin zolaya take mata magana don yasan idan ta fara kukan nan yana shan wahala wurin lallashinta. Bata ce komi ba tashi tayi ta shige bathroom domin ta tsabtace jikinta amma takaici ne fal aranta don ta tsani wannan halin datake ciki yanzu fa rana ce amma jibi daga keb`ewarsu har taji wani feelings a tare da ita durk`ushewa tayi ta cigaba da rera kukanta. Jin haka shima ya tashi ya bar d`akin don yasan bazata hakura ba shi kuma ya tsani jin kukanta a kunnuwansa. Yana fitowa parlo gaba d`aya yasamu su Mami a main parlon harda su Karima da Khalid da Asiya suna zaune sukam su Khalid murnar jin cewa Mami ta fasa tafiya sukeyi ita ko Asiya bak`in cikin haka ne ya dameta kuma har yanzu bata san dalilin hakan ba. Gaban!! shi ne ya fad`i ganin Asiya ji yayi kamar wani abu ya gani mai muhimmanci saurin kauda kai yayi tare da Addu'ar neman tsari a bakinsa Granny ce tace.... "Au Ahmadu ina kuma zaka haka? " murmushi yayi kafin ya isa wurin Khalid ya bashi hannu suka gaisa. Cikin zolaya shima Khalid yake kallonsa yana dariya " Kaji shalelen Mami angon Sa'ar Mata, kayi dai-dai daka hana Mamin mu tafiya." Dariya suka sanya gaba d`aya amma banda Asiya wacce Gaba d`aya hankalinta ya tashi. "Ban san ka fito ba dama wurinka zanje mu fita." "Hhhh ai bari muje kawai tashi sukayi suna masu sallama har sun kai bakin k`ofar fita ya juyo yace. " Mami Lucky bacci takeyi. Salima idan ta tashi ki kaita gida ta d`auko abunda take buk`ata kafin in dawo." " yeeeeee!!! Naji dad`i my Uncle zaku dawo gidan nan, murmushi yayi kawai ya fice daga parlon. Rungume juna sukayi ita da Karima suna dariyar jin dad`i. Gaban Asiya ne yayi mummunar fad`uwa rassss!! Jin kalamin Ahmed. " wai meke faruwa ne agidan nan? To ai kuwa an samu matsala saboda wannan layar dana binne acan gidan shikenan in suka dawo nan gidan." Da sauri ta tashi ta fita parlon kallonta suka tsaya yi kowa na tunanin lafiya? Ita kuma haka? Amma banda Mami wacce ita murmushi kawai tayi. A sukwane!! ta ha motar ta ta nufi gidan Ahmed don ta tone layyar ta mai do ta nan gidan kafin komi ya lalace........... To my fans ga wuri fa ga waina Anya??? Kuwa? Hhhhhh to my had`u a next page insha Allahu ina ma kowa Fatah Alkairi. *Takuce Sa'ar Mataaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️9️⃣6️⃣=9️⃣7️⃣ __________📲 Bata zame ko ina ba sai k`ofar gidan Ahmed tana isa ta danna horn mai gadin na lek`owa ya ganta sai yafito ta k`aramar k`ofa isa yayi inda take yana cewa "masu gidan basa nan Hajiya." A fusace! Ta fito daga motar tana masifa " kai dakata! Da Allah, amma ai kasan ni ya ar uwar mai gidan ce ko?!! To ko bazaka bud`e mani get ba sai na shiga saboda akwai abunda zanyi ai nasan suna gidan mu ba wai ban sani ba.!!" " A gaskiya bazaki shiga ba koda suna nan mai gidan ya hana a bud`e maki get d`in gidansa saboda haka ni bazan karyar dokar aikina ba kawai ki bar k`ofar gidan nan." Lallai ma Ahmed yanzu cin mutunci har yakai haka? Wai ni zai hana shiga gidansa, ai ko ya d`auko dala ba gammo. "To kasani wallahi zanje in samu Ahmed d`in idan har ba haka bane ba, to zan ci mutunci ka sai kabar aikin nan talakan banza kawai." Daga haka ta