💦💦💦 *ƳAR WANKE WANKE* 💦💦💦 *Oum sultan*💫 ☀️ *TAURARUWA WRITERS ASSOCIATION* ☀️ Marubuyar karshen alewa kasa300 Mijin.fateemah And now Ƴar wanke wanke *ᴀʟʜᴀᴍᴅᴜʟɪʟᴀʜɪ.ᴅᴜᴋ ᴋᴀɴ ɢᴏᴅɪʏᴀ ᴛᴀ ᴛᴀʙʙᴀᴛᴀ ɢᴀ.ᴀʟʟᴀʜ ᴜʙᴀɴɢɪᴊɪɴ.ᴍᴜᴛᴀɴᴇ ᴅᴀ ᴀʟᴊᴀɴᴜ ʏᴀᴅᴅᴀ ɴᴀғᴀʀᴀ ᴀsᴀ'ᴀ ᴀʟʟᴀʜ ᴋᴀsᴀ ɴᴀɢᴀᴍᴀ ʟᴀғɪʏᴀ* ☆ᴄᴏᴍᴍᴇɴᴛ ᴏɴʟʏ sɪsᴛᴇʀ☆ ʙɪsᴍɪʟʟᴀʜ ᴘᴀɢᴇ 1✦5 Bai dai_dai parking ɗin ba ya fita motar da sauri kai tsaya babban palorn gidan ya nufa yana kiran' Ammi Ammi am back to home.. Wata ƴar matashiyar mata ce wacce bazata gaza 45 years ba ta fito ta ce" oh ni Sadeeq sai kace makaho da zaka dinga ƙwalamin kiran nan haba" Shagwaɓe fuska ya yi ya ce"Ammi nifa yinwa na ke ji yakama ta abani abinci na".. Ammi ta ce" wai daman saboda abinci ne ka ke kirana haka to nagaji da wannan kiran ka zo kai aure nima na huta". Ya tsani yaji ance masa ya yi aure bai ce komi ba ya nufi bedroom ɗin sa bathroom ya shiga ya na mai watsa ruwa akan shi fitowa ya yi daure da tawol sai ƙarami a hannun shi yana goge kan shi... "Mama kinga yanzu idan muka fara warar nan sai kiga ana samu ba kaɗan ba cewar matashiyar yarinya" Mama ta ce"a'a hameeda kawai ki cigaba da zuwa gidan aiki na kada ki fara warar".. Ƴar kwalla ce ta zubomata ta ce indai shine farin cikin ki zanyi hakan in sha Allah.. Yauwa "hameeda na Allah dai ya taimake mu, ya zaɓa maki miji nagari kiyi aure ki huta"! Kuɗi ta bata ₦100 ce garin kwaki na hamsin sai sugar ta 30 gyada amaro ta 20 jiƙawa masu tai suka ci ita da mama, share gidan tai fes tai wanke wanke ta ta ɗauki Qur'ani tana karanta wa cikin murya mai daɗin sauraro.. Tunda safe 7:30 ta gama komi mama ce ta tara ka ta gidan aikin ta domin ta cigaba da yi a madadin ta, su na isa gidan mai gadi ya buɗe masu ƙaramar kofar saboda ya gane ita ce mai aikin hajiya gaisawa suka yi palon masu aiki suka nufa inda ta ce ai mata iso da hajiya kusan minti 30 sannan ta fito duƙawa sukai suna gaida ta ta ce" lafiya dai na ganku ku biyu"? Kallon ta mama tai ta ce" hajiya yanzu yarinya ta ce zata cigaba da yi a matsayi na idan badamuwa" Murmushi tai tare da faɗin au haba ai badamuwa ai ko baki faɗamin ba zata iya cigaba da yi, hakan ba komi bane.. Nan mama ta barta don ta fara aikin falon Hajiya ta nufa domin nan ne da sashen Sadeeq take gyarawa sai abincin sa domin ya fi son girkin [ maman hameeda ] palon ta gyara ta nufi sashen Sadeeq domin ta gyara yana gida bai fita ba tura kofar part ɗin nashi tai daidai lokacin yana zaune a 2sita yana latsa waya saurin komawa tai tai noking ya ce" ki shigo mana zaki dame Ni da noking".. A sanya ye ta shiga ta ce" ina kwana ɗan laɓai" Ko kallon banza bata ishe shi ba, ya cigaba da abinda ya ke yi fara goge darling table ɗin tai tana yi cikin hanzari don ji take duk ta ta kura kofin glass ne ya faɗo ƙasa tasssss ya bada sauti ganin shi tai a gaban ta ya ce" don ubanki Saboda baki San kudin shi ba zaki min a sara"? Ta ce" don Allah ka yi hakuri wallahi ba da san rai na ba ya fashe tana mai kuka tana bashi hakuri amma fafur yaƙi hakuri kamar bai san abinda take ba" Tsinka mata mari ya yi ya ce" kuma sai kin biya shi don ba ki fashi a banza, bagidajiya kawai"! Shere. And Comment Shere fisabillahi 💦💦💦 *ƳAR WANKE WANKE* 💦💦💦 💥 *Mallakar oum sultan*💫 *TAURARUWA WRITERS ASSOCIATION* 𝕐𝕒 𝕙𝕒𝕚𝕪𝕦 𝕪𝕒 𝕜𝕒𝕚𝕪𝕦𝕞𝕚 𝕓𝕚𝕣𝕒𝕙𝕒𝕞𝕒𝕥𝕚𝕜𝕒 𝕒𝕤𝕥𝕒𝕘𝕚𝕤𝕦...... *𝕘𝕒𝕤𝕜𝕚𝕪𝕒 𝕗𝕒𝕟'𝕤 𝕟𝕒𝕛𝕚 𝕕𝕒𝕕𝕚𝕟 𝕪𝕒𝕕𝕕𝕒 𝕜𝕦𝕜𝕒 𝕟𝕦𝕟𝕒 𝕞𝕚𝕟 𝕜𝕒𝕦𝕟𝕒 𝕥𝕒 𝕣𝕦𝕨𝕒𝕟 𝕔𝕠𝕞𝕞𝕖𝕟𝕥 𝕕𝕒 𝕜𝕦𝕜𝕖 𝕤𝕦𝕓𝕦𝕣𝕓𝕦𝕕𝕒𝕞𝕚𝕟😂𝕒𝕝𝕝𝕒𝕙 𝕪𝕒 𝕓𝕒𝕣 𝕜𝕒𝕦𝕟𝕒 𝕞𝕒𝕤𝕠𝕪𝕒𝕟 𝕘𝕒𝕤𝕜𝕚𝕪𝕒* https://chat.whatsapp.com/GTSFvoSBfuV7tVLtNzHR42 *𝕒𝕝𝕝𝕒𝕙 𝕪𝕒 𝕓𝕒𝕣 𝕜𝕒𝕦𝕟𝕒 𝕞𝕪 𝕗𝕒𝕟'𝕤 𝕞𝕦𝕛𝕖 𝕫𝕦𝕨𝕒*🏃‍♀️🏃‍♀️🏃‍♀️🏃‍♀️🏃‍♀️ *Data savice available now* MTN 500mb 150 1gb 300 2gb 600 3gb900 4gb1,200 5gb1500 *Akwai ko wane layi mai ɓuƙata sai ya min magana 08125028130 sai kunzo* *Ⴆιʂɱιʅʅαԋ* *ραɠҽ 6✦10* Ɗaga hannu ta yi ita ma ta wanka ma shi mari ta ce "kasani don ina aiki gidan ku bashi zai baka damar ka wulakanta Ni ba wallahi ai talauci ba hauka ba" Tsaya wa ya yi yana kallon ta ya ce" ke ni kika mara ni Sadeeq ni zaki ma wannan cin kashin"? Watsa mai harara tai tare da faɗin kai aganin ka bazan iya ramawa ba ne? Ni ba irin matan nan bane da kasa ba wulakanta wa su barka ta cigaba da abinda take hankali kwance tana raira waƙarta ahankali. Bangaran Sadeeq kuwa mamaki ne ya cika shi don gani yake ta raina masa hankali tazo har ɗakin shi ta marai ba tare da hankalin ta ya tashi ba, zuciyarsa ke zapi kamar zata fashe ya miƙe da sauri ya nufi gunta tana kallon shi ta gefen idon ta taji tsoro amma bata nuna ba ta dake fizgo gashin kanta ya yi ya riƙe gam ya ce uban waye ubanki da zaki maraini har ki zauna lafiya?? Kwalla ce ta zubo mata ta ce "ubanka shine ubana kaga uban mu kazaga dallah malam sake min gashi tun kafin na cizgaka ɗanye" Ya ce "na lura ai ke maiya ce dole kice haka buge mata baki ya yi ya ce wallahi kinci darajar maman ki nada mutumci da sai na yaga ki wallahi a ɗakin nan" Ta ce haba au sai kayagani anan daman ai akwai Mazan da basu san mutumcin mata ba wata kila kana ciki don haka kasakar min kaina... Ya ce idan ban saki ba mai zaki mun?? Ƙara ta kwalla dai_dai lokacin kuma Hajiya tazo wucewa ta korido ɗin dakin nashi da sauri ta kutsa kai ciki ta ce lafiya dai "Sadeeq naga haka?" Kuka yasa ya ce "wannan stupid girl din nan ce Ammi ta ɓata min rai na don ta raina ni" Kallon ta hajiya tai ta ce" hameeda mai ke faruwa faɗa min?" "Hajiya daga ina goge tebur kofi yafashe shi ne ya marai ni na rama shine ya kemin wannan abun" Matsowa Ammi tai ta ce "haba babana wannan fa ɗiyar[ sadiya ] wacce ka ɗauka uwa ko kamanta ita ai wannan ɗin ƙanwarka ce haba tafaɗa tare da cire mai hannu a gashin hameeda' nasiha ta masu mai ratsa jiki ta tafi tabar su ta ci-gaba da aikin ta inda ya shiga ya kwanta gado tana gama gyara palon ta fita da sauri"... Karfe shidda na yamma tafita domin komawa gida yanzu kuma sai safe ita da tawo, tana isa ta iske "Ammi ta dafa mata abinda ta fiso watau shinkafa da mai da yaji, sannu tai ma ta ta zauna domin cin abinci" Kallon abokin shi ya yi ya ce" wallahi mansir sai na wulakanta