An dauko wannan littafi daga shafin https://novels.com.ng ku ziyarci shafin na https://novels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348062902098 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://.novels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348062902098 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT _Typing ✍🏾_ *HARIJI* (Original Romantic love story) *LAST Free page 19&20* Alheri writers Asso. By...Oum Aphnan _Daga page ɗinnan na kyauta ya ƙare,saura na kuɗi,sai kiyi gaggawar biyan kuɗinki ta 7782217014,muhammed Hassana ,Fcmb bank...ko MTN card ta wannan number 09065990265 *Ga masu buƙatar Duka littafan marubuciyar,zaku biya naira dubu ɗaya kacal,#1000 tahanyoyin biya na sama*_ Gaisuwa da jinjinan ban girma ta bazasu yanke ba ga tarin masoyana...kuma masoyana littafaina,kamar su Maman teddy Oum Afnan Oum Hanif Maimoon Oum ilham Oum laylerh Oum yusrah M.sadiq M.sajida Ummi minnah Aisha kd M.zahrah Mubi Faty kano Su'udiyya Abuja Adabiyya M.samha Cise Hajiya Atika Hajiya fatima Hajiya Nafisa Hajiya xainab ,bammanta da karramwarku ba,sannnan ina jinjina ga ku readers ɗina da kuke biye dani tundaga farkon littafina wato RAYUWAR AFREDARH Har zuwa tsayin littafaina goma sha.... Baku taɓa rashin bin ko ɗaya ba,Tabbas wannan ba komai bane face ƙauna... Mutane na ƴan comments group ɗina wanda baku gajiya wajen yimun comment,zan bibiyi sunayenku rankatakaf zan rubuceku a ƙarshen littafina don ku gane na damu daku nima kamar yanda kuke sona Zazzagawa mutane na ga irin naku✊ Kanawa Abokan wasanmu ina jinjinawa lukutar qaunarku a gareni🥰 Mutanen ƙasar niger,saudiyya,ghana ,Oum Aphnan takuce har kullum Da sauranku wanda lokaci bazai bani damar ambatanku duka ba,saidai in a nutshell ince ƴar mallawanku ,nayi maku zunzurutun so ,maras Algus💘💯 _Anyanka ta tashi🏃‍♀️_ Kaji banƙararru guda biyu ya siyo da lemu ,ya shigo gidan ya kulle da key,ya saka a Aljihu ya wuce ɗakin matarsa,da ya bar uwale zata shiga ta jirasa. Ai kuwa tun kafin ya ƙaraso ƙamshin yajin cittah ta soki hancinta,Da sauri ta maida mugun miyaun kwaɗayi,ji kake maƙutt! Kamar wanda aka tsikara tayi zumbur ta miƙe ta nifo hanyar da hancin ta ke huro mata ƙamshin,xuwa wannan lokacin ta cire kayan jikinta,ta bar ƙaramar wando mai jikin roba² iya rabin cinya ,ya matseta katamau,ɗiwawukanta sai rawar mazari sukeyi ɓaɓalɓaɓal,duk yanda ta motsa,tsokokin dako ke tsakanin cinyoyinta da matse matsinta sun samu waje sun barbaje ta wandon kamar faranti...daga samanta kuwa half vest ne ta saka wanda ta tallafo nonuwanta dashi,kan nonuwanta sun yi carko² tamkar ace kirit ,suyi magana har shatin kewayen baƙin nipple ɗin ana gani,akan kyakyawar farin fatanta ,mai ƙari da hasken kanti. Cak yaja ya tsaya tareda haɗe ƙafafuwansa guri ɗaya,saboda yanda yaji duk wasu jijiyoyin da suke kai masa saƙon sha'awa zuwa ƙwaƙwalwa sun amsa. Farfari ta somayi da ido ,ta nufo gabansa tana girgiza yina ganin ƙirjinta yina jujjuyawa,dukiyar ƙirjinta yina sama da ƙasa Wayyo Allah uwale,wannan raga haka,kwasha kwasha? Ni kamar ma ,auren nan da kikayi,daɗa bubbiɗewa kikayi ,Albarkatunki suka daɗa girma tubarkallah kinga masagalun durin ki kuwa...yanda kikasan matakalan bene tsabagen cikewa da tsoka" Sama da ƙasa ta daɗayi da dukiyar fulaninta,tana kankantara mazaunanta ,cikin sigar jan hankali...sannan takai hannunta saman kafaɗunsa ta kewayo wuyarsa tareda tallafo ƙeyarsa da ginshiƙin hannunta,ta ɗan gotsare,tana goga masa nashanun ta a saman ƙirjinsa "To ya son ranka,ai da jagulan da akeyi a tsorace,da wanda Nonuwan suke kwana a hannun ƙato da banbanci,don haka dole kaga sun daɗa tantsan tantsan saima ka shafasu,ga laushi ga santsi ,Abaki kam waiwaiwai ba'a ba yaro mai ƙaramin Aljihu😉" ta bashi amsa tareda kashe masa ido ɗaya ,gamida ɗage masa giran saman idon ,tana daɗa mommotsa na shanunta a jikinsa ,tana daɗa manne tudun gindinta akan Joy stick ɗinsa,tana mulmula Alhaji babbansa da tsakankanin cinyoyinta da taji yina zuzutasu. A take yaji hankalinsa ya tashi,haka yikeson mace da malamalan ɗuwawuka,ko ina nauyayan kaya ,matashin mugu,ba irin matarsa sa'ade ba ,ko ina a ƙarmashe ,ci ba ƙiba,me xai sha'awanta,saidai in bai samu manyan babes irinsu uwale ba,sai ya juye ruwan mani ɗinsa a busashen hq ɗinta da kullum yike ƙamas ba ruwa,a maimakon ya kwana yina mulmulan gindi,amma bawai don sha'awarta ba.kautarda tunanin ɓacin ransa yayi, Da sauri ya ƙanƙameta a jikinsa,cikin tsananin shauƙi har jikinsa na rawa ,haka ya saki ledar kajin a ƙasa,aikuwa da sauri ta duƙa ta ɗauke ta aje akan hannun kujera A kunne ya raɗa mata "Ai ku manyan mata ne uwale,masu sanya namiji tantance tsakanin jin daɗin kwanciya da haƙilon zubda ruwan mani cikin ramin da yike ƙamas,,,,don haka ko nawa aka baki babu Asara a ciki,kawai ki jiyar dani daɗi nikuma in warware maki bakin Aljihu..." washe baki tayi,wanda yasa kafatanin haƙoranta bayyana "Allah Alhaji maiwada da gaske kake?" "Na ta6a yi maki wasane? To barima ki gani..."karkacewa yayi ya zaro mata rafan en ɗari bibbiyyu,ya manna mata a goshi,hannunta takai tana ƙoƙarin warcewa,cikin tsananin zalama ,hannunta ya lalubo ya saka mata "wannan na buɗe ƙofa ne,yau so nike ki sumar dani da daɗinki ni kuwa in naji daɗi,in maki yayyafin nema da bawani ɗan bariki da ya taɓa maki,nan kuma da kwana uku,ki rakani Dubai,in baki kuɗi ki shopping yanda ranki yayi maki daɗi" "Ai kuwa alhaji maiwada yau ka gamu da gindi mara gajiya,Allah yasa kar gindina ta raina jarumtar buran ka🍌...Bayan sunci ,sunsha ta cire masa kaya ,ya kwanta ɗaiɗaya,tareda buɗe ƙafafuwa,ya saki jakan gwolayensa shaɓar akan katifan da shanɓaleliyar gindinsa,itakuma,a sukwane ta saɓule kayanta itama tayi xigidir,sannan ta hauro kan gadon ,hanninta riƙe da massage cream(man tausa) ,a hankula ta fara tsiyaya man a tafin hannunta tana mulkesa dashi a duk jikinsa tana bin duk gaɓoɓinsa tana matsawa romantically,sai taxo gurin fuskarsa ,sai tayi masa flashin da nunowanta,sai kiji ya saki wawan nimfashi "himmmmmm" itakuma sai tayi maza ta kauce ta cigaba da yimasa tausa ,nonuwanta na rawa son ransu gwanin sha'awarsa. Sosai ta raba ƙafafuwanta ,ta sakasa a tsakiyarta,gindinsa na fuskantar gindinta a samansa ,kallo ɗaya yayima wannan haɗuwar ,a take gugarsa ta fara hajijiya neman hanyar da zata zurma rijiyar ta kawai take,tayi nitso harda kacumbule.A hankali yace "wow what a perfect match ,zundumemiyar bura da tafkeken duri💋" hannunta takai kan ƙirjinsa,ta raba yatsunta na tsakiya gefe da gefe ta saƙa kan nononsa da sukai carko carko kamar ƙurji,haka ta haɗe hannun ta matse kan nonuwan da saƙon yatsunta tana mirza tsokan wajen tana kaiwa da dawowa tamkar me tausa ,tana wani irin lanƙwashe jiki tamkar tashin indiya...tafka tafkan hannunsa yakai kan bayanta ya dannota jikinsa ,da sauri ya furta kalmar "ohhhhhhhhh ahhhhhhh daɗi,kayan ruwa,nono" Hannunta ɗaya takai ta cafki Madakin wandonsa ta fara mulmulashi,tana bibbuga tsagin saman gindin tana wani irin nishi "uhh ahhh...uhhh ahhh...ahhh" tana cigaba da rarumar joy stick ɗin tana mulmulesa ,yina neman kufce mata a hannu saboda santsin man tausan dake hannunta,kam ta sake riƙewa kamar wata xata ƙwace mata,ta cigaba da luguiguita shi ,shikuma tuni yahau nishi ,ƙirjinsa yayi masa nauyi ,yama rasa yanda zaiyi da duniyarsa ,ga nonuwanta sun cika masa kafatanin ƙirjinsa,hannunsa ya saka yina yamutsasu yina gurnani,itakuma a take tahau mammatse leɓen durinta,saboda yanda taji kamar ana mata cakulkuli a wajen,A take ta fara masa tafiyar tsutsa ,tamkar yanda takejin ana mata,acikin puppsyn ta,sannan ta yunƙura ta miƙe,ta cafki gindin da kyau ta zurma cikin bakin ta,ta jajjaga ta jajjaga ta tsotse,ta sake jajjagawa ta tsotse,tuni gindin ta boƙare ruwan maniy mai gishiri² ya fara yiwa bakin gindin nasa ,naso...Jakar gwolayensa ta sa hannunta ta luguiguita ,A take ya saki wani gigitaccen ƙara "Sa'ade kar ki cinye mun gindinn" oh ni ƴasu uwale ta zama sunan matarsa🤔,murmushi tayi ta koma gefe,ta kwanta,sannan ta ɗage tafkeken cinyarta sama gamida tallabeshi da hannunta "oya nima zoka cinyemun nawa gindin ,ta faɗa tana karkacewa tana nitsa yatsarta cikin ramin gindin nata tana caccaka ,yina wani irin bada sautin caɓalɓal caɓalɓal,tana wani irin kuka kukan kirsa me tada tsikar jiki, Atake ya hau tsuma,kukanta na gigitasa ,ƙaran sautin rywan farjinta yina daɗa hura masa wutan shaawar ta gamida wassafawa a ransa yanda zaiyi iyo iyakar iyawarsa ...A ƙagauce ya taso ya faɗa gaban durinta,da hankula ta zaro yatsarta da ƙe ɗauke da ruwan gindinta,ta jefa masa a baki,kamar lolipop 🍭jiki na rawa haka ya kama yatsar yina tsotsewa,yina jan baki,kamar meshan yaji "ya kaji ruwan" "Carkwai mazaƙwai,kenan ,,zan sha" ya faɗa yina nuna mata ɗan ɓulin durinta da bai wuci girman shigar yatsarta ba ,tsabagen yanda man vaginne ke aiki,ya tsuketa gagam...(karku damu zan bada sunan man kantin da yike matse mace ko kin rasa budurcinki zai gameki gam,zan kuma yi mana bayanin sahihiyar haɗin gida,wani sirri sai abakin me gira...lolz i mean me gidanki kudai ku cigaba da bina akwai sirrikan niima,bita zaizai,mallaka ,farinjinin zawarawa da matan aure and more) gwale masa duk ƙafafuwarta tayi kamar er kaciya "zo kasha my baby"da sauri ya fiddo halshensa 👅 ya fara karkaɗawa a gefe gefen gindinta yina lashe duk inda ruwan gindin ya sauka,har ya dirka da bakinsa akan clitoris ɗinta yina jansa a hankula yina tsotsewa,gindinta na rawa karkar ,tsabagen sha'awa,a take ta fara cinciɗa gabaɗayan ɗuwawunta sama tana ihu,yina finciko cinyoyin yina zaunar dasu akan katifar ,yina gurgura son ransa,itakam ji take tamkar zatayi hauka tsabagen daɗi,sululu ya jefa halshensa a ramin durinta,ji yayi ya bada sautib ɓusssss! "wayyo kogin zuma😋Aikuwa tasan namiji keshan durin,don shansa tayi bil haƙƙi Saida don kanta ta fara yi masa magiyar ya shiga ya cita ta ƙosa Hannunsa ya akai ya buɗata dika sannan ya saita jijiyarsa ya fara gurzata a saman gindinta shima yina mulmula girmansa,nishin daɗi takeyi"ohhh uhshhh" sai da ta sakankance kawai taji abu ya hantsala ciki fitttttt ya shiga cikin kuzari da karsashi ya fara sukutum,"Allah yayiwa buranka albarka mai wada,zurƙami ,kajita kuwa zurƙaɗaɗeɗiya? Wayyo daɗi...uhmmm ahhh,muje ci ,ci ,ci ahhhhhhhhhshhh" Waƙa ya kamayi yinajin wani irin manɗon daɗi na kai masa _"cakwala daɗi,yarinya dagani saike ,karkata inasha lagwaɗa ahhh"_ sunfi minti talatin kafin ya zare 🍌 ɗinsa ya juyar da ita ta kalli gefe ɗaya ,tana kan hannun damarta,shi kuma ya koma bayanta ya manno cikinsa zuwa mararta ,ɗuwawukanta na tsikarar mararsa...ta saƙon cinyoyinta ya ɗan ɗaga kaɗan ya zura gindinsa ,ya wuce sama xaƙaƙa,ta shige raminta ya maida cinyarta daidai,sannan ya fara mommotsawa ɗuwaiwukanta suna sauka akan cikinsa yina bada sautin "fas! Fas!!" shikuma yinata zura ƙwallo a raga,hannunsa dik sun cacibi nonuwanta yina shafasu yina aiki,rai hessssss😂 *ƙwatsaham* sukaji turo ƙofar falon shigowa ɗakin matar tana ƙwalla kiran Sunansa cikin tattausan murya na goggagun mata da suka ci boko har halshensu ta karye"Zumana,kana ina? Honey gani na dawo nayi mantuwa;..sweet ,wai kana barcine ko sai na faɗi ɗayan sunan zolayar ?ɗan dakatawa tayi amma still ba motsi,ɗan sassauta murya tayi "Kwartona...Maciyin gindina!" ta kirasa tana guntse dariya,kamr yina kallonta,don tasan duk ranar da ta kirasa da wannan sunan to ta tsokanota... Jin still shiru yasa ta nufi ɗakin da ke jere da ɗakinta ta tura ƙofan ta shiga tana ƙarewa ɗakin kallo ,ga boxy ɗinsa a ƙasa,a hankali ta sunkuya ta ɗauka tana junjuyawa ,gabanta na lugude,haka kurum,ta tsinci kanta da tsinkewar rai gabanta tahau faɗuwa fat,fat,kamar wanda aka ingiza tayi waje da gudu ta faɗa ɗakin da uwale da shi suke🤼‍♀️🏃‍♀️ ***** _Akwai lauje cikin naɗin🤜🏾_ Adnan Gigif ya farko a barcin sa ,kafatanin jikinsa ya gama jiƙewa da zufa,sosai ya soma tsanan kansa da rayuwarsa,ya tsani koda barci ɓarawo,wanda da ya fizgesa sai yayi mafarkinta,me yasa waye ita?? Me yasa ba Nabila ɗina ba,sai wata can da ban santa ba...Kansa ne ya sara masa tunowa da mafarkin yanxun Cikin wani haɗaɗɗen lambune kore shar me tarin tsirrai ya tsinci kansa,ya kwanta akan grass carpet yayi pillow da tafukan hannunsa,cikin ɗacin rai.na fushin wulaƙancin da Nabila ke masa,wasu kyawawan yarane mata da namiji ,yau kuma ta taso su,saida tazo dab dashi kafin tace _"Kuyiwa mahaifinku firfita ko ya samu sauƙin raɗaɗin kaɗaici da damuwar rashin samun kular masoyiya...maimakon ya ƙyale maƙiyarsa ya fuskanto da kansa kanmu,mu *Iyalinsa!* ya ƙyale ƙyalƙyal banza ,don Nabila ba matar sa bace mu ɗinne dai zuriyarsa ,saidai ga alamu,yina jan tafiyar,,riskar mu zai masa nisa!!.._ Tsawa ya daka mata "ki bayyana mun kanki in kin isa ,cikakkiyar mace,kibar ɓoye kanki" cikin fushi ta kwaye farin mayafin da ta kulluɓe fuskarta dashi kamar na buzaye...Akuma daidai nan ya farka a mafarkin cikin tsananin ɗimuwa ,saidai fuskarta da gajeran hancinta cute bakinta da duƙu duƙun idonta kyam suka tsaya masa a rai,don haka a hankali ya fara tuunanin yanda zai fara da nemanta,saidai a take ya ƙaryata yaudararriyar xuciyar da take zugasa da ya nemeta,shikenan sai in bar beelah ɗitah,to ai yarinta ne ,da zaran ta gama jami'arta zata saurareni harma muyi aurenmu...kalmar matashiyar akan rashin yuwuwar auren shi da beelah ɗinsa ya kuma dawo masa ,a take yaji ɓarin kansa ya datsa masa,a take yafara saransa ,da azama ya Dafe kan ,yina burgima akan gadon cikin tsananin ciwo Waye ke? **** *Tambaya* Wacece oum kulthoom ,wanda mukafi sani da ummi? Waye ƙuliya mahaifin Adnan,kuma me yasa ya auri mata har uku yare daban² ? Waye beelah,budurwan Adnan? Ya kuma waye adnan yike gani cikin barcinsa,mutum ko aljana? Kuma da gaske tanada halaƙa da Zuriyarsa? Waye Adinani..yaro me sharafi da zamani...A ƙarshe ya yuwuwar auren Ƙuliya da ummi ,shin zata amince da aurensa ko ƙaƙa Finalli ,waye harijinnan da har mukasa sunansa matsaunin littafin mu??? Wannan amsar dama saura zaku sameshine duk ciki lottafi na biyun *HARIJI* Gwara ki siya sis don baxaki sami na kyautaba Kinazagina keda allah kuma ko biyoni kisha tijara ,inbaki raayin karantawa ba dole... *Tantantan* Laifin daɗi ƙarewa ,daganan kuma free page ya ƙare ,sai kiyi subscribe ɗin cigabanki akan kuɗin regular #200 vip #400 duk ta 7782217014 fcmb ,muhammed Hassana ko mtn card ta 09065990265,karki bari ayi babu ke,don tafiyar bamu faraba,amma daga yanzu ne💃🏻sannan kuma Me son duk littafan marubicyar,irinsu AKAN DADIRONA,JARABBABEN NAMIJI ,BAGIDAJIYA ,RAMUWAR GAYYA ,Littafaine cankqada cankqaɗa guda *Goma* duk akan bononxa 1k kacal na sauran littafan ne banda wannnan *Hariji* 21&22 Oum Aphnan✍🏾 Ummi kam sukuti tayi da rai ta kasa ko cewa uffan ,Abun duniya ya haɗu ya cunkushe mata rai,yanzu meye mafita? Taje ta auri wannan qasurgumin alhajin ne ,ko kuwa ta zauna a gidansu ,gida me kama da gidan bariki? Ina mafitar yike,amma kuma yanda ta fuskanta akwai tarin ƙalibale a zaman auren ta da ƙuliya,duba ga yanda ta lura yina jinjina zaman kishinta da sauran matarsa ,ina mafita? Jin shirun nata yayi yawa yasa ya ɗan yi murmudhi irin tasu na manya ,kafin yayi gyaran murya "Zan baki dama ,ummi nasan wannan maganan zai kasance me girma a gareki duk da ke kika nema ,cikan ɗan mutunci kenan,so yanxu yau zanje wajen aminina sarkin ku,mugaisa zuwa anjima zan wuce abj...inkin gama shawara tsakanin yau da gobe ke har jibi ma ina sauraronki,amma kar ya wuce that range,promised?" Jinjina masa kai tayi cikin duƙar da kai batason su haɗa ido dashi ,saboda tsananin kunyarsa da takeji. Fakaitan idonta yayi ya saƙa mata rafan kuɗi guda ɗaya ƴan 1k a ƙarƙashin tabarman da ya zauna ,sannan ya ɗauko complementary card ɗinsa ya miƙa mata "In akwai damuwa ,you can let me know,ina tsumayin kyakyawan hukunci daga gareki ummi,amma plz banson yayatawa cikin gari,just you're mother is ok" Jan guiwa tayi ta ƙaraso gabansa,a sanyaye ta ɗan sake sunkuyawa cikin sigar girmamawa ,sannan ta kar6i card ɗin tana masa godiya ,kamar wanda ya bata wani abu... Bayan fitar ƙuliya ,saida taji wucewan motocinsa ,sannan ta miƙe a saluɓe kamar wanda ƙwai ya fashe mata aciki,tana ƙarewa motocin da suka doshi giggiftawa ta ƙofar gidansu ,wai wannan duk na mabiyan ƙuliyan nan ne da yazo wai yina sona! Anya ummi baki saka rayuwarki a masifa ba kuwa? Karfa kije kijawa kanki salalan tsiya ,ayi cinikin kanki,don ko an yanke kanki ƴan uwanki bazasu damu dake ba. Cikin zancen zucinta ta naɗe tabarman ,tana bibbigewa a ƙasa don ƙuran ya fita,abun mamaki,kuɗi ta gani sababbi kwatakwal ƙulli ɗaya a ƙasa tsorone ya kamata ta kasa ɗauka,saidai ta zura wa kuɗin ido,a kuma daidai nan umma ta shigo gidan... "Assalamu Alaikum ,yarinyata ɗiyar Albarka,ai naji labarin arzuƙin da ya raɓemu..." Shiru tayi saboda ƙafarta da ya caki damin dubu ɗayan "Nayi tuntuɓe da mazumunta na haƙiƙa...lallai nayi farar haihuwa naƙudarki bai faɗi abanza ba " ta duƙa ta ɗauke kuɗin bakinta har kunne ta fara karkaɗa kuɗin tana cafewa tana musu rawa da waƙa "...kuɗi abokan aiki ,kin gani ko ɗoyar arziƙi? Kawai saita rungumeta ta fashe da kuka "Ai ni Dama tun ranar da na haifeki nasan ban haifo talaka ba na ga sha tara na arzuƙa...Allah dai yatabbatar da,wannan abu" Kinga idu haka ta watsa mata ba um,ba um um,wai uwa kenan Uwar ɗaki ta shiga kurum ta rushe da kuka ta daga waya ta fara dialing numbobinsa da ta gani a jikin card ɗin Sai dai abun takAici takira yafi a ƙirga ya ƙi ɗagawa... *** Da gudu mai wada ya kinkimi uwale duk nauyinta ya cusata a drawer kayan matarsa,sannan ya kwashe kayanta ya cusa a ƙarkashin gado,yina ƙoƙarin maida wando ta turo ƙofar Turus tayi cikin mamaki,ko ina a birkice,duk an yamitsa mata kan gado,gashi tsirara yajiƙe jagwab da zufa ,yina ganinta ya fara washe mata baki yina inda inda,da kame kamen magana ,wucesa tayi fuskarta a haɗe taje gaban madubi ta ɗauki pos ɗinta,har zata wuce sai taga wani yayyauƙan Ruwa akan bedsheet ɗinta mai kamada maniyyi,a hankali ta tako ta ɗage shi da yasha tana ƙarewa wajen kallo,ko shakka babu zina akayimun,akan gadona na sunna... Juyowa tayi da nufin tayi masa masifa ,amma kawai taga ya haɗe rai kamar hadari Dukda tsoronsa da ya tsirga mata bai hanata magana ba cikin muryar kuka² Maiwada karuwa,har kan gadon sunnata!gadon da muke tarayyar aure dakai? Haba maiwada mai na gaza maka?in bana gamsar da kaine,wallahi na sahale maka kayi aure,amma don allh meye haka... Katseta Yayi ,cikeda borin kunya "ke wata irin macece mai zargin tsiya,ba dama in yi wasa da zakari na ,sai kice zina!!! Ke ƙazafin zina wuya gareta yau ko tare da mace kika ganmu ,indai baki ganmu turmi da taɓarya ina cinta ba ,baki da hujja ,amma tunda kince inyi aure da bakinki,to ki sha kuruminki,zanyi,zo ki fice ki bani wuri ,kar hushin zuciya ya kaini ga ɓaɓɓallaki yanzun nan" girgiza kai tayi cikin ƙunar rai hawaye na ,gangaro mata ,a hankali ta taka gaban durowarta da nufin ta ɗebi kayanta,wani tsawa ya doka mata yayi Tsalle ya kange,durowan" me zaki ɗauka?" "kayana zan ƙara wanda na ɗiba ba zasu isheni ba " "To ban amince ba,ke na ma rage maki kwanakin tafiyar ,kuma kina matsa min ince na fasa" Sosai yike bata mamaki,kawai sai ta juya ta fita...binta ya dingayi a baya har ta fice get ɗin gidan,saida ya datse sannan ya sauke gauron ajiyar zuciya Wai yau da na banu da taga uwale,amma tunda har ta bani izinin qara aure aikam ba Wanda ya dace in aura sai uwale don a gaskiya yarinyar nan ta had'u ,akwai ni'ima wai...wai ,carkwai mazakwai ,a take yaji alhajinsa ya cika masa wando ,da hanzari ya juya d'akin don ya fiddota daga drawer su koma network... *Hariji* 23&24 Oum Aphnan✍🏾 Yina bud'e murfin drawer tayi luuu zata fad'i saboda tsananin galabaita da tayi sakamakon rashin wadataccen iskan da ke a cikin drawer "Maiwada ban ruwa kafin in mace" da sauri ya je ya dakko fresh milk mai sanyin gaske ya kafa mata a baki ,sanyin madaran ya soketa a hankali ta fara lullumshe ido tana sid'e gefen bakinta da halshe kamar jikan mayu Yi hakury uwalele da abunda ya faru Ware ido tayi irin na en duniya tamkar ba abunda ya faru "Laaaa bakomai wallahi ai dakinta nazo shiyasa Nike yawan ce maka muje otel yafi kwanciyar rai da sirri ,amma ban damuba" "Ni zan damu mana tunda baqonka annnabin ka ,amma akwai abunda na kissima a raina ,zakisha mamaki kuma zakiyi murna amma bazan fad'a maki ba sai mun dawo daga Dubai Farfari da ido tayi ,sannan ta rungumesa " dukda baka fad'a mun ba nagode sosai my mewada,ga tukwuici... Ta fad'a tana kamo masa kai ta saka masa cikakken nononta a baki ta barshi yina tsotsa,hannunsa yayi amfani dashi yina tsotsa yina dan matsawa tamkar me zuko madara ,daganan kuma labari ya sauya aka koma aiki yanda ya kamata Zama yayi akan gadon ya mike duk qafafuwansa ,itakuma ta ra6o ta zauna akan kafafun nasa ta d'aura masa hannuwansa akan na shanunta ya hau matsasu a nutse cikin tsananin shauki،itakuma ta fara mutsu mutsu da dimadiman cinyoyinta akan cinyarsa har gindin sa ya shige Cikin jikinta tanajin ya shige zan zan ta saki wani kara ta fara sukuwa sannan ta rike qeyarsa ta kamo bakinsa ta na lashe saman le66ansa tana masa wani barwai da ido tamkar er maye bawan allanka susucewa yayi Uwale na baki akalan rayuwata kiyi duk yanda zakiyi da ita lallai mata kune mahadan jin dadin da namiji gindinki