koma cikin motarta tayi rivos a tsiyace!! ta nufi company wurin Ahmed d`in. Baba mai gadi bin bayanta yayi da kallo yana mamakin wannan wace irin rashin kunya ce? To kodai Ahmed da yake k`ark`ashin sa yana girmama shi sosai yana kuma bashi hakk`in shi na tsufan shi don ya d`auke shi tamkar uba amma wannan yarinyar bata da mutunci ina ga shiyasa ma ya hanata zuwa wurin matarsa gaskiya ne wannan." Da wannan tunanin ya koma bakin aikinsa. Tabbas! data fito wanka bata ganshi ba, kwanciya tayi tana tunanin sauyin rayuwarta da haka bacci yayi gaba da ita har saida tayi mai isarta kafin ta tashi ta sake shiga wanka daga nan tayi sallar azuhur kafin ta kintsa ta nufo parlo don wallahi wata irin yunwa ce ta tashi da ita. Tana shiga direct daining ta nufa, tana bud`e kwanonin tuwon shinkafa ta samu miyar kub`ewa d`anya ga shi taji k`ashin rago ga manshanu ai bata saura komi ba sai ta zuba ta kama ci. Salima ce ta fito ta ganta dariya tayi kafin ta isa ta data kafad`arta tana cewa. "Kai matar Uncle, baki jiran kowa? Wannan irin loma haka?" Juyowa tayi tana dariya itama, zama Salima tayi itama ta ja plate ta zuba suna ci suna zolayar juna haka kowa yayi k`at! Yayi hamdala kafin Salima tayi balancing ta fara magana. "Lucky dama Uncle yace idan kin tashi muje gidan ku koda abunda zaki d`auko maku, na amfani amma fa naji dad`in dawowarku anan gidan domin wallahi dama nayi kewarku gaba d`ayan Ku, kuma Mami ta hanani zuwa ganin ku wai in barki ki saba da zaman gidan ki." "Ai ko da nayi fushi saboda wai ace Salima ko ki lek`oni? Ashe Mami ce ta hanaki zuwa, to na yafe maki." Rungumeta Salima tayi suka cigaba da dariya. Daga nan kuma suka tashi suka nufi wurin Mami don su sheda mata zasu fita. Lokacin da Asiya ta isa company, shi kuma yana k`okarin fita a parking lot suka had`u da mamaki yake kallonta tare da jin wani abu ya ziyarci jikin shi kamar yadda yaji lokacin da taje office d`insa lura da hakan yasata saurin shan gabansa nan da nan turaren nan ya doki hancin sa ji yayi kamar ana juya shi ga kuma yanda yake ganinta tana yi mashi gizo kamar Sa'adatu haka yake ganin ta a fuskarsa k`arasowa tayi daf ! Da shi kafin ta fara magana. "Yanzu Ahmed har ni zanje gidan ka mai gadi ya hanani, wai kace kada abarni in shiga?" Bud`e baki yayi zaiyi magana daga bayan su sukaji maganar Khalid na cewa. "Ba za'a barki ki shiga gidan ba, domin ba Alkairi ke kaiki ba yanzu ma baki San suna gida ba? to uban wa yakai ki gidan? Wurin wa kikaje??" Cikin masifa Khalid ke magana kallon Ahmed yayi da kyau yaga ya canza gaba d`aya. Tabbas! Maganar da sukayi da Mami cikin sirri ta tabbata Asiya na da hannu akan wannan al'amari kuma insha Allahu zai bibiyeta kamar yadda yayi ma Mami alk`awari. Kama hannun shi yayi ya bud`e mota ya zaunar da shi kafin ya juyo ya kalli Asiya wacce ta tsaya kamar wani status don shi kanshi Khalid ya gama bata mamaki bata gama tunanin ta ba taji muryarsa ta doki dodon kunnenta. "Asiya wannan wane irin rashin imani ne? Wato bazaki bar Ahmed ya zauna lafiya ba ko? Sai bin shi kikeyi da asiri kala-kala, to bari kiji in fad`i maki this time, ko tsafi kikayi sai kin bar Ahmed ya