[2/20, 8:20 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ Dedicated to FATIMA MUSA (mummy nijar)nagode Allah ya Kara budi ya rufa Mana asiri duniya da lahira 🅿3⃣&4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Cikin mamaki tace"but jiya fa an Aiko min da flower Kuma a jikin flower an rubuta to my heartbeat Rahma Kuma nasan babu Wanda zaiyi min haka sai Kai bana son Wasa" Hade rai amir yayi ya juya Mata baya yace"watoh har kina da wani da zai aika Miki flowers baby yaushe kika fara kula wasu" Itadai mamaki take because this is not the first time da ake yi Mata aike Wanda a tunaninta Amir ne but ji take ta tambayeshi ne ko tayi shiru gudun kar ranshi ya b'ace" Zuwa tayi gaban shi tace"baby wallahi babu Wanda nike kulawa kaima kasani ka yarda dani baby please " Kallonta yayi da jajjayen idonshi ya Kama hanunta ya Kai saitin kirjinshi dake mugun bugawa yace"baby ki ji fa wallahi in kika kula wani mutuwa zanyi baby Ina kaunar ki dan Allah ki rufamin asiri karki gujeni" Rungumeshi tayi tare da fashewa da kuka tace"wallahi my amir hakan bazai faru ba Allah ya jarrabe ni da mugun sonka please karka sa damuwa a ranka bana jin zan iya rayuwa babu Kai please karka zargeni" Kama fuskarta yayi yana mata kallon cikin ido cikin karyewar zuciya har hawaye yakeyi yace"baby bansan meyasa wallahi hankalina ba zai kwanta ba sai na ganki a gidana" Murmushi tayi ta Haye saman desk tace"ka ji ka da wata magana aini in ba mutuwa ba auren Kamar an gama ne saura fa sati d'aya" Zama yayi yace"thanks aina sani Kuma in so samu ne mu mutu tare"haka fa Suka cigaba da Hira cikin nishadi B'angaren Aayan kuwa bayan ya gama waya da jabir ya fara zirga-zirga ya kasa Zama ya kasa tsaye Sake dialling number jibrin yayi yace"kana Ina?" Jibrin yace"yanzu ina makaranta ne" Yace"Ina ita Rahama?" Ya tsosa Kai yana in Ina,tsawar da Aayan ya daka me ne yasa shi cewa"sir kayi hakuri yanzu tana office din malamin nasu ne" Yace"ok ai nace kayi ta video movement dinta ko?ka turo min yanzu" Jibrin yace"oga kayi hakuri na tura kawarta taje ta manna cameran a Jakarta yanzu ta kawomin Ina dubawa ne" Yace"turomin yanzu"Yana Gama magana ya yanke wayar Jibrin yace"nidai na gan ta kaina yanzu in ya gan sun rungume juna sai ya fasa kwakwalwata da al'shashi,but nari in tura me kawai in yi sha'hada"turame yayi Bude laptop yayi ya bude video Yana kallo ai ji nayi yayi wurgi da laptop Yana watsi da kayar office din sai cewa yake no it can't happen not my Rahmat bazan yafe maka for hugging my Rahmat" Kuji karfin hali Waya ya jawo ya Kara kiran number jibrin Yana jin ya d'aga yace"stop that weeding at all cost I repeat at all cost" Jibrin yace"oga yanzu ya zanyi ?me zanyi dan in stopping auren?babu lokaci fa" A fusace yace"I don't care what you do but nidai Ina son a b'ata auren" Jibrin yace"an gama oga zan San abinyi badai ka ce ko miye ba?" Ba tare da tunanin komai ba Aayan yace"eh komiye" Yana gama waya da jibrin ya zauna Yana huci sai cewa yake my Rahmat hugging another man,hmm wallahi ke tawace"a haka Abdul ya shigo ya sameshi Karasawa yayi yace" Maman noor Pls share [2/20, 8:20 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Huda_ Wanan labarin kagagen labari ne ban shi dan cin zarafin kowa ba. Warning:ban yarda wani ko wata ta canja min labari ko ta wata siga ba Banyi alkawarin typing kullum ba ranan da kuka jini shiru a min uzuri Please ku fara daga farko Basai nayi nisa ayi ta Bina pc ba 🅿1⃣&2⃣ Niger state college of education Minna (c o e)school of vocational department of Business education Zaune suke a babban aji suna Hira su biyar ne kowa na fadin al'barkacin bakin shi Amma banda rahma dake waya sai kashe muryar take ji nayi tace"haba sweery na fa ji kewar ka" Kallonta sa'ida tayi tace"gaskiya Rahma kina da aiki yanzu fa sir Aamir ya bar ajin nan shine Zaki wani ce kina jin kewarshi Ina fa lura dake fa Yana koyarwa amma sai aikawa junan ku sakwani kuke da ido" Yusura tace"ai in wa ya'nan tsunsayen tsoyayya ne sai dai ki kyalesu ni abin nasu ma ya fara b'atamin rai haba ai sai ku jira sati d'aya ya rage ayi auren" Tashi Rahma tayi tana cigaba da waya tana murmushi tace"sweery ganinan zuwa office dinka Yan sa ido sunyi yawa " Tabe baki yusra tayi,sadiya tace"kwaji dashi dai" Itadai zainab kallonsu yusura tayi tace"yanzu Kuna nufin nan da sati d'aya za ayi auren Rahma da sir Aamir?" Sadiya tace"ikon Allah kina ina muke ta planing bikin" Zainab tace"gaskiya toh Baku kyauta min ba a ce sai yanzu na sani ai dama na dade da sanin baku d'aukeni matsayin kawar ku ba" Murmushi yusura tayi tace"toh kema ai kinsan ba laifin mu bane tunda ai kin gan be dade da muka had'u ba kuma ke ba department din nan kike ba" Zainab tace"toh ba komai Allah ya Sanya alkhari" _______________ Tana shiga office dinshi ta gan Yan Mata tsaye a gaban shi da alamu laifi sukayi Yatmusa fuska tayi tana wani irin hararanshi ta hade rai" Murmushi Aamir yayi ya kalli Yan matan yace"you can go"fita sukayi Kallon Rahma yayi sai yayi murmushi yace"baby Yi hakuri please ba Hira Nike dasu ba laifi sukayi Ga mamakin na sai na gan ta fashe da kuka Tasowa yayi yace"subhannallah baby kiyi hakuri" Cikin kuka tace"ni bana son kana kula wasu Mata my amir " Murmushi yayi da ya fito da kyaunshi yace"but my Rahma is not possible ya kamata ki gane ni lecturer ne Kuma Ina koyar da Mata da maza" Zatayi magana kawai sai ya rungumota yace"it's ok bana son jin komai baby ki yarda Dani" Murmushi tayi ta janye jikinta ta Haye saman desk din office dinshi ta fara bashi labarin inda sukayi dasu yusura" Murmushi yayi yace"ai zasuyi ne su gaji amma ai hanta da jini ba a rabasu" Murmushi tayi ta kalleshi tace"my amir in munyi aure zanyi ta baka kulawa zan nuna maka soyyaya sosai" Shima murmushi yayi yace"Allah ko baby" Tace"eh" Yace"wallahi ji Nike Kamar in jawo kwanakin" Tace"ai Kamar gobe ne sati d'aya ne kawai" Yace"Allah ya nuna Mana" Haka fa Suka cigaba da hiran su inda suke tsara inda rayuwar su zata kasance in sunyi aure abun sha'awa **************** Zaune yake a hadadden office dinshi Yana kallon hotuna a laptop dinshi yana jin nishadi Murmushi yayi yace"my Rahma saura wata biyu ki gama makaranta a lokacin zan bayyana kaina Ina sonki Rahma, nasan da kin ganni Zaki Soni" Wayar shi ne tayi Kara ya duba murmushi yayi kafin ya d'aga yace"I know magana ne akan masoyiyata" d'agawa yayi yace"inajin ka" Jibrin dake zufa ya had'iye wani abu me d'aci kafin yace"oga akwai matsala" Cikin tashin hankali Aayan yace"don't tell me wani abu ya sameta" Jibrin yace"no sir wallahi wai nan da sati d'aya za a Mata aure da wani malamin su" Ai wani tsawa yayi yace"kana hauka ne? ya haka ta faru?for 3years nasa kayi ta binta dare da rana but dan iskanci suddenly zaka cemin zatayi aure, beta know what to do,THAT WEEDING SHOULD NOT TAKE PLACE AT ALL COST" Jibrin yace"toh ya zanyi ba lokaci wallahi sir Ina iyakar kokarina bansan ya haka ta faru ba Aayan yace"I don't care how you do it komai zai faru dani za ayi auren nan da sati d'aya kasan abinda zakayi I don't care and start preparing for my wedding yanzu zan Kira gida su fara shiri"Yana gama magana ya yanke wayar Jibrin yace"nidai Allah ya had'ani da jaraba kana son budurwa girman Kai ya hana ka fad'a Mata yanzu ka zo kana hura min wuta, yanzu ya zanyi?' B'angaren su Rahma ko sosai suke soyyaya da amir dinta Tace"sweery nagode da flower jiya da ka Aiko min dashi Da mamaki ya kalleta yace"wani flower?" Tace"na jiya daka Aiko" Yace"ni ban aiko da flower ba" Cikin mamaki tace" Fans sai mun had'u wanan talla ce kawai comment dinku shi zai bani karfin Yi muku typing in Kuna ba comment in cigaba da hutu🥱😴 *Coming soon* Maman Nur Luv all Please share [2/20, 8:21 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ Dedicated to *Hajiya AISHA D'ANGUGUWA* 🅿5⃣&6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"mazaje ya haka?na gan ranka a b'ace ne' D'angowa yayi yace"wallahi sai na b'atawa Rahma rai can you imagin tana hugging maza?" Murmushi Abdul yayi yace'ni kana bani mamaki yariyar nan fa Bata San kanayi ba amma sai kayi ta d'aukan abu da zafi kai da ya kamata ka nimi hanyar lallab'ata" Kallonshi yayi yace"wani irin in lallab'ata ita yariya ce salon ta raina ni,duk ba wanan ba yau ina cikin tashin hanki ko kasan nan da sati za a Mata aure da wani d'an iska " Abdul yace"yanzu ya zakayi?" Yace"wallahi sai an b'ata auren nan,domin sai na aure ta da karfin tsiya" Abdul yace"Aayan kayi hauka ne ka kyaleta ka Nima wata kila ba matar ka bace kasan ko babu al'akhari a auren taku?" Yace"wallahi bazan iya ba Abdul kaima ka sani bazan iya ba Ina son Rahma bazan iya rabuwa da ita ba" Cikin tausayawa Abdul yace"kaima fa kayi shirme ai kamata tunda ka ganta ka fad'a Mata kana sonta Amma ka tsaya girman Kai yanzu gashi ka tsaya kallon ruwa kwado ya maka kafa you fuck up man" Aayan yace"ai ita ya kamata ta nuna tana Sona sai ni zan nuna Ina sonta bazan iya ba kana so ta Raina ni ne?" Abdul ya me wani kallon raini wayau yace"gaskiya ne ita ya kamata Aayan in ban dakai mahaukacine yaushe mace ta fara cewa tana son namiji ai namiji ne ya kamata yayi ta lallab'ata in ta gan dama ta amince" Yace"nidai nasan da ta ganni zata soni bari ka gani" Abdul yace"Ina ganin kanka ba d'aya bane" Yace"nidai in zaka bani shawara ka bani ba wai kayi ta fad'a min abinda zai b'ata min rai ba" Abdul yace"ok yanzu dai akwai aiki gaban mu domin bamu da lokaci me zai hana a binciko Mana waye angon" Aayan yace"yanzu kuwa please friend muje Minna wallahi bazan samu natsuwa a Nan ba Amma kafin mu tafi zanje kano in gan ummi" Abdul yace"toh Bari gobe zamu bar garin Lagos" ____________ Sai misalin karfe 6:pm Amir ya sauke Rahma a kofar gidansu tare da yi Mata alkawarin zai dawo bayan isha'i da k'yar ta bari ya tafi sanda ya had'a da roko" Tana shiga ta tarar da umma zaune a tsakar gida tayi tagumi Karasawa tayi tace"umma Yaya na ganki a haka?" Umma tayi murmushi tace"babu komai tunani nike akan abubuwan bikin nan ga maganar kayan d'aki har yanzu bamu wanye da deluwa ba ni bana son a Miki gori Kuma kin San wanan kawun naki ba taimakonmu zaiyi ba " Murmushi Rahma tayi tace"umma na fad'a miki karki damu kanki abinda zaki iya kiyi Wanda bazaki iya ba ki Bari ai babu dole ko? nidai ko ba komai Aamir ya isheni" Umma tace"baki da kunya wallahi tashi ki bani wuri" Tashi tayi tana tafiya tana waka Mai Sona na hamisu breaker Tana shigewa ta ciro waya tace"Bari in kira farin cikina inji ko ya Kai gida lafiya" Kiran amir tayi Suka fara Hira Kamar ba yanzu suka rabu ba Shiko jibrin yau kwata-kwata be huta ba Yana niman abinda zaiyi da zaisa a fasa auren har ya samu wani plan da zaisa auren ya tarwatse B'angaren Aamir ko......... *Please tsaya ku *karanta* A gaskiya bana jin dadin abinda wasu daga ciki ku sukeyi a ce mutum ya zauna yayi ta fadin abinda ba dai'dai ba karku manta fa babu kyau shiga hakkin juna nidai bana son yawan magana abinda zance shine Please Wanda keda ra'ayin karantawa ya karanta Wanda Kuma ya gan bazai iya karantawa ba ya Bari banyiwa kowa dole ba,but Ina rokon masu spreading false remous akan cewa sai na fara littafin sai in maidashi na kudi meyasa karya bayawa wasu wuyane?yanzu tsakanina dakai akwai Wanda zai min wanan shaidar?a ce cikin littafi 17 hud'u ne kawai na kudi Amma ake fadin maganganu haka?ina so d'aya ne hakanta faru akan littafina na nida mijina which I apologise domin ni kaina banji dadin abinda ya faru ba kasancewar tun farko ban fad'a muku na kudi bane but eversince then in zanyi littafin kudi tun farko Nike sanar daku Kuma dan in muku adalci yasa in nayi littafin kudi d'aya sai in yi free bawai dan bana son kudin ba but dan in faranta muku domin soyyaya ce ta had'a mu Wanda ra'ayina ne haka bawai dan ina tsoron kowa ba saboda bazan manta da kaunar ku a gareni ba but an samu wasu suna ta bina p'c suna fadamin maganar da banji dadin shi ba please Ina rokon duk wani Wanda na tab'a b'atawa rai yayi hakuri a rayuwa na bana son in bakantawa wani rai masu bina suna zagina Ina muku fatan al'khari Allah ya ganar damu baki d'aya Kuma zagin ku bazai sa in maida littafin bana sonshi na kudi ba domin a kyauta nayi niyya my real fans a cigaba da gashi suya sai ran sallah ni bana fushi da kowa kuma Ina farin cikin sanar da ku novel dina na gaba na kudine domin haka tsarin yake🤣Ina alfari Kuma ina godiya nagode Wanda maganata ya b'atawa rai ya yafe min Maman Nur Pls share [2/20, 8:22 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ Dedicated to *Hajiya HAMMAMATU Saudiya* 🅿7⃣&8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim B'angaren Aamir ko waya yakeyi da abar kaunar shi sai ga mummy ta shigo Zama tayi tana kallonshi hakan yasa ya yanke wayar da yakeyi Kallonshi tayi tace"Ashe ka shigo?ban San ka dawo ba yanzu Zahra ke fadamin" Yace"eh yanzu na shigo wanka zanyi in zo in gaishe ki" Ajiyar zuciya ta sauke kafin tace' Aamir tun baka auro ta ba ta fara Shiga tsakanina da Kai Ina ga ka aure ta,yanzu a ce ko gaisuwa da kake ka fasa shi" Shagwab'a fuska yayi yace"oh no mum ya kamata ki fahimce a gajiya na dawo shiyasa na ce Bari in Yi wanka in na dawo sallah sai in shigo cikin gidan" Tace"Aamir na fad'a maka ko kad'an bana son auren nan amma kaki ji domin Daddyn ka ya d'aure maka gindi yanzu jira nike ya maka nashi auren kafin nima in yi maka nawa dan wallahi bazan amshi wanan matsiyaciyar yariya a matsayin suruka ba" Yace"mummy wai me Rahmat ta tab'a Miki ne a rayuwa?" Tace"babu komai Amma ni bana son yin suruka da Yar gidan talaka" Yace"mummy kiyi hakuri amma ni Ina son Rahma" Tace"Kuma wallahi ko wata biyu baza kuyi ba zaka auri Aneesa" Yace"no mom bazan iya had'a Rahma da kowa ba please mum ki Yi hakuri ki bawa Rahmat dama wallahi yariya ce Mai hankali da natsuwa" Mikewa tayi tace"zamu gani cikin ni da Kai waya haifi wani"fuuuuu ta bar d'akin itafa har ranta ta tsane Rahmat Zama yayi ya rike Kai yace"mom da kin San inda nike jin Rahmat a Raina da baki ce Zaki Raba mu ba" Kiran sallah ne ya tayar dashi a inda yake zaune yayi tafiyar shi massalaci Bayan sallah isha'i ko gida be koma ba ya tafi gidansu Rahmat domin ji yake kamar sun shekara ne basu gan juna ba" Har gida ya shiga ya gaida umma sanan Suka fito be bar gidan ba sai 12:am domin in suna tare basa son rabuwa Sha biyu ma sanda umma ta fito tana ta fad'a sanan cikin jin kunya ya tafi a cewarshi besan lokaci ya tafi haka ba Washe gari ______________ Da misalin karfe 4:pm Aayan da Abdul suka isa garin kano Gida direct ya tafi bayan driver ya zo ya d'aukesu Horn driver yayi me gadi ya fito ya bude me gate tsanye da unifoam din sojoji Fitowa yayi sai duk guard din gidan suka fara tsara me Be kulasu ba cikin izza da tafiya irin nashi na mazaje ya wucesu Abdul na binshi a baya Da sallama ya shiga falon babu kowa sai tv dake falo Yana aiki sai kid'a ke tashi Zama yayi irin zaman takama ya aza kafa d'aya kan d'aya Amina ne ta fito daga kicin tana waka sanye da 3/qter rike da plate din fruite a hanun hankali kwance Tana kaiwa falo ta ganshi zaune ai bata San lokacin da ta sake plate din ba ya fadi kasa Zata gudu ta ji yace"in kikayi taku d'aya Zaki gane baki da wayau" Zubewa tayi kan guiwowin ta tace"Yaya ka dubi girman Allah ka dubi darajar ka da rasulillah da kaunar ka da abinda kake so a duniya ka kyaleni na tuba" Shidai Abdul abin mamaki ya bashi daga zuwa toh me ma tayi ne? Kallonta yayi yace"kin San laifin da kikayi kenan ko?" Cikin kuka tace"eh na sani Yaya amma ayi hakuri dan Allah" Yace"Fadi laifin da bakin ki" Tace"cewa kayi in daina tsayawa da kanana kaya,na biyu Kuma in daina saka kida domin gidan ba club bane,na uku ka ce in daina tsayawa babu d'an kwali" Yace"good baki Fadi laifin ki na jiya ba" Tace"wallahi Yaya da ka Kira Ina cikin lecture ne shiyasa ban d'aga ba" Yace"Ashe ana lecture da daddare?kin Kara yin laifi" Kuka ta fashe dashi domin tasan Aayan ya tsane karya da Kuma ya Kira waya a ki d'agawa Kallon da yake Mata ne yasa fitsari ya kufce Mata ta fashe da wani marayar kuka Zaiyi magana sai ga ummi ta sauko tana cewa"wai meke faruwane?" Ganin shi yasa ta tabe baki tace"toh ishashe Ashe ka shigo gari,zaka fara takurawa kowa kenan ko?" Tashi yayi yaje ya rungume ummin shi yace"ummi ya kwana biyu nayi kewar ki" Abdul ya duka har kasa ya gaisheta ta amsa cikin sakin fuska Zama tayi tace"wai honey meke faruwa ne kamar cemin kayi zakayi aure ko?" Tsosa kai yayi yace"eh ummi ranan juma'a" Tace"toh Allah ya Sanya alkhari tunda za ayi aure ni mahaifiyarka sai jiya na sani" Kallonta yayi ya Kama hanunta yace"honey wallahi kawun yariyar ne zai tafi Saudi shiyasa Kuma yace sai Nan da wata takwais zai dawo Nigeria domin matar shi ce ba lafiya Kuma yawancin harkokin shi a can yakeyi toh yace ranan sati zai tafi in Ina sonta in fito kawai ayi aure,toh nasan inda kika damu inyi aure shine na amince ayi bikin saboda ke,in ba haka ba ni ban damu da inyi auren ba" Ummi tace"eh toh kana da gaskiya ayi bikin kawai wanan yariyar ce ko da ka nuna min hoton ta?" Yace"ita ce wallahi " Ummi tace"gaskiya Nima bana son ta wuce ai nasan in takaine sai ka mutu ba auren baka damu ba" Shidai Abdul Zama yayi Yana kallonsu yana jinjinawa rainin hankali irin na abokin shi ga iya shararo karya watoh inya fahimce shi Yana son yayi amfani da weakness din ummi na son yayi aure ya samu abinda yake so" Ji yayi ummi tace"Amma wani hanzari ba gudu ba ya za ayi da shirye-shirye ga maganar lafe ga programs da dai sauransu" Amina tayi saurin cewa" ummi ga event planers ai kudi zaku sake musu kawai yanzu ku gan aiki" Maganar lafe kuwa a bari bayan aure sai ayi shi cikin kwanciyar hankali tunda kowa yasan babu lokaci " Murmushi yayi yace"good point"mamaki ne ya kamata domin da k'yar kake ganin dariyar shi Kuma yace"baya sonta karya yake yana son amaryar raina Mana hankali zaiyi"ta fad'a a zuciyarta Ummi tace" More comment and sharhi more typing Maman Nur Pls share [2/20, 8:22 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ Dedicated to NIDA YAYA HYDAR PAID group nagode da kaunar ku 🅿9⃣&1⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ummi tace"ok toh zan sanar da kawun ku sai yaje gun shi kawun nata ko?" Yace"karki damu ummi ogana ya aika gidan tun jiya Kuma ansa suyi bincike yace zai d'auki nauyin komai" Tace"duk da haka ai aure ba abin Wasa bane ba ya kamata su San dangin mu" Yace"eh ummi jiya na kira Abba yace min baya kasar shiyasa ai" Tace"eh da wanan domin shekaran jiya ya sallameni zaije Cairo" Ajiyar zuciya ya sauke yace"thanks goodness I handle this" Tashi tayi yace"umma Ina Zaki kuma?" Tace"Ina na gan ta zama d'ana zaiyi aure yanzu dai bari inje in fara shiryawa in kira jama'a su zo su tayani murna" Yatmusa fuska yayi yace"ummi ni ji nike Kamar in fasa saboda ke fa Nike son yin auren nan in ba haka ba ni mai zanyi da Yar tatsisiyar yariya ta raina ni ummi baki ganta bane kamar yar tsalla" Ummi ta dawo ta zauna kusa dashi tana shafa suman kanshi tace"honey yi hakuri ka ji inshaallahu alkhari ne Kuma Allah yayi maka albarka" Shagwab'a fuska yayi yace"yes honey nagode ai biyyaya nayi" Tab'a kumatun shi tayi tace" toh nagode karka sa damuwa a ranka" Yace"toh" Tashi tayi tace"yanzu dai kaje kayi wanka ku sauko by then an gama abinci mun mata da bako ko ruwa bamu bashi ba" Kallon Abdull yayi da ya bude baki da hanci da kunni yana kallonsu da mamakin rainin hankali irin na Aayan Rufe me baki da Aayan yayi ne yasa shi zabura ya kalleshi Kashe me ido Aayan yayi ummi tace"nidai na wuce zan Kira su anty Salma in musu bayani ta zo mu fara Shiga kasuwa" Yace"toh ummi" Amina ta kallesu a ranta tace"something is fishy i will find out" Ummi na shigewa ya kalli Amina yace"ke bar Nan" Kallonshi tayi da mamaki domin be tab'a sata punishment ya barta ta wuce ba tare da ya hukuntata ba ko ummi tayi magana sai ya doketa shiyasa yau ya bata mamaki" A fusace yace"ke ba dake Nike ba' Kuka ta fashe dashi tace"Yaya Dan girman Allah kayi hakuri karka bindige ni in na juya baya" Yace"ke bana son shashashanci ki bar nan" Kama kafa Abdul tayi tace"Yaya Abdul ka rokeshi wallahi bazan Kara ba nidai Kar ya bindigeni" Abdul yayi murmushi yace"ke miyasa kike tunani zai bindige ki?" Tace"wallahi tunda nike be tab'a bani punishment ya bar ni na tafi haka ba ni na san bindige ni zaiyi in na juya baya" Abdul yace"tafi abin ki babu abinda zai Miki ai shi change man ne" Murmushi tayi tace"gaskiya anty Rahma ta canja Min Yaya Allah ya Kara dankon soyyaya lallai anty Rahma Yaya na sonki" Kallon da yayi Mata ne yasata haurawa da gudu tana waigawa B'angaren jibrin ko ya gama tsara komai da Wanda zaiyi aikin Su Rahma ko Maman Nur Share [2/20, 8:22 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ Dedicated to Anty Shamsiya 🅿1⃣1⃣&1⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Su Rahma ko babban hall suka samu suna rehearsal din rawa da zasuyi ranan dinner Rahma zagewa tayi tana rawa Kamar ba amarya ba Yusra ta karaso tace"ya na gan kin zage wanan fa rawar mu ne da zamuyi da abokan ango" Rahma tace"hardani da my amir" Sadiya tace"aike baki da kunya yanzu dan rashin kunya sai kiyi wanan rawar gaban mutane kina amarya" Rahma tayi murmushi tace"toh sai me? bikina ne fa dole ne in yi rawa in nuna farin cikina domin auren Amir is a dream come true" Yusra tace"I see" Sadiya ce ta kalli zainab tace"kedai in ana magana sai kiyi shiru sai latse-latse waya wai me kikeyi ne bani wayar in gani"har ta Kai hannu zata kwace wayar zainab tayi sauri ta mike tare da saka wayar a jaka Yusra ce ta karaso ta d'auke jakar tace"ai wallahi baki Isa ba sai mun gan me kikeyi da kullum idonki na waya ranan ma Kama ki nayi kinawa Rahma video" Murmushi karfin hali zainab tayi tace"ai ni wallahi Rahma birgeni take shiyasa nake mata video" Yusra tace"Mika min wayarki " Cikin tsoro ta Mika Mata sadiya tace"bude key"budewa tayi Duba message tayi sai ta gan babu message Sai ta Shiga watsappa bude message din jibrin tayi Sai kawai zainab ta fisge wayar tace"Dan Allah karki bude conversation Dina da jibrin" Rahma da Bata d'auki maganar wani abu ba ta karaso tace"oho na gane saurayin ki ne ko?"ta Kare magana cikin murmushi Zainab tace"eh shi zan aura" Rungumeta Rahma tayi tace"wow na tayaki murna" Sadiya tace"oh soja zaki aura?" Zee tace"eh sojane" Zaro ido Rahma tayi tace"ke meya kaiki?wallahi ki rufawa kanki asiri ke inbada kaddara miye a jikin soja?wallahi har naji na tsane ki domin duk wani me son soja bana sonshi" Yusra tace"ke Kuma ai naki tayi yawa kedai kiyi musu addu'a zaman lafiya in sunyi aure bawai kiyi ta discouraging dinta ba" Hura hanci Rahma tayi tace"toh Amin" Zainab ganin duk sun yarda da ita a ranta tace"this is the right time yanzu ne lokacin da zanyi amfani dan cika aikina" Sadiya ce ta tab'ata tace"meke faruwa na gan kinyi zurfi cikin tunani" Ga mamakinsu sai Suka gan ta fashe da kuka Yusra tace"subhannallah meya sameki " Cikin kuka zainab tace"Ashe Zama daku kawai Nike baku yarda dani ba" Jikin su yayi mugun sanyi cikin sanyi jiki Suka fara Bata hakuri itadai Rahma na gefe tana waya da Amir dinta Cikin kuka zee tace"toh in Kuna San in San kun yarda dani muje cin abinci yau zan tsiyawa kowa abinci" Sadiya ta kalli yusra sai yusra tace muje kawai Zee tayi murmushi tace" Maman nur [2/20, 8:22 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ Dedicated to my fans 🅿1⃣3⃣&1⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"toh muje chika reaturant kawai" Sadiya ta kalli Rahma tace"ke mu tafi sarakai soyyaya wai shin Kuna tunanin rabuwa kuwa a ce kullum Cikin waya" Katse wayar Rahma tayi ta kalleta tace"sadiya wallahi bazaki gane bane bazan iya rayuwa babu amir ba da k'yar Nike iya minti d'aya ban sashi a ido ba,Aamir wani b'angarene na jikina da in babu shi rayuwata zata lalace ko in ce zan iya rasa duniyata" Yusra ta Mata kallo tausayi tace"tabbas kina son Aamir mun shaida amma Rahma me zai hana ku d'an rage wanan soyyaya gudun karku cutar da juna" Rahma ta fashe da kuka tace"ni kaina tausayin kaina nike ji domin Ina yiwa Aamir so fiye da tunani me tunani" Sadiya tace"toh Allah ya kyauta" Duk suka ce Amin itadai zee sai waya take latsawa Suna kaiwa resturan zee tace"kowa yayi ordering abinda yake so" Rahma tace"itafa bazata ci komai ba Amma a bata hollandia yougurt " Sadiya tace"ita a bata fanta itama bazata ci abinci ba sai yusura ce kawai tace"a bata semo" Suna hira wanda rabin hiran Rahma ba jinsu take ba domin chatting take Ba ayi minti ashirin ba yusra ta mike tace"ku tashi mu tafi zani carry over lecture a gado nasko hall" Sadiya tace"muje Nima ai Ina da wanan c'o da ya addabi jama'a Rahma tace"ku tafi ni zan zauna da zee ko na bi ku haka zanyi ta gantali ni kadai" Zee tace"toh kuje in ku fito ku kirani ni naji dadin film din nan da akeyi " Yusra dai ji tayi Bata yarda da zee ba ita tun farko zuciyarta be aminta da ita ba Zatayi magana sadiya ta jata tace"muyi sauri kafin wanan matsifaffen lecturer ya hana mu shiga kin San halin shi" Bayan sun bar resturant din zee tana tunanin me zata yi dan d'auke hankalin Rahma Dabara ne ya zo mata sai ta kalli Rahma tace"Rahma Kamar sir Ameer ko?kalli can " Tashi Rahma tayi ta Kama hanyar waje tana dube-dube sai kuma ta dawo ta zauna tace"bashi bane" Murmushi zee tayi tace"na d'au shine ai'a ranta ko dadi takeji ta saka tab a hollandia milk din D'auka Rahma tayi ta Sha sosai sanan ta ajiye Itako zee sai ta turawa jibrin sako Kallon Rahma tayi tace"Rahma please ki rakani shango zan kaiwa wata Yar uwata sak'o" Rahma tace"muje ai na gaji da Zama Kuma bani da lecture sai 2:pm ni daga gobe ma bazan Kara zuwa school ba sai bayan biki" Zee tace"ai yafi " Suna fita sai ga wani mota ta zo ta paka gaban su zee tayi me magana Shiga sukayi Rahma ta zauna a gidan baya zee na gaba Wani d'akin student Suka kaita a shango Zee tace"ki zauna zata dawo yanzu" Rahma tace"ki yi sauri domin ji Nikeyi kaina na juyawa " Bayan minti ashirin bacci me nauyi ya tafi da Rahma Kawai sai ga jibrin ya shigo da wani saurayi yace kayi duk abinda na cema ka" Isa yace"toh"cire kayan jikinshi yayi ya rage daga shi sai boxers babu ko vest" Hawa yayi jikin Rahma jibrin na video sanda yayi different stlyes sanan jibrin ya worga me bounch din d'ari biyar yace"nagode " Zee tace"yanzu nasan in sir Aamir ya gani dole yace"ya fasa auren" Jibrin yace"d'auko ruwa me sanyi " Zuwa tayi ta d'auko suka yayyafawa Rahma ta d'an motsa Jibrin ya kalli zee yace"ni zan wuce kafin ta farka ta gan ni domin ta fara zargina ranan ta rikeni tace sai na fad'a Mata dalilin dayasa nike binta" Zee tace"toh you can go" Kara yayyafawa Rahma ruwa tayi sai ta ja numfashi ta bude ido tana rike Kai Zee tace"me ke damun ki kike wanan baccin ki tashi mu tafi pleaee" Rahma tace"kaina yayi nauyi gabana sai fadiwa yakeyi please ku kaini gida" Zee tace"toh" Jibrin ko Gaskiya comment dinku yayi kad'an ko baku jin dadin littafin ne Maman Nur Share [2/20, 8:23 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ Dedicated to my groups 🅿1⃣5⃣&1⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Jibrin ko Yana fita be zarce ko Ina ba sai office din Aamir ya ganshi zaune Yana aiki Zama yayi yace"Sannu malam" Aamir ya kalleshi da mamaki yace"yauwa" Jibrin ya gyra Zama yace"dama ba wani abu bane zuwa nayi in fad'a maka wanan yariyar da kake Shirin aura ba Yar aziki bane