yayine uwale,kinada zurfi daidai daukan tsayin da namiji na YABAWA halittarki banki mu kwana a haka ba. Bakin ta takai ta zuqi duk le66ansa biyu ta kama tsotsansu a tare Wanda ya sashi sandarewa kawai yahau cincida cinyoyinsa yina ta6o can qarshen farjinta Cikin tsananin shaukin.... *** Ummi Islamiyyar da bata jeshi ba kenan,shikuma quliya bai kiraba sai kusan sha biyun dare Sosai ummy ta tsorata da kiran "wa ke kirana da tsohon Daren nan" jin kiran yaqi qarewa ya sakata d'agawa "Hello ,Assalamu alaikum ta fad'a da murya irin na masu barci " Afwan badai na tasheki a barci ba? Sai yanzu ta wayeshi ,oh dama yasan nice amma bai kiraba sai yanxu "Naga kiranki sannan banda damar dauka ،sorry zakiyi hakury da qaidata Bana waya sai Cikin dare, saboda rashin lokaci yanzu haka ina hanyar komawa abuja ,ya akayi ? Jinjinawa a ranta tayi ,abuja a wannan Daren ,anya mutumin nan yinada gaskiya? Ummy Ya sake kiran sunan ta Inda inda ta somayi ,kafin tace " na'am " Ya kikayi shiru kuma.. "Eh au wai dama ,zan fad'a maka ne ka manta kudinka a gidanmu kar kaje kana shan wahalar nema to Ashe ma kanada number na Murmushi yayi mai sauti sai yanzu ya gano dalilin dauke wutarta ,Ashe tana tunanin yanda ya San number tane. " oh ki barshi naki ne,kuma numberki tun sanda kika kira mtn suka turo mun id d'inki kinji yanda nasan kece... Tsorata tayi tunda yace kudi wuri na dukan wuri dubu Dari wai natane Yalla6ai dubu Dari ne fa. "Eh na sani in kuma bazaki iya kashewa ba kiba ummanki " Bakinta rawa ya kama yi "kardai shima an nuna masa umman ta daukene yike mata hanya hanya " uhm ta gode amma fada za ayi min in na kar6a" "To ki daga qasan kayanki ki 6oyemun in na tashi bukatarsu ,zan tambaya " To shikenan ta fad'a a sanyaye,hira ya cigaba da mata Wanda in ta yi magana sai ya Dade sannan zai kara takalo wata ,tamkar bai San katinsa ake ci ba a cewar ta, saida ta fara kwara hamma harda hawaye mai sauti sannan tace "yalla6ai baka jin tsoron tukin dare?" Karki damu ina tare da driver na kodai matas ta gaji ne?". "Uhm uhm...to ban labarin samarinki " Babusu. Haba zuqeqiya kamar ki,kodai ni kikejira kika korasu?. Kunyace ta kama ta ,wato be yarda batada saurayiba ,to wani dan qwarai zai zo Bayan ansan en gidansu karuwai ne,shima yina jin lavari zai zarga wa karensa igiya... .25&26 *Hariji* Oum Aphnan✍🏾 Adnan yina kwance akan gadon har zuwa lokacin bai gama warkewa ba,saidai yina maamakin beelah da har zuwa wannan lokacin bata zo ta dubashi ba ,after all his love and care,anya fulanin Adamawa sunada imani! Kautar da zargin zuciyarsa yayi Cikin jin zafin kansa da kansa ,ya cigaba da gwada kiran wayarta Ringing din kusa da qarshe ta d'auki wayar cikeda isuwa "Hallowww" Hy babes Shiru tayi a inda take a dakinta na hostel dinsu dake jami'ar Atiku.. tana hakimce tana girgiza kafa Cikin qawayen ta ,duk suna ,zaune suna cin taliya mai ,zafin gaske da yaji ga lacasera mai sanyi Kallon qawayen ta tayi gamida yi masu signal tana nuna masu wayar akan tebur tana cigaba da cin abincin ta Bayan tasa wayar a handsfree "Beelah ta" A kasaitance ta amsa da "d'an gidan me Shari'a". Baijin dadin yanda take kiransa ,kamar akwai rashin da'a ,to amma ya zaiyi so makaho ne " my bakiji nayi ciwo ba" "Then? " sai kizo ki gaisheni" "Oh really? To inayin primary assignment din da ya kawo ni abuja,wato karatu,don haka in mun gama exams zan zo in dubaka,karkaji ka damu" "Hmmm aima naji sauki,,ga zuciyata tana azalzalata da son cute fuskar my beelah..." ya fad'a Cikin marairaitan murya Shekewa da dariya tayi suka tafa da qawayen ta A take hankalin sa ya tashi ,oh duk ma da mutane sunajin mu "Beelah keda su waye ? " vari kaji amsarka" Ta bashi amsa tana kunna waqa ta dayar wayarta ta kanga masa a jikin wayar ,da sauri ya rintse ido kansa na buga masa ,jin un expected qara a kunnensa. Da sauri ya kashe yayi cilli da kan wayar Shegen sama ba zuciya ya kashe wayar. Zee kallon ta tayi Cikin tausayawa "Meyasa kikewa mai sonki haka nabeela? Ko baki sonshi ne" Banson sa na turasa gidan mu? Kawai na tsani uztazancinsa ne Sam baida wayewa,shan ice cream bazai ce dakaiba saidai a baka kudi kayi magana yace kar ya 6atawa ubansa suna a abuja ,sai kace shi kadai ne uban sa ne kadai wani a duniya haba nonsense !" ** Around 7pm ,gaban campus din yayi tantarwai da hasken sola gamida danjojin motoci lafiyayyu da suke zuwa suna daukan tsala tsalan en matan jami'an ,en mata sai up and down suke yi tsakanin hostel da filin makarantar Adnan da tun dazu yike bushe a karkashin bishiya da motarsa ,ji yayi kamar ya juya tsabagen takaici ,ace tana kallonsa yazo saida ya sakankance wajensa zatazo amma sai ta shige motar saurayi ta kirasa ta wani ce ya jirata. Ko da yike bari in mata uzuri may be dan uwanta ne ko course mate Saida ya kwashe fiyeda awa sannan ta yi knocking glass din ,cike da zumudi ya cire securityn motar yina mata barka da zuwa ,harda karkad'e mata inda zata zauna da wani farin handkerchief,Ca6e baki tayi sannan ta gyara zaman wata hadadiya blue gown na zuwa dinner ta zauna . "Gani shaf shaf zamuje dinner mu na graduation so five minute plz" Shiru yayi yama rasa me zai ce mata "anyi ni lafiya beelah ta" "lafiya na aza dai dazu munyi waya to wannan wani munafurci ne gaidar uwar mini da tsakar rana ?" Ca6e baki yayi saboda bai wayi hausar ba Don haka sai ya 6ige da washe mata baki "waye kika shiga motarsa am here waiting? Frankly with all her brags tace "saurayi na" sosai yaji Kalmar ta sokeshi "Saurayinki?" Dage masa gira tayi cikeda tabbatarwa ta sauke mirror din saman motarsa tana kallon fuskarta tana cuno baki gamida maida ear piece a kunnenta tana amsa kira Kashewa tayi ta kallesa kamar batasan a halin da ta barsa ba dangane da maganar ta na baya. "Hey guy Anfara dinner ni zan wuce so a huta gajiya" Daganan ta 6alle kofa zata fice "beelah " ya kira sunanta da dan qarfi Murya can qasan makoshi ta "ya akayi ubana" beelah kina tunanin wa'innan strange behaviours din da kike mun bazai sa ki fice mun a rai ba? Da ta juya zata fice ne kalmarsa ya sata juyowa da sauri "kai waye kai a tunaninka dazan ji ko d'ar don mun rabu ? Go d hell out of my life mmmtseww nonsense" daganan ta fice cikeda 6acin rai ,wai kamata saurayi ke gayamun magana son ransa 6amm ta datso masa kofar.. Wani jirine yaji yina fizgarsa da qarfi ya daki sitiyarinsa "dole in barki beelah" da sauri ya finciki motarsa ya karya kwana da nufin futa school din gabad'aya, a makance yike tukin yina wassafa zaginsa da irin muzguna masa da nabila takeyi "Damn it na qyaleki nabeela har sai Kinsan adnan yinada zuciya daganan na dawo gare kin... Wani kaciren jijiyan icce da aka sare ya doka da kan motarsa ,baya motar tayi ta dawo gaba gaarammmm sitiyarin ta doki qirjinsa ,fushhhh ya feso wani irin baqin jini ta hanci da bakinsa a take ya wantsalo da kansa ta wajen glass dinda ya zube feinted.... 29&30 Securities da suka firfito patrol ɗin dare suka ci karo da wannan incidence ɗin,lokacin ɗaya saura na dare,Ba wanda baisan Adnan ba,duba fa yanayin kashamarsa ga alheri duk wanda ya gani a bakin get sai yayi masa nasibi,kuma kowa yasan nabeela yikeso Don haka da sauri a ka wuce female hostel ,saidai anje ɗakin su beelan ance ta tafi dinner ,sauƙinta ma ɗaya a cikin large lecture hall ɗin makarantan suke dinner ɗin,Aikawa akayi a kirata daga nan aka sunkucesa suka shige dashi asibitin cikin makarantan *sick bay* Abun haushi ,koda aka shaidawa beelah abunda ya faru batajin ko ta damu,kuma ƙiri da muzu tace itafa bazata zo ta fasa rawanta ba,so take aci a siɗe partyn da ita...ƙarshe dai ƙudrat wata yoruba gal dake azaban son Adnan ita ta zauna dashi zuwa safe ... *Tashin hankali wanda ba'a saka maki rana...* Kusan ƙarfe ukun dare ƙuliya ya shigo ƙasar ,saukansa kenan a airport ,baiso yaransa su san dawowarsa ba,sai kasantuwar yayi dialing wayar son bata tafiya,Abun Almara dukkan yaran da matan haka suka biyo drivers suka taho tarbansa Sosai abun ya basa mamaki sun haɗe kansu gwanin ban sha'awa ko don sunji labarin zai sake aure ne ohhhoooo . Sai dai ina son? amsan da ya ƙagara samu kenan daga garesu,saidai ya alaƙanta hakan da rashin jituwarsa da matan gidan sakamakon yanda ya fifita shi fiye da sauran duk yaransa . murmushi yayi gamida ƙoƙarn kautar da wannan baƙin *taɓon* a daga ransa saboda tunosa ba wani alfanu face taso da tarzoma ,allah ya bani ladan haƙury amma,Tabbas sainayi maganin dukkan yafaɗa a ransa yina cije duk laɓɓansa A na zuwa gida ya tadda delicious na jiransa koina clean sai ƙamshin tulare da girki masu daɗi ke tashi sai dai a cikin iyalansa ya zauna yayiwa duk yaran kyautan million biyar biyar saboda farincikin tarbarsa da sukayi Kasa haƙury amaryan tayi saida ta magantu "ƙuliya kuɗin nan yayi yawa ,kana sangarta yaran nan da yawa duk cikansu ba wanda yakai 18 ,bayan duk kuɗin da ake basu,wannan ai sai na baya su kasa samun komai... miƙewa banufiyar dakeda yara biyu tayi to sannu ƴar baƙin ciki ,ko da yike bai kamata inga laifinki ba,duba da inyamuri wajen son kuɗi,to wannan dukiyar ubansu ne in basuci ba wa zai ci?amma fa ga shawara ,tunda daɗin ta kinada gindin haihuwa kya iya zuwa ɗaka ki silluɓo naki mu gani,amma yanzu bar masu ɗiyoyi suyi iko... hayyayaƙowa duk sukayi,kafin ya miƙe cak ya shige part ɗinsa ,idonsa a runtse yaje ya ɗauko zugegiyar dorinan da ya saba zanesu dashi in sun fara dambe,aikuwa ilai yina shigowa suna sarkewa da dambe Yaronne suka kwarma ihu "mama ,abbah da bulala ,ku rabu kar ya zaneku" da sauri suka cika juna gwanin ban kunya yaransu na kallo "Gidana ba filin yakin badar bane,da kulum maqota zasuna shigowa rabon faɗa ,to yanxu darene ba wanda zai shigo sai tsumagiyata ya rabaku. Haƙury suka bashi,saidai kobi ta kansu baibi ba abu ɗaya ke sanyaya masa rai,in ya tuno ya kusa auran ummy tazo ta amshe aikin girkin da adnan ke masa oh ina adnan ɗina yake?Allah yasa yina waje nagari,oh rabbb Atake tausayin adnan ɗinsa ya sashi sakko da hawaye akan dakalin kuncinsa ,da sauri ya ɗauki wayarsa yina ƙara neman lambar ADNAN amma har ya shige ɗakinsa ba nasara... *Ayi haƙuri dani again and again plz* 27&28. *Hariji* Oum Aphnan✍🏾 Duk yanda ummi taso ta gujewa maganar auren quliya abun yaqi yuwuwa saboda yanda ummah ta kafe kai da fata saita Aure sa Don haka dole ta baiwa quliya dama ya turo yanzu har an tsaida biki sati uku masu zuwa,saidai yace tsinkensu baya so kurum a kawo masa amaryarsa abj Hajara sosai tayi murna da auren ummi ko banza a rage yi masu kallon sheqeqe su ga yaran matsiyata talakawan lis ubansu dan tasha ,tsohon me saida Kayan miya a da... Hajjo keken maxa yau kamar yanda suka shirya appointment da galadima zasu had'u a guest house dinsa dake sardauna crescent,haka ta kasance gayu tayi sosai Cikin manyan shiga Wanda ta aro su a wajen wani saurayi ta mai laundary shop na en gayu da suke kawo masa wanki shi kuma in tazo just saboda ta soshi haka zai barta ta darji kalar kayan da taga dama ta tafi In ta gama ta kawo masa ya sake wankewa ya kaima masu kayan. Zaune ta riskesu su biyu a dakin manyan mutane dasu duk sun tallabe tunbi suna kallon wani series Tsayawa a bakin qofa tayi tana faman taunar cingam gamida gyara zaman bariman hancinta dake walwali kamar indiya "Aah manya gatan wasa, barka qaraso daga ciki Qarasowa ciki tana girgiza tana gallaro qirji ,tana sarqe kafarta Cikin dan uwarsa ta sigar Jan hankali ،ta samu kujera can nesa dasu ta zauna, sannan ta sauke mayafinta zuwa saman hannunta ,nonuwan ta suka fito 6aro 6aro Cikin net din kwalliyar rigarta "Alhaji Ina yini nku". " lafiya klou manyan babes kina cin duniyarki fa hajjo Wani fari tayi masa da ido "hhah alhaji ai Ku kuka 'daure mun gindi Nike bura uba na... Daga nan ta sauke qwarar idonta akan dayar cikumar alhajin mai tsananin fad'in rai fuskarsa har maiko yikeyi tsabagen ruwan marasa mutuncin masu kudi duk karuwancin ta da kwarkwasanta bai ishesa kalloba A take taji ta qyasa sosai takeson su qulla halaqa mai qarfi dashi amma ta yaya?? Sam bataji amsar da galadima ya bata ba Saidai ta tsinkayi bakinta tana tanbayarsa " Mr. G , wannan abokin ka ne " "Eh ciroman shantali kenan ,ga sarauta ga mulki na fad'a maki su keda fada halan kin sanshine Dan yamutsa fuska tayi cikin nuna halin ko in kula " uhm uhm ,saidai halan bayi magana da matane? Daka masa duka yayi a kafada "Jairi sai iya cin duri sarautan tasane ta motsa kurum Da sauri ta dage masa hannu " aah aah bar dukanmun kafadar babana ,gaisuwata ta musamman ne tsakanin baba da dota ,ina yini babana " kai wannan kuwa wata irin yarinyace da shegen shishigi ya raya a ransa Wanda hakan ya tunxura ransa da son hada ido da ita Caraf idonsu ya sarqe Cikin na juna ,aikuwa kyar kyar take kallonsa bako qyaftawa tana dad'a luma qwarar idonta cikin nasa ,kowa ya kasa fidda idonsa a cikin na dan uwarsa ,sirrin kwallinta na me gida idonka idona ,a take ya fara tasiri a jikinsa Saida don kanta ta janye idonta gamida sunkuyar dakai tana kakkange fuska da Bayan hannunta hmmm dady na kenan har kasa naji kunyarka,ba irinku muke biba.. Murmushi yayi ya waiga yina kallon galadima "Abokina wannan yarinyar badai tsiwa ba to ai tsufar tamu a iya jiki na amma alkalamar zam zam take ko zaki jarrabata ne? Galadima sassauta fuska yayi " aah waje Na tazo inason in huta gajiya a kan ta ka bari tayi maka zuwan kanta... "Haba in na kyaleta ai sai ace na latsu saifa munyi taji ya Nike... A take suka sarqe da gaddama tsakanin galadima da ciroman shantali " aah gindina bayi hada fad'a kowa zai samu kuyi a hankali nidai inji jakkata tayi nauyi *** Tim6ir sukayi dukkansu ukun ,tayi kwance galadima yina qwaqular gindinta ,shikuma shantali yin a mulmula na shanunta da ta lailayeshi da mai mai dauke da magunguna Saida suka murji juna sosai sannan galadima ya mike ya manne da jikin bango itakuma tazo tayi kamar ta yi goho ,ta saka gindin cikin bakinta tana lashewa tana zungurarsa yina wuce mata har kusan maqoshi Shikuma ciroman yanda tayi masa goho ta botsaro masa lafiyayyun duwawunta da sukayi faska faska saboda shan maganin qarin qugu ,haka yasa hannu ya cafkesu yina lailayawa ya danqo zabgegen buran sa ya dirma mata cikin gindinta wani kara ta saki ta rumtse gindin galadima katamau a bakin ta tana sha da sauri da sauri shima ya fara motsa gindin cikin bakinta cikeda qwarewa yawun bakinta yina masa wani irin yauqi dakesa shi jin ko a cikin gindi yike ,don haka ya saki jiki ya fara zura mata bulaliyarsa a baki culll cull ba qaqqautawa Shima ciroman ba a barsa a baya ba haka ya bude mata wuta yina yi mata susa da buransa me tsayi da kauri ...... Haukace masu tasoyi dad'i yayi mata yawa ,da sauri ta fincike gindin galadima a bakinta tana masu sambatu "Wayyo don allah Ku ringa haduwa kuna cina a tare wallahi namiji d'aya yayi mun kadan saidai biyu ko sama da haka ahhhhhhhh..... Ta kara jefawa a baki tana tura shi gefe da gefe... 31&32 *Kankana 🍉uwar ruwa💦* Saida dun kansa ciroman shantali yagaji da susa ya tsitstsirta mata ruwa ya koma gefe yayi kwanciyar rigingine yina ajiyar numfashi da sauri da sauri ,yina wassafa daɗin durinta a ransa ,lallai a kirata da kankana uwar ruwa,don daɗinta ya isu.. shikam mr.g kamar jira yikeyi ciroma ya basu waje ,ya ɗagata cak ya jefata a gado,wani ƙara ta saki ta damtsi nononta tana mirza nipple ɗin saboda yanda ta matsu da sha'awa Tissue ya warwara ya goge ruwan gabanta ,ya ɗakko lafiyayyen joy stick ɗinsa da ta murxu a bakin hajjo ya ɗaura a saman durinta ,ya na gurza er tsakarta dashi ,bakin er tsakarta daya gantsare tana nitsewa cikin er tsagin ramin gindinsa ,wanda sulɓin ruwan maziy ɗinsa ke fiddota waje at d same time ya zura yatsunsa biyu cikin ramin gindinta yina caccakarta (in a form of fingering) Nishi takeyi tana jefa kanta a side by side na filo da ta tada kai. Sannan ta saka hannunta a saman madaidaicin gindinta ,tana talosa sama tana murning"uhhh,ahhhh,Mr .g,takwaran mr.gindi ka zura mun kar in haukace oshhhhh,wayyo .. ƙin sakawa yayi saima ya damtsi nononta yina murzasu duk biyun ,ya saki gindinsa a waje tana hajijiya tana naushin iska , sannan ya kafa kansa a ramin cibiyarta yina karkaɗa halcensa a ciki yina tsotso bakin da ƙarfi ,wani wawan raruma ta kaiwa gindinsa ta lalubi bakin ƙofar farjinta ta jefa a ciki,tana turawa a hankali da taimakon hannunta da danshin wajen ta iya shigewa complt ,saidai ko rabin raminta bai kai ba,hakan kuwa ba ƙaramar sosan ranta yike ba in tayi arba da me guntun bura🍌 din haka ne ta lura yafi gane ayi ta romance in mace ta matsu ta saka yana shiga yayi mata feshi ya fita to yau sai taga iyakarsa ɗauko pillow tayi ta saka a ƙarƙashin ɗuwawukanta ,sannan ta matse buran gam da cinyoyinta ,hakan yasa ta jin yesss wani abu ya shigeta ,shima sosai matsetsen hq ɗinta da ruwan da yaji duk inda yayi motsi zai ji warkam ,gwanin ɗumi ya ƙara masa azamar sukuwa kawai caɗalɓal ruwan gindin ke ƙara ,suna wani irin gurnani ,ciroma wani shaukine yaji na zuwar masa da sauri ya damƙi throw pillow ya fara sokawa pillow gwatso ,tushhh tushhh Sunkwashe kusan minti sha biyar ya fara shan wuya,ba arziƙi ya fara tsartuwa ,sekon kaɗan ya fara aniyar fita saida idonta a rumtse take magana... haba mr.g ban ƙoshi ba ka cigaba da fari rarrashinta ya farayi,saidai cewa tayi to ya daina motsawar kawai ya kwanta a ciknta ya bar mata tsokar gindin nasa a cikin hq ɗinta,hakanma zata samu releive amma ina!! ji yayi bazai iya ba,ya kuwa buɗe wuta ,Ke ki ƙyaleni,kije wani ya biya maki buƙatar ,nasha dai kuɗi Zan biyaki,ki cikani maana.. ya ƙare magaanar yana son ficewa ta ƙarfe ,saidai kurma ihu tayi "wayyo galadima na bar maka kuɗin ,nidai ka barni in shana,wayyy ka barni in kawo plzzz Jarabi tsarki daruwan ganda ,rikici suka hau yi kuma ta ki barinsa ya cire abarsa🍌😂,Ciroma dake fama da pillow ,galadima ya fara qwalla masa kira yazo ya rabasu Da sauri ya matso yina tafiya yina tale kafa kaman ɗan kaciya "Haba galadima an ta6a gujewa gimdin mata ,musamman irin ta wannan me maiƙo ,ga ruwa ,fishaaa💦. a galabaice yike magana,iyyee saboda ba kai ba ne To sakko ni kuma in maye gurbinka,ai ni banki mu kwana a haka ba Eh zo kaji yanda nikeji,wannan ta wuce tunaninka harija ce,lamba ɗaya... ya ke maida bayani daidai sanda ya dirko yina gantsarewa yina dafe kwankwaso 32&33 *Ƙurunƙus😖* Ƙuliya sosai temper ɗinsa ke daɗa hawa much more in yayi dialing number adnan yaji not reachable...shikenan saidai in zauna da matan nan nikuma baza su rufa mun asiri ba any more?Adnan yaro na ne da banda wani subtitute bayan shi,all what i've na same shine da mahaifiyarsa,i can even said ive no regret don na ba adnan duk abunda na mallaka,amma adnan baya gida ina zaune comfortably in readiness in yi barci? Wannan ba abu mai yiwuwa bane ba Yina kaiwa nan da zancen zucinsa yayi tsam da ransa tare da zuran makullin motarsa ya fito da niyyar fita Har ya fito compound ba wanda ya sani,saidai yina tada mota zai warming ya fita ,sai gasu sun firfito da sauri,kasantuwar dare da ya raba ko ina yayi shiru Alhaji fushi kayi zaka tafi ka barmu sabida munyi fada ,so kayi hakuri zamu chanja inshallah,kar ka fita a wannan daren fitar ka haɗarine,plx... kallon sheƙeƙe yayi masu duka ,kafin ya kalli hajiya babba, "See yanzu in yaranki ne basu gida baki san inda suke ba ,zaki iya zama...to ya kikeji ni da adnan ɗina?" tsaki tayi kasa kasa,jin ya ambaci kalmar "Adnan ɗina" "Au to Alhaji ai adnan din ne ba hali ɓera yaje kasuwa,in ba haka ba wa yike faɗawa inda zai je in zai fita,? kuma kowa ya sanshi da yawan clubs da dare,so who will care...." katseta yayi cikin hargagi "kar ki jefi gudan jinina da kalmar 6atanci,don kowa yasan balarabe da son jin daɗi bare mu ƴan *AHLAN MUSANNAH FAMILY* so this is common baku ta6a kamashi da mata ba,ko giya,so don allah karku tunzura ni!" shiru sukayi suna sauraron fadansa,banda uwargida data shiga Ruɗu ,don jin sunan familyn da ya faɗa,anya tympanic membrane ɗina ya faɗa mun dai dai? Wato da ya qara sunan shi da Ahlan,shi din ya fito daga ƙabilan Ahlan ne,wanda akayi tahaƙiƙin kaf zuriyar su ,shuwagabanni suke Zama a duniya ..saidai ya akayi yaji hausa haka?ohk dama yina da dangine har haka ,amma tsawon shekaru bamu sani ba? tab dole in canja shiri a kansa,a wannan karon ba dukiyarsa kaɗai nike so ba ,aah inason in ɗanɗani romon izzah,amma ta yaya?..." amsarta da bata samu ba kenan taji Nnenna na magana "ƙuliya ,i've heard adnan with his friendz ,talking about his crush at one university of this town which i cant recall the name,so surely,ought to be with them ..." katseta yayi ,ke kar kiyiwa ɗana sharri Amma rantse masa tayi da gaske ne ƙwalwarsa a take ta juya,kardai yina wajen wata budurwace a university zai ci amananta bayan yasan an yi engaging ɗinsa da wata amma bai damu ba ,kawai ya faɗa ,motarsa,,mai gadi ya kware gets ya fita shi kaɗai ,yike driving bako driver. matan kam,harara suka shiga bankama juna musamman ,yoruba women da tasan wannan karon in alhajin ya dawo a wajenta yike,itace me rabon tsaraba,amma sun ɓata mata komai, "Amma wallahi ,na gaji da shirya plan a kanka yina rugujewa,dole ka mutu a wannan karon ƙuliya...don na ƙosa in zama shugaban kaina in facaka da dukiyar da ka birne a ɗakina da ba wanda ya san dasu sai ni kaɗai..."Cije le6e tayi tana murmushin ƙeta "Inama yanda ya fitan nan ƴan bindiga daɗi su harbesa