zauna da matarsa lafiya don baki k`arfin Allah ba. Kuma ina mai gargad`in ki da ki fita rayuwar Ahmed tun kafin ki zama abun kwatance." "Kai!!tsaya Khalid ni kake gaya ma magana haka? Wai kana nufin ma zargina kakeyi to wallahi baka isa ba duk sharrin ka, ka tsaya iya matsayin ka kai kuma baka isa ka rabani da Ahmed ba idan ka kub`utar dashi yanzu ai baka isa ka hana shi saurare na ba tunda gidan mu d`aya." Tsaki yayi mtswww bai k`ara ce mata komi ba ya juya ya shiga mota inda Ahmed ya me zaune Wanda ko motsi baya iya yi saboda yanda yake jin jikinsa ya sauya. Kallo d`aya yayi ma Ahmed ya ja motar suka bar wurin cikin tashin hankali ta bi motar da kallo!! " Lallai mutanen da zan yak`a suna da yawa dole ne in nemi mafita. Lokacin da su Sa'adatu suka isa gidan su bayan sunyi parking ne suka je suka gaisa da Baba maigadi ne kafin suka nufi hanyar shiga gidan har Sa'adatu ta fiddo zata bud`e k`ofar ne ta ji kukan magenta murmushi tayi ta mik`a ma Salima key d`in, ita kuma ta koma wurin da taji kukan magenta, wurin wata flower tana kiran sunanta. "Musuru!Musuru!!Musuru!!! Ganin yanda magen takeyi tana tona rami tana jawo wani abu yasa ta tsaya cak!!!!!!!! Cike da mamaki! da tashin hankali!!!..... A dai wannan lokacin ne shi kuma Ahmed yayi wata irin zabura!! Yana fad`in " Inna lillahi wa'inna ilaihir raju'un!!." Jin haka yasa Khalid Jan wani uban burki saboda tunda suka taho yaga yanayin shi bai ce mashi komi ba. "Bros lafiya?" Kallon Khalid yayi cikin wata irin murya mai rauni yace " Sa'adatu!! Khalid!! Sai kuma yayi shiru hawaye ne ke fitowa daga idanuwansa kawai!! Da sauri Khalid ya gyara parking yana fad`in " Ya Salam!!! Masha my fans ina yinku over Allah ya bar zumunci wannan shine second to the last page na book 1 insha Allahu.. *Takuce Sa'ar Mataaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘 *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ 🅿️9️⃣8️⃣=9️⃣9️⃣ __________📲 Kama shi yayi kafin yace " Bros please be strong man, ka natsu muyi magana ta fahimta, babu abunda yasamu Sa'adatu kuma bari ka gani in kira Salima ta had`ani da ita." Saurin d`aukar wayarsa yayi ya danna number Salima. Ita kuma jin k`arar!! da Sa'adatu tayi yasata bazawa da gudu don ganin me ya faru? Itama ganin abunda magen ke jawowa a ramin yasa ta rikicewa get ta nufa inda take faman kiran Baba mai gadi gaya mashi takeyi amma baya fahimtar komi juyawa sukayi gaba d`aya suka nufi wurin da take nuna masa. Ganin kiran Khalid yasa ta d`aga wayar cikin rikicewa take magana "Uncle don Allah kazo muna nan gidansu Uncle kaga wani abun al'ajabi!! Don Allah." "OK ganin nan zuwa soon!" Ita ko Sa'adatu ta k`yame k`am!! Tana kallon ikon Allah. Baba maigadi na isa yasa da sandar hannunsa ya cigaba da tonawa shima yana Addu'a ita ko magen ta k`i barin wurin sai zagayawa takeyi tana kuka, cikin iko. Allah yasamu damar cire wannan tsumma da aka nad`e kwalbar dashi cewa yayi su matsa shi zai kwance yaga ko menene a ciki. "Lafiya tace mu samesu gidana?" Ya tambayi Khalid da ya karkata sitiyarin motar zuwa unguwarsu Ahmed. "Ban sani ba amma yakamata muga ko menene?" Babu wanda ya sake magana har suka