yarinyar nan har ni zata mara a cikin gidan mu kuma a part dina zan mata abinda baza ta taɓa mantawa dani ba in sha Allah" Tadafa shi ya yi tare da faɗin haba"Sadeeq tunda Ammi ta baka hakuri kayi mana bana san na cin ka fa".. Tun karfe 7am ta tafi gidan aiki sai da ta tabbatar ta gama gyara part ɗin Ammi sannan ta nufi nashi duk ya baza kaya a kan gado, duk tabi ta gyara ta wanke bayi fessss ta kunna bonar turaren wuta tazo dashi daga gida mai kamahi ta kunna palorn ya ɗauki kamahi kunna ac tai don ya yi sanyi,' tana buɗe kofar ya turo shima faɗawa ya yi jikin ta tsabar nauyi ta tafi zata faɗi ya rungume ta tsam tunawa ya yi da marin da ta mai ya sake ta timmmmmm ka ke ji ƙara ta saki ta ce Allah ya isa na.. Buge mata baki ya yi ya ce "ni kike ma Allah ya isa wai?" Ehh kaifa sai da kagama jin taushin jiki na ka sake ni...... Nuna ta ya yi ya ce"nan ina jikin da zanji dadin runguma jiki duk ƙashi mtssss dallah fitar mun ɗaki kada na zane ki" Tace sai dai mu zane juna wallahi kana gani na haka kamar langa langa ko to karfi gareni.....tura ta ya yi tafaɗa kujerar da ke kusa da kofa yace bari nayi maki hukunci mai karfi bakinta ya kama tsawon minti 30 yana kiss ɗin ta ya ce wannan shine hukuncin baƙi bara kunya.. Kuka tasa ta tashi tafita ta leƙo ta ce" kai mai saurin kukan nan Allah ya sakamin da man na san kai ɗan iska ne ta ruga dagudu" *Shere* *And* *Comment* *Share fisabillahi*🙌🙌 💦💦💦 *ƳAR WANKE WANKE* 💦💦💦 Mallakar oum sultan💫 *TAURARUWA WRITERS ASSOCIATION* *Masu san a tallah masu hajar su kan farashi mai sauƙi sai kumin magana a👉08125028130👏🏽👏🏽👏🏽👏🏽* *OUM SULTAN DATA SAVICE AVAILABLE* *MTN DATA* 500mb____________150 1GB_____300 2GB______600 3GB____________900 4GB_______1200 5GB__________1500 10GB_____2800 *AIRTEL DATA* 500mb______200 1GB______400 2GB____________800 3GB__________1000 4GB________________1,200 5GB__________1,400 *9MOBILE DATA* 1GB____________200 2GB_______400 3GB________________600 4GB____________800 5GB__________1100 *GLO DATA* 1GB________250 2GB______________500 3GB__________7500 4GB_______________1000 5GB____________1250 *MASU SIYAN KATI SAI KU MATSO*🤝 *MUNYI ARHA MUN HANA BASHI* *Account number 8108353370* *Call number 08138012334* *Was app number 08125028130* *SAI NAJI KU*🤳💃💃💃💃💃💃 ```Bismillahir rahama nir rahim``` ```Page 11/ 16``` Yaji zafin kiran shi da ɗan iska da ta ce mai ya ce wallahi zan nuna maki ni ɗin ɗan iskan da kika ce ne idan har ina raye sai na saki baƙin ciki... Mama ce sai mata faɗa take tana cewa haba "hameeda taya zaki je gidan su mutum har ki ƙarfin halin marin shi kin san kuwa waye shi sufa masu kuɗi ne mu kuma fa talakawa ne" Hameeda ta ce" mama saboda mu talakawa sai a kace mai ya rinƙa wulakanta dan adam kenan ni wallahi bazan iya zama wannan balagaggen nan ba shi ba wani nawa ba ya rinƙa takani yadda ya so bazan iya ba Allah!" Murmushi mama tai ta cigaba da aikin ta, ita ma hameeda ta kama shirin islamiyya don min asabar da lahidi tana zuwa sauran kuma sai jefi _, jefi take zuwa ta ce "mama kin ga idan aka bamu albashin mu sai mu yi siminti ko muma gidan mu ya ƙara kyau" Mama ta ce kinji dashi" hameeda naga yau surutu kike ji nayi nan ta tashi ta shiga ɗaki ta barta tsakar gida"... Jiki a sanyaye yake aiki abokin shine ya ce "wai lafiya naga duk yau kamar kai kazama feshon ne?" No Mai kaga ni ni nan lafiya lau na ke 'sai dai gajiyar aiki ke damuna so nake na ɗan kwanta ma wallahi.......kallon shi ya yi ya ce" is okay kaje ka kwanta tunda Ni na tashi bari na idasa cike maka takardun" Ya ce" okoy ka taimake ni kuwa bari nayi koda na minti 30 ne sai mutafi gidan, ni baƙin ciki na ma naje na iske ƴar wanke wanke nan gidan mu!" Kallon shi Nura { abokinsa} ya ce ita to mai ta tare maka da zakai bakin ciki da samun da take gidan ku?? Kaifa ɗan takura ne wata kilma ita ce matar taka.... Saurin buge masa baki ya yi ya ce"wallahi bakin ka Nura baya da tsarki ya kamata ace kayi wankan tsarkin baki wallahi, wannan jaririyar yarinyar zan aura mai zata iya dauke min yarinyar da ko nono bata fara ba"... Tunda Nura yaji ya ambaci sunan shi yasan maganar mai girma ce don baya ambaton sunan shi sai Maganar ta girmama ya ce kadai na cika baki don Allah kafara santa ko kada kace naje na maka biko ta so ka don ba ruwana balle naje....... Naji ɗin nidai bari na kwanta kaina ya fara ciwo saboda ka ambaci yarinyar nan.. Bangaran hameeda kuwa islamiyya ta nufa wacce take kusa da layin su, tana shiga aka fara taran makara hamdala tai domin bata san dukan latti aji ta shiga aka fara karatu' malamin su na zuwa suka fara bashi harda alhamdulillah ta iya duk da bata zuwa wani sosai da yake mama na ƙara mata a gida jinjina mata malam ya yi ta zauna masu jin haushin tana...... Mafarki ya ke gashi shi da hameeda sun haifi yara biyu mace da namiji gasu cikin gidan su mai kyau suna rayuwar jin daɗi abinci ta kawo mashi darling table ta aje masa tashi ya yi domin ya rungumo ta sai jin shi ya yi a kasa timmmmmm buɗe ido yai da sauri domin kanin a ina ya ke "Nura nai ya ce lafiya ka faɗo wai menene ya faru?'' Tsaki ya yi domin farkin ya bashi haushi ya ce" kagama ne mutafi gida kaina ciwo ya kemin?" Idasawa ya yi suka fito ya ce bazan iya driving ba please kayi ma jikina duk ya yi sanyi barcin dana yi....... Shi dai kallon shi Nura kawai yake domin yaga abokin nashi duk ya canza kamar ba shiba Karfe shidda aka tashe su kai tsaye gida ta nufa da saurin ta ta cire kayan ta tashirya domin tana so taje tayi ma "Ammi towon dawa miyar kubewa ɗanya" tun anan ta sai kuɓewar ta dan can ba lalle a samu ba napep ta tara kada tai yamma tana isa ta daura tuwo ta fara goge kuɓewar tana gamawa ta gyara ko ina minti 30 ta gama tuwo da miya part ɗin Sadeeq ta nufa duk kaya abaje a gado ta kwashe ta gyara ko ina gajiya ce ta dame ta ta kunna ac ta hau gado ba'ayi minti5 ba barci ya dauke tai.... Sauke shi ya yi Kofar gidan su, ya nufo gida 20 mint ya kawo shiga ko part ɗin "Ammi bai leƙa ba kai tsaye ɗakin shi ya nufa dan agajiye ya ke ga fararkin jaririyar yarinyar da ya yi cire kaya yai daga shi sai tawul ya watsa ruwa mai zapi canza tawul ɗin ya yi ya ɗauki wanda bai jiƙe ba ya ɗaura faɗa wa ya yi kan gado, jin mutum tai a kanta ta kwalla ra ƙara tace mama ya karya miki yarinya" Ya ce"uban wa ya kawo ki ɗakin nan sauka ya yi ya kunna glof din dakin dai-dai lokacin tawul ya faɗi kasa" *Please* *Shere fisabillahi* *Comment* 💦💦💦 *ƳAR WANKE WANKE* 💦💦💦 *Mallakar oum sultan*💫 *TAURARUWA WRITERS ASSOCIATION* ```Gaskiya naji daɗin yadda kuke nuna min kauna, Allah ya bar kauna``` _godiya gare ku_ _duk wani masoyi na wannan shafin naku ne, Allah ya bar kauna_ *Kada ku manta akwai data all network*💃💃💃 ```Bismillahir rahamanir rahim``` ```page 17/22``` Tana ganin tawul a ƙasa ta fasa ƙara tana innalilahi nashiga uku mama naga maciji nashiga uku na don Allah a taimake a fitar da ni kada ya kashe ni.... Tsawa ya daka mata ya ce" wallahi ko ki rufe min baki ko na maki abinda baki tunani' uban me ya kawo ki ɗaki har gado na sai kace wata mata ta" Idon ta a rufe ta ce"don Allah kamin hakuri bazan sake ba yau ma tsautayi ne ya kawo ni gadon ka bada san rai na ba, ina tafiya gadon na kira na ni kuma na amsa kiran nashi kada na bashi kunya kai kuma sai kai hakuri".. Wulla mata harara ya ya yi ya ce" tashi kifita ko na yaga ki a gadon na, da sauri ta miƙe ta fita dagudu tana hamdala bai mata komi ba". Taƙaici ne ya kamashi ya saka kayan shi ya kwanta yana tunanin yanzu wannan yarinyar a haka ta ganshi innalilahi ya furta a fili tashi yai zaune abin duniya ya ishe shi ƙwaila ta ganshi ba kaya.. lapton ɗin sa ya ɗauka ya nufi sashen Ammi zaune ta ke tana lazimi ya zauna gefen ta har ta gama ta ce" Sadeeq lafiya dai ko naganka haka?" Ammi ba komi kai na keciwo ga yinwa ina fama da ita...... Ammi ta ce" bari na kira hameeda ta zuba mana abinci amma tashi mu koma darling table ɗin sai ka ci" Tashi. Ya yi badon ranshi na son tashin ba hameeda Ammi ta kira ta zuba masu tuwo, zata tafi "Ammi. ta ce ki zauna mu ci tare mana zaki tafi" da ƙyar ta samu ta zauna suka ci wata shwagwa ce Sadeeq ya ce shi ba zai iya cin abincin ba "Ammi ta bashi a baki" ita dai hameeda na gefe ta kallon ikon Allah Ammi ta ce nagaji Sadeeq ka zo kai aure na huta nima.. Kuka mara sauti yasa kamar ƙaramin yaro ya ce "nidai Ammi na kiban naje office na gaji da yawa wallahi a tausaya min ya faɗa tare da langwaɓar da kai......ta ce to ga ƙanwar kanan hameeda ta baka yau ta huttashe ni nima.... Mamaki ne ya kama "hameeda" ganin Ammi ta ce wai ita ɗaga kai tai taga ita ya ke kallo ta murguɗa masa baƙi harda gwalo ya ce ni kike ma haka yarinya? Ammi ta ce nifa Banga mai ta maka ba, kadai rigima gareka kai sauri ka gama ka kaita gida yau driver bai nan da sai ya kaita..... Kallon Ammi yai ya ce" zani gidan su abokina ne fa sai na makara kuma?" Ehh koma ina ne zaka sai ka kaita don dare ya yi yanzu, kusan minti 30 sannan ya gama suka fito tai ma Ammi sallama tashiga baya yace ni zaki maida driver ki kenan to baki isa... Kai nifa idan baza ka kaini ba ka barni na tafi nasan hanyar gida.. Cakumo ta ya yi ya tura gaban mota ya kulle ya shiga ya tada a hanya ba abinda ke tashi sai karatun Kur'ani ta ce mutum kamar ba ɗan iska ba jibi ɗazu yadda ya cire tawul a gaba kuma yana sane amma ji Yanzu ya kunna karatu.. Kallon ta yake kamar bai. San Abinda take cewa ba, ta ce hayin Wada nas zaka kai ko baka gani ne da zaka canza hanyar gidan mu? Harara ya wulla mata ya ce wallahi yau zaki san kin min rashin kunya, kai tsaye gidan Nura ya nufa daman matar shi bata nan fita sukai ta re ya ce wallahi muka shiga kika nuna mai wani abu sai na balla ki anan........... Tsoro ne ya hana hameeda magana suka shiga suka gaisa da Nura duk bata nuna komi ba fatan ta Allah yasa ba gidan yan kar kai bane ya kawo ta ya ce ma Nura bani mukullin ɗakin ka na kawo ta nan ne domin ta huta kan ta na ciwo zan siyo mata magani.. Kwalla ta share a fakaice tana ji ana mata ƙarya "Nura ya ce gashi nan kusa da kai bari na je nadawo anyi. Kirana, fita yai ya bar su dashi da ita gaban ta ke dukan uku uku ya tura ta ɗakin rigar jikin ta ya yaga kamar wani mayin wacin zaki nan take dukiyar fulanin ta ta bai yana namaki ne ya kama shi ga shi a fili manya amma a riga bazaka ce da kwai su ba". Ta fasa kuka tana mungu azzalumi maha'inci don Allah kada ka lalata min rayuwa kataima ka min kada kamin ciki.. Murmushi yai tare da tura ta kan gadon...........ihu ta kurma nan take nun fashin ta ya ɗauke. Shere fisabillahi 23/30 Su mai wa tai numfashi ya ɗauke, ga hankalin Sadeeq ya tashi jagular ta ya kama yi kamar wani ma yin wacin zaki yana ....... Har yazo afka mata aka kwankwaso kofar dakin cikin sauri ya dawo Hai yacin sa tare da furta innalilahi wa'inna alaihi raji'un ni Sadeeq mai ya same ni haka ya ke ta furta tawa mai da kayan shi yai tare da nufar ƙofar ya buɗe "Nura nai tsaye ya ce Malam wai mai kake ne tun ɗazu na zo ina ta kwankwaso wa amma shiru" Ya ce uhmm wallahi dai bakomi wannan yarinyar ce ta sume dan nace sai anjima zamu tafi! Nura ya ce" Sadeeq mai kai ma ƴar mutane haka har ta sume Allah yasa dai ba fyade ka mata ba?'' Sadeeq ya ce Allah ya kiyaye ni da yi ma wannan ƙwailar fyaɗe, ka ma raina min hankali ni nafi karfin kwaila.. Nura dariya yai ya ce nidai muje ka dubata..... Shiga ɗakin su kazo yi Sadeeq ya ce ma Nura dan jira nan na gyara mata kayan ta! Murmushi yai ya ce ka duba kayan matata cikin dorowa, sai na kawo maka kayan duba ta.... Yana shiga ya yayyafa mata ruwa amma shiru ba alamun farfaɗo War ta bakin shi yasa ana ta yana hura mata iska kusan 10mint sannan tadawo ruwa ya sama anan ta ce" mungo azzalumi na tsane ka ɗan iska kawai.... Bangaran mama kuwa hankalin ta ya tashi sosai ganin har lokacin dawowar hameeda ba ta dawo ba hankalin ta baƙaramin tashi yai ba Allah yasa dai lafiya, ganin har karfe 9:30pm bata dawo ba tasa hijabi ta nufi gidan su Hajiya ta na zuwa ta ce wai har yanzu bata gama aikin bane naji ta shiru shine na biyo sahu... Mamaki ne ya kama "Ammi" ta ce a'a ai tun ɗazu suka taho nasa Sadeeq ya kawo ta saboda dare ya yi ne! Mama ta ce" innalilahi ni har yanzu ba su isa ba Allah ya sa dai lafiya su ke ba sa ce su aikai ba"...... Amin ta amsa mata tace bari na kira wayar Sadeeq ɗin bari na kira su naji' tana kira ba'a dauka hankalin su ya kara tashi ko dai kiddnaping ɗin su aka yine.. Kuka "mama tasa ta ce shi kenan hameeda ta ita kaɗai ce ta rage min a duniyar nan, Allah kasa sun faɗa hannu na gari" Amin Tana farkawa ta samai kuka don Allah ka kai ni gida, wallahi "mamana nasan tana cikin damuwa kataima kamin na yafe maka wallahi na yafe maka"! Murmushi yai ya ce" sai yanzu zaki ce haka wani abun nai maki ma da zaki ce kin yafe mun ya haɗe rai kamar ba shine ɗazu ya rude ba, a Togo ya kalla ya ga karfe 12 na dare ya ce bazan mai dake gida yanzu ba sai da safe don yanzu dare ya yi".. Kwalla ce ta zubo mata tunda ta haɗashi da Allah bai mata Abin da take so ba ta hakura shiru tai tana mai aika mai da Allah ya isa a zuciyar ta' kusan minti 30 ba mai magana a ciki "Sadeeq ne yai karfin halin cewa yanzu mai zaki ciki ne na dafa maki?" Watsa mai harara tai ta ce Allah ya tsare Ni da cin abincin ka, bana cin abincin ɗan iska Ni hameeda....... Maganar ta mai zafi ya ce" wallahi sai kinci abincin da zan dafa maki wallahi tallahi sai kinci fita yai da sauri ba a ɗau lokaci ba ya dawo da plat din indomi da kwai sai kofin tea ya shigo ɗakin dai-dai lokacin ruwa ya kare ya cire mata brush tai da sabon brush din da ta gani a bayi fitowa tai ya tura mata abincin ya ce maza ki cinye ko ni na baki yanzu" Zaune su ke a palorn don "mama" bata koma ba suna zaune wayar Ammi tai ƙara alamun kira ne da sauri ta ɗauka ta ce" Sadeeq kuna ina ya hameedar lafiya dai kuke ko?" Sosa ƙeya ya yi"Ammi gamu nan gidan Nura matar shi ce bata lafiya shine ya ce yarinyar ta tsaya ta ɗan taimaka mata" da yake wayar handfree tasa wayar mama tai hamdala ta samu nutsuwa.... "Ammi" ta ce uhmm amma ko ka kira duk kata da hankali ga maman hameeda nan ma! Hakuri ya bada sannan "Ammi ta ce gobe tun safe kadawo da ita kada na bata maka rai" Abincin ta tasa gaba tana kallo amma ta ƙasa ci, jawo ta yayi jikin ta ba karfi ya dinga dura mata shayi kam sai ya kurɓa sannan ya dura mata na bakin shi ana ta a haka tasha tana gama wa tai ta zubar da yawo ya ce indai miyau na ne yanzu kika fara sha....... Tsaki tai mashi hakan ko ya bashi haushi ya rungume ta tare da tsotse leɓen ta ya ce wannan shine hukuncin ki daga yau idan kika min tsaki.. Fira ce ta balle tsakanin mama da Ammi Ammi ta ce "ina ma yaran nan mu haɗa su aure don karfafa zumuncin mu" Ajiyar zuciya "mama tai tace ina ɗan mai kuɗi zai auri mai aiki ai haka bazata yiyu ba"...... Ammi ta ce ni fata na ki Amince bani da matsala da Sadeeq nasan zasu sasanta kansu Please kuyi hakuri da wannan *ƳAR WANKE WANKE* Oum sultan *TAURARUWA WRITERS ASSOCIATION * 𝙽𝚊𝚓𝚒 𝚍𝚊𝚍𝚒𝚗 𝚢𝚊𝚍𝚍𝚊 𝚔𝚞𝚔𝚊 𝚔𝚊𝚛𝚋𝚒 𝚕𝚒𝚝𝚝𝚊𝚏𝚒.𝚗𝚊 𝚑𝚊𝚗𝚗𝚞.𝚋𝚒𝚢𝚞 𝚋𝚊𝚗𝚢𝚒 𝚝𝚞𝚗𝚊𝚗𝚒𝚗 𝚣𝚊𝚒 𝚔𝚊𝚛𝚋𝚞 𝚑𝚊𝚔𝚊 𝚋𝚊 𝚗𝚊𝚐𝚘𝚍𝚎 𝚜𝚘𝚜𝚊𝚒 𝚖𝚊𝚜𝚘𝚢𝚊 𝚗𝚊 𝚊𝚕𝚕𝚊𝚑 𝚢𝚊 𝚋𝚊𝚛𝚖𝚞 𝚝𝚊𝚛𝚎 𝚠𝚊𝚗𝚗𝚊𝚗 𝚜𝚑𝚊𝚏𝚒𝚗.𝚗𝚊𝚔𝚞.𝚗𝚎 𝚍𝚞𝚔.𝚠𝚊𝚗𝚒 𝚖𝚊𝚒 𝚜𝚘.𝚗𝚊 𝚠𝚊𝚖𝚖𝚊𝚗 𝚜𝚑𝚊𝚏𝚒𝚗.𝚗𝚊 𝚋𝚊𝚜𝚑𝚒 𝚔𝚢𝚊𝚞𝚝𝚊 Bismillahir rahamanir rahim Page 31/35 Shawara ce ta farke tsakanin su da "Ammi" sai karfe ɗayan dare su ka kwanta don Ammi ta ce bata tafiya nan zata kwana... Karfe uku na asuba ya tashi alwala yayo ya fara nafila tare da istigifari neman tuba { yan hassadan Sadeeq daman nace maku malami ne shi fa} da addu'ar neman kariya daga aljannu da mutane sai karfe hudu ya gama tashin ta ya fara ke ke ke yake faɗa dan bai san sunan nata ba ɗan buɗe ido tai ta ce Malam lafiya dai zaka dame Ni tun da safe?? Murmushin gefen baki ya mata tare da faɗin tashi kiyi sallah mana, sai wani barci kike kamar wata gawa.. Galla mai harara tai ta ce"wai kai don Allah haka kake daman ga ka ɗan iska gaka da takura, wannan matar ka tabani da iskan cin ka wallahi"! Buge mata baki ya yi ya ce, bana nace maki kidaina kira da ɗan iska ba zan maki hukunci idan bazaki daina ba kuma kin san hukuncin nawa... Tuna wa tai da miyan da yake zuba mata tace Allah ya kyauta na kuma shan miyan ka'idan kai ƙazami ne sai aka ce maka ni ita ce ne?? Kayi kuskuren taɓa min jiki da yanzu ko zan kai ƙara kotu ne ta birnin hakina. Dariya yai mai sauti wai shine zata kai ƙara shin mai wannan yarinyar ta ɗauke shi ne ma mutso ta yai yace wallahi bacin ina tsoran Allah yau da sai kinji kiji amma akwai wata ran.......... Ta ce" kace fyaɗe zaka min kenan daman naga kai din hariji ne" Kallon ta yai yana ɗaukar ita yarinya ce ashe ba haka ba, ina tasan hariji o Allah ɗaya gari ban_ban umarni ya bata da tashi tai sallah bayin da tagani ɗakin tanufa takai bakin ƙofar ta ce" kai ɗan iska yau ka hanani jin ɗimin mama na Allah ya sakamin sai dai naji ɗimin ƙato kusa dani, nufar ta yai da sauri ta turo kofar tare da sa sakata" Ya ce matsoraciya da kin tsaya kinga ɗan Iska ai kusan min 20 tana cikin bayi tana jiran ya tafi masallaci ta fito sai da yaji fitar shi sannan ta fito ita tai sallah, tana kan dadduma sai gashi yi tai kamar bata gama ba ya haye kan gado ya fara barci,, kwanciyar ta tai kan dadduma ita ma sai 7:00am su ka farka, abin kari "Nura ya kawo masu tana karyawa ta sa mai kuka ita gida zata ya ce wanda ba ɗan iska ba ya kai ki mana kin manta Ni ɗin ɗan is....." A'a nifa bakai na ce mawa ba, da bangon ɗakin nan nake.... Dariya ya yi don ya lura yarinyar ƴar rigama ce, ya ce komi na ce kiyi zakiyi don na kai ki gida ko a'a? Da sauri ta ce "haba yayana zanyi mana mai zai hana tafaɗa tare da ranƙwafar da kai kamar salahar gaske" So nake kimin tausa sai mutafi...... Zuɓur ta miƙe ta ce" shiya sa nace kai ɗan iska ne nai maka tausa kaji ubanme?" Uba na kike zaki? Ni zaki gaza zaki san kin zageni, kamota ya yi duk wani miyau sai da ya zuba mata a baki ta shanye ƙarshe ma kakin majina yai ya zuba mata kuma ta shan ye wurga gata gado yai ta lura idan rashi ya ɓaci abu yake kamar mahaukaci gani tai yana cire riga ta dinga bashi hakuri da ƙyar ta samu ya hakura fitowa sukai dan ya kaita gida gani tai sunyi Hanyar gidan su ta ce" gun mama za ka kaini tana gidan mu ai"... Harara ya wulla mata ganin shi da tai haka yasa tasha jinin jikin ta, ta kama kanta suna yin parking taga Hajiya da mama sun nufo motar su da murna ta fito ta ce" lah mamana ashe kina nan nayi kewar ki" Kallon mama yai ya gaida ita, ya gaida ammi ya wuce part ɗin shi,, tambayar ta suke ya mai jikin ita dai ta amsa taji sauki amma kanta ya kulle bata san wacece mai jikin ba ciki suka nufa zata fara aikin ta"Ammi tace tabari ta huta tunda can ma gidan aiki tai" Tace a'a Ammi kibari nayi sai mutafi gida ta kalli mama..... Bayan watan uku, tunda ga lokacin bata sake ganin "Sadeeq a gidan ba kullum fita ya ke da wuri bai dawowa Sai ta tafi gida" Ammi ce tace "Sadeeq mun yanke wani hukunci fa" Yana ji ta ambaci sunan shi yasan magana ce mai mahimmanci ya ce" nami Ammi na"? Sakamakon ka ki fidda mata ga abokin ka "Nura harda yara uku kai ko auran baka yi ba na zaɓa maka HAMEEDA a matsayin mata don har ansa rana nan da wata biyu masu zuwa" Ya ce wacece kuma haka? Bansanta ba"Ammi" kallon shi tai ta ce ɗiyar mama mai wanke wanke mana ita ce ba ka sani ba bana son raini fa... Ganin ran "Ammi na son ɓaci ya ce bansan sunan ta ba sai yau, Ammi Ni gaskiya bani santa" "Hameeda tunda ƴan uwan mahaifin ki ne suka amshi kudin sa ranar kiyi hakuri' kada ki jazamin abin magana a cikin dangin ubanki"! Kuka ne take yi ta ce" mama wallahi wannan mutumin ɗan iska ne Ni bana san shi nasan ko na aure shi wallahi wuya zan sha a hannun shi". Mama ta ce"yanzu hameeda mijin da zaki aura kike kira ɗan iska, bari kiji ko ɗan guguwa ne wallahi sai kin aure shi don bazaki jamin zaki wajan ƴan uwan mahaifin ki ba tun da sun ansa sai ki hakura ki karbi kaddarki"! Kuka ne ya ci karfin ta tunda ganan ta daina zuwa aiki kusan sati Uku kenan bata jeba, wani babban gida ne ya sai ma su "mama wanda kudin shi miliyan biyar ya zuba mata ƴan aiki ga ac ya ce su koma can hameeda ta ce ai ba a titi kagan mu ba balle kace muna bara" Mama ce ta bashi hakuri' ya ce ai bakomi yarinya yace mama fita tai ta basu ɗakin shiru ba mai magana illa zuciyar kowa da ke bugawa kamar zata fito waje yace baki iya gaisuwa bane? Watsa mai harara tai ta ce ba akoyamin ba........ Hmmmm kin san dai hukunci na wallahi ko anan sai na maki ba ruwa na! Tashi tai tsaye tace in kafasa, ba sunan ka Sadeeq ba, Ni kike ce ma haka wallahi to a satin nan za aɗaura auran mu ki tare a gida na naga ta tsiya haka dai aka gama fira inda aka maido biki asabar mai zuwa nan ne ta yarda "Sadeeq zai iya komi ta lura baya faɗa ya canza" Hankalin ta tai ya ƙara tashi ganin an kawo lefe akwati set Biyar, ba abinda ya bata mamaki illa ɗayan saitin duk kayan barci ne wasu ma na iskanci ne ya sa mata da tagani tsaki tai don ba Yadda zata tai... Yau ya kama labara suna da ƙyauyawa shiri akai mata wanda tai matukar ƙyau ba kaɗan ba ko gun ƙyauyawan sai wani rungumar ta yake haka tai aka tashi......ranar Alhamis Arabia night doguwar riga ce baka tasa yasa farar jallabiya "Nura ne ke driving suna baya ya ce wa kika sa ma jan baki salan ai ta kallon ki komi?" Ta ce oho maza nasa mawa sugani mana, badan kai ba wallahi'' ya ce har da rantsuwa kike ba dan niba" Ehhhh bakin ya kama ya shanye janbakin haka tai akai Arabia night ba wata walwala ranar juma'a ne aka Daura auren *ABUBAKAR SADEEQ MUNIR DA AMARYAR SA HAMEEDA MUHAMMAD* kan sadaki dubu ɗari biyar lakadan ba ajalan Tana jin daurin auren sai kuka" mama tana ta lallashin ta kada ƴan uwa su gane halin da ake ciki karfe 8:00pm aka dau amarya zuwa gidan ta Contue Alhamdulillah ala kulli halin zaku ji Ni kwana biyu shiru hakan ya faru sakamakon banda lafiya, amma nagode da addu'ar ku a gareni Bismillahir rahamanir rahim Page 36/42 Tun da ƴan kai amarya su katafi take kuka wannan gida ita kaɗai tsoro ne ya kamata shin yanzu ya zata yi ko ta koma gun mama ne? Wannan tunanin da tai zuciyar ta taba aman na gyalen ta ta yafa ta fito har ta fito get ɗin farko sai ga motar shi na zuwa tsayawa tai don ganin waye zai fito ganin ta da ya yi anan ba karamin mamaki ya bashi ba parking ya yi ya fito do so in da take yai ya ce ina zaki ne yanzu daddaran nan? Harararn shi tai ta ce Ni gidan mu zan koma, bazan zauna da kai ba wallahi.. Dariya ya yi sosai ganin yana dariya tasan rainin hankali ne ya ke mata ya ce" wai kina da hankali kuwa daga kawo ki yau sai ki gudu?" Ehhhh mai zai hana gidan mu na ce zani ba wai yawo ba! Kallon ta ya yi tare da faɗin yanzu idan ki ka tafi ƴan uwan ki za su ce sakin na yi, kija ma "mama" zagi haba ki dunga aiki da hankali ya rungumo ta muje ciki shine abinda ya faɗa.... Palon su ka sauke zango yana manne da jikin ta,wani ƙamshi ke tashi a jikin ta jin sa ya ke kamar ya cinye ta ya ce ta shi mu yi sallah mu gode ma Allah ko? Kallon ƙasan ido tai mashi ya ce " ko baki jina ne?" A'a ina ji ni bana sallah to..... Ya ce" baki sallah mai ya same ki da ranki da lafiyar ki zaki ce bazaki sallah! Ta ce" a'a banda lafiya ciki na ke ciwo kuma idan ciki na na ciwo bana yi ni"........ Ya ce dallah tashi muyi sallah bana san shirme fa.. Dariya ta samai ta ce" wai waya ce maka idan ana haila ana sallah ne?" Kan shi ne ya ɗaure ya za'a ce amarya tazo da wannan abu ranar ta zai ..... Gaskiya shi ba a kyauta mahi ba😂😂😂😂😂😂😂 Tunanin da taga ya faɗa ne ta hura mai iska a kunne, firgit ya ya dawo hankalin shi fulat ya ɗauko ya juya masu kajin suka ci tare da korawa da lemo mai sanyi, basu cinye ba aka sa sauran cikin firis.... Bayan sati daya da bikin nasu Ranar Lahadi tai tsarki, tana cikin sallar la'asar ya dawo ya iske ta tana sallah a zuciyar sa ya ce yau akwai cin uwar sabada kenan 🤣 zama ya yi ta sallame ta mai sannu da zuwa ya aiki.. Alhamdulillah ya amsa mata ya ce yau kina sallah kenan kin musulunta! Kauda maganar tai tare da fadin muje dai kai wanka abinci nagama... Basar wa yai fita ya yi zuwa ɗakin shi wanka ya yi ya fito jallabiya ce yasa fara zama yai kan kafet, don tunda su ka yi aure ta saba mai da zama kafet don ya fi daɗin zama a ci abinci....... Kawo mai tai tuwon shinkafa ne miyar kubewa ɗan ya taji kifi ta zuba mai tunda taga take taken shi ta sha jinin jikin ta tashi tai ta ce to kaci abincin gashi nan bari nazo... Ja ai hannun ta ya yi tare da faɗin zo kiban abinci a baki yau nagaji daya wa... Ta ce" daɗi na da kai ɗan iska ne fa, kai ta taɓa min jiki bana son haka" Miƙewa ya yi da sauri ya ce ",na ce maki bana san wannan sunan da kike kira na da shi na faɗaki ba tun yau ba ko don Kinga na daina hukunci a kan ki to zan dawo da hukunci na" Ta ce hukunci naka ai shima na ƴan iska ne waye zai rinƙa shan bakin mutum sai ka ce maye...... Idanun shine suka kaɗa sun yi ja sosai ya ce bari kiga dai mu goge raini tsakanin Ni da ke, bai bari ta yi magana ba ya ɗauke ta tsaf zuwa saman benen ɗakin shi ya kai ta kai tsaye kan gado ya aje ta ƙoƙarin tuɓe mata kaya yake ta ce "don Allah kayi hakuri na daina bazan sake ba wallahi kai malami ne kai malami ne nace kai malami haka take ta faɗa romance ya ke mata bakinta har kumburi ya yi tsabar...... Saura kaɗan ya yi mata ...... Ta yi nasarar ɗaukar wata kwallaɓa ta ƙwaɗa mashi akai nan take ya sume tashi tai da gudu ta fita ɗakin ta tafaɗa tasa key kuka mai cin rai ne ya ƙwace mata tana dana sanin auren shi daman haka aure ya ke da azabtar wa! Wanka tashiga tai da ruwan zapi sosai ta gasa jikinta tasamu sauƙin azabtar da ita da akai, sai dare ta koma don taga yana nan domin ta gama abinci tana shiga ta ganshi kwance yadda ta barshi kiran sunan shi tai abinda ta dade da manta wa yaushe rabon da ta kira shi da Sadeeq, gani tai yaƙi motsi tsoro ya kamata kusan minti 30 amma bai tashi ba da sauri ta ɗauki wayar shi number"Nura ta kira tana kuka tace don Allah kazo gidan mu yanzu ba lafiya"! Ko minti15 baiba ya iso dayake gidan da na su ba nisa , fita tai ta mashi iso yana zuwa ya fara taimakon gaggawa don shima Dr ne ruwa ya samai ya ce bari na turo maki mata ta ta tayaki zama! Shiru ne ya biyo baya ta zauna tana ƙare mai kallo yana farkawa da ita yai tozali ya ce" sannu hameeda Nagode zan warke zaki sha mamaki na" Contuie ƳAR WANKE WANKE Oum sultan { matar dear} Ina masu san ai masu👇 Logo Cover book Fylers Account sitika Invited... Certified Har ma da mau san a ɗaura masu tallah kayan su muna yi kan farashi mai sauƙi Bismillahir rahamanir rahim Page 43/50 Ta kalle sa tare da faɗin oho anji kunya dai kazo yi ma ƴar mutane fyaɗe alhaki ya koma kan ka, haka zami ta tafiya ni da kai don wallahi baza ka ci narasa akai na a yofi ba sai dai mutashi 0ne one! Kallon bakin ta ya yi ya ce mai ya samu bakin na ki naga ya yi tsawo haka? Ɗan kare bakin tai don taji Kunyar ganin ta da ya yi a haka ta ce" tambaya ka ke ko neman sani" A ranshi ya ce" wannan yarinyar fa nema take ta raina ni, tsare gida ya yi tare da faɗin ni ki ke faɗa wa magana don kin raina ni har yanzu baki ga tsawo na bane amma zaki gani jira na ke nan na warke na rama" Suna cikin Maganar ne sai ga Nura shi da matar shi, sun ta ho masu da abincin rana amsa hameeda tai tana mai masu san sannu da zuwa miƙewa tai don su tafi ɗakin ta ya bita da idanu ƙugun nan kawai ya ke kalla yana tunanin mai ya kamata ya yi don ta daina raina shi, har suka fita bai sani ba sai da Nura ya taɓa shi ya ce sun fita ai sai kadawo tunanin ka... Hararar shi yai ya ce" anfaɗa maka ita nake kallo ban son raini ya shiga tsakanin mu da yarinya" Murmushi Nura ya yi ya ce" yarinya ce kuma ta sumar da kai ba🤣h" Innalilahi us furta a fili ya ce inji uban wa?? Nura ne ya ƙyalƙyale da dariya harda buga ƙafa, nifa ba kowa ya faɗa min ba tunani nane ya bani haka! Ya ce" Nura tunanin ka ya baka yofi ma, ni Yanzu ka haɗamin ruwan wanka na samu karfin jiki na" Kallon shi Nura ya yi tare da faɗin ni ban iya haɗawa ba, don matata ita ke haɗawa tamin wanka ya faɗa yana dariya ƙasa_ ƙasa, kallon ɗan iska ya ke mashi ya ce" ai daman Nura daganin ka zakai jaraba dole su mama suka maka aure da ba haka ba da ka ma ƴar mutane ciki a waje.. Tashi yai ya tafi lu zai faɗi ya tare shi, nura ne ya kira matar shi a waya ya ce kice mata tazo ta haɗa mashi ruwan wanka don bai jin ƙarfin jikin shine......... Haka Sadiya { matar Nura} ta lallabata don taje ta haɗa mashi da ƙyar ta fito wai ita bazata iya ba tana shiga sallama tai masu ta faɗa bayin ruwan wankan ne ta haɗa mai zapi sosai harda mugunta, ta fito tace na gama! Nura ne ya ce ki taimaka masa ya gasa jikin sa, mana baida ku zari..... Watso ido tai waje shin ita zata ma wannan ƙaton wanka jibeshi fa wani.... Katse mata tunanin ya yi tare dafadin sai kin taimaka in baso kike ya kwanta kusa da ke fa kiji yana tsami🤭 Sadeeq ya ce" wai so kake yarinya ta raina nine haka, wannan ita ce zata min wanka yo nayi wata ban wanka bam, Kai ke jan raini wallahi" Murgoɗa masa baki tai , da taji ya ce bai so ma ta ce" Nura taimaka ka shigar da shi ciki zan wanke ya tsubul daman naga duk ya yi datti da yawa" Nura ya ce" yauwa matar kirki, kamashi ya yi na zagin shi amma sai da yasa shi cikin bayin ya fito tare da cewa kishiga, tun da na sama ki shi ciki" Gaban ta ne ya faɗi, don jin dagaske Nura ya ke tana shiga Nura ya sa key ta waje juyowa tai don jin an dafa mata kafaɗa, ta ce iskan cin naka ne ya motsa ko?? Batsar da ita ya yi, ya ce" wanke Ni tsubul kika ce zaki yi ko?? Ina jira kimin wanka na dawo daidai tunda nayi datti! Kwalalo ido tai ganin yana cire kaya, dagashi sai singilet da boxes ya tsaya rufe ido tai ya jata suka faɗa cikin ruwan yaji zapin ruwan ya ɗaure ita ko sai cije cijen baki take zapi ya ishe ta, romance ya fara da ita sai kwalla kamar an kunna fanfo, ya taɓa can ya shafa can ... Allah ne ya taimake ta ya ƙyale ta amma ya ƙudiri niyar yin komi a yau......ita da tace zata mai wanka sai gashi shine ya mata tamai Allah ya isa takai dubu amma ko a jikin shi... Ɗauro mata tawul ya yi, shima yasa na shi suka fito a tare.... Tunda Nura ya ga kusan 2hours ba su fito ba ya ja matar shi suka tafi gida, ko da suka sa kaya sai wani kumbura baƙi ta ke ala dole an mata lefi ya ce'' idan bai ishe ki ba nai maki mai gaba ɗaya mana" Wani kallo ta watsa mai ta ce "ni gidan mu ba akoyamin iskan ci ba" Giggo ta ya yi tare da watsa mata mari ya ce" daga yau na hane ki da cemin ɗan iska kuma bari kiji ki shirya bani haki na ai dan shine kika aure" Zubewa tai ƙasa tare da mai aljannun ƙarya tana kuka kamar gaske mu zaka maran ma goɗiya, ba adukan goɗiyar ta miƙe tsaye zata cakumo shi ya kamo ta tare dafaɗin bari nayi maku fyaɗe sai ku gane goɗiyar ku ganin ya kama kici ciki dagaske ya ke ta kurma ihu ta ce wallahi nice nice fa Hameeder "mama" mace ganin bai sau raren ta tace HAMEEDA CE ƳAR WANKE WANKE wayo mama kitaimaka zai kashe ni... Tobe contuie 51/60 Tun tana kuka har ya kai ga bata iya koda motsa ɗan yatsanta, kusan 3hour sanan ya saurara mata gefe ya koma yana maida numfashi kamar ya yi gudu, cikin minti5 ya dawo haiyacin sa ganin aika aikar da yanae ƴar mutane hankalin shi ya ruɗe, shin ina zaisa kanshi idan aka ce ta mutu?? miƙewa ya yi da sauri ya nufo inda take yana girgiza ta amma shiru kamar bai taɓa mutum tashi ya yi dakin shi ya nufa first aic ya ɗauko ya fara bata taimakon gaggawa kusan minti 30 yana abu ɗaya bata farka ba, sai da ta farka ya dawo haiyacin shi bayi ya shiga ya watsa ruwa ya dawo inda take ya zauna sai lallashin ta ya ke amma kamar ba magana yake ba.... Ta ce"Allah ya isa na cuta min ɗin da kai kuma zan faɗi ma su Ammi na ce kamin iskanci zaka lalata ni" Shi maganar ta tama dariya ta bashi wato zai lalata, ya ce" taya zan lalata ki bacin ba ke na nayi mawa ba aljannun ki su nai ma haka bansan sharri!" Wurga mashi harara tai tare da faɗin nidai Allah ya isa na, mungo azzalumi kuma Allah zai sakamin da abinda kamun....... Ya ce" bakin ki har yanzu bai mutu ba ko? Kina so na ƙara maki na lura madara na bai sheki ba shine kika ɓullo tanan Kisha kurumin ki madarana taki ce ke kaɗai ya ida maganar tare da kashe mata ido ɗaya" Jin abinda ya ce tai ta kama bakin ta tai shiru, wata allura ya ɗauko zai mata ta samai kuka sai yaji tausan ta ya kamashi kamar kada ya mata amma dole sai an mata ita saboda ta samu karfin jikin ta, tashi tai zaune tana roƙon shi da ya yi hakuri kada ya mata ya barta da zapin da ƙasan ta ke mata amma fafur yaƙi hakuri haka ya kamata ya dan na mata allurar nan ƙara tafasa, shiko gogan naku ya na rungumo ta ya yin da zai mata allurar dukiyar fulanin ta taɓashi yafara fita haiyacin shi hakan dai ya ɗaure ya mata allurar yana zare tsinken allurar ta kwanta, don allurar tana sa barci... Kitchen ya shiga domin ya sama masu abincin rana, farar taliya ya dafa masu daman akwai miyar sos taji anta a ciki ya zubo a filat ya shigo ɗakin" tana jin motsin shi ta tai saurin rufe idon ta don Kunyar shi ta keji, ɗan fara bubbuga mata ƙafa ya yi yana baby ki tashi { niko nace anji mata harda wani kiran baby} tana ji tai shiru komawa gefe ya yi yana kallon ta daga sama har ƙasa domin Allah ya yi halitta anan wajan doguwa ce baƙa bacan ba ga hanci ƙaramin bakin ta baƙi ne ga dogon gashi, don bata cika san kitso ba, jin shiru tana tunanin ya fita ta buɗe idon ta karaf suka haɗa ido da shi" Tasowa ya yi jiki na rawa yana mata sannu daƙyar ta amsa mashi don jin jikita take kamar mai dan nauyi ya mata ba ƙadan ba brush ya mata, sannan ya bata abincin ruwan wanka ya haɗa mata ya zuba datol cak ya dauke ta zuwa bayi ba tai Mai wani musu ba dan jin jikin ta take ba karfi yana saka ta cikin ruwan zapin tafasa ƙara, ya ce" haba baby dole ki gasa jikin ki don ki samu sauƙi Kinga dai baki da lafiya ki tsaya kada kiji ciwo Please my baby na" Ta ce"Allah ya kiyayeni da zama babyn ka kana mungo ɗin zan zama baby a gunka kaima kasan ƙarya ne wannan zancen naka"....... Da ƙyar ya samu ya lallabata tai wanka fitowa ya yi don tai wankan tsarki tagama yi tarasa tawul ɗin ɗaurawa gashi ya fita da kayan ta, kusan minti5 Biyar ya ji shiru ya leƙa ya ganta tsaye tana rawar sanyi ya kamo ta ɗaura mata tawul ya yi ya ɗauke ta kamar baby zuwa ɗakin shi, rigar shi jallabiya yasa mata magunguna ya bata don jikinta da zazzabin tana sha ta kwanta barci...... Bayan wasu watan ni tsakanin "hameeda da Sadeeq ban san waye ya fi san ɗan uwan shi ba, suna nuna ma juna so a fili idan ya so jan ta sai ya ce, nice hameeda ƴar wanke wanke ita kanta dariya take yi sosai har cikin ta ya kulle" Yau dai ya kamata juma'a ta tashi da ciwon kai ga amai suka tafi asibitin su ya auna ta gwajin farko ya nuna cewar tana da ciki farin ciki ne sosai a zuciyarsa, amma ita sai ta gimtse don ita barga Allah tsoran haihuwa take ance mata ana shan wuya ya ce" my dear lafiya naga baki farin ciki da cikin da Allah ya bamu ba?" Kuka tasa mai ta ce"nidai don Allah yayana a zubar da cikin nan wallahi ina jin tsoran haihuwa" Wani mungun kallo ya watsa mata ya ce" idan baki da hankali ni ina dashi kin san mata nawane ke zubda ƙwalla akan Allah ya basu haihuwa?? Ko don Allah ya azurta mu zaki ce baki so??" A'a ba haka bane manufa tafa ni ina tsoran haihuwar ne kaga na farko idan mutum ya yi doguwar naƙuda yana samun yoyon fitsari, ko ya samu ƙaruwa a....idan ka tsallake wannan Azo wanka da wannan ruwan zapin.... Ya ce" haba saboda haka zaki ce haka to Ni zan haifi abu na idan kin tashi naƙuda zan ansa, tunda haka ne sai a rinƙa min wankan ni amma ke zaki ba yaron nono" Tace naji idan dan bada nono ne ban da damuwa.. Haka suka ci-gaba da rayuwa cikin so da ƙaunar juna ba wanda suka faɗa mawa cikin sai ranar wata Lahadi "Ammi" taje kai masu ziyara nan taga" Sadeeq yana mata tausar ƙafa Saboda sun kumbura" Gaida ita suka yi ta amsa sai jin kunya "hameeda ta ke tana ganin asirin ta ya tono Ammi tasan me suke aikatawa, shiko ba ruwan shi sai ƙara matsa mata ƙafar yake, tana ture shi ƙarshe ma dai ta ce abarni haka nagaji" Faɗa sosai "Ammi" tai don basu faɗa masu ba, ya ce" Kiyi hakuri Ammi da sai dai muzo maku da jariri tunda nima Dr ne zan iya karɓar haihuwar ma" Ta ce" uwa ka Sadeeq yanzu cikin nan wata nawa ne?" Ehhhh to yanzu yana cikin na tara ne.. Ta ce" ashe shine rashin zuwan ku gidan mu da gidan su? To ka shirya mata kayan ta agida zata haihu yanzu zamu ta fi da ita" Gaban "hameeda ne ya faɗi kenan yau ba a jikin mijin ta zata kwana ba? Ta ce Ammi ki bari gobe zamu zo in sha Allah" Yana jin ta ce haka ya ce" kindai ji Ammi da bakin ta ta ce gobe zan kawo ta gida" Haka Ammi ta ce" su rashin kunya zaku min kenan? To be countie *MAZA KU GARZAYO "OUM SULTAN GRAPHIC DESIGN "TA TANADAR MUKU DA HAƊAƊƊUN DESIGN MASU ƘAYATAR DA MAI KALLONSU*👏👏 *FLYER* *3D MOCKUP LOGO* *2D MOCKUP LOGO* *NORMAL LOGO* *IMAGE LOGO* *BANA* *STICKERS* *ADVERT VIDEO* *PROFESSIONAL INVITATION* *INVITATIONS CARD* *BIRTHDAY VIDEOS* *POSTER* *CERTIFICATE.AND MORE......* CONTACT ME ON *ƳAR WANKE WANKE* Oum sultan (Matar dear] Alhamdulillah ala kulli halin duk kan godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin taliƙai Allah kabamu alherin wannan rana ta juma'a Bismillahir rahamanir rahim ____"Ammi ta ce dallah ɗauko mayafi muta fi ban san shirme!" Kallon Sadeeq tai ta marairaice mashi don ya ma"Ammi magana ta bari sai gobe ɗin amma ya basar kamar bai san abinda take nufi ba".. Ganin zata bata mata lokaci ta ce muje ko a haka ɗin ne 'ai mota zamu shiga ba wanda yasan aya kike......ƙwalla ce ta zubo mata ta ce" Ammi don Allah kiyi hakuri sai gobe Allah dear zai kawo ni" Tsayawa tai sororo tana kallon ta ta ce" yanzu hameeda yaushe kika san daɗin mijine?" Duƙar da kai ƙasa tai tana murmushi ' a ranta kuwa ta ce haba Ammi dole nasan daɗin mijina kema kinsan ɗan ki na da ɗadi, katse mata tunanin ta yi dare dafaɗin muje ban san bata Lokaci ......haka ta fito bata re da ranta na soba tana yana ganin haka ya ce" wai Ammi dagaske tafiya zaki da ita? Na ɗauka wasa kike mana fa?" Ta ce" uwa ka Sadeeq wai yaran nan fitsara zaku nunamin ta yaran zamani ne komi? Bansan iya shege kalar na zamani '' Bayan kwana biyu da tafiyar su "hameeda ya tattara duk wani kayan shi ya koma gidan su tsohon ɗakin shi da yake tuzuranci da, Ammi tayi tayi ya koma gida amma fafur yaƙi hakuri ya koma " "Mama ce tayi kawaici don tana ganin hameeda ƴar fari ce bai kamata ace tana zaƙewa akan taba' tunda taje sau uku daga nan bata sake ba sai dai suyi waya".. Kamar kullum yau ma mai aikin"Ammi ce tai masu break fast suna zaune falo suna ci hameeda sai motse motse take yi' Ammi ta ce wai ko baki lafiya ne?" Ta ce" a'a Ammi bakomi nagaji da zaman kujerar ne" To ai kece"hameeda duk inda miji yake kina nan naniƙe dashi kamar za'a raba ku!" Uhmmm"Sadeeq ya ce Ammi barta tabini sauda ƙafa ai haka aka ce kuma ita tasan abinda nake mata " Ammi najin"Sadeeq ya ce haka ta tashi daga ƙarin ta koma ɗakin ta tana tunanin yaushe yaron nan ya koma haka? Yana ganin ta tashi ya ɗibar masu ƙwai da dankalin a filat suka ɗauko kofin shayin suka nufi ɗakin shi suna dariyar tafiyar Ammi" suna isa ta kwanta jikin shi ta ce"yaya wallahi bayana ke ciwo ga marata ma haka ina ji tana tsunkulamin" Ya ce"haba kodai babyn namu ne yake tafe?" Uhmmm ba kace kaine zaka amsa kai naƙudar ba? Ni kuma sai na rinƙa bashi mama ko kamanta ne? Murmushi baki da wayo har yanzu ya mata ya ce" ina zan manta da alƙawarin da na maki zuma' ai ke ɗin ta daban ce keɗin wata bangarane na rayuwa ta!" Murmushin jin daɗi tai ta ce in tuna Maka wani abu?? Ehh tuna min mana.. Ta ce lokacin da nafa zuwa ɗakin nan nafasa maka kofi bada sani naba ka mareni😜 Dariya ce ta kufce mashi ya ce"ai kin yi jarumta kin rama🤣🤣 Ta ce sai ranar da na kwanta ina barci kacire t.....Bai bari ta ida saba ya haɗa bakin su waje ɗaya sai da ya yi minti 10 sanan ya ƙyaleta idanun sa sunyi ja... Ta ce" hukunci nan ya dawo kenan?" Ya ce" haba my lovely wife ɗina kin cika tada zaune tsaye fa, nan take suka fara nuna ma junan su soyayya ta gaskiya, tunda suka shiga ɗaki basu fito ba sai bayan la'asar don abincin rana ma kitchen ɗin shi suka shiga ya taimaka mata, ciwon mara ya ƙaro sosai" Ammi tunda taga basu hito ba ta ce'' yaran nan wallahi gwanda ku koma gidan ku bazan iya darashin ta ido ba"..... Suna fitowa Ammi ta ce" Sadeeq ku tattara ku koma gidan ku bazan iya ba wallahi darashin kunya!'' Hameeda ta ce''haba Ammi kefa kika jawo mu nan ɗin don haka muna nan maƙale da ke, cikin tane ya juya ta wata uwar ƙara da sauri ya tare ta ya zaunar da ita ƙasa ya ce huta anan sannu kinji " Ammi ta matso kusa da ita ta ce'" hameeda kodai haihuwar ce haba nidaman ai naga alama tunda safe gashi Yanzu kinje kin manne ma wannan yaron"! Ita dai hameeda ba baka sai kunne don ji take ciwon naƙaruwa Ammi ta ce" Sadeeq zo ka duba ta idan haihuwar musan abinyi.." Duk yabi ya ruɗe ganin "hameeda cikin wani hali da sauri ya ɗauko Safa ya sa zai duba ta ta hana wai Kunya Ammi ta keji, Ammi naganin haka ta fito" Tana fita ta yarda ya duba ta, haihuwa ce har tafa buɗewa"Ammi ya kira suka tafi asibiti ana zuwa abu ya ci uwar na da tana Allah ya isa na Sadeeq bazan ƙara zuwa gareka ba, daman ƙarya kake min da ka ce zaka amsa naƙuda na"....... Yana kusa da ita yana taimakawa don taihu lafiya amma tana ɗura mai zagi, dakai yazo fitowa ta ce" Ammi taho wallahi na yarda kigani kizo ki taimaka min zan mutu" Ammi na jiyo ta daga kofa sai tausan "hameeda ya kamata kamar taje ta amso matar, driver ta turo domin ya je ya ɗauko mama"! Cikin ikon Allah ta haifo ƴar ta mace, ba jima kuma wata sabuwar naƙudar ta tashi ta haifi namiji yanzu{ daman lokacin cikin da aka yi hoto ya nuna ƴan biyu ne bai faɗa mata bane saboda kada ta samu} sai dai ta ƙaru dinke ta ya yi tsaf ana gamawa yasa wata nurse ta gyara gun suka koma ɗakin hotu.... Ammi ta ce "wai ɗazu waye ke man taimakawa ta waye don naji an kirani?" Dariya ce ta kufce mata, tagaida "mama don ƴan biyu na hannun ta, tashi su kai aka ce ta basu nono tasa kuka" Tobe contuie