a kawo mana saƙon mutuwarsa..." Da haka tayi tsaki ta juya tayi hanyar part ɗinta "Allah yayayewa algungumi ,duk abunda ke faruwa ,ko ƙala taƙi cewa ,to indai nida Nnenna ce zamuyi tsiya mu shirya,gyaran zama kenan ma" Ta fada tana rungume Nnenna,don ta cusa mata haushi saidai ko kallo basu isheta ba,kawai plan ɗinta take hange,don sai tayi facaka da naira ,ta taka matsayin manyan mata masu taka motocin da suka fi tsada a nigeria. Don haka kallon maras rabo take masu,tunda taskar arziƙin mijinsu ya haƙa a ɗakinta ya binne. ** Cikin sa'a quliya ya tafi jami'arsu nabeelah don yafara bincikensa ta nan,Alhamdullah a wajen securities dasuke gadi yaji komai,don haka suka wuce sick bay ,cikin mummunan tashin hankali... Yina Ganin conditions ɗinsa yayi requesting refer ,a daren aka saka shi a amɓulance suka tafi wata private hospital inda files ɗinsu yike,incase of necessity *** Ummi amarya ,yanzu ta zama er gaban goshin umma ,komai takeso yi mata ake da rawan jiki,yanxu haka malaman gyaran jiki ta ɗakko mata,saboda sanin ummy gidan mata huɗu zata shiga,dole ta tsumata da kyau,don ta lura,jinin ummi kamar ba irin na sauran en uwanta bane *Harijai* don in su hajjo ne saidai ayi masu na matsi saboda an gantale a waje,amma fannin gado,batada matsala ,indai sex na sa ,mace ta mallake miji ,to ta gamsu da jinin ƴaƴanta ,saidai ta lura,ummi kam salamatune ƙala shiru,bata ko ɗan feelings da ciwon mara irin na ƴan uwanta dakenuna buƙatuwar ɗa namiji,in kuwa haka ne,ko ta shiga zata ɓata masu shiri...Don ba za ta ringa wawuso masu kuɗi ba. malaman gyaran jiki tana zuwa ta saka a ware masu ɗaki,bayan ta gaya masu kalolin aikinta da farashin kowanne me tsadar ta ɗauka sannan ta fara bata advance ɗin dubu sabain ,a cikin kuɗin da ƙuliya ya bari,don haka akwai sirrin mallaka (zan tura a paid group wallahi kikayi zakisha mamaki,amma bazan saka a littafi ba,saboda zalunci,imdai mallakar mijine,zakiga yanda miji zai zamar maki ɗan aiki,me tausa ,aljihun shi naki and more,sis am serious😂kishiya akwai abunda za kiyi mata tana ganinki gabanta zai ya na faɗi,ba ruwanki da boka ko malam,sirrinki a tafin hannunki🙌) Ni bamalli nace lallai ummi zata buwayi kuliya,don ban yarda jininta ba sirkin *hajirci* ba Da maganin sanyi ta fara don a cewarta indai akwai sanyi to ni'ima bazai zauna ba,bare har aji daɗin kwanciyar aure ga wasu kalar maganin sanyin,KAYAN HADIN SHINE: GARIN HULBA COKALI 6. KANKANA ( WATERMELON ) KWALLO DAYA: TAFARNUWA SALA BIYAR 5. CITTA MAI YATSU 4. TSAMIYA ( SABUWA ) 4. YADDA ZA"A HADA MAGANIN: za'a yanka kankana kwalo duka ( kada a cire bawon ) sai a zuba cikin ruwa ( LITA 4 ). Sai a zuba tafarnuwa DA citta DA tsamiyar cikin ruwan za'a Dora a wuta sai ya Kai 30 minutes Sai a sauke ya huce za'a na sha SAFE DA YAMMA KAYAN HADIN NA BIYU GANYEN AYABA KO GANYEN MANGWARO DUK WANDA AKA SAMU ZAIYI AMMA KADA A HADA SU GABA DAYA TAFARNUWA SALA BIYAR 5. TSAMIYA GUDA 5. SAI a dafa ya Kai 30 minutes idan ya huce sai a sha Kofi daya ( SAFE DA YAMMA ) SAI BAYAN 1 hour sanna za'a ci abinci GARIN HULBA COKALI 5. GISHIRIN MIYA COKALI 3. SAI A DAFA ANA ZAMA TSAWON 5 MINUTES. WANI MAGANIN 2 GANYEN AYABA GISHIRI MIYA COKALI 3 SAI A DAFA ANA ZAMA CIKI TSAWON 5 MINUTES: WANNAN HADIN NA GANYEN AYABA YANA MAGANIN KAIKAYIN GABA KURAJEN GABA KANKANACEWAR GABA DA SAURANSU saida Ummi tayi sati biyu tana shan maganin sanyin sannan taje ga sirrin ni'ima... ```Assalamu Alaikum,sisters kamar yanda kuka sani na rasa babban wayata,wanda duk yawanci akai layin dake kai nayi saving numbobinku ku da kuka biya wannan littafin na *hariji* Do n haka nayi missing numbobin wanda suka biya,sai kadan na wanda suke qaramar wayata,don haka na yanke shawaran chanja group,saboda in banbance wanda suka biya da wanda basu biya ba,don haka daga yau zan daina post a nan ,ki biyoni ta pc da shaidar biyanki don in saki a sabon group...Ngd``` *Cigaban labarinmu* Bayan kwana biyar,Adnan jikinsa yayi kyau,bai iya 6oyewa dad ɗinsa abunda ke faruwa ,don shine kaɗai,ya ɗaukesa abokin shaawara,amma abun maimakon gyara sai komai ya dame,ƙuliya yayi takaicin haɗuwar beelah da Adnan,don ya lura wannan yarinyar me ƙaton goshi ba ƴar ɗa'a bace. Sosai yafi Adnan fushi,A take ya kira baban beelan,a matsayin ya jawa ɗiyarsa kunne kar taje ta ja masa asaran gudan jininsa kowa yasan alƙali da kwantar da tarzoma,soja kuma da faɗa ,zuciya a ƙumba don haka fushi yayi ya dinga bala'i ,har yina turo masa chart ɗin Adnan da beelah da voice recordings na hiransu,kota waya ko in yazo zance ya rufe hujjojinshi da cewar "ƙuliya ɗanka ya kamata ka jawa kunne ,sannan ka nuna masa yanda ake tattashin mace har ta soshi ,ba kullum ya ringa zarginta da kula wasu mazan ba" Kashe datansa yayi bayan ya gama karanta sakonnin baban beelah,sannan ya waigo ya kalli adnan dake kwance relunctantly,da jajayen idonsa ya rine da 6acin rai "Son? yarinyar nan batayi sa'ar iyaye ba,tunda duk harkar sha'anin soyayyarku ubanta ke ɗaurata tayi maka,so yanzu base on my authority na ke baka umurni ka rabun masu da yarinya,in ba haka ba,har abadan sirrinka bazai rufu ba,Allah zai dubi niyyarka ya baka mata daidai kai...ƙurunƙus!! Na gama magana " Atake numfashin sa ya fara punuctuating ,ya rabbi see me through,an rabani da my beelah,a lokacin da nike tsananin buqatarta Atake maqoloton maqoshinsa ya fara kaiwa da dawowa,kamar zai haɗiya ransa saboda wani irin kuka da ke ciyosa ƙuliya bai kuma kallosa ba ,ya fice a ɗakin ,da niyyar kafuwa a abunda ya zartar... *Don Allah a daina fitamun da littafi,haƙƙi nane ,ban san kinyi ba,bare in yafe maki,amma tabbas kuna jamun zagi kuma gaskiya in aka zageni silarki ban yafeba,yafi maki sauƙi in kinsan fita dashi zakiyi ki biyoni in baki kuɗinki. My friends If u felt interest pay via this 7782217014,fcmb,Mohammed Hassana or mtn card 09065990265 all @200 regular group @400 VIPs* 34&35 *An yanka ta tashi😪🧚‍♂️* Ƙuliya dake zaune a study room ɗinsa sosai abun da ya gani a *CCTV* camera ɗinsa ,da yayi placing ,ba tare da sanin kowa ba ya bashi mamaki,amma kuma ai ba abun maamaki bane saidai a matsayina na Alƙali mai zartarwa i need to prone into action ,da wannan tunanin ya tafi ɗakin ,yaroba woman ɗinsa Ruɗewa tayi,harda su tsalle,duk tunaninta *Mugun* da tayi yayi aikine ya tunkudo quliya zuwa part dinta,saidai a bakin windown bedroom ɗinta ya tsaya ya kirata Jiki na 6ari ta je ta jikin windon "Ran me gidana ya daɗe" "Ina kika fita ba tareda izini na ba!" Cikin ta a take ya bada sauti ƙuuuu,idonta yayi rau rau,kafin tahau inda inda na kare kanta "Allah ya tsinewa mai ƙarya?" Ya tambayeta cikin ɗaga gira kya6a fuska tayi kamar small baby,sannan ta kumbura fuska Kamar za tayi kuka "A'ah ,tuba nike alhaji na" Sosai yaji action ɗinta yina stimulating secondary sex arosa ɗinsa,a take muryarshi ta dishe, amma kuma tuno plans ɗinsa akanta ya sashi watsa mata wani kallo data kasa gane ma'anarsa juyawa yayi saida yayi taku biyu kafin yace "To my room now" "Nagode jarumina" Yina bada baya ta doka tsalle ,ta kama waya da ƙawarta "Ke common aiki yaci,yanzu ya biyoni harda tukwuicin kira (shiru tayi tana sauraran daya sashen) ...hmmm na zama ƴar gata fa , kedai bari kuɗinki na dabam ne,nasan yau ban fita sai na shaƙi miliyoyi,,hmm yi haƙuri garan baya transacting da banki saboda rashin gaskiya kuɗinshi saidai ya haƙa rami ya zuba ko in ya mutu ya iyalansa zasu sani oho! Ohk bye ta katse da sauri ta ɗauko shu'umar humran ta goga ,ta murza powderda bokanta ya bata a fuska,ta ɗakko wata dakakkiyar shadda yasha stone work ta baza gamida kafa ɗauri koda ta fito saida ta kewaya ta babbar tsakar gidan yanda duk matar za suga wucewarta part ɗinsa a maimakon ta shiga ta ƙofar da yayi ma kowaccen su provided don shiga ɗakinsa Aikuwa haqarta ta cimma ruwa,caraf a idon dukkansu dake varendar ɗin ɗakin uwargida ,sun kira me lalle tana masu red henna... da gayya take canja salon tafiyarta ,saida tazo gifta su ,sannan tace "sannunku da ado" "yawwa sannu da wankan iska" suka bata amsa a jere Saidai maimakon taji haushi saima ta basar "biki zamuyi ne akeyarfa lalle haka " "hmm gayu wa miji" "hmm i see" "Ke kuma ina Zaki kin kafo dauri kamar gwaggoron da" fari tayi,still bata nuna taji tadamu ba akan zagin daurinta da sukayi ba "Wallahi ku dai bari,wai me gidan ne jaraban tsufa ta tashi,amma na san bai wuce in masa tausa ba,kunsan isashiyar mace ita ke shiga turakar miji da tsakar rana" tana kaiwa nan,aikuwa Nnenna ta biyota da gudu "Inkin isa ki ci mun kwana allah ya qona ni" "Yooo dama maraban kahuri dajahannama mutuwa,maga isashshe" taruga da gudu,ta kewaya sassanta ta shige ta kofar da ta dace.ta rurrufe sauran qofofin sannan ta fara duddubasa ,amma ko ina bayanan ,wani ɗaki da bata taɓa ganinsa a buɗe ba ta gani ya buɗe A cikin sanɗa tayi peeping ,kuɗi ta hango a tuttutse a ƙasa kamar bolan takardu...A take maitarta ya ƙaru "Wow sai kace ina production room a central bank?" Shiga tayi kai tsaye,saidai me ? suddenly ,tayi tuntuɓe da jikin ƙuliya,yashe a ƙasa ,da tuntsiraren mug na coffee Damm!! gabanta ya faɗi da gudu tayi kansa tana girgiza shi ,"Allhaji lafiya,wayyo alhaji karka mutu ka barni,in ka mutu ka barni da marayun qananun yara wallahi nima binka zanyi! shiru tayi jin still be motsa ba Kai kodai ya mutu ne?! da sauri ta kafa kunne akan qirjinsa saidai ba numfashi ba alamarsa "Na shiga uku!" da sauri ta dauki wayarta ta fara dialling number doctorn ta "Hllo likita meye alamun mutuwa?" "Mutuwa ai shine complete cessation of brain activities" "likita ya zan gane mutum ya mutu,bayan daukewa numfashi?". "ki danna jijiyar gefen hannun mutumin in baya harbawa to sai hkury,amma waye ya mutu,na jiki a ruɗe?" kashe wayar tayi ba tare da ta bashi amsar ba,ta danna jijiyar shiru,aikuwa da sauri ta daka shillo ta ɗare ƙirjinsa,ta fara kiran an uwanta "Ehooo babbar giwa ya faɗi,zamuja kaya,ina faɗa maku akwai get together a murtala avenue gobe,wow sai munci uwar naira" "ke badai ƙulia bane ya mutu?" "Aikuwa ya noshi basket ya wula barzahu" "kedai,ya kika sani" "ke yanzu na shigo wani private room dinsa na ganshi a mace allah yasa wannan arzikin rabo nane,sai yanzu na gane na dakina ba komai bane...inajin mugun ya tafasa kofee ne da ruwan tsaka bai sani ba ,garin rashin yardarsa ya kashe kansa Ta qarashe wayarta gamida daura qafa daya kan daya,sannan ta fara kiran en uwan zamanta tana kwatsa ihu da kururuwa alhaji ya mutu tana jin gida ya birkice da ihu,ta kamosa ta yar a tsakiyar palo,tasa mop ta gogo ruwan koffen ta zuba a cup din tamaida private room din ta datse ta cire makullin ta saka a aljihun doguwar rigan ta "In adana kar ya shiga rububin gado!". Nnenna ma daki ta koma ta kira saurayinta "Adams ,jubilee jubilee,you have to join me to jubilate ,as am telling you my alhaji kick d basket" "what a cheerful moment,lellai we have to rejoice" cewar sauraynta daga ɗaya ɓangaren 36&37 Jimawa kadan suka fara shigowa kowa da kalar style din kukanta,wanda a zahiri duk qarya ne,me dan dama dama a ciki,banufiyar matarsa da take kuka saboda sosai taso shiga zuriyar *Ahlan musannah* ko ta baiwa idonta abincin madaran izzah da al'adun larabawa da suka riqe ,kuma sike amfani dashi kawo yau,don haka kuka sosai takeyi tana jujjuyasa. kafin ta duqa a gaban fuskarsa ta tallafo gemunsa ,ta watsa masa rinannun idanuwarta a kansa mijina ya za kayimun haka? ya zaka mutu a lokacin da nike ɗaukin zama dakai?ka tashi ka fada mun ba mutuwa kayi ba,ni ina zargin wannan matar tana da hannu a kashemun miji,wayyo allah na na shiga ukuna ina za nine?..." seat room dinsa aka wuce dashi anan za ayi masa wanka akaisa makwancinsa,saidai ana kaisa maganin da yasha da zai dauke masa numfashinsa da duk wani psycho motor activities dinsa ya daina aiki,instantly ya fara kokarin recap,amma ya kasa,sai dai yasan cctv dinsa ya nadar masa komai Itakuma bayarbiya uwar ƴan son kuɗi ghana must go ta kira en uwanta suka zo mata dashi bandir bandir,ta ringa ciccika kudi tana sakawa ana firfita mata da kudin gidan ta hada zufa jagwa6,tana kan jan ghana must go na biyar,ta zo dai dai kofar dakin tayi arba dashi a tsaye cikin farin alawayyo da ake nade gawawwaki,yayi yafe dashi a kafada kamar wanda yake aikin umrah Ta baya ya damqi damtsen hannunta ,a gigice ta kwantsama ihun da saida ya girgiza duk wasu window glasses na dakin,sannan ya jawo attention din en gidan "Wayyo allah fatalwa,kayi hakury ban shirya mutuwa yanzu ba,karka kasheni ko kace in bika..." murmushi yayi yina tuna ayar Qur'an da yike cewa "Lallai matayenku,yaranku da dukiyoyinku fitina ne ,ku gujesu..." zurrrr hawaye ya sirnano masa a kunci,sannan ya jinjina kai ya furta a hankula "sadaqal lahul azim"(Allah madaukakin sarki kayi gaskiya) hannunta ya rike kam kam akuma dai dai nan en gidan suka shigo ,itakuwa sai gunjin kuka takeyi Ai suna ganinsa suka fara jada baya "Kuliya ya za kayi mana haka ,you rest in peace ,karka 6ata makwancinka" "Ke shiru !(ya daka masu tsawa)" "Nasan Allah ya jarraveni da nasaba da arziki maras gaba,shi yasa nasha magani don inga in na mutu wa zai damu? sai na gane duk dukiyata kukeso ,ita wannan ma,out of greed,tun yanzu ta fara futa da jakunkunan kudi,to kuyi mun afuwa,A matsayina na Alkalin Alkalai na qasa ,zan yanke mata hukuncin da ya dace da ita a musulunce wanda ko gaban allah naje zai bani lada... Yina kaiwa nan,ya saketa ya kama hanyar dakinsa . Suwait jikinsu yayi sanyi ,itakuwa da gudu taje ta wawuso kafarsa ,tana kuka kanta a qasa. Haquri ta ringa bashi tana roqon en uwan zamanta su tayata rokonsa Saidai sunna fara magana,ya dakatar dasu da cewa "Meye hukuncin da musulunci ya tanazarwa 6arawo?" shiru sukayi sun kasa magana ,sai haqury da suke cigaba da bashi Murmushi ,irin wanda yafi kuka ciwo yayi. Shi kenan ɗan tsumayeni... ya bata umurni sannan ya shige study room ɗinsa jimawa kaɗan sai gashi ya fito hannunsa ɗauke da envelope ,yaje kan kujeransa ya zauna ,yaja wani matsakaicin tebur dake a gefen sa mai ɗauke da tarho saida ya waina ,sannan ya saka mariƙin a kunnensa "Kazo yanzu cikin sashena with your tools" dikda basu san ko wayeba saida gabansu ya fadi dam! wani ƙosashshen soja ya shigo fuskarsa ba annuri,banda maiƙo da yikeyi na alamun rashin Imani yina shigowa bai kalli kowa ba ya isa gabansa ya ƙame tare da sara masa Sannan ya duƙa ya buɗe jakar bayansa ya fiddo wani ƙatuwar ƙulli ,ya kwance a gabansa wuƙaƙe ne ,masu ban tsoro harda almakasai masu mariƙan noti cikin wani irin frighten voice,yace "Ina victim ɗin chief?" Juya yatsarsa yayi ya sauke akanta,sannan ya daura da cewa "A dazu na tambayeku ,hukuncin wacce tayi sata ,kunki fada mun,so ni zan amfani da sani na .. Junaid ka datse mata hannun ta na hagu." Ya baiwa mutumin umurni cikin qaraji zaro idanuwasu dikkan su sukayi daidai nan mutumin ya damketa ya fara daureta kamar kullin goro.. "Alhaji wannan ai kafurci ne,billahillazi kana datse hnnunta nabar auren ka!!" cewar banufiyar matarsa... "Mtsewww,to se me? a yau inna ji dama ,zan aura wanda suka fiku komai🤷🏻‍♂️" "ƙuliya inci darajar zuriyar da muka haifa tare dakai,alhaji duba yanda yike ƙulleni". Dafe ƙirji yayi,ji yayi kamar ta daɗa kunna masa wutar tsanarta. "Wannan lokacine da ya dace in sanitizing gidana,don haka,ni islamic shari'a zan amfani dashi ,dole a yanke maki hannu ko don ya zamarwa na bayanki aya ...yara kuwa da kike cewa,to kin ja masu,don kamar yanda na rubuta maki takardan sakinki anan,haka zaki kwashe gayyar yaranki ku tafi. saida ya furzo numfashi sannan yace Mind all of you,Yaro daya allah ya bani ,kuma shine *Mohammadul Adnan* ruwa cikin cokali ya ishi mai hankali wanka yina kaiwa nan ya cilla mata envelope ɗin a fuska,ga sakin ki nan.. "junaid me kake jira!" da sauri ya dauki wani pintcher me hannun scissors ya saka a wuyar hannunta ya dauko wata wuqa tana tsananin sheki tsabagen kaifi ya aza akan tsakankanun qashin ... Tsam quliyar ya bar wajen A take taji wani nadama ya shigeta ,ji take kamar ta hadiye ranta saboda kukan da yike zuwa mata,tana hadiyeshi yau daya ta tsani auren me dukiya... Suma qwaqwalen sauran hutun wucin gadi suka tafi ,kenan yina nufin duk yaranmu ba nasa bane? Razananniyar ƙaarar da ta saki shi ya dawo dasu hankalinsu A Furgice suka miƙe ,a yayinda abunda Nnenna taga yana faruwa da ƴar uwarta ya sata sulalewa ƙasa sumammiya Tasan ƙuliya in yasan nata tas zaisa a kasheta tana ganin malaman gyaran jiki ,zata hau yi mata ihu gamida sambatu "wallahi bazan qara shan komai ba,in ba wani hali kuke neman jefa ni ba" amma haka zata murje qasa ta tubure tana d'irka mata kayan ɗa'a ...lolz inji hausawa iyayenmu Biki sai qara qaratowa yikeyi,gashi yau saura kwana biyu biki,jikin ummy yayi luwai luwai ,saboda gyara da ya samu,nonuwanta sunyi tsantsan suna wani irin sheƙi ,sun gaggallatso riga kamar zasu faso riga ita kanta kunyar kanta takeji,ta koma yawo da hijabi all the time saidai duk gyaran nan ba ango ba dalilinsa,ga gyara yina neman haukata masu yarinya,don tana zama ,zakiga ta zabura sai ta dauki buta ,ta tsiyayi ruwa a flask taje tayi tsarki ta chanja pant Itakuwa uwale ta kafa dariya kenan,hhh shegiyar bisa tasha gyara ,yau ina ustazancin? zo ki fada mun,halan kinji wajan na motsi" shiru take yi mata sai umma ke bata amsa "Kinji qyalesu auta,auran dattijo saida gyara,ki burkita masu shi,matansa saidai suyi ta jiyo ihunsa,inkinso ki sashi yayi maki goyo goyo,a gaban dattijan matansa ,ba kunya shine daɗin *Auran caraf* ɗin,yasan aljihunsa bai kukan banza ba,ki kwantar da hankalinki en uwanki su saita ki a hanya,wallahi sai matansa sun sadaƙar kin riga kinyi masu *Wuf* da miji,mai kuma son abun hannunsa ,saidai yazo ya nemi alfarma a wajenki..." Tsam ta miqe tabar wajen ,din ta lura ummah ta riga da tayi nisa batajin kira ,sai fatan addu'a..."Nidai bazance banyi sa'a ba ,amma allah ka jarrabeni,allah ka bani ladan hakuri" *** Gaba daya gidan quliya ya gama rikicewa da kuka,komun rashin imaninka dole in kaga hannunta hankalinka ya tashi,haka ya kira likitansa,yayi mata dressing aka nade da gauze Saida aka gyarata ya fito tare da umurtanta da su bar mashi gida kafin sa'a ɗaya 39&40 Adnan ya kasa furta komai face kalmar "innalillahi wa inna ilahir raji'un" yasan tabbas allah zai basa mafita,don shi yayi alqawarin indai masifa tasameka ka furta wannan kalmar a take allah zai sauya maka da mafiyinsa Tunanin hakan da yayi a take yaji tawakkali ya shigesa ,tabbas dole in yiwa dad biyayya,amma gobe zan bar nigeria,gwara inkoma madina cibiyata,in shiga cikin dangina ,din na gaji da shiga cases,da na fita wannan sai wannan ..sai dai tambayata daya ce zan iya rabuwa da beelah kuwa? ** Ummiy ta kar6i gyara na ban mamaki,tsumata sosai tayi dagarurruka da tsumin er gata,don yanzu duk kawaici da kunya irin na ummy,tana ganin malaman gyaran jiki ,zata hau yi mata ihu gamida sambatu "wallahi bazan qara shan komai ba,in ba wani hali kuke neman jefa ni ba" amma haka zata murje qasa ta tubure tana d'irka mata kayan ɗa'a ...lolz inji hausawa iyayenmu Biki sai qara qaratowa yikeyi,gashi yau saura kwana biyu biki,jikin ummy yayi luwai luwai ,saboda gyara da ya samu,nonuwanta sunyi tsantsan suna wani irin sheƙi ,sun gaggallatso riga kamar zasu faso riga ita kanta kunyar kanta takeji,ta koma yawo da hijabi all the time saidai duk gyaran nan ba ango ba dalilinsa,ga gyara yina neman haukata masu yarinya,don tana zama ,zakiga ta zabura sai ta dauki buta ,ta tsiyayi ruwa a flask taje tayi tsarki ta chanja pant Itakuwa uwale ta kafa dariya kenan,hhh shegiyar bisa tasha gyara ,yau ina ustazancin? zo ki fada mun,halan kinji wajan na motsi" shiru take yi mata sai umma ke bata amsa "Kinji qyalesu auta,auran dattijo saida gyara,ki burkita masu shi,matansa saidai suyi ta jiyo ihunsa,inkinso ki sashi yayi maki goyo goyo,a gaban dattijan matansa ,ba kunya shine daɗin *Auran caraf* ɗin,yasan aljihunsa bai kukan banza ba,ki kwantar da hankalinki en uwanki su saita ki a hanya,wallahi sai matansa sun sadaƙar kin riga kinyi masu *Wuf* da miji,mai kuma son abun hannunsa ,saidai yazo ya nemi alfarma a wajenki..." Tsam ta miqe tabar wajen ,din ta lura ummah ta riga da tayi nisa batajin kira ,sai fatan addu'a..."Nidai bazance banyi sa'a ba ,amma allah ka jarrabeni,allah ka bani ladan hakuri" *** Gaba daya gidan quliya ya gama rikicewa da kuka,komun rashin imaninka dole in kaga hannunta hankalinka ya tashi,haka ya kira likitansa,yayi mata dressing aka nade da gauze Saida aka gyarata ya fito tare da umurtanta da su bar mashi gida kafin sa'a ɗaya "Ai quliya ka gama yi mun yankan qauna,ka zalunce ni,ka maida ni *Miskiniyar ƙarfi da yaji* Taƙamarka,kaine Alƙalin alƙalai,shugaban kotun Allah ya isah! Kafi qarfin doka ko? to allah ya isah ,kuma zan barma gidanka,amma yaranka saidai su zauna a gidansu bazanje dasu gidanmu ba don ba dasu nazo ba" "Yes kina da damarki na fada mun koma menene,aura aure na ya jamun,saidai inaso in shaida maki ,nasan komai dake faruwa a cikin gidana,yaranki kuwa kodai ki maishesu gidan marayu,ki tona masu asiri bayan sun gama qobon su din yarana ne,ko kuwa ki tafi dasu gidanku ki qare tarbiyyansu su isa aure in masu lillahi wa rasulihi sadaka!! inkuma har yanzu so kike maganar tayi tsaho,to kiyi qarata,ni kuma sai ayi mana Test ,bake kaɗai ba,koma wanene,in tana jin ita wata ce,to tayi magana zan ballatso maki abunda ke rufe..." "Dad ke nan in yaran nan ba yaranka bane,to shegune?! dad bazaka zauna da maceba in kasan fasiqa ce ba,na tsawon lokaci..." cewar adnan da shigowarsa kenan ,ya tsinci maganar da ya doki zuciyarsa Murmushi yayi a take wasu qwalla tazo masa ,amma da yike namijin duniya ne,da sauri ya maidasu "Son akwai banbanci tsakanin zuciya da qwalwa,kazalika rufa surri shine cikar kamalata,kallon kitse sukewa rogo ,tunaninsu ni din zan mutu suci gado,basu san ina! Ba haka bane,shiyasa na tabbatar na ciccikawa duk yaran gidan nan account dinsu,alamun kallon bansan darajan kudi ba aah tausayinsu ne ya saka na tabbatar na gina su,ta yanda ko da na mutu ,bazasu tashi ba gado ba.. "No dad,karka cemun,bakai ne babana ba,don wallahi wallahi in zina tayi ta haifeni la shakka ,jininta ya halatta saina kasheta..." *** Da qyar adnan ya shawo kan gidan sannan ya tasasu suka bar gidan,dukda yasan tana cikin wanda suka quntata masa a rayuwa,amma ai wannan don allah zai yi,saida ya kaita gidansu,sannan ya bata shawaran ta nemi sarkin kano,shine kadai aminin kuliya da zai iya shawo kansa,har a dawo dasu,tunda saki d'ayane... *** *Rana bata ƙarya* Yau ta kasance,ɗaurin auren ƙuliya,da ummy zaa ɗaura ƙarfe ɗaya na ranar yau,inda uban ƙasa,mai martaba sarkin kano,zai ɗaura auren,,saidai kuma dik yanda ƙuliya yaso ya shawo kan adnan abin ya faskara,dole ya ƙyalesa ya tafi madina kamar yanda yayi niyya,saidai ya tafi da alƙawarin zai dawo bayan wata ɗaya,yazo yaga amaryan gidan tasu. wannan kenan! 