yi parking k`ofar gidan Ahmed ganin bud`e get d`in zai b`ata lokaci yasa suka fito gaba d`ayansu su suka nufi cikin gidan, ina da suka hango su tsaye carko-carko suka nufa direct, shi kam Baba mamaki ne fal aranshi ganin irin layun da ke ciki ga kuma wani danyen nama wanda shine ya ja hankalin magen take ta wannan kuka wani irin wari ne naman keyi sauri Sa'adatu tayi cikin dabara ta d`auke magenta ta mai data cikin gidan ta kulle don gaskiya bazata bar magenta ta tab`a wannan mugun abu ba da ba'a San daga ina ya fito ba. Da Sauri suka isa wurin tare da tambayar lafiya?? Babane yace "Ai yallab`ai kaga abunda muka gani saurin, kauda kai sukayi suma suna mamaki ga kuma layar wata sunan shi wata kuma na Sa'adatu gaba d`ayansu hankalinsu ya tashi d`aga waya Ahmed yayi ya kira liman don yazo shima yagani. Ai ko ba'a d`au lokaci ba sai gashi da saurin sa, yana zuwa yayi Addu'a murmushi yayi kafin yace abashi ashana , wasu itatuwa ya karkarya abisa tsumman gaba d`aya yasanya masu wuta harda naman Wanda shine idan yakai adadin kwankin da ake so to zai fara tsutsa yana wari to haka aka so Ahmed ya rinka jin Sa'adatu na wari, daga nan har a sanya mashi tsanarta. Allah ya rabamu da mugun abu wannan ai rashin imani ne Asiya!!!! Saida komi ya k`one kafin Mal yace " Alhamdulillah, komi ya lalace a wannan asirin kuma yanzu kunga tasirin Addu'a don haka kuyi hakuri kuyi ta gaya ma Allah damuwa Ku, saboda shikeyin komi, kuma kowace rayuwa akwai jarabawa da mai laushi da mai tsauri to duk wacce Allah yaba mutum rungumar ta yakeyi da kyau ya cigaba da bawa Allah zab`i don haka mu godema Allah da ya bamu ikon kashe wannan fitinar." "Amma Mal to waye da wannan Aikin?" Murmushi yayi ya dafa kafad`ar Ahmed ba wannan bane gaban mu da sauran lokaci da zamu gane mai yin wannan abun amma kamar yadda na fad`i maku mu cigaba da gaya ma Allah, wannan shine mafita daga nan Addu'a yayi masu Kafin sukayi sallama dashi. Khalid ne ya tambayi mai gadi ya sukayi da Asiya?? Bai boye masu komi ba ya basu labarin abunda ya faru mamaki ne fal a tare dasu Anyya!! Asiya tana da gaskiya kuwa??? Kowa tambayar da take zuciyarsa kenan... Da wannan jimamin suka gama abunda sukeyi sannan Ahmed ya ba Baba mai gadi labarin cewa zai d`an koma main house d`insu kafin wani lokaci. Shima fatan Alkairi yayi masu sukayi sallama da alk`awarin insha Allahu zai kula da komi kuma shima zai taya su Addu'a. Ai ko Sa'adatu bata bar musurun ta ba, da ita ta tafi don dama ita tana bala'in son mage tun tana gidansu tace tausayin ta takeyi, wannan ma zuwan ta gidan tayi ma Baba maigadi magana aka kawo mata ita. Liman bai rage ma Mami komi ba ya Sanar mata, mamaki ne fal!! aran Mami tana tunanin wanna wace Irin masifa gaba d`ayan su zarginsu ya koma akan Asiya. Zaune take gidan su Zineeh sunyi jugum-jugum suna tunanin wannan wace irin rashin nasara ne haka? "Gaskiya duk ta k`are akwai matsala, amma ace daga anyi nan sai kuma su b`ullo ta nan?wonderful." " Nima fa na fara tunanin sun san wani abu amma ta yaya Khalid zaiyi mata irin wannan maganganun gaskiya ya kamata mu koma wurin boka." " Kuma fa hakane ai ba zama zamuyi ba mu