Yar iska ce" Sai a sanan Aamir ya kalleshi yace"toh zaka iya tafiya nagode" Jibrin yace"toh in baka yarda ba ga evidence" Aamir yace"ni Banda wanan lokacin domin na yarda da Rahmat so dan Allah ka tafi karka b'atamin rai Ina da aikin yi" Kawai sai jibrin ya bude tab yayi playing videon " Amma ga mamakinshi sai ya gan Amir bayan ya gama kallo yayi murmushi . Yace"Allah sarki baby"kallon jibrin yayi yace"babu shakka Rahma ne kwance da wani Amma ni ko karuwa ce Rahma ni Ina sonta a haka domin bazan iya rabuwa da ita ba kuma ni babu abinda za a nuna min da zai sa in rabu da farin cikina so ka fita ka bani wuri " Cikin sanyi jiki jibrin ya bar office din shiko Amir ya jawo waya ya Kira Rahmat Suka Sha hiransu Kamar kullum ko kad'an be nuna mata komai ba" Jibrin ko mota ya shiga yana tunani me zaiyi sai wayar shi tayi Kara Aayan ne Tsaki yayi yace"duk shi ya sani a wanan matsala" Yana d'agawa Aayan yace"ina Minna ka sameni a guest house Dina zuwa yamma" Jibrin yace"ok" Yana yankewa yace"in Kai baka yarda ba iyayen ka nasan in sun gan videon nan baza su yarda ka aureta ba' Sai karfe shida ya tafi ganin Aayan zaune yayi zamar takama Jibrin na tsaye kallonshi yayi yace"akwai progress?" Jibrin yace"an dai kusa oga" Aayan yace"ok"waya ya jawo ya Kira Wanda yasa ayi me bincike cikin minti talatin ya iso" Abdul ya kalli farouq yace"Ina ji" Zama farouq yayi ya bude tab dinshi yace"thou ban samu wani interesting abu akanta ba amma Bari in baku kad'an daga cikin tarihin ta" Wacece *_Rahmat_* Rahmat Kabir shine cikkeken sunanta ya'ce ga marigayi malam kabir Wanda ya kasance classroom teacher ne da mahaifiyarta Aisha ba wasu masu hali bane sai dai kuma suna da wadatar zuci abin wani baya tsole musu ido A Niger aka haifesu nan tayi firamari da secondary dinta a garin Minna sai dai fa su yan gari kuta ne kasancewarta gbagyi gaba da baya Su hud'u iyayenta suka Haifa ita ce babba sai kanneta uku duk maza Wanda yanzu me bi Mata yana federal technical college Minna but boading sunanshi hamza sai kuma kanana Yan biyu ne Hassan da husaini yanzu duk suna jss 3 A lokacin da Rahmat ta gama secondary school ne Allah yayiwa mahaifinta rasuwa a lokacin sun Shiga wani hali sosai domin Basu da wani mai maitaimako domin kwata-kwata kanin mahaifin nasu baya taimakonsu Malam Musa shine kanin mahaifinsu uwa d'aya uba d'aya sai dai halayen su ya bambanta domin shi Allah yayi shi da mugun son abin duniya domin in ya gan kudi jikin shi har rawa yakeyi zai iya yin komai saboda kudi bashi da taimako balle ya taimakawa ya'yan marigayi d'an uwanshi Hakan yasa mahaifiyarsu sayar da fili da suke dashi domin taimakawa ya'yan ta Ana cikin hakane Allah ya hada Rahma da wani lecturer Mai suna Aamir a bikin wata secondary school class mate dinta Nan fa suka kulla soyyaya me karfi domin kowa gida da makaranta ansa soyayya Aamir da Rahma domin a kowani lokaci suna jone tun a lokacin ya nuna yana son ya aureta amma sai mahaifiyarta ta nuna sai tayi karatu domin ko bayan ranta ta rike Yan uwanta be Musa ba shi da kanshi ya Nima Mata admission a c o e inda yake lecturing ya so d'aukan nauyin karatun amma umma ta hanashi a cewarta Kar yayi mata gori Nan gaba inshaallah da buga-buga zata biya Mata kudin makaranta domin ko wani sana'a ta kama umma Yi takeyi Kama daga kayan Miya zuwa kayan sanyi da dai sauransu A lokacin da Rahma take 100level ne ta had'u da wani soja a supermarket ya bigeta by mistake Nan fa ta zazzage me rashin mutunci kasancewarta tana da baki sai dai akwai tsoro as in bata d'aukan raini shi Kuma sai ta birgeshi domin tunda yake babu macen da ta tab'a kallon kwayar idonshi tayi me abinda Rahma tayi me Ga mamaki Rahma tana matsifa ya natsu Yana kallonta sai murmushi yakeyi a haka yusura ta zo ta janyen ta Suka tafi Wanan sojan ba kowa bane illah Aayan a lokacin madadin ya nuna Mata yana sonta beyi hakan ba sai kawai yasa wani jibrin yayi ta binta ko ina Wanda tun bata zargin jibrin har ta zo ta fara gane ana binta tayiwa jibrin tas akan ya daina binta shima a lokacin jibrin ya gaji kawai sai ya koma gida yayi ta hutun shi har akasa bikin Rahma be sani ba domin shekara yayi baya Niger itama zainab da yake biya ta daina zuwa department dinsu domin dama department dinsu ba d'aya ba biyanta yayi a dole ta cusa kanta dan tayi ta samo labarinsu Farouq ya kalli Aayan yace"sir wanan shine hoton mahaifiyarta ga kaninta Hamza ga twins wanan shine kawunta da maganar auren ke hanunshi "duk a laptop yake nuna musu hotuna Abdul yace"Kai me kake ganin za a yi a fasa auren ka bamu shawara" Mikewa Aayan yayi yace"kafin nan jibrin Ina son jin dalilin da yasa na saka ka aiki kayi tafiyar ka ka barshi" Jibrin dake rawar jiki yace"oga dan girman Allah ka bani dama ta biyu zan gyra kuskurena" Aayan yace"ai dole ne ma kayi duk inda zakayi sai na aureta zan hukunta ka" Farouq yace"hanya d'aya ne za a iya bi dan b'ata auren nan " Abdul yace"which is?" Farouq yace"a bi ta hanyar mahaifiyar Aamir domin kwata-kwata ta tsane Rahmat domin so take ya auri yar kanwarta Aneesa a cewarta Rahma talakawa ne Sai Kuma hanyar kawo Ina ganin in kuka cika me al'jihu zai san abinyi" Abdul ya kalli Aayan yace" Maman nur [2/20, 8:23 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ Dedicated to NIDA mijina fans group 🅿1⃣7⃣&1⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"yanzu miye abin Yi?" Aayan yace"wallahi sai na aureta da karfin tsiya dan bazan bari ya aureta ba" Abdul yace"ka barsu please wallahi friend zakayi hurting dinta badly you will break her heart in ka nace ka bari ta auri Wanda take so Kar ciwon zuciya ya kasheta" Kallon Abdul yayi da jajjayen idonshi yace"eh na gommace ta mutu in San bata raye da in bari ta auri wani" Jibrin yace"oga karka damu ni zanyi handleling iyayen Aamir ku sai ku kula da kawon nata" Aayan yace"wallahi in ka min shirme sai na halbe ka" Yace"this time around Ina da perfect plan" Abdul yace"wallahi ko bayan auren ku da ita ta gane Kai ka rabasu da Wanda take so zaku kwashe yan kallo" Aayan yace"in na Bata fuska kenan Kai dai in zaka taimaka min ka taimake in kuma bazaka taimakeni ba ka fad'a min" Abdul ya kalli farouq yace"akwai Karin bayani ne?' Farouq yace"kawayenta uku ne amma yusura ta daban ce domin tare suka taso sai sadiya a c o e Suka had'u har shakuwa ta Shiga tsakanin su sai zainab sai dai zainab aiki takewa jibrin,ga hoton sadiyar"nuna me hoton sadiya yayi yace"itace sadiya tana da saurayi Ibrahim sai dai ba a sa bikinta ba sai ta gama makaranta Wanda yanzu semester d'aya ya rage masu,wanan kuma ita ce yusura"ai Abdul na ganin yusura ya dinga kallon hoton farouq yace"ita Kuma bikin ta da saurayinta umar Nan ne da wata biyu"ai besan lokacin da yace"what ba" Duk Suka kalleshi yace"waye shi ina ne gidansu ?shima Kar a bari ya aureta please zuciyata zata buga Kallon Kai mahaukacine Aayan kema Abdul yace"dan Allah bani address dinta zani yanzu in fad'a Mata sirrin zuciyata turomin hoton na bude xender" Aayan yace"kana da lafiya kuwa" Abdul yace"na ma fika hauka Kuma na ratse ranan juma'a za d'aura mana aure ni ba Wawa bane kamar kai" Kallon farouq yayi yace"ka min bincike akanta zuwa gobe" Farouq yace"toh" Aayan yace"wai ni ka roko ko ka zo yin naka aikin" Abdul yace"both" Bayan kwana uku biki ya rage sauran kwana biyu ana jibi kenan Jibrin ne zaune a falon mummy Yana jira ta sauko Ko minti goma beyi ba sai gata ta sauko cikin katon hijab har kasa Kallonshi tayi tace"Amma ban waye ka ba" Jibrin yace"eh hajiya wani abu na zo fad'a Miki akan matar da d'an ki zai aura domin bazan Yi shiru in cuce d'an uwana musulmi ba domin nasan kowa ce uwa zata so d'an ta ya samu zuri'a na gari" Zama mummy tayi tace"Ina jin ka" Yace"kwana uku Ina zuwa ba a Bari in shiga yanzu ma sanda na nuna musu I'd dina" Tace"ka fad'a min ina ji" Gyra Zama yayi bayan ya ciro tab dinshi ya Shiga video yace"hajiya yariyar nan ba Yar mutunci bane tana fita yawon dare ga biye-biye har office naje Dan in sanar da Amir amma ya koreni a cewar shi ko karuwa ce zai aureta Kuma har video na nuna me dan yasan ba karya nikeyi ba" Amsa tab din tayi tace"muga"hanunta har rawa yake Mika Mata yayi yana murmushi samun nasara domin ya gan nasara shi a kwayar idonshi Ai tana gani tace"na rantse da rabbi ba a isa ba bazai aure Yar iska ba,d'an nan turo min videon yanzu ba sai anjima ba zani gidan su in sanar dasu maganar biki babu shi a dawo Mana da kayar mu in kuma baza su bayar ba mu bar musu ni zasu ciya mutunci wallahi ko mutuwa Aamir zaiyi sai dai ya mutu" Tura Mata yayi ta bar gidan Hayaniyar mummy ne yasa jama'a da Suka zo biki taruwar a falo Anty hafsat tace" Please kuyi hakuri yau aiki ya min yawa ne Maman Nur Share [2/20, 8:23 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ Dedicated to Mai Mata biyu paid group 🅿1⃣9⃣-2⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Anty hafsat tace" Yaya meke faruwa ne?" Zayyana musu komai tayi harda nuna musu video Anty hafsat tace"shikenan ki ce karuwa ce a ce kamar Aamir ya auri karuwa ai wallahi Yaya karki yarda Ashe saboda Yar iska ya guji ya'ta aneesa Yar mutunci Yar uwarsa toh a gaskiya Yaya ba haka kawai ta kyaleshi ba nasan da ita da uwarta sun dafa shi a tunkunya sai inda Suka Yi dashi kin San abin ka da tarbiyar mace Kuma kin San fa tunda mahaifinsu ya rasu batayi aure ba kwanaki har ji nayi an ce tana kawo maza"sai ingizata take Mummy tace"toh miye abinyi?" Anty hafsat tace"shine kawai ki je ki Mata tas da ita da uwarta sanan kawai ranan juma'a a d'aura da Aneesa ai Yar uwarshi ne zata rufa me asiri tunda mun tara jama'a" Mummy tace"ya zanyi da alhaji?" Anty hafsat ta ja hanunta suka je d'aki tace"kedai jeki gidan nayi Miki alkawari yau zuwa yamma alhaji ba zai Musa ba" Mummy tace"Allah ko?" Tace"ai da hafsatu ake zancen" Makullin mota kawai ta d'auka gidansu Rahma tayi direct Tun a kofar ta fara buga garwar gidan tana shiga ta dinga wurgi da kayayyen ki tsakar gidan Jin motsi yasa umma fitowa ta ganta tsaye da yike umma ba saninta tayi ba cikin mamaki tace"baiwar Allah meke faruwa hak....." Katseta mummy tayi da cewa"dakata munafuka zuwa nayi in fad'a Miki maganar auren d'an na Amir da Yar ki babu Shi domin bazan zauna in zuba ido Ina ji Ina gani a aura me Yar iska ba karuwa wanda ta gama yawo a titi bazan yarda da wanan auren ba" Umma tace"ban fahimce ki ba" A fusace tace"ai nasa bazaki fahimceni ba domin kin San abinda Yarki take aikatawa da had'in bakin ki saboda kawai ki samu na abinci" Umma tace"ke dakata bazan lamunta da cin zarafin da kike min ba ta hanya Kiran ya'ta da mugayen kalamai ba wanan wani irin cin mutunci ne? Mummy tayi wani shewa tana tafi tace"wallahi kin ji kunya tunda har kike tura Yar ki karuwanci waye besan halinki ba a nan garin ba cewa kina kawo maza har gida ba shiyasa kika ki yin aure ko" Umma tace"ya ishe ki haka akan me Zaki yiwa ya'ta sharri kowa a garin nan yasan Rahma da irin tarbiyar da aka Bata" Mummy ta ciro waya a kugunta ta shige video tace"ai Ina da shaidata ta ba kazafi nayi muku ba' Mikawa umma tayi umma ta natsu tana kallo tabbas Rahma ce Jikin umma yayi sanyi zatayi magana mummy ta katseta da cewa kin gan dakata ni zuwa nayi in fad'a Miki min janye maganar aure a dawo Mana da kayan mu in kuma ana so mun baku matsiyata kawai yan iska" Har ranta umma taji wanan maganar ta kalli mummy da jajjayen idonta lokacin har makota sun cika gidan Umma ta nuna mummy da yatsa tace"Nima Koda kuwa d'an ki shine autan maza toh aurenshi da Rahma ya warware kije ki Kama d'anki Allah ya ba kowa rabun shi" Mummy tace"wallahi an dai ki kunya tunda ake d'aurewa karya gindi shasha kawai karuwai"tana Gama magana ta fita Umma ta fashe da wani kuka nan fa mutane Suka fara barin gidan d'aya bayan d'aya Umma sai kuka take tana cewa"tsakkayar da Rahma zata min kenan Ina Fadi tashi Dan tayi karatu Ashe iskanci takeyi ya Allah ka gan zuciyata" Anty hafsat ko tana ganin fitar mummy ta kwashi gyalle ta fita Bata tsaya ko Ina ba sai gidan malamin ta nan fa ta zayyaane me komai da bukatar ta na a ruguzar auren " .murmushi yayi yace"ai aure kamar an fasa shi domin na gani ba za ayi auren ba" Murmushi tayi tace"yauwa nidai yanzu so nike a d'aurawa kowa baki inda babu Wanda zai hana ayi da ya'ta Aneesa " Murmushi yayi yace"angama sai dai ai kin San kan aikin ko?" Cikin ko in kula tace"wanan ba damuwata bane indai har za a samu biyan bukata kasan yau fa nike son ayi komai" Yace"zan baki abinda Zaki sa a baki kiyi ta ci kafin kiyi magana da iyayen yaron toh Ina fad'a Miki komai zai faru ne inda kika tsara" Tace"nagode"tare da ajiye me kudi me shegen yawa Yace"toh ai sai mu shiga daga ciki ko?" Shigewa sukayi Nan fa babu kunya ya fara aikata Zina da ita Su Rahma ko tare da yusura Suka fita zuwa boutique siyan gown din reception domin ba laifi Aamir da abokansa sun sakar masu kudi amir da kanshi ya Kira yusra yace"a zabar mata me kyau in kudin be Isa ba su Kirashi ya Kara musu" Babban boutique suka je zee na binsu a baya Wanda nacewa tayi zata bisu Suna shiga suka fara dibar kayar Wani gown suka gani me shegen kyau sai sheki yakeyi a jikin image domin layin,wedding gowns ne" Rahma ta tsaya tana kallo tace"wanan Nike so" Sadiya tace"Nima ya birgeni mu d'aukeshi" Zee tace" ki gwada Mana toh" Cirewa sukayi Rahma ta shiga ta gwada ta fito duk Suka fara yaba kyaunta domin Rahma ba laifi kyakyawa ce ajin farko black beauty ne domin bakin ta har kyalli yake Zee tayi wani ihu tace Maman Nur Share [2/20, 8:25 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ Dedicated to maman Mohammed comment da sharhin ki na sani nishadi Ina Miki fatan alkhiari 🅿2⃣1⃣-2⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"gaskiya kin had'u wanan kyaun haka Bari in miki hoto"hotuna take Mata Rahma sai styles takeyi tana canjawa dama da kwalliya a fuskarta Bayan sun gama shagalin su yusura tace"muyi sauri mu koma gida yau my Umar zai shigo gari " Sadiya tace"ki ce dashi za ayi bikin?" Tace"eh haka yace"wai Baya son a kwace me ni shine ya dawo" Rahma tace"toh muyi sauri kunsan duk a yau zamuyi lalli nasan yanzu gidan a cike yake muje saloon din kawai" Suna fitowa sai ga wani mota ya zo Kamar zai kwashe su da gudu sukayi gefe suna mayar da numfashi Motar na pakawa a zuciye yusra ta karasa ta bugame glass tace"how dare you zaka kashe mu ne" Sanda aka d'au minti d'aya kafin aka bude motar Fitowa Abdul yayi ya jingina jikin mota ya nade hanunwanshi yana kallonta nuna shi tayi da yatsa tace"wanan ai mugunta ne Kuma madadin ka bamu hakuri ka wani tsaya kana kallona Kamar tsohon maye" Ji tayi yace"I like your dress" Tace"what?ina ce maka ka firgita mu kana magana dress what nonesense" Sadiya ta karaso tace"muje kawai basu da Imani ne" Rahma tace"ai na gan alama mu tafi Kar su b'atamana lokaci we have a lot to do" Zee tace"mu tafi kawai"har zasu wuce sai Suka ji ance *Rahmat* juyowa tayi tace"kamar an kira sunana ko?" Sai kawai ta gan Aayan yayi Mata alamar ta zo da hanun Yi tayi kamar Bata ganshi ba tace"ki ji rainin hankali fa wai ni yake kira da hanun d'an rainin sense" Yusra tace"ke baki gan wancan d'an air din ba wai he likes my dress" Rahma tace"ni wallahi shiyasa bani son kula Yan karya irinsu basu da aiki sai iskanci su d'au mu irin Yan iska Yan matan nan marasa tarbiya" Kawai sai yusra ta ji an fisgota an rungume ya hade bakinsu Yana tsosa Kokuwa take sosai ya saketa yaki sanda ya gaji dan kansa ya kyaleta Cikin takaici ta fashe da kuka tace"ni kike Kira d'an iska toh da d'an iskan zakiyi rayuwa" Sadiya tace"allah ya isa tsakaninmu daku mugaye kawai yan duniya" Rahma da ta tsaya ta kurawa Aayan ido tana mamakin shi domin wani irin kallo yake Mata Tace"ai ga tantirin d'an iska Nan nashi yafi na kowa ko kun lura da abinda yake min?" Dariya ya sub'ucewa zee tace"muje kawai" Jan hanun yusura sadiya tayi suka tafi Murmushi Abdul yayi yace"duk ku gama dawowa zakuyi" Jibrin ne ya karaso Abdul yace"ka d'auka da kyau ko?" Yace"eh" Amsar cameran yayi sai yace"good job" Su Rahma saloon sukayi direct Nan fa aka tsansara musu lalli da kitso lalli yusura sai kyalli yakeyi sai kace itace amarya ga kitso mashaallah" Sadiya tace"ke ai kwaliyar tayi yawa ko?sai ka ce kema satinan ne bikin ki" Murmushi tayi tace"ai kinsan Umar na gari Nima bari in me kwalliya" Sai yamma ligis suka bar saloon din a gajiye Rahma tace"mu fara zuwa gidan mu sai mu duba me cake din daga gidan sai in raka ku" Zee tace"nidai Rahma kiyi hakuri gobe zanyi tafiya sai bayan biki zan dawo ummina ba lafiya" Rahma tace"Allah sarki dan Allah in kin je ki gaisheta" Babu inda basuyi da ita ta bisu gidan su Rahma kafin ta wuce taki haka Suka hakura Da sallama su Rahma suka shiga gida abinda ya Bata mamaki tana expecting ta gan jama'a sai ta gan ba kowa umma ce zaune ta zauna sai karkada kafa takeyi Yan biyu na zaune sun natsu da alamu Zane su tayi Ko gaisuwar su yusura da sadiya Bata amsa ba tace"ke Ramatu zo nan" Ganin yanayin umma yasa jikinta fara rawa domin tasan halinta no no sense ce Karasawa tayi tace"umma dan Allah kiyi hakuri layine yayi yawa a saloon din " Ji tayi umma ta wanka Mata mari kuka ta fashe dashi tace"umma kiyi hakuri bazan Kara kaiwa magrib a waje ba" Umma ta d'auki dorina dake ajiye a gefe ta fara zaneta Yusura ne ta karasa ta sunguna tana rokon umma umma ta had'a da ita tana zane Rahma tana kuka sai cewa"take dama ashe ke Yar iskace?iskanci kike zuwa ban sani ba toh ai kin huta tunda an fasa auren ki" Sadiya kuka take sosai tana rokon umma Umma ta kama hanun Rahma taja ta sai d'aki tace"duk kokarin da nikeyi dan ganin kun Zama wani abu a rayuwa Ashe in kin je waje iskancin ki kikeyi?toh daga yau bazaki Kara fita ba kuma ko wayar amir Kika d'auka ban yafe Miki ba" Sanda zuciyar Rahma ta buga cikin kuka tace"umma meke faruwa ne?ki fadamin amma Dan girman Allah karki rabani da amir dina" A fusace umma tace"manufuka dama kina son shi kike zuwa iskanci har kin sa yau ana zargin Ina kawo maza gidan nan" Itadai abin ya d'aure mata Kai Kuma duk inda taso umma tayi Mata bayani kin sauraronta tayi karshe ma sai Kara rufe ta da duka Umma na dukanta tana cewa"shegiya makira ai hankalin ki ya kwanta tunda kin sa an biyoni gida an cimin mutunci Kuma kin sakani a kunya" Tasowa tayi daga zaune da take a kasa ta kama kafar umma tace"dan girman Allah ki fad'a min meke faruwa?" A fusace umma tace"me zan fad'a Miki toh Ina so ki sani har gida mahaifiyar amir ta biyoni akan sun fasa auren ki ai bannga laifin su ba tunda ke Yar iskace yanzu sai ki zauna Amma Ina tabbatar Miki zaiyi wuya ki samu miki tunda a gaban kowa akayi abin duk Wanda ya zo ma Yan anguwa zasu fad'a me ke kariya ce Rahma kin cuce ni" Rahma da har yanzu a rude take cikin tashin hankali Tace" Maman nur [2/20, 8:25 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ Dedicated to my fans 🅿2⃣3⃣&2⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"umma kamar cewa kikayi Aamir ya fasa aurena ko?" Umma tace"eh an fasa" Ai ji umma tayi ta fadi kasa summamiya" Yusura ta shige d'akin jikinta sai rawa yake ta bude fridge ta ciro ruwa Mai sanyi ta yayyafa Mata Umma dai ko motsi batayi ba yusura da sadiya su suke ta komai har suka samu ta farfado tana farfadowa ta fashe da wani mugun kuka tace"me nayiwa my amir da zai fasa aurena bayan yasan bazan iya rayuwa babu shi ba" Kallon yusura tayi tace"yusura rakani inje gidansu in rokeshi wallahi ko house girl ne ya d'auke ni please ya dai barni a inda zanyi ta ganin shi" Kuka sosai Rahma keyi cikin haushi umma ta kalli yusura tace"Allah ya waddaran halayen ku yanzu rayuwar da kuka zabarwa kanku yayi kenan?" Yusura zatayi magana umma tace"Yi min shiru munafukai ai nasan duk abinda Rahma takeyi kema kinayi shiyasa naje gidan ku tun d'azu na sanar su d'au mataki tun kan kema asirin ki ya tonu ki rasa mijin aure " Yusura ta fashe da kuka tace"wayyo na shiga uku da Abba yau zai kasheni na tuba umma wallahi sharri akayi Mana" Umma tace"in gan abu da idona namiji akan Rahma shine Zaki ce sharri ai allah ne ya toni asirin ku maza tafi gida hukunci ki na nan Yana jiran ki" Kuka sosai yusura take sadiya ta ja hanunta suka tafi Zama umma tayi tace"ke zo Nan" Tashi Rahma tayi tana rike setin zuciyarta jiri na d'ibarta Umma tace"sunguna ki d'aga hannuwarki sama" Haka tayi domin ta ma kasa magana zuciyarta yayi nauyi Umma tace"fad'a min gaskiya ubanwa yake iskancin dake?" Shiru ba amsa hakan yasa umma jin haushi ta rufeta da duka Kuma ko kuka Rahma takiyi balle ta motsa tsayawa tayi Kamar gunki hakan ba karamin tsorata umma yayi ba sai ta fara jijjigata tana Kiran sunanta Amma Ina Rahma tayi nisa d'aukanta tayi ta kwantar taje waje ta dino ruwa ta watsa Mata Ajiyar zuciya ta sauke sai a sanan ta fashe da mugun kuka tana Kiran sunan amir B'angaren Amir ko bayan ya koma gida daga aiki Ya tarar da mummy zaune da Abba sai anty hafsat da maganin malam ya gama tasiri akan su saboda rashin azakar Zama yayi bayan ya gaida su Anty hafsat da sai cin abu take kamar cingum tace"Kai fa muke jira fa" Yace"akwai matsala ne a shirye -shiryen bikin?" Anty hafsat tace"eh amaryar aka canza ma domin yanzu neesa zaka aura ba Rahma ba" Murmushi yayi yace"what" Tace"yes" Abba yace"Mahmud na haramta auren ka da wanan yariyar bamu ba ita ashe Yar iska ce bamu sani ba toh na yanke shawaran Yar uwarka Aneesa zaka aura karka damu naje gidan kawon nata name bayani mun bar musu kayan" Amir ji yayi kamar yana mafalki da mamaki ya kalle su Zaiyi magana mummy tace"ban yarda ka kara Bari ko wace alaka ya shiga tsakanin ka da wanan Yar isakan ba in hakan ta faru ban yafe maka ba duniya da lahira" Kawai sai hawaye yakeyi anty hafsat tace"oh kuka zaka mana?" Ai bamu muka ce ka auri Yar iska ba kuma yanzu ma rufa maka asiri Aneesa zatayi " .tashi yayi jiri na dibar shi ya rike Kai Anty hafsat ta bishi da kallo a ranta tana murna domin da ya taka maganin da ta ajiye me a kofar d'aki zai mance Rahma Allah dai yasa Kar yayi sallama in zai shiga d'akin shi (Yan uwa sallama Yana da matukar muhimanci Koda kuwa babu kowa a d'akin" Aiko haka akayi beyi sallama ba Yana shiga kanshi ya fara jujjuyawa har ya fadi saman kujera Su yusura na fita sadiya tace"wai meke faruwa ne?ni ban gane maganar umma ba" Cikin kuka yusura tace"Nima haka wallahi nidai nasan na Shiga uku yau sai abbana ya yankani" Babu wani nisa tsakanin gidansu yusura da Rahma a bakin hanya suka rabu da sadiya Abin mamaki yusura na sallama a falon Abba sai ta gan Abdul zaune Wani kallon Abba yayi Mata sama da kasa kafin yace"kefa Nike jira" Zama tayi tana kuka cikin kuka tace"Dan girman Allah Abba kayi hakuri ni ban aikata laifin komai ba" Kallonta yayi yace"yanzu yusura irin tarbiya Dana baki kenan?ni Ina gida na tura ki kiyi karatu ashe ke kina can kina iskancin ki,toh tunda abinda kike so kenan toh kafin ki jawo matsifa jibi bayan sallah jumma'a zan d'aura Miki aure da shi Abdullah ki godema Allah shi ya tsaya akan yana sonki" Da mamaki ta kalli Abdul da ya dukar da Kai kamar mutumin kirki Zatayi magana Abba yace"karki damu ya min bayanin komai dama shi kike so ba Umar ba madadin ki zo ki fadamin in basu hakuri shine kike son zubarmin da mutunci harda cewa ku gudu yanzu ke kinsan ayi sumbata bama a kebe ba a tsakiyar titi?ki godewa Allah har yanzu Yana sonki" Kama kafar Abba tayi tace"Abba kamin rai wallahi ban sanshi ba kuma *BANA SONSHI*" Cikin jin haushi Abba yace"makira munafuka asirin ki ya tono ki barnan " Tashi tayi tana kuka tana shiga falon Mami ta ganta zaune wani kallo Mami ta Mata kafin tace"Ashe Zaki dawo?yanzu ke yusura ashe kinyi girman da zaki cewa namiji ku gudu ku bar gari ko?" Yusura ta fashe da kuka ta rungume maminta tace"Mami wallahi ban San meke faruwa ba ki fadamin" Mami tace"ai saurayin ki ne ya zo ya fad'a Mana komai ashe bayan Umar kina da wani saurayi yusura?" Yusura tace"wallahi Mami ban sanshi ba sai yau na fara ganin shi" Mami tace"kinga dakata bana son karya mutuniyar banza mutuniyar ofi Dan kin gan min kyale ki,karki raina min hankali domin har hoton ku da kike me kiss ya nuna Mana Kuma auwalu ya fad'a Mana komai domin mutane har uku sun shaida mana kina ta rokanshi ku gudu a bakin hanya yanzu in badan ya fiki hankali ba da sai dai ya tafi dake muji shiru ko?yanzu duk inda Nike sake Miki yusura bazaki iya zuwa ki fad'a min matsalan ki ba in baki son Umar ai babu dole sai ki fito fili ki fad'a bawai ki fake da kunya ba tunda kin San ba dole za a Miki ba" Yusura tace"Mami in na fahimce ki zuwa yayi yace"soyyaya muke amma Ina jin kunya in fad'a tunda na riga da na kawu Umar gida ko?" A fusace Mami tace"karya yake?karki kawo min iskanci in Miki dukar tsiya sha-shasha ai auren za a Yi Miki jibi tunda kin San kiyiwa saurayi kiss a titi kafin ki jawowa mutane matsifa zamu rabu dake Allah ma yasa d'an kirki ne" Kuka yusura ta fashe dashi cikin fushi ta tashi ta bar falon Washe gari Maman Nur Pls share [2/20, 8:25 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ Dedicated to my fans 🅿2⃣5⃣-2⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Washe gari da safe misallin karfe 8:am Aayan ne cikin shigar shadda sky blue yayi bala'in kyau sai Abdul cikin milk colour shadda mota d'aya suka Shiga jibri na jansu direct gidan kawo sukayi inda ko sukayi sa'a be fita ba Aikawa sukayi a musu sallama dashi sai ko gashi ya fito Kallonsu yayi daga sama zuwa kasa Nan fa ya gane manyan mutane ganin jibrin cikin uniform yasa tsoro ya kamashi cikin tsoro ya sunguna har kasa ya gaishesu Hakan ya Basu kunya suma Suka sunguna Bayan sun gaisa yace"sai dai ban waye ku ba" Gyran murya abdull yayi yace"kawo mun zo niman auren Rahma ne Kuma Dan Allah muna so ayi shi cikin gaggawa" Kawo ya tabe baki yace"me zakuyi da Yar iskan yariyar nan ne jiya fa mijin da za a d'aurawa musu aure da ita ya fasa akan an kamata tana iskanci da wani amma karku damu ya'ta zeenat na ciki ko yau sai a d'aura"wani kallo Aayan yayi mishi da yasashi shiga tateyin shi Cike da raini Aayan yace ba wanan ya kawo mu ba sai dai kuma yana mamaki abinda ya fad'a kallon captain jibrin yayi jibrin ya d'auke Kai Abdul yace"je mota ka ciro me abinda yafi kauna" Da gudu jibrin yaje ya ciro kudi masu yawa a leda ya kawo Wurga me Abdul yayi yace"auren zai yiwu gobe? Kawo da jikin shi ya fara rawa yace"ko yanzu kuke so za a d'aura" Aayan yace"gobe muke so Kuma in kayi Mana Wasa da hankali wallahi sai na bindiga ka kuma sai ka dawo da filin da ka fi karfin su ka kwace" Kawo yace"ni kaina da zan gan Wanda zai hana wanan auren da ni zan fara halaka shi"rungume ledar yayi yace"ai kudi abin so ne" Aayan yace"gobe in angama komai zamu baka kyautar fili a hanyar eagle square" Kawo yace"yallabai me zai hana ayi auren yau wallahi ko Mata nawa kake so zan nimo maka yanzu dai ku tafi zanje in yiwa mahaifiyarta bayani" Aayan yace"banda hantara da cin zarafin ban yarda ka hantaresu ba' Yace"ai me zai sa in hantaresu aini har kasa zan runsuna in gaida Rahmatu ai dama tun tana jaririya nasan ita arziki ce domin farar kafa ce da ita Allah ya albarkace rayuwarki Rahmatu" Wani kallo Aayan ke mishi shiko ko a jikin shi sai ma rungume ledar kudin da yayi ya shige gida sab'a rudewa ya dawo sai Kuma ya Kara komawa ciki B'oye kudin yayi a karkashin gado laure nayi me magana ko kulata beyi ba ya tafi Gidan umma ya tafi direct inda tun daga nisa yake rangada sallama Fitowa umma tayi da mamaki domin be saba sallama ba Karasawa yayi yace"maman Yan biyu kin tashi lafiya?"abin mamaki har kasa ya duka Bayan sun gaisa ya fashe da kuka yace"Ashe abinda ya faru kenan sai jiya mahaifin yaron ya zo ya fadamin" Umma tace"rabu da Yar iskan yari...." Katseta yayi yace" An kusa fara wasan Maman Nur Share [2/20, 8:25 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* 💡 *N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it a beautiful~ ~world*~ *Dedicated to my Husband* 🅿2⃣7⃣-2⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Katseta yayi da cewa"ah'ah babu kyau kina aibata Yar ki albarka Zaki sa mata Kuma ni ban yarda Rahma ta aikata abubuwan da ake zarginta ba sharri ne irin na yan adam" Umma ta fashe da kuka tace"yanzu bansan Ina zan saka kaina ba in na fita kallona akeyi a gari nasan yanzu zaiyi wuya Rahma ta samu mijin aure" Kawu ya gyra hulan shi yace"maman Yan biyu Ina raye kike fadin haka ai komai lalacewa na banzan bari Yar Yaya na ta wulakanta ba karki damu na samo Mana mafita domin inshaallah Rahma bazata kunyata a idon duniya ba" Umma tace"yanzu ma dan gulma jama'a sai zuwa suke da sunan sun zo aikin biki wata ma har cemin take zata rufawa Rahma asiri a had'ata da d'an ta mashayi" Kawo yace"duk ki bar wanan maganar aini nace Miki bazan Bari ta kunyata ba ko?kuma in Suka zo ki fito musu da aikin da za ayi domin inshaallah gobe za a d'aurawa Rahma aure da mijin da yafi wanan d'an iska kamar inda za ayi me aure gobe itama za ayi Mata " Umma dai mamaki ya bata domin be tab'a nuna damuwa a al'umaransu ba hakan yasa ta fara zarginshi Kallon tuhuma tayi me kafin tace"shi waye wanan da za a musu aure da gaggawa haka?" Kawo yace,"dan abokina ne yana tsaye a lokacin da alhaji ya zo fadamin sun fasa auren Rahma shine ranshi ya matukar b'acewa yace"toh sai ya nuna musu ba kwantai tayi ba kuma babu abinda ya Kara b'atame rai Kamar inda Amir ke ta fadin mugayen kalamai akan Rahma harda tara Mana jama'a toh shine yace shi zai aureta a goben yanzu ma mahaifin ya bar gidan mu" Umma ta d'anyi shiru tana tunani kafin tace"nifa bana son in kai ya'ta inda za a wulakanta ta ko a Mata gori bana son abin ya Zama kamar taimakon mu yayi dan haka a hakura kawai ko mutuwa zatayi babu aure na gommace ta tsaya gabana" Kawu a ranshi yace"ka ji Yar bakin ciki dole in Yi da gaske" Fashewa yayi da kuka yace"yanzu kina nufin dani da ya'yan Yan uwana ban Isa ba kenan dasu?yanzu a ce kamar ni nayi Rahma Miji Amma ki ki amincewa ai inda Kara ai kyamin Kara ko?" Umma tace"toh a gaskiya zan amince amma sai an turomin yaron nayi me tambayoyi" Kawo yace"yanzu kuwa" Waya ya ciro da card din Aayan da ya gani cikin ledar kudi da Suka bashi Kiran wayar yayi sanda yayi missed call biyar ya d'aga Yace"kawo ne so Nike ka zo gidansu Rahma yanzu nan mahaifiyarta na son ganin ka" Aayan dake gaban oganshi ganeral da zaiyi me walihi yace"ok ku bani minti 30 dan Allah " Kawo yace"toh kayi a hakali duk lokacin da ka Gama ka zo zan jira ka" Bayan ya yanke wayar yace"bani kujera zaman jira ta kamani " Umma tace"oh Dan samun wuri mu zamu jirashi?" Yace"kedai Yi me uzuri a rayuwa ana son mutum me yin uzuri" Shigewa tayi ta barshi waje yace"ki Kira min Rahma" Umma tace" Rahma bata jin dadi ta kwanta Umma na shiga ta zauna kusa da Rahma tana shafa kitson kanta ba bacci takeyi ba jikinta ne ba dadi domin ko tashi Bata jin zata iya tunanin da kewar amir ya lullubeta gashi ta Kira wayar shi ya ki d'auka da ta Kira da wayar umma sai yace shi besan wata Rahma ba har yanzu she can't believe amir ya Mata haka,ita tasan ba haka kawai bane ji take dama mutuwa zata d'auketa ta huta Umma cikin tausayin ta domin Rahma ta bata tausayi hakan yasa ta manta fushinta cikin tausayawa tace"Rahma ki manta duk wani abinda da ya faru a baya ki manta da amir Allah zai musaya Miki da Wanda ya fishi " Cikin kuka tace"umma ki min rai wallahi Ina matukar son amir umma bazan iya rayuwa babu shi ba,umma mutuwa zanyi,umma nasan yana sona an Shiga tsakanin mu ne" A fusace umma tace"Yi min shiru inda yana sonki da be bari mahaifiyarshi ta biyo mu har gida ta ci Mana mutunci ba, inda yana sonki da ya aureki ko a wani irin hali kike,Rahma inda yana sonki da ya rufa Miki asiri koda bazai aureki ba da be tona Miki asiri ba,Rahma inda yana sonki da bai Bazai yarda a d'aura me aure gobe ba da wata dama dai Yana niman dalili ne" Rahma ta kalli umma tace'kina nufin gobe zai aura wata" Kafin umma ta bata amsa kawo ya shigo yace"kwarai kuwa ai yaron nan beda mutunci shi ya addasa wanan fitina baya sonki maimakon ya fito fili ya fad'a sai ya fake dake Yar iskace Ina fad'a Miki Rahmatu duka na ya rage beyi ba akan na bashi hakuri ya Bari ayi aure"karya ya sharara musu domin ko kashe kawo za ayi bezai Fadi kamanin Amir ba so d'aya ya taba ganin shi so d'aya ma da daddare Itadai Rahma shiru tayi amma tasan ba haka kawai amir zai ki taba sai dai in shiga tsakaninsu akayi koma waye bazata yafe me ba Lumshe ido tayi tana jin radadi a zuciyarta Umma tace"kin ji ai sai kiyiwa kanki karantun ta natsu kema ki cireshi a zuciyar ki" Kawo ya zauna kusa da ita Yana ja Mata kafa domin ji yake Kamar ya maidata ciki Umma ta mike tace"sai muje waje ka jira shi ni Ina da aikin yi" Yace"toh toh ai ko Nan zuwa Isha ne zan jira kinsa zan iyawa Rahma komai" Tace"na ga alama B'angaren Aamir ko Maman nur [2/20, 8:25 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* 💡 *N W A* 💡 *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it a beautiful~ ~world~ Dedicated to my fans 🅿2⃣9⃣-3⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim B'angaren Aamir ko tunda ya shiga d'akin be fito ba domin wani mugun ciwon Kai ke damunshi ya rasa me ke me dadi ji yake kamar ya rasa wani abu kwata-kwata ya mance Rahma Jin shiru yasa mummy binshi ta tarar dashi zaune Tace"Aamir ya Kuma Zama a d'aki?" Yace"wallahi mummy kaina ke mugun ciwo yanzu ma a d'aki nayi sallah Mummy tace"Sannu " Yace"mummy ji nikeyi a jikina Kamar na rasa wani babban abu mummy akwai Wanda ya rasu ne?" Tace"ah'ah kayi wanka ka Sha magani ka fito yau dinner" Be amsa ba ya kwanta abinshi Aneesa ne ta shigo d'akin bayan fitar mummy Ganin shi tayi zaune a falonshi cikin jallabiya ya zauna ya lumshe ido Murmushi tayi ta karasa inda yake ta rufe me ido Cire Mata hanun yayi yace"waye" Murmushi tayi ta dawo gaban shi tace"nice amaryar ka" Kallonta yayi sai Kuma ya basar ya d'auki waya ya fara latsawa Fisge wayar tayi tana dariya kallonta yayi yace"bani wayana" Sai tace"haba amir a ce Ina amaryar ka kayi ta basar dani haba Kallonta yayi yace"bani wayata ni ban masan lokacin dana amince zan aure ki ba" Murmushi tayi ta kamo fuskarshi tana kokarin hade bakin su ya wani mugun tureta ta fadi tsaki yayi ya tashi ya shige bedroom ya barta a kasa Su Aayan ko daga barrack direct gidan su yusura suka je da ogan nasu A falon Abba suka zauna inda suka samu tarba Mai kyau Nan fa ogansu da abokansa biyu suka fara me bayani da bashi hakuri inda abin ya zo cikin gaggawa General ya fad'a me dalilin da yasa auren ya zo a haka saboda bayan bikin zasu je peace keeping ne shiyasa" Malam haruna yace"karka damu yarka a hanun na gari zata fad'a domin munyiwa abdullahi kyakyawar shaida Kuma Nima kasan ni bazan maka karya ba" Abba dai yaji nauyin malam haruna domin mutumin kirki ne Kuma babba malami kowa yasanshi a garin Niger bazai iya Musa me ba' Cikin jin nauyi yace"babu komai Allah ya Sanya alkhairi" Malam yace"Amin Dan Allah Ina niman alfarma ka bari a d'aura massalaci na" Abba yace"babu komai ai kaima Yar ka ce" A nan take akayi abinda ya kamata ayi kafin aure har sadaki sun biya maganar lafe Kuma general yace"ayi musu afuwan sai bayan auren a kano zasu zauna" Abba yace"ba komai ai dama lafe maganar matane " General yace"matar shi tayi ordering" A haka suka sallami juna Abdul Yana so yace"a Kira me yusura amma Yana jin kunya ashe Abba ya lura akwai magana a bakin shi sai yace"Bari in turota ta gaida ku" General yace"toh" Yana shiga gida b'angaren Mami ya ganta zaune tana kallo" Zama yayi yace"hajara akwai magana" Tattara hankalinta tayi tace"Ina ji baban Walid" Yace"hajara aure fa ya tabbata domin gobe za a d'aura auren yusura " Tace"dama da gaske kakeyi jiya na d'au andai fad'a ne Dan a bata tsoro ta natsu" Yace"toh yanzu maganar da Nike Miki suna falona kudin nan ma sadakinta ne sun taho da Wanda nikeji kunyar shi babu inda zanyi kwata-kwata yaron nan be bani breathing space ba daga magana jiya ashe ya d'au da gaske nike nifa harga Allah jiya na dai fad'a ne sai gashi ya d'aureni yanzu maganar da nike Miki general sojoji na falona ga malam haruna da alhaji mansur wai duk waliyar shi ne,dama ai kowa yasan malam haruna da general aminan juna ne" Mami ta zaro ido tace"Amma dai ba mal haruna Mai wa'azi a tv ba" Abba yace"shifa" Mami tace"toh gaskiya an d'aure mu ko Allah ma yasa ba a amshi ko sisin Umar ba Amma me zai hana mu roki alfarma su bamu lokaci?muma mu shirya" Abba yace"hmmn hajara kenan ai duk nayi iya kokarina amma Suka ce Kar in damu basa bukatar ko sinke Kuma yaron zai tafi peace keeping ne a wata kasar ba a asa ran zai dawo da wuri kin San sojane" Mami tace"toh Allah ya Sanya alkhari amma naso a bamu lokaci" Yace"yanzu ba wanan ba kirata taje ta gaishesu" Tashi mami tayi taje d'akin yusura ta ganta kwance ido a kumbure Tace"ki saka hijabi kije ki gaida iyayen mijin da Zaki aura minti uku na baki"tana gama magana ta bar d'akin Tashi yusura tayi jiki ba kwari ta d'auki hijabi babba tasa sai kuka takeyi Fitowa tayi ta tarar da Abba zaune har kasa ta duka ta gaishe shi Be damu da ya amsa gaisuwarta ba sai cewama yayi saura in kinje ki nuna musu baki da tarbiya sha-shasha " Kuka ta fashe dashi tace"Abba ka bani dama in Yi maka bayani wallahi ban sanshi ba kuma *BANA SONSHI* bigeta Mata baki yayi yace"shasha-shayi mun shiru munafuka so kike ki mayar dani karamin mutum maza jeki ki gaishesu kan ranki ya b'ace Mara mutunci" Tashi tayi ta fara tafiya tana kuka Ko da taje falo Abdul ne kadai Dan tuni su general Suka tafi Suka barshi" Da sallamar ta shiga falon tana kuka Lumshe ido Abdul yayi ya budesu Duba falon tayi sai ta gan shi kadai ne Wani haushin shi take ji a fusace tace"malam me na tare maka a rayuwa?me nayi maka ka had'ani da iyayena?meyasa kamin sharri kana kokarin rabani da iyayena" Ba tare da ya bata amsa ba yace"gobe bayan an d'aura aure za a kaiki barrack jibi zamu tafi kano dan haka ki had'a muhimman abinda kike so domin kina barin garin Minna baki da ranan dawowa sai in kin haihu muzo nunawa Abba yaro,and next thing ki bani size din takalmin ki da na rigar ki domin on Saturday zamuyi reception ranan lahadi Kuma mazaje sun had'a Mana party a barrac. .." Katseshi tayi tace"dakata d'an rainin wayau ya Ina tambayar ka kana min maganar rainin hankali meyasa ka rabani da me Sona?"Kara canza topic yayi da cewa"yusra lallin ki yayi kyau duk ni nine da wanan kwaliyar?" Kara kunnata yayi ta mike tare da fashewa da kuka tace"Allah ya isa tsakanina da kai mugu kawai azzalumi" Murmushi gefen baki yayi daya Kara me kyau yace"ki bani size din sauri nike akwai shirye-shirye" Tace"ban badawa munafuki allah" Yace"toh bari in Kira Abba" Tace"takalmin 39ne gown din Kuma 20" Yace"good girl Tashi yayi ya zauna kusa da ita yace"baby me kike shirya min a daren mu na farko?" Kallonshi tayi ta janye hanunta tace"sakeni munafuki kawai" Murmushi yayi yace"ko dai abin sirri ne sai a turaka?" Ya Kare magana da kashe mata ido Wani haushi ne ya kamata sai ta fashe da kuka tana dire-dire Natsuwa yayi Yana kallon shagwab'ata Kamar Yar baby Yace" Anty shamsiya da sis khady team soja ni Kuma team lecturer Nike😜😜😜😜in na gan dama in bawa soja in nagan dama lecturer Maman Nur Share [2/20, 8:26 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ Dedicated to my fans *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* 💡 *N W A💡* Lightning and bringing smile to your world is our perority *NUR WRITERS* ~it a beautiful~ ~world~ 🅿3⃣1⃣-3⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"yus ai ba sai kin fara yau ba ki hakura gobene fa sai kiyi shagwab'a a jikina hankalin ki kwance" Hararanshi tayi tare da mikewa tace"mugu kawai" Hanunta ya kama ta fisge tace"karka Kara tab'ani" Yace"kina nufin in Bari sai gobe kenan muyi Mai gaba d'aya?" Cikin jin haushi ganin in ta b'ulo ta nan saiya fitota wani wuri" Tace"nifa bana son iskanci fa ni ba a koya min iskanci a gidanmu ba' Murmushi rainin hankali yayi yace"da ma koyawa mutum akeyi?ai ji mutum yake a jikin shi Amma in ke baki jin feelings kiyi hakuri zan koya Miki" Tsaki tayi,sai ya buge Mata baki yace"karki Kara min tsaki bani son rainin " Kara jan wani dogon tsaki tayi tana wani irin janshi tana turo baki tace"in bakaso sai ka fasa auren " Murmushi yayi yace"baby sake Jan tsakin ta Miki kyau wallahi ni gaskiya a ta jamin kullum " Cikin haushi ta fashe da kuka murmushi yayi a ranshi yace"duk abinda bana sonshi zanyi ta nuna Miki Ina so Wanda nike so Kuma in nuna Miki bana so" Har zata fita a falo sai taji yace"ki shirya da yamma zamuje muyi hoto zanzo in d'auke ki zan zo da kayan da Zaki sa kuma babban hijab Zaki sa domin banason kowa ya gan lallin da akamin na amarci" Tsaki tayi ba tare da ta amsa ba Yace"yus in kikayi tsakin nan sai in ji kamar in rungume ki domin jin sonki Nike har zuciyata" Har zatayi tsaki sai ta tuna faranta me take in tayi tsaki Yace"ki shirya sai na zo" Tace"babu inda zani" Yace"toh zan fad'awa Abba" Sai tace"karfe nawa" Yace"karfe takwais Kuma bana son kiyi kwalliya domin banason kowa ya kalle mini ke,nafi son ki bini da kumburaren idonki in so samu ne ki wuni kina kuka domin idon su Kara tashi" Bata kulashi ba ta shige ciki ya bita da kallo yana murmushi Tana wucewa ya bar gidan Bayan su general sun bar gidan direct gidan su Rahma sukayi inda suka aika yaro ayi musu sallama Kawo da ya kwanta a taburma Yana jira ga yunwa domin umma share shi tayi Yana ganin yaro ya fara kwalawa umma kira yace"sun iso maman Yan biyu" Kafin ta fito ta bashi amsa har ya fita waje yayi musu izo da su shigo kafin ya dawo har umma ta shimfide taburma Zama sukayi itadai tayi mamakin ganin malam haruna Har kasa Aayan ya sunguna ya gaida umma ya kasa d'agowa ya kalleta itako sai murmushi take domin tana son mutum me kunya hakan yasa itama kunya ya kamata Malam haruna yace"Ina fatan malam Musa yayi Miki bayanin komai?" Kafin ta bada amsa kawo yace"ai tun safe Nike Nan na Mata bayani Kuma ta amince" Gyran muryar malam yayi yace"nasan a ka'ida be kamata mu sameki ba Amma mun amsa gayyatar ki ne bisa bukatar ki na son ki gan angon toh sai mu ka duba Kuma muka gano kina da hakki akan yar'ki kuma Zaki so a ce kin San inda za a Kai yarki toh da farko dai nasan kin sanni Amma bari in Kara gabatar da kaina sunana malam haruna nine Wanda zai tsayawa Abubakar ki kwantar da hankalin ki yar'ki hanun ta gari zata shiga" Umma duk sai taji nauyin su ga kunya ya lullubeta ga wani kallo da dattijo general ke mata Kuma ta yaba da tarbiyyar Aayan Kawai sai tace"babu komai kawunta zaiyi komai Allah ya Sanya alkhairi "tana gama magana ta shige d'aki ta barsu Duk sukayi murmushi kawo ya kallesu yace"yanzu za a d'aura?" Hararanshi Aayan yayi kasa-kasa sai yace"eh na tuna sai gobe" General yace"sai goben kenan mu had'u a massalacina" Kawo yace"angama" Tashi sukayi Aayan shima ya tashi Sai general yace"yi zaman ka ka gana da amaryar taka baza ku rasa abin Fadi ba tunda abin ya zo ba shiri" Zama Aayan yayi cikin jin kunya yayiwa su malam godiya Bayan kawu ya dawo daga rakiya Aayan ya kalleshi yace"Ka maida musu kayansu da kudin da Suka kashe ko kuwa?" Kawo ya fara in Ina Aayan yace"amsa nike jira" Kawo yace"ai kasan asara ce a maidamusu ai su Suka ce basu son auren bamu ba dan haka komai ya Zama namu" Aayan ya kalleshi daga sama zuwa kasa silipas ne kafanshi ga uban kaushi da pasau ga shaddan Nan yayi bakin kirin Tsaki yayi yace"shiyasa baka cigaba duk cutar mutane da kakeyi baka arziki,yanzu dai ka maida musu kayansu domin ni ba matsiyaci bane kuma karka Bari in samu labarin baka maida musu ba" Yace"toh yallabai Amma maganar filin tana nan ko?" Wani kallon Aayan yayi me sai ya natsu yace"Bari in kira maka ita Ramatu bacci take zazzabi na damun ta ne" D'akin ya shiga Kamar an koroshi umma ta harareshi Ganin Rahma zaune ta jigina da bango tana hawaye Hamdala yayi yace"ummana ki saka hijabi ki fito ana jiran ki"domin Rahman sunan mahaifiyarsu gareta Umma tace"tashi kije kinji Rahmatu na" Itadai Bata fahimci meke faruwa ba mikewa tayi jiri na d'ibarta umma ta sa Mata hijabi Ganin tana tafiya a hankali yasa kawu cewa"ummana ko in d'auke ki ne"har ya karasa Umma tace"ah'ah ya haka?" Yace"wai da in taimaka mata" Itadai umma harya isheta Allah Allah take ya bar Mata gida Rahma na ganin uku-uku ta isa gaban Aayan ta zauna Kawo ya zo ya zauna kusa da ita ya sata a tsakiya Wani kallo Aayan yayi me sai kawai yace"da wai kasawa zanyi in tsare kar tace Bata sonka kasan ummana akwai kafiya" Umma data fito d'aukar wani kwanu kawai ta gan kawu zauna Tace" wai ya haka?" Yace"kamar ya?" Tace"toh ai na gan ka wani samu wuri ka zauna da sirikin ka ko da Kai za ayi zancen?" Yace"yanzu zan tashi" Rahma ko tunda kawo ya anbaci aure ta fara harhad'a kalaman su har da umma tace"siriki" A fili tace"wai meke faruwa ne?" Kawo yace"ai shine mijin da Zaki aura ki rabu da wanan d'an isakan" Shidai Aayan beyi magana ba amma a ranshi cewa yake ita Bata gaisuwa ne watoh dan raini so take in gaisheta" Maganar Rahma ne ya dawo dashi duniyar tunanin shi da yaji tace"aure kuma?me Kuma ya samu my Aamir kuyi hakuri wallahi ni nasan gobe my Aamir zaizo nasan yasan halina bazai tab'a yarda da wanan videon ba" Kawo yace"wanan yariyar da bakin ciki take"shiko Aayan ranshi ne ya mugun b'aci a ranshi yace"kamar ni a ce dan rainin hankali tana maganar wani a gabana" Umma tace"watoh Rahma ban Isa ba?bana hanaki kiran sunan shi ba?" Ai ji sukayi ta gangara jikin Aayan summamiya Umma tace"subhannallah" Kawo yayi maza zai d'agota sai ya ji hanun maza ya Please yau ku min afuwa wallahi aikine yamin yawa kwanan nan sai kuyi hakuri da inda posting zaiyi ta zuwa muku Amma zan kokarta a min uzuri please Maman Nur Share [2/20, 8:26 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ Dedicated to ummu Yasmeen novel group *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* 💡 *N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR ~WRITERS* ~it a beautiful~ world~ 🅿3⃣3⃣-3⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Rike me hanun yayi gam da yasa kawo sake tusa domin tusar sub'uce me yayi Umma cikin b'acin rai domin yau kawo ya Gama ba da ita Tace"wallahi anji kunya a ce a gaban siriki ake Banka tusa" Yace"da kin ji rabin abinda na ji ke har kashi zakiyi "hanun maza fa naji Umma zatayi magana sai Aayan yace"umma dan Allah in akwai socks kusa a bani" Umma tace"me za ayi dashi" Be tanka ta ba ya fara gyrawa Rahma hijab Su Hassan ne Suka shigo da gudu dawowarsu daga makaranta Zama Hassan yayi Yana cire socks hussaini ko tambaya yake akan meya same anty Rahma Socks din da Hassan ya cire shi Aayan ya d'auka yasawa Rahma Sai a lokacin umma ta fahimci desighn dinta ne beso a gani murmushi tayi Yace"umma muje asibiti" Tace"ah'ah ba sai munje ba bari in d'auko ruwan sanyi domin daga jiya zuwa yau sumanta be kirguwa Kuma ruwan sanyi nike watsa Mata" Kawo ko a ranshi cewa yake" ki tashi Rahma filina na hanun ki " Umma na zuwa ta watsa Mata ruwan Wani numfashi ta ja sanan ta bude idonta Kawo yace"sannu dan girman Allah karki Kara sumewa in ba haka ba nima zan biki yau ma a gidan ku zan kwana Kar cikin dare ki sume a rasa me taimako" Umma tace" ikon Allah ka tafi mun gode sai goben kenan" Aayan ya harareshi ai sai kawo yace"wallahi Allah ya dibewa yaron nan albarka yanzu Dan shiga hakkin ya kakabawa yariya sharri dake sumar da ita " Aayan yace"me akayi Mata? Yace"ai video akayi mata da wani gardi ni na tabbata ba ummana bace" Aayan ko a ranshi yace"Allah yasa ba jibrin bane kodai plan din da yace kenan?" Kuka Rahma ta fashe dashi tace"Dan Allah ka daina tsineme bashi da laifin ni na San shiga tsakanin mu dashi akayi Kuma wallahi bazan tab'a yafewa ko waye keda hanun a ciki ba" Ji yayi gabanshi ya fadi Mikewa yayi yace"umma ni zan tafi zan turo likita a dubata " Yana gama magana ya ja hanun kawo suna fita yace"tafi gida ya Isa haka" Zaiyi magana ya katseshi da cewa ka tafi ko insa a Zane ka" Yace"tuni na Kai gida" Jibrin ya zo ya d'auke shi suna kaiwa guest house Ya kalli jibrin yace... Maman Nur Share [2/20, 8:26 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITER ASSOCIATION💡💋* 💡 *N W A* 💡 *Lightning and bringing smile to your world is my peority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿3⃣5⃣-3⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Kallon jibrin yayi yace"what exactly do you do da yasa aka fasa auren Rahma?" Jibrin yayi murmushi ya tsara me kafin yace"sir it was a simple plan" Aayan ya gyra Zama yace"Iam interested" Jibrin cikin jin dadi ya bashi labarin komai harda nuna me video Ji yayi jinin shi na tafiya a 360 ganin wani saman Rahma yasa ranshi mugun b'acewa Mikewa yayi ya kaiwa jibrin wani mugun pounch kawai jini ya b'ale me Aiko be kyalleshi ba ya dinga naushi Amma ba halin gudu Neel down yayi,shigowar Abdul ne yasa ya kyaleshi yace"kasan abinda ka aikata kuwa?kasa mutane na Mata kallon Yar iska,you defame her above all ka kawo wani kazami ya hau jiki Rahma" Jibrin yace"kaifa ka ce at all cost" A fusace yace"will you shout your dirty mouth" Abdul yace"toh me kake so yayi inda beyi haka ba da yanzu kana gadon asibiti an d'aurawa Rahma aure da wani" Wani kallo yayiwa Abdul yace"ai da ya fad'a min dana sa abinyi" Kallon jibrin yayi yace"yau ka koma Lagos a can zan hukunta ka" Jibrin ya tashi ya tsara me sanan ya bar wurin Wanene Aayan? Major general Abubakar mohammed jabir Amma ana kiran shi da Aayan Yana domin sunan kakarshi ne dashi d'an ne ga marigayi late general Mohammed jabir da mahaifiyarshi dr Maryam su asalin Yan garin kano ne hausawa ne Su biyu iyayen su Suka Haifa dashi da kanwarshi Amina Aayan a kano aka haifesu inda tun Yana da karanci shekaru mahaifin shi ya turashi N D A watoh Nigeria defence academy tun yana karami yake samun horo me sanani Aayan Yana da mugun girman Kai Kuma miskili ne na ajin farko shi a rayuwar shi ya tsani raink Amma Kuma shi Yana da rainin wayau da wuya ka gan Yana da dariya sai dai in su biyu ne da ummishi ko da babban aminin shi Abdul Wanda shima ba kullum yake ganin dariyar shi ba ga shegen miskilancin tsiya wanan dalilin na cikin abinda ya hanashi aure domin a ganin shi macece zata ce tana sonshi Amma yafi karfin yayi ta bin mace shiyasa in yayi budurwa Wanda su din ke nuna suna sanshi in sun gaji sai su rabu domin be Basu kulawa ko kiran su beyi Tun suna kanana Suka kulla abota da abokin shi Abdullahi mansur (Abdul )Wanda tun abdul na karami yake da sha'awar aikin soja amma da yike rayuwar yanzu in Kai ba kowa bane makaranta ma gagaran talaka yakeyi domin shi Abdul iyayen shi ba masu Hali bane kuma maraya ne domin a wajen haihuwarshi mahaifiyarshi ta bar duniya ya taso ne cikin ukuba da matsifar kishiyar uwa Wanda kwata-kwata bata sonshi a gidan ta mayar dashi jaki Kuma mahaifin shi be isah yayi magana ba kasan cewar sai inda akayi dashi Ba karamin wahala ya Sha ba gidansu Aayan kawai yake zuwa ya ji sauki a lokacin da Aayan ya tafi NDA duniya tame mugun zafi shima Aayan haka bejin dadin makaranta a daddafe yayi shekara d'aya a shekara na biyu ne ya tursasawa Abba shi ya tsayawa Abdul shima ya shigo makaranta Kowa a makaranta yasan da abotansu duk da Aayan yayi senioring dinshi da one year Sai dai sun mayar da hankali sosai a karatu suna abinda ya dace Cikin ikon allah Aayan ya fara graduating inda ya fito da second lieutenant Aayan jami'i ne Mai hazaka da sanin aikinshi shekara na zagayo Abdul yayi graduating duk a Lagos aka tura su aiki basa rabuwa da juna sai dai hallayensu ya bambanta domin shi Abdul Yana da fara'a shi Kuma Aayan babu dariya a tsarin shi Ganin yau abdul ya Zama wani abu yasa ladidi fara shishshige me karshe ma sai ya fita harkarsu ya bar gidan mahaifinshi sai dai duk wata Yana aika musu kayan abinci ana cikin haka ne sai Allah yayiwa abbanshi rasuwa Mutuwar ya girgiza shi domin baba ne kawai ya rageme a duniya besan Yan uwan ummashi ba kuma Yan uwan abbana shi a kauye suke" A haka rayuwa ta cigaba da ta tafiya inda cikin ikon Allah Suka Kai wani matsayin babba a aikin soja Sai dai kuma wata rana aka samu gawar general abban Aayan a office an bindige shi saboda ya kasance mutum ne me son gaskiya hakan yasa na gaba dashi dama kasa dashi Suka tsaneshi domin ya hanasu musgunawa talakawa kuma ya hana ayi ta kashe su ana hakane wasu kungiyan Yan ta'ada da Suka adabi al'uma masu suna *Alkibila* Suka nimi ya had'a hanun dasu Amma yaki Kuma sai ya fara bincike akan kungiyar a b'oye har ya gano shugaban Wanda be tab'a tunanin Yana da hanun a kashe dumbin jama'a ta hanyar sa musu bomb Amma a zahiri mutane na ganin shi mutumin arziki Wanan kungiya ya tara manyan kasa Kama daga minister senators da Yan kasuwa yan siyasa jami'an tsoro da sauransu Tun wanan ranan Aayan ya d'aura d'anmara Kuma ya Sha al'washi sai ya kunyarta da duk wani Wanda keda hanun a kisar abbanshi sai yasa ya fuskanci hukunci Kuma sai ya tarwasa kungiyar *Al'qibila* yanzu wanan shine babban burin mazajen nan biyu Wanda yanzu Aayan ya Kai major general shikuma Abdul brigadier general Aayan fari ne sol Yana da kwarjini sab'anin Amir dake da baby face shima Abdul farine Amma be Kai Aayan ba Domin farin Aayan har jaja yakeyi Aayan Yana da skekara arba'in shikuma Abdul Talatin da Tara Wanan kenan sauran bayani sai Nan gaba *Cigaban labari* Please ignore any errors Maman Nur Share [2/20, 8:26 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITER ASSOCIATION💋💡* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our peority* *NUR WRITERS* ~it a beautiful~ ~world~ Dedicated to zainab Hassan Ina jin dadin comment dinki 🅿3⃣7⃣&3⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bayan jibri ya bar gidan Abdul ya kalli Aayan yace"yanzu miye abinyi domin mu kanmu musan masu laifine mun zalunce matan nan me zamuyi dan goge lafin mu" Aayan yace"wani laifin?ai babu ko wani laifin da nayi everything is fair in love and war,Kuma bazan Bari yar tasisiyar yariya ta raina ni ba kuma ai itama tayi laifi kuma zan hukunta ta na kiran sunan wani yaro a gabana" Abdul yace"lallaima ka duke ta ka Hanata kuka niko kulawa zan bawa yus dina har sai ta fara Sona da kanta tunda nasan ni me laifine" Tabe baki Aayan yayi yace"Ashe zaka jawowa kanka raini ni ba wani lallab'ata da zanyi casa juna zamuyi daga baya mu shirya most important thing na aureta" Abdul yace"nidai ba ruwana in tayi tsami kowa nashi ta fishe shi" Da misalin karfe 8:pm Abdul ya fita direct gidan su yusura yayi Walid ne yayi me izo daya shigo ciki gidan falon Abba ya kaishi suka gaisa Walid ya shiga cikin dan Kiran yusura Yusura ne zaune bakin madubi ta tsara kwaliya tayi masifar kyau fashe jikinta tayi da tulera Tace"aini abinda baka so shi zanyi tayi Kuma wallahi babu wani hijabi da zansa haka zan bishi dan ni ba umurnin shi zanbi ba " Gylen abayanta ta d'auka tayi rolling Walid ne ya shigo d'akin yace"kizo Yana jiran ki" Kallonshi tayi tace"Yaya yanzu ka kyauta kenan?a matsayinka na yayanah ka bari a ka had'a baki da kai akamin sharri?kai ka Kara d'aurewa wanan munafukin gidi ya min sharri Kaine ka ce ka ganni ina rokonshi harda auwal" Walid yace"ke yimin shiru ya min alkawarin zai kaini kasar waje" Yusura tace" yanzu saboda kasar waje za a had'a baki da kai a cuceni?" Wucewa yayi ya Barta da takaici kasancewar shi Yaya a gareta babu sallama ta sameshi a falon abba Karasawa tayi cikin hade rai ta zauna D'angowa yayi ya kalleta dariya na niman sub'ace me ganin tayi kwaliyya watoh dan ta b'ata ranshi tayi Bata san abinda yake so ba kenan Gimtse dariyar shi yayi yace"baby ba gaisuwa ne?" Tace"eh babu" Murmushi yayi yace"ai nasan kunya kikeji domin na gan kunyar a kwayar idonki yus ashe bana ce karkiyi kwalliya ba" A fusace tace"anyi kwaliyar ubana ne kai da zaka bani umurni in bi?nifa bana son ana takurawa rayuwata dan haka karka matsa min " Murmushi yayi yace"tashi muje" Tashi tayi tabi bayan shi sai kunkuni take shidai murmushi yakeyi" Ya bude mata mota Ko kallonshi batayi ba sai latse waya take Yace"kefa Nike jira ki shiga" Tace"ban gama abinda nike bana in na gama zan shiga charting nike da my Umar" Ranshi ne ya b'ace amma sai yayi controlling yace"ki shiga pleaee dare nayi" Sai a sanan ta shiga ya ja motar tuki yake yana satar kallonta murmushi takeyi jefi-jefi Aiko ta balai'n sosa me rai a haka suka isa studio Da k'yar akayi hotuna uku domin yusura cewa tayi bazata tab'a shi ba kuwa haka ya kasance karshenta wani style sukayi Kuma yayi kyau Suna Gamawa suka fito sit motar babu me magana Yana kaiwa wani joint na sayar da nama kaza ya tsaya ba tare da yayi magana ba ya fita Siyowa yayi Koda ya dawo waya ya gan tanayi sai murmushi takeyi beji me take cewa ba kawai ya fisge wayar a fusace ya fincikota yace"yus ni Zaki kawowa iskanci dawa kike waya?" Tace"babu ruwanka malam ka bani wayata" Murmushi yayi ya ajiye wayar kasa ya fara takewa har yayi rugu rugu" Kuka ta fashe dashi tana Allah ya isah Shiko be kulata ba saima Jan motar da yayi ya maida ta gida a kofar gida yayi parking har ta bude zata fita sai taji yace"in kika Kara taku d'aya ranki zai b'ace" Kallonshi tayi sai tace"toh kayi hakuri"ta Kare magana tana turo baki Lumshe ido yayi ya bude yace"yus meyasa kika Raina ni?" Shiru tayi tana Wasa da yatsun hanunta Hanun ya Kama Yana murzawa yace"talk to me yus" Tace"saboda Kai munafuki ne makaryaci ka had'ani da iyayena,ka rabani da masoyina Umar ni BANA SONKA na tsane ka"ta Kare magana da fashewa da kuka Yi yayi kamar beji ta ba sai ma rungumota da yayi ya bude tab dinshi yace"yus ki zab'a nan dubai ne cikin hotels dinan guda biyu wanne kike so muyi honeymoon" Jan Jikinta tayi domin ta Kara tabbatarwa d'an rainin hankaline har zata fita sai kuma ta kalleshi Tace"ya Kuma maganar makaranta na tunda ka ce kano zamu koma ya zanyi?" Be kalleta ba balle tasa ran zai bata amsa Tace"da kaifa nikeyi domin wallahi semester d'aya ya rage min bazan Bari a cuce ni,toh nidai na fad'a ma "tana gama magana ta wuce fuuuuuuuuu kamar iska " Murmushi yayi yace"aini a Sarina babu maganar makaranta watoh so kike in ajiye ki saboda ki samu damar kula d'an isakan nan " Yana gama magana ya bar anguwan B'angaren Aayan ko Maman Nur Share [2/20, 8:27 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ Dedicated to Anty Shamsiya 🅿3⃣9⃣-4⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim B'angaren Aayan ko bayan Abdul ya fita yaji duk hankalinshi ya koma wurin Rahma Tashi yayi ya shirya cikin blue jeans da farin polo Makulli ya d'auka sai gidansu Rahma a kofar gidan ya paka mota Ya shiga da sallama umma ne zaune a kofar d'aki tana d'ura sobo a gora Karasawa yayi har kasa ya sunguna ko iya kallonta beyi ba kunya yake ji Tashi tayi tace"Bari in kirata"be amsa ba ya bar kofar d'akin Hassan ne ya fito ya rungumeshi Yana dariya HUSSANI ko kallonshi yakeyi Amma beyi magana ba Umma na shiga ta tarar da Rahma zaune yau ba laifi jikin da sauki Tace"kije yana waje yana jira ga makullin d'akin hamza ki bude" Tashi tayi ta saka hijabi ta amsa makullin domin Bata son fad'an umma Fitowa tayi taje ta bude d'akin hamza ta Shiga ta zauna Shiko ranshi ya mugun b'ace domin yi tayi kamar bata ganshi ba balle ta gaishe shi har tace"ya shiga hakan ya b'ata me rai Amma sai ya basar ya shiga ciki Zaune ya ganta bakin katifa Kin Zama yayi Yana jira tace"ya zauna"itako ta basar dashi kamar bata San ya shigo ba A ranshi ko cewa"yake oh ni take son in fara Mata magana?Ashe zamu dawwama a nan kenan" Itako lumshe ido tayi a haka har sukayi minti talatin Kuma yana tsaye Jin shiru yasata cewa"tunda baka da abin fadi zanje in kwanta bacci nikeji"mikewa tayi zata tafi ya jawota har ta fad'a kirjin shi rungumeta yayi Gam sai ajiyar zuciya yake saukewa kokuwan kwace kanta takeyi Amma ta kasa Yar Kara ta sake tace"live me you are hurting me "sai a sanan ya dawo hankalinshi ya saketa cikin jin kunya yace"in zakiyi tafiya kiyi ta kallon gaban ki bawai kiyi ta rungume mutane da sunan Zaki fadi ba" Cikin mamakin shi tace"excuse me malam kaifa ka jawo ni ka rungume bani na rungume ka b..." Katseta yayi da cewa"oh nayi laifi dana taroki Zaki fadi?" Tsaki tayi tace"I don't have your time bacci nikeji" Yace"ai baki Isa ba zama zakiyi sai na ce ki wuce" Tace"malam karka manta nan gidan mu ne I call the shut here" Zama yayi ya hade kafa yace"ki tsaya kiji jibi zamu tafi so Ina son in kind'aya Miki sharudda ne na farko kisa socks in za a zo d'aukan ki muje mota na kawo Miki hijabi" Tace"toh yau na gan ubana Kai wani irin mugune ni nace Ina sonka ne balle ka wani kindaya min sharudda?"toh in ma mafalki kake ka bude idon ka domin ni Rahma"ta nuna kan bazan tab'a sonka ba" Tana Gama magana ta wuce ciki Shiko yace" ashe haka ta raina ni?toh zanyi maganin ta" Tana shiga ciki umma tace"ya na gan kin dawo?ke Rahma haka akeyi kin barshi maza ga abinci ki Kai masa ki ciro sobo a fridge ki Kai masa" Turo baki tayi ta d'auki kulan ta ciro sob'o ta fita tana kunkuni A kofa sukayi Karo zai fita tace"ga abinci umma tace a baka"ta kare magana da murgud'a me baki" Ba tare da ya kalleta ba yace"ki kawomin mota zan tafi dashi ne" binshi tayi a baya suna kaiwa mota ya amsa ya Mika Mata kayan da ya kawo mata Yace"sai da safe"be jira amsata ba ya ja motar B'angaren ummi ko Maman Nur Share [2/20, 8:27 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ Dedicated to my fans 🅿4⃣1⃣-4⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim B'angaren ummi ko ta gama Shirin komai jira kawai take ta gan amaren ya'yanta domin ji take kamar Abdul d'an ta ne Ba karamin kokarin Amina tayi wajen shirye-shirye komai ba cikin kankanin lokaci Washe gari da misalin karfe 2:30pn dubin jama'a suka shaida d'aurin auren *Abubakar* ~DA~ *Rahma* Da kuma auren *Abdullahi* ~Da~ *Nafeesa* sai dai mu ce allah ya bada zaman lafiya Wani wawan ajiyar zuciya Aayan ya sauke domin ko Allah yasan yau zuciyar shi ta samu sukuni domin da ji yake Kamar an aza me wani babban dutse Amma ana d'aura auren ya ji iska Mai shegen dadi Abdul ne ya karaso ya bashi hanun yace"we made it wallahi sai yanzu hankalina ya kwanta" Aayan ya sauke ajiyar zuciya yace"aini ba a magana ji nike kamar an sauke min dutse dake zuciyata shekaru uku da Suka wuce wallahi tunda na had'u da Rahma na rasa peace of mind dina but finally iam free" Abdul yace"na tayaka murna domin yanzu naji quarter abinda ka ji nida ko sati bamuyi ba" Me hotone ya zo ya fara kashe musu pics kayansu iri d'aya malun-malun ya bala'in amsar su Rahma ko ba laifi makota da Suka zo jin gulma sai Suka gan umma ta fito musu da kayan abinci a dafa harda nama Nan fa babu kunya Suka fara ci suna kus-kus wasu harda kaiwa gida Da k'yar umma ta tursasawa Rahma tasaka Riga da zani cikin dinkuna da tayi Mata na biki domin ta dade tana tanadi Gidansu yusura ba laifin dangi da abokan azirki da suke kusa sun cika Nan fa biki yayi biki itama tayi kwalliya cikin shadda already made Riga da skirt tayi kyau dama da kitsonta ga lallainta na sheki Mami ko sai d'ura Mata kayan Mata take emergency kiranta take ta Sha a gaban ta Sadiya ma tazo abin sai mamaki yake bata Da Suka rage su biyu tace"yusura ya haka ta faru?" Yusura ta fashe da kuka cikin kuka ta Bata labarin komai da ya faru tace"Kuma wallahi su Abba Basu bani damar Kare kaina ba" Sadiya tace"hmm Allah ya had'a ku da mazan duniya toh nidai shawaran da zan baki tunda an d'aura kiyi hakuri ki yarda da kaddara ku zauna lafiya kila hakan shine mafi al'khari a gare ku" Yusura tace"wallahi sai na shuka masa rashin mutunci a gidansa tunda ya had'a ni da iyayena" Sadiya tace"ni nafi ma tausayin Rahma ga rashin Amir ga wanan kaddararren auren" Yusura tace"ni addu'a nama Allah yasa a barmu gida d'aya ko mutum zai rage zafi,jiya munyi waya da ita wallahi tana wani hali" Sadiya ta mike tace"toh Allah ya Sanya alkhari nidai zan tafi kafin nan zan biya gidansu Rahma sai kunyi resuming school nasan next week zaku dawo" Yusura ta kalleta da mamaki tace"ban gane Zaki tafi ba babu fa kawar da zata rakani anfa kusan kaini' Sadiya ta zaro ido tare da dafa kirji tace"rufa min asiri ki bari in auri masoyina aini bani ba binku barrack so kike in had'u da wani tantiri yamin abinda akayi muku?" Yusura tace"kiyi hakuri ki raka mu please" Jaka zainab ta d'auka ta kama hanya tana sallamarta Niko nace banga laifin ki ba tunda fashin Mata ake Bayan ta bar gidan,gidan su Rahma tayi direct Nan ma babu inda ba ayi da ita ba Amma taki a cewarta zasuyi waya Da misalin karfe 6:30 aka zo d'aukan amare da motorci na alfarma Ai yan anguwansu Rahma na gani suka fara gulma wasu suka nace sai sunbita dan ganin karshen Abu Umma ko hanun ta d'aga sama tayiwa Allah godiya da ya rufa Mata asiri a duniya asirin da mahaifiyar amir ta so tona Mata sai gashi Allah ya rufa Mata asiri a lokacin da bata tab'a zato ba Wani sabon wanka Rahma tayi ta saka lace Mai shegen kyau sai kyalli take domin Rahma black beauty ce bakin ta kyalli yake sai dai kuka take sai aikin lallashi akeyi Tanayi Yan biyu nayi umma nayi Cikin kuka umma ta rungumeta tana Mata nasiha ta kama hanunta Tace"ya'ta a yau Ina son mu manta abinda ya faru a baya mu fuskanci gaba,Ina son ki sani aure ba abin Wasa bane kuma duk wata mace meson ganin dai-dai a rayuwarta toh ta kasance mace ta gari,in aka ce mace ta gari ana nufin mace mai... Bari dai lissafi Miki Na farko...... Ignore any error Maman Nur Share [2/20, 8:27 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ Dedicated to my fans 🅿4⃣3⃣-4⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"na farko mace ta gari itace Mai hakuri domin abu na farko dake rike aure shine hakuri wallahi Rahma komai kyau ki komai iya girki ki in baki da hakuri toh baki Kai mace ba domin muna zamanin da kyau ba komai bane a wurin maza hakuri shi zai cece ki,abu na biyu shine biyyaya da kawaici Rahma ki kasance mai biyyaya Bari na bari Yi nayi ki kasance ke kullum baki da wata buri sai dai ki faranta me ki Zama me Kara da kawaici,ki kasance me kawaici a dukanin kuskurenshi ba komai zaiyi kiyi ta fad'a ko ki tada hankalin ki ba namiji bayan son haka domin maza suna da girman Kai su zasu dade suna maka laifi kana hakuri amma ke da kinyi musu abu kad'an baza su d'auka ba shiyasa akeson cikin biyu a samu me hakuri,abu na uku shine ki kasance me yo me uzuri in ya b'ata Miki rai ko kika ji yayi wani abu a waje karki Yi saurin d'aukar zafi a lokacin da kika ji kiyi ta ambatoh Allah har sai hankalin ki ya kwanta Kuma karki tunkare shi da b'acin rai domin d'aukan mataki cikin fushi babu abinda yake kawowa sai dana sani Rahma Dan Allah ki kiyaye Abu na gaba ki kasance me safta na jiki da na muhalli ya kasance kowani lokaci mijin ki Yana ganin fes fes ko Ina a gyra Rahma komai rashin jutuwarki da mijinki karki Bari yan waje su sani karki yarda ki bawa yan waje fuskar kawo miki gulmar mijinki da sun zo ki nuna musu ko aya yake mijin ki ne Kuma kina sonshi haka In zakiyi girki ki natsu ki cire duk wani abu a zuciyar ki,Karki Bari wani ya tayaki girki miji ba tare da kwakwaran dalili ba,ba a so ana Bari wani na saka hanun a girki miji Rahma karki gujewa mijinki a shimfida ki zamto ko wani lokaci ya zo a shirye yake kiyi ta yi me wasanin a cikin gida ku kasance Kamar abokai kina me shagwab'a, Rahma ki guji duba wayar miji domin babu abinda hakan ke janyowa sai matsifa da bala'i Rahma a kowani lokaci kisa a ranki mijin ki mijin mace biyu ne Kuma a kowani lokaci zai iya auro wata karki yarda ki kasance macen da bazata iya rike kishinta ba,komin kishin ki,kiyi kokarin wajen danne shi kisa a ranki mijin ki banaki bane ke kadai Abu na karshe bawai Dan na Gama ba amma Dan na gan ana jiran ki kuma nasan kisan wasu abubuwa ke ba yariya bace shekara 25 ba Wasa ba Rahma ki guji abokan banza ya kasance kafin kiyi kawa sai kin karance ta Kuma komai kusanci ki da kawa karki kuskura ki fad'a Mata sirrin mijinki karki kasance me girma Kai in kiyi laifi ki bashi hakuri,Rahma a yau kin shiga wata fuskar rayuwa ki yada kawayen ki yan Mata domin ke ba ajinsu bane domin akwai bambamcin matar aure da budurwa ba Ina nufin ki gujesu ba but kin San irin Zaman da zakiyi dasu domin dayawan kawayen yan Mata sunyi sanadiyar mutuwar aure da dama ki kiyaye Rahma ki rike Azkar Banda Wasa da ibada karki bari azumin Monday da alhamis ya wuceki kiyi tame addu'a domin a rayuwar ne akwai wasu battle da Azkar ne ke fighting Mana bamu sani ba,domin duniya baka damu da mutum ba ya damu da kai akwai wasu ta kasa suke bi dan ganin ka kunyata a idon.duniya toh ki rike addu'a" Kuka Rahma ta fashe dashi ta rungume umma tace"umma bana son in tafi karki Bari su tafi Dani (Iyaye mata ku dage wajen yiwa ya'yan ku nasiha in sunyi aure kuyi ta ganar dasu abubuwa cikin hikima in ma kunya kukeji wallahi yin haka nada matukar amfani ke a matsayinka na uwa kamata ai ki zaunar da yar'ki ki koya Mata karatu akan aure domin zata fi jin naki fiye dana wata gwago ko anty ta is important" Umma tayi murmushi ta shafa fuskarta tace"lokaci ne yayi Rahma domin mace Bata dawwama a gidan ubanta fatana shine ki shiga da kafar dama Allah ya kiyaye shaida yasa in kin shiga babu maganar rabuwa sai dai in mutuwa ne ya rabaku" Kiran umma da akayine yasa ta mikewa ta kama hanun Rahma Suka fito domin babu ko wace kawa Umma ta dankawa dattijuwar cikinsu tace"gata amana" A b'angaren yusura ma hakane mami ta Mata nasiha me rasa jiki inda Mami ta fahimtar da ita babu perfect marriage domin 99%of ma'aurata kowa nada nashi matsalan sai dai na wani yafi wani ne Allah dai kawai yasa mu dace ya bamu hakuri Zama da mazajen mu Yusura tayi kuka kafin Suka rabu Wanda da k'yar yusura ta bisu A haka aka d'auki amare zuwa gidan general B'angaren Amir shima an d'aura aurenshi da Aneesa Wanda tunda aka d'aura yake kukan da besan dalili ba Anty hafsat kk bayan an d'aura aure ta sheke da dariya tace"ai ni ba a ci min mutunci a kwana lafiya burina ya cika yanzu nan ai tunda ka nuna baka son Aneesa nayi alkawarin ita zaka aura" Bayan an kaisu Rahma gidan general Wanda sunyi mamakin ganin cikar gidan domin sosai suka Tara jama'ar Cikin gaggawa hajiya zeenat watoh matar general ta shigo da wata me make up da akwati guda a ciki Budewa Rahma dake kuka fuska tayi tace Maman Nur Share [2/20, 8:27 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ Dedicated to my family 🅿4⃣5⃣-4⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"Rahma tashi ki Shiga toilet kiyi wanka za ayi walima ne cikin daren nan tunda gobe da asuba zaku tafi" Rahma ta kalleta tace"Ina yini ma" Hajiya taji dadin gaisuwarta sai ta rungumeta tace"Sannu dota barka da zuwa Ina tabbatar miki bazakiyi nadamar auren Aayan ba" A ranta tace"oh sunanshi kenan?"tabe baki tayi ta mike tace"umma Bari inyi wanka" Hajiya tayi murmushi tace"kiyi sauri ga Esther na jiran ki tayi Miki kwalliya" Tace"toh"bayan hajiya ta fita d'akin da yusura take taje inda ta Sami yusura ta had'a Kai da guiwa tana rusgar kuka Karasawa hajiya tayi tace"subhannallah meya sameki?" Cikin kuka yusura tace"a maidani gida wallahi BANA SONSH..." Rufe Mata baki hajiya tayi tace"haba nafeesan Abdul yanzu saboda kewa Zaki ce baki son Wanda kuka d'au shekaru Kuna soyyaya?" .cikin kuka zatayi magana hajiya ta katseta da cewa"kedai tashi ki shiga kiyi wanka Mai kwaliya zata zo Nan da mintina kadan tayi Miki. walima awa d'aya kawai za ayi domin dare yayi" Tashi yusura tayi ta shige bayi tayi wanka ta fito dama hajiya ta ajiye Mata dinkeken atamfa Sawa tayi sanan ta zauna bakin gado tana tunani Sanda Esther ta gamawa Rahma kwaliyya ta zo tayiwa yusura Bayan ta gama hajiya ta fito tace"muje malama na jiran ku sauri take Gyalle ne manya sunkayi lullubi sunyi kyau Rahma na hango yusura ta mike taje da gudu ta rungume yusura Suka fashe da kuka Yusura tace'yi shiru Allah na Nan" Rahma ta kasa magana sai kuka takeyi Hajiya tace"kuje ku zauna kowa ya zauna kusa da mijinshi" Kallon kujerun sukayi sai ko Suka hango kujeru guda hud'u masu kyau su Aayan sun zauna sun bar biyu a tsakiya Aayan tunda Rahma ta fito ya zuba Mata idanu a ranshi ko cewa yake I love this woman Karasawa sukayi suka zauna kamar inda hajiya ta umurce su Wa'azi malama Khadija haruna tayi akan zaman auren sosai jikinsu yayi sanyi awa d'aya ta d'auka tana nasiha kafin aka rufe taro da addu'a Washe gari da asuba suka Kama hanyar kano Wanda sai karfe 4:pm suka Isa kasancewar mota Suka bi Gidan ummi direct sukayi Ummi na ganinsu ta rungumesu cikin so da kauna ji take kamar ta goyasu (Rayuwa kenan a duk lokaci da wani ya Ki'ka wani zai so ka mummy ta tsane ki Rahma sai gashi ummi ta rungumeki rayuwa kenan Wani hadaden d'aki aka kaisu Zama sukayi suna kallon d'aki Rahma tayi ajiyar zuciya tace" Kuna jin dadin littafin kuwa❓ba a comment sosai sai sticker why❓ .maman Nur Share [2/20, 8:28 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ My paid book 1,NIDA MIJINA 2,KAUNA CE 3,MAI MATA BIYU 4,NIDA YAYA HYDAR D'ari biyu'biyu ne Game bukata ya tuntubi layina 09090112846 Dedicated to 80k godiya Mai tarin yawa nagode da kokarin ka 🅿4⃣7⃣-4⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"ai mudai mun gan ta kanmu" Yusura tace"wai reception za ayi yanzu" Rahma tace"duk ki kyalesu su Gama haukansu ai next week zasu maidamu Minna saboda lectures" Yusura tace"ni har takaici missing lecture da zanyi na sati d'aya nikeyi gashi har yanzu banyi summiting t'p form dina ba balle h o d yayi assessing result dina gashi iam stock here ga wanan carry over da nike dashi kin san mutumin beda mutunci in nayi wasa sai yasa nayi summer" Rahma tace"karki damu da mun koma zakiyi komai cikin natsuwa" Abinci aka kawo musu yusura ce kadai ta ci amma Rahma taki ci Bayan sun gama akayi musu kwalliya cikin wani hadaden gown ya bala'in karb'a su Amina ta shigo ta kama hanun su Suka sauka jama'a sai yaba kyaunsu ake Babu b'ata lokaci aka tafi hall wurine Mai shegen kyau abinda yabawa Rahma mamaki hotunan ta ne manne a hall wasu hoton ma Bata san sanda akayi Mata shi ba San Nan Kuma an had'a sai ka rantse tare sukayi da Aayan Babu b'ata lokaci aka fara reception inda angwaye Suka Sha shadda me shegen kyau da Sada M'c ne ya bukaci ango da amare su fito su taka rawa Su Aayan aka fara Kira Suka fito fili Rike Mata hanun yayi suna fitowa akasa cool music Shidai tsayawa yayi itama Rahma haka ko motsawa basuyi Matse hanunta yayi dayasa ta kalleshi tana hawaye sai ya take jela gown dinta sai tayi Kamar zata Fadi ya tarota sai kawai ya rungumeta Yana jin bugun zuciyarta Kai bakin shi yayi dai-dai kunninta yace"ai sai ki ce in rungume ki bawai ki fake da fadiwa ba" Jan jikinta takeson yi ya kamata gam hakan yasa Samira da ke zaune rike da glass cup tana Shan drinks ta matseshi ji kake pus jini na fita a hanunta Jama'a ko sai tafi suke babu Wanda ya Lura da Samira M'c yace"suje su zauna sanan su yusura Suka fito Abdul ko juya yusura yake kamar baby sai rungumeta yakeyi Yana wani yi kamar zai maidata ciki kunya da takaici yasa yusura fashewa da kuka Amma babu kunya ya fara lashe hawayen Bayan sun Gama aka Kirasu su yanka cake yankawa sukayi Suka ciyar da juna inda Abdul shi salonsa daban ne domin sanda yasa a bakin shi ya saka Mata Daga nan aka ci aka Sha aka rufe taro da addu'a Kama hanun Rahma Aayan yayi suka fita sai dai suna fita harabar hall din ya gan abokan aikin shi Kallon Rahma yayi yace"ki jirani a mota" Ba tare da tayi magana ba ta kama hanyar mota Sai dai kafin ta Kai taji kamar rigarta ta kama wani abu domin tana ja yaki fita Juyawa tajeyi sai tayi luuu zata Fadi sai Samira data take gown din ta rikota Juyawa Rahma tayi tace"nagode Yar uwa har naji tsoro na d'au zan fadine" Samira tayi wani murmushi me ma'anoni dayawa tace"babu komai,it strange inda abubuwa Suka faru yau,yau da fara ganin ki na zub da jini"ta nuna Mata hanun ta,sai gashi ke Kuma daga had'a hanya Zaki fadi,toh me ke faruwa ne?ko meyasa hakan ta faru?kodai sighn ake baki kiyi hankali da wata ko kuma alamune Nan gaba zaki fadi gabana?"hade rai Samira tayi Kamar ba ita ta gama magana da fara'a ba yanzu tace"listen to me and listen carefully in baki son rayuwar ki ta Shiga cikin matsifa toh ki fita harkar Aayan ki nimi ya sakeki da kanki kafin lokaci ya kure Miki" Rahma da duk mamaki ya mamayeta ta kalli Samira sama da kasa sai Kuma abin ya Bata dariya Aiko ta dara Kafin tace" Maman Nur Share [2/20, 8:28 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ Dedicated to my fans 🅿4⃣9⃣-5⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Rahma tace"toh a matsayinki nawa kenan?" Tace"a matsayina na budurwar Aayan" Rahma tace"really?toh ni Ina ruwana da soyyayarku" Samira tace"da ruwanki domin kin shiga tsakanin mu kinje kinyi asiri ya aureki,Ina son ki sani bazan tab'a barin ki kiji dadin zaman aure da Aayan dina ba Kuma ai dama yace min baya sonki umminshine tayi me dole ya aureki,wallahi yau saina hanashi kwana a gidanki a gidana zai kwana dama mun saba a gida d'aya muke kwana" Rahma tayi wani dariya harda tafi ita kanta ta mance ranan da tayi irin wanan dariya Kallonta tayi tace"toh ai sai ki ce min ke karuwanshi ce,toh Ina son ki bude kunnuwanki da kyau ki ji inma da Yana kwana a d'akin ki ko gidanki daga yau ya daina and a matsayinki na karuwan mijina ya kamata kiji kunyar tunkarata ki gaya min duba dakema fa macece but ba laifin ki bane kunyar ne baki dashi,but Yana da kyau ki koma gida iyayen ki su koya miki tarbiya inma haka be samu ba a koya Miki kunya at least. ko uwarki Bata raye ne?" Maganar Rahma ya b'atawa Samira rai hakan yasa cikin fushi ta d'aga hanun zata kaiwa Rahma mari amma sai Rahma ta rike hanun tace"ajiye hanun Nan kafin insa a yanke shi karki manta iam the wife here not you, and to my darling husband you are nothing than a prostitute" Nuna ta Samira tayi da yatsa tace"kin San koni waye nifa soja ce Ina da karfin da zan bindige ki a nan" Rahma tayi folding hanunta tana murmushi tace"and so,karki manta nima fa matar soja ne and nasan ya fiki matsayi a wurin aiki,so ki kiyaye ni" Zatayi magana sai ga Aayan ya karaso ganin Samira tare da Rahma yasa shi jin fadiwar gaba toh meya kawota kano?wanan wani irin naci ne?" Samira na ganin shi tayi sauri ta rungume Rahma ta Kai bakin ta dai-dai kunnin Rahma tace"yau ni Samira nayi challenging d'inki ko wata biyu bazakiyi ba zan sa Aayan ya sakeki" Rahma tace"I will be waiting challenge accepted" Tureta Rahma tayi sai Samira tayi murmushi ta kalli Aayan tace"sir na Taya ka murna your wife is beautifull" Kama hanunta yayi ya jata gefe yace"Samira me ya kawo ki kano?meya had'a ki da Rahma?me kike fad'a mata?Ina fatan dai baki fad'a Mata komai ba" Samira tayi murmushi tace"karka damu tukkuna dai ban fad'a mata komai ba but ai ka sab'a alkawari domin ni kace zaka aura" Shaketa yayi yace"in zakiyi komai kiyi a kaina but karki kuskura kice zaki je kusa da Rahma in ba haka ba zan iya kashe ki" Cire me hanun tayi a wuya tace"I call the short"tana gama magana ta wuce ta barshi tsaye Komawa yayi sai ya tarar da Rahma zaune tana kuka ko name oho A ranshi yace"Allah yasa bata fad'a Mata komai ba yana son tambaya Amma baya son ta rainashi kawai sai ya basar Itako ba komai yasa ta kuka ba sai tuna amir da tayi yanzu a ce d'an iska ta aura hanya an Mata adalci kuwa? Har suka iso gida kuka takeyi Amina ce ta zo ta kama hanunta suka shiga ciki Koda ta shiga d'akin yusura tayi bacci Haka ta kwanta ta lullube da bargo ta Maman Nur Share [2/20, 8:30 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ Dedicated to Fatima Mohammed Ishaq comment dinki nasa ni nishadi 🅿5⃣1⃣-5⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bude wani shafin kuka tayi tana tunanin makoman rayuwarta yanzu a ce tun ba a Kai ko Ina ba an fara Mata warning Ina ga tafiya tayi nisa? Jin shashekar kukanta yasa yusura juyowa ta kalleta Tace"Ashe kun dawo?" Cikin so ta b'oye kukanta tace"eh na dawo yanzu Muka shigo" Yusura ta ja bargon tace"juyo ki kyalleni me ya sameki kike kuka?" Juyowa Rahma tayi tace'wallahi babu komai kewar ummana naji"ta b'oye mata Yusra ta sauke ajiyar zuciya tace"hmm ai mu Kam mun gan ta kanmu an rabo mu da iyayen mu Nima nayi kewar Mami sai dai haushin su nikeji na rashin bani dama in kare kaina Rahma ta sauke ajiyar zuciya tace"ya zamuyi iyayen mu ne" Motsi Suka ji alamun ana shigowa Yusura tayi saurin lullube bargo har kai Rahma ta tuntsira da dariya tace"ke miye haka" Yusura da jikinta rawa yake tace" kimin rai ki ce nayi bacci" Kafin Rahma tayi magana Abdul ya shigo Ganin Rahma kwance yasa shi d'an jin kunya yace"oh amaryar mu ashe kina nan " Bata amsashi ba ta kwanta ta juya me baya Leka yusura yayi sai ya gan baya ganin fuskarta Murmushi yayi yace"oh bacci kike?" Yusura bata san sanda tace"eh bacci nike ba" Da har zai wuce ya dawo yace"Allah ko?" Sai a sanan gane tayi shirme Be tsaya b'ata lokaci ba ya d'auketa ya tafi da ita sai zillo takeyi tana kokarin sauka daya fuskanci zata tarame jama'a sai ya hade bakin su Ta kofar baya ya tafi da ita garden ya ajiyeta a wani dogon kujera sanan ya kwanta ya aza kanshi a cinyarta Kuka takeyi kasa-kasa cikin kuka tace"wallahi bacci nikeji" Cikin nuna ko in kula yace"baby kin gan inda jama'a suka taru a bikin mu kuwa? Ban tab'a tunanin haka ba" Zatayi magana yayi saurin cewa"baby gobe zamu tafi Lagos ki tashi da asuba ki shirya jirgin safe zamu bi" A fusace tace Maman Nur Share [2/20, 8:30 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ Dedicated to Anty Shamsiya 🅿5⃣3⃣-5⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim A fusace tace"wai wanan wani irin abu ne in nayi magana sai ka juya min magana ko ka d'auko wata mata" Waya ya ciro a aljihu ya kunna torch light Yana haska Mata fuska Tace"miye Kuma haka?" Yace"so nike in gan baki tsiwa" .hararanshi tayi Sai yayi murmushi yace"Dan Allah karamin bata isheni ba Fashewa tayi da kuka,murmushi yayi yace"dadi ta Miki yawa Aayan ko d'akin shi yaje direct ya zauna ya rike Kai yace"ko me take tunani yanzu?mikewa yayi for the first time da ya fara jin shakka mutum ,in ya tuna Samira da abinda ya tab'a faruwa tsakanisu sai yaji ba dadi bai tab'a tunanin Rahma will get involve ba B'angaren Rahma ko tayi kuka ta gode Allah har bacci ya saceta B'angaren su Amir ko zazzabi yake sosai hakan yasa ba ayi wani sha'anin ba anty hafsa ko sai fada takeyi a cewarta ya lallab'a haka yaje hall Komawa tayi wajen boka ta tace"a Bata maganin da zai sa Aneesa ta mallaki Amir Kar ya gan kowa gaban shi sai Aneesa Da asuba Rahma ta tashi da mugun ciwon kai ga zazzabi,itama yusura haka domin har rawar sanyi take Hakan ba karamin d'agawa ummi hankali yayi ba ta Kira Dr nan Dr tace"streess ne a bari su huta" Komawa sukayi bacci Sai misalin karfe 11:pm Abdul ya shigo yace"su shirya su tafi ana jiransu a Lagos Umma tace"haba ku bari Mana su samu karfin jiki Abdul yace"no ana jiranmu babu inda ummi ta iya haka ta tashesu badan taso ba .yusura na bude ido ta saukeshi a fuskar Abdul kashe Mata ido yayi Yana dariya Cikin awa d'aya duk sun Gama shiri,ummi Bata so tafiyarsu ba domin Rahman ta shiga ranta har yusura ma Amina ce ta kaisu airport sanda ta gan shigansu jirgin ta koma Bayan sun bar gidan duk wani Wanda ya zo bikin kowa ya fara Shirin wucewa Wata matace makociyarsu ummi ta bi ummi bedroom inda ta ganta zaune ta d'an jigina da gado Zama tayi a kasa tace'hajiya wallahi akwai abinda baku sani ba game da yariyar nan Rahma" Ummi ta d'an d'ago ta kalleta tace"inaji" Larai tace"kin San satinan na tafi Minna gida ko?" Ummi tace"ina zan sani?" Tace"toh wallahi gidan yayata uwa d'aya uba d'aya katanga ya raba su da Rahma a ranan naje in dubo yayana kawai sai aka biyo mahaifiyar Rahma gida" Ummi tace"me tayi?" Ladidi tace"Ashe wai Rahma Yar iskace wallahi har video akayi Mata tsirara tana iskanci da wani hakan ma yasa mahaifiyar Wanda zata aura tace sun fasa hajiya da idona na gani ba labari aka bani ba bansan ya akayi Kuma na ganta a Nan ba,hajiya kiyi gaggawan d'aukan mataki" Ummi ta matso bakin gado ta zubawa ladidi ido kafin tace' Maman Nur Share [2/20, 8:30 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ Dedicated to NANAH KHADIJA 🅿5⃣5⃣-5⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ummi ta kalleta sama da kasa tace"yaran ki nawa?" Ladidi tace"shida ne Mata hud'u maza biyu budurwar ta isa aure kuma kyakyawa ce ko yau za iya Mata aure" Ummi ta ja numfashi tace"toh a matsayin ki na mace Kuma uwa meyasa kike b'ata mace Yar uwarki?" Ladidi ta fara in-ina Ummi tayi murmushi tace"ni ban damu da abinda Rahma ta aikata a baya ba abinda na sani ita matar d'ana ne,meyasa wasu matan basu da aiki sai gulma ne?a matsayin mu na Mata muyi ta aibanta Mata Yan uwanmu?ladidi da kike fad'a min so kike insa ya saketa ya auri wata?bayan nasan in ma karuwace zai samu ladar aurenta,shin nasan abinda yakeyi ko yafi na Rahma dan da kawai anfi ganin na mata,a duniyar yau anfi son mace ta kasance kamila ta Kai budurcinta gidan miji shi Kuma namiji ko oho shiyasa suke abinda Suka gan dama suna iskanci su,sai ka gan ya namiji ya gama iskancin shi ya zo ya auri kamilan mace su Kuma Wanda ya b'ata wa zai auresu?Yan mata ma yanzu sun lalace sun biyewa rudin maza sun ki su gane komai namiji yayi ado ne.toh nidai ladidi nagode da kika sanar dani amma Ina son ki sani sai yanzu na Kara jin son Rahma har cikin zuciyata bazan tab'a wulakanta ta ba domin nima Ina da ya'mace gabana batayi aure ba bansan me takeyi a bayan idona ba haka shima Aayan din ki gan in na rufawa Rahma asiri sai Allah ya rufa min nawa asirin nagode Zaki iya tafiya Amma kema ki canja Hali gulma ba Abu ne me kyau ba" Ai ladidi ji tayi tunda take a rayuwa Blbata tab'a jin kunya haka ba gaskiya tayi dana sanin fito da wanan maganar dama son zuciya ya kawo ta a tunanin ta hajiya zata sa a kori Rahma sanan Aayan ya auri yar'ta ashe ba haka bane" Ai bata Kara komawa cikin gidan ba ta kofar baya tabi ta bar gidan Ummi ko kwanciyarta ta gyra tace"aikin banza a ce kina mace ni Rahma ma batayi min Kama da Wanda Yar iska ba" A lokacin da jirgi ya tashi fitsari ne ya rage be kubcewa Rahma Dan tsoro duk Aayan na lura da ita amma ya basar a cewarshi ai bata gaisheshi ba shima ba zai fara mata magana ba Yusura ko bata masan jirgin ya tashi ba domin Abdul ya sata jikin shi yana Mata tafiyar tsusa Tun tana kokuwa harta hakura ta lafe jikinshi inda wani bacci me dadi ya kwasheta Rahma ko idonta yayi wuri-wuri kamar zatayi kuka hawaye ya cika idonta Lumshe ido tayi sai satar kallonta yakeyi ji yake kamar ya rungumota Wani yunwa ne ya fara damunta sai ta bude ido ta kalleshi Tace"yunwa nikeji" Be amsa ba saima Kiran wata flight attender da yayi ya nuna Mata Rahma Rahma ta rasa me zata ce mata domin itadai bata tab'a Shiga jirgi ba Tunawa tayi da ai tana gani a films Ordering abinda zata ci tayi Kallon su Abdul da yusura tayi inda Abdul yakeyi kamar zai mayar da yusura ciki Murmushi takaici tayi tunawa da amir dinta Can kuma sai ta gan rashin dacewar yin haka tana matar sure Nima gafarar ubangiji tayi hawaye na kokarin zubo Mata a ranta tace"sabon rayuwa dole ne in yarda da kaddara in mance da abinda ya faru a baya in rungume gaba ni kaina nasan nayi bankwana da farin ciki" Kallon Aayan tayi sai idonsu ya had'u hawaye ya zubo Mata Shi ya fara d'auke kanshi Yana mamakin meyasata kuka Allah dai yasa Samira bata fad'a mata wani magana ba Suna sauka jibrin ya zo ya d'aukesu ya kaisu gida Babban gidane me d'auke da duplex biyu sai dai suna da d'an nisa da juna Suna fitowa a mota yusura ta fara kallon wuri sai ta kalli Abdul Tace" Maman Nur Share [2/20, 8:30 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ Dedicated to my fans Nagode da comment da addu'on ku har na rasa Wanda zanyi replaying but Ina karantawa Kuma suna sani nishadi 🅿5⃣7⃣-5⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"a Nan zamu zauna tare da Rahma?" Murmushi yayi yace"eh but tare Dani ba Rahma ba ,yana gama magana ya ja hanunta suka shige ciki" Rahma ma tambayar da tayiwa Aayan kenan amma shi be amsata ba sai ma wucewa da yayi ya barta tsaye hakan yasa ta bishi a baya Da sallama ta shiga falon dake tashin kamshi sai kallon ko Ina take domin hotunanta ne a bango Wanda ita bata San dasu ba Shiko a zaune yake har ya d'auko ruwa yana Sha Kallonshi tayi tace"dan Allah Ina ne toilet Ina so in yi alwala zanyi sallah Be kulata ba ya d'auki remote ya fara latsawa Zatayi magana sai ga Samira tana saukowa daga upstairs din cikin wani d'an iskan crazy wando da riga armless A lokaci d'aya gaban Rahma da Aayan ya fadi Saukowa take cikin tafiyar takama tana cewa"welcome home sweery Ashe kun iso ai kana kirana na bar abinda nikeyi nace bari in zo in tarbe amaryata Tashi yayi Yana kallonta Itako Rahma hawaye ya cika idonta kiris take jira ta fashe da kuka amma sai kawai ta tuna da maganganun umma data ce Rahma karki bari kowa yasan tsakanin ki da mijin ki"kawai sai tayi saurin mayar da hawayen Amma sanda ya gangaro cikin dabara ta gogeshi Aayan yace"Samira what are you doing here?" Murmushi tayi ta karaso ta rungumeshi tace"baby ka manta Kai ka kirani?" Rahma tayi murmushi tace"a yau for the first time na gan karuwan da ta zo tarban amaryar abokin fasikancinta,a gaskiya na Kai mace da har kariya zata biyoni gida,toh dai tunda nice matar gidan Ina Miki barka da zuwa kin san akwai babanci karuwa da matar gida domin komai lalacewar matar gida duniya sun shaida ita yake so shiyasa ya aureta itakuma karuwa sai dai a Kare a titi " Samira tayi murmushi tace"bani da lokacin ki"ta Kare magana da niyyar rungume Aayan sai dai kafin tayi haka Rahma ta rungumeshi tace"baby na gaji Kuma akwai salloli a kaina zanje inyi wanka inyi sallah" Yanayin inda ta rungumeshi yasa shi shiga wani yanayi Rahma tace"ko tare zamuyi ne baby?" Samira ta zo zata janye Aayan Rahma tayi saurin tureta tace"karki kuskura ki ce Zaki tab'a shi domin bazan lamunta ba in kina son ki tab'ashi ki bari sai kun rage ku biyu abinda yafi rungums sai kuyi but not in my present" Rahma ta kalli Aayan tana tura baki tace"baby please in na fito ka goyani" Kallonta yayi sai ta d'auke ka ta janye jikinta Har ta haura sai Kuma ta dawo tace"baby ina ne d'akina Kar inje in shiga d'akin karuwar ka" Kallonta yayi Amma beyi magana ba,itako sai ta koma d'akin da ta fara gani na farko ta Shiga ta gan komai fes fes ga d'akin ya had'u Zama tayi bakin gado ta fashe da wani mugun kuka ta toshe bakin ta tana kuka Bayan taci kuka ta gaji ta mike ta shiga bayi tayi wanka ta fito d'aura da towel sai a sanan ta tuna karamin akwatin ta na falo Hijabi ta d'auka har zata sa,sai Kuma ta cire ta fito da towel iya guiwa tana tafiya a hankali har ta sauka Abinda ta gani ne yasa ta tsayawa tana kallo Domin kiss sukeyi Basu man ji fitowarta Gyran murya tayi sai Aayan yayi sauri janye jikin shi Ratsashi tayi ta jawo akwatin tace"enjoy"sanan ta haura Samira ta jawoshi sai ya wani tureta yakeyi Shaketa yayi yace"ki barnan gidan kafin insa a fidda ki" Tace"Kai ma kasan baka Isa ba " Yace"Samira kina kaini bango na fara gajiya meyasa har yanzu bazaki gane bana sonki ba?" Tace"saboda ni Ina sonka" Wayarta ne tayi Kara tana dubawa tace"ka ci sa'a an kirani Fita tayi tabar gidan shiko Zama yayi a kujera yace"yanzu nasan she will misunderstand me But har ranshi yaji dadi inda ta tsayawa kanta B'angaren su Abdul ko Maman nur Share [2/20, 8:31 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ Dedicated to my fans Gaskiya inajin dadin comment dinku,ana Ina godiya da inda kuka nuna kaunar ku a shirin *KALUBALE* nagode 🅿5⃣9⃣-6⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Su Abdul ko suna shiga a falo ya rungume yusura yace"baby kin gaji ko?" Batayi magana ba domin ji tayi wani abu na tafiya daga tafin kanta har tsakiyar kanta Kama hanunta yayi yace"zo baby in miki massage"ya Kare magana da janta zuwa kujera ya kwantar da ita kokarin tashi takeyi sai ya danneta yace"wait yanzu zan Miki you will fell better ki san kin yi zirga-zirga dayawa dear Juyata yayi ta Kife ciki ji tayi Yana bude zip din rigarta Kokarin juyawa takeyi amma be bata dama ba Jan zip din yayi zuwa kasa sai pink colour bra dinta ya bayyana Ji yayi tace"please ka bari" Yace"no baby taimakon ki zanyi ai you will fell beta" A hankali yake massaging bayanta aiko Bata san lokacin da bacci ya d'auke ta Yana ganin bacci ya d'auketa yayi murmushi yace"mutum kenan sai shegen gulma ance ba a so amma ana son d'imina Yusura ta share awanin tana bacci Kuma be tasheta ba Sai bayan awa biyu ta farka tana murza ido dai-dai lokacin da ya fito a kitchen da plate din abinci Ganin ta yayi zaune sai kawai yayi murmushi yace"baby ashe kin tashi ga abinci na daho Mana Nima yunwa nikeji" Turo baki tayi tace"ni bana jin abinci maza" Murmushi yayi yace"baby Yi hakuri ki yi tasting wallahi na Sha wahala kafin in daho wanan taliyar " Tace"nifa ka kyaleni babu ruwana da Kai" A kasa ya zauna kusa da kafarta Yana matse kafafun Yace"baby please ki ci kin gan saboda kina bacci Muka fasa zuwa party da aka had'a mana domin bamu son mu wahalal da ku Aayan ya kirani d'azu yace'mu hakura kawai" Kallonshi tayi tace"waye Aayan?" Yace"mijin kawar ki mana" Tace"oh sunanshi kenan?" Yace"eh" Ta kalleshi tace"toh kai miye sunan ka?" Murmushi yayi yace"yanzu baby baki ji kunya ba a ce baki San sunan mijin ki ba shame on you" Turo baki tayi tace"toh ka tab'a gaya min ne?" Yace"toh ai baki bani dama ba" Tace"toh in bazaka fadamin ba ka bari" Murmushi yayi yace"ai ban Isa ba wallahi sunana Abdullahi mansur" Tace"yayi kyau" Yace"just yayi kyau Zaki ce babu d'an Karan iri kice what a nice name" Tace"toh ban gan dama ba" Tashi yayi ya koma kujera ya jawo abinci ya Kai bakinta sai ta damke bakin Yace"baby ki ci please Kar yunwa tayi Miki illah" Da k'yar ta yarda ya fara bata sai dai kuma ta ji dadin abinci sosai bata Lura ba har ta cinye abinci" Turo baki shima yayi yace"baby kin cinye ni me zan ci?" .kunya ne ya kamata sai ta rufe fuska Murmushi yayi yace"kedai kin fiya gulma Bayan ya dibo wani abinci ya ci ya d'auketa sai bedroom A gado ya direta yace"baby bari in had'a ruwa wanka" Shigewa yayi ya had'a ya dawo ya d'auketa ciki yace"baby muyi sauri muyi wanka akwai salloli a kanmu" Zaro ido tayi tace"ni kadai zanyi ka fita murmushi yayi yace"ni a rayuwata babu wanan tsarin na mace tayi wanka ita kadai sai dai in bana nan Zatayi magana yasa yatsanshi a bakin ta yace"bani son musu" Kuka ta fashe dashi shiko jawota yayi ya rungumeta gam ya fara rabata da kayan jikinta,harya gama Mata wanka kuka take ta kulle ido gam Wanka sukayi Suka fito da alwala sukayi sallah Al'kibila Maman Nur share [2/20, 8:31 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿6⃣1⃣-6⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Wani babban daji ne a bayan garin Abuja bazaka tab'a tunanin akwai gini a wajen ba gini ne babban me kyau da tsari gaske babban wurine ga katti tsaye da bindigogi a hanunsu Falon wani dattijo ne zaune ya hade kafa d'aya a saman d'aya hanun shi rike da glass cup yana shan wine Shiga tayi ta zauna tana wasu kame-kame Kallonta yayi yace"akwai progress kuwa" Zatayi magana sai ga senator Hafiz ya shigo Shima zama yayi Nan fa suka fara shigowa d'aya bayan d'aya Bayan sun taro shi ogan watoh shugaban al'kibila ya kalli Samira yace"ke me kike har yanzu da bakiyi maganin d'an iskan yaron nan ba da ya hana mu sakewa kuma meyasa har yanzu baki sa yayi mana signature ba ko kin fara sonshi ne?" Samira ta mike tace"tuba nike wallahi yana da taurin. Kaine duk hanya da zanbi Dan yasa hanun a fitar da makaman Nan na bi but yaki yarda but zanyi kokari" Lieutenant general ne ya mike yace"toh gaskiya kiyi sauri domin yaron nan ya fara caza Mana kai in kuma babu cigaba me zai hana mu kashe shi inda muka kashe mahaifinshi" Senator ya mike yace*Nima dai bansan meyasa aka barshi har yanzu ba" Hajiya saratu tace"ai a ganina komai ya zo da sauki tunda yanzu yana da iyali mu fara me barazana dasu ai duk wani me iyali zai kiyaye domin nasan ba zai so a cutar da ita ba " Samira tace"eh yanzu nasan abinyi in ta kama zan kashe matar nashi" Shugaba yace"ba itace target ba focus on the main target " Haka fa sukayi ta tautanawa kafin kowa ya watse inda Suka yanke zasu halbe shi dajin da zasu inda abin zaiyi looking kakar a cerelion din yan ta'ada can be suka halbeshi babu Wanda zai zargesu B'angaren Rahma ko bayan ta idar da sallah kwanciya tayi Amma ba bacci take ba yunwa da ta fara ji ne yasata saukowa Ganin shi tayi zaune a falo,shiko tun tana saukowa ya zuba mata ido" kallonshi tayi tace"zan iya samun abinci? yunwa nikeji" Ji yayi be kyauta ba mikewa yayi zai Kama hanunta ta fisge Tafiya ya fara sai ta bishi a baya,kicin ya nuna Mata yace"ki dafa komai kike so" Bata tanka shi ba ta karasa gaban gas ta kunna ta d'aura tukunya Jellouf din taliya ta dafa,bayan ta gama ta bude fridge sai ta gan water melon fitowa dashi tayi ta had'a juice sanan ta kwashe zuwa dining Zama tayi ta fara cin abinci cikin natsuwa Ganin bata kirashi ba yasa shi mikewa ya karasa ya zauna har zai jawo kulan ta rike Kallonta yayi yace"ni bazan ci abinci bane?" Wani kallo tame tace"miye hadina da kai da zan ma girki ka Kira karuwar ka ta zo ta girka maka" Nade hanunwanshi yayi yana kallota dariya ma ta bashi toh me take nufi? Tashi yayi ya haura sama sai gashi ya fito da jallabiya domin an fara kiran sallah magrib Yana fita ya had'u da Abdul shima ya fito yana sauri zashi massalaci Abdul na ganin shi yayi murmushi yace"ango Ashe ka fito " Aayan yace"Abdul akwai matsala fa' Abdul yace"na miye?" Yace"muje in mun fito zan maka bayani" Massalaci Suka Shiga sukayi sallah basu fito ba sai bayan isha'i suna fitowa Abdul yace"inajin ka,domin sauri nike na bar baby a gida Tsaki Aayan yayi yace"Kai baka da kunya fa" Abdul yace"kunyar me zanji matatace Kai dai fada kawai Aayan yace"Samira ta tunkari Rahma and the worst thing da muka dawo mun sameta a gidan mu,Kuma Rahma ta ganmu muna kiss" Abdul yace"what?kana nufin kayi kissing Samira why?" Yace"ba kissing dinta nayi ba muna magana ne kawai sai naji ta hade bakin mu dai-dai fitkwar Rahma I don't know what to do I know yanzu tana Nan tasawa kanta damuwa" Abdul yace"toh ai ya kamata kayi Mata bayani ka jawota jiki ka lallashe ta" Aayan yace"toh ai raina ni zatayi" Cikin jin haushi Abdul yace"ka ajiye maganar raini a gefe domin ita macece Mata Kuma yan sarauta ne komai kudin ka da mulki ka sai sun juya ka Kuma gaskiya in bakayi wani abu ba Ina tabbatar maka ka bude kofane na shaidanu su Shiga tsakanin ku gaskiya tama birgeni da bata nunawa Samira kofar da zata shiga ba ta nuna ko a Yaya kake Kai mijinta ne gaskiya na yaba da tarbiyanta abokina ka ajiye maganar girman Kai ka je ka rungume matar ka ka bata farin ciki in ba kana so ka rasa ta bane,mu ne fa Muka rabasu da masoyansu ai in bamu kwantar musu da hankali ba mun cika azzalumai,ni tun farko shiyasa banso idea na using Samira ba gashi yanzu she is becoming a night mare Kuma kayi kuskuren Bata free access na gidan ka " Aayan yace" Maman Nur Share [2/20, 8:31 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿6⃣1⃣-6⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Wani babban daji ne a bayan garin Abuja bazaka tab'a tunanin akwai gini a wajen ba gini ne babban me kyau da tsari gaske babban wurine ga katti tsaye da bindigogi a hanunsu Falon wani dattijo ne zaune ya hade kafa d'aya a saman d'aya hanun shi rike da glass cup yana shan wine Shiga tayi ta zauna tana wasu kame-kame Kallonta yayi yace"akwai progress kuwa" Zatayi magana sai ga senator Hafiz ya shigo Shima zama yayi Nan fa suka fara shigowa d'aya bayan d'aya Bayan sun taro shi ogan watoh shugaban al'kibila ya kalli Samira yace"ke me kike har yanzu da bakiyi maganin d'an iskan yaron nan ba da ya hana mu sakewa kuma meyasa har yanzu baki sa yayi mana signature ba ko kin fara sonshi ne?" Samira ta mike tace"tuba nike wallahi yana da taurin. Kaine duk hanya da zanbi Dan yasa hanun a fitar da makaman Nan na bi but yaki yarda but zanyi kokari" Lieutenant general ne ya mike yace"toh gaskiya kiyi sauri domin yaron nan ya fara caza Mana kai in kuma babu cigaba me zai hana mu kashe shi inda muka kashe mahaifinshi" Senator ya mike yace*Nima dai bansan meyasa aka barshi har yanzu ba" Hajiya saratu tace"ai a ganina komai ya zo da sauki tunda yanzu yana da iyali mu fara me barazana dasu ai duk wani me iyali zai kiyaye domin nasan ba zai so a cutar da ita ba " Samira tace"eh yanzu nasan abinyi in ta kama zan kashe matar nashi" Shugaba yace"ba itace target ba focus on the main target " Haka fa sukayi ta tautanawa kafin kowa ya watse inda Suka yanke zasu halbe shi dajin da zasu inda abin zaiyi looking kakar a cerelion din yan ta'ada can be suka halbeshi babu Wanda zai zargesu B'angaren Rahma ko bayan ta idar da sallah kwanciya tayi Amma ba bacci take ba yunwa da ta fara ji ne yasata saukowa Ganin shi tayi zaune a falo,shiko tun tana saukowa ya zuba mata ido" kallonshi tayi tace"zan iya samun abinci? yunwa nikeji" Ji yayi be kyauta ba mikewa yayi zai Kama hanunta ta fisge Tafiya ya fara sai ta bishi a baya,kicin ya nuna Mata yace"ki dafa komai kike so" Bata tanka shi ba ta karasa gaban gas ta kunna ta d'aura tukunya Jellouf din taliya ta dafa,bayan ta gama ta bude fridge sai ta gan water melon fitowa dashi tayi ta had'a juice sanan ta kwashe zuwa dining Zama tayi ta fara cin abinci cikin natsuwa Ganin bata kirashi ba yasa shi mikewa ya karasa ya zauna har zai jawo kulan ta rike Kallonta yayi yace"ni bazan ci abinci bane?" Wani kallo tame tace"miye hadina da kai da zan ma girki ka Kira karuwar ka ta zo ta girka maka" Nade hanunwanshi yayi yana kallota dariya ma ta bashi toh me take nufi? Tashi yayi ya haura sama sai gashi ya fito da jallabiya domin an fara kiran sallah magrib Yana fita ya had'u da Abdul shima ya fito yana sauri zashi massalaci Abdul na ganin shi yayi murmushi yace"ango Ashe ka fito " Aayan yace"Abdul akwai matsala fa' Abdul yace"na miye?" Yace"muje in mun fito zan maka bayani" Massalaci Suka Shiga sukayi sallah basu fito ba sai bayan isha'i suna fitowa Abdul yace"inajin ka,domin sauri nike na bar baby a gida Tsaki Aayan yayi yace"Kai baka da kunya fa" Abdul yace"kunyar me zanji matatace Kai dai fada kawai Aayan yace"Samira ta tunkari Rahma and the worst thing da muka dawo mun sameta a gidan mu,Kuma Rahma ta ganmu muna kiss" Abdul yace"what?kana nufin kayi kissing Samira why?" Yace"ba kissing dinta nayi ba muna magana ne kawai sai naji ta hade bakin mu dai-dai fitkwar Rahma I don't know what to do I know yanzu tana Nan tasawa kanta damuwa" Abdul yace"toh ai ya kamata kayi Mata bayani ka jawota jiki ka lallashe ta" Aayan yace"toh ai raina ni zatayi" Cikin jin haushi Abdul yace"ka ajiye maganar raini a gefe domin ita macece Mata Kuma yan sarauta ne komai kudin ka da mulki ka sai sun juya ka Kuma gaskiya in bakayi wani abu ba Ina tabbatar maka ka bude kofane na shaidanu su Shiga tsakanin ku gaskiya tama birgeni da bata nunawa Samira kofar da zata shiga ba ta nuna ko a Yaya kake Kai mijinta ne gaskiya na yaba da tarbiyanta abokina ka ajiye maganar girman Kai ka je ka rungume matar ka ka bata farin ciki in ba kana so ka rasa ta bane,mu ne fa Muka rabasu da masoyansu ai in bamu kwantar musu da hankali ba mun cika azzalumai,ni tun farko shiyasa banso idea na using Samira ba gashi yanzu she is becoming a night mare Kuma kayi kuskuren Bata free access na gidan ka " Aayan yace" Maman Nur Share [2/20, 8:31 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ Dedicated to MUM KHADY 🅿6⃣3⃣-6⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"toh amma ganin haka zaiyi aiki?" Abdul yace"ai zakayi tayi ne har sai ta sauko daga fushin da takeyi ka gan kamar ni yanzu yusra ta daina fushi " Aayan yace"da gaske?" Abdul yace"eh Mana domin ni bauta nike mata ba ruwana tunda ba haramun bane" Aayan yace"ok but gaskiya bazan iya yi mata bauta ba" Abdul yayi tsaki yace"shiyasa Kai har yanzu Kai Yaro ne mu har mun kusa wuce wurin" Aayan yace"toh fad'a min kalmar soyyaya da zanje in fad'a Mata" Abdul yace"nidai na tafi baby na jirana"bejira abinda zaice ba ya wuce Aayan ya shige ciki a falo ya tarar da ita zaune tayi tagumi tana ganin shi ta mike zata haura Sama" Ji tayi yace" _Rahma_"cak ta tsaya amma bata juyowa ba Yace"dawo ki zauna" Da ta so tafiyarta ne ta barshi amma ta tuna Nasiha ummi ta dawo ta Zauna Komawa yayi kujeran da ta zauna ya Kama hanunta Yana murzawa ya rasa daga Ina zai fara Gyran murya yayi yace"Rahma me kika d'aukeni? ina son in sani" Tace"d'an iska,mugu azzalumi,mazinac...." Toshe Mata baki yayi yana girgiza Mata kai Kuka ta fashe dashi tace"nidai ka mayar dani gidan mu ni bazan iya zama da fasiki ba Kallonta yayi cikin ido yace"Rahma please look at me nayi miki Kama da fasiki?wallahi ban tab'a aikata Zina ba wallahi ki fahimceni a baibai ni ban tab'a ba Fisge hanunta tayi tace"nidai ka sallameni *BANA* *_SONKA_* bazan zauna da kai ba Murmushi takaici yayi yace"da a ce Zaki bani dama d'aya tak Rahma da kin gane ni ba makiyin ki bane Zaki gane ni mai kaunar ki ne" Tashi tayi ta wuce ta barshi zaune Shima tashi yayi ya koma dining ya bude kulan taliya ya fara ci Su Amir ko tunda aka kawo Aneesa be shiga d'akinta kuma in ya Shiga nashi ya kulle hakan ya Kara b'ata ranta domin ta bishi ta buga Amma yaki budewa Kiran mahaifiyarta tayi a waya ta zayyana mata komai Anty hafsat tace"shine sai yanzu kike sanan Dani?toh karki damu yanzu zanje wurin malamina komai zai dai-daita " Aneesa tace"toh mama and kisa ayimin maganin uwashi kin gan fa jiya har part dina ta biyoni tana min matsifa akan wai banje na gaisheta ba" Anty hafsat tace"toh ita ce Mata akayi jaka ce ke ko ita ya aurowa ke da tun ba a Kai ko Ina ba ta fara takura ki toh dole ne in Yi maganin ta,domin auren akayi ki huta bawai ayi ta tayar Miki da hankali ba" Aneesa tace"yauwa mama harda wanan Mara kunyar kanwar tashi Zahra ta fara raina ni" Anty hafsat tace"duk ki kwantar da hankalin in Ina raye sai kinyi mulki a gidan" Wani ihu tayi tace"ina ji dake mama" B'angaren su Abdul ko Maman Nur Share [2/20, 8:32 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿6⃣5⃣-6⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yana shiga ya tarar da yusura zaune a falo sanye da hijabi D'auke Kai tayi yace"baby ba Sannu da zuwa?" Hade rai tayi murmushi yayi ya karasa inda take yace"fushi kikayi ko?" Bata amsa ba sai ya rungumeta yace"sorry na tsaya magana ne da abokina,tashi muje mu ci abinci yau da wuri zan kwanta" Tashi tayi shi ya bata har ta koshi D'aukanta yayi sai bedroom sukayi wanka sanan ya kwantar da ita ga mamakinta sai ta gan ya kwanta Tace"kaje d'akinka ka kwanta ni bazan kwanta gado d'aya da Kai ba" Jawota yayi ya rungume yace"ai in kin gan mun raba shimfida sai dai in bana gari ko ke kinyi tafiya Amma ai so Nike mu zama hanta da jini,Ina son mu kasance babu Wanda zai iya rayuwa sai da d'an uwanshi yus Ina son ki zamto ko wani lokaci Ina ranki,yus nasan ni Mai laifine na bi hanyar da be dace ba dan in aureki amma please ya kamata kiyi min kyakyawar fahimta sonki ne ya jawo haka baby ki yafe min" Yus saura sati d'aya mu tafi peace keeping ina son cikin kwanakin da suka rage ki bani kulawa baby kila bazan dawo a Raye ba amma Ina son kiyi tamin addu'a baby na,baby ni bani da kowa a duniya yanzu sai ke ki rufamin asiri ki soni ko kema Zaki rabu dani ne?baby in na mutu a peace keeping dan girman Allah Ina niman alfarma kiyi idda a gidana na kano kiyi tamin addu'a ko kin auri wani in kuma na barki da ciki in kin haifeshi karki Bari ya wulakanta a idon duniya karki bari a....." Kuka me karfi yusura ta fashe dashi tace"ka Bari bana so,daman kasan zaka mutu ka rabani da Wanda zan aura?" Murmushi jin ta damu dashi yayi yace"Yi shiru toh na daina in na tafi kiyi tamin addu'a in kina son in dawo" Jan majina tayi tace"zanyi tayi maka addu'a " Rungumeta yayi ya ja masu bargo bacci ya kwashesu Aayan ne a falo Yana waya da jibrin,jibrin na rokonshi akan ya yafe me yayi laifi Yace"jibrin what you did is unforgiveabla bazan yafe maka ba,in ba rashin hankali ba meyasa zaka je kasa ayiwa Rahma video da wani kato ita kanta kawarta zainab take ko waye? da zan ganta sai ta fuskanci hukunci,kasan irin kallon da ake Mata kuwa?ana Mata kallon Yar isakan ce fa" Fadiwar plate din hanun Rahma ne yasashi juyawa sai ya ganta tsaye tana nunashi Yace"oh no " A hankali ta zube kasa ta saki kuka Tashi yayi yace"Rahma please let me explain is not what you think please" Mikewa Rahma tayi ta Maman Nur Share [2/20, 8:32 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿6⃣7⃣-6⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Mikewa Rahma tayi ta kalleshi tace"wani laifi na tab'a maka a rayuwa?meyasa ka zab'i ka b'arka min rigar mutunci?" Cikin tashin hankali da be tab'a Shiga ba yace"Dan girman Allah Rahma ki Bari in miki bayani ni ban masan sunyi ba wallahi I never gave such order believe me my wife" .ihu tame tace"stop calling me your wife domin sai ka sakeni bazan iya Zama da kai ba da wanne zan ji dashi da rashin Amir ko da auren fasiki ko Kuma makaryaci maci amana,bazan zauna da Kai ba kafi karfin na ka sakeni zan koma gida" Ai mutumin ku ji yayi jinin shi ya mugun hawa in akwai abinda ya tsane shine rabuwa da Rahma yanzu ya zaiyi" Ai besan lokacin da ya rungumeta ba yace"kiyiwa Allah ki yafe min please na tuba wallahi shima nasa a bashi horo me tsanani Kuma maganar Samira ba abinda kike tunani bane samira b....." Katseshi tayi tace"bana son in ji komai kafi karfina kawai ka bani takarda ta" Cikin tashin hankali da sanyi jiki yace"Rahma van auroki dan in rabu dake ba kome zakiyi min ki min zan jure Amma babu inda Zaki shin Rahma kinsan tun yaushe nike dakon sonki kuwa?shekara uku kenan ina..." Bata bari ya karasa ba ta haye da gudu can sai gata ta dawo sanye da hijabi ta Kama hanyar kofa" Da mamaki yace"ina zuwa?" Tace"wallahi gidanmu zan tafi bazan kwana gidan nan ba Tashi yayi da sauri ya jawota ya kulle kofa yace"Rahma why so kike ki kasheni miye nayi miki ne haka kiyi hakuri please mu zauna lafiya yanzu in kin tafi me zan fad'awa ummi,ki sani ummi na miki son da tun bata sanki ba Kuma itama bata San hanyar da nabi na aureki ba please ki rufamin asiri ki hukunta ni a gida na rokeki" Komawa tayi d'aki ta kulle kofa ta bude shafin kuka Komawa yayi ya zauna yace"Kai Mata nada wuyar sha'anin jibi fa inda zuciyata ke bugawa" Washe gari bata fito ba sanda ta ji fitarshin Ta fito cikin rigar bacci Riga da wando kicin ta Shiga ta soya Irish da kwai ta fito ta zauna a dining ta had'a tea ta fara Sha kenan ya shigo da sallama ajiye biredin tayi ta bar wurin " Cikin damuwa yace Rahma please zo ki zauna ki ci abincin ki please karki tsaya da yunwa Ko kulashi batayi ba ta shige d'aki ta kulle Numfashi yaja yace"this is serious" Bayan kwana biyu Shirin tafiya suke sosai saura kwana hudu su tafi gashi duk inda Aayan yaso Rahma ta fahimceshi kin yarda tayi Yau dai Yana zaune a falo sai gata ta fito Ajiyar zuciya ya zauna Zama tayi ta kalleshi Tace" Maman Nur Share [2/20, 8:33 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ Karku manta yau zamu gabatar da shirin *KALUBALE* tare da bakuwar mu *SHALELE* zamu tautauna ne akan *KISHI* me tambaya ko Karin bayani game da wanan topic din zai iya min magana ta pc,wanan shirin na farin cikin sanar da ku gobe ta gayyato muku babban marubuciyar nan watoh *ANTY* *MAMIE* inda zamu tautauna da ita akan *KAYAN* *MATA* amfaninsu da Kuma illolin su.inda Kuma Shirin batayi kasa a guiwa ba wajen gayyato muku gwanar ku watoh tauraruwamu watoh the unbeatable *BILLYN ABDUL* inda zamu tautauna akan *UWA TA GARI* a madadin NUR WRITERS da Kuma Wanda suka d'auki nauyin Shirin watoh MMS da Kuma Anty SHAMSIYA sai nikuma maman nurul hudah Wanda ta tsara zata Kuma gabatar muna muku fatar Alkhari Ashe nayi mistake a min uzira na d'au ai mun Kai 80 🅿6⃣9⃣-7⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"dama magana zanyi da kai" Murmushi yayi yace"Ina ji Rahma na" Tace"Ina son ranan juma'a ko sati in koma Minna" Sanda gabanshi ya fadi yace"yin me?" Tace"makaranta zan koma mun kusa fara exams"tana addu'a ya amince inta tafi bazata Kara dawowa ba sai dai ya aika Mata da takarda sakinta bazata zauna dashi ba" Hade rai yayi yace"Rahma ki hakura da maganar karatun Nan dan girman Allah bazan iya jure ganin ki kina makaranta ba a baya ma dole yasa haka,kiyi hakuri ko me kike so zan baki Amma Banda maganar makaranta" A fusace tace"wai ya kake so in Yi ne? So kake in mutu ya za'ayi Ina karatuna ka zo ka had'a munafunci ka aureni yanzu Kuma ka hana ni Kare semester d'aya kacal da ya rage gaskiya ba zai yiwu ba sai dai ka sauwake min wallahi na tsane ka I hate everything about you please free me inje in auri Wanda nike so" Murmushi yake yayi yace"Rahma I have never imagine a rayuwa zan roki ko wace mace ba sai gashi yau Ina rokon ki Rahma Ina son ki bani kunnuwanki da kyau please domin an da 4days zan mayar da ke kano zanyi tafiya Rahma nasan abubuwan da nayi miki ban kyauta ba but dan girman Allah na rokeki ki yafe min soyyaya ki ce ta kawo haka Nasan kin min mumunan fahimta game da Samira but zanyi Miki bayani Kuma Ina son ki fahimceni Ajiyar zuciya ya sauke,Samira ba budurwata bace wallahi Rahma ban tab'a aikata Zina ba Rhama,Samira abokiyar aikina ce Wanda nike zargin tana cikin kungiyar Alkibila da wasu manya kasar nan Rahma sun kashe min mahaifina Rahma na dade ina had'a muhimman bayanan akan su,hakan yasa na fara yaudaranta a matsayin Ina sonta domin ina son ta yarda dani Aiko ta yarda dani harta fara Sona da gaske cikin dabara nike ta bincike akanta domin tana yawan zuwa gidana Wanda ni na bada order ayi ta Bari ta shiga har kwana tanayi Nima ina zuwa gidanta amma ban tab'a kwana ba haka nike sace wayarta inyi abinda zanyi har na gano ma'boyarsu jira kawai nike lokaci yayi" Cikin jin haushi tace"karka Raina min wayyo mana nida na ganku da idona kana Mata kiss Yace"eh Rahma Ina dai binta ne a haka ni na bata free access din shigowa gidana wallahi da muke Minna I was carried away Dana bada order a hanata shiga kiyi hakuri banyi haka dan in ci Miki fuska ba shiyasa banso muyi aure ba sai bayan na kawo karshen Al'kibila but da naji zakiyi aure hankalina ya tashi please forgive me my Rahma" Juya me baya tayi tana kuka tace"toh meyasa ka bari tana kissing dinka?nafa gani da idona" Yace"wallahi Rahma she took me by surprised Nima jin bakinta nayi Cikin nawa that wanan ne first time dai-dai nan kika fito please karki bari Samira ta samu abinda take so karki bar mata gidanki"har kasa ya sunguna yana rokonta yace"kafin in tafi Rahma Ina son ki bani farin ciki kuma dana dawo zan ruguza Al'kibila Ina son ki bani farin ciki da zanyi ta tuna ki" (Mata ko in ce matan aure muna da saurin yanke hukunci,ya kamata mu gane sometimes abinda Muka gani ko muka ji mostly is not the truth,ya kamata muyi ta bawa mazajen mu room for explanation bawai dan kin gan mijin ki ya turawa wata sakon soyyaya ki haukace ba wanan ba yi bane ,Kamar in the case of Ayan and Samira which saboda rashin hakurin mata almost 99% of masoyan littafin *BANA SONSHI* sun tsane Aayan Wanda Basu jira sunji bayani tsakanin su ba.ya kamata mu kasance masu yiwa mazajen mu uzuri please) Tashi tayi ta ratsa shi ta haye sama Ya bita da kallo B'angaren su yusura ko Maman Nur Share [2/20, 8:33 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ Yau dai ansanu matsala wurin posting da fatan Zaku min uzuri aiki yamin yawa sosai sai nasa zee ta muku shine ta tanka shirme Wanda za a turo gobe ta turo yau but ku min uzuri inshaallah gobe za a Kai page din please 🅿7⃣1⃣-7⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim B'angaren su yusura ko kwance suke da Abdul sai aikin lallashi yake kuka take Sosai Cikin damuwa yace"wai miye ke damun ki ne?" Batayi magana ba sai Kara sautin kukan da tayi Murmushi yayi yace"baki son in Yi tafiya ne?"gyda me kai tayi Yace"baby is not possible I have a lot of responsibility my country need me ni soja ne kema ya kamata ki Zama jaruma domin kema matar sojane" Cikin kuka tace"toh ni zan bika" Murmushi yayi yace"ina?" Tace"inda zaka" Yace"saboda me?" Tace"sabod...."sai Kuma tayi shiru Murmushi yayi yace"saboda kina Sona?" Kwanciya tayi ta rufe fuska da bargo sai ya fara Mata chakulkuli Yana cewa sai kin fadamin wallahi Dariya takeyi Sosai harda hawaye tana rokonshi Kyaleta yayi ya kalleta itama shi take kallo yace"baby iam happy today" Tace"why?" Yace"because yau na gan dariyar ki" Dukar da kai tayi tana Wasa da yatsunta Rungumeta yayi sai yaji itama ta rungumeshi Murmushi yayi Yana hamdala kallon fuskarta yayi bayan ya cireta daga Jikinta kallon kwayar idonta yake yace"dear kina son in kasance cikin farin ciki kafin in tafi" Gyda me Kai tayi sai yace"toh tashi muje" Hanunta ya Kama suka shiga bayi sukayi wanka yasa tayi alwala suna fitowa suka gabatar da sallah nafila Addu'a sosai yayi musu sanan ya dafa kanta yayi Mata addu'oi Bayan sun gama ya kalleta yace"baby muje mu kwanta" Kuka ta fashe dashi tace"ni a Nan zan kwana Kai kaje d'akin ka" Murmushi yayi ya juyar da ita yace"baby nan da kwana biyu zan tafi ya kamata ki bani farin ciki in case in na mutu in San ke cikkakiyar matata c..." Rufe me baki tayi tana girgiza me Kai tana hawaye Murmushi yayi yace"baby kin fara Sona ne?" Juya me baya tayi tana murmushi Yace"kefa gulmar ki tayi yawa dan Allah juyo ki fad'a min" Juyo da ita yayi ya rungume a hankali ya fara cire Mata kayan jikinta Bayan awa d'aya _______________ A zabure Abdul ya mike sai yanzu ya Lura da b'arna da yayi Jijjigata ya farayi yana yus wake up ki tashi please Tashi yayi ya shige bayi yayi wanka ya fito ya saka jallabiya sai yanzu muryar inda take rokon shi yayi hakuri Amma a lokaci yayi nisa Kallon fuskarta yayi yace"Allah yayi Miki albarka yus" D'aukanta yayi zuwa toilet ya sakata a ruwan zafi A firgice ta bude ido ta saki kuka tana cewa"wayyo ka barni wallahi zan mutu" Rungumeta yayi yace"sorry dear na Kira doctor yanzu zata zo" Kuka sosai takeyi wai ya maidata gida mutuwa zata Yi Knocking din da ya ji ne yasa shi fita ya bude kofar Dr ce Bata hanya yayi ta shiga Bayani yayi mata Tace"toh muje in duba ta" Suna shiga bedroom ta jira shiya ya shiga ya fito da yusura d'aure da towel Kwantar da ita yayi jikinta sai rawa yakeyi Bude Mata kafa Dr Aisha tayi sai ta kalleshi da mugun b'acin rai Tace Kiyi hakuri wallahi Dan banasan jawa fans raine da tuni na ajiye littafin Nan sai bayan sati in cigaba but no prob I will try in Gama muku ga zee Mai taimaka mun ta fiya shime da shirirta inshaallah gobe zamu Kai 79-80 din Maman Nur Share [2/20, 8:33 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿7⃣3⃣-7⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Dr Aisha ta kalleshi tace"what this?wanan wani irin Rashi tausayi ne?" Tsosa keya yayi cikin jin kunya yace"sorry I lost control" Kallonshi tayi tace"you lost control?ko ka manta ita ba a ayi Mata training da allurar sojoji da zata iya jure wahala ba?" Murmushi yayi Yana shafa kai D'inki tayi Mata tare da allaurar bacci sanan ta bashi maguguna ta bar gidan Zazzabi ne me zafi ya rufe yusura Abdul duk tausayinta ya kamashi har yake jin da bai kusance ta ba inda yasan haka zata Sha wahala B'angaren Rahma ko tunda Aayan ya mata bayani ta tashi bata fito ba sai da yunwa ya dameta Koda ta fito a inda ta barshi haka ta sameshi ya kwanta Amma ba bacci yake ba Yana jin motsinta ya mike yace"Rahma dan Allah ki fahimceni please Niko so d'aya ne ki min magana your silence is driving me crazy" Bata kulashi ba ta tafi kicin ta d'aura girki inda ta dafa shinkafa da miya ta yanka salad tayi Ta jera a dining zuwa tayi gabanshi tace"uhmm in kana jin yunwa na gama abinci"tana Gama magana ta juya ta koma dining ta zauna Binta yayi ita da kanta tayi me serving Jawo na plate dinta yayi ya had'a yace"please ki bari mu ci tare"batayi magana ba ta cigaba da cin abinta Rike Mata hanun yayi yace"Rahma kiyi magana please na kusan in Yi tafiya ki manta da komai Kuka ta fashe dashi mikewa yayi yace"subhannallah laifi nayi Kuma?" Batayi magana ba saima kukan da ta cigaba dayi shiko ya rungumeta Yana aikin lallashi Lafewa tayi a jikinshi tana shakar kamshin shi sun dade a haka kafin ta janye jikinta Murmushi yayi yace"Yi shiru finish your meal muje mu kwanta" Tana gamawa suka haura d'akin shi ya shiga ita Kuma ta shiga d'akinta wanka ta shiga tayi ta fito ta saka rigar bacci riga da wando ta kwanta Batayi nisa a bacci ba taji an bude kofa Kara dunkulewa tayi cikin bargo tana ji har ya kwanta bayanta ya jawota Yi tayi kamar tana bacci sai taji yace"Rahma tafiyar mu fa jibine bazaki fad'a min komai ba?ki ce kin yafe min kimin addu'a ki nuna min so" Bata tanka shi ba kuma yasan tana jinshi Haka fa yayi ta rokonta akan tace"tana sonshi Amma Taki" Gajiya yayi ya kwanta Washe gari yusura zazzabi ya lullubeta Abdul sai fama hidima yakeyi sosai hankalin shi ya tashi Su Rahma ko ba canji domin babu inda beyi da Rahma ba amma taki kulashi in ya masa Mata sai ta fashe da kuka haka ya gaji ya hakura B'angaren su Amir ko Maman Nur Share [2/20, 8:33 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿7⃣5⃣&7⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Aneesa ne gaban mummy sai zazzage Mata buhun rashin mutunci take wai akan me zata takurata sai ta gaisheta bayan tasan ba zamanta take ba Baki sake mummy ke kallonta kafin tace"Aneesa ni kikewa rashin kunya?" Aneesa ta murgud'a baki tace"kwarai kuwa ai gaskiya na fad'a miki,kin fiya takura wallahi. mace kowa da mijin shi zatayi ta biyoni tana takurani nifa bana son haka fa" Mummy da mamaki ya lullubeta tace"ikon Allah ai Aneesa ko bakomai zaki mutuntani a matsayin yayar mahaifiya ko?" Aneesa tayi tsaki tasa hanun a kugu tana karkad'an jiki tace"toh sai me?Dan ke yayarta ne me kika tsinana mata?Ina kin samu daular kin mantata cikin talauci shine yanzu Dan rashin kunya Zaki wani ce yar uwarki ce" Ji tayi mummy ta wankaata Mari tace"baki Isa ba ki raina ni ko a gaban hafsat uwarki nafi karfin raini a gunki" A fusace Aneesa ta ture mummy ta fadi a kujera dai-dai shigowar Amir Mummy na hagoshi ta mike tana hawaye Ga mamakinta sai ta gan ya wuceta Tace"amir baka gan abinda ya faru bane?" Juyowa yayi yace"eh na gani " Mummy ta fashe da kuka tace"Amir meke faruwa ne kwana biyu baka kulani a ce a min irin wanan cin mutunci a gabanka bazaka d'au mataki ba " Shigewa yayi ciki ya barta tsaye Aneesa tayi kwafa tace"sai ki barmin falo mijina ya dawo" Cikin sanyi jiki mummy ta bar part din Tana shiga main building din sai ta gan bakine zaune a falon Saurin b'oye damuwarta tayi da mamaki ta kallesu domin kawunin Kabir ne masu zuwa niman auren Zahra Karasawa tayi tace"Sannu ku da zuwa bari a kawo muku ruwa" Kawu bala yace"dakata ba wanan ya kawo mu ba Ina alhajin yake" Mummy tace"lafiya dai ko?" Kafin yayi magana alhaji ya shigo da jaka a hanunshi alamun daga office ya fito Kawu Bala be Bari ya karaso ba yace"alhaji zuwa nayi in fada maka maganar auren yar'ka da Kabir babu shi" Mummy ji tayi gabanta ya mugun fadi Tace"alhaji meya faru?" Kawu Bala yace"mun gano babu abinda Yarki takeyi sai iskacin" Mummy zatayi magana ya mike yace"hajiya ba maganarki bane" Tace"ai sharri akayi mata ni nasan ya'ta kuyi hakuri ayi auren Nan dan Allah ai ko tanayi sai a yafe Mata ya aureta ya samu ladar jihadi" Kawo yace"oh shine ke kika Hana naki ya auri wata ko?"kina tunani bamu sani bane?" Shidai Abba shiru yayi ya ma kasa magana wanan wani irin matsiface?" Kawu Bala yace"mudai a dawo Mana da kayar mu"Yana Gama magana ya wuce Cikin fushi ta Haye sama ta Sami Zahra zaune tana waya da wani Zahrah na ganinta ta b'oye wayar A fusace mummy tace" Maman Nur Share [2/20, 8:34 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿7⃣7⃣-7⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim A fusace tace"dan garin ku bani wayan" Zahra tace"kiyi hakuri"kwacewa tayi tace"da ubanwa kike waya?" Zahra ta turo baki Mari ta Kai Mata tace"zahra nace da ubanwa kike waya?wai so kuke ku kasheni? yayanki besan kowa ba sai matar shi ke Kuma babu abinda kika sani sai iskanci gashi kinsa an fasa bikin ki bayan na raba Kati yanzu ya zanyi?ya kuke so inyi ne?" Zahra tace"mummy sharesu nifa na samu wani yauwa mummy Yan da kud...." Bige Mata baki mummy tayi tace"Dan uwarki yunwa kike jine da kwadayin kudi zai rude ki?" Ga mamakinta sai ta gan Zahra ta hayyako Mata Kamar zata duketa tace"mummy ai gani nayi ba a kaina aka fasa auren ba shima Yaya ai har gida kika bi Rahma kika sa aka fasa duk da tarin biyyayar da take Miki toh ita ba haihuwarta akayi ba?"tana magana ta bar d'ankin mummy ta bita da kallo Hmmm what goes around,always comes around mummy kin Manta kema kina da ya'mace gabanki yanzu ke kina tunanin a rufawa Yar ki asiri bayan ke kin tona Mata?kina ganin zai yiwu,Allah ka Kare mu daga San zuciya" Zama tayi ta rike Kai tunanin Rahma na dawo Mata sai yanzu ta tuna tayi wauta tunawa tayi da randa Amir ya kawo Rahma ta gaisheta har suka bar gidan Rahma Bata bari sun had'a ido ba,amma a lokacin itafa ta tsaneta so take a auri Aneesa Tsaki tayi tace'na shiga uku yanzu ba sai gobe ba zan tafi in roke su su bani auren Rahma yariyar kirki" Amir ko cikin ikon Allah yanzu ya fara addu'a cikin dare baya bacci __________ A yau Abdul da Aayan zasu kaisu Rahma kano daga nan su dawo Lagos kafin sutafi Bayan Aayan ya dawo daga sallah asuba ya tarar har Rahma ta koma bacci Kwanciya yayi ya Kai bakin shi dai-dai kunnin ta yace"baby please wake up" Cikin magagin bacci tace"please ka bari inyi bacci jiya ka hanani bacci da iskancin ka" Murmushi yayi ya jawota da karfi ya rungume bata San sanda murmushi ya sub'uce mata ba Chakulkuli ya fara Mata Yana cewa"romance shi kike kira iskanci?bayan kin hanani yin main abin" Jan jikinta tayi ta rufe fuska yace"Rahma na lura kin fara gulma zo in fad'a Miki wata magana"batayi magana ba ta shige jikinshi Wani dadi ya ji yace"yau zamu tafi kano jibi sai mu bar kasa Rahma ki fadamin abinda zanji dadi,Rahma ki ce kina Sona please" Ba tare da tayi magana ba ta mike ta Shiga bayi tayi wanka ta fito Tace"Bari in had'a Mana breakfast " Yayi murmushi yace"ok muje in tayaki" Tare suka fita Suka dafa indomie bayan sun gama breakfast ya kalli agogo yace"Rahma muje mu shirya nasan yanzu kawarki sun gama shiri" Tace"ok" Bayan sun Gama shiri yace"jirani yanzu zan dawo" Tace"toh a falo ta zauna tana jiranshi harya dawo yace"mu tafi" Suna fitowa suka had'u dasu yusura sun fito Rahma na ganin yusura ta Maman Nur Share [2/20, 8:34 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ Karku manta Shirin *KALUBALE* yau ta gayyato Mana babba bakuwa watoh billynAbdul inda zamu tautauna akan UWA TA GARI game tambaya ko Kari haske akan wani abin da ya shige me duhu game da wanan topic din zai iya turomin tambayar.in baki karanta na jiya ba ki nimi ki karanta domin jiya an tautauna ne akan KAYAN Mata inda bakuwar tamu ta bamu wasu sirrika 🅿7⃣9⃣-8⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Rungumeta Rahma tayi tana dariya tace"wow yusura kin Yi kyau me kike ci haka" Yusura da Bata jin karfin jiki da k'yar tace"kema kinyi kyau sosai Rahma" Rahma ta kalleta tace"meke damun ki haka Kamar baki da lafiya Kuma na ji jikin ki da zafi" Yusura tace"zazzbi nayi" Aayan ya kalli Abdul sai kawai ya Susa Kai Aayan a ranshi yace"kenan ni Wawa ne dana kyale Rahma but babu komai" Rahma cikin tausayawa ta fara yiwa yusura Sannu Rahma tace"iam so happy yau zan gan ummina naji kewarta" Yusura tayi murmushi tace"mother inlaw ki ce fa" Rahma tace"ni uwa na d'auketa kullum sai ta Kira tace a bani waya mu gaisa Kuma tace in an min laifi in fad'a Mata yanzu ma na Tara karar da zan Kai mata"ta Kare magana da murgud'awa Aayan baki Murmushi yayi yace"yariyar nan kin raina ni fa zan seta ki" Yusura tace"aini Nima tana Kira malama bake kadai take so ba" Sai yamma ligis suka isa kano Kano Suna kaiwa tun a mota Amina ta fito ta tarbesu tana murna Rahma tace"Amina baki da mutunci ko flashing?" Amina tayi murmushi tace"ai Bari nayi ku ci amarci " Yusura tace"hmm Aiko an barki a baya aure dadi gareshi" Amina tace"ba sai kin min gori ba Nima N nan da lokaci kad'an zan Shiga tsahun ku " Rahma tace"Amma baki da kunya fa sai na fad'awa soja" Amina zatayi magana Suka ji ummi tace"baxaku shigo bane a waje zaku tsaya? Murmushi Rahma tayi ta karasa da gudu ta rungume ummi tace"ummi nayi kewar ki" Tureta yusura tayi tace"Nima ki Bari inji d'inmin ummi mu" Murmushi tayi ta hadesu ta rungume tace"welcome my dotas "dan tuni su Abdul suka shige ciki" Suna shiga ummi tace"kuje d'aki kuyi wanka ku fito ku ci abinci" Bayan sun haura sama ne ummi ta kalli Abdul tace"son ya aikine?" Shagwab'a fuska yayi yace"ummi sai yanzu kika ganni ke yaranki kika sani" Murmushi tayi ta kalli Aayan dake latse waya tace"Aayan dama Ina son magana da Kai tambaya zan maka,ya akayi ka auri Rahma?" Mamaki tambayar ta bashi yace"ban fahimta ba" Tace"domin na samu labarin wani taso ta aura ba Kai ba Yan gidan angone Suka fasa saboda dalilin wani video ko miye ni banma fahimci zamcen ba?" Gaban shine ya fadi yace"ummi waye ya baki wanan labarin?" Murmushi tayi tace" Maman Nur Share [2/20, 8:34 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿8⃣1⃣-8⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Murmushi tayi tace"ai abin duniya baya b'oyuwa har gida aka biyoni aka fad'a min,nidai so Nike in fada maka ka rike matar ka hanun biyu biyu karka bari wata magana yasa ka canza Mata" Shiru yayi Yana tunanin ya fad'a Mata ne ko ya Bari Abdul ne yayi gyran murya yace"Aayan mun aikata babban kuskure dole mu gyra kafin mu bar kasar nan" Ummi tace"me kukayi? Ku fad'a min" Aayan da kanshi ya kwashe komai ya fad'a Mata be b'oye Mata ba ya kare da cewa laifina ne dana bi wanan hanyar dan auren Rahma gashi nasa mutane na Mata kalon Yar iska" Kuka da Rahma ta fashe da shine yasasu mikewa Ummi ta karasa da sauri tace"daughter meya faru?" Cikin kuka tace"ummi wallahi ban tab'a yin iskanci ba ki yarda dani"rungumeta ummi tayi tace"na yarda dake daughter Yusura ta murgud'awa Abdul baki tace"ummi su suka had'a komai wallahi" Ummi ta kallesu rai b'ace tace"toh zuwa Niger ya Kama ku domin sai kunje kun gyra abinda kuka b'ata wanan ai zalunci ne waye yace muku ana niman aure kan aure?maza ku tafi wajen iyayensu ku fad'a musu gaskiya" Aayan yace"ummi ai mun gama magana da ita ta hakura Kuma gobe fa zamu koma Lagos yaushe har zamu Minna mu dawo?" Ummi tace"I don't care how nidai kawai ku tafi ku bani wuri " Abdul yace"ai ummi na fad'a me yaje kawai zan jirashi a Nan" Aayan ya kalleshi ya harareshi kafin yace"ai tare zamu tunda kai ma kayi karyan" Abdul yace"aini ba a sa date ba kuma babu Wanda nasa yayi kissing dinta ni da kaina nayi ......" Sake baki ummi tayi tana kallonsu tace"toh gaku Yan duniya ko maza ku tafi ku ban wuri" tana Gama magana ta haura ta barsu Yusura ta murgud'awa Abdul baki Nuna kanshi yayi yace dani kike gyda me kai tayi tana dariya Murmushi yayi yace"zan Kama ki ne" Aayan ko karasawa yayi inda Rahma ke tsaye tana kuka rungumeta yayi yace"iam sorry please forgive me " Kokarin raba jikinta take da nashi Yace"no wallahi yanzu zan tafi Minna har gidansu d'an iskanan zanje in sanar da mahaifiyarshi ba haka kike ba" Tureshi tayi ta mike ta haura,kallon Abdul yayi yace"toh malam kiss din ya isa haka ka zo mu kama hanya" Hararan shi yayi yace"haka kawai ka hana mutum jin dadi saboda girma Kai duk shi ya janyo yau bazan kwanta kusa da Matata ba " Yusra ta ruga da gudu,har suka fitoh Abdul na mita Sai cewa yake ni yanzu na ajiye iyali zan daina biye maka tunda baka jin shawara gashi yanzu haka kawai ka mayar dani gwaro ni da Nike so jin d'inmi matana gaskiya ka zalunceni tun farko sanda nace maka kaje ka fad'a Mata kaki yanzu gashi k ....." Tari ya farayi Aayan yayi murmushi ya Mika me goran bottle water Yace"in kana surutu kayi ta had'iye miyau" Tsaki yayi ya kwace goran ruwan" Aiko cikin tsakiyar dare Sosai Suka Isa Minna garin Minna Direct guest house sukayi a falo Abdul ya kwanta a kujera Yana tsaki jefi-jefi Waya ya d'auka yayi dialling number yusura domin ya bata d'ayan wayarshi Ga mamakin shi sai yaji ta d'auka gyra kwanciya yayi cikin jin dadi Yace Maman Nur Share [2/20, 8:34 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah_ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿8⃣3⃣-8⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"baby baki yi bacci ba?" Yusura ta turo baki kamar Yana ganinta tace"ah'ah" Yace"meyasa?" Tace"banji baccin ne tun d'azun sai juyi nikeyi" Murmushi yayi yace"kin ji kewa na ne?" Tace"Allah ya kiyaye In ji kewar ka" Yace"toh shikenan sai da safe daga yau mun b'ata"ai Bata San lokacin da tace"Dan Allah Kar ka kashe bazan iya bacci ba" Murmushi yayi yace"baby kin iya gulma"cigaba sukayi da wayar sun dade sunayi kafin yaji shiru bacci yayi awon gaba da ita Murmushi yayi ya kashe wayar B'angaren Rahma ko duk yau sai taji ba dadi Wanda Bata San dalili ba Wayar da ya bata ne yayi Kara kamar Wanda ke jira tayi saurin d'aukawa tayi sallama Beyi magana ba sai hello take taji shiru Gajiya tayi ta gyra kwanciya domin tasan Yana jinta a haka itama bacci ya d'auketa Washe gari da asuba suka farka sai gidan su Rahma Ba Karamin mamaki umma tayi na ganin su ba ga kuma fargaba kardai laifi Rahma tayi ne" Bayan sun gaisheta cikin ladabi ta shimfid'a musu taburma Suka zauna Shiru dai babu me magana cikin su Umma tace"lafiya dai ko?" Aayan yayi gyran murya yace"umma niman gafara muka zo " Tace"na me fa?" Cikin jin kunya yayi Mata bayani ran umma ya mugun b'aci harta kasa b'oyewa Abdul ya bata hakuri yace"kiyi hakuri muma bamu da masaniya jibrin yayi haka" Kafin tayi magana sai ga mummy tayi sallama da mamaki umma ta kalleta tace"lafiya yau a gidana ko? zuwa kikayi ki Tara min jama'a? Mummy tace"ah'ah ganin ki na zo yi kuma zuwa nayi mu sasanta" Ita da kanta ta d'auko kujera da ta hango ta zauna Umma tace"Ina jinki" Kallon Aayan tayi sai ta gan yayi Mata kwarjini Bata San sanda tace"sanunku bayin Allah ba" Abdul ya amsa,kallo umma tayi tace"kiyi hakuri na zo ne mu sasanta Kuma in fad'a Miki na amince Amir ya auri Rahma" Ai Aayan ji yayi zuciyarshi ya mugun bugawa ya kalleta Umma tayi Yar dariya tace"hajiya Maryam kiyi hakuri Rahma tayi aure ga mijinta nan da yike bata da hakkin ku kuna fasawa washe gari allah yayi Mata canji da abinda ya fi al'khari Amma meya faru ne haka yau kikeson Rahma?" Kuka mummy ta fashe dashi tace"na cuci d'an na na shiga uku na lalace hafsat kin cuceni dakika ingizani nasa aka fasa bikin nan Allah ya isa tsakanina dake" umma ta lallasheta cikin kuka ta Basu labari Umma da ta tausaya Mata tace"kiyi tame addu'a inshaallahu zai dawo dai-dai " Mummy tace"inayi kullum inayi"har kofar gida umma ta rakata bayan Aayan ya fad'a Mata Rahma Bata aikata abinda ta zarge ta dashi ba Bayan ta wuce umma ta dawo zaciyar ta fes Harsu Aayan sun tashi zasu wuce sai ga kawu ya shigo be lura dasu Aayan ba ya fara kwallo da abubuwan cikin gidan Yace" Maman nur Share [2/20, 8:35 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿8⃣5⃣-8⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Da mamaki duk suka kalleshi Aayan ya nade hannuwanshi yana kallonshi Har kawu ya d'ago kai zai fara zazzagewa umma rashin mutunci sai idonshi ya sauka kan Aayan ai zubewa kasa yayi yana kwasar gaisuwa Kallon da Aayan ke mishine yasa shi kallon umma yace"maman Yan biyu meyasa kike ajiye Kaya a hanya irin wanan in badan na masar ba ai sai mutum yaji ciwo ko?Amma Bari inje zan dawo yanzu Ina zuwa" Umma tace"ka fasa rashin mutuncin da ka Saba ne?" Yace"Kai maman yan biyu kiji tsoron Allah yanzu sharri Zaki min?yaushe rashin mutunci ya taba shiga tsakanina dake?"Yana magana ne Yana tafiya har ya bar gidan yana fita kofar gida ya ruga da gudu Dan bazai manta kashedi da Aayan yayi me ba akan umma bayan ya bashi filin da yame alkawarin ya gargade shi akan ya fita harkan umma ya daina takura mata Aayan ya sunguna har kasa yace"umma ku fara shiri gobe zansa a zo a d'auke ku a maidaku kano Umma tace"Nan ma yayi,mun gode" Abdul yace"umma ki dubi Girman Allah ki bari akwai gida a can kano din" Zatayi magana Aayan ya katseta yana rokonta da k'yar suka shawo kanta ta amince inda Suka ce muhimman kayanta zata kwashi akwai komai a can Godiya ta musu tare da fatan samun nasara a tafiyar su Sun ji dadin addu'a ta daga gidan sukayi gidan su yusura Suka Fadi laufinsu Sosai Abba ya ji ba dadi Amma yasawa zuciyar shi hakuri domin aikin gama ya riga ya gama addu'a yayi musu na samun nasara a tafiyar su Bayan sun bar gidan makaranta su Hamza sukayi bayan sun cika me booth da kayan provision Bayani sukayi me domin be san su ba Sosai ya ji dadi Aayan yace"yaushe zaku gama waec?" Yace"jibi zamu gama" Yace"ok jibin in kun Gama sai ku tafi kano in result dinka ya fito ka kaiwa jibrin zan me bayani Cikin sanyi jiki yace"toh Kai Ina zaka?" Yace"tafiya zanyi zanje peace keeping " Yace"toh Allah ya Kare" Shafa kanshi Aayan yayi yace"take good care of your sister" Yace"I promise" Daga makaranta suka d'au hanyar kano Sai da misalin karfe hud'u Suka Isa garin kano Yusura najin muryar Abdul yana magana da maigadi dariya ya sub'uce Mata Rahma ko bugun zuciyarta karuwa yayi Da sallama suka Shiga falon inda ummi ta kallesu tace"Ina fatan dai kun gyra kuskuren ku?" Aayan yace" Maman Nur Share [2/20, 8:35 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿8⃣7⃣-8⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Aayan yace"eh ummi sai ka ce ba ya'yan ki ba kinsa Mana zafi" Murmushi tayi tace"ai gaskiya ne" Tashi tayi domin Basu wuri tunda tasan da safe zasu wuce kowa ya gana da matarsa Abdul na ganin ta shige ya tashi ya koma inda yusura ke zaune ya koma kujeran da yusura ke zauna Yace"babu sannu da zuwa balle a bani ruwa?" Murmushi tayi tace"toh bari in d'auko" Tashi yayi yace"muje d'akina kawai akwai sa'idawa a nan wurin Murmushi tayi ta mike ta bi bayan shi Aayan ko satar kallon Rahma yayi sai ya gan ta basar Kuma in ba ya fara Mata magana ba bazata yi me ba Mikewa yayi yaje inda take yace"hi" Tace"hello" Yace"babu gaisuwa?" Tace"welcome" Yace"follow me" Da dai kamar bazata bishi ba sai Kuma ta mike ta bi bayan shi Tana kaiwa d'aki tace"uhrmmm gani" Murmushi yayi ya karasa inda take yana kallonta yace"sunana ba urhmm ba yau dai sai kin Kira sunana" Tace"aini ban sani ba" Yace"karya kikeyi" Rufe fuska Rahma tayi tace"kunya nikeji" Rungumeta yayi ta baya yana shinshina kamshin wuyanta yace"Rahma ki ce kina Sona ko zan samu kwanciya hankali please" Shiru tayi,yace"please I want to know my stand in your life" Hawaye ne ya shiga gangaro Mata Yace"subhannallah kiyi hakuri tunda baki so"yana gama magana ya koma gado ya kwanta Tsayawa tayi tana kukan da babu dalili shiko kwanciyar shi yayi domin ta fara b'ata me rai Kasa wucewa tayi sai ma Zama da tayi a kasar tiles ta jigina da bango Duk wani abinda takeyi yana kallonta amma sai yayi Kamar me bacci har baccin gaske ya d'auke shi Bayan awa biyu ya farka a zaune ya ganta ko motsawa batayi ba sai ma bacci da takeyi karasawa yayi ya gyra matasuman kanta da ya barbaze a fuskarta sanan ya shiga bayi domin d'auro alwala Cikin dare ko babu inda beyi ba dan ta furta me kalman so amma taki harya gaji ya kyaleta Washe gari Da asuba sun gama shiri yusura sai kuka take Rahma dai ji tayi bata da lafiya rokosu sukayi zuwa d'akin ummi tayi musu addu'a tare da musu nasiha sanan tace"matarsu su rakasu Abdul ya makakle yusura sai shagwab'a takeyi shiko Aayan fushi yake da Rahma dan haka be jirata ba ya shige mota ya zauna Kawai sai ta fashe da kuka ganin ya kulle motar jiran Abdul kawai yake su wuce Kukanta ne yasa shi bude motar a fusace yace"toh miye in kika yi hakuri yanzu zan bar Miki garin tunda kin tsane ni karki damu zan bar Miki gidan yanzu" Karfin kukanta ne ya Karo ranshi na Kuna yace"please ki koma ciki Kar ummi ta fito ta d'au wani abu nayi Miki " Kafin tayi magana Abdul ya karaso da yusura bayan ya gama lallashinta Shiga motar yayi driver ya jasu Abdul na d'agawa yusura hanun suna barin gidan Rahma ta zube a kasa da guiwowinta ta saki kuka . Yusura tace hakuri zakiyi haka aikin nasu yake" Amina ce ta fito ta jasu zuwa ciki kowa yayi d'akin mijin shi ya kwanta rai babu dadi" Rahma da ta dunkule rike da rigar Aayan tana shishinawa tana kuka Cikin takaici tace" Maman Nur Share [2/20, 8:35 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿8⃣9⃣-9⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Meyasa bazaka kalli kwayar idona ba ka gane Ina sonka shin SOJA kasan inda Nike jin ka kuwa a raina?meyasa bazaka gane ba karka tafi ka barni kasan halin da zan shiga kuwa? Haba SOJA a da ban tab'a tunanin zan so wani Kamar amir ba Amma bansan meyasa ba ko tunanin shi banayi why?meyasa baka bari munyi sallama ba?" Amina ne ta shigo tace"da kin San kina sonshi kika bari ya tafi da b'acin rai?Rahma ko wani soja in zaiyi tafiya Yana son ya tafi hankali kwance da tunanin matar shi na gida tana me addu'a shin kin San irin abubuwa da sukeyi dan su Kare mutane?meyasa kika me haka wallahi Yaya bai tab'a soyayya ba da a ce ya tab'ayi nasan da zai gan tsansan soyyayar shi a kwayar idonki,keda ya kamata ki koya me soyyaya inda zaije fa ko ya kashe ne ko a kashe shi kika San ko bazai dawo ba?meyasa kikayi wasa da damarki?" Kukan Rahma ne ya karu,Sosai take kuka tana yiwa mijinta addu'a sai cewa"take Allah ya tsare ya Kare min Kai mijina na tuba" Amina tace"Bari in Kira Miki shi nasan basuyi nisa ba in basu fita garin kano ba ya fadamin inda suke in kaiki" Cikin kuka Rahma tace"yauwa Kira shi" Dialling numbershi akayi bugu uku ya d'auka Rahma tace"sojana ina kuke?" Amma Kash matsala network ya hana Aayan ya ji magana sai hello yake cewa karshe ma wayarshi ya d'auke service baki d'aya Kallon Abdul yayi yace"babu network ga Amina na kirana" Abdul yace"ga nawa wayar ka kira" Tsaki yayi bayan ya amshi wayar yace"ga wayar ka Mara amfani tunda Kai cajin waya wahala take baka" Abdul yace"mantawa Nike in saka Kuma jiya yusura kwana tayi tana kallo dashi" Cikin ikon Allah Suka Isa Lagos lafiya direct office sukaje Suka fara shirya tsarin tafiyarsu Sai kusan cikin dare Suka koma gida inda washe gari da asuba suka Kama hanyar cerelion Kwata-kwata basu samu sunyi waya da gida ba duk inda suka so Yin haka abin ya fassakara domin suna kaiwa aka turasu inda zasu Kai agaji domin Yan ta'ada sun hana mutane sakat sai dai fa wani ikon Allah rabasu akayi biyu Abdul na jagoran wasu team Aayan ma da nashi team din Wanda duk aikin Yan kungiyar Al'qibila ne dan akai Aayan wuri me had'arin gaske shiko zuciya d'aya ya tafi inda shi Wanda aka bawa kwangila kashe shi a daji ya gama shirya komai domin a ganin uche Aayan shike hanashi cigaba Babu b'ata lokaci kowa ya jagoranci team dinshi Rahma ko kwana tayi tana kuka ko abinci taki ci ummi tayi lallashi ta gaji sai bata baki takeyi ganin irin kukan da Rahma takeyi domin zuciyarta nauyi take yasa yusura fashewa da kuka a ganin yusura mutuwa zasuyi shiyasa Rahma ke kuka Ummi dake rike da waya a hanun tana trying layin su amma baya shiga Zama tayi tace"..... Yana da kyau kayi Abu a lokacin shi domin ba kowa yake samun dama na biyu a rayuwa ba Rahma kinyi kuskure gaskiya Maman Nur Share [2/20, 8:36 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿9⃣1⃣-9⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ummi tace"toh ni ya kuke so in Yi ne kunsa ni a gaba Kuna min kuka wanan wani irin bala'i ne ku tuna fa d'ana ne Nima ji nike Kamar in Yi kuka,shifa auren soja yana bukatar mutum ya Zama jaruma nima haka na kasance har Allah yayiwa abban ku rasuwa" Yusura tayi shiru zuwa yanzu Rahma ta daina kuka zuciyarta zafi yake Mata" Ummi tace"Rahma zo ki kwanta kina bukatar bacci" Babu musu ta kwanta a gado ummi na shafa kanta,lumshe ido tayi Bayan minti ashirin ummi ta tashi zata bar d'akin Rahma ta rike Mata hanun Ummi ta juya ta kalleta Ba tare da ta bude ido ba tace"ummi kwana nawa zasuyi a can?" Ummi tace"sati biyu" Ai tashi tayi tace"sati biyu? gaskiya tayi yawa " Ummi a ranta tace"toh in tasan Basu da ranan dawowa fa?" Rahma tace"yau sun kwana d'aya kenan ko?saura kwana goma Sha uku"har lissafi take da yatsun ta" Ummi jikin ta yayi mugun sanyi cikin sanyi jiki tace"kwanta kiyi bacci" Tace"umma bazan Yi bacci ba addu'a zanyi me kema ummi je kiyime kinsan ke mahaifiyarshi ne karki damu dani ummi banSan meyasa nike jin ba dadi ba gabana fadiwa yakeyi,ummi bana son komai ya samu soja" Ummi tace"karki damu babu abinda zai sameshi inshaallah" Barin d'akin ummi tayi ta leka d'akin Abdul hango yusura tayi tana bacci Hamdala tayi a ranta sai dai fa bacci yusura ya fara bata tsoro Abu dai Kamar Wasa yau kwanan su goma Sha uku Amma ko waya babu Kuma ankira be shiga domin daji suke Rahma ne zaune dasu Amina sai murmushi takeyi tace"Amina kin iya kitso?" Amina tace"ah'ah " Tace"lalli fa?" Amina tace"ban iya ba toh Mai zai hana muje saloon " Rahma tace"babu inda zani in Kigan na fita gidan nan toh soja ya dawo na nimi izinin shi yace min bayason yawo Kuma ni bana son in b'ata me rai Yusura ta mike taje zubar da miyau a waje ta dawo ta zauna Amina tace"wai lafiyar ki kuwa tashin ki fa yafi goma" Rahma ta kalleta sai Amina tace"yusura kamar fa cikine dake" Zaro ido tayi sai Kuma murmushi ya sub'uce Mata tace"da gaske?" Amina tace"it obvious" Rahma ta fashe da kuka Mai cin rai Amina tace"lafiya?" Rahma tace"na aikata babban kuskure a rayuwa yau gashi yusura nada ciki ko ba komai ta wani fanni Abdul na tare da ita nifa? Yusura tace"Rahma wai wani laifi kikayi ne domin kukan tayi yawa" Cikin kuka Rahma ta Bata labarin komai ta Kare da cewa a daren da zai tafi babu irin rokona da beyi ba akan in bashi hakkinshi har kuka ya min yanzu yusura in wani abu ya faru ya zanyi wallahi bazan iya rayuwa babu shi ba" Yusura tace"inshaallah gobene zasu dawo" Rahma tace"eh shiyasa nike son in gyra kaina wallahi in na tuna abinda ya Shiga tsakanin mu kafi n ya tafi sai inji zuciyata na zafi " Ummi dake labe tana jinsu ta koma ciki tana dana sainin fad'awa Rahma zai dawo gobe" Amina tace"please ku tashi muje gidan umma zaku ji dadi" Yusura tace"wata umm?" Amina tace"umma Rahma sun dawo kano da Zama Yaya ya basu gida" Rahma tace yaushe?" Amin tace"yau kwanan su goma Sha biyu da dawowa ban dai fada muku bane tunda na gan kowa na cikin damuwa" Rahma tace"ni bazani ba sai ya dawo muje tare yace Kar inje yawo" Washe gari tunda Rahma ta tashi sallah asuba bata koma bacci ba kicin taje ta had'a girki ta gyra part dinshi sai kamshi yakeyi cikin kayan lafen da aka kawo musu kwana biyar da suka wuce ta bude akwatin ta ciro wani dinkeken material tasa Yusura ce ta leko d'akin tace"wow mashaallah kinyi kyau" Tace"hmm ai da nayi kitso da lallai dana fi yin kyau" Yusura tace"gaskiya ne ai ke kika ki zuwa ni ba gashi naje nayi ba yau nasan Abdul bazai bari in huta ba domin yasan dinkina ya warke wallahi Rahma abinfa da zafi" Rahma dake gyra d'aurin d'an kwalinta tace"niko yau ko mutuwa zanyi sai na mallakawa mijina kaina yayi inda yaso " Yusura tace"kayan lafe mu sunyi kyau Kuma komai iri d'aya" Rahma tace"ai addu'a kawai zamuyi musu domin sunyi kokari" Sauka sukayi Rahma ta zauna ummi sai kallonsu takeyi tana rasa daga inda zata fara domin Rahma sai kallon agogo take jefi-jefi tana saki sai tace" ummi har yanzu shiru" Ai ranan anyi drama domin wuni Rahma tayi tana jiran Aayan amma shiru tana ganin magrib nayi ta fashe da kuka da tun tafiyar Aayan batayi irinshi ba Lallashi Amina keyi ummi ko ta wuce ciki domin ta gaji Yusura ko ta koma cikin d'aki ta bude shafin bacci Amina ne ta taimakawa Rahma ta kaita part din Aayan domin jiri take ji Da k'yar tayi sallah tana idarwa ta koma ta kwanta rungume da hoton Aayan Kiran umma tayi Suka gaisa umma tace"Rahma ki godewa Allah da ya baki Miji irin Abubakar kin gan irin gidan da muke kuwa? duk harda hamza mun dawo" Rahma ta fashe da kuka tace" ya tafi ummi be dawo ba wallahi ya tafi umma zan mutu ki Kira ki bashi hakuri" Umma tace"Yi hakuri zai dawo kin ji?" Katse wayar tayi domin bata jin zata iya dogon magana ________________ Abu dai kamar Wasa yau watan su hud'u ba labari duk Wanda ya gan Rahma sai ya tausaya Mata Bata cin abinci kiriki domin kullum da azumi take tashi in kuma lokacin bude baki yayi be wuci ta Sha tea ba Ummi ne zaune a falo tasa su gaba sai sun cinye abincin plate dinsu sai fada takeyi Tace"ke yusura ko baki ci Dan kanki ba ai Zaki ci Dan abinda ke cikin ki haba kasheni zakuyi toh wallahi bazan iya ba yau zaku tafi gidan umman ku Rahma dake kuka sosai tace"ummi wallahi azumi nikeyi" Ummi tace"yau sai kin karyashi ai bana Wasa dake" Rahma ta b'are baki tana kuka tace"wallahi baki Sona ummi in soja ya dawo sai na fad'a me ya tafi dani" Dariyar dole ne ya sub'ucewa ummi sai Kuma ta hade rai Yusura ta kwabe fuska tace"ni na koshi" Ummi tace'ina ruwana karki ci Mana in baki ci ba in cikin ya zube kin huta"ai fara ci tayi tace"ummi ina ci cikin bazai zube bako?" Kallon Rahma tayi domin harga Allah ta tausayawa Rahma tace"ke Kuma in baki ci ba in ya dawo zansa ya maidaki gida in aura me wata ai kinsan Yana jin maganata " Rahma ta fara dire dire tana bata hakuri duk inda ummi taso taci abinci dayawa kadan taci tana Gamawa ta koma dogon kujera ta kwanta Yusura ta mike da d'an cikinta da ya fara fitowa ta koma d'aki Bacci Rahma beyi minti goma ba sai ta fara mafalki Mikewa tayi a razane da kalmar inalillahir wa Ina ilahihi raji'un, addu'oi takeyi sosai Ummi tace"lafiya?" Mikewa tayi ta ruga a guje ta shige d'aki ta rufe toilet taje ta d'auro alwala ta dawo ta shimfid'e sallaya ta tada sallah nafila Ummi yau da fadiwar gaba ta tashi B'angaren su Aayan ko Maman nur [2/20, 8:36 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿9⃣3⃣-9⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim B'angaren su Aayan ko a hankali yake zubewa kasa bayan uche ya halbe shi a wuri biyu kirji da gefen cikinshi Wanda sanda ya bari sun gama da Yan ta'ada ya cika burin shi Kara me yayi a kirji,sanan ya bar wurin zuwa mota domin d'auko bomb dan ma Kar a gane kashe shi akayi baya Mason ayi bincike balle a gane kashe shi akayi Koda ya dawo be Lura da ko gawan na wurin ko bayanan ba daga nisa ya wurga bumb din wurin ya tashi boom sanan ya bar wurin Abdul ko sati d'aya kenan da Suka gama jiran Aayan yakeyi Komawa su uche sukayi sai dai babu Aayan Abdul da jikinshi rawa yakeyi ya tambaya Amma sai uche ya fashe da kuka yace"those terrorist don kill oga Aayan" Cikin tashin hankali Abdul yace"how?" Ya shake wuyar uche yace"tell me how?" Uche ya fara kuka yace"na only 3of us come back some are in the hospital some don die" Abdul ya saki kuka kamar yaro Da k'yar ya bari washe gari aka koma dajin anyi niman duniya babu Aayan in takaice muku sati biyu akayi ba a ganshi ba sai dai Abdul ya gan agogon hanun shi ya d'auka ya rungume Yana kuka kamar yaro mamaki yakeyi ya akayi hakan ta faru shidai yasan suna sa bullet proof to kodai bomb ne ya tashi dashi? Shima hanunshi katon bandage ne domin shima an halbeshi fuskar Nan duk ciwo _____________ Tundaga wanan ranan da Rahma tayi mafalki ta fara rashin lafiya sosai ga rashin cin abinci kullum kuka ummi dai damuwa ce sosai a ranta yusura ta tausaya mata Kuma taki zuwa wajen umma ko asibiti kin zuwa tayi sai dai a Kira Dr ya zo gidan Yau ummi ta Kira umma tace"ta zo gidan ta duba Rahma"dama ummi na son ganinta kunya ne kawai da kawaici Tace"inshaallah gobe zan zo" Washe gari ko ta zo da safe,Nan fa suke ta bawa Rahma baki Amma kukan Rahma karuwa yake inta tuna mafalkin da tayi Ummi tace"ikon Allah Rahma dama haka kike da kafiya wanan wani irin zuciya ce ni da nike mahaifiyar shi na danne zuciyata " Amina ta rungume Rahma tace"karki damu Yaya zai dawo" Cikin kuka da maganarta da bai fita tace"ai dama nasan zai dawo mafalki ba gaskiya bane,bama zai tafi ya barni ban fad'a me Ina sonshi ba,umma be tab'a cin girkina ba,ummi sati d'aya fa mukayi dashi hiran kirki be tab'a Shiga tsakanin mu ba,ummmi ni"ta nuna kanta babu abind....."kuka ne sosai ya ci karfinta da k'yar numfashinta ke fita A lokaci d'aya yusura da Amina harda umma suka fashe da kuka domin babu Wanda zai gan Rahma beyi Mata kuka ba shekaran jiya sanda Amina ta taimaka Mata tayi wanka tun ranan Kuma batayi ba Ummi tace"ikon Allah kema umma yara kuka zakiyi dana sani da ban kira ki ba" Umma ta fita ta Kira Wanda ta Saba kira a Lagos abokin aikinsu ta tambayeshi ko akwai labari Nan fa yace Mata sun dawo Amma ya b'oye Mata Aayan ya mutu Cikin jin dadi ta koma tace"Rahma an ce sun dawo gobe zasu zo kano " Rahma ta mike ta shige toilet tana cewa"umma dan Allah ki Kira me kitso da lalli a min" Umma tace"alhmdullilah " Yusura ta fara Jan cikinta tace"Nima zanyi lallin " Amina ta harareta tace"ke baki tausayin kanki?" Tace"eh din Ina ruwanki" Umma tace"ni zan tafi gida" Umma tace"habadai ai Nan Zaki kwana mu fara Shirin tarban shi ki Kira gida kawai Rahma ta fito jallabiya kawai tasa tace"umma ni nayi kicin zan had'a abubuwa Da k'yar ma take tafiya domin bata jin dadin jikinta Aiko gidan busy yayi sosai kowa da abinda yakeyi Rahma ko tana trying number Aayan Amma be shiga Murmushi tayi tace"nasan surprised kake son yimin sallamar me lalli da kitso ne yasa ta mikewa taje ta bude lalli Mai kyau akayi musu da kitso Washe gari tun asuba ta farka tayi girki tayi wanka ta saka d'ikin Riga da skirt Umma sai fad'a takeyi Mata wai ta daina zumud'i ko kunyar ummi bata ji?" Rahma tace"ummi uwace a gareni ba suruka ba" Zama tayi a falo tayi d'aurin Zahra buhari tayi kyau Amina na tayi Mata hoto Agogo take kallo jefi-jefi yusura sai sherri take Mata Ummi tace"madam ai ba da asuba zasu dawo ba kamar an korosu sai zuwa yamma" Murmushi tayi tace"toh ummi Amma ai ya kamata muje Lagos mu tarbesu a airport" Umma tace"eh hakane amma ance Abdul yace mu jira a gida" Kafin karfe hud'u wanka Rahma uku tana canja Kaya abinma haushi yake bawa umma da mamaki" Misalin karfe 6:30 sai ga motar sojoji sun shigo gidan Rahma na jin mota ta fita da gudu sai kawai ta gansu dayawa cikin unifoam ummi ta fito da yusura ummi na ganinsu dayawa tasan akwai matsala addu'a kawai takeyi a ranta Abdul ne ya fito daga mota Ai da gudu yusura ta karasa ta rungumeshi tana kuka Yanayin shi yasa tace"lafiya dai ko'?domin kuka yakeyi" Be iya kallon umma ba Rahma ko sai leken n Motar takeyi ta gan inda Aayan zai fito murmushi takeyi Ganin dai be fito ba ta karasa ta fara duba motorcin amma ba Wanda ya rage a ciki Karasawa gaban Abdul tayi tace"Abdul Ina soja?" Be iya kallonta ba sai ma cewa da yayi yace"ki je ciki" Murmushi tayi tace"har yanzu fushin yake kenan?' Yace"Rahma please je ciki saman drawer shi akwai wani files d'auko min" Tace"toh shi Ina yake" Yace"je dai ki d'auko please" Tace"toh" Shigewa tayi Abdul ya saci kallon ummi sai ya ganta a kasa kamar stature Karasawa yayi yace"ummi sai hakuri addu'a yake bukata umma dai har yanzu bata fahimci komai ba Amina tace"me kake nufi" Yace"Amina Allah yayiwa Aayan rasuwa" Dai-dai fitowar Rahma nuna Abdul tayi da yatsa Tace"karya kakeyi ni nasan mijina be mutu ba " Yace"Rahma addu'an mu yake bukata domin bomb ne ya tashi dashi agogon shine kawai na sinta gashi Nan ya Mika Mata " Karb'a tayi tana juyawa,murmushi Rahma tayi wurgi da agogon tace"wanan ba agogonshi bane wallahi Yace"Rahma agogon shine tare muka siya fa" Tace"in ka ce yana da irinshi na yarda Amma ba nashi bane wanan domin screen din nashi zaka ganshi a jike a hannuna ya fadi a ruwa na bashi hakuri nace ya Kai gyra sai yace min haka zai ta sawa tunda Rahmar sa ce ta b'ata,nidai dan Allah ka kirashi nasan Wasa yakeyi ka ce me ya dawo wallahi na tuba na shiryu ya dawo Kar laifina ya shafi ummi ka gan ta ko?" Yusura ta rungumeta tace"Rahma kiyi me addu'a Allah ya jikanshi A fusace tace"yusura zamu b'ata fa akan me zakiyiwa mijina fatan mutuwa eh nidai wallahi bazan bar nan wurin ba sai kun fito min da mijina azzalumai me yayi muku kuka kaishi daji?" Sosai Rahma ke surutu kamar zararriya,shiko Abdul ya zube kasa yana kuka kamar ba namiji ba ko da mahaifinshi ya mutu beyi irin kukan Nan ba Umma ne ta karasa ta wankawa Rahma Mari ta girgizata tace"muje ciki haukan ya isa haka " Ga mamakinta sai taji Rahma ta zube jikinta bata numfashi Suko sojojin fito da akwatin shi sukayi suna tsara me da duk wani abinda Suka Saba Umma tace" Maman Nur Share [2/20, 8:36 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿9⃣5⃣-9⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Umma tace"subhannallah ke Rahma bude idonki" Yusura sai kuka takeyi umma tace"ya Allah ka kawo Mana a gaji domin ummi ganin Rahma ta sume yasata d'auka wuta itama" Abdul cikin tashin hankali yace"ummi dan girman Allah ki Bude ido karki tafi ki barni dan Allah karki maidani maraya a Karo na biyu"ji yake da a ce zab'i aka bashi da zaice shi a d'auki ranshi a bar Aayan " Kowa a wurin jikin shi yayi Sanyi taimakawa ummi akayi zuwa ciki Amina na kuka tana Kiran sunanta Abdul ya Kira likita Ba a dade ba aka ceto rayuwar ummi Sai dai fa likita ta dade akan Rahma amma Bata farfado ba sai dai suna jin bugun zuciyarta kad'an-kad'an Nan fa suka gane tana raye" Ledar ruwa Suka Samata sanan tace" a fita a barta ta huta Umma tace Ina nan ba inda zani Umma dai sai addu'a takeyi itako yusura zazzabi ne ya Mata mugun kamu cikin kankanin lokaci labarin mutuwar Aayan ya zagaye ko-ina har gidan tv ana nunawa Abban yusura yaji mutuwar sosai hakan yasa yace"shima zaije kano gaisuwa rasuwar Mami ta nace sa taje yace"ta shirya Sai yamma ummi ta samu kanta tana bude ido daga baccin da take Wanda allurar bacci akayi mata ta kalle Amina tace"Rahma Bata mutu ba ko?" Amina ta fashe da kuka tace"ummi wallahi in kika gan Rahma sai kin tausaya Mata ta rame tayi bak'i ga bakinta ya bubushe" Ummi tace"tana Ina" Tace"tana d'akinta ai" Ummi tace kaini" Ummi na Shiga ta hangota kwance bata hayyacinta Amma hawaye na bin kuncinta Ummi ta karasa ta kwanta a gefenta ta rungumeta Cikin kuka tace"Rahma kiyi hakuri Wanda yafi mu sonsa ya amshi abinsa karki damu zan baki farin ciki" Kuka ummi keyi tana shafa mata baya Umma ta kasa rike kukanta sai kawai ta fashe da kuka fita kawai tayi ta koma falo tana amsar gaisuwa Yusura ko kwanciya tayi domin kwata-kwata jikinta na rawa saboda tashin hankali Abu kamar Wasa sai bayan kwana uku Rahma ta bude idonta Kallon d'akin tayi sai ta gan d'akinsu na nada Tsaki tayi ta mike da k'yar jikinta na rawa ta bar d'akin Domin babu kowa duk suna falo ana karb'an gaisuwa Part dinshi taje jikinta har rawa yakeyi ta kulle Murmushi tayi ta karasa wajen wani katon hotonshi a bango Hawa bedside tayi ta ciro ta rungume tana sauke ajiyar zuciya tace"ka gan na gudu ko?ai kasan bazan barka ba ko a baya akasi aka samu" Kallon hoton tayi tace"lah sojana Yana da dogon hanci" Sai Kuma ta ajiye hoton ta zauna a kasa ta saki wani kuka Tace"meyasa baka bani dama ta biyu ba?haba mijina nasan zaka dawo Bugun kofa da aka fara Yi ne yasa Rahma saurun kwantawa Ummi tace"ki bude please daughter kin ji?" Amina tace"Bari inje in d'auko key" Zuwa tayi ta d'auko key sai dai sunyi su bude Amma Taki buduwa saboda Bata zare key din ba" Rokonta sukeyi Amma Taki budewa Umma tace"mu koma indai Rahma ne bazata bude ba" Ummi tace"tana da kafiya ne akan komai" Abdul ko Sosai yake bincike akan Al'kibila domin yana son cika burin abokinshi be ma lura da Cikin jikin yusura ba Bayan kwana uku akayi sadakar uku Abba yusura ya zo abin mamaki harda Amir Wanda ya dannawa Aneesa saki uku domin rashin kunya tayiwa mummy Kuma da yarda Allah da addo'i asiri ya karya a ranan yayi ta kuka Yana cewa"a dawo me da Rahman shi "da k'yar mummy ta lallashi yayi shiru ta fahimtar dashi kaddarar su ce a haka tana Cikin magana aka hasko mutuwar Aayan a tv shine yazo gaisuwa tare da mummy mutuwan ya dameta Mami ko tunda ta gan Abdul domin Basu tab'a ganin juna ba sai ta gan yayi Mata Kama da Yar uwarta Aisha in badan gidan rasuwa bane da babu abinda zai hana ta tambayeshi Bayan kwana biyar kowa ya watse aka bar umma da Rahma da hakuri Rahma zuwa yanzu sai ta wuni Batayi magana ba saidai hawaye yayi ta bin kuncinta Ummi kullum Cikin bata hakuri takeyi domin tafi tausayinta da Abdul fiye da kanta Abdul ne a d'aki Yana bada order a Kama Samira domin bincike ya nuna tana Cikin kungiyar Al'qibila dumu-dumu cewa yayi ayi ta Bata horo Mai tsanani harsai ta bayyana su waye ke ciki Yusura ne ta shigo d'akin da sallama tace"ga juice nan ka Sha tun safe kana ta aiki" Da hannu ya Mata alama da ta ajiye ya cigaba da danne-danne laptop Kuka ta fashe dashi da yasa ya d'ago ya kalleta sai ya ganta da ciki Da mamaki ya kalleta yace"yus me kikasa a ciki?" Juya me baya tayi tace"sai yanzu ka gani?" Mikewa yayi Yana murmushi me had'e da hawaye ya jawota jikinshi Yi hakuri kema kinsan kwana biyun nan bana Cikin hankalina yusura na rasa aboki da babu kamarshi Aayan shine sanadin shiga soja na Aayan be tab'a bari nayi kukan maraici ba "yana magana ne yana hawaye Yusura ta d'aga kafa saboda ta kamo tsayinshi a goge me hawaye tace"addu'a samun Rahama ubangiji zamu Yi me,ni Rahma ma tafi damuna domin kwata-kwata yanzu Bata magana balle asa ran zata ci abinci" Abdul yace"na rasa ya zanyi da ita " Yusura tace"ni a ganina in ta gama takaba ka aureta ko zata samu saukin abinda takeji" Ture yusura yayi ya koma ya zauna yace"ban tab'a tunanin baki da hankali ba sai yau " Cikin kuka zatayi magana yace"get out" Hayaniyan da Suka jine a waje yasa duk yan gidan fita Rahma ne ke kokuwa da sojojin gidan ta shake d'aya wai dole sai ya fito Mata da mijinta a cewarta duka sojoji munafukai ne meyasa za a Kai Mata miji inda za a kashe shi " .ummi tace"ke sakeshi kan ranki ya b'ace nida Nike mahaifiyarshi na hakura sai ke ne bazaki hakura ba shin in badan abinki wake fad'a da ikon Allah Abdul yaje ya jawota da karfin tsiya Cikin kuka tace"da a ce mijina ya mutu da gaske da nasan yanzu zuciyata Bata bugawa Amma wanan bugun zuciyar nashi ne shi kadai Kuma nasan duk inda yake yanzu yana bukatar addu'a ta " Ummi taje ta Kama hanunta suka shige ciki duk inda ta so ta fahimtar da ita Aayan fa ya mutu bazai dawo ba abin ya fassakara Bayan wasu watanin abubuwa da dama sun faru ciki harda Gama takabar Rahma sai dai rayuwar Rahma babu canji sai ma gaba da yakeyi ance ta koma wajen umma taki Kuma da an masa Mata sai ta kulle kanta a d'aki Abdul da yusura sun koma Lagos bakin aikinshi inda Samira da taji horo ta bayyana hide out dinsu da cewa su Suka sa uche ya kashe Aayan Abdul ya had'a komai domin zuwa Abuja kuma yasa uche a tafiyar Wanda besan an gane shi ya kashe Aayan ba Suna zuwa suka bawa wurin wuta domin duk suna ciki suna meeting inda zasu ceto Samira Daga sama aka bude musu wuta gaba d'ayansu sun mutu Sanda suka Gama Abdul ya halbi uche caka-caka sukayi me sanan Suka d'auki gawan Suka koma dashi Suka ce Yan ta'adar ne Suka kashe shi inda Suka tarar da Samira ta mutu a inda aka ajiyeta Wanda duk plan din Abdul ne shi yasa a halbeta Amma abin sai ya nuna Kamar ita ta halbi kanta _______ B'angaren su ummi ko Maman nur [2/20, 8:36 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿9⃣7⃣-9⃣8⃣ Ummi ta gama yanke shawaran aure za ayiwa Rahma kila in ta auri amir tunda sun tab'a soyyaya ya dawo da ita inda take a da domin in ba haka akayi ba bazata tab'a samun natsuwa ba ta gaji da ganinta haka " Zaune suke a falo Amina sai Yi Mata magana take Amma da Kai take amsawa da Amina ta isheta da surutu sai tayi tsaki ta kwanta a kujera ta jawo pillow tasa a kunni Ummine ta sauko cikin Shirin fita anguwa ta kalleta tace"gidan umman ku zani ko Zaki je?" Girgiza Mata Kai tayi ummi tace"toh ki tabbatar kin ci abinci Ta amsa da Kai ummi dama ta Saba tafiyarta tayi Bayan sun gaisa da umma ta kawo Mata ruwa da abinci Hamza ya gaisheta Tace"Ina Yan biyu?" Umma tace"sun tafi makaranta " Ummi tace"magana ne ko in ce shawaran na zo muyi Alan Rahma ni a ganina me zai hana ayi Mata aure?ta auri amir tunda ta soshi a baya nasan hakan zai taimaka" Umma tace"babu komai hajiya duk inda kika gan ya dace shekaran jiya ko mummy shi ta kirani a waya tana niman auren Rahma nace mata su bani lokaci " Ummi tace"yauwa alhamdullilah sai kawai a aura me ita zata ji dadi nasan bazata wulakanta ba da naso Abdul ne ya aureta amma Kuma sai na duba tsakaninta da yusura za a iya samun matsala" Umma tace"gaskiya da wanan" Ummi ne ta amshi number mummy ta kirata tace"sun amince ranan murna a gun mummy Kamar ta zuba ruwa ta Sha "Kiran amir tayi a waya tace"ya dawo gida akwai goodnews" Amir dake lecturing yayi saurin barin ajin ya koma gida Ummi na komawa gida ta Kira Abdul tame bayani shima yayi na'am da shawara nan fa aka fara shiri auren Cikin kankanin lokaci aka Saida Rana Yau ummi take son sanar da Rahma amma tana d'an shakka Amina tace"ummi ki fad'a mata kawai Ummi tace"je ki kirata" Zuwa Amina tayi sai gashi sun dawo tare a kasar tiles ta zauna tana rike kirji Ummi tace"meke damun kirjin?" Tace"zafi nikeji" Ummi tace"ba dole ba mutum yasa Abu a rai Rahma tun da wuri ki dawo daga rayuwar da kika saka kanki bayi bane Ina fad'a Miki,Kuma Ina son sanar dake ranan juma'a za a d'aura Miki aure da amir" Ji tayi zuciyarta ta buga ta rike kirji tace"ummi bana so wallahi bazan aurenshi ba ni haka zan Kare rayuwata ba aure ku barni" Ummi tace"toh baki Isa ba ya ishe ki haka haba ke meyasa kina da kafiya ne an ce kiyi hakuri kin ki ki hakura wanan ai aikin banza ne" Cikin kuka tace"nidai bazan aureshi na fadi zuciyata" Ummi tace"saboda ban Isa dake bako?" Rahma tace"ummi soja fa zai dawo na fad'a miki kuma zaiyi fushi a bar maganan kawai" Ummi tace"Anki a bari" Kawai sai Suka ji tayi wani ihu ta rike kirji Ummi ta taso ta riketa da kanta ta d'auko kayan aikinta ta duba ta Magani ta rubuta tace"Amina je ki siyo" Amina ta fita da sauri ummi tace"Rahma kashe kanki zakiyi?toh in baki sani ba in fad'a Miki zuciyarki na gab da bugawa Tun daga wanan ranan ba a Kara yiwa Rahma maganar auren ba sai dai an cigaba da shiri Yau dai tana zaune wayarta yayi Kara ta d'aga Amir ne Sallama yayi yace"ko amaryata ta tashi lafiya?" Rahma tace"look amir nasan munyi soyyaya a baya Kuma na soka but bekai rabin soyyaya da nikewa soja ba dan girman Allah kayi hakuri ka nimi wata ni soja Nike jira" Amir yayi dariya yace"zamu gani na Miki alkawarin sai kin dawo kina Sona kamar da" Tsaki tayi ta Katse Kiran tun daga wanan ranan ta ajiye wayar a gefe Ashe kullum amir na Mata text Bata sani ba __________ A yau ta kama al-hamis su yusura da Abdul sun dawo cikin yusura yayi girma Kamar zata haifeshi yau da k'yar take tafiya Abdul na shigowa yace"honey Ina kike" Ummi ta sauka tana dariya sai ta ji Kamar Aayan ne domin haka yake kiranta karasawa Abdul yayi Yana mata shagwab'a ta ture shi tace"ya'ta zo Nan Ashe har yanzu kina fama?" Yusura ta rufe ido tana murmushi Abdul yace"ai na dawo da ita kenan sai ta haihu" Gobe da yamma zan koma bayan an d'aura aure Ummi tace"Allah ya kaimu" Rahma dai Bata San meke faruwa ba ta dai gan ana ta zir-zirga Kuma Bata damu ta tambaya ba Washe gari ta tashi da farin cikin da ta dade batayi ba Ummi ta leko ta ganta zaune a d'akinta tana cin water melon Ummi ta bata tsumin da take Bata kullum tace"shanye shi yanzu" Amsa tayi ta shanye Ummi tace"Amina zata kawo Miki Kaya shi Zaki sa " Tace"toh" Amina ne ta shigo ta Bata Rahma tayi wanka tayi kwaliya kayan ya karbeta danma ta rame Zama tayi bakin madubi-madubi tana fesa Tulare Bayan an sauko daga massalaci aka taru a kofar gidan ummi domin kawu cewa yayi ba ruwanshi Mutane ne cike kofar gidan ana jiran ango domin ya makara go slow ya rike su Basu suka iso ba sai misalin 3:29 Zama akayi har malami zai fara d'auran aure sai ga motorci sojoji sun Yi horn me gadi ya leka sai ya dawo ya bude bayan ya fadawa sauran abokan aikinsu kowa ya kimtsa Nan fa suka Zama abin kallo domin masu gudu nayi wasu ma na zaune wurin d'auri aure Suka mike Abdul ma mikewa yayi yayi da Wanda Suka zo d'aurin aure Suka natsu Bayan anbude gate Wanda motar ya shigo wani ya zaga ya bude me kofa Wanda ya fito ne yasa Abdul yin wani yin tsalle taku biyu ya Isa gabanshi Amir ko zaro ido yayi Yace" Kuyi hakuri da rashin samu update kamar da na fad'a muku Ina da uzuri ne but inshaallahu yau na gama aikin dake gabana Manan Nur Share [2/20, 8:36 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ Dedicated to Na'ima Adamu maman A'A 🅿9⃣9⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Amir yace"not again" Wani wawan runguma Abdul yayiwa Aayan dake tsaye ya rame yayi baki da ka ganshi ka gan Wanda ya dade Yana jinya Abdul yace"Ina ka shiga Muka d'au ka mutu" Da k'yar Aayan b yace"asibiti shekaran jiya na farfado jiya da yamma na dawo Lagos aka ce ka tafi d'aurin aure but wake aure?" Abdul ya ji kirjin shi ya buga kawai sai yace"Amina " Yace"Amina Kuma me..." Katseshi Abdul yayi da cewa"je ciki Ina zuwa Abdul ya karasa wajen malamin da zai d'aura auren yace"a d'aura da Amina Kafin Amir yace"zaiyi wani abu an d'aura auren shi da Amina Shidai mamaki yake Hayaniyar jama'an waje yasa Amina saukowa tace"alhamdullila an d'aura auren Rahm..." Wanda ta gani gaban ta ne yasa ta yin shiru tace"Yaya"rungumeshi tayi tana kuka shima ya rungumeta yace"Ina honey?" Tace" tana ciki" Yace"Rahma fa?" Tace"tana Nan" Yace"aurenwa aka d'aura?" Amina ta fara in Ina"tsawa ya daka Mata yace"ki bani amsa yanzu na ji kin ce auren Rahma Jiki na rawa tace"Rahma da amir Amma wallahi Rahma Bata sonsh......."katseta yayi yace"shut up" Haurawa yayi yaje d'akin ummi,da mamaki ummi ta taso tana shafa fuskarshi tana hawaye tace"Kaine ko mafalki Nike?" Murmushi yayi yace"ummi nine ban mutu ba" Ummi tace"Ashe Rahma tayi gaskiya na shiga uku" Rungumeta yayi yace"ummi farin ciki zakiyi" Ummi dai taji dadin ganin shi Amma yanzu haukan da zaiyi in yaji da Rahma aka d'aura aure shine matsala Yace"ummi ko baki ji dadin ganina bane?" Zatayi magana sai ga Rahma ta shigo da gudu domin Amina ta fad'a mata Ta baya ta rungumeshi tana kuka tace"Ina ka shiga ne ka barni?" Dawowa gabanshi tayi ta fara shafa fuskarshi tana hawaye tace"soja is that really you? Ko mafalki nikeyi Wani kallo yake Mata sai ya gan tayi kwalliya Rungumeshi Tayi tana kuka Amma sai ya tureta ta fadi a gado Barin d'akin yayi sai binshi take a baya tana cewa"ka tsaya please na tuba mijina nasan ni Mai laifine"be kulata ba D'akin shi taje tace"soja me nayi kaki kulani ko laifi nayi in laifin ne ka yafemin na tuba Ko kallonta beyi ba saima zuwa gaban drawer da yayi ya fara dube-dube Murmushi tayi ta karasa ta kara rungumeshi a fusace ya juyo yace"wai meyasa kike damuna eh?Ina kin ji dadi na mutu ko shekara banyi ba kin komawa tsohon saurayinki har an d'aura Miki aure meyasa kike damuna?" Girgiza kai ta farayi tace" wallahi ni ban aure kowa ba na fadawa ummi Kuma ta bar zancen dan allah soja ka bari in ji d'inmin ka na wahala Sosai Allah " Yace"really ni zaki munafurta kafin in tafi babu inda banyi ba ki fadamin kina Sona amma kika ki ashe jira kike in je inna mutu kiyi aure toh babu komai na hakura Nima abin ya isheni kije dama yanzu aka d'aura muku aure Nima Allah ya bani Mata ta gari haka Allah yayi nawa zai kasance" Rahma kuka take Sosai ta rike saitin zuciyarta sai girgiza kai takeyi tace"wallahi ni banyi komai ba soja ban san da auren ba ka yarda dani" Wayarta dake gefen gado ya gani ya d'auka sai ya gan s'akwanin Ameer a fusace yayi wurgi da waya zatayi magana yace"get out" Tace"please Kay....." Wani ihu ya daka Mata yace"I said get out" Zata je ta rungumeshi ya Kama hanunta ya turata waje ya kulle kofa Zama yayi yace"meyasa Bata Sona ne ?" D'akin ummi taje da gudu ta tarar da Abdul nayiwa ummin bayanin da Amina aka d'aura Shigowa tayi ta Kama kafar ummi tace"kin gani ko?yayi fushi ya Kore ni ummi sanda na fad'a Miki Kar ayi auren Nan zaiyi fushi kuka ki gashi kun jefa ni a matsifa zuciyata zafi take min ummi Dan Allah ku rokeshi na tuba" Kukan da takeyi ya b'atawa Amir rai Ummi tace"ko ya samu tab'in hankaline shi da zai rungumeta yasan halin da ta shiga shine zaiyi Mata haka' Rahma cikin kuka tace"yace sakina zaiyi ummi ke Kika jefani a wanan halin"Sosai take kuka Yusura ta shigo tace"ai wanan mugunta ne duk wahalal da kika Sha ya dawo ma bazaki huta ba?" Ihu tayi tace"wayyo" kirjina" Nan fa Rahma ta d'auke wuta Rai b'ace ummi ta taimaka Mata ta kwanta tace Kira min Amina . A fusace Abdul ya bar d'akin,ko sallama beyi ba ya shiga d'akin Aayan yace"ka zo ka d'auki gawan matarka tunda ka kasheta ka huta tun b'atan ka bata da kwanciyar hankali Bata masan da auren ba but you are punishing her for nothing, toh gata can zuciyarta ta buga mu dai ba ruwan mu in ta mutu ka Kirani muje jana'izan ta,nidai zan tafi in yi magana da amir domin yanzu aka d'aura auren shi da Amina"yana gama magana ya wuce Mikewa yayi sai ga Amina ta shigo tana kuka Rungumeshi tayi tana wani irin kuka dan yanzu tasan da ita aka d'aura auren Yace"wai meya faru ne?" Cikin kuka harda shasheka ta fara bashi labarin halin da Rahma ta shiga har ya Kai ga ummi ta yanke hukunci ta auri Amir cikin kuka tace"shine yanzu da kawai angan ka dawo aka wani yimin aure Yaya wallahi bana sonsa ni salim dina nikeso" Mamaki Sosai ya ji ya rike Kai Kama hanunta yayi yace"Amina" Ta kalleshi yace"ki yarda da zab'in da yayar ki ya miki ko nine hukuncin da zan yanke kenan a irin wanan situation ko so kike Rahma ta koma mishi?" Ta girgiza kai yace"karki damu wata rana Zaki soshi nima a lokacin dana auri Rahma Bata Sona shiyasa nike mamakin tayi abubuwan da kika fada" Amina tace"wallahi Yaya son Rahma yafi naka dan da ka kalleta zaka gane ta wahala yanzu haka ma ciwon zuciya gareta ummi tace"zuciyarta na gab da bugawa yanzu na siyo maguguna aka Kara Mata ruwa ka tayar mata da hankali da kaki saurarenta yaya Yace"yanzu ina take?" Tace"tana d'akin ummi" Yace"toh muje" A hankali ya tura kofar ya kalleta da kyau wani mugun rama tayi Zama yayi a gefen ta ya fara shafa kanta bacci take saboda alluran da ummi tayi mata Hanunta ya Kama yayi kissing Yace Maman Nur Share [2/20, 8:37 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿1⃣0⃣1⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"nidai na shiga uku ai ko a sace ne sai nasan inda zanyi na kebe da baby bazan iya hakura har kwana arba'in ba" Da asuba su Rahma suka tashi sukayi sallah shi ya jasu sallah bayan sun gama ne yace"Rahma muyi nafila ko Dan mu nunawa Allah godiyar mu" Tace"ya kamata" Nafila raka'a biyu sukayi shi ya jasu sallah bayan sun idar ya Kama kanta yayi mata addu'a da tambayoyi duk ta bashi amsa Jallabiyar jikin shi ya cire sai ta gan tab'o da aka halbe shi Shafawa takeyi tana kuka tace"ka Sha wuya ko" Yayi murmushi yace" kukan na me?bagani a ra'ye ba" Tace"ai ni nasa duk inda kake babu lafiya" Yace"toh ke ya akayi kika san ban mutu ba bayan kowa ya yarda na mutu" Tace"saboda zuciyata da naka a hade take mijina da ka mutu da a take zan daina numfashi a ranan da aka halbe ka naji shi a jikina bacci Nike amma naji a jikina kana Cikin halin bukatar taimako da addu'a" Yace"Kai Rahma kina ta fasa min kai" Fad'a me date din da Kuma lokaci tayi tace"ko ba Ranan bane?" Mamaki ya kamashi yace"hakane kinyi dai-dai " Tashi yayi ya Mika Mata hanun ta taso doguwar rigar jikinta ya cire Mata sanan ya kwantar da ita suka fara romance Wanda Rahma Cikin dauriya tana bashi hadin Kai Sosai a iya romance Suka tsaya duk da Yana Cikin halin bukatuwa amma baya son ayi a gidan domin Rahma zata iya Tara me jama'a Kuma yasan halin ummi" Sanda suka Gama yace"kawar ki ta haihu namiji" Rahma tace"wow yaushe?shine baka gaya min ba" Yace"jiya da kikaso mutuwa saboda miji"ya Kare magana da murmushi Karasawa tayi ta sakala hanun a wuyar shi tace"that because my husband is worth dying for".. Yace"really" Tace"of cause" A tare suka je d'akin ummi nan suka gan ummi na zazzagewa Abdul ruwan matsifa Yusura ta kwanta tayi mukus Ummi tace"Kai Abdul na kusa b'ata maka rai meyasa baku da kunya ne?ke Kuma munafuka daga naje kicin har kinsan ki rungume miji da d'anyen jego ki sakar me jiki ya Kara Miki wani cikin zaki sani" Tana ganin su Rahma ta hararesu tace"ku Kuma daga Ina meya kawo ku" Abdul dai Zama yayi Kamar munafuki Aayan yace"na roko ta barka ne" Ta bawa Rahma yaron Aayan yace"guest what?takwaran mijin ki ne" Tace"wow dolene in maka kyauta Mai girman welcome to the world" Aayan yace"da Nima kin Bari da yanzu muma mu haif...." Ummi sai kallonshi takeyi baki sake tace"kafin karfe goma kun bar gidan nan rashin kunyar ku ya isheni" Rahma tayi murmushi tace"haba ummi tun jiya kike Koran mu fa" Ummi tace"ku tafi shiyar ku" Aayan yayi dariya yafita Rahma ta bishi a baya Ummi ta kalli Abdul tace"toh sai a fita ko?" Tashi yayi Yana kallon yusura Amma taki d'agowa Da safe Mai lallai ta zo tayiwa Rahma harda kananan kitso da misalin karfe 2:pm Aayan ya d'auki Rahma Suka tafi gidan shi Babban gidane Sosai Rahma sai kallo take tace"gidan waye wanan?" Yace"gidan ki" Tace"wow yayi kyau" Koda suka shiga gidan a gyre yake babu abinda Babu ciki Bedroom suka shiga ta kwanta waya ya ciro ya Kira Esther yace"kin gasa kasar kafin ki tafi?" Tace"a na barshi a microwave but na kashe" Yace"toh juyowa yayi ya kalli Rahma fuskar Nan nata murtuk " Yace"me nayi Kuma" A fusace tace"ni banason kana magana da Mata"be kulata ba ya fita ya ciro kazar da fresh milk a fridge ya dawo ya ajiye Yace"sauko mu ci" Sauka tayi ya fara bata bayan sun gama Suka shiga wanka sanan Suka fito d'aure da towel Gaban wardrobe taje domin fito da Kaya kawai sai taji ya zare towel din jikinta ya fadi juyowa tayi cikin jin kunya ta rungumeshi Gam Amma sai ya cire jikin ta da nashi ya hade bakin su wurin guda yana tsosa Jin abu ya soketa a cinya yasata Kai hannu jin karfin abun yasa Rahma fashewa da kuka tace" ka Bari inje inyi fitsari in dawo" Be kulata ba sai ma d'agata da yayi ya kwantar da ita saman gadon ______________ Bayan wasu lokuta Aayan ya dawo hankalinshi Rahma ne kwance tana mugun kuka jikin ta na rawa rungumeta yayi Yana lallashinta sanan ya tashi yaje bayi ya had'o Mata ruwan zafi ya gasa ta Albarka yayi ta sa Mata Sosai ya ji dadin kasancewa da ita B'angaren su amir ko,ana kai Amina mummy ta rungumeta ta fara Mata ya hanya D'akinta aka Kaita bayan kowa ya watse Amir ya shigo da bakar leda a hanun ya ajiye a bedside babu abinda ke tashi sai sheshekar kukanta Karasawa yayi inda take ya bude Mata fuska Ai Amina na ganin shi ta ji fadiwar gaba Shima dai ya ganta kyakyawa murmushi yayi yace"amaryata ko zan iya sanin sunanki?" .cikin kuka tace"Amina " Yace"wow Minal"da fatan zakiyi hakuri mu zauna lafiya ko?" Lumshe ido tayi babu abinda ya d'auke Mata hankali irin suman amir da ya sha gyra" Kama hanunta yayi yace"muje mu ci abinci" Tace"banji yunwa" Yace"in kina haka zamu b'ata fa"tashi tayi domin ji tayi bazata iya me musu ba" Zama sukayi yana ta Bata kaza tana ci da fresh milk Bayan sun gama yace"alhamdulamillah muje muyi wanka da brush sai muyi sallah" .tace"ni nayi sallah" Yace"ok" Ga mamakinta sai ta gan ya jata toilet da k'yar ta yarda ta tube sai kuka takeyi .amir na ganin hallita ta ya ji wani mugun Abu ya taso Mai karfi Itako sai Kare kanta take besan sanda ya rungumeta yace"I love you Minal" Itadai shiru tayi sukayi wanka Suka fito sukayi sallah sanan babu b'ata lokaci amir ya shige birnin ma'aurata bayan komai ya wakana Amina ta farfado daga suman da tayi ta ganshi zaune Wani hoto ta gani a bedside din ta kalleshi tace"waye wanan?" Amir yace"Aneesa ne tsohuwar matata " Wurgi da hoton tayi ta fashe da kuka tana cewa dama baka Sona kamin karya toh kaje ka sameta Rungumeta yayi yace"babu kowa a Nan"ya nuna saitin zuciyarshi sai ke" Bata San sanda murmushi ya sub'uce Mata ba tace"da gaske?" Yace"kwarai " Washe gari bayan ya tafi aiki ta fita taje part din mummy ta gaisheta mummy Kamar ta goyata Su anty hafsat ko zuwa yanzu ko boka ya kaita ya baro domin yanzu ya Bata ciwon kanjamau ga mijinta data mallake ya saketa ga Aneesa da cikin shege ta dawo wajen mummy ta koreta yanzu Bata iya Zama a cikin jama'a domin wani kuraje ne a gabanta ga wani ruwa dake fita Mai warin gaske inta fara tsosa wurin kamar tayi hauka har sab'a yake" Allah yasa muyi kyakyawar karshe Step mum din Abdul ko yanzu abinda zata ci gagaranta yake domin duk ya'yanta babu na kwarai daga me shaye-shaye sai me sata yanzu haka babban d'anta na prison kullum Cikin kuka ga kunya ya hanata zuwa wurin Abdul ya taimaka Mata duba da irin musguna me da tayi a baya Mata mu kiyaye d'an na kowa ne balle rikon maraya yana da tarin Lada bamusan me zai Zama gobe ba Allah yasa mu dace Maman nur [2/20, 8:37 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿1⃣0⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Rahma ko sabuwar soyyaya Suka bude da Aayan inda take jinjina jaraba irin nashi domin a lamuran shi babu d'aga kafa gara kawai yake kwasa A yau ta kama jumma'a yau sunan yusura Rahma ne gaban madubi tana drying kanta da hand dryer Tace"soja yau ka Gama bani kunya ummi da umma sai sun min fad'a za a ce ban zo da wuri ba kwana fa ya kamata inyi a nan shine sai yanzu zani" Tasowa yayi a gado ya rungumeta ta baya ya zame towel din jikinta yace"Rahma saboda suna baki Bari na samu Hutu ba Ki Bari in samu natsuwa Mana"juyawa tayi ta kalleshi tace"soja wani irin natsuwa Kuma bayan Wanda ka samu yanzu nifa na Lura kasheni kake son yi har yanzu zafi Nike ji a wurin ban saba ba kuma baka Bari na yanzu ni kaina a gajiye Nike ga bashin bacci" Komawa gado yayi ya kwanta yace"shikenan ki tafi sunan" Ajiye dryer tayi ta Haye gado ta kwanta a saman shi tace"toh gani" Kallon kwayar idonta yayi yace"yauwa Rahma " Nan ma fa soyyaya aka Sha da sauri Rahma ta sauka ta Shige toilet ya bi bayanta wanka sukayi suna fitowa Ta shirya cikin Shirin alfarma shima kalal kayanta yasa ta d'auki jaka Ashe ya cika mata su da kudi Koda suka isah sun tarar da jama'a a gidan cike Rahma na hango ummi tayi kwalliya tayi kyau taje ta rungumeta tace"nayi kewar ki ummina" Ummina tace"ai na ga alama ai da kun sani da kunyi zaman ku domin Banga amfanin zuwan ku a wanan lokacin ba " Aayan ya karaso ya tsosa kai Yana murmushi Rahma tace"Yi hakuri ummi" Jan hanun Rahma tayi suka shige ciki Yusura zaune a bakin gado tayi kyau cikin wani lace gashi ta Sha d'auri Rungume juna sukayi yusura tace"sai yanzu" Rahma tace"wallahi karkiyi fushi abubuwa ne sai a slow Rahma ta lura da Mami dake zaune ta rungumeta tana ihu Mami tace"Kuna Nan abinku" Suna yayi suna an ci an Sha da yamma taro ya watse Bayan an watse duk suka cika a falon ummmi ana hira Umma tace"Bari in Kira ya'ta Amina " Kiranta tayi Amina dake wasan b'uya da amir ta ji wayarta yayi Kara ta d'aga tana sheke dariya karasowa yayi yace"nine winner " Duk Suka kalli juna domin wayar na speaker Cikin dariya tace"umma Ina wuni?" Umma ta kalli ummi kafin tace"da Amina Nike magana?" Amina tace"eh nine" Ummi tace"toh dama Kira nayi in fad'a miki nayi nazari na gano be kamata a tursasa ki a Miki auren dole ba toh yanzu mun yanke hukunci raba auren ki da amir tundabaki sonshi "ta Kare magana cikin danne dariyarta Amina tace"ni yaushe nace bana sonsa?nidai umma ku kyaleni nafi san nan ku barni Ina son mijina" Ummi ta kwace wayar tace"Sannu Amina shugaba marasa kunya" Murgud'a baki tayi ta yanke waya ta ajiye amir ya kwashe da dariya yace"basu san mun jone ba" Aayan yace"dama Ina son in sallame ku gobe zan tafi Lagos Amma Rahma anan zan barta"ji tayi gabanta ya fadi Abdul yace"yusura ki fara had'a Kaya " Yusura tace"toh" Ummi tace"ko Kaine shugaban mayu sai ka barta tayi arba'in" Mami ne ta jehowa Abdul da tambaya tace"Abdul dan Allah miye sunan mahaifiyarka?" Fada mata yayi tace"zan iya ganin hoton ta?" Yace"Bari in dubo" Zuwa yayi ya d'auko ai Mami na gani ta fashe da kuka tace"wanan ai Yar uwatace uwa d'aya uba d'aya yayata ce"da mamaki Suka kalleta har yusura Tace"mahaifin mu ya hanata auren mansur lokacin muna yan mata amma ta nace har taje aka d'aura musu aure tun daga wanan ranan ya sallamata Wani sabon murna ya Kara mamaye familyn Abdul har kukan farin ciki yayi" Aayan ya d'auki matarshi Suka tafi gida Haka fa rayuwa ta cigaba da tafiya inda bayan wasu shekaru abubuwa da dama sun faru ciki harda rasuwar anty hafsat aneesa ta haifi shegiyar yar'ta zuwa yanzu Rahma yaranta uku yan biyu maza ne farko sai kuma mace d'aya,yusura yara uku,sai Amina yaranta biyu Yusura da Rahma a kano suke Zama sai dai su Abdul na zuwa lokaci lokaci Soyayar Rahma da Aayan ba a cewa komai inda yanzu suke Shirin zuwa Paris Hutu zasu barwa umma yara Amma zasu biya wajen hamza dake karatu a lodon Kawo ko duniya ta koya me karatun ta natsu domin yanzu ya Kare a gidan Aya domin tsiyacewa yayi da shi kanshi besan sanadi ba Su Rahma da Aayan Abdul da yusura,Amina da Amir sai dai muce Allah ya Kara dankon soyyaya they all lived happily ever after ~The end~ Alhamdullilah inda nayi kuskure Allah ya yafe min Na sadaukar da wanan littafin wa masoyana masu kaunata Thanks a lot sai mun had'u a littafina na gaba Mai suna *SO MAKAHO NE* na kudine *_SO MAKAHO* *NE_* Ni sunana Maryam a yau zan Baku labarina na Watoh a lokacin da muke yan matanci muna tashe da rashin kunya a lokacin duk wani magana da iyayen mu ke fada a banza ne sai dai Wanda yayi tashen tsoron Allah,lokuta da dama mun fi fifita maganar samari fiye dana iyayen mu Ku biyo maman Nur dan jin ya nawa rayuwar ta kasance wani kuskure na aikata a rayuwa kila daga mistake dina kuyi learning lesson A naira d'ari biyu kacal just 200 naira only dan girman Allah in kin San Zaki fitar min da littafi ki rike kudinki *SO MAKAHO NE* littafine da ya kamata Yan Mata da matar aure su karanta iyaye da yara ya kunshi abubuwa da dama Sai mun hade ~Maman nur~ Share [2/20, 8:37 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄👄 *BANA SONSHI* 💋💋💋💋💋💋 _By maman noorul_ _Hudah__ *👄💡NUR WRITERS ASSOCIATION💡💋* *💡N W A💡* *Lightning and bringing smile to your world is our perority* *NUR WRITERS* ~it's a beautiful~ ~world~ 🅿1⃣0⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"iam sorry I misunderstood you wallahi kishin ki ne ya jawo hakan ki yafe min Rahman soja" Ummi ne ta shigo da sallama tace"miye Kuma ya kawo ka?ai da Bari kayi ta mutu kowa ya huta Daman ni na gaji da ganinta hakan,Kai daga dawowa ko murna baza ka Bari jama'a suyi ba ka tada hankalin jamma'a ba tare da kayi tunanin akwai jama'a a gidan nan ba" Tashi yayi ya rungumeta yace"ummi kiyi hakuri naji kewar ki" Abinka da d'an da uwa balle d'an da ta ciren rai baya duniya babu kunya ta kankame d'anta tace"meya faru meyasa Muka jika shiru?" Yace"ummi bayan uche ya halbeni sai yaje mota d'auko bomb kafin ya dawo sai ga wani sojan kasar ya d'aukeni ya kaini' asibiti " Ummi tace"but meyasa ka cire bullet proof?" Yace"ummi anfa Gama komai sanda ya Bari na Gama cire komai ya halbeni" Ummi tace"toh a rinka kula Allah ya Kare ku" Yace"Amin" Tace"ka zauna da ita bari inje in gan bakin nan umman ku ma na hanya zuwa nan" Yace"ok Allah ya kawota" Yusura ko komawa tayi d'aki ta kwanta domin cikin ta na murd'awa ga ciwon Mara da baya Abdul yayiwa Amir bayanin Kuma ya amince yayi godiya Mummy ya Kira a waya ya sanar da ita canji da aka samu albarka tasa musu tace"sai kun dawo Kuma nayi murnan dawowan soja" A gurguje mummy tasa akayiwa Amina gyra sai kuka takeyi lefen amir dama komai inda akeyiwa budurwa haka yayi mata Bata akayi umma ta bata Kaya tasa tare da magungunan emergency ta Sha kuka take Sosai domin bata sa ran zata bar gida yanzu ba Umma na shigowa Aayan ya zo Suka gaisa tayi murna Sosai cikin zolaya tace"Ina ita Rahma take yaudai rai ya samu abinda yake so ko ganinta ba ayi " Murmushi yayi ya shafa kanshi ya bar wurin Komawa yayi d'akin ummi ya d'auketa a hankali ya rike drip din a baki ya kaita part dinta Motorci d'aukan amarya sun iso Nan fa ummi da umma Suka sa Amina gaba suna ta mata fada Sosai da nasiha kuka takeyi ta kankame su tace"ni ba inda zani a barni *BANA SONSHI* umma tayi Yar dariya tace"haka kuke cewa daga baya ku ishe mutane da rashin kunya Itama ummi ji take kamar tayi kuka amma ta daure Bayan an tafi da Amina nakuda ya tasowa yusura gadan-gadan ummi taje ciki ta kori Abdul ta fara bata taimakon gaggawa Cikin ikon Allah ta haifi santalelen d'anta namiji sai dai ta Sha wuya Sosai gyra ta umma tayi tayiwa jariri wanka sai a sanan Abdul ya shigo da Aayan duk suna murna D'aukan yaron Abdul yayi ya me addu'a da abinda ya dace sanan ya mikawa Aayan yace"ga takwaran ka little Aayan " Da farin ciki ya amshe shi yace"really?" Abdul yace"yes" Ummi ta shigo tace"mashaallah bazan taba manta wanan juma'a ba" Umma tace"ai Allah shine abin godiya" Kiran su Abba akayi aka sanar musu Mami ko ji tayi kamar tayi tsalle ta zo ta gan yar'ta nan fa maganar haihuwa da dawowan Aayan ya zaga ko Ina Yusura ko bacci takeyi Komawa Aayan yayi ya kwanta a gefen Rahma shima yayi bacci Rahma bata farka ba sai cikin dare sosai misalin karfe 2:am A hankali ta bude idonta tana kokarin tashi sai taji yace"Ina zuwa?" Kuka ta fashe dashi tace"soja wallahi ni banyi komai ba ko fita banyi a gidanan ba kayi hakuri karka sakeni bazan iya rayuwa babu Kai ba na tuba " Ji tayi ya hade bakinsu yana tsosa sun dade a haka yace"ni zan baki hakuri girgiza me Kai tayi tace"bakamin komai ba soja" Kunna bedside lamp yayi yace"Bari in kawo Miki abinci na samu labarin baki cin abinci" Har zai fita tace"ka jirani muje tare" Dawowa yayi ya d'agota tasa takalmi Suka fita A dining ya ajiyeta yace"Bari in zubo abinci " Tace"muje tare" Murmushi yayi yace" zauna ki jirani inshaallah bazan kara barinki ba" Tashi tayi da gudu taje ta rungume shi tace"ji Nike kamar mafalki" Janyeta yayi daga jikinshi yace"ba mafalki bane real ne kina tare da sojan ki,muje toh mu dibo abinci Zubawa yayi itadai tana manne dashi suka dawo falo Suka zauna Bata yake tana karb'a aiko ya samu taci sosai tace"soja wallahi dole sai na amsa kiran nature Yace"a ina" Tace"toilet zani" Murmushi yayi yace"bari in d'auke ki mu tafi" D'aukanta yayi sai ga ummi ta fito kunya duk ya Kama Rahma Ummi tace"toh gobe ku tattara Ina ku Ina ku, ku barmin gida bana son rashin kunya kun hana mutane bacci da surutu" Duk da Rahma na kokarin sauka kin barinta yayi ta gaji ta bari Suna shiga d'aki ya kaita toilet yafito ya kulle kofa ya zauna Yana jiranta Bayan ta gama ta fito tace"na gama" Tashi yayi yace"mu shiga muyi wanka" Rufe fuska tayi tana murmushi yace"banson gulma fa?" D'aukanta yayi suka shiga Nan fa suka bude wata shafin soyyaya a toilet domin shi dai Aayan haukacewa Rahma yayi ita Kuma ganin muscles dinshi da hallitar shi yasa tsoro ya kamata tace"soja please muyi wanka bacci nikeji Kuma kasan bani da lafiya Jawota yayi jikinshi kirjinta na gogan jikinshi Kallon cikin ido yake mata yace"I LOVE YOU Rahma " Rungumeshi tayi gam tace"nima Ina sonka mijina" Bayan sun gama ya d'aukota dukaninsu d'aure da towel Nan fa bacci ya kwahesu ko Kaya basu sa ba Abdul ko sai juye-juye yakeyi a gado yana tsaki sai cewa yake"mutum da matar shi a hanasu kebawa kawai wai dan ta haihu"waya ya jawo ya Kira yusura mummy dake lallashin Aayan yusura na bacci Ganin shine me Kira yasa ta d'auka Tace"wallahi son in baka fita idona na rufe ba zan mugun sab'a maka" A hankali ya sauke wayar a kunnin yace Mama nur share