41&42 Ummy kam tsintar kanta tayi cikin tsananin damuwa,sai kurum taji gabanta ya tsinke ya fadi,da batasan dalili ba,komawa kan gado tayi ta kwanta,ta daura hannunta akai ta karanto qafa uku na *Laƙad ja akum* ,sai ƙafa sha ɗaya na *ƙulhuwallahu* Ta tofe jikinta ,ta kudundune kamar mejin barci. Cikin mintocin da basu wuce biyu ba,kawai ta hango wani kyakyawar balarabe ,yina nufota cikin 6acin rai,shi zaki aura bayan kin hanani auran za6ina? "Karka manta da karin maganar hausawa, *A bari ya huce...* "Aikuwa baki isa ba saidai duk kowa ya rasa..." A furgice ta miqe wani gumi na tsatstsafo mata,ta kasa gane waishin barci takeyi ko a farke take ganinsa ,kuma wayeshi wai? ta yaya nayi addu'oin da nasan innayi qaryar mugu ya iya tunkarata,sai kuma inyi wannan ya bayyana mun? 'daukar abun tayi a kawai mafarkine ,sai tayi tofi a hannunta na hagu sau uku ta juya kwanciyarta tayi adduar barci ta koma barcinta,ba ita ta farka ba sai bayan la'asar lokacin anci nemanta an gode,angwaye sunzo har sun wuce,ashe tana daki tana barci Haka biki ya qarasa kadahan kadahan,biki salam bako event sai walima da malamansu na islamyya suka zo sukayi masu nasiha,da hajara ta tada qayar baya sai cewa tayi "Anty hajjo zaku iya yin abunku ,amma ni bazan yiba albarkan auren nike nema,kuma ina fatan ko in rufesa ko ya rufeni to bazanso shedan in gayyatoshi gidana ba ,ta hanyar gayyato jikokinsa Tsaki hajjo tayi ,kaawai tana fita ta kira Dj,t.k ,qarfe shida ya ajiye kayan aikinsa a filin kofar gidansu,sai bayan magriba suka kunna duma, Hajjo da qawayenta dake gefe sun mammanne da samarinsu suna qwaqular juna,fitowa sarari sukayi gamida shigowa filin suka hau dj da fada,haba wannan ai yawane,kusa mana waqar da zata motso mu mu shiga fili kunqi,sai wasu shirme kuke sawa,,,wai bakuda irin su *Hajiya gwalene*? " hakuri ya basu,sannan ya fara lalubo waqoqin batsan a cikin laptop dinsa ,dake cikin wasu windows Aikuwa waqar bujen rakiya ya saka masu da gudu suka shiga fili ,tana bude qafarta tana qasa qasa da duwawu qawayenta na tayata ,tana wani irin girguza tana jan wuyar rigarta qasa Nonuwanta na tsalle ,aikuwa mazan layi da suka abubuwa bononza kutsowa filin sukayi suka kashe generatorn suka shiga sa6a en matan a kafad'a suna wucewa dasu dakunan su da gudu... Ummi tayi allah wadai da wannan lbarin amma ya zatayi ,tunda hajjo ta ja mata ,amma an ɗauke ɗiyoyin jama'a ita da akan keken mazane an qyaleta ,sai zunduma ashar takeyi ,wai ta gane hannun wanda ya tumbular mata nono ,ɗan bala ne,mijin maƙociyarsu,kuma sai taci kaza kazansa... sadiya matarsa koda taji ana shiga mutuncin mijinta ,a take ta daura ɗamara da gyalenta ,ta hau surfa bala'i "ke hajjo hawainiyarki ta kiyayi ramata,ya akayi kikasan hannun mijina har kikasan shine..?" "ke dabba,sau nawa dan bala yina cina,tun kan a aureki muke tare da dan bala...yanzune na nuna masa gindina bai ciwuwa masa ,yike karime karime,ko a kwatanta maki yanda goran nasa yike ne? da qyar aka rabasu ummi kam ,sai kuka take,wannan abun kunya dame yayi kama? itakuwa uwale dama tuni alhaji mai wada yazo ya dauketa ,bayan ya kawo masu balangu maishi da katon uku na lemu,wai en biki da zasu kwana sa motsa baki,ya ɗauketa suka wuce wani otel acan zasu kwana "umma ,me yasa mijina yace sai bayan sati zaa tafi dani? Wallahi na qosa in tafi ,na koa..." kurum sai ta tsage da kuka "To sannu isashiya ,ai dai maganin qarya hallara kwana nawa ya rage? ko kema nunamun zakiy ,ke din harija ce,kin qosa wa miji?,to suma en uwanki da suke bin maza lalura ne,tunda bazan jikasu in sha ba,amma bacin haka da sune da aurensu wa zai ji? cuno baki tayi ta dauki hijabinta ta fara nafilolin bayan isha'i a yayinda hajjo ita kuma ta fice kiran en sanda wai tunda sadiya ta zageta akan dan bala ,sai tasa an nemosa an bi mata ba'asin lagudar mata nono da yayi. *** Nnenna tana kuka ta fito daga part dinta tayi sashen uwargdan da sauri. knocking takeyi kamar ta6a66iya, Maid dinta ta bude kofar da gudu tayi upstairs tana qwalla kiranta. Anty futo alhaji ya auro mana qanwar karuwai! Tantiran ƴar bariki!! Harija!!! 43&44 Cuno baki tayi gaba cikin nuna halin ko'in kula "To bawa da kudinsa ke kin isa ki hanasa aure ne? lallai nnenna na raina wayonki ,abunda ya faru dawatancan bai isheki ba ko,?to ni wallahi aɗosane nike a gidan nan don ƙila gwara kowa dani ,in aka tashi bankaɗo sirrikan kowa,don haka amarya ta shigo lafiya,nafi ƙarfin kishi da ita yara ma sun isheta!" sosai ranta ya sosu ,taso ta hada kai da uwargidan yanda zata ji dadin cuzguna mata,saidai kuma ta nuna ko a jikinta,batasan na ciki na cikiba... *** *Kayan marmari🍉🍌* Maiwada suna shiga hotels ɗin ,tun a kofa ya fara rage kayan jikinsa,itakuwa uwale gaba taci zuwa kan bed tana sauke jakarta gamida mayafi tayi cilli dasu kujeran gefe,sannan ta fada kan gadon rikicaaa "Wash biki akwai tara gajiya,kajini kuwa kamar nice amaryar ,ita guntuwar ma bata kaimu gajiya ba,kuma nan da 1 week ta fara amsar allura a wajen baba tsoho,ina ma nice?" qarasowa inda take yyi ,ya hauro dagashi sai boxers ya ra6o jikinta ya janye doguwar gown dinta sama,tuluqa tuluqan cinyoyinta ya soma tozali dasu ,da sauri ya manne jijiyarsa akan cinyoyinta yina gurza mata a hankali "Oh big mammah ,ai kema ke kika so,da yanzu an hada bikinmu anyi mun huta kin kafe sai mun dawo dubai ,amma bakomai bazan takureki ba amaryata,tunda kina bani turmi ina dakata iya son raina... Ya fada yina zungurarta da gindinsa dake ta cikin boxers,akan fatar cinyoyinta dake bayyane Er qara ta saki irin na karuwanci,gamida turo kirjinta gaba,ta gantsare..."My maiwada,my lover,ɗan zugemun zif" sauke zif din rigar yayi gamida dauke rigar sama ,sannan ya cire gaba daya sosai ya manna jikinta da nasa ya kamo gefen tommy ɗinta da hannuwarsa ya saka bakinsa a tsakankanin nonuwanta,da suka cicciko ,brazier ya fiddosu sosai halshensa ya Zira a tsakankanin nonuwan ,yina cusawa yina zarewa ,a take ta fara mutsu mutsu tsirar jikinta yina tashi ji take tamkar anayi mata waiwayi yatsanta babba da manuni ta haɗesu guri guda ta ɗaura akan nipple ɗinsa daya ɗan tattasa gwanin sha'awa ta fara murzawa Wani numfashi ya furzo sannan ya fiddo nononta daya ya saka a cikin bakinsa yina tsotso yina lashe tun daga sama har qasa takurasa ta gane tayi,don hka kurum sai ta saqa hannuntata baya ta 6alle mahadin bra din saiga na shanunta sun tsalle sun tsatsaya agaban fuskarsa kamar an hura balo balo,shi kuwa gogan wani yawun dadine ya wuce masa maqoshi ya hadiye tareda bada sautin maquttt! hannunta ta daura akan nonon tana matsawa tana lailaya kan nonon ,sannan ta tallabo nonon ta saita yanda tsinanan kan nonon zasu tsikari qwarar idonsa sannan tace masa "zakasha...zo in feeding dinka baby na" aikuwa kamar gaula ya daga mata kai ,da sauri ta gyara zamanta,sannan ta daurashi akan cinyarta,ta saka masa nonon a baki ,shi kuma ya sa hannunsa yina matsawa yina laluben kan ɗayan yina luguiguitawa kamar babyn gaske a hankali ya saka hannu ta zame boxy ɗinsa da ya jiƙe daga samar kaciyarsa ,aikuwa saiga jibgegiyar dick ɗinsa ta bayyana sai mazari takeyi sakin sautin "Ahhhhhh,oh darling" tayi sannan ta cafkar tana lailayawa tun daga sama har qara ,dadi sosai dukkansu sukeji ,don itaa duniya taanason a sha mata nono Sun kwashi kusan 16 minutes,zuwa lokacin duk wasu sassan ga6o6in jima'insu sun amsa,sannan ya zameta ya kwantar da ita flat ,shi kuma ya caka gwuywarsa akan katifar daya ya raba fuskata da qafar tasa,hakan yasa ta ga gindinsa da jakan golayensa suna karkadawa a saman fuskarta Hannu tasa ta damqi jakan golayen tana luguiguitasu ,tanajin en ball din biyu suna yawo a cikin jakar hannunsa ya saqa ya kamo joystick ɗinsa ya tala ta sosai ,sannan ya nufi bakinta dashi aikuwa da sauri ta buɗe bakin,yina jajjaga mata a baki yina wucewa a tsakanin maƙoshinta ,itakuma tana wani irin nishi,ya jima yina haka kafin wani adara ya fara mata tsartuwa,yina ganin hakan ya xare aikuwa ya hau tsartuwa mata akan nono zuwa kan fuska har kan laɓɓanta ji take kamar gindinta zai fashe don haka ,da sauri take bin gindinsa da kallo,ta Zuro halshenta waje tana lashe na saman laɓɓanta, shikuma sakkowa ƙasanta yayi ya buɗe gindinta ya kama dumɓarun gaban gindinta yina jansu wani ruwa mai maiƙo ya fara tsatsafowa daga cikin a take ta jiƙe jagwab "wai maiwada na,injin ƙaiƙayi,kabar yimun haka" cikin wani irin dusashiyar murya irin na me tsananin sha'awa yace "exercise nike masu zasu fi janyo ruwa ahhhh " kawai wani shaukine yaji yina jansa ,baisan sanda yike lashe kafatanin ruwan maniy ɗin da ya tsattstsarta mata a jiki ba. yina siɗewa tas ya bata light kiss na saman leɓɓa "Ya kin shirya in soma maki allura..." eh....eh...na gwale gindin ahshhhh" saida ya gama ja mata rai sannan ya gama wasa da duk wani nau'in hallitar durinta,sannan ya kafa bakinsa ya kurɓe kaf ruwan gindin kuka sosai zuwa lokacin takeyi gamida yi masa magiyar ya ci ta don allah wani wawan shiga yayi mata a bazata wanda ya sata gantsarewa ta fasa ihu... "gindinka akwai daɗi ,maiwada " "ahhsshhh . .uhhhhh....ohhhh" nishi sosai yike yi yina ɗirma mata jelarsa amma duk kauri da tsawonsa tas take haɗiyesa a gindinta mai kawo drinks da yayi knocking yaji shiru ,ɗan natsuwa yayi yina juyo nishinsuu ya matse ajikin ƙofa,wani sha'awarsa na motsawa ,hade cinyoyinsa waje guda yayi yina nishi Ai koda yaji maiwada yina zubawa uwale kirari cikin mayen shaawa ,baisan sanda ya saki tray din drnks din ba ya matse gindinsa ta cikin wando yina janta "Wayyo uwale,kece matan da ake kira maqale mata,kin jiki kuwa damina!!!ahhhhh dadinki ya shahara uwalena..." wani Qara suka saki a tare suka fara yiwa junansu ambaliyar madara Nishi suke saki ya qanqameta tsam ,shi a duniya xurfin uwale ,diminta da ruwnta shi yake rura masa wutar son aurenta ,don baiki ya kwana a kanta ba yakuma tashi a kanta ba,don haka aikinsane ya lalla6a uwale ta auresa ,akan hakan komeye zai iya bata,don in ya bari ta kuma aure yayi babbar rashi Malam me kawo lemu jin sunyi ,tsit ya sashi dawowa hayyacinsa bayan duk ya bata wandonsa da tafin hannunsa anan yaga aika aikan da yayiwa kansa,don dole biya ta biyo gyatte ** Yaune tarewar ummi,kwallia sosai aka yi mata,aka biyo hanyar abj a jirgi tareda co- en uwanta To saidai muyi masu fatan sauka lpy 45&46 *Lamme use this medium in sharhi a comments naku,actually mutane da dama sun so ba ƙuliya bane,ya auri ummi,buh assume ƙaddarar tace,finally ku biyoni gidan ƙuliya🏃‍♀️* Tun da aka sanar dasu tsayuwar jirgi ,aka daura da shaida masu jirgi na jiransu su kalli dakin er uwarsu a maidasu kano ,batareda 6ata lokaci ba Hajjo sune en gaba gaba da qawayenta,yayinda suka tsikara daurin ture kaga tsiya ,suka turo jelar daurin ta kunne suka ja tsawon matsatsen siket dinsu zuwa qasan duwawu,tun daga wargajejen get din da zai sadaka da katafaren sassan gidan suke rangada guda "Ayyururi,yururi,yururi...Tako da qafar dama baki da basmalah,ummi ɗiyar albarka Itadai duqar da kai tayi ta kasa ko ɗaga kanta wani irin shesheqa takeyi,ta kasa ma kukan zuwa wannan lokacin,ji take kamar an kawota gida mai daukeda taskokin azaba,wanda zai ajalinta! Maimakon suga tsoffi en taryan amarya ,saidai sukaga masu aikin gidan dakayan abinci kula kula na kaji da drink,da lafiyayyen jolop mai yaji yaji ,yasha kayan hadi Ai a take suka farma abincin nan da wawa,ba kishiyoyinta ba,harta en aikin tun yanzu sun gama rainasu ,vanda binsu da qasqantaccen kallo ba abunda sukeyi "oh an kawo er qasqantattun gida" cewar wata baba mai kula da general kitchen na tsakar gidan . To er zani🙃anyi shuka a idon makwarwa ,ashe zance ya fada kunnen uwale dake bayansu tana amsa wayar mai wada,a cewarta dakin ummi ba network ,wai sai daga varendar ,kaji wani tsatsuba ,ashe rabon za tajiyo tane . Tabaya ta dantso kwalar rigarta "ke maimaita abun da kikace don butsun uwarki!" taqare tanahura hanci gamida watsa matsa daqwa daqwan idonta Makyarkyata jikinta ya farayi "oh ni 'yasu,wannan karon kuma iyalan daba aka kawo mana..allah ya ka'de datse datse in alhaji bayanan ,don in fada ne da tsiya to gidansa ta taras malama" ta fada tana mata jan ido,amma a kirjinta karka tone ,saboda yanda yike dukan tara tara Aikuwa batayi aune ba taji ta da6a mata naushi abaki ji kake turushhh! ,sai ga jini ya 6alle Wani qara ta tsaga ,gamida neman dauki,aikuwa en aikin suka shigarwa baba,itama en uwanta suka furfuto da fari lallashin uwale suka somayi "uwale kika sani ko dangin sane ,ki ja mata saki" "Ba danginsa ba ko uwarsa ce ,taci kaza kazanta " "aikuwa badai baba ba" "saiwa ,nace saiwa"ta hau tambayar wata tana nufarta ana riqeta. "Kai ku barni in cicci bakinta,kai ni zan fada ki fada? ku cikani in hau ruwan cikinta" fada yayi fada ,tun ana rarrashin uwale har suma en uwan suka tunzura ganin sun riqe uwale amma waincan na dura mata zagi hargitsewa wajen yayi da dambe ana fashe fashen gilas ,daqyar masu gadi suka raba, Ummi banda kuka ba abunda takeyi ,musamman da ta fito taga yanda suka yiwa mutane jina jina Gabansu taje tana son basu haquri,saiga Nnenna ,ta fito daga part dinta tana qwala kiran eli,mai aikinta,saye take cikin riga da wando na kayan sanyi mai leda ta gingima head phone tun daga saman kai har kunne,hakan zai tabbatar maka da duk bidirin da akeyi ba Zaro ido tayi ganin en aikin sun kimu a inuwa duk an masu raga raga ,batasan sanda ta tsaga ihu ba ta juya da gudu tana en qato da gora sun shigo masu gida ,a take ta fara dialling emergency call Rushewa da kuka ummi ta sake yi,ta caka gwuiwarta a qasar floor din tana basu hakuri "Kaico rayuwata" "ke sharaf,robish,zauna ki zama gaula kishya ta taka ki,ba kiran emergency ba ta kira gindin bindiga,wainan tsinannun kishiyoyi za ayi a gidan nan,ummi shawara daya zan baki ki zage ,ki zama cikakkiyar ƴar ta'adda,kowa ta hareki da rigima ki aikata mata,er muciyar nan ki zaman tanazarsa a bayan qyaure kafin in aiko maki da gora da addah. " "Hhhh kice gida zai zama kwata,kaca ka ca kenan,wallahi har na hango wancan mai kama da zabiyar tasha yanka.. " "Ashsha allah ya kyauta,ummi ya da haka kuma?" Quliya ya katse su ,wanda shigowarsa kenan ,bayan ya samu labarin tashin hankalin gidansa ya zo a sukwane Sai a wannan karon uwargidan ta keto ,ta sashenta,batayi wata wata ba,ta faɗa ta bayan ƙuliyar ta rungumesa tana sauke wawan ajiyar zuciya "Alhajina mun auna arxiki,yau munga kuturun tashin hankali,alhaji da baa kawo dauki da wuri ba da kaga gawawwaki,gashi sunja duk yan uwana sun ware ta qofan baya,ni kuwa saura qiris in fadawa titin street din nan ,ta windon upstairs dina,quliya umurninka nike jira zan kori duk ma'aikatan gidan nan,saboda na lura an zugesu ,kar su takurawa amaryarmu! " taqare maganarta tana wani ruqunqumesa tana shinshinar wuyarsa Sakin baki da hanci sukayi cikin tsananin mamaki,karuwanci ido biyu,lallai gidan en boko,itakuma kalar naki salon kenan makira! lallai da nice ummi sai na gallazeku,wanda zaisa ku gudu dake da waccan jaujau din kun bar ladanku" cewar hajjo ,tana farfar da ido tana taunan cingam. Quliya mamakne ya ishesa.. Ashe abunda ake fadamun akan su haka ne?" A nutse ya 6n6are ta a jikinsa ,sannan ya bude brief case dinsa ya basu daurin 1k guda uku "Ahuta gajiya,jirgi na jiranku,uwargidata ke kuma duk hukuncin da kika yanke akan gidanki,to yayi,abunda kawai nikeso,ki kamo mun hannun qanwarki ki kawota sashena,kuma kuzo da Nnenna,daga nan bai sake magana ba ,ko ya saurari gidiyarsu ba ,ya wucesu,yina addu'a allah yasa su koma gida lafiya batareda sun kassara ko sun raunata wani ba again" Yina bada baya ,ta waigo ta kallesu ta watsar ,sannan taje ta yaye fuskar ummi "Hmmm en mata zaki iya kishi dani?,barka da zuwa gidana,saidai zan gargadeki ki jawa en uwanki kunne,wallahi zasu ja maki dana sani,so su tattara rashin mutuncinsu sukai kano zai musu amfani kafin yanzun nan insakar masu police dog suyi mun taya taya da naman jiki" fuuuu ta wuce ,tana jiyosu suna danna ashariya,saidai natsuwa sukayi da sukaga wani ware house na karnuka lafta lafta jikinsu buzu buzu gwanin ban tsoro gani suke kamar zasu cinye wayan ne ,su biyosu,aikuwa a take cikin tsoffin cikinsu ya karta,da sauri suka firfita zuwa wajen get ,sukayi parking kamar en gudun hijira.. 47&48 *Alheri writers asso.* Watsewa duk dangin ummi sukayi,yayi saura ita kaɗai sai hajjo,da ta janyeta Zuwa part ɗinta,a ƙoƙarinta nason ta gamsar da ita ,cewar duk wannan tsiyan da sukayi,sun yishine na gyaran zama,don sun lura,kishiyoyinta akwai su da damuwa,sosai ta gyarata cikin wani yadi ,samfarin kalar na en indiya ,mai haɗe da tafkeken mayafi ,da ta naɗe jikinta a ciki kamar lafaya. Duk abun nan ummi da ido take binsu,amma ita sunma kasa gane ciwonta,ace kamarta itace ƙanwarsu,and tayi aure ta barsu a gidan ,dama ace rashin mazane ,amma ba haka bane tsabagen kwaɗayine da huɗubar shaiɗan,wannan lamari nasu in ta tuna yina haddasa mata damuwa ,ya za'ayi a cikin gidan in suka waiga suka ga sai isu ya su,ba me kwa6a masu? Dukda dama ko da take cikinsu nata nasiha ne,matsayinta na qanwarsu,uwace allah ya basu amma son kuɗi ya rinjayi zuciyarta ga iya gane banbancin halas da ɓacuwar tarbiyyar yaranta...Allah see my family through🤲😭 ta ɗaga hannu tana addu'a cikin zubar ƙwalla sosai hankalin uwale ya tashi ganin ƴar ƙanwarsu na sharar da hawaye,wanda shigowarta kenan tazo tayi wa ummi sallama kuma ta kira hajjo tunda jirgnsu zai tashi Damuwane ya shigeta sosai,a ranta ta soma raya cewa "Anya zan bar ummieta a wannan gidan ? To waima shi quliyar bayida dangine sai mata da bamuga kowa a danginsa ba? koda shi aminin sarkin kano ne ko? kuma famous person ,in bacin haka da wallahi ba abunda zai hana in dauketa mu koma,saidai yace abiyasa kudinsa mu kuma munci halas!" "Anty uwale zo in rungumeki ko zan samu saukin zogin da nikeji a raina,wallahi anty uwale inajin tsoron matan gidan nan,amma ..." sai kuma taja bakinta ta tsuke ƙarasowa wajenta uwale tayi da sauri ta ɗaura kanta akan cinyarta,tana ɗan shafa mata kai ,tana ɗan girgiza mata kafaɗa ta sigar rarrashi "Amma mene?" ta tambayeta da dukkan kulawa Rawa bakin ummi ya somayi kafin tace"Anty kune kaɗai gatana,dangina ,fukafukaina,in baku bazan taɓa kai labari ba,plx ina roƙonku don allah ,ku fitar da mazaje cikin manemanku kuyi aure,indai har kunason raina ya natsu in zauna a gidan aurena , in fuskanci ƙalubalen cikinta na roƙeku" Ta fada tana qarashe kalmominta cikin kuka mai haɗe da shasheƙa,,,wanda ke taɓa zuciyar masoya da ƴan uwa masu jin ɗan uwansu a jiki Sosai jikin hajjo yayi sanyi A hankali takejin rashin kyautawar abunda sukeyi a ranta,to amma ya zasuyi ,meye zatace ya jawo masu ?kasancewarsu mabuqata , *harijai* ko kuwa kasancewar rashi da fafutukar buqatar rayuwa? gyaran murya tayi sannan ,kamar hadin baki ,suka soma magana suna bata haquri ,da yi mata alƙawarin tsaida mazaje ,matsawar za tayi farinciki da hakan. Murmushin jin daɗi tayi,kuma at d same time ,wasu siraren hawaye na silalo mata "Nagode yayuna,zan cigaba da tayaku da addu'a daga nan,kuma kuna yimun addu'a allah ya kaɗe fitina a rayuwar aure na da ƴan uwan zamana" ca6e baki uwale tayi,wai en uwan zama? sai dai tayi shiru ,saboda kar hankalnta ya daɗa tashi,amma ita sheda ce,akan cewa har gaban abadan ,kishiya bata taɓa riƙar kishiya a matsayin ƴar uwar zama. *** ƙuliya hankalinsa bai kwanta ba sai da ya tabbatar dangin amaryarsa ,sun bar abuja kuma sun sauka kano lafiya,,saidai abu ɗayane ya basa mamaki yanda matansa suka haɗe kai ,yayi kiransu ɗakinsa amma ba wanda yazo ,Amma ya alaqanta hakan ta 6angaren uwar gidansa. ** *9:00pm* Quliya wanka yayi sosai ya ɗakko wata tissue yadi mai ruwan milk ,da ya ɓoye tsufansa ,ya fito da kyawunsa ,kasantuwarsa na real balarabe ba algus. wayarsa ya ɗauka yayi ta kiran matansa ,saidai ba