wuce kawai yanzu." " Kai haba badai yanzu ba sai dai gobe kinga fa after 5:00 yaushe zamu kai wannan k`auyen yanzu har kuma mu dawo?" "To shikenan ba damuwa mu bari sai goben kawai." "Wallahi Ahmed sai ka zama abun kwatan ce a hannuna ai yanda na d`aukar ma raina sai na lalata maka rayuwa to ba gudu b a ja da baya zaka san ni ba kanwar lasa bace ba kuma zaka biyo ni nan ba da dad`ewa ba." Saukowa yayi data zaman da yayi bisa bonet d`in motarsa yana nuna ta da yatsa. "Amma wallahi baki da hankali ni kinga nayi kama da wanda zan bi mace? To ai ko mata zan bi ba irinki ba karya, mara class wacce bata da kamun kai bata san abunda takeyi ba don haka Baki tab`a samun nasara akaina, wallahi ina raga maki ne dalilin Abba amma da yanzu kin bar gidana tunda ba ubanki ne ya gina mani ba!!" Firgigi!! tayi ta shi zaune da ihu!! daga baccin da takeyi tana wannan mugun mafarki zufa takeyi kamar babu Ac a d`akin duba agogo tayi taga k`arfe biyun dare ne " Ai ko wannan mafarkin bazai zama gaskiya ba tunda safe zan koma wurin boka, in sanar masa abunda ke faruwa." Ta shi tayi cikin sand`a ta fito ta nufi part d`in su Ahmed dai-dai bakin k`ofar abunda taji ne ya firgita ta!! Lek`awa tayi ta yar k`ofar d`akin don tabbatar da hakan ai ko tayi mugun gani domin mak`ale suke da juna suna romancing d`in junan su in banda gurnanin su babu abunda kakeji na fitowa a d`akin sai kuma k`arar Ac ga haske a d`akin don zaka iya hangen su sosai tunda dip light ne a d`akin. Ganin haka yasa ta furta "What?!! Yaushe suka samu lafiya haka?" Barin wurin tayi da sauri dai-dai zata shiga d`akinta taji ance. "Dakata!!" A tsorace ta juyo tana zare idanuwa!! "Yanzu ke Asiya haka kika d`aukar ma rayuwarki? Wai ya kike so ne ki zama? haka kawai kin hana kanki zaman lafiya, to da kike masu lab`e me kike son gani?ko ji aiko kinyi asara wallahi." "Wai Salima yaushe kika raina ni ne haka? Gaba daya kin bi kin Sanya mani ido haka? To ya isheki haka nan, kuma ke baki isa ki rabani da Ahmed ba. To kima sani koda kuka had`a shi da waccen yarinyar to bamu rabu ba, lokaci zaiyi da zaku gane hakan, daga nan kun gane kuskuren Ku na had`a shi aure da wannan yarinyar." Daga nan shigewarta tayi d`akin ta banko k`ofar. Tsaki Salima tayi "Mtswww aiko zaki dauwama a jahilar ki!!" Masha Allah my fans mu had`u a last page d`ina insha Allahu. Ina yin Ku fa over kuma bazan fasa nishad`antar daku ba, ilimantarwa, tare da fad`akarwa.Allah ya bamu ikon amfana da abunda yake daidaine arayuwar mu ina ma kowa fatan Alkairi. *Takuce Sa'ar Mataaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤🔥💘 *WAHALAR SO* 💝💝💝 💔💔 💚 *NA* *SA'ADATU BELLO* Saadatu99@gmail.com *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[Karamci tushen mu'amula ta gari]_ https://www.facebook.com/110308337320465?referrer=whatsapp *Wattpad*-https://my.w.tt/RXazzM0MY7 *YouTube*-https://www.youtube.com/channel/UC1cigRjL8UfjxSLNtt-x4MQ *Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah* *Allah na gode maka daka bani ikon kammala wannan littafin nawa na WAHALAR SO BOOK 1 duba da yanda labarin ya samu amsuwa ga jama'a shiyasa na fad`ad`a labarin yanda masoya