wanda ya ɗauka,wanda ya alaƙanta hakan da kishi,sosai yikejin kansa cikin tsananin farin ciki wanda rabon da ya tsinci kansa a wannan yanayin tun sophy tanada lafiyarta kafin tayi hauka... A Take tsikar jikinsa ta tashi yarrrr ! Wani baqin cikine ya maye gurbin farincikinsa ,da sauri ya miqe ya fiddo wipes yina tsantsane zufar fuskarsa "Ya ilahy,yaushe zan saba da wannan yanayi naki sofy na,when?" Kiran wayarsa ya dawo dashi ,dai dain sa. A hankula ya sauke ,idonsa da suka shanye saboda amfani da medicated glass ,akan screen din wayar ɗan murmushi ya saki da ya ƙara ƙawata fuskarsa,tun kafin ya ɗauki wayar yaji ya nema damuwarsa ya rasa "My son!" ya furta a hankula da kawai zaka iya ganewa a saman la66an sa da ya motsa. "Assalamu Alaik,son ka huce?" . "Dad ya amaryan ka?" murmushi yayi na saman le6e,wanda ya sashi jin farinciki ko banza ,ya damu da damuwata,ya raya a ransa "Son amaryata,tafi jin lafiyar dad ɗinka?" Murmushi yayi ,gamida sosa ƙeya,kamar yina ganinsa a gabansa "No dad,kawai dai auren naka yina ,raina ne,amma plz ka kula da ita sosai dady,if possible duk inda zaka kuje tare,saboda kar en gidan nan su nema cutar da ita" "Son ance maka wani abu ya faru ne?" ya tambayesa cikeda mamaki,saboda if zai canka,adnan bai taɓa kawo ƙorafin gidan a wajen ƙuliya ba,amma why wannan maganan? katse masa tunani yayi da cewa"Dad kar fa ka kawo komai a ranka,na tafi can amma raina na wajen dady na ,feels so worried ,ina nan dawowa a satin nan" sun cigaba da hira mai ɗan tsawo kafin ,ya katse kiran ,ya zauna turus ,yina saƙa da warwara a ransa ,shin inyi ko in janye? ** Da sallama ƙuliya ya shiga ɗakinta,hannunsa ɗauke da wani tray na alfarma ,an ɗaura wasu madaidaitan farantai da bowl,sai glass cups biyu a kwance da wuƙa,cokali da fork . su kuma a farantan ,ɗaya gasashen kaza ne ,sukutum ɗinta ,anyi gashin inji,an kwashe kayan ciki,an replacing da carot,cabbage da green pepper,sai ta wajen an shafeshi da garin yaji da magi,sai ketchup da salad cream,ɗayar bowl ɗin mix fruit mai madara da zuma,sai kwalin hollandia Tun da taga shigowarsa ,gabanta ya yanke ,gamida bada sautin dam! amma duk da hakan bai hanata jin nauyin ganin babbar mutum kamar sa yina kiciniya da tray ɗin kayan abinci batasan sanda ta miƙe taje gabansa ba saidai ta kasa cewa komai idonta na a ƙasa ,ta miƙa masa hannu alamar ya bata ta taimaka masa Murmushin jin daɗi yayi,sosai ya sake jinta a ransa "Amaryata,sha kuruminki yau ranar kine ,bakya laifi ko kin kashe ɗan masu gida" yayi mata magana cikeda zaulaya,sannan ya je ya aza akan center carpet ɗin dake gaban gadon nata cak ta tsaya a inda take ta kasa motsawa ,itadai nauyinsa take ji... "To qaraso mana ,ki zauna a gadon mulkinki" hmm abun ,zan kunya ,tsofai tsofai dashi bai kamata yina mata wannan kalaman ba Batayi masa gardama ba,saidai akan carpet ɗin ƙasan ta zauna a maimakon ,kan gadon ,sannan ta ɓige da gaishesa Umurni ya bata da taje tayi alwala suyi sallah ,nagodewa allah da ya nuna masu wannan ranar ɗauke wuta tayi gamida shafa pant ɗinta dake ɗaukeda pad a hankula "wayyo kunya,zanyi sallah ba tsarki ne,ko kuwa zan ce masa am up ne?". jin shiru yasa ya kira sunanta ,"Ummul kulsum,kinaji na?" Inda inda ta fara yi,"Au ,uhm ,eh " "ok to shiga ciki ,kiyi alwalan ko bakisan toilet din bane?" "Ah ,amma..." sai kuma tayi shiru ,tana jinjina abun a ranta ɗan tunani yayi kaɗan ,kafin nan,ya zarce da zolayenta ,ta hanyar cike mata maganar da bata ƙarasa ba "...Amma ina Al'ada,ko ba haka ki ke son fadi ba?" shiru tayi ,tana ɗan murmushi,ta gyaɗa masa kai,batareda tace komai ba sosai ta yabawa simplicity ɗinsa,ga barkwanci "A'ah cire wannan mayafin fuskar taki ki hauro nan ,muyi hira,in san me kikeso ,nima kisan me nike so" ya fada yina nuna mata gefensa a kan gadon Girguza masa kai tayi,sannan tayi kwa6a kwa6a kamar za tayi kuka "A'ah bana son gardama,indai kinason in jaki,jikina to ko mai nace banson jayayya" dole taje inda yace ta zauna,sannan ta sassauta mayafin fuskarta "Yawwa ko kefa" A nutse ya matsa kusa da ita ,ya tallabo ginshikin qugunta,da nufin ya manno ta da jikinsa Ai kamar an manna mata wuta haka taji ,aikuwa ta zabura ,gamida fashewa da kuka "wallahi da gaske ina period ka yi haquri" sosai ta basa dariya "ummu na wauta,ai ban qarya taki ba,kawai ina sone in jiki a jikina muyi fira,kuma inyi feeding dinki,sabida nasan kacaniyar jama'a bai barki kin ci komai ba ...amma kin san wancan abunnnn?😉 " Cuno baki tayi "wani abu?" "Abun nan da akeyi in an tare" girgiza kai tayi cikin shonin "ban gane abun ba dady" "hhh banda zolaya dai,amma tunda baki gane ba matso in nuna maki yanda abun yike. " ai da sauri bakinta ya dauki 6ari "wallahi nagane" dariya ya saki ,yanda yaga tayi maganar "alryt alryt,to nayi maki alqawarin baza muyi ba har sai sanda ke kanki kika shirya agaza na da abun,but amma nima kiyi mun alqawarin sakin jiki dani da tararaya na gamida bani duk kular da ta dace" "Indai wannan ne na yarda,nagode " Tafada cikin zumudi ,har tana en surutai qasa qasa Jinjina kai yayi sannan suka sauka qasa ya fara feeding dinta,taso tayi masa gardaman ta qoshi,don dai bazata yarda yabata abinci a baki ba,saidai hade rai yayi "yanzu fa kika yimun alqawari" dole ta bude baki yina bata har saida ta fara yamutsa fuska sannan ya daura masa da hollandia shikuma ya dauki qaramar spoon ya soma cin mixed fruit din da ya zamar masa al'ada cinsa duk dare. "Kin ganni ina feeding kaina da kaina,meye amfanin matana,allah sarki gwanin tausayi,inda nine amaryata naga angona a haka amsa zanyi in basa,kuma in ta yi masa tausa in ya gama har yayi barci" ware dukkan idonta tayi waje kafin tace "hm wallahi karma kace alqawari don kunya nikeji " *** Bayan kwana uku Da rana suna zaune shi yina kan kujeran falonta ,ita kuma tana qasan carfet tana matsa masa yatsun qafarsa da suka ɗan tasa ,sakamakon bp ɗinsa da ya ɗan motsa ,saboda faɗan da sukayi matan gidan ,wanda duk akan yanda ya tare a sasan tane ,itakuma dama duk ta gama tsorata dasu,don haka ta kulle sasansa bugun duniya ,taƙi buɗewa ,shine yaje yayi masu kaca kaca ,ya dawo yina ta haki,saboda fushin da yayi ,shine bp ɗinsa yayi rising ,itakuwa hakan da ya faru shi ya ƙara mata ƙaimi da Azama ,akan taga ta jajirce ta sashi farin ciki,kafin ta fara tunanin hanyar dazata gyara matsalar cikin gidanta da kishiyoyinta. Adnan ne ya kirasa a waya "Dad ,Anty yau ciwonta ya motsa ,saidai tanata kiranka all the time,plz dad in zai yuwu kazo ..." "Ta fara magana?" "eh dad" "zanzo yau" "Ah ah ,ka bari sai gobe,zan kula da ita" "Zan zo nace yau!" yina faɗan hakan ya kashe wayar yina ƙoƙarin zame ƙafarsa a hannunta saidai da sauri ta matse ƙafarsa "Dady cool down first,kana da hawan jini and duk abunda aka fada maka,to ba me daɗi bane,kar ka tashi jiri ya ɗebeka " sannan a hankali ta miqe takai hannunta kan goshinsa ,zafi zau da sauri ta watsa yatsunta a gefe dagefen goshinsa ta soma matsawa gamida yi masa addu'ah kamota yayi sosai ya rungumeta a jikinsa ,jikinsa har rawa yikeyi ,sannan ya lumshe ido yina furzo numfashi a galabaice ,dole yasa ta natsu gamida lafewa a jikinsa ,don ta lura yina cikin zafin zazzaɓi ne hannunsa ya cusa ta cikin rigarta ,ya ajiye akan fatar cikinta ... 49&50 *Alheri writers asso.* Gabanta ne ya ringa bugawa fat fat,musamman da taji yina ƙoƙarin wuce gona da iri ,sakamakon yanda ya nitsa ƙaramar yatsarsa a ramin cibiyarta ,yina jujjuyawa ,yina furzo wani irin numfashi dake haifar mata da tsoronsa .saidai ta lura ya manta da cewa da ummi yike tare wacce yayi mata alƙawarin haɗiya ƙwalmarsa a kanta har sai ta shirya don kanta...a hankali cikin shesheƙa take furta "ya isah ,ya isah" amma a maimakon taga ya bari kurum sai taga ya wani birkitota ,ya damqi qasan qeyarta ,ya haɗe bakinsa da nata yina kissing ɗinta da zafi zafinsa wani yarrrr ,taji kamar kiyashi suna bin mata jiki,tsumin da aka daɗe ana tsumata dashi ,a take suka soma aikinsu,,amma duk da hakan qoqarin qwace kanta tayi ta qarfin tsiya ,sannan taja baya da sauri ta duƙe tana ajiyar numfashi,kamar wacce tayi gudu ta gaji. Bata ankara ba taga ya biyota da sauri kamar ɗan maye ,yina wani irin layi,idonsa sun shanye baka kallon komai acikinsu sai tsantsan jaraba cikin wani irin murya da bata sanshi dashi ba yake bata haƙuri "kulthoom ,kiyi haquri ki bani dama in tara dake a yau,inajin some thing huge a game dake,gobe zanyi tafiya ,zakiso in tafi da qishin ruwan kusantar mace ,bayan gaki halaliyata? listen ,kinaso in je inbi matan banza ne ummu ? " matsawa ta ringa yi da baya da baya "to amma kai kayi mun alqawarin baza kayi mun komai ba,sabida ni yarinya ce bazan iya ɗaukarka ba,ni dai kawai kayi haƙuri" Kawai daga nan ta tsage masa da kuka Komawa kan kujera yayi da6as ya zauna ,tareda riqe mara "shikenan,ki daina kuka ummu na qyale ki,allah zai ji6inceni tunda alqawari zan cika ,kiyi shiru" ya qare maganarsa cikin cije le6e ,tareda dafe mararsa ,wani irin zazzafan zufa na tsatsafo masa a goshi Aikuwa ba kunya ta matso tana murmushi ,ta duqa akan gwuiwarta "nagode dadyna" murmushin dauriya ,yayi "Bani cofee" ai da sassarfa ta bar wajen zuwa haɗa masa cofee ,amma pant ɗinta ya jiƙe mata jagwab ,wanda har ya fara damunta ,gashi halittar ƙasanta sai motsi takeyi ɗas ɗas ,hakan kuwa ba ƙaramar tayar mata da hankali yikeyi ba ,wanda da ka ganta kaga furgitacciya . ** *9am @ madina* Adnan kwance yike,akan resting chair,dake bedroom ɗinsa ,hannunsa riƙe da hoton beelah ,cikin wani matsatsen material ,da ta saka wanda ya bayyana halittar ƙirjinta ,harta saman nipple ɗinsa saida suka bayyana,bazai taɓa manta ranar ba ,lokacin suna farko farkon soyayya da ita ,dadaddare ta kirasa ya rakata refilling ɗin camping gas ɗinta da ya ƙare a daren tana cikin girki,shikuwa cikin rawar jiki ya zari key ya wuce school ɗinsu beelan ,har gaban hostel ɗinsu yayi parking ,sannan ya kashe motar yina kiranta a waya jimawa kaɗan,saigata ta fito da gas cylinder ɗin a hannu,tana wani irin tafiya wanda yasashi ,nutsewa a kallon kwankwasonta da suka botsaro ta cikin fitted gown ɗin silk yadin,ga nonuwanta da rabi da kwatansu suke a waje ,sai mommotsawa sukeyi majestically,hakan yasa har tazo ta ƙwanƙwasa ƙofar be fitoba ƙwanƙwasa ƙofar ya sashi yin gigif ,ya fidda security ɗin taɗan shigo da fuskarta tareda ɗan duƙowa ,har yina kallon kafatanin nonuwanta da baa saka masu bra ba. cikin sauri ya rintse ido ,tare da furta "A'uzubillah" a hankali ,duk da idonsa na kwadaita masa son qara kallon ta amma zuciyarsa ya hana masa hakan "Wato bazaka iya fitowa ka tarbi ur princess ba ko? kodai na takura maka ne,na saka fitowa refill ,abunda ko en gadinku sun fi qarfin zuwa" ta fada cikin hila ,tana shaka shaka ,kamar sangartacciya,a take wasu desires ɗinsa da yike ƙoƙarin daurewa yaji suna taso masa da sauri ya kautar da kansa ta daya 6angaren kafin a sanyaye yace "come in beelah,am sorry,ba haka bane " shigowa tayi,bayan ta saka cylinder a baya ,sannan ta rufe "Ja muje miji na" wani zammm yaji kalmominta ,saidai a take yaji wani kishi yazo ya turnuqesa "Wannan zaqin bakin na beelah ,yanxu haka,duk saurayin da yazo wajenta haka take masa..." katse masa tunani tayi ta hanyar ɗaura bayan hannunta a wuyarsa "Are you alright darling"? kamo hannunta yayi,sannan ya ajiye a kusada sitiyarin motar "Beelah ina veil ɗinki?" dariya ta tuntsire dashi "ho sarkin kishi to gayinan a hannuna" ɗaure fuska yayi "Au a hannu ake riqe mayafi ko amfaninsa a rufe jiki? kuma me yasa kika fito da irin wannan shigar hmm?" "ohhohh,haba my saurine yasa na futo dashi a hannu ,kuma wannan kayan na sashine don in burge mijina" ca6e baki yayi ba tareda yace komai ba amma a ransa yina ayyana "wai miji,university gurlz hoo,ta ina na zama miji ,saurayi kawai ,a mere bf?"da haka yaja motar suka fara fita makarantar ,hannunta ta miqa ,tana kunna sauti a motarsa ,sannan ta fara yi musu selfie a tare ,jin still yaqi responding yasa takai hannu ta daura akan cinyarsa ,tareda gogar shacin sandar girmansa da taga ya tottokare a jikin wandon jc ɗinsa irin na en qwallo,amma dogo Aikuwa tana zungurarsa ,taji motar ta bada sautin qyyyyyy! tana neman qwace masa Da sauri ta matsa tana salati "wayyo my man karka watsar damu,meye ka cusa a hantsar wandonka ,feel free ka fadamun " ta fada tana qunshe dariya bankaɗa mata harara yayi "Ban sani ba,mele ne" dariya ta saki "hhh su sweet an fa girma" cikin quluwa yace "Oh ashe kinsan meye kike tambaya" daga nan ya hade gira yina cigaba da driving har suka kai filling station din,yi tayi kamar tayi zuciya tasoma yinqurin 6alle qofar ,kafin tace"malam cire muna security"a nutse ya kamo hannunta ,aikuwa tayi rikica ta fada jikinsa ,karaf idonsa yayi tozali da kan nononta da sukayi tsatstsaye a silk ɗin rigarta A wani bala'ance yakai hannunsa ya shafi kan nonon sannan kamar wanda akayi wa amfani da magnet ya janye hannunsa yina sosa qeya Itakuwa zuru tayi masa da ido ,taso ya cigaba don sosai take neman abokin shan minti a daren nan,hakan nema ,yasa ta kirasa refill amma ya qi bata hadin kai .. "Sorry my beelah ,sharrin shaidan ne,dont interpret me wrong" ca6e baki tayi ,sannan ta janye kanta "oh! worry don't ,buɗe mun dare nayi" a kasalance ya buɗe mata ƙofar ,yina ganin ta zura ƙafa zata fita ya ƙwalla mata kira "beelah tah!" A nutse ta waigo fuskarta ,kicin kicin ba alamar fara'a "beelah mayafi bakisa ba" Ba tareda ta kallesa ba tace "inajin zafi" rumtse mayafin da ya dauko mata yayi a hannu ,ransa a mugun 6ace "ke dabbah ce zaki fita a haka duk nonuwanki a waje?" "aww,ya burge kane,to ai mazan ba kowa bane en sa ido irinka" "to bazaki fitaba ,ki jirani ,ni inje in refill din" yina kaiwa nan ya fita ya 6amo ƙofar da ita "Nonsense ,ana dauraka a hanya ka ƙi ka gane" Baran baran suka rabu bayan ya maidata school sannan da kashejin ,in taje ta cire rigar ta qona Yina shiga whatsapp ɗinsa ,saiga voice note ɗinta ,cikin shagwaɓa tana bashi haƙuri da alƙawarin ƙona kayan da safe ,tunda ta gane bayason tasa ta fita dashi wai ai dama don shi ta siya" Sannan ta ɗaɗɗauki hoton kanta ,da duk saida surorin jikinta suka bayyana ,tundaga ɗuwawukanta,zuwa breast ɗinta da nipple Abun ya bashi mamaki saidai ,ya barsu hoton kwantar masa dashaawarta da zaran ta taso masa ,musamman duk safiyar duniya da lokacin kwaciya barci Hawayen takaicine ya sirnano masa a dakalin kunci "Meyasa za kayi mun haka dad? Nabela me sona ce,qaddara ne ya shiga tsakani da sharrin qawaye..." hoton da aka wanke masan zuwa na takarda ,ya ɗauka yina kissing duk inda yasan gaɓoɓin jima'in ta ne "Haba dad ,ni mutum ne me tsananin buqatuwa,na jure na haɗiye shaawata ,for many years don kiyaye dokokin allah,plz dad kar kasa in halaka... *** Tunda quliya yasha cafee ya samu barci ya kwasheshi sai dab da magrib ya miqe ,shima ummi ne ta tasheshi,murmushi yayi ganin yanda ta riƙe throw pillow ,tana zungurinsa dashi wai bata son ta6a shi Wanka yayi sannan ya hure zuwa sashenshi ɗaure da towel ,ya kuma rufe jikinsa da wani tafkeke amma duk da haka ummi kunyarsa ne duk ya dameta din haka taƙi rakasa,yina dab da shigewa ɗakinsa Nnenna ta hango shi ,kanshi jam6ar da ruwa da sauri tayi sashen uwargidan "Anty nayi mugun gani,na aza quliya baida qoshin lafiya,amma ya haiqewa yarinya harda tsakar rana😌walahi kinyi gaskia da kikace dangin harijai ne" "Nnenna banson sharri,alhaji bai kusanci yarimyar nan ba,don tun daren tarewarsu na la6e kuma naji yace zai bata lokaci mai tsawo har sai don kanta ta nemesa,kinga kuwa komun iskancin budurwa bata neman miji daga aure" "lallai anty to yanxu yazo ya wuce daga part dinta da towel yayi wankan tsarki kansa duk ruwa" ** Ummi na zaune tana tuna barkwancin quliya tana ɗan murmusawa a falonta ,idonta suna kakkafe a ƙaton window size ɗin hotonsa da yayi shigar alƙalai ,yayi azaban kyau,ta shirya cikin atamfar english ja da yarfin ganye ganye da milk ,kayan sun kakkamata ba sosai ba amma tayi kyau sosai,sai qamshi takeyi da ɗakunanta gefenta jan mayafine,ta ajiye ,irin tana jin dawowarsa ta saka Ba zato ba tsammani ta ji shigowarsu kamar barade "Amarya baki laifi" Duqar da kai tayi cikin jin kunyarsu "ina yininku" "ko ki fito abunki ,tunda kika kulle a daki da miji,ke baki tsoran girmansa,ko so kike ya tsufar dake? " "Anty don allah ki bari kunya nikeji" dasauri Nnenna ta cafe "Dayallah anty bar rarrashinta ,muda mukazo muyi mata concrete warning akan mijinmu...ke kalleni dakyau,wallahi nafi qarfin in kwanta da quliya ,kema ya kwanta dake,don yanda kike dinnan baza ki rasa cutar infection a tare dakeba " "Haba Nnenna watannan yarinya ce da sanyi ake binta,gwara dai ki fada mata illan shigewa tsoho ,yanzun nan zai ɓararraka ki ,ya mutu ya shasheki ya ƙwace maki ƙuruciya,ki rasa matayi" Ran ummi ne ya soma sosuwa ,yanda taga sun tasa ta a gaba suna zagin ɗan bawan allah ,to mai ma yayi mata? A nutse ta dago idonta ta kallesu kyarkyar ,a take taji tsoronsu ya dasashe a qwaran idonta "Kun shigo mun daki babu sallama,na gaisheku kun kasa amsawa ,kuna aibata mutumin da ya kasance miji a gareku ,to in har tsohone ,ku rabu dashi mana,don ni kam yanzu naga gidan samun lada,zanyi tattashin tsufansa wata qila allah yayi mun tukuici da aljanah " "ke yanzun nan bakin ki zai yi jini mu kike gayawa magana" "Afuwan iyayen gidana ni a su wa? zuwan jiya jiya?,kawai kun soken mun miji ne shine ni kuma na kasa daurewa na ankarar daku rabon da zaku samu inkunyi haquri sakamakon tsufansa ...barema ni santalelen saurayi nike gani a qwarar idona ,akasin ganin ku,furfuransa ya zame mai qawa dake qaramun sonsa daganin haibarsa, *Ina sonka mijina💋* " ta qarasa magananta ,daidai nan ta isa gaban qaton hotonsa ta mannawa bakinsa dake ɗauke da murmushi kiss "Ina sonka kaji,ɗan saurayi na" kalmar da ya sauka a dodon kunnensa kenan lokacin da yike shigowa ɗakin,a kuma daidai nan Nnenna ta zaro dorina ta cikin riga ,itama ɗayar ta ciro nata suka dunfareta ,sun ɗaga kenan zasu sauke mata a gadon baya ta waigo a furgice ta ɓoye a bayan elergement ɗin tareda ƙwala ihu "wayyo mijina kazo!" "kuna dukanta a bakin *igiyoyin auren ku* " Paid Book at 200# regular 400# v.i.p ,all payment via 09065990265 or bank account 7782217014 ,Mohammed Hassana ,fcmb. 51&52 *Alheri writers asso.* Cak suka sandarar da hannunsu a yanda yike ,sun kasa aiwatar da abunda suka so yi. A sukune ya tako zuwa inda suke ,kafin ya miqa hannunsa ,ya janyota daga bayan hoton nasa Aikuwa da shesheqa ta fad'a jikinsa Maida ita yayi ya sakata a qirjinsa yina rad'a mata "sorry amaryata" a kunne ,shiru tayi tana jan ajiyar zuciya da qarfin gaske ,sosai ta tsorata ,bata ta6a tunanin kishiyoyi zasu iya mata taron dangi suce zasu daketa ba sai yanzu da ta gani real,,Oh allah wacce take gidanta ba kishiya taji dad'in ta . Cigaba da bubbuga mata baya yakeyi,gamida bata haquri ,cikin raunin murya ,amma karka tona 6acin ran da yike ciki . "Kiyi haquri kinji,nayi maki alqawarin hakan bazai qara faruwa ba...kin haqura?" D'age kai tayi ,cikin kwa6e fuska a mugun shagwa6e. "Nagode farin cikina ,wuce ciki kafin in shigo " juyawa tayi ta kama tafiya ,en madaidaitan bombom d'inta suna juyin sixteen ,seventeen . Kyar yayi ma bom bom d'in da ido ,sosai yikeson ya bud'ata ko yayi penetrating ya d'and'ani baiwarta .,saida yaga qulewarta sannan ya hadiye miyau,maqut ! Har kana ganin wucewarshi a wajen Adam's apple d'insa . Zuwa lokacin Nnenna ta gama qulewa ,har wani hawayen baqin ciki da kishi na tsatsafo masa a kwarmin ido . Riqe qugu tayi ,tana girgiza qafa "Ku kuma wa'inda ba matan rufin asiri ba ,kuzo ku fitar mata daga d'aki manyan banza da wofi ,wallahi girman ku bai dada maku komai ba,kuma mind you idan wani abu ya faru da matata ,ba ruwana da matsayin da kike dashi a wajena ,wallahi summa billahi sai nayi shari'a dakowaccs daga cikin ku ,shashashu " Tsaki Nnenna tayi qasa qasa "to mai shari'a ,sai mene don kayi qararmu,ai mu dama munsan dole yanzu muyi haquri tunda an tsotse gishiri akan kaza ,ta sabuwa ake yi yanzu ,amma a juri zuwa rafi itama zata shigo sahu ,in ba haka ba kana cin abincin mu ne ehemmm ? Ka jingine mu ,baka biya mana buqatunmu ,ya kake so muyi ? Muyi fasiqanci da auren mu ehe ? Wallahi na gaji ,banyi tsufar da d'a namiji zai jingine ni ba ,nima ina buqatar inji abinda ko wacce mace ke alfaharin kasancewar ta matar aure " Shiru yayi masu,ba tareda ya tamka wa kowaccensu ba ,dik da 6a6atunsu Saida yakai bakin qofar Sannan ya waigo "In kun fita kuja mana qofa" "Wallahi maza da yawa zasu shiga wuta tabbas " Wani mugun tsawa ya buga mata "hey dont spoil my mood,idan kika bari na tunzura sai kin raina kanki,out from here ,shashashai kurum!" Sim sim suka fita ,amma d nupe woman d'in ta qudurci abubuwa da dama a ranta "lallai koda asirin kauca hanya sai tsinanniyar nan ta bar mun gidana ,don ba'a kawo wacce zata ringa yi mun barazana da kambun uwargidana ba ,kai kuma zamu gani ,don na lura qyaleka kana shanawarka ba asiri sakayau shi yike saka ka har wani yi mana barazana da saki ga yawan duka!" *** Suna fita shima ya wuce d'akin ta ,tayi jugum ta rafka tagumi ,zufa kashir6in ta had'a dukda ,A.c d'in d'akin bai hanata jin zamzam ba ,tausayin mijinta sosai taji ya kamata ,ashe dama duk zamansu da matanshi baya kusantarsu ?? To meyasa ? Nidai wannan mutumin beyi ruwan mugaye ba ,bare ince haka siddan ya qaurace masu a shimfida,,,gaskiya lokaci yayi da zan bawa wannan bawan allah haqqinsa na aure don sosai yana wahala ,ni na lura da haka a yau d'innan kuma yina da haquri ,nayi observing haka. Har ya hayo kan gadonta bata sani ba ,saida taji yace "ba'asan me sunan *oum kulthoom* da riqo ba ,ki yafe ma en uwan zamanki ,zafin kishine ya kaisu suka so dukanki ,amma nayiwa tufkar hanci" Murmushi tayi ,sosai taji wani tausayinshi na tsirga mata "Haba dady ,wallahi ni ban riqesu ba ,kuma ai ni tun d'azu da kace in yafe masu na yafe masu ,kawai tausayinka ne ya sani shiga tunani ,sosai nikejin wani iri akanka ,bansan menene ke damunka ba ,and na kasa gano komai amma abunda kawai zan iya ce maka ,plz dady komeye a cikin ranka ,banason kafad'amin amma kayi haquri allah yinason mai haquri" "Ina cikin qwafen mutanen nan ne ,ummu.,ummu na tsani matana duka ,maqiyana ne ,bani suke so ba rayuwata suke farauta,ummu na burne abubuwa da dama araina ummu ,zan mutu da baqin ciki ,saidak nayiwa kaina da kaina alqawari bazan ta6a bude sirrin ba bare har wani ya shiga cikin damuwata..." Wani shesheqa ne ya qwace masa ,tamkar ransa zai qwace a qirjinsa da qarfi wani mugun kuka da ya dasu a ransa na tsawon shekaru *Sha biyar* wanda bai ta6a samun damar fitar dasu ba kawai yaji suna sunturi a kuncinsa ,da gudun gaske Tasowa tayi da sauri ta rungumesa itama zuwa lokacin qwalla ya tarun mata a ido Fad'awa kan gadon sukayi duka ,a hankula ta daura kansa a cinyarta tana shafa gashin kansa ,ya kwashe kusan sakon bakwai ,kafin yaja wani mugun ajiyar zuciya ,wanda ya haifar mata da bugawar numfashi ,"karfa mu kashe masu uban mutane da baqin cikin mu ?" Muryarta na makyarkyata tace "Afuwan" Murmushi yayi ya kafeta da ido "Na kasa yarda da kowane ummu,saidai zan mutu da rashin cikar burina " "Ya isah yalla6ai,ka daina hawaye " "Ba kuka nikeyi ba ummu,karki cemun ina sharar da hawaye while am not" Ya fada cikin son shanye hawayensa Duk son dauriya irin na ummi batasan sanda ta shiga tsiyayar da hawaye ba Da qyar suka iya rarrashin junansu ,ta miqe suka nufi dinning don cin abincin dare. Saidai ana bud'e warmers 'din ya girgiza mata kai duk da qamshin girkin da ya cika masa ciki Girgiza mata kai yayi "ummu abincin yau ya haramta a garemu,musha lemu kawai mu kwanta..." Cikin mamaki tace "me yasa?" ta fad'a tana had'e giran sama da qasa "Don't argue ummulkulthoom" Lemu sukasha ya shiga yin wanka a bathroom dinta ita kuma ta canja kayan jikinta zuwa sleep dress *** Yina fitowa daga toilet din ya fito qugunsa d'aure da towel ,saidai wayam bata a d'akin ,zama yayi a gefen gadonta yina tuno bombom dinta a dazu yanda suke dancing a cikin siket dinta ,yina dada tuno yanda ta mannasa dazu akan lausassun nonuwanta sanda take rarrashinsa yayi shiru ,bai san sanda ,sandar girmansa tayi carcar ba ,saidai yayi aune yaji yina soiling d'in towel d'in. Ummi dayar bedroom din taje ta kwanta ,don barci takeji sannan kuma bazata iya jure ganin quliya a haka ba kaya ba ,yina sata jin abubuwa da yawa a game dashi Jin shiru² bata dawo ba ya sashi miqewa tsam ya shiga nemanta A dakin ya risketa "Ummuna ,gudun mijinki ki keyi ,bayan albishir din da dazu kikayi mun na kina sona!" Kallon bakin qofar tayi da nufin ta bashi amsa saidai da sauri ta rumtse ido "Wayyo inajin kunya ne ,ka je kasa kayanka "murmushi yayi ,yina qarewa kansa kallo Sannan a hankali ya tako zuwa kan gadon batayi aune ba ,saidai taji ya saka mata hannu a cikin towel dinsa yina faman tsiyayar mata da ruwan madaran buran sa a tafin hannunta 53&54 *Alheri writers asso.* wani tsammm,taji a ranta ,tanajin kanta a wani yanayi da bata ta6a tsintar kanta a ciki ba ,dasauri ta fara kiciniyar qwace hannunta,ankara da hakan ya sashi ,riqeta dakyau ,sannan ya hauro gadon gabad'aya Sosai ta rumtse ido "Dady plz " "Kinason mijinki ya mutune ummu na?" da sauri ta girgixa masa kai,da muryar shagwa6a tace "Uhm uhm,ni banso ka mutu,dady banda fatan mutuwa ba kyau,so nike ka shekara 1500" Tuntsurewa yayi da dariya yina jan hancinta "U too playful my love,to in ba ki so in mutu,sai kin bani,nan naci shine zan murmure,kin san nifa ba wani tsohobane ba,matan nansu suka wahalar dani na tsofe zasu ingiza ni,rami,lokacina baiyiba" noqe kai tayi a jikinsa,tana qyal qyalewa da dariya "Hmm amma ban yarda sai dady yayi mun alqawari..." ai kafin ta qarasa ya toshe mata baki,da nasa ,don a yau bazai yarda ta qullesa da alqawarin da zai kasa fita ba . Shiru tayi ,tanajin wasu tsutsotsi akanta suna gilgilma mata ,wanda yake nemar sukurkutata "Oh allah ,mai ye a bakin quliya ,mai kamada maganad'isu ,dake janmun duk wasu jiiyoyin jikina? " batayi aune ba ,saidai ta jisa ya tu6eta tsirararta yina sarrafata kamar er toy Hannunsa yakai akan breast dinta ya fara latsasu yina luguiguita su ,kamar baloons sosai yike fanshe hushinsa da ya tara tun ranar da ya fara arba da tantsama tantsaman nonuwanta,Ummi duk yanda taso tayi masa gardama kasawa tayi,sabida wani dadi ,da batasan akwai irinsa a duniya ba da taji yina surnano mata gamida tsiyayar wani ruwa mai yauqi a qasanta Hannunsa yakai yina shafa fatar mararta ,da sauri ta maida qafanta ta matse ,wasu hawaye na tsatsafo mata ta gefen kuncinta,sakamakon yanda zuciyarta ta zakwad'u da son a qaquleta ,saidai kuma nauyinsa da kunyarsa su suke d'awainiya da ita...bakinsa yakai kan nipple din nonuwarta ,ya dasa tsinin halshensa yina kewaye daidai kewayen dan brown din da ya kewaye bakin nonon,da wasu kwantattun gashi suka tsiro a wajen luf luf gwanin sha'awa Wani zirrrrr,taji tsikar jikinta suna tashi ,tamkar wanda aka watsawa ruwan sanyi,dasauri take girgiza masa kai ,tana dad'a tsiyayar da hawaye. Dakatawa yayi da lasar gefen areola din,ya nitsa kan nonon gaba daya ,kamar me jan spaghetti zuwa cikin baki ,sannan yayi cak ya tsaya ,ya kafeta da ido. Wasu jijiyoyi ne taji suna futowa daga idonsa zuwa cikin idonta ,hakan yasata jin wani shock ,da sauri ta janye idonta ta maida ta rumtse . "Dady ka bari bana so" tsotse nonon yayi sosai ,sannan ya tsaya ,bugun numfashin sa haka yike qara hauhawa "Ummu na,ke d'anya ce,still baki cika mace ba,akwai wani abu acikin gabanki ,ina cire maki zan yage maki idonki ,qaryan matan nan su daga maki kafa'da suce sune dani ,ummu na ina ganin baiwoyi a jikinki wanda ba kowata mace bane ke da shi ba,kinji ummu ta,zaki tsaya in cire maki?" Jinjina masa kai tayi,"amma kar kayi mun da zafi,ance da zafi" murmushi yayi mata,jin yandatake magana bakinta na rawa ,ga wani shegen shagwa6a mai kwankwatsa masa qashin jikinsa Bai san sanda ya zabura ba ,ya cafki nononta ,ya saka a baki ya fara laluben ramun gindinta yina ,nitsa hannunsa a tsakanin dum6arin ta manya ,tun tana marmatse cinya sai gashi tana gwale qafanta tana nishi wani irin ruwa mai haske haske yina biyo hannunsa zuwa gefen cinyoyinta Caccakarta ya somayi a hankali tanajin hannunsa mai tsananin sul6i irin na tsoffin masu kudi na rinjayarta , "Wayyo dady na zan mutu ,wani abu ke mun ƙaiƙayi,anan " ta fada tana miqa hannunta akan saman hannunsa tana jan hannunsa tana jajjaga gindinta da hannunsa da sauri da sauri tana makyarkyata janye hannunta yayi a hankali ya duƙa ya maida bakinsa a gurbin hannunta,ganin gindin yake very fashionable,gashi ɗan ficili amma sai ɓannan ruwa yikeyi kai da gani kasan yarinyar ni'ima ya zauna mata ,zuqan kyau yikeyiwa ruwan durin yina tsotse ilahirin ruwan ,yinajin wani sanyi a ransa ,saida ya zuqe tas ,itakuwa banda mutsu mutsu ba abunda takeyi,tana zunkuɗa ɗuwawunta sama "wayyo wallahi qaiqayin qaruwa yayi ,Ahshhhh ka cire mun ohhhh" Wani miqa yayi ,gaba daya ta gama gigitashi da salonta,ya yarda akwai sirri a auren qwailaye,bai auneba sai dai ya tsinci kansa tik ba sauran kaya a jikinsa Yatsarsa madaidaici ya fara qoqarin zura mata a dan ficilin qofar farjinta ,amma tsam ya jita liqe da tantani mai tauri A take hawaye ya fara tsiyaya masa "oh ashe nima zan ta6a d'and'anan dadin budurwa in 6are ta fil a leda yanda nike jin labari?" Baisan sanda ya kama madakin wandonsa ba ya fara walainiya da ita a tsokar er tsakar ta,wani irin numfashi take furzowa ,zuwa lokacin ta manta da wa take tare ita dai a cire mata qaiqayin Cikin salama ya saita kan kaciyarsa a cikin ramin ,sannan ya zurma da iyaakan qarfinsa ,a take ta saki wani gigitaccen ihun da ya kautar da duk dadin da takeji Dunkule hannu tayi tana dukan qirjinsa ,amma ina zuba mata gwatso kawai yikeyi ,yina shararar da hawayen dadi 55&56 *Alheri writers asso.* Duk yanda taso ta hankad'a shi a jikinta ,amma ina ta gagara ,ga wani zogi da radadi da yayi mata qauuuu! ta kasa tantance a duniyar da take ,jikinta saki yyi ta fara shararar da hawaye ta gefen kunci ,suna sauka a kan pillow "lallai yau na ji maza ,ina kan ji,to wai a haka yayyo na suka yasar da mutuncinsu tun a waje? wannan zafin duk sun shashi ,ba lada sai zunubi?" Wannan tunanin shi ya kautar mata da jin zafin for a while ,kafin kuwa nan ,quliya ya kasa control din jikinsa da ya riqe,zuwa lokacin ya kwanta rututu a jikinta ,yina zurawa yina janyowa cikin tsananin qagauta ,shi yama mance a gindin virgin yike Nishi ta soma janyo wa da qyar tana salati "wayyo ,umma na,wayyo zai kashe ni ,ki zo wayyo" yina nishi yina kiran "my baby daɗinki ne ya isu,kiyi haƙuri kinji wallahi bazan iya barin garan nan ba,dama haka kike? nayi ta ajiyar ki ina kallo?" banza tayi masa ,saima harara da take banka masa ,tana squeezing fatar goshi cikin tsananin jin zogi . Kamo nonuwanta yayi yina murzasu yina jinsu tsantsam a hannunsa ba yamushewa ba komai "shuuuuui,ahhhhh,wayyo gindin mai shariya zai guntule a durin er qwailansa ahsssssshhhh" ɓanɓare hannunsa tayi da sauri ta watsar tana cigaba da hawaye . hannunsa ya dogare akan katifar gadon yina aikin yi mata suburbuɗa,sai da yaji ya buɗeta duka ,ko ina yayi masa zamzam daidai halittarsa sannan ya fara yi mata ɓannan tashi kalar madaran mai yawan gaske,wanda ya daɗe yina ƙwafen gindin da zai juye sai yau ya samu ramin ummi yina gamawa ya yarɓu akan ƙirjinta yina sauke numfashi ,kamar wanda yayi gudu ya gaji ɗif take abu ɗaya ke motsi a jikinta zuwa wannan lokacin ,wato ƙirjinta dake fidda numfashi ,amma bayan nan ,ko ina nata ya saki banda raba ido ba abunda takeyi jin duk tsiwarta ta kasa ce masa miƙe ya sakashi ɗagata da sauri,aikuwa yina janye kayan tumbinsa ta saki ajiyar zuciya a tsorace ya ƙara hasken ɗakin ya hauro yina ƙare mata kallo bai san sanda ya tsage da kuka ba . ko ina nata duk sun kumbura nonuwanta duk shedar faratanshi ,kamar wanda yayi dambe dasu ,gashi sunyi jazur,tsabagen lailaya da matsa da suka sha duk kunyar ummi ta kasa motsa jikinta ,yina kuka da takaicin kansa ya wuce bathroom ya haɗa mata salite water mai ɗan ɗumi aikuwa ummi ƙaran da ta saki saida ya amsa a duk gidan ,tsabagen zogin da taji lokacin da ruwan gishirin ya sauka a ciwonta da duk ya gwalje Sosai ƴan gidan suka gane ƙararta,saidai kowa da kalar fassararsa ,ba wanda ya kawo akan first night ne,daga wacce ta kawo shocking ne ya kamata ,sai wacce ta aza anyi faɗa ne da ƙuliya ,yike jibgar sadakinsa "yi haƙuri matas,keda ta nan ɗana zai tsago ya fito in inada rabo.." "um uhm ni ka cikani kar in soye akwai zafi ..." ** saida ya gyara komai ya bata paracetamol ɗan india ,da yike zuwa dashi mai saurin sauke zogi. amma anan aka daɗa fama ,don ummi ita da ƙwayan magani saidai in taga ciwo zai halakata. don haka ,lanƙwashe ƙafa yayi tana kwance a ƙirjinsa yina jijjigata tana kuka ita bata son magani ,shikuma sai bata haƙuri yikeyi da alƙaawura iri da kala "um um ni ɗauke mun appatite zeyi,akwai ɗaci" ta fada tana noqe kafada ,gamida cuno baki,kamar sangartattun yaran nan,gabaɗaya ta gama narke masa da shagwaɓa,ita kanta yanzu tana mamakin kanta da saurin kuka aikuwa jiki na rawa ya fasa gwangwanin madara ya juye a cup yayi meshing maganin ya zuba,ya juya dakyau ya qara sugar kadan ,yazo ya rungumota ,yina bata sip by sip,kamar babyn da ake ba cereals ,har tasha rabi ,nan ta hutse ta qoshi "Shikenan ,kinsan dazu ina kallonki sanda kike kuka saboda nace zanyi tafiya in barki ,ke dasu ko? to in kinshanye tare zamu" walai tayi masa da lulun eyes dinta . "Kace Allah dadyna" "uhm uhm ba sai na rantse ba ,amaryata ,amma bana qarya" rungumesa tayi tsamtsam ta saki wani wawan ajiyar zuciya Sosai tausayinta yakamashi ,kuma beyi yunƙurin ɓanɓareta ba,saida yaji dukan iskar hancin ta akan fatarsa ashe barci tayi a hankali ya kwantar da ita ya ajiye cup ɗin maganin a gefen ya taho ya ɗauko bargo don ya lulluɓe su "Allah sarki babyn dady,na bata wuya ,ana magana sai barci,ko ya makomar maganin?" ummi da tayi barcin qarya ,ɗan ƙyalla ido guda tayi ,ta buɗe ta gani ko ɗore zeyi mata ? ganin ya taho da bargo zasu kwanta yasa ta matsa kaɗan,aikuwa karaf a idonsa.tana ganin kamar ya ganta ta wani rufe ido harda rumtsewa da sauri wai don yace tana barci ne. dariya yayi ya lulluɓa masu bargo "Allah ya raba mu da me tsoron magani"yayi maganan cikin tsokana,jin tayi mai bakam ya sashi rungumota sosai yina masu addu'ar barci ,tsikara tsikaran kan nonuwanta suna sukarsa ta silk din rigar barcinta,dama ita ba ma'abociyar son bra bane ,in zata kwanta ,to bare dagayya quliya ya saka mata wannan rigar don yina kallon mutanensa tantsam a manne da rigar tar tar . ** Qarfe biyu saura na dare. Amma quliya ya kasa barci ,yamannata sosai a fatar jikinsa saidai matsuwar jima'i qara taruwa masa yikeyi,shi kuma yina tsoron gamuwarsu da baby rigima,sunan da ya qaqaba mata .. A hankali ya kafe nonuwanta da ido bayan ya d'age rigar a hankali saboda karta farka ,wani zirrrr ,yaji abu ya taso masa tun daga qashin bayansa ya soki marainansa ,hakan kuwa ba ƙaramin tasiri yayiwa buransa ba Kallon tsaf yike ma ummi,wai dama haka take,a sukune saida ya rabata da komai na jikinta ,wani irin wutar sha'awarta yina dad'a ruruwar masa ,wanda yafi na farkon ma,ashe dama da yikejin bashi da feelings har yike tunanin tsufa ,ashe rashin mahaɗan rayuwa ne? Lasheta ya shigayi kamar maye tun daga dokin wuya har saman na shanunta ,anan ta damqe bakinsa da hannu ta fara shaɓa shaɓa ,zata saka mashi kuka "ah ah kiyi shiru baby na,iyakanta in ɗan tsotstse albarkatun ƙirjin nan naki da suke cike danqam ,kamar hantsar saniya ,amma kiyi barcinki ba zan zarta daga nan ba" "shine ka cire mun kaya ko?" "au na manta ,yi haƙuri ,taɓi nan ɗina ladan kalle,maki lambunki da nayi" ya fad'a yina zaro mata gindinsa ,a cikin boxes sai huci yikeyi yina wani nason ruwan dad'i... Ai da sauri ta juya tagantsaro masa duwawukanta da suka bubbud'e fakatantan kamar na babbar mace,wow kaga wasu tagwayen" aikuwa da sauri ta ja bargo ,tana mamaki wai dama haka tsoffin suke ba ruwan tsarki a idonsu.. "Zo ki ja mana gindin nawa ,kinga kin rama" "Na yafe" "Ni kuma allah ban yafe ma abunda nayi maki ba ,ko ki rama,ko kuma qaiqayin jiki ,kiji 🍌zuruf cikin hq kina barci" "tab sai in maka ihun kwarto ba ,oushh,walahi har yanzu da zafi" dan 6ata fuska yayi kamar zaiyi kuka "Na sani my Angel ,kiyi haqury ,kinji ai kyautata mun kikayi allah kadai yasan ladanki,da yanzu ma zaki qara bani in roron madarar zumar da ladanki ya hauhawa" ummi gabadaya ta gama tsumewa gindinta har qara yikeyi ɗas ɗas ɗa bacin wuya da na ƙara ma ƙuliya,nima bansan abun daɗi yike dashi ba" taba kanta amsa a ranta 57&58 *Alheri writers asso.* Jawota yayi da nufin ya rungumeta,ai kuwa da sauri ta janye jikinta,jikinta na rawa karkar ,saboda yanda take hango wani abu da takasa gane menene a cikin qwaarar idonsa Haquri ya soma bata kamar zeyi kuka "Plz ummu na ,ki taimakeni marata ta qage ,ki barni don allah" sosai taji tausayinsa na tsirga mata"Na tausaya maka dady,saidai a gaskiya dady kayi haquri nafi tausayin kaina fiye da kai" langwa6ewa yayi gwanin ban tausayi,duk ya wani narke kamar ba wannan mutumin me cikar kamala da madarar izzah ba Aikuwa ba kunya ta ja jiki da nufin ta sauka ,amma qafa ya kafe yace baisan wannan ba,da qarfi ta riqe qafan ta yanka ihu gaba daya ciwon jikin ya saukan mata a cinya ,jikinsa na 6ari yazo ya rungumeta yina tofa mata addu'a Ya koma ya kwanta ya kwantar da ita a qirjinsa "Yadai rabin rai" "dady cinyata ciwo" "Sorry bari in baki magani to ,zai bar zogin" "um nidai kawai ka qyaleni ,zanji sauqi in ka barni na kwanta a kan jikinka" bakinsa na rawa "au to..to yi barcinki" ya fada yina danne sha'awar da yike danno masa ,shi kansa har mamaki yikeyi,komai nata motso masa da feelings yikeyi harta muryarta Barci ne ya sake saceta ,a hankali ta saki jiki tana barcinta komai na jikinta ya saki saboda dadin barci. Wani zuciya ne ke masa saqe saqe ,amma ina ,ya kasa jurewa ,a hankali ya kwantar da ita ,yaje ya dauko handcop ya daure hannu warta ,yasa igiyar belt ya had'eta da ginshikin gadon ya d'ad'd'aureta . Itakam ummi a cikin mafarkinta ,wannan balaraben take hange yina miqo mata yara kyawawa,a nutse take takawa xuwa gareshi saida tana dab da riskarsu,kurum saiga quliya cikin fushi yazo ya fincika hannunta ya manna mata hannun wasu yara biyu mace da namiji wani wawan ajiyar zuciya ta saki kamar wacce taci kuka ta gode allah,sannan da qarfinta ta bude ido gamida yunqurin tashi zaune ,saidai quliya ta gani a bisa kanta ,ya daddaureta da jikin gado ba damar motsi. Zaro ido tayi ,gamida arba da murd'ad'iyar buransa ,duk tasha adon jijiyoyi "Wayyo dady me nayi maka zaka yi mun fyaɗe?" "kiyi haquri ummu nima ba halina bane,kawai ji nakeyi in ban sake takanki a wannan daren ba,ban maida qwalmata ba,kiyi mun uzuri ummu ,kece kadai halaliyata" tausayinsa ne ya kamata sosai ,saidai har yanzu tana sane da wannan furgitacciyar mafarkin da tayi,amma ya zatayi? "dady ka kwanceni zan yarda" murmushi yayi "sorry ummi " a hankali ya saita joy stick dinsa ya fara thrusting a hankali yina fiddowa,sosai ta ke jin zogi amma tana daurewa ,saida yaxo da d'an qarfinsa kawai ya shigeta da kyau Aikuwa jikinta yace ket ket,kamar ana yaga takarda,saboda yanda halittarsa yafi qarfin wajen ,wani Siririn ihu ya saki "I love u ,ummu nah😭" kawai saiga hawaye na sharara masa ,amma haka yake zungurarta yina jan yaji,bai damuwa da bige bigenta,kawai so yike ya fidda abunda yikeji amma yaqi fitowa Yina kuka tana kuka yike murzar mata kan nono yina tumbularsu da duk fadin hannunsa ,yina daɗa janyosu a ƙirjin kamar zai fiddo su waje wani ciwo qirjinta yikeyi,da qarfi take girgiza jikinta saboda zogi da takeji a ramin durinta ,tamkar ana barbada mata borkono ,wani jijjiga takeyi gadon na qara ,shima kuma haka ya qanqame qirjina daduk hannuwansa wasu jijiyoyi da bai ta6a ganinsu ba a jikinsa haka suke fitowa "Ka cuce ni,matanka sunyi gaskiya kai mugune,to me nayi maka?" duk yanda yaso ya bata amsa ,muryarsa mandaqewa yayi a maqoshinsa ,sakamakon jin abunda yike son ya fito yina tahowa ,da qarfi ,gindinsa haka yike cari,yike girgiza a durinta yina wani kumbura,wani miqa yayi kurum sai gashi yina nitsa duk wasu kogonta ,ya fasa ya shige mahaifarta ,sannan da qarfi wannan wahallalen ruwan maniy din ya fara fita yina tsartuwa a mahaifarta . Yina juyewa kamar wanda aka tsike da mari yaga irin aika aikan da yayi,gadon da suke kai yayi falle falle ya karairaye,ummi na kwance fainted a sume ,jini kota ina har cinyoyinta,shima har saman maransa jinin jikin ummi Wani qara ya saki ,ya fara girgizata yina kiran sunanta ,amma ina batama san yina yi ba,qoqari yike ya cire daddauretan da yayi amma ya kasa ,saidai ya wuce kicin dinta yadauko wuqa jikinsa na rawa ya yayyanke ,ya jawo wata doguwar under siket ɗinta ƙirar jiddah ya saka mata,dashike doguwa ne har ƙirji yakai mata dashi sannan yina ihu ya kira asibitinsu ,da ake dubasu emergency number asibitin ya kira ,suna dauka,ya fara shar6en kuka "Doctor ,ku taho da ambulance Asokoro number 5,rush nayi kisa!" kurum sai ya rushe masu da kuka ,ya yarda wayar yazo yina dad'a girgiza ta "Ummu na ki tashi,wayyo allah saida kikace in qyaleki ,ashe rabon ayi haka,kaico da wannan zuciyar" jin qarar ambulance ya sashi saka doguwar faarar pyjamas dinsa ,a juye ya saka wandon ya sa6o ta a kafada,jinin ta duk ya gama 6ata masa jiki ya fito compound yina qwallawa ma'aikatan da suke gadi kira "Ku bude ,emergency ,innalillahi wa inna ilaihir rajiun" suna shigowa ya sungumeta ya cusa a cikin motar,ai kafin ya shigo wato nurse ta guntsi ruwa a baki ta fesa mata a fuska,cikin qaraji ta kwatsa ihu "Wayyo ya kashe ni,na mutu" matan da suka fito a gurguje cak suka tsaya a bakin motar ,shi kuwa sai sambatu yike "Wallahi kulthoom,soyayya ce,ba da nufin zalunci bane ba" Kamar wulqawar flashing ,wani abu ya gilma a idon oganniyar gidan "Au dama ba daga bene bane ta fad'o,garin daukar haqqin mune ya 6arrarraka er iska? kai allah wadaran shed'aniyar yarinyar nan,ji yanda ta haukata mana miji a gaban ma'aikatansa,masu ganin kimarsa?..." ai bata ankara ba ,ta ji an figi mota an barsu anan a yashe suna salallami en aikin mata guntse dariya sukayi ,musamman yanda sukaga idon mugaye ya diddilo "Ah e dey shock dem "cewar eli ,ta juya ta wuce sashensu ko a jikinta,don yau uwar dakinta Nnenna ta zazzage ta, lallai yau sun yarda an kawo masu alaqaqai,don sunga madarar zulumi kwance a ƙwarar idonsu "meye mafita anty,ko mu bi shegiya asibitin ne ,mu dura mata oga fiya fiya,tasha a magani ta mace kowa ya huta" murmushin makirci tayi ,a daidai nan aka qwala kiran sallar shiga masallaci. Juyawa tayi ,ta kama tafiya ,sannan taja ta tsaya "sai sanda na gama plan da investigation dina sannan zan yanke hukunci,amma yanxu meye laifin er nan ,quliya me gidanmu shi yaja muna wannan abun kunyar tsofai tsofai,wai ya amshi budurci" ta faɗa tana mere baki ,cikin takaici,ta ja ƙafanta ,gamida tasa ƴan matan ƴarta zuwa sashenta kowa haka yafashe,yaransa kansu maza da mata sun sha kunya,abunda wai suke zumuɗin su damtsa ,yau ga ubansu yayi luguden daka a gindin ƴar mutane,wannan abun kunya da me yayi kama?? ** Saida akayi dressing dinta gamida ɗinke wajen ciwukan ta sannan aka saita mata drip ,yaga an gyarata an mata wanka an saka mata hospital gown ,sannan ya ji daɗi daƙarfin dawowa gida,don yayi wankan tsarki yayi sallah subahi Tunda ta shiga ɗakinta safa da marwa takeyi ,ta ƙulla wannan ta sauke ,daga ƙarshe ta yanke shawarar kurum wucewa garinsu minnah ,can garin bidda "Ban dawowa sai naji matsayin yarinyar nan a zuciyar quliya,in tayi ruwa rijiya,insa ya saketa salin alin,in naga yina zafin sonta insa a kasheta,ko a koreta tsiya tsiya ,ko kurciya ko hauka,in kuma en tsibbun minna sun kasa in sa mayu su yagalgala mun kurwanta ,suyi ta lasa kullum ciwo,har ta gungura kabari,kafin nan sai in dawo kanki,ke shegiya Nnenna ,cikin sauqi zan gama dake tunda dama ke kafura ce baki sallah..." shigowar motarsa yasa ta zabura ta shigo ta riske sa a d'akinsa.. "Yalla6ai na,ya jikin er mutane?" kallonta yayi qur,cikin tuhuma kafin ya gurgiza kai,cikeda rashin kula "Taji sauki,bani waje zan wanka inje sallah" "Quliya,wankan mene ne,kawai kayi alwala kar ka rasa jam'i,alabarshi ka yi daga baya" "Wankan kauda janaba ne,ko ban isa bane,ko wankan sabulu ne kadai wanka?" 59&60. *Alheri writers asso.* Sunkuyar da kai tayi,amma karki tona ranta,wai wannan rawan qafar da rashin mutuncin,na menene,sai kace yau ya fara auren mata? ko da yike nine fa,da na saba karawa da isassun mata,yare dabam dabam,manya ma ba wannan berar ba,jiki duk bushewar talauci. Har ya shiga yayi wanka ya futo,tana zaune,ransa sosai yike tafasa da ya kalleta ,gani yike tamkar itace ta faffarka masa mata ƙanƙance ido yayi gamida faɗa ta da tsiya"wai ke baki sallah ne,kinzo kin tarke ni kamar kina gadina,kin zura mun manyan idon nan naki kamar mayya?" A sanyaye ta kallesa ,idonta sun cicciko da ruwa "Quliya,nayi maka laifi ne wai? to inma nayi maka wani abu ban sani ba kayi haquri dun allah! " kawai saita kifa hannunta akan tafukan hannunta ,tana kuka maras sauti ,jikinta dabayanta na jijjiga alamun ƙyaƙyatawa takeyi sosai tasan ƙuliya da ruɗewa akan kukan mace,amma yau abun baƙin ciki saima kada baki yayi da cewa "Haquri kaya ne naɗa gammo ki ɗauka" dakatawa da kukan tayi takashesa da ido cike da mamaki "Kinga don allah jeki waje inaso zan shirya,it is too early to spoil my mood,yau ina cikin farin cikin da na gaza samu a wajen ki a daren farko,yau ummu ta wanke duk baqin tabon da nike kallon ku dashi for many years ,yanzu qila ina iya maku kallon haske da rahama kuci albarkacinta,don nasan shigowar ummu cikin ku,saita yi mun yaqi dajahilcinku gamida rashin ƙana'a ..." duk kissan ta yau kasa jurewa tayi saida ta magantu,don haka cikin zafi ta kwatsesa "ƙuliya ya isheni,ka dameni tun da ƙuruciya kake cin zarafina takan tantanin budurci👌me akayi akayi shi ,such a bulshit ,abunda a ƙasashen waje basu ɗaukeshi a komai ba,ka fifita kasa samun sa ,a matsayin jin daɗinka da zaman lafiyar iyalin ka,wallahi ƙuliya kana da fitina,wai tsautsayi yina wuce kan kowa ne?,Ai gaka da ƴaƴa kuma bai wuce ya faɗa kansu ba,don ba ɗiyoyin ma'asumi bane.." dariya yayi harda buga ƙafa. "wai yara ,nikam banda yara da dukanku,gwara ki fara nemarwa ɗiyoyinki uba tun kafin dare yayi maki,kuma wai in yaranki sun bi maza abun mamaki ne? wayasan waye ubansu ɗan fashi kobwani kangararren ?aini an jona mun bala'i cikin jikina ,saidai na ɗauka a raina ,in ciyar dasu da hidima sadaƙa ne,ni kuma d allah ya hanamun haihuwa ba ƙina yike ba" "Alhaji tsofai tsofai damu ne za mufara abun da bamuyi daquruciya ba,yaranmu kake qoqarin sheganta wa?" "kece tsohuwa ,ni yanzu nike kan sharafina,naje na bi qyalqyal banza,na boko wayewa da jar fata,ashe ashe sa'ata na aura ,maras kowani irin kwaliti danike nema..wallahi ki fita kafin in tamfatsa maki ,don duk kallo ɗaya da zan maki ina tuno munanan abunda kikayi tamun ne a da" ai da sauri ta fice ,"ya rabbi lallai asiri ya lalace" ** Yina fitowa zai fita sukayi karo da Nnenna a bakin ƙofa "My everlasting good morning " "me kike so?" ɗan tsuke fuska tayi da sauri takawa ya farayi zai fice da sauri tabi bayansa ta rungumesa "Yau ina cikin farin ciki ,gobe my hero zai kwana tare dani ,ya jiyar dani daɗinsa ,da na daɗe ina marari" A take yaji kamar an watsa masa wuta,wai gobe zai fice a ɗakin ummi "In kuma na sakeku a daren yau sai ƙaƙa?,banza raguwar ƙaton arne,gwara ki kiyaye ni arziƙin wannan yarinyar zakuci da inna bar nigeria ba me sake ganina " zuwa tayi ta janyeta ,shi kuma ya wuce ,yina zancen zuci "ko kwana nawa ,kulthoom za tayi tawarke?" a take yaji yina wani tsuma,kawai tunawa dayayi da gindinta Har yakai asibiti ,yana jinjina wani irin kyauta zai mata taji dadi ,kuma ta gamsu dafarin cikinsa akan abunda ta kawo masa ** "Ki qyalesa ,akan takawo budurci duk ya gallazeki,wai ka rasa budurci a waje ba bala'in da ya kaisa a wajen miji" wani kallon sheqeqe tayi mata"au kema ai naga kamar baki kawo ba" "Inji shi alhajin yafad'a maki?" "shafa kiji" "Ke bar ganin ina janki a jiki a jiki yanzun nan sai muyi maki taran dangi dani da ƴaƴa na mu lallasaki" "ehoo ƴaƴan rariya ba,tunda mai shari'a yaƙi karɓansu da rana tsaka,kinga gwara ni ban yaya ba ,bare ince na aje ɗan shege" "amma ai kema ina sane da tsohon saurayinki da yike biyoki har dakinki ,da sunan business kuna kwakware juna" "yo zama zanyi kaina ya kulle,ni mabuqaciya ce shi quliyar ya sani,so danida bf ɗina rufawa kanmu asiri mukeyi ,ya bani dick🍌in bashi cash💵" "aiko kun bani kuma kin faɗa a kunnen da zai koma wa ƙuliya". "banza da sanina nayi,ai ban tone sirrin kaina ba saida nasan naki,kije ki faɗan" ** "Ina maka sahihiyar ƙauna ,Adnan ka taimaki zuciyar data jima tana muradin ganin kasancewar mu a inuwa mafi soyuwar kowa da daraja,wato inuwar aure,ka soni ,koda kwatan kwatan son da nike maka,wallahi nayi maka alƙawari koda za kana daddatsa naman jikina ƙarewar ƙiyayya ,in har ka aureni saina wanzar maka da farin ciki,na goge dukkan damuwar da ƙawata nabeela ta dasa maka .." Dasauri ya katse wayar tana ambatar sunan beelarsa "Wannan khadyn makira ce,so na take bayan tasan ni gani kashenin beelah ce?" "kar kayi mun kallon makirci,wallahi ko beelah tasan ni masoyiyarka ce tun a baya" Yayi dakace bai duba wannan message dinba,saidai kuma kodai yayi soyayyar qarya ne da khady wata qila albarkacin kishin kasancewarsu da khady ya dawo da akalar son beelah wajensa? to amma ya hukuncin quliya akansa? . "Zan duba yuwuwar kar6en tayinki ko akasin hakan,ki tsimaye ni" **** *Dubai* wani miƙa uwale tayi ta watsa lafiyayyun hannunta a gadon bayan maiwada a barci ya rarumi hannunta ya jiyo da,nufin ya rungumeta ,a rufafen ido ta lalubi kan nononsa da ya ɗan tasa ,ta kamausu ta murza a hankali wani siririn ƙara ya saka "I love you my" ya kamota duka ya rungumeta yina jin wani zazzafan son ta yina hudasa kai duk soyayyar da ba'a ginasa a turban ɗanɗanan daɗin duri da bura ba,shirme ne Katse masazancen zucinsa tayi dacewa "Inason shantalelen gindinka maiwadana,har ina tausayin kaina ranar da zamu koma nigeria bazaka cini kullum ba" tallafo nonuwanta yayi yina murzasu ,tana wani nannarkewa a jikinsa tana wani nishin kirsa. "Inada kyakyawar albishir gareki" Walai tayi masa da ido "menene?" "Sai kin bani tukuici" "Hhhh sumba goma" noƙe kafaɗa yayi "Nidai yayi mun kaɗan" "to zan tsotsa buran ka,sannan in baka nonona kasha,kuma mu wuni kana cina" "nagode rayuwa ta" yafada yinaqanqameta ,kamar zai maidata ciki "Na aika gidanku a nema mun auranki kuma ansa rana 3 weeks jiya,da mun koma nanda one week sai hidimar angwancewarmu" gabanta ne ya bada sautin dam,wanda batasan dalili ba. "ya naga kamar ba kiyi farin ciki ba?" "Shine basu gaya mun ba"? "To suprise you my love" 61&62 *Alheri writers asso.* Cikin galabaita ,ummi ta farka Cikin dusashewar murya take kiran "Ruwa" A nutse nurse din ta zo kanta "Hajiya ,kina on drip ,so ba'a shan ruwa sai ya ƙare..." bata rufe baki ba ya taho da bottle din ruwa a hannu "Nas ,ki kashe ruwan mana,ta sha ruwa a kunna daga baya ,kuma beside ai ba patient bane client ne,ko yanzu ta nemi sallama zamu wuce gida ko ummu na" kallo daya tayi masa ,kawai zai gashi tana hangoshi sanda yike sukuwa a kanta,aikuwa da ƙarfi ta kwarma ihu "Nurse kwankwaso na yina ciwo a kira mun likita" jikinsa rawa ya soma yi "ayya haryanzu ciwo nne?" ɗaga masa kai tayi "nurse kira likita mana" "dady kaje za tayi mun massage" "meye amfani na ,ni zan maki tausar" ya fada yina haurawa kan gadon ai dasauri nurse din tafita ,cikin jimami da tausayin ummi "oh ni baraka,mai kwadayin auren sugar dadies don in kwashi naira ,ji yanda yarinyar nan lokaci daya wannan shirgegen alhajin yayi mata fata fata,kuma ji bi so yike ya haiqe ma er mutane a gadon asibitin,wannan bala'in da me yayi kama?" Ƙuliya sosai yanda yaga tayi ɗashewar ciwo yaga tayi tsananin burgesa,yasha mamakin matan da ake cewa a first night sai an masu amfani da olive oil,could you imaging ,santsi gabanta keyi?,ga ruwa shau shau,Lallai yarinyar allah ya zuba baiwarsa,waima don datsoro a tattare da ita ,wannan inaga ta zama er hannu,lallai shi allah ya kashe ya baiwa Hadiye kwadayinsa yayi ya fara jero mata ban haquri ,yina dad'a zuzuta mata kanta ,yina wassafa mata baiwarta ,wanda hakan yakaishi ga zarmewa.. Itadai shiru tayi ,kunya ina qasa ta nutse ,ruf,ta rufe idonta ta kama barcin qarya shafa gora goran qananun kitsonta yikeyi yina ayyana abubuwa a ransa ,har likita ya shigo ya zuƙi ruwan allura aikuwa nan ta ƙanƙamesa tana "dady kace masu karsu caka mun allura da zafi" Qarshe cire drip ɗin akayi,ta ɗane cinyarsa tana kukan alluran rungumeta yayi tsamtsam ya zame wajen saman buttocks ɗinta,cikin dubara yayiwa likitan sigina,bata ankara ba taji cuk an soka mata alluran ƙara tasaki aikuwa yayi maza ya rufe bakinta da nashi yina girgiza mata kai alamar,tayi shiru ,sannan da sauri ya shiga mulmula ɗuwawun yina wani lumshe ido yina jinsa a wani gajimare na dabam sudai likita da nurse sulalewa sukayi suka fice ,batare da sun ankara ba "wai mata na ganin anani" cewar nurse baraka ,tana bawa qawarta labari Qawar da take amarya amarya itama tana auren dattijo irin su quliya ,tausayi tabata ,ai kuwa daga nurse's room ,suna hango fitarsa ,ta shige ɗakin Suna shiga suka tardata tana tsiyayar da hawaye "Nurse ,shine kuka tafi kuka barni,kun liqeni salan ya sake 6alle ni" guntse dariya sukayi,don lallai sun san ta tsorata dashi "Wayyo ke kuwa ai duk dahaka muka sassaba ,baraka bamu waje ,zamuyi sirrinmu na matan aure" janyo kujera nurse zahra tayi "Ummulkulthoom,nan asibiti ne amma ba na maganin ciwo kad'ai mukeyi ba,harda counseling ,ummu ki saki jiki dani zan guiding dinki akan abunda in kika bi zakiji dadin gidanki ,ni sunana nurse zahra,kuma mijina babban mutum ne a garin abuja mijin mata uku nice ta huɗu,sanda na auri mijina iyayena suna zafin talauci saida iyayena suka saida gonakinsu na gado da filaye sannan nayi karatun nan,,a lokacin na tsanesa ,amma yanzu sonshi nake kamar in lashesa ,wallahi in nayi 2 hours banji muryar mijina a waya ba,to sai kin aza zazza6i nikeyi ,duk kinsan dalili? sirrin iya soyayya na wajen babban mutum ,ki bar samarin nan,da sun aureki wacce tafiki suke hange a waje,amma mazanmu lelen mu sukeyi,gani sukeyi taimakonsu mukayi muka auresu,see ko me zan fada maki bazaki gane ba ,sai kin fara dandanan gardin zama da mijinki ,wallahi unguwa in bacin inason inci gajiyar takarda ta,da wallahi nafi qarfen salaryn 100k+ da ake bamu anan Ummu kiyi qawance dani kinji zan koya maki komai , amma dafari nalura ke macece mai raki,shi kuma mijinki,yinason aji dad'i ,to yanxu akwai wani cream da zan matsa maki a gabanki,bama sama kowa sai matan manya dasuka haihu a wajenmu,kinsan mace inta haihu komai nata na,raguwa to wannan herbal ne amma akwai aiki,yina ciko da tsokar gaban mace kinyi cifcif,sannan zan baki wani tabs da zaran kina tareda mijinki ,ko bakida desires kedai kisha musamman a yanxu dakike amarya zai dauke maki jin zogi,kiji ni'ima da qaruwar sha'awa ,bake babu raki" zuru ummi tayi mata da ido,ta kasa ce mata komai,amma a ranta tana mamakin ce mata mai raki da akeyi,baasan ita din dauriya ne da ita ba,amma ita kanta shaawarta da du'ai take had'awa da batasan yandaza tayi ba "Ummu kinyi shiru ko baki amsa tayi na bana? wallahi harga allah sonki kawai nakeyi kuma ina tausaya maki ,kasantuwar nasan wuyar xaman kishi,dole ki wasa takobin ki ta hanyar samun fada a wajen megidanki" "shikenan na gode anty nurse amma in na yarda da shawarar ki yarda dashi zanyi,bayan kun dinka ni in dad'a farkewa? "Ah ah ,d'inkin da mukayi maki zai kwana biyar kafin ya warke ,so yanzu zan bashi tsoro mu riqeki ,har tsayin kwana five sai ayi discharging dinku aje gida a cigaba da gashi" Cikin sauqi ta matsa mata cream din ,tare da mata alqawarin zuwa mata da tablet din gobe,sannan ta bata plans sosai gameda yanda zasu zauna lafiya da quliya da matayensa ** Tunda quliya ya ji labarin ba yanzu za'a sallami ummi ba ,ya kira adnan ya bashi haquri da nufin nan da one week zasu je honey moon ,so zasu fara biyowa nan saudin Shiru adnan yayi amma a ransa yina cewa "Ni ya hanani in auri muradina amma yayi aure wai ko kunya ,wai zasuje honeymoon ,kai dady ya canja,ace masa anty ta farko amma yaqi zuwa sai taji sauki,Ni wallahi har naji na tsaneta tun kafin in ganta,amma kuma zanso ganin wanda ta iya juya control din dady har haka 63&64 *Alheri writers asso.* Bayan sati guda 5:20Pm Ummi cikeda farin ciki aka sallameta a asibiti,suka rankayo da quliya zuwa gida,saidai tasha mamaki da ba ko karen da ya leƙo daga Abokan zaman ta da sunan sunzo mata ya jiki,saidai maids dinsu ke kawo mata abinci har aka sallamesu,itakuwa ummi ko an kawo tsoron ci takeyi,don a tunanin ta zasu iya zuba mata guba taci ta mutu,don haka daga an kawo take sawa a kira masu gadin asibitin a fitar da abincin,itakam banda tea mai zallah madara da sugar dasu chips to sai kajin da Kuliya,ke zuwan mata dasu da sauran snacks take ci,don haka asibitin ba qaramar kar6anta yayi ba tayi fresh ,tayi ɗanye ɗanye,kamar me jego,suna waya da ƴan uwanta amma bata faɗa masu ciwonta ba,tinda wannan sirrinta ne da mijinta Motarsu na shigowa compound din taji gabanta ya yanke ya fadi,batasan dalili ba,da sauri ta furta "Innalillahi wa inna ilaihir raji'un" hka ta 6allo qofar ta fito sukuku,ai kuwa ilai,tana shiga babbar falonta abun mamaki saiga kishiyoyinta a zazzaune sun sha wanka ,daurin wannan na dukan na wannan ,a tsorace tace "sannunku " shikam murtuke fuska quliya yayi ,sannan yace "me ya shigo daku dakin matata?" "Haba quliya ,yaufa ranar kwana ne,amma kaje ka daukota daga asibiti ni bance komai ba,sai daga kaga mun shigo dakinta muyi dubiya har zargi ya shigo?" "Shi mara gaskiya ko cikin ruwa ya shiga sai yayi zufa,n nace ina zarginku? ko da yike babu laifi ,kulthoom dai er uwarku ne ,kuma bazan hanaku kuyi zumunci ba shine ma farin cikina ,saidai ta dawo tana buqatar ta huta,ta gode da gaisuwarku ku tashi ku fita" "Ƙuliya?" Banufiyar matarsa ta ɗan kira sunanshi da sauri "Out!" Miqewa sukayi suna girgiza kai,kowaccensu na ciki na ciki "Dady me yasa?" "me yasa mene?" ya fada yina rungumota jikinsa Shiru tayi qirjinta na bugun sauti da sauri sauri "Faɗi abunda ke ranki ,rabin raina" "Dady dama,nacene be kamata ka ta6eni ba,bayan kana dakin wata..." wani daure fuska yayi kamar hadari "then?" Tsit tayi ,tsabagen tsorata dashi har jiknta na rawa "Na gargadeki na qarshe ba ruwanki da lamarin cikin gidana amma..." kurum sai ya cikata ya tsallake qafa cikin zafi zai fice a d'akin Wohoho me nayi da zafi? ganin har zai fita tayi gaggawar cimmasa ,ta ruqunqumesa ta baya "Dady ka gafarceni bazan sakeba ,na tuba,kaine kadai me sona in ka juya mun baya na bani " A take fuskarsa ya washe ya juyota ya rungumeta "Ina alfahari da samun mata kamar ki ummu na" "Nagode Alfaharina" "Iyan ba ,maimaita inji? " kafa kanta tayi akan qirjinsa "Ki maimaita nace " "Uhm uhm ni kunya nikeji " ta fada tana noqe kafada "Is olryt muje ki rakani dakina yau acan zaki kwana,nima yaudai a kawo mun ziyara" ware masa idonta tayi "Dady " "Shishh 😤Ina buqatar sauyin suna,wannan sunan na Adnan ne shi daya sai kuma yaranki masu zuwa ,amma for now, ki kirani da Alfaharina ,ni kuma zan kiraki da zinariyata" daariya ta saki maras sauti ,har saida dimple dinta ya lo6a "Uhm dadyy..." cak tayi shiru ganin yanda ya zaro mata ido ,cikeda barkwanci "Au Alfaharina" "Na'am zinariyata,me kike so ?" Cak ta sauke qwaran idonta akan glass din window dinta ta saqon labule ta hagosu a maqalqale suna leqensu "Goyo goyo zakayi mun " "Angama ta gaban goshi" saida ta kalli wajen windown tayi masu gwalo ,sannan ta d'ane a bayansa yafara kewaya wa da ita a falon "Alfaharina na gaji" "Muje in maki tausa a d'akina" "wayyo sorry,inajin kunya" ai kuwa da sauri ya miqe da ita a baya "Aikuwa ban sauke ki ki tsere" ya fara nifar qofa da ita "To dady na yarda amma jakata da keyn part din" zuwa yayi gaban kujeran ta miqo hannu ta dauki jakarta sukayi hanyar qofa Suna kuwa ganinsu suka ruga bayan flowers suka 6u66uya "Alfaharina bayanka dadi,amma baka tsoron wani ya gammu?" "Nan ai gidanki ne,kamar yanda bayan naki ne,to wazanji kunya don ya ganni ina lelen matata? mutum daya ne adnan,kuma baya nan" *** A qofar dakinsa ya bata mukulli,ta bude masu ,bayan ta biyo da hannuwarta ta kafad'arsa ta bude suka shige ta maida ta murza key,wani shaawar mijinta na bijiro mata "An dai da6a abun kunya,tsofai tsofai yana daka shirgin er cikinsa ,tana yasar masa da kima a gida" daria Nnenna ta saki "Wannan shi ake kira da auren caraf,anty kinga laifinsa ,ko ni sosai na qosa quliya ya mace in warci arziqi,in ɗan samu wani yaro ƴan kaman 18 haka,in yi wuf dashi...amma ke kuwa ji wannan yarinyar danya sharaf ai dole mu kasa gane kan quliya,makira har fa gwalo take mana sanda ya goyata" "ke kuma banza baki kishin mijinki ba" "A'ahhh banni in danni abun duniya,ai ni ko a haka nikeda godiya tunda inada me dauke mun kewa,kar inje in dauko ma kaina b.p cuta ta hanani cin duniyata da tsinke" "Rubbish,mtsewww" taja tsaki ta barta nan tana tuquqi "Banza mai kishin rashin lissafi" *** Akan gadonsa ya direta ,fasalta qayatuwar gadon 6ata bakina,amma ya tsaru qarshe,daga gefen gadon ya cillata ,ai kuwa ta nutse cikin lallausan farar bed sheet din mai kamada soso soso ko katifa Kayansa ya fara ragewa yabar singlet da gajeran wando ,sannan ya hauro kan gadon ,tunda ta ga zai juyo tayi maza ta kauda ido a kansa,bayan wani irin mayataccen kallo na zallan sha'awa da take binsa dashi "Miye na kauda kai,sa idonki ki kalli giant din jikin mijinki,naki ne halak malak" "laa ni ban kalle ka ba" ta fada tana maida wani mugun yawu da ya tsinke mata sakamakon yanda taga buransa yina jujjuyawa a cikin gajeran wandonsa mai roba roba Zuwa yayi ya daura kanta akan cinyarta "ohkay nasan baki kalleni ba,amma kafin ince komai a bani labari mai dad'i" hannunta ta saqa ta 6alo maganin Nurse zahra ,ta jefa a ƙasan halshe da yike yinada zaƙi A Lallaɓe ta fara wasa da gashin kansa "uhum uhm" ta fara gyara murya. "Ohk to bari insha ruwa" "ah bari in kawo maki" ya fada ya tashi yayi hanyar falo Sauri tayi ta zuge zif din jakar ta gyara mai zama. "Inaso yau nima in ɗanɗani mazantakar ka da ka bani wuya saboda shi ƙuliya" shigowarsa ya sata murmushi,zata sakko yayi maza ya dakatar da ita yana duddulo mata ruwan a glass cup a hankali ta kar6a ta hadiye maganin Maidawa yayi ya ajiye ya fara sunce mata kayan jikinta cikeda dabara "Zinariyata bakijin gumi ,ki rage kayan mana kisha iska ko,nima bakiga na rage kayanba ,sai muyi hirar ko?" shiru tayi masa ta na nonnoqe kai tana dan tutturjewa ,amma a ranta cewa take "quliya wallahi a matse nike ,inso samune yanzu inji wannan 🍌taka tana safa da marwa akan marata" 65&66 *Alheri writers asso.* Shesheqa ta kamayi ,tana wani narke masa a jiki,hakan kuwa ba qaramar gigitashi yayiba,A qagauce ya sunce kaf kayan jikinta yina rad'a mata kalamai masu motsa sha'awa ,cikin murya mai rawa taje "Alfaharina ka barni haka " tana wani lallauye jiki daga ita sai farin pant da brazier fara,hakan yasashi ganin ta looking so sexy a idonsa ,jikinsa a take ya soma rawa karkar "Zinariyata ki bani kanki in sarrafa ki,ko na cire maki duk wani nauyi na da kunyarta dake d'awainiya dake,nifa mutum ne da nike kata'in son inci durin mace,amma mai natsuwa irinki,amma ke kina nonnoqewa am your husband ,ki saki dani nayi maki alqawarin jiyar dake dad'in dake tattare da wannan harkan ,wallahi sai na saki kukan dad'i ,kinji ummulkulthoom dina ,mai sunan en Aljannah" "To shikenan na yarda husby,na sallama maka kaina amma a hankali as you promised ,kaga ni yarinyace ko?" "Nagode zinariyata" ya fada gamida dauke singlet dinsa ta gaba ya sargafa ta bayan wuyarsa ta koma baya nsa ,lafiyayyen tumbinsa wanda daga qasa take dauke da kwantace gashi ,luf luf har qasan mara ya bayyana a gabanta ,ga nononsa mai dauke da cikakkun tsokoki shima kekkewaye da gashi ya qara qawata ilahirin suffar jikinsa ,kyar tayi masa da ido ,duk yanda taso ta janye idonta a cikin jikinsa hakan ya gagara,wani sufa yayi ya rumfaceta ya cusa bakinsa a tsakanin nonuwanta yina lasa hannuwansa suna ta gadon bayanta yina qoqarin 6angale ,marikin bra dinta ta baya,wani shocking taji jikinta ya dauka ,duk inda ya daura bakinsa akai wani zum takeji ,amma dukda hakan bai hanata mammaqale jikinta ba,dadai yaga tana basa wahala,kurum sai ya saka hannunsa da kyau ya 6antere bra din nonuwanta sukayi wani tsalle suka bayyana duka a waje ,da wani irin murya da bata sanshi da shiba yace "wowwww" A take taji wani tsim "ummi gayarki fa kike gaban qaton namiji me yasa meki ne wai?" wata sashe na zuciyarta ta bata bayani,aikuwa da sauri ta qanqame jikinta ta dunkule ta saka nononta a cikin gwuiwoyinta ,aikuwa shammatarta yayi ya maqala hannunsa a saqon hammatarta ya cuno yatsunsa ta saqon nononta ya fara yi mata cakulkuli ,wani qara ta saki kurum ta gantsare ,ya kuwa saka dariyar qeta ya zare hannun brazier cikin azama ya cika hannunsa da nononta guda daya ,shi kuma dayan nonon ya kama da bakinsa yina tsotsa ,hannunsa kar a cikin idonta ,da sauri ta lumshe idonta tana furzo da wani irin murmur da ya kufce a bakinta ,batareda taso hakan ta faru ba Wasa wasa saigata tana amfani da yatsun hannunta tana yi masa tafiar tsutsa a gadon bayansa "ummi yadai a'ina kika koya wannan badalar" "uhm ki qyale ma tattauna daga baya" ta baiwa kanta amsa ,tana cusa hannunta ta qasar mararsa tana shafa gashin qasan mararsa da yafi burgeta ,a hankali ya sauke hannunsa daya da ya cafki nononta dashi yina lailayawa ya kamo hannunta ya jefa a cikin wandon sa Aikuwa tanajin hannunta sun jame da Mazantakarsa ,batasan sanda saki gurnani ba "uhhhh ahhhhh" sannan jikinta na 6ari ta fara mommotsashi ,tana gwada kaurinsa da tsayinsa tana nishi tana laylayawa ,da fari bayida kauri sosai,cikin tsanake taji yina dad'a girmama a hannunta ,sosai ya bata tsoro don dai ita gindi indai ba na yaro ba to bata ta6a gani ba bare ta ta6a Hannunta a take ta fara kiciniyar suncewa a cikin wandon ai kuwa kafin ta ankare yasa hannu ya janye wandon qasa ,rumtse ido tayi ta gwalesu akan zakarin da kyau A natse ya nitsa hannunsa a cikin pant dinta ai kuwa murmuring ta farayi ,wani ruwa mai yauqi yina 6ata masa hannu Sossoka mata yatsarsa ya farayi ,a hankula yina fiddowa saboda wajen a matse yike ,saidai yanda kasan an tono bala'i haka taji saboda wani gursheken azaban dadi da takeji ,tun yina sokawa yina zarewa tana qyalesa ,kawai baiyi aune ba saidai yaji ya zura ta maida fatar gindinta ta tsuke tsam ,ta hanashi fitarwa ,da hankula yike juyawa a ciki,motsin yatsarsa da ruwan farjinta suna hadewa tareda bada sautin "cak cak cak" Aikuwa fincikar hannunsa yayi ya fara qoqarin gyara mata kwanciya yina son zare pant din,sosai ya qosa yayi arba da wannan kalar durin mai ɗumi da ruwan ni'ima shabban wa shabban inji balarabe Aikuwa bude masa cinya tayi sosai ya zare pant din,sakin baki da hanci yayi ,ganin ilahirin tudun gindinta motsi yikeyi a tsakanin cinyoyinta, "Wai cakwala dadi,wannan abu haka,tun daga waje yina rawa ,bare kuma ciki ai ba magana " marmatse cinyarta tayi tana jin zir zir,hawayene ya fara fita mata a ido "husbyna ,ka soka mun wannan qasaitaccen abar taka ,gashi da kauri ga tsawo ga bakinshi pink kamar lips na hadaddiyar balarabiya ,ahshhhh" kurum saiga ruwa yina mata bulbuli,yanajin qarar ruwar "bulbulbul" kamar ana karkada kumfa jikinsa tsuma ya farayi da sauri ya tallafi cinyoyinta ,ya budasu sosai yana qarewa dan matashin gindinta dayike tako ina a ciccike alamun taci jijji6i ,ɗuwawun shanu,mai magani,ai kuwa gantsaro gindin yayi yana jin wani tsum a hannunsa ,aikuwa ummi kuka ta rushe dashi a qagauce ta kamo gindinsa tana lailayawa akan gindinta,wayyo kacini quliyana ,kai alqalina kayi gaggawar yi muna sharia tsakanin gindina da naka,cikin wani irin layi ya saita buransa tareda jero addu'ar saduwar jima'i ,ai ko qarasawa bai tsaya qarasawa ba ya turbutsa mata girmansa yina qara cincidawa da sauri cikin rawar jiki da mugun shauki ,itakam tanajin girmansa a jikinta ,sai da ta dauke wuta saboda wani irin tsabagen shidewan daɗi 67&68 *Alheri writers asso.* A nutse ya dafe mararta yina bata wuta ,amma a slow slow,saboda shi yasan 6allin da aka toshe,kar ya kirawa kansa ruwa,amma abun mamaki ita wanda yike tausayin ,gabad'aya yanda yike zuwa da dawowar baiyi mata ba,don haka cikin shidewar tunani take taimaka masa wajen qara speed din gwatson,tana kaiwa da dawowa da qugunta daga sama zuwa qasan katifar ,wani zufa na tsatstsafo mata tana fidda wani irin gunji wanda da mutum yina kusa dasu ba abunda zai hana ya gane abunda sukeyi duk yanda yaso yina mata ƴar dangwale kasawa yayi,ya fara zura mata da iya ƙarfin da ilahu ya basa ,"ouhhh ashhhh,daɗi dady ,wai ahshhhh" kurkurɗawa ya shigayi a lungu da saƙon durinta,ita kam sai daɗa maƙalƙaleshi takeyi,tana mulmula ɗuwawukansa tana daɗa gwale masa ƙafafuwanta,sosai yike jin daɗinta ,don zai iya cewa bai taɓa jin mace mai daɗin ummi ba a rayuwarsa ,caccakarta yikeyi yina zuba mata sambatu wanda ko fahimta bata iya yi ,saidai tasan ta ciwu ,haqqan shima kuma yasan ya dace da mace mai zurfi daidai iyawarsa ,daqyar kiran magriba ya fara sama ransa yayi released saboda gabadaya ko sperm din yaso fitowa sai dadinta ya sashi ya koma,Wani tsir tsir yaji wani feshin ruwa na tsatsafo mata a ta gabanta wanda ya qara narkar masa da gindinsa a cikin jikinta,abun mamakin duk kawowarsa releasing zatayi amma sai ya lura ,ruwan feshi yikeyi ta urethra dinta a maimakon cikin vaginal orifice dinta "Wow wonderful ,Allah na gode maka da ka bani mace mai ni'ima suffa da suffa,ummu kin ji ki kuwa ,wai dadi ,rijiyar zuma ,ahhhh" shiru yayi jin wani feshin na feso masa a qasan cikinsa ,kalar ruwan me garai garai ne ba kamar maniy ba ,kuma shi ba fitsari ba,ai wannan feshin da yaga tana tsartuwa baisan sanda buransa ,ta hau cari ba kurum saiga madara shauuu shauu shauuu yina ɗiɗɗirka mata a cikin jiknta,Yina wani irin kuka harda hawaye da girmansa "Ihhhh ihyyy iyyyyyyyyy" tas ya duddule masa duk sperm din dayayi guzirinsa A hankali ya fara yin qurun fita ,saidai kuma dafesa tayi ta saka ihu "dady ban qoshiba,plz karka cire min" murmushi yayi yina kallonta "Ummi da daɗine" gyada masa kai kurum tayi kafin taja ajiyar zuciya "eh daɗin bazan iya fasaltawa ba" Tsam ya tsaida girmansa a raminta don ya taimaka mata wajen samun satisfaction ,kuka wiwiy takeyi tana murtsuku tana jujjuya buransa a cikin durinta "way dady ka cini zan haukace ahhh" tausayinta sosai ya kamashi ,lallai yarinyar nan harija ce ,original ,yanzu duk sukuwar da yayi mata ta kasa gamsuwa? Kissing din ilahirin jikinta ya kamayi tundaga dokin wuyarta yina murza nonuwanta "yaya kinajin daɗi" ɗaga mashi kai kurum takeyi tana ƙara matse hannunsa akan nononta,yanda takeyi yasashi jin wani shauƙin jima'in na motsosa ,saidai har yanzu alqalamarsa taqi tashin masa yanda zai iya ringa penetrating dinta heavy,a nutse ya turmusheta tsaf ya hade bakinsu waje daya yina kamo halcenta yina dan gartsa mata cizo mai tsananin taushi yina,wani irin mulmulawa yina tsotsewa Cikin fitar hankali ,ta dilmiya yatsunta biyu a sama saman gindinta wato kan clitoris dinta,daga saman inda ya hudata ya ratsa jikinta da gindinsa ,da qarfi take mulmular er tsakarta ,wani dadi na fizgarta ,haka ta soma jijjiga haqoranta na gwaruwa da junansu ,sannan wani irin ruwa mai yauqi ya fara tuttulo masa akan azzakarinsa ,yina dukan masa tsir tsir tsir ,wani huuuuu yaji gindinsa na tashi kamar ana hura masa iska Saida jiknta ya gama 6ari sannan jikinta ya saki yaraf ,tana ajiyar numfashi,kuma sai ta saka hannunta tana turesa akan qirjnta cikin tsananin jin kunyarsa matsawa yayi gefenta ya kamota ya rungumeta a jikinsa,tanajin dick dinsa na tokaran gadon bayanta,shikuma hannunsa ya kewayo ta gabanta ya ajiyesu akan nonuwanta yina latsawa a hankali ,yina rada mata kalmomin godiya gamida sa Albarka da murya can qasan maqoshi take amsa masa da "Amin amin" "Zinariyata kinada dadi ,dadinki ya isu na kasa gajiya da matantakanki ,ki bani dama in qara huda ki in kwashi lagwadanki,kinga kince akwai dadi wannan al'amari" "Husby sallan fa?" ta fada tana ware idonta a ta windon dakinsa da gari yayi duhu alamun anjima da yin sallar magriba "subhanallah kinji dadinki ko?...saurara ga committeen masallacin gidan nan can ,suna magana" shiru tayi ,shima yayi tsit ,tambaya sukeyi ko dai quliya ba lafiya ne,bai fito jam'i ba,don indai yina gari sallah dashi akeyi? "kinji ko ? yanzu meye abun yi me zan fada masu "hhhh ,Alhaji yayi sabuwar amarya" lakuce mata hanci yayi ,suka kwashe da dariya a tare "bakida dama zinariyata,yanzu muje muyi wanka muyi sallar magrib da isha,with promised in mun koma duty sai mun kwana" dik kunyar sa da takeji saida taji farin ciki ya kamata ,don dai gaskiya bata qoshi ba ,"to husby" ta fada gamida rufe idonta da tafin hannunta Dariya yayi ya biritota ya zame hannunta akan idonta ,yaga ta rife idon ruf ,kiss ya manna mata a saman fatar idonta,da sauri tayi walai da ido,aikwa cak ya sunkuceta zuwa toilet dinsa *WASHEN KARI* 10:30am Jirginsu quliya da ummi ya keta hazo zuwa qata mai tsarki,a yayinda ya shaidawa Adnan tasowarsu kuma shine zai zo ya tarbesu a airport Matan gidan kowannensu sinji haushin tafiyarsu kuma sunji dadi,dadin uwargida,kasantuwar damanta ne ta wuce biddah neman maganin ummi,dadin Nnenne saurayinta zai dawo gidanta suna kwana tare ba matsi ba zullumi suna cin junansu gamida farantawa ransu,sannan a gefe guda kuma su tattauna yanda zasu kawo qrshen quliya ,suje suyi aurensu ,afa cewar saurayin 69 & 70 *Alheri writers asso.* Beelah yau suka gama makarantan su gabadaya,don haka akazo da mota daga gidan su aka kwashe rankatakaf din kayanta,suka dauki hanyar gida. Khady da ta kasance maqociyar su beelah kuma Bossom friend dinta , ba'azo an dauketa ba don haka ,akwatun ta ta dauka da basic abubuwanta tabi motarsu beelah suka dauki hanya...🚗 Tunda ta shiga motar,ta Lura beelah Na kumburin iska ,in tayi mata magana sai ta gama basarwa sannan Zata bata amsa da "eh ko a'ah" don haka tun kafin tafiyar tayi Nisa ta kama kanta tamatsa qarshen edge din back seat ta zauna,itama taje dayan edge din suka jingina da murfin motar kowa ya kama chart dinsa Ana haka sai ga baquwar number an Kira khady ,mamaki tayi tayi tana jujjuya wayar ,ganin +966 yasa ta cikin kogin tunani,wa take dashi a saudiyya? Saida wayar ta katse sannan ,Adnan ya fado mata a rai "Tabbas Adnan ne,ya Allah Na roqeka,kasa zai amshi tayin soyayyata ne" shiru shiru taga ya Kira ta Amma ko alama Cike da zaquwa ta fara dialling number saidai yaqi d'agawa,wannan ya nunar mata da yayi zuciya ne. Don haka kunna data tayi ta fara lalubensa a WhatsApp ,though da numbersa Na Nigeria har yanzu yike chart ,aikuwa cikin sa'a ta ganshi online ,batai qasa a gwuiwa ba ta kwada masa cikakkiyar sallama,don bata mantawa da gwasalar da Tasha ranar da tace masa "Hy" Sosai taga ya Gani Amma bai responding ba,amma dukda hakan batayi zuciya ba ta kama bashi haquri tareda kawo masa uxurinta da ya hanata picking wayarsa Sai sannan taga ya sauka a online din,jimawa kadan saiga kiransa,ai ringing din farko ta dauka "hello...au..Assalamu alayk warahmatullah" A ciki ciki ya amsa "khadija kike ko wa?" "Yes haka Nike" "Na kar6i request dinki Amma da sharadi banson surutu,kuma nan da few weeks zanzo Nigeria asaka mana rana ,but mind you,dont think zan gwada Maki soyayya ne,no at all,mace daya nikeso itace beelah ,a rashin ta zan manage dake wataqila..." Kafin ya qarasa maganar sa ta katse sa "Ai a hakan ma nine da godiya..." "Ke dakata ba'a katse ni in ina magana ,kudin ki Nike amfani da?" "Am sorry" ta fada tana rankwafa kanta alamar girmamawa tamkar yina kallonta,idonta yayi qwalqwal da qwalla "Kina inane nikejin qarar iska?" "Mun gama school so,yau zamu koma garinmu nida beelah ,gamu a mota" "Yanzu haka kuna tare da beelan?" "Eh" "Sani a loudspeaker" Shiru tayi ,tana kallon Nabeela da itama gabadaya concentration dinta yike kanta da alamar kamar bata nutsu ba Wani almurin tsawa ya doka mata "kinko sani ko kin tsaya kallonta?" "Ya ilahy ,kodai Adnan yina da iskokaine? Inba haka ba ya akayi yasan ina kallonta "Am...eh ,gashinan Na Saka yanzu " "Tana jina?" Ya fada Wanda muryarsa ya Doki dodon kunnen beelah ,a tsorace ta tsare wayar da Ido ,cike da mamaki,ai ko cikin mafarki bani manta muryar Adnan "Beelah ki tayani rarrashin qawarki ta yarda in turo gidan su a tsayar mana da rana,wai har yanzu bata qare chilling ba..." "Adnannnn" takira sunansa cikin kwaratsi "Na'am beelah qawar mata ta to be" "Zan maganin ku duka,ni zaku zan bata?" Sai sannan khady ta tsoma baki "Mene Na zambata beelah,cewa kikayi bakiyinsa nikuma naga ina kata'in sonsa Wani kafurar ashar ta lailayo ta qunduma mata "Amma dai ai kinsan we broke up da Bf dina ko?" Dariya ya bushe dashi "oh sorry karki damu,am energetic,zan Iya auren ku dukkanku biyun,don Na tausaya Maki" "Driver tsaida mota!!!....dije fitar mun a mota salin alin kafin in budeki in wurga a kwalta inbi takanki "Haba Nabeela,kamar a film ,ya za'ayi in fita a wannan surquqin jajin?" Ta fada a daidai nan drivern ya faka gefe "Hajiya muyi gaggawar barin wajen nan,akwai hadari a cikin dajin nan" "Nabeela idan mata ta wani Abu ya faru da ita sai nayi shari'a badake ba da kaf ahalinki,evrything is recorded" Warce wayar tayi a hannun khady ta cillashi jejin Qyalqyalewa da dariya tayi "hmmm beelah sanin hakan yasani gaggawar haddace number abun qaunata,da zaki burgeni da kinsamu eresor kin goge qwalwata" *** Alhamdulillah ,ummuna gamu a cibiyata" ya fadi yina shafa kanta dake kan cinyarsa ,tana dan barci barci Amma bai sure ta ba "Husby kai dama balarabene ban sani ba? " "Kowa ma cikin matana Basu sani ba,u r special to mah heart ,soon zakiji koni wanene "Ina Alfahari dakai mijina" Kiss ya manna mata a saman bayan hannun ta ya fara untucking din belt din da ya daure kansa dashi Miqewa tayi gamida gyara rolling din kanta Na veil din abayar jikinta,ba kunya ya rungumeta suka fara qoqarin sakkowa daga jirgin Cak ya tsaya ganin wani green din carpet siriri mai furanni jajaye da aka malala a duk inda zai sauke sawayen sa Wannan is serious ya haka ta faru ? A wani qarni? Tun a wani zamanin rabon da inga wannan carpet din a qarqashin qafana Cikin fushi ya janye hannun ummi suka ratse carpet din suna taka danda6aryan qasan kamar kowa A nutse qatuwar jif din motar ta fara sliding din qofarta ,Saida takai qarshe sannan Adnan ya Sako qafarsa,cikin takalmi sau ciki irin Na masarautun larabawa,jikinsa sanye da riga da Wanda mai kama da na Pakistan da wani irin rawani mai jikin zaiba zaiba A nutse yike takowa fuskarsa fal fara'a ,bayansa matasan matan larabawa ne dauke da wani irin akushi mai dauke da jajayen furanni,suna warwatsawa a gefe da gefensa ,sun hade jikin su da wani irin yadi mai kama da lafaya ,duk kalar dark blue Tunda yike tunkarosu ,idon ummi ya diddilo waje👀"ina nasan fuskar nan?" "Mafarkin da Kika saba" murtsuke idon ta tayi ta watsa akan fuskarsa still dai shine gayinan har fara'arsa da siririn wushiryarsa ,"to waye shi?" Kafin ta lalubo amsar taji quliya yace "Adnan my son" ya saki hannun ta ya bude hannu ya fada jikinsa ,sosai taji sunan a ranta tamkar arashi. A tsorace tace "Adnan kuma?" A kammale yajuyo da fuskarsa sashinta yina so yasan Wanda take masa tambayar tuhuma kardai amaryar Dady ne da ta kasa barinsa ya taho taremu,akan lokaci Caraf idonsu ya sarqe cikin na juna ,a take jikinsa ya dau kakkarwa "Kece?" Ya tambayeta a matuqar razana Kafesa da mayatatun idon ta tayi masu sakarwa da namiji da kasala "Itace wa? Ka Santa ne?" Girgiza kai yayi gamida ca6e baki ,cikin son maintaining dignity dinsa "A'ah Na aza amaryar kace Dady" "Yes itace my wify ,kuma your step ,and aunty" 71&72 *Alheri writers asso.* Wani rudewa taji tayi,da fari yanda yayi kamar ya Santa ,but y pretend? Wata zuciyar ce ta gargadeta,haba ummi kamar bakisan mafarki ba gaskiya bane? Karfa shaidan ya kaiki ya baroki ,wannan handsome din ma koda a budurwa kike ,me zaiyi dake bare kuma yanzu,much more kina kallon ko a qasashen larabawan en gidan sarauta ne kaman duba da yanayin shigarsu" "Dady ba girmanka bane sanya sawayenka,a qasa bayan ga matsayin ka" ya fada yina masa nuni da shimfidaddiyar carpet din Qur yayiwa Adnan da Ido "Adnan me zaisa in hau,aini tun ranarda er uwata ta kasance ,ta bar wannan matsayin nima Na barshi" ya fada cikin tsananin damuwa To ya zakaji in ya kasance er uwan taka komai ya wanye,ta kuma dawo tayi retaining position dinta,kamar da ,da can Dady" "karka hasalani,son muqaddam suna kallon mu ,muje kurum" Cikeda izzah Adnan ya murza yatsun hannun sa guri guda ,a take zobban zinaren da aka sassargafa masa a hannu da wasu kamar a warwaro fankata fankata suka girgiza suka bada wani irin sauti Da fitar qarar ,kawai wainnan matan da suka rufe bayan Adnan suka kwaye tsakan kaninsu Duk sukayi gefe ,saiga wata kyakyawar balarabiya a tsaye,sanye cikin wani irin doguwar riga yina sharar qasa mai ruwan fresh green ko taina tana walwali da hasken zinarai,Da lu'u lu'u Ruf ta rufe fuskarta da hannayenta masu dauke da adon Jan lalle ga zobban zinaren kaida kai a Zara zaran yatsunta Tsam quliya yayi da ransa,yina kallon Zara zaran yatsun hannun ta ,masu tsananin kama da nashi ,wannan ko shakka Babu ,Itace ,don mukadai ne Allah ya haliccemu da siffan yatsu masu kamanceceniya da juna Kasa yarda da zancen zuciyarsa yayi,Kurum a qagauce ya finciki kansa yaje gabanta ya kwaye hannun ta akan fuskarta. Dum!! dararam!!! Gabansa ya yanke ya fad'i "Sophyyyy?" Ya Kira sunanta with a trembled voice Suuu ,tayi qasa akan gwuiwoyinta ,sannan ta dago idonunta ta kafe akan fuskar quliya "Labbaik ya Akhyyy" Wasu qwarzafaffun hawayene suka fara tsiyaya akan dakalin kuncinsa ,layi bayan layi "Tammat ya Rab,ujjubta du'ai ,mashaallah" (Komai ya cika,Allah ka kar6i adduata,mashaallah) Kurum sai shima ya ranqwafa,ya kamota ya rungume ,suka hau kan darduman suka fara tafiya ,wainnan matan Wanda suka kasance hadimai a garesu suka rufa masu baya zuwa gaban tawagan motocin Ummi kam tsuru tsuru tayi da Ido ,hannun ta sagale ,"Hmm da alama dai wannan dangin Basu maraba Dani" ta raya hakan cikin ranta "Ahlan wa sahlan,ila Ahlan musannah ,Al'akramiy,Almaj'muud dduwailatul Arab.." (Barka da zuwa ahlan musannah family ,abun karramawa ,Wanda ya ke juya nahiyoyi da dama Na daular larabawa) Adnan ya matso kusa da ita,yina mata magana cikin hadadden larabcinsa da ya gama kwanciya a halshensa Tsoro ne ya kama ummi,wai ya haka ?,nazo ina bahaushiya da bahaushen mijina lokaci daya sun rikide mun zuwa riqaqqun larabawa? Ganewa yayi kamar ummi batajin yarensu,kurum sai ya murmusa yayi mata nuni da hannu ,alamar ta biyosa suje Qyar tayi masa da ido kamar Na 2 seconds kafin ta janye eye ball dinta da sauri cikin nasa Shikam Adnan suman tsaye yayi yina Jin wasu tartsatsin abubuwa suna shiga cikin idonsa ,cikin gaggawa suna kaima qwalwarsa saqon gaggawa Layi ya farayi yina hada hanya "Gaskiya wannan yarinyar shu'umace,lokaci daya ina neman makancewa a soyayya ta?" "Akul dinka Adnan ,manage with your daters (khady da beelah) wannan fa matar dadyn kane..." Wani sashe Na zuciyarsa yayi saurin kwa6arsa "Hmm wajen tarayyar soyayya ba ruwan dangantakan jini mafita shine a baiwa zuciya abunda takeso,amma ta Yaya da auren ta? Wannan shine fassarar mafarkin da na dade inayi akan matashiyar nan,tabbas bazan haqura ba in barwa Dady...don rabon yarana a jikinta suke" Kowa da saqe saqen zuciyarsa barinma Adnan da ummi ,da suka kasance a mota guda ,don quliya shaf ya manta da wai ya taho da amaryar sa takan Sophy kawai yikeyi,don haka mota daya suka shiga da Sophy shi kuma Adnan ya shiga wata motar ,ummi ma ta shiga dayan bangaren aka kullesu Sannan rankatakaf din Motocin suka fara karakainan barin filin jirgin zuwa qayataccen destinations dinsu. Tunda aka fara tafiya zufa ke tsatsafo ma ummi ,saboda yanda ta takure a inda take,wani irin fitinannen qamshin jikinsa yina haddasar mata da kasala ,gamida tashuwar feelings din da bata ta6a jiba a gurin kowa ni da namiji ba,ciki kuwa harda quliya... Adnan ma kusan zamu Iya cewa hakan take a garesa,don duk in ya kalleta tamkar debo ruwan dalmar sonta akeyi ana masa izayar dalala masa a cikin qirjinsa A wahalce yike furzo numfashi da saurin da sauri Kansa ya dage saman majinginin kujeran motar,yana bude bututun hancinsa ,saboda yasamu saukin shaqan iska ,idonsa suna a lumshe, yanajin tsohuwar ciwon jarabansa ,da Saida aka kaisa Cairo ya samu maganinta tsawon shekaru uku da suka wuce yina qoqarin tashuwa masa a yanzun nan "Anya baza ayi abun kunya ba kuwa? Tabbas in wannan baqon Al'amarin nan ya cigaba da qaruwa mun akanta to tabbas zan haiqe mata,don na Lura wannan itace matata tabbas! Wanda akace daga karkataccen haqarqarina aka halicceta... ##Tompha waye Adnan? ##Quliya?? ##Sophy ??? ** *Flash Back💫*** Da fari wanene Quliya? Ni sunana...