zasu samu gamsuwa cikin Aminci* *Ta kowa ne b`angare ina alfahari da fans d`ina bana gajiyawa da baje Alk`alamina domin nishad`antar daku bani da bakin godiya gare Ku sai dai ince Allah ya bar k`auna* *Jinjina ga k`ungiyata mai Albarka wato KARAMCI WRITER'S ASSOCIATION duba da yanda take jajircewa ga duk wani members na gidan domin ganin mun inganta rubutun mu Allah ya saka da Alkairi yasa tafi haka* *Yan group d`ina na strange love kunyi rawar gani na bani comment over don haka bazan barku ba Ina tare daku 100% Allah ya bar zumunci* *LAST PAGE* 🅿️1️⃣0️⃣0️⃣ __________📲 Wani abun mamaki gaba d`aya jikin Ahmed ya canza komi nashi normal amma gaba d`aya still ya kasa kaiwa ga matarsa. Babu abunda zai iya aiwatarwa saboda yanda yake ji still amma ko ba komi yasan ya fara samun lafiya tuna har yana romancing matarsa kamar farkon aurensa da ita ai Alhamdulillah. A haka ya jawota jikinsa yana magana cikin kasala." Lucky ina ganin akwai nasara sosai a rashin lafiyar mu." Tashi tayi ta kunna wutar jiki gadon su fuskarsa ce ta baiyyana hancin shi ne ta kama ta ja tana dariya kafin tace. "Mr ai ba sai kayi magana ba ni da kaina na tabbata da hakan, kuma nasan very soon komi zai zama normal insha Allahu ai kawai Addu'ar nan ita ce mafita a rayuwar mu Allah dai yasa mu dace." "Ameen Lucky kinga har karfe uku saura mu tashi mu tsabtace jikin mu mu cigaba da nema wurin Allah." "Wannan haka yake yanzu zan tashi amma kada ka kalleni fa, saboda naga babu towel anan duk suna bathroom." Dariya ta bashi tashi yayi yabi bayanta ai ko da gudu ta k`arasa bathroom d`in tana dariya. "Hajiya wallahi ina sonta kuma tana sona sosai bazamu iya rabuwa da juna ba, ni nasan k`arya akayi maki akanta bata da matsala haka ma mahaifiyarta wannan kawai munafunci ne na munafukai, amma Samira mutuniyar kirki ce, kuma yanzu biki saura sati said ace an fasa ai ina ganin bamuyi masu adalci ba." "Kai!!dakata Sa'eed ai kaima kasan don bana k`asar ne ai da nasan wacece ita tun asali, amma gaskiya nayi maka bak`in cikin rashin Salima domin kai kana buk`atar mace mai hankali wacce zata maida ka mutumin kirki amma yanda naga wannan fitsarar ta wannan yarinya ai sai dai mu ce Allah ya kyauta yarinya ta biyo saurayi har gida, kuma kushige d`aki ban ma san ko nan part d`in naka ta kwana ba? Don daga ganinku baku da gaskiya Sa'eed, baka jin magana bazaka bar halinka ba." "Ai boka duk abunda kace inyi nayi amma babu nasara." Wata irin mahaukaciyar dariya yayi "Hhhhhh ai kina can kina sakarci sun lalata mana komi, kuma yanzu Addu'a sukeyi baji ba gani mutanen nan ba zaune suke yanzu dole sai kin samo mana sumarsa indai zamu sake wani aikin kuma so akeyi sai ta jikin kansa ba wacce aka aske ba." "Zaro idanuwa!! tayi tare da dafe k`irjinta" " na shiga uku yanzu ta yaya zanyi hakan? ni ba matarsa ba kuma bani da alak`a akan hakan anyya kuwa???" Wata irin dariya yayi " hhhhhhh to ki kama gaban ki idan ba zaki iya ba, kuma kisani bazaki k`ara tasiri a rayuwasa ba kuma zaki samu tsana mai tsanani a tsakaniku don haka kiyi abunda nace ko kuma ku tashi Ku bani wuri tun kafin ran aljani dake maki aikin ya fusata." Cikin rawar jiki Zineeh ta zungureta tayi mata alamar ta yarda ta amince. Bakin ta na rawa!! " Na amince zan kawo." "Hhhhhh ko ke fa? Kuje kawai nan da sati guda Ku kawo mani." " Mami tabbas akwai canji kuma insha Allahu muna ganin nasara, sai dai kawai mu cigaba da Addu'a." "Masha Allah hakan nake son ji, to ga wani had`i nan na pure zuma ne da su habbatus sauda da Liman yayi maku, gaba d`aya zaku rinka sha safe da yamma, kuma yace spoon uku-uku zaku rink`a sha, k`arami daga nan har kwana sha biyu, kuma kowane spoon Ku karanta Ayyatul kursiyyu sau d`aya kafin shan kowa ne, ina fatan zakuyi amfani dashi kamar yadda nace maka kuma kayi ma Sa'adatu bayanin komi, insha Allahu babu sauran wata matsala." "To Mami zamuyi amfani dashi zan gaya mata komi Allah yasa mu dace." "Ameen ya Allah." "Momy wallahi nayi komi amma babu wata nasara to yanzu dai kin ji abunda bokan yace to in kuma ban San yanda zanyi har in samu sumar sa ba? Mutumin gaba d`aya kamar tsaronsa akeyi dana zo da wani salon sai kiga wani yazo ya lalata al'amarin, wai kiji fa boka cewa yayi mage ta fara tona komi har sukayi nasarar tone layar nan, ki ji abun fa harda su dabbobi ake yak`in dasu, wallahi nidai Momy ko zamu canza wata hanyar ne?" "Haba Asiya ai ba samun asiri ga masu Addu'a cikin sauk`i, saboda haka kada ki karaya da sauri haka. Nasan tunda yace sai an samo sumar kansa kin ga abun mai zafi ne, kawai kiyi duk yanda zakiyi ko k`waya ce ta bugarwa kisan yadda kika sanya mashi ko drinks ne yasha daga nan sai ki keb`e da shi kiyi abunda kike so wannan itace hanya mafi sauk`i, idan ma matarsa zata baki matsala ki had`a harda ita kiba k`wayar." "Yeeeeeee Momy!!! Shiyasa nake sonki don akwai saurin kawo ways d`in solution, good idea Momy thank u so much, sai na sake kiranki bye." "OK bye dear all the best." "Amma Mr kana ganin tafiyar nan ba zaka hakura da ita ba?" "Kiyi hakuri Lucky only 2 days ne fa kuma nasan tunda kina nan gidan Mami babu wata matsala, Tabbas da ace ba da staff d`ina zamuyi tafiyar ba da ke ma kin san bani barin ki ko? Amma ina kishin ki, bana son ina fita da kyakyawar matata ana gane mani ita." Dariya ya bata sosai shigewa tayi jikinsa ta rungume shi tana fad`in " I real missing u sweet heart." Sallama sukayi sosai kamar babu gobe da k`yar suka rabu cikin kewar junan su. "Mal Iliya zan baka Naira miliyan d`aya da rabi, idan har ka shak`a ma Ahmed wannan powder ebilis d`in ga number d`akin hotel d`in da zaka kai mani shi ga keys d`in kana cika aiki zakaji Alert, babu mistake bare asamu ganganci tunda kaine driver da yayarda da kai, daga baya mun shirya masu gadar zare, muce kidneepers, ne sukayi attack d`inku suka tafi dashi kaga babu wani zargi tunda ansan ga halin da k`asa take ciki na rashin tsaro." "Hhhhhhh baki da matsala Hajiya, sai dai idan kikayi mani wasa zakiga wasa fa."............ *Tammat Bi hamdulillah* Nasan tambayoyin Ku my fans. Shin Asiya zatayi nasara? ko akasin haka? Hmmmmm wasa farin girki!!! Ku biyo ni a Book 2 don baje ta a table........ *Takuce a koda yaushe Sa'ar Mataaaa* *Real Sa'adatu Bello Mrs Salisu Umar*✍️❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥💘