Compiled By Umar Dalha Funtua. 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 _*HARAM TACCIYAR SOYAYYA*_ 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *(romantic love story)*🏵 STORY WRITING BY NAFISA SANI HASSAN Maman Ammar 1⃣ Azaune yake acikin babban falonshi da yasha kayan more rayuwa,ahankali yake kurban ruwan ya'yan itatuwan dake cikin glass cup din kamar yanashan magani.daka ganshi kasan yana cikin damuwa,kyakkyawa ne ajin farko,wanda ko kallo daya kamai xaka fahimci hakan saboda farine sosai sannan kakkarfa yanayin jikinshi da kiranshi sukadai zasusa yafahimci yana maintaining jikinshi ta hanyar gym,yana haka wayarshi tayi kara yayi saurin yin picking saboda privt phone dinshine yasan cewa importnt call ne,hello auncle, banji me yaceba kawai ya amsa mai dacewar i will come soon auncle i promise,ahaka yamike cikin natsuwa,yafada dakinshi yasoma hada kayanshi cikin troly da sauri yake harhada komai,cikin minti da bai wuce 5 ba yagama yafada bathroom yayi wanka yafito daureda towel dai dai gugunshi,wow saida nakusa suma tsabar haduwar da gayen yayi gsky yahadu jikinshi duk kwntaccen gashine baki wul irin na zaratan maza, nigeria 6:pm Jirgin da yadakkoshi daga paris yayi landin a filin jirgin dake abuja ahnkali yake taka matakalar jirgin yana sanyeda dogon wandon jens blue da farin riga sannan yadora wata jakect da zaratan maza masuji da kudi ke yayi,yana sakkowa naga yafara waigawa ahaka naga wani gaye kyakkyawa amma baikai wnn dana fara dakko muku lbrin shiba,yana isowa yayi hugin dinshi.wlcm đude,tnk u dafatan nasameku lfy, yace Alhmdulillah.meyasa bakaso auncle yasan kashigo nija ne ?i wnted to suprise him.saboda yayi fushidani tun last week yakedàmuna indawo. Frnd tell me wt is going on .ist true he is going to get married?i dnt realy no dude.let get going we wil discuse about it leter. Ahnkali naga anbude musu wani tafkeken get wanda yaki cikin wata unguwar masu kudi area 11 dake cikin abuja dagudu mai gadin yaxo yabude mai motar yafito tareda washe baki saboda tsabar murnar ganin karamin Alhaji acewar idi mai gadi. Brk dazuwa Alhaji karami dafatan ka iso lfy Alhmdulillah idi ya aikin yakuma garin namu yace lfy lau tareda daukar jakar kayanshi yana shigarmai dashi ahnkali yake takawa har yakarasa cikin tanģamemen katon falon kafin ma yakarasa naga wasu matasan yara guda biyu sunshigo dagudu tareda rungumeshi.bros dukansu sukasa ihun murna.welcm bros.hey guys how are u all?fine bros shine kaki fadamana kana hanya?oh sory guys i wnt u give u a suprise. Ware is minal ?hera i am bros itama tafito dagudu tareda hugin dinshi tabaya saida yakusa faduwa danma dai yatsaya dakyau,ahankali yadago kanta yana kallonta tareda cewa wow my little sister is growin fast.oh come on bros stop calling me little am 15 now tafada tareda bata fuska don in akwai abinda ta tsana shine yakiratada little.ware is my auncle?yafita cewar daya daga cikin yn samarin yaran.ok ammar plss go and call yusuf he is out side let me take a shower tell him to come inside. Ok bros ahnkali yakarasa kafar wani kofa wanda nake tunanin side dinshine.wow nafada lokacinda naga haduwarda ke cikin dakin kamar dama akawai mutum aciki yasan wannan aikin little sisteřn shine .ahankali yasauke ajiyan zuciya tareda cire jakect dinda ke jikinshi yajefa akän sofa dinda ke dakin yafada toilet dinshi Wata yar matashiyar mata naga tana shigowa tacikin dakin nashi tareda tray ta ajiye akan dan gls center table dinda ke dakin tana ajiyewa yana fitowa daga bath room. Welcm home my dear tnk anty nena munsameku lfy lfy kalau kashigo ina wanka.yeah natanbayi minal,sõ kayi suprising auncle dinka ko wlh anty yayi fushi shiyasa nadawo ayau banfadamai ina xuwaba cos i no i wnt belive me .yeah he is very angry with u,mekakeyi a acan dabaxaka iya yinshi anan nijaba um?u wnt understnd anty"but ynzu nadawo nija amma xnkoma inhada wasu abubuwana masu muhimnci.that is beter,auncle dinkama zaíji dadin wanʼnan lbrn sosai don tuntuni yake binka däka yi kokari kadawo yana bukatar mai kulamaida company.gakuma na mamansu minal hakane aunty nena i will try my best insha Allah; Am natura ammar yashigoda yusuf har ynzu banganshiba?oh sory i forget to tell u yaca zaije yadawo akwai wurinda zaije.now kashirya kaci abincinka kadan huta kafin auncle naka yadawo.ok tnx aunty nena ,my pleasure dear Ahnkali yake takowa daga cikin dakinshi domin amsa kiranda auncle nashi yakemai.wani magidancin mutumne kyakkyawa saidai yadan manyanta duk da hutunda yake taredashi zaka fahimci cewar ba yarobane Alhaji mu azzam kenan.mahaifinsu minal.mutum neshi mai hakuri sannan da taimakon nakasa dashi Allah ya azurtashi da dukiya mai yawan gske ya auri hajiya maryam wato mahaifiyar su minal shekara 16 dasuka wuce asalinshi haifaffen garin birnin kebbi ne aiki yakaishi garin Abuja amma daga baya ya ajiye yakoma harkar kaşuwanci,har Allah ya azurtashi da yara uku minal ammar dakùma Al amin,maihfiyarsu minal Allah yayimata rasuwa sakamakon wurin haihuwar twins dinta wato al ameen da ammar.sanadin haka yadakko kanwarshi wadda ita kadaice yakeda kuma itama mijinta Allah yamai rasuwa tazo tazauna dayaran harzuwa yanzuda su ammar sukakai shekara goma aduniya kasancewar akwai tazarar shekara biyar atsakaninsu"da minal.tun bayan rasuwar mahaifiyarsu Alhaji muazzam yaki yadda yakuma wani aure.kanwarshi .wato nena tayi iya bakin kokarinta naganin yayi aure amma abin yafaskara sai zuwa ynxu dazancen auren nashi yazo ķwatsam "wanda shine sanadin wannan lbr SAGEER wato wanda abokansa suke kiranshida sags yarone maiji da kyau da kudi Allah yamai baiwa takowane gefe;sageer yaron Abokin Alhaji muazzam ne. Wanda zaman amana yasa alokacinda iyayenshi zasuje check up america sukabarshi Ahnnun hajiya maryam wato mamansu minal lokacin tana raye ;wnda ahnyarsu tazuwa Allah yakarbi rayukansu tasanadin plane crash .ahaka yataso cikin gata don hajiya maryam mace ce mai hakuri da hangen nesa tabashi gata kamar dan data haifa da cikinta har zuwa lokacinda tahaifi menal lokacin sageer nada shekara goma aduniya. Tundaga lokacinda yagama karatunshi na secondry Alhaji muazzam yaturashi karatu waje har yagama yafara aiki acan saidai yaleko nija ýakoma koshi ana daukar time.wani lokacima saidaishi Alhajin yaje ganinshi.sageer yarone mai farin jini awurin kowa yammata na mutuwar sonshi ammashi ko kadan baida lokacinsu.yarinya daya yake kulawa a nija itama don tsabar nacinda takemai ne yasa yake dan saurarenta; Cigaban lbřn Yana isowa yafada jikinshi yarungumeshi'Alhaji muzzam yace welcm home my boy .tnx auncle Alhaji muazzam yace wato koda nayi magana kana shirin zuwa knn ?yeah auncle i wnt u give u a suprise. Yes u do my boy and am very glad u are here ;auncle ïst true u are going to get marry ? Kana shakkane?aa nadaiga it has been long ana rokonda kayi aure kaki yi so why is d sudden change now?lokacine sãgeer kokai in lokacinka yayi zakayi. oh come on auncle i dnt hv time for that right now wama zan aura nifa haryanzu banga choice dinaba; ka auri humaida mana cewar anty nena dake shigowa daukeda tray na drnks ;oh stop it gsky bazan iya aurenta ba i dnt love her .impact am nt ready for marrige now; till when cewar auncle? Mubar wannan maganar cewar sageer saboda yatsani zancēn aure shi yana bukatar wayyar yarinya amma mai kunya kuma baya sha awar turawa ārayuwarshi. Don koda yayi rayuwar turai baya mu amsla da matan turawa koa school .saidai yanada abokai turawa sosai yusuf abokinshine wanda tarê sukayi karatu da sageer saidai shi ýana gamawa yadawo nija yana kulada bussiness din mahaifinshi .menal yarinyace kyakkywa saidai bawai irin kyan nan sosai ba farace amma batada jiki Allah yadora mata son sageer tun tashinta amma shi bai taba kawo komai akantaba impact yana mata kallon kanwarshi wadda suka fito ciki daya gata yarinyace sangar tacciya dakuma raini ta iyashi tanada mugun wulakanci amma duk wannan halin tana shakkar sageer donshi baya sakema yara fuska sosai gashi yanada kwarjini sosai a idon mutane; This is just the begining Ayaune ake daurin auren Alhaji muazzam wanda yayi daidai da sati daya da zuwan sageer nija tunda safe Alhaji yakira sageer yanaso ya aikeshi gidan amaryar domin yakai musu kudin da yammata suka bukata,duk da baiso zuwaba ahakan yadàure don yatsani abinda zai hadashida yan mata ahaka yakarasa wurin sabuwar motarshï wadda ajiya ta iso faradal kiran lexus .yafada mazaunin driver tareda dnna wayarshi yana kokarin kiran numban yusuf ;were are u dude banajin abinda yake fada yadai amsa da dama naso kamin rakiyane tunda baka kusa is alright am going alone ,ok i will cm and pic u dere wait for me yana ajiyewa ya fisgi motar malam idi namai adawo lfy Alhaji karami yazuro hannu ta tagar motar yamikamai rafar kudi tareda cewa kuraba kaida sauran masu aiki yawashe baki yana zabga godiya daman shiyasa sukeson Alhaji karami yashigo akwai sakin hannu kamar baisan dadin kudiba " Ahankali sukebin kwatancenda ąuncle dinshi yake mai awaya;sunshiga cikin unguwar da ake kira garki abakin wani tanfatsetsen gida wanda kana ganinshi kasaņ antara suka faka ahankali yayi dialin numban Alhaji auncle gamu a kofar gidan kuma banga wanda zantura yamin sallama da amaryarba banjin me auncle nashi yake fada mai kawai yace ok yayi hangin wayr ;frnd wait for me bari inshiga ingani dakaìna bazan iya jiran saiya turomin da numbanta ba impact i cnt call her ; jeka dawo ina nan .ahankali yake tura get din gidan saida yashiga yasamu mai gadin nata sharban baccinshi akan banci ;salamu alaikum yafada amma shiru gashi yamatsu yabar wurin kawai yasakai tahanyarda yaga cewar nan ne zata sadaka da cikin gidan ahnkali yake takawa har yskai bakin kofar falon gidan yaʼnajin haya niyar mutane acikin gidan yn biki knn yayi sallama da muryarshi kamar ba namijiba yakai sau biyar amma bawanda yaji;kawai yasakai cikin falon subuhanallah shine abinda yafada tsabar shock da mutuwar jikinda yasamshi at d same time wata kyakkyawar yarinya yaci karoda fuskarta da kuma dirin jikinta yanasa kai acikin falon ďaga ita sai towel dan guntu duk angoge mata jiki da dilka idonta arufe tana kwnce a sofa towel din iya kacinshi cinyarta sannan tasama duk rabin nonuwanta awaje wainda kamar sufashe ysabar kunbura dakuma cikarsu ahankali yamaida idonshi takasanta ai saida yadafe kofar falon saboda hips dinta dake cikin towel kana ganinta kasan Allah yayi halitta anan sannan gashin kanta annanadeshi cikin rolers ;duk da jikinta amulke yake da dilka baxai hana kafahimci fara bace ;sannu dazuwa kalmarda tadawo dashi cikin hayya cinshi kenan wata dattijuwar mata data fito daga cikin wani daki rike dawaya ahańunta itace kemâ sageer sannu dazuwa ahankali yakarasa yanamai jin kunyar kamashida tayi yana kallon wannan shedàniyar yarinyar da zata iya jefa lafiyayyun maza acikin hadari sunan da yabata kenan daga ganinta na farko ahnkali yadurkusa yagaisheta tana amsawa tareda fadar safeena tashi kishigaciki tun dazu nake fama dake kishiga ciki bakyaji kuma kinsan sarai gidan nn baki nashigowa amma dayake kunya bawai isarki tayiba kinxo falo dagake sai guntun tawul kin kwanta ahankali take bude idonta tareda cire earpis dinda take sauraren waka awayarta dasauri takarasa bude idanunta donganin gardi acikin privt palon su tazabura dasauri tunawa datayi daga ita sai towel gakuma wani irin mugun kallonda yake mata wanda takasa fassarashi wannan wane irin mutum ne da shegen kallon tsiya ahaka tamike wanda yayi daidai da suman minti biyu da sageer yayi saboda ashema baiga komaiba datake kishingide baitaba sanin lfyarshi takai hakaba saiyau;yafara hamdala da yusuf bai biyoshi cikin gidanba ?to nimadai nace sabodame malam sageer ?cigaba dagashi ynxu lbrb yafara ; ahankali take takawa harta isa kofar dakin saida tasakai tawaigo tasakarmai mugun kallo tareda furta Allah ya isa dakallon haram sannan tashige wanda ko amminta batajiba saishi da akayi donshi yana kuma mamakinta wannan wace irin yarinyace har yaba ammi sakon yabar gidan jikinshi asake duk yazama wani irin so cool koda yafita saidai yusuf yaba key yaja motar yana tanbayarshi ya akayine dude yace bakomai kawąi gajiyaŕ zirga zirgar danayi 2 days ne kedamuna Wacece safeena ? Yace awurin Alhaji hashim ma aji wani sha hararren mai kudine dake zaune agarin na abuja Allah ya azurtashida dukiya yanada yara guda biyu kacal da zaliha sai autarshi safeena wadda tagama service dinta wannan shekarar zaliha na aure harda yara biyu zaliha yarinyace mai kawaici batada hayaniya;wanda safeena bahaka takeba akwai tsiwa dakuma rashin hakuri Alhaji hashim mutum ne maibin al ada baruwanshida zamani burinshi yaranshi dasungama secondry suyi aure inyaso sa cigaba agidan mazajensu hakan yafaru da zaliha don tana gama secondry Allah yahadata da salim wanda har ynzu sukeda yara guda biyu safeena kuwa tunkafin tagama secondry Alhaji hashim ke damunta data fitarda saurayi tayi aure amma taki harta gama bata tsayarda kowane saurayiba duk da dunbin masoyanda suke bibiyanta amma taki sauraran kowa hakan ne yasa ammi ta roki megidanta akan cewar yataimaka yabarta tacigaba tunda batada tsayyaye ahaķa yayarda da sharadin cewar tana farawa inbata fitarda mijiba shizai fitar mata bata taba daukar zancenshi gsky bane har tasamu tagama service yanzu yatsayar mata da miji wanda tanada masaniyar cewa abokin kasuwancin babantane amma ko ajikinta saboda tana ganin ita batason kowane namiji donhaka she dnt care , Niko nace anya mujedai zuwa lokacine zaifada . 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *_HARAMTACCIYAR SOYAYYA_* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story)🏵 Story writing by NAFISA SANI HASSAN maman Ammar *_wannan shafin nakine my Firdausi marubuciyar BAMU DACE BA Allah yabar kauna da soyyaya ina godiya_* 2⃣ Harya isa gida yana tunanin wannan wace irin yarinyace haka daba tada kunya ace budurwa kamarta datacika ta batse,amma ta zauna afalo daga ita sai towel?gsky wannan yarinyar daga gani bakaramar yar iska bace, âcewarshi: bai ankaraba yaga lokaci yatafi donshi tsabar tunanin wannan shedaniyar yarinyaŕ har yamanta da aikenda auncle dinshi yayimai kuma inbaku mantaba ayaune za adaura auren auncle nashi,koda yaduba time karfe kusan daya da rabi da hanzarinshi yamike tunawa dayayi baiyi sallar azaharba duk da bawai yadamu da bin jam'i bane yariga yasaba zama shikadai bawai yacika son shiga jama a baʼne saidai harkar bussniess dinshi dayakamashi dole shiyasa ko harkar mata baruwanshi dasu acewarshi duk bata lokacine. To saigashi yau ya dauki dogon lokaci yana tunanin wadda baimasan wacece itaba? Ab'angaren su Safeena kuwa harkokinsu sukeyi amma ita ko ajikinta don bata damuba ko kadan itadai burinta yacika tagama karatunta so duk inda tafadi shane. Kodamuwa dawaye babanta yake shirin aura mata batayi? Ahaka yayarta tasameta akwance tayi wanka amma batada niyyar shiryawa tanashigowa ta tsaya akanta tareda "cewa menake gani haka"?ahankali tabude idonta tareda cewa "kamar ya?anty zaliha mekika gani"? "meyema banganiba bayan har andaura aure amarya nakwance ko shiryawa batada niyyar yi meye kikeyi haka Safeena"? If there is someting plss tell me i am ur only sister u can count on me? ahankali take mikewa tareda fadin bakomai Anty Zaliha kawai nibandauka aure akeshirin yiminba nafarko bansan waye mijin ba kuma banson insanshi čos i dnt care, nabiyu gani nake kamar nima zanje ne wurinda zanyi nawa mulkin wato wurinda zan rika yin abinda naga dama batareda kowa yace don meba ? Ko aga takurawata wannan gidanane ,baki Zaliha tarike tana me zaro ido tana kuma tausayawa rayuwar da yar uwarta take shirin jefa kanta aciki ace batasan meyake mata ciwoba kwata kwata,Safeena rayuwar aure bawai yanda kike tunani bahaka takeba rayuwace ta jin dadi rayuwace ta soyayya da amana rayuwace ta amincewa da juna,karki damu anty zaliha bansan meye soyyaya ba nikawai zanje inyi zaman mulki agidana ahnkali Zaliha ta zauna abakiň gadon täname dafe kai tareda tunanin tayaya zata fahimtarda lunatic kauwar nan tata da batasan me duniya kecikiba. Tace ok naji go and get ready anajiranki akwai family get to gether saboda kinsan halin Abbu bai bari anyi wani gayyaba kuma yace shi zai kaiki dakinki anjima so quick bari inzabo miki kayanda zakisa cikin wa inda Abbu yamiki ,cikin minti gomâ Zaliha tagama shirya yar kanwar tata wa iyazubillah gaskiya Allah yayi halitta anan wani irin doguwar rigace fited wadda akayita tamatse daga samanta kasa kuwa yabude sosai tanâdanjan kasa ga hips dinnan kamar suyi magana tasaman kuwa ba acewa komai kalar material din ruwan gold tayafa mayafi fari mai şhara shara gashin kanta kuwa dayasha gyara ansakoshi har gadon bayanta yana kyalli da daukar ido gawani uban kamshinda take fitarwa, ajikinta ahankali suke isowa cikin babban falon gidan wanda daga gani duk wa inda suke ciki family ne ba bako tana shigowa aka fara sakin guda wata cikin kannen Ammi tamike tace yata Allah yakade fitina tsakaninki da ya"yan miji don wani lokaci da zama da ya'yan miji gwara kishiya, can wata acikinsu itamadai ina tunanin kanwar Ammince tace meye kikeyi haka Fati aisaiki tsoratar da ita,zonan yata cewar matar Allah yabaki hakuri yakuma baki ikon riko da marayun ya'yan ďa zaki tarar kiyi hakuri maganar gsky hankalinta yafara tashi wai ya'yåne yake dasu dayawa kome ? Sannan itafa bazata iya daukar reniba gsky. Ahaka aka yimata hudubobi masu amfani *_Andaura auren Alhaji Mùazzm tareda Safeena hashim ma aji saidai muce Allah yakade fitina_* Menal kuwa tunda taji cewar andaurawa babanta aure ayau take kuka su Ammar da Al'ameen kuwa su murna ma sukeyi zasuyi sabuwar mäma duk da anty nena na kokari sosai don basuda maraicin uwa kokadan don wayayyar mace ce sosai yar boko. tun tana lallashinta har tagaji tadaga waya takira Sageer tafadamai cewar yazo ita tagaji gsky. Koda yashigo tanajin kamshin turarenşhi tamike dagudu taje tarungumeshi tareda sakin kuka mai tsanani ahankali yake rabata da jikinshi tareda fadin meke faruwa little sis wat is all dis ?yana lakato hawayen idonta ahankali take daga kai tana kallonshi saida gabanta yamugun faduwa ganin irin haduwarda yayi cikin manyan kayan farar shaddace. Tsadaddiya dinkin da matasan wann zamanin keyayi baisa hulaba sumar kanshï takwanta kamarta larabawa sajen fuskarshi kuwa har wani sheki yakeyi tsabar yana samun kula, yajata bakin gadon dakin nata ahnkali yäzaunarda ita. Tareda cewar meyasaki wannan kukan ?tace wai da gske dady yayi aure bros?yace eh akwai matsalane tareda matse fuska.banaso ne tafada kai tsaye bros banson dady yayi aure bayan ga aunty Nena mezaiyi da wata mata? Ahankali yake binta da kallo donshi baisan mezai fada mataba cos he dont like to talk ţoo much, yace karki damu bakomai karki sa damuwa bagani nadawo nija ba duk abinda kike bukata kifadamin, kinji ahnkali take cewa da gaske bazaka komaba? Yeah zanje amma saina kwana biyu anan zanje indawo gaba daya. Yana fita yawuce dakinshi direct bathroom yafada tareda yin wani wankan stil gefen zuciyarshi baibar tunanin yarinyar da yagani dasafen nan ba agidan su matar auncle dinshi *_tofa akwai magana sageer nidai baruwana_* *_kuchigaba da comnt yanzu aka fara my fans ina godiya musammn hafsaty nasan kinayin wann novel nima inayinki_* [2/19, 1:51 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYYAYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story)🏵 Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammaŕ *_this ones for you my little sister RASHIDA B.J Allah yarayamin yarana ya albarkace su akan sunnah_* 3⃣ Karfe takwas da rabi nadare ,abbu tareda Anty Zaliha suka yima Safeena rakiya dakin mijinta tareda danka amanrta ahnnun Anty Nena dakuma nasihohi masu shiga jiki daga abbau, saidai muce Allah kade fitina , sai bayn sun tafi sannan hankalin Safeena yafara tashi don duk bidirin nàn batada niyyar yin kuka tsabar tana ganin kauyanci ne wai don zaki samu yanci ki zauna wani kuka,ahankali tayaye mayafinda ke kanta tanabin dakin da take ciki da kallo wow shine abinda tafada saboda ganin yanda Abbunta ya kashe mata dukiya adakinta, Ahakn har cikin falonta da kuma toilet saida ta leka. tana tafe tana wani rausaya irin na wayayyun mata masuji da boko har takoma kan sofa tadan kishingida janyo wayarta tana latsawa, har zuwa karfe tara ahnkali aka bude kofar tare kuma da yin sallama tadago donjin muryr mace, ahankali ta tashi tareda fadin sannu Anty, yauwa Amarya kidan fito main falo megidan na magana, what? Aranta take wannan maganar yaza ace wai mijin da take aure bazai iya shigowa dakinta yakirata ba saidai ya aiko kuma a first day data shigo gidanshi, saida Anty takuma magana sannan tadawo daga duniyar tunani tareda mikewa tadauki mayafinda ta ajiye agefe ta yafa sannan suka fito, kamshin turarenta da kuma karar takun takalminta su suka sa duk jama'ar dake falon dako kansun don ganin wacece Amaryar gidan? Kamar an doka guduma haka sageer yaji acikin kanshi, kardai ace wannan ce Amaryar auncle dinshi? Ana nufin wannan yarinyarce tayarda ta Auri auncle? Kai ina she cant do dat, no way. Shigowar auncle dinshi tareda yara shiyadawo dashi daga duniyar tunanin da yafada yamike yaje yai hugin Auncle dinshi ahankali tareda mutuwarda jikinshi yayi. Yace son ya kake? Fine Auncle sai alokacin Safeena tadaga idontã donjin wata murya mai loushi kamar ba muryar namijiba. Saida gabanta yafadi tunawa datayi da wannan gayen da shine yaje gidansu da safe kuma yaganta daga ita sai towel, Kaddai ace shima danshine. Saurin kallon fuskar mutùmin tayi don ta gasgata tunaninta, saikuma tadukarda kanta Ammar da Al'ameen kuwã dagudu sukayi wurin Anty Nena suka haye jikinta, tace no guys yanzu ga mamanku can kuje wurinta kubarni inhuta kuma. Dagudu suka sauka suka karasa wurin Safeena tareda rike mata hannu. Anty wai kece maman mu yanzu cewar Al'ameen ?duk da ta tsani yara amma saitaji wa innan sunburgeta sosai ahankali taja ammar agefenta tazaunarda shi shima al ameen yazauna adaya gefen suka sata atsakiya Shima maigidan yaji dadin yanda tama yaranshi shikuma yazauna akujera daya shida Sageer Anty nena na one seater Alhaji Mu'azzam yace banga Menal ba Anty Nena tace tana cikin dakinta Alhaji yace Al'ameen yaje yakirata , ahnkali take shigowa falon sanyeda kayan bacci riga da wando tana shigowa tasamu wuri akusada Anty Nena tazauna tareda kallon Sageer wanda yayi nisa awata duniya Alhamdulillah da Alhaji Mu'azzam yafada shiyadawo dashi cikin hankalinshi.son ga Amaryata nasan banda matsala dakai.sannan ke Khadija wato Anty Nena saboda shi sunan ta na gsky yake kiranta dashi Ga kanwarki nan don saikinsa ido saboda kinfi kowa sanin kan gidan nan don Allah kisa ido sannan My boys su ammar kenaň sukace yes dady ga new mom nakawo muku banda rashin ji resfect her d way u resfect khadija. Suka hadâ baki wurin cewa yeś dady Sannan ke menal i know u bansonjin wani matsala cos Safeena is my wife understood? Muryarta na sheckin tace yes dady ok Sannan ke Safeena ki kama girmanki ki hukuntasu kamar yayanda kika haifa ahankali take gyada kanta. Ahakan yagabatr mata dakowa nagidan har zuwa kan Sageer wanda batasan dalilinda taji faduwar gaba ba dataji sunan shi, Har aka rufe taroda addu a Sageer tunaninshi yayi nisa Meyasa zata yarda da wannan auren yama za ayi tana karamar yarinya tayi ruining life dinta bawai yace auncle dinshi nada wani mugun hali bane but yaza ayi tayi haka tayaya zata karaci rayuwarta ahaka sunan tana aure amma suna ne kawai Nikõ nace Sagir bakyau šhishshigi bayan auncle ya yabeka, Har yakwanta ba abinda yake tunani sai wannan mahaukaciyar yarinyar nan kodai batada lfy ne ta yarda da wannan auren? Har kusan rabin dare ba abinda yake sai tunani dayaga abin bamai karewa bane ahankali yamike yafada toilet yayi alwala yazo yafara nafiloli. gefen Safeena kuwa itama sai yanzu tafara tunanin wannan wane irin mijine ta aura wanda ko dakinta yaki yaleko baretasa ran harma zai kwanta aciki, *wai ahaka ne rayuwar auren nata zaikasance ko yaya?shin ahaka zata yita zama daga ita sai yara sai kuma wannan gayen mai miskilancin tsiya kodai shine abinda Anty Zaliha kekokarin fahimtarda ita shin meyake shirin faruwa da rayuwar zaman Aurenta?* Ahaka wannan dare yakasance awurin mutane guda biyu sageer da kuma Safeena har garin Allah yawaye yana Karfe 9: kowa nagidan ya hallara a dining kasancewar al adar gidanne cin abinci atare amma ba safeena saida auncle ya tura Menal taje takirata. Ranta baisoba ahaka tamike taje koda tashiga tana kwançe cikin adonta daba arabata da shi akoda yaushe wato kananan kaya don ita batason rayuwae native wear hmmm niko nace Safeena duk wannan kirar da Allah yamiki amma kike sa kanann kaya gsky akwai daukar alhakin maza masu lfy Doguwar rigace wadda ake yayi ta yanmata mai buterfly hand takamata tsam kamar komai zai yimagana yace aceceshi koda menal tashigo tafada mata sakon dadyn batareda ko ta gaishetaba tajuya ahankali tayi kwafa zanyi maganinki yarinya. takarasa gaban mirrow takara feshe jikinta da turarukanta masu kamshi dakuma tsada sannan tajanyo wani dan karamin gyalen kalan rigan ta yafa niko nace da babu gwara ba dadi amma wannan gyalen meya rufe Safeena? takun takalminta shiyaba Sageer daman dago dakanshi zuwa ga hanyarda yakejin karar dasauri yadukarda kanshi. Tsabar faduwarda gabanshi yayi, this girl is crazy yazata fito ahaka gaban auncle niko nace tofa mutum da matarshi? Ba abinda yake aika mata dashi sai mugun kallo. Koda taja kujera tagaida kowa amma batako kalli gefenda yakeba cos she haté him da shida wannan fitsararriyar yarinyar duk zata saita musu zama basu san wacece Safeena ba har aka gama cin abincin ba abinda Sageer yaci amma bawanda yalurada halinda yake ciki. Har kowa yawatse dasaurinshi yamike yafada dakinshi taredã daukar makullim motarshi cos he needs some fresh air yana fita wani restourant yanufa yai odar fresh milk da cheese cake yasha gaba daya yakasa ganema kanshi har wayarshi tai kara yasa hannu yadauka hello dude can dayan gefen yusuf ne yace wat is wrong dude bangane makaba ne wannan karon?tunjiya da muka rabu i thought zaka nemeni amma shiru yanzu kuma nazo gidan baka nan meke faruwa? Noting kawąi stress ne but am fine yanzu kana ina ?yace kajirani gani nan zuwa yanzu yai cutin wayar tareda mikewa yabiya bill din sannan yawuce Yana isowa suka shige cikin gidan yana tura kofan falon yayi saurin komawa baya tareda cema yusuf muje garden dude saboda ganin safeena da yayi tana kishingide akan kujeranda kesaitin shigowa falon yana tafe yana cewa dis girl is crazy baisanma maganar tafito ba saida Yusuf yace wai Menal sai sannan yasan maganar tafito yasamu kanshi dacewa eh ita metayi maka ne wannan karon don Yusuf yasan yanda Menal keson shigema Sageer, yace wai yamaganar wannan bussines din na texas dude yace yana tfy yanada akeso don muna samun incomes sosai ok dude wannan yarinyar tadamenifa tanaso inbata numbanka wanda takeda bayashiga so gşky nidai nabata, why dude yarinyar nan mayyace wlh rabona da ita tun a paris ok yanzudai kayi hakuri ka saurareta kasani wannan karon koku daidaita. Ya daure fuska dawaye zandaidaita wannan yarinyar da batada natsuwa kainifa natsani mace mai shishshigi dayawa fa ok but meye laifin humaida kawai sonka takeyi plss dude. Ok mubar zancen haka Abangaren Safeena kuwa gabadaya ita rayuwar tayimata wani iri koda gidansu bawasu mutane bane but tasaba fita koda shoping ne but yanzu kuma ba hali saboda an dauretã da wannan aurenda miji ko kallo baka isheshiba, wai ahakane rąyuwarta zata cigaba wai ahaka źata cigaba da zama da wa innan mutanen masu girman kan tsiya anty nena batada lokaci dama itama aiki take zuwa saimasu kula da aikin gidan wa inda da sungama sunkoma gefensu. *Godiya gareku fans kucigaba da biyoni yanzu muke shiga labari* [2/19, 1:55 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYYAYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story)🏵 Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar editing (Firdausi mai Nasara) *_inagodiya gareku fans wa inda kekirana ta waya da kuma masu yimin mãgana ta watsp duk ina godiya agareku Allah yabar kauna* 4⃣ Ahaka rayuwar taketa tafiya, waňda ayau Safeena tasamu kusan sati daya acikin gidan Alhaji mu azzam. Ahankali take fahimtar rayuwar kowa dake cikin gidan, su Al ameen sun saba da ita sosai don duk rashin son hayaniyarta yaran sunshiga ranta. Sai menal wadda har yau gaisuwa kawai kehadasu, wanda baidamu Safeena ba kokadan don batason raini daman, agefen Alhaji kuwa bawai bayason kula matarshi bane aa. Saidai yana ganin tayimai karama dayawa ko lokacinda mahaifinta yamai maganar don bazai iya kinyarda bane, sai don yana ganin girman mutumin Sageer kuwa rabonshida shigowa cikin falon tun ranar farko, don bayason gasgata zuciyarshi don yana ganin bai daceba amma shikadai yasan irin halinda yake ciki yana azabtuwa, bacci kuwa saidai barawo' saukinshima yafara zuwa office da abin zai mai yawa, yanzu hakama yana zaune acikin office dinshi zuciyarshi na tunzurashi da komawa gida. jiyake idan har baiga wannan yarinyarba yau akwai matsala , yau sati daya rabonda yasata a iđo Zunbur yamike yadauki key din motarshi. wani gefe na zuciyarshi na tanbayarshi meye kake tunani sageer? yazakayi haka me kakeso ka aikata?amma ina baijin yau zai iya hakura gaskya Yana isa cikin get din gidan yaga motar Alhaji mu azzam yace aunčle meyadawo yi gida yanzu? Ahaka dai yakarasa ciki, yana shiģa yayi dana sanin dawowarshi gida. Saboda mugun ganinda yayi, Safeena tana sanyeda dogon wandon jeans blue da kuma farar tshirt ajikinta ga gashinta takamashi atsakiyar kanta , tasako jelar fuskarta tasha make up tasa janbaki maroon abinka da farar mace ga hips dinta sunfito sosai ga t shirt dinma ta mugun kamata komai yafito tana fitowa daga kofar sashenta shima Alhaji nafitowa daga nashi gefen wanda hankalin sageer yamugun tashi saboda bayason Alhaji yaganta ahaka, kujimin fa readers mutum da matarshi. dasauri yakarasa cikin falon yatari auncle diň. Sageer mekadawo yi gida by this time ?yana me duba agogon hannunshi. nayi mantuwane nazo indauka kaifa naganka agida?nima mantuwar nayi kuma yanzu dama nakeson kiranka don nasamu urgent call munada comprence meeting a yola so zanbi jirgi karfe shabiyu.yaushe zaku dawo? May be gobe ko jibi duk yanda takama ok Allah yakiyaye, yana gamawa yasakai waje shikuma yafada dakinshi tareda yin ajiyar zuciya mai karfi najin dadin auncle baiganta ahaka ba, Wayarshice tayi kara yadauka tareda cewa hello auncle yaçemai don Allah kafadama sauran yaran da kuma Safeena nayi tafiya ina sauri ban sallameta ba, Ita khadija tasani. Ok zànfada mata yafada akasa lance sann yakatse wayar, harya gyara kwanciyarshi kome yatuna yamike da sauri yafito, yanufi gefen safeena wadda ita ko lokacinda yashigo bata ko lurada shiba wucewarta tayi wurin lambu tana danna waýarta tunda ba abokiň hira. Kõda ya kwankwasa baiji motsiba yakara shiru Ahankali yatura kofar yashiga cikin dakin wani kamshi mai dadi yabugi hancinshi yaduba ko ina tsab tsab amma baiga alamar tana cikiba Yana fitowa yayi harabar gidan acan gefen lanbu ya hangota zaune tana waya gamai ba fulawoyi ruwa ga masu aiki sunata aikinsu, azuciye yakarasa wurinda take zaune yatsaya zuciyarshi natafasa, Yace mekikeyi anan? Cikin hasala dasauri tadago kai don ganin waye yake mata íhu haka don tasan bamai gidan bane. Kallonshi takeyi da mamaki don ita tama manta dashi agidan, yakuma cewa dakefa nake magana. mekikeyi anan Ahaka? bakida hankaline kome? Yazaki fito waje da wannan shigar kuma gamasu aiki suna kallonki, meyasa kike wulakanta jikinda yakeda muhimmanci? baki da hanci harda ido tasaki tana kallonshi tareda cewa ikon Allah. Kaikuma waye kai da kakemin ihu haka akai bakasan natsani hayaniya ba, how there you shout at me like this? zuciya takuma ciyoshi yace , i no u don't care har waje ma zaki iya fita Ahakan, wai wayekai ma tukun? ninasan bakai kake aure naba ko mijin da ya auroni bazai zo yanamun ihu har haka ba cikin fushi yace wuce muje ciki, kinajina ki wuce karki bari inkuma mai maitawa duk masu aikinma tsayawa sukayi suna kallon ikon Allah ganin idon mutane yasa tadauki wayarta tashige tareda zabgamai muguwar harara, Har tashiga tana me tunanin wannan wane irin mutum ne ko shine megidan saihaka, zanyi maganinshi. Shikuwa yana shiga side dinshi yafada kangado yana fitarda numfashi mai karfi shikadai yasan halinda yake ciki juyi kawai yakeyi agado wannan yarinyar tanaso tamin illah meyasa take wannan shigar mutane naganinta meyasa take bari wanda yakamata da wanda bai kamataba suna ganin tsadadden jikinta? yana kwance baisan lokaci yayi hakaba saida yaji kiran sallar ázahar yatuna yabar office tun shadaya. Wai meyasa nadamu da wannan yarinyar meyasa ma namata magana? Karfa tarenani ôh shit ya naushi iska tareda miķewa yafada bathroom yasheko wanka tareda dauro alwala. Yafito daureda towel menal tafado dakin da gudu bros, saida yadaka mata tsawa bana fadamiki kirika nocking kafin kishigoba ta tsaya taname kallonshi shikuma yana goge jikinshi dawani towel yace kije falo kijirani ínshirya jikinta yayi mugun sanyi sannan tace tom tareda juyawa tana mekara jin feelings sosai a zuciyarta . Agaskiya yakamata Sageer yasancewa tagirma itafa tanajiň da soyayyarshi aka haifeta. tana bala in sonshi har cikin zuciyarta shiyasa ko lokacinda Humaida budurwar shi ke zuwa take jin tatsaneta sosai duk da lokacin bata wuce ten years ba, Ahankali tafada kan sofa tareda furta i love him somuch har lokacinda Aunty nena ta dawo tasameta afalon batasaniba ta fada tunani saida ta tabata tareda cewa yar gidan Aunty mekike tunani haka inatã magana yau ba lecture ne naganki agida ? Yanzu nadawo Aunty you are welcome tace tank u inasu Al ameen? Basu isoba driver yaje dakko su. Ok bari inkintsa in fito muyi lunch takarbi jakarta tareda rakata dakinta sannan tafito, Saida sukazo lunch Anty nena ke fada mata megidan yayi tafiya saida taji wani iri ace mijinda kake aure baida lokacinka. Koda auren bawai yadameta bane amma ko yaya yaka mata yakula da ita itama fa mutum ci tana son kulawa har suka gama Sageer bai fitoba dama tun ranar farkon zuwan Safeena yadaina cin Abinči a dining saidai akaimai side dinshi. Ko yauma menal ce ta kaimai sannan tatsaya adakin yanaci tana gyaramai dakin har yagama takwashe komai shikuma yazari key tareda fita daga gidan direct gidansu Yusuf yawuce dayake dan gidane kai tsaye yashige ciki tareda yin sallama Mamy na zane wato maman Yusuf yakarasa yagaisheta ta amsa cikeda fara a tace nayi fushi sai yau kaga damar zuwa gaisheni? Yace kiyi hakuri mamy abubuwan ne sukayi yawa. tace Allah yataimaka yace Ameen mutumin naciki ? Eh yanzu yàshigo shima ka karasa ciki. yashiga yasamu Yusuf din wanka yazauna jiranshi yana fitowa yace yau ina kashiga naje office dinka baka nan? Yace nadanyi mantuwa ne nakoma gida. Amma nazauna kusan awa daya ina jiranka. Oh sory ina fatan bawata matsala ko yace babu kawai inaso muyi wata magana ne. [2/19, 2:01 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story)🏵 Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar editing (Firdausi mainasara) *_wannan shafin nakune yan grp din feenerh fans kucigaba da posting ina yinku* 5⃣ Har Sageer yadawo gida yana tunanin maganarshi da Yusuf Meyasa Yusuf yake tunanin zai iya auren Humaida yama zai bashi irin wannan shawarar Shifa yanzu inhar bazai samu macenda yakesoba tofa ya hakura da auren Yusuf bazai taba fahimtar halinda yake cikiba yana azabtuwa tundaga raʼnarda yafara dora idonshi akan wannan yarinyar gabadaya zuciyarshi bata fada mai gáskiyà. Shifa yana bukatar inma bacci yakeyi yasamu wanda zai farkar dashi don yandã yakejin zazzafar soyayyarta dakuma mugun kishinta. Fitinarda kecikin zuciyarshi bai tunanin akwai mai iyamai maganinta. Sai Allah. Yawatsa ruwa yafi sau goma bayan dawowarshi amma har yanzu bai samu peace of mind ba saida yasanyã kaya yafito falo ko Ällah zaisa ýaganta ko sanyi yaji aransa. Koda yãfito duk suna falon tareda yara Ammar nakusa da ita yana zuba mata surutû Al ameen kuma yana tareda Anty Nena Kamshin turarenshi yasa duk suka dago kansu domin sun fahimci waye mai isowar harda ita Safeenar ma cos taji kamshin ajikinshi dazu Saida gabanta yabuga tsabar kwarjininda yamata saiyau takare mai kallo dakyau yana sanyeda riga amles dakuma tree quter ajikinshi sajen nan yana sheki yana takowa Ahankali irin na isassun maza dasukejin sunkai. Cikin minti dabai wuce biyu ba takare mai kallo for the first time data taba jin wani namiji yaburgeta arayuwarta, Yaran suka nufesu dagudu suna mai oyoyo bros Anty Nena tace son dama kana gida? Eh wallahi Aunty nadan hutane, Ya zauna daidai saitin kujerar datake zaune Ita kuwa Safeena tunda takalleshi gabanta kemugun faduwa saboda wani irin kallo dayayi mata wanda takasa fahimtar, meyeke nufi Menal kuwa tasowa tayi daga kujerar da take zaune tadawo kusa dashi tanamai wani irin firirita wanda shi gabadaya hankalinshi na kan Safeena. Wai ita wannan yarinyar batada kaya sai kananan kaya. duk da shima bawai yanason manayan kayan bane amma yaga alamar wannan abin nata yafara yawa. Ahankali tadago kanta cikin sa a yajefeta da kallon da shikadai yasan ma anarshi, dasauri ta dauke kanta tareda mikewa gaba daya, tanacema Anty Nena zanshiga ciki indan kwanta Anty Nena tace ok saikin fito Ahankali take tafiya wanda duk ta motsa saika dauka da gayya take kada jikin nata wanda kuma ba haka bane nature ne , Sageer kuwa ai kusan suma yayi, saida yaji wani irin mugun shock acikin jikinshi har tsakiyar kanshi. Yakai wajen minti biyar baidawo dai dai ba, saida Menal tace mai bros wannan karon baka kaimu shoping ba tunda kazo yaushe zamu fita? Anty nena tace to sarkin yan make up kayan kwalliya ko? duk wa inda dadynki yasiyo miki basu isheki ba saikin wani bashi aiki ko? Cikiņ shagwaba tace Anty please kibari yakaimu. Anty tace ni na isa ince kar yayanki yakąiki shoping gaki nan gashi ai, Yace zamuje little sis but not today. tace sai yaushe yace tomorrow' ok bros tank u tareda rike hannun shi Ahankali yatashi tareda komawa čikin dakinshi. Yanashiga yafada kan gadoʼnshi ba abinda yake tunani irin surar Safeena da kuma fuskarta yana tuna yanda lips dinta yake kyalli dazu saboda lip glos dinta tashafa saiyaga tafi kyau ma ahakan dabatasa janbaki ba ganin yanda dan bakinta yayi wani smooth Hmmmm yayi doguwar ajiyar zuciya tareda mika mai karfi, Ahanķali yatashi zaune daya tuna da wani abun saikuma hankalinshi yatashi tunawa dayayi Safeena fa matar Auncle dinshi ce gwara yacirema zuciyarshi Abinda yariga yasan yamai nisa. In banda sharrin zuciya ma tayaya zata kwallafa gamatar aure? Yanaushi iska zuciyarshi nazafi tana tafar fasa' baimasan wane irin tunani zaiyiba kuma bayajin zai iya furtawa kowa wannan lamarin saboda yazama kamar yaci amanar auncle dinshi, Why why why yafada tareda dafe sashen zuciyarshi tunawa dayayi da irin halaccin da Alhaji Mu azzam yamai arayuwa, tundã yatashi baisan kowa nashiba shiyarikeshi kamar dan uwanshï na jini. dan koda iyayenshi suka rasu baida wani wayon sanin yan uwansu duk da Alhaji na fadamai cewar saboda dukiyarda mahaifinshi yatara yan uwanshi keson ganin bayanshi shiyasa yadankama Amininshi saboda yasan zaikula dashi kobayan ranshi. Wannan mutumin ne dayamin komai arayuwa shine zuciyata take son matarshi ta aure hawaye masu mugun zafi suka dinga zubowa ta idanunshi. Nafarko yana tsanar ķanshi na biyu rashin iyaye na uku baisan makomar rayuwarshiba wannan shiné tashin hankalinshi don ko ita Safeenar ma tagane wane irin kallo zatayi mishi impact ma yafahimci yarinyar tatsaneshi amma meyasa zuciyarshi zata yimai haka tun yana hawaye har yafara kuka mąi sauti bawanda zai lallashe shi yana cikin wannan halin ne yaji anturo kofar ďakinshi tareda sallama. Sanin muryar mai shigowar yasashi saurin goge hawayen ida nunshi wanda tarigada tagansu . da sauri takaraso kan gadon tareda cewa meyasameka bros meyasa kake kuka meyafaru dakai? Menal ce kejero mai wa innan tanbayoyin don hankalinta yatashi. bata taba ganin jarimin yayanta ba yana koda kwalla amma yau ace yana kuka meye zaisa bros kuka har haka? tace bros tell me what is wrong? yace noting kaina keciwo dukda bata yardaba haka tamike taje takawomai panadol xtra tace bros gashi kasha kanzai daina ciwo, yakarba taje tabude mini firij diñda yake dakinshi ta dakko goran ruwa tabude mai yasha, tareda cemata tanks little sis tadan matse fuska am not little bros ka kalleni mana wallahi nagirma. Saida tabashi dariya yanda tayi maganar , itama taji dadin yanda yadan saki jikinshi, Washe gaři, da mugun zazzabi Sageer yatashi saboda kwana yayi da ciwon kai da kuma cikinshi haka yakwana juyi har Asuba dakyar yayi sallah yäkoma yadunkule, Har kowa yayi break fast bai fitoba saida Menal tamike zata hadamai takaimai Anty Nena tace taje kartayi latti don ita kawai driver kejira su Al ameen na motar. tace ok Anty Nena namikewa wayarta tayi kara Alhaji Mu azzam yakirata cewar yana kiran Sageer wayarshi bata shiga akashe lafiya kuwa tace lafiya kalau Amma bari tagani yace no balokaci tashirya tawuce office nashi akwai wasu documnt da zataba secretery dinšhi sunada baki don bazai samu dawowa a yauba tayi sauri ta zari key din motar ta tareda kwankwasa Kofar Safeena tafito tace don Allah taduba Sageer takuma hadamai breakfast dinshi zatawuce don bazata dawo yanžuba sai antashi aiki tace ok badamuwa duk da bataso wannan sakon ba. Ta isa dining tahadamai komai sannan tanûfi hanyar dataga yake fitowa *bazan taba daina gode miki ba my sis FIRDAUSI MUHAMMED MAI NASARA Allah yakara miki basira yakuma kaimu ranar aurenki* [2/19, 2:04 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story)🏵 Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar *kuyi hakuri fans da wannan tsaiko danayi na wannan shafin sanadiyyar rashin danayi amma yanzu Alhamdulillah zandora dãga inda natsaya insha Allah.* *_hafsat nasan kinfi kowa matsuwa dacigaban wannan littafi gashinan kyauta nabaki shafin nakine*_ 6⃣ Tana isa cikin dakin ta hangoshi cikin blanket yana rawar sanyi tsabar zafin zazzabin da yashigeshi, da sauri takarasa cikin dakin tareda yin sallama tajanyo center table ta ajiye abincin sannan takarasa tayaye blanket din tareda tanbayar meyasameshi? bakada lafiya ne? Shikam kamar amafarki yaji muryarta yabude idonshi ahankali don yahasgata ko da gasken ita ce. Yatashi Ahankali tareda yaye bargon gabadaya duk da jikinshi ba karfi amma ganinta acikin dakinshi kuma har täna damuwa da yananyinda taganshi aciki yasa yaji dadi sosai acikin zuciyarsji. saurin juyamai baya tayi ganin ba riga ajikinshi kuma dagashi sai tree quater shikuma baifasa mamakin shigowaŕta har cikin dakinshiba. bata juyoba tace ga abincinka nan nakawomaka still ba aikin dayakeyi saina kallonta jiyaķe dama da dama yadan rungumeta ajikinshi kozaiji dan saukin abinda yakeji acikin zuciyarshi. Baimasan lokacinda tafita adakinba yakalli abincinda tace takawo mai yamike yashiga bathroom yawanke bakinshi sannan yafito yazauna yabude abincin tareda kurbar tea dinda tahada mai haka kawai yaji yamai dadi sosai koba komai ita takawomai don haka kobayaso zaici saida yaşhanye tea din tas sannan yamike ya fada bathroom yawatsã ruwa don yaji dadìn jikinshi yäna fitowa bai tsaya ko mai yashafa ba yazira jallabiya yafito don ba abinda yakeso irin yakuma sata a idanunshi don yanaji ajikinshi itace maganin damuwarshi gaba daya. Safeena kuwa koda takoma dakinta kasa zama tayi kawai ta tsinci kanta da damuwa da halinda ta ganshi aciki. tasamu kanta da fitowa falon tazauna tana kallon kofar dakinshi kawai kamardaga sama taga fitowarshi da tamike tana tanbayarshi yajikinka kaji sauki itama saida tayi dana sanin nuna damuwarta haka. Amma shi yaji dadi har cikin zuciyarshi tayi saurin komawa tazauna tareda dauke kai. Yace naji sauki sosai musamman danaga abinda nakeso dasauri takuma kallonshi yayi kamar bashi yayi maganarba tareda samun wuri ta saitinta yazauna. Yana mai kallonta da kuma jindadin yanayinda suke ciki inama zasu dauwama Ahaka dagashi sai ita. Yana cikin tunanin sukaji sallama cikin minti daya naga fuskarshi ta canja gaba daya daga walwala zuwa bacin rai saboda ganin wadda tashigo falon bakowa bace face Humaida budurwada keson Sageer tun tuni ita kuma Safeena batasan waceceba ganin tanufi wurin Sageer tareda fadin baby na yasa tafahimci bakuwar tashice saikuma taji ranta ya mugun baci komai yasa ? Nikam nace oho mata. Ta zauna Ahannun kujerarda yake kai tareda rikemai hannu. Oho baby nayi missing dinka sosai wallahi meyasa baka daukar kirana nakiraka yafi akirga amma kaki responding why? Yasaki siririn tsaki tareda fadin she spoil my mood acikin zuciyarshi yakuma kalli kujerarda Safeena take ta bar wurin , nan take yaji kamar yashake Humaidan tsabar jin haushin katsemai jindadin da yake ciki. Cikin fushi yace me kika zoyi ne agidan mu? Tace nazo ganinka baby. Yace ok kinganni tashi muje inraka ki ko no baby yanzufa nazo why not muje dakinka ko hira natayaka yace no tanks zanyi bacci please muje inraka ki waje. Baby korata kakeyi? Yace nop kawai ina bukatar space kaina ke ciwo. Oh sory my dear bari intafi. Amma yaushe zakazo gidan mu? Yace zanzo kije kawai inzanzo zankiraki cikin murna tace tank you baby. Koda yaraka Humaida yadawõ gidan duk yaji kawai shi Safeena yakeson yagani yatsaya afalon yakai rabin awa yana duba kofarta kozata fito amma shiru har yamike zai wuce zuciyarshi taki yarda da hakan da sassarfa yakarasa kofar dakin yasa hannu ahandle din zai bude......🖊 *kugafarce ni fans abubuwan ba sauki please manage this one* _kucigaba da biyoni akwai labari_ *ummu jidda ina godiya sosai don bahaushe yace kulawa yabawa kinmin komai Allah yabar kauna* [2/19, 2:14 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYYAYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar 7⃣ Har zaishiga yaji dirin mota Aharabar gida yayi saurin juyawa cikin dakinshi. Tareda lekawa ta window, yai mamakin ganin wanda ya dawon adaidai wannan lokacin bakowa bane sai Alhaji Mu azzam wato Auncle dinshi. Kawai yasamu kanshi da jin haushin Auncle din nashi yaji kwata kwata bayason ganiņshi, saida yaji shigowarshi cikin falon sannan yasamu kanshi da fitowa koba komai yamai komai arayuwa. Yana isowa yakarasa wurinshi tareda huging dinshi yanda yasaba tareda cemai welcome Yayi saurin breaking hug din yana tanbayarshi lafiya naganka agida kuma nayita kiran wayarka shiru da banyi niyyar dawowa yauba amma muna gamawa na biyo jirgi hope everyting is fine? Har yabude baki zaiyi magana Safeena tafito daga dakinta rikeda plate na abincinda tagama ci yanzu. gaba daya yaji ranshi yamugun baci saboda takuma yin wata kwalliyar daga shiganta daki hakan yana nufin tasan mijinta na hanya kenan ko me? Harta karaso tanama Alhaji sannu da zuwa tareda karban jakar daya shigo dashi duk da ranta bayaso amma tasan hakan ne yadace. Sageer kuwa saura kiris zuciyarshi tabuga tsabar kïshi da kuma hashin yanda ta fito bako mayafi har gaban Auncle kuma kayan sun dan kamata don riga da sket ne na material kuma fited, hartakai kofarda take tunanin nan ne na Alhajin yayi saurin taranta tareda cewa kawo nizan kaimai dakin da ido tabishi batada niyyar bashi jakar. Yakuma cewa give me the bag tace no bari inkai mai ciki kawai tanks cikin fushi shima baisan lokacinda yafurta zancen ba yace mezaki shigayi cikin dakin ?sakin baki tayi tana mamakin zancenshi tareda cewa nida dakin mijina ko saika bani izinin shiga? Ázuciye yace nop kije bakina nunamin mijin kibane ok go yafada cikin tsananin kishi da kuma fushi gaba daya sun manta da cewar Alhaji na wurin sukayi saurin juyawa don ganin reacting dinshi amma da mamakinsu baya wurin. da karfi yafisge jakar tareda shigewa cikin dakin yana kuma tunanin ko Auncle yaga abinda sukayi yanzu? Niko nace adaibi Ahankali Sageer Sanin da Safeena tayi bakowa agidan kuma yaka mata tahada maï Abinci shiyasa taşhiga kicin don lokacin kusan karfe goma shabiyu na rana yaran duk suna school basu dawo ba itama Anty nena sai karfe biyu take dawowa cikin natsuwa take hadamai abinci mai sauki harta gama tajera a dining kafin takoma dakinta ta watsa ruwa again don girkin datayi. Tana fitowa ta danyi simple make up tareda zura wata doguwar rigar atanfa A shape tafito kamar kasaceta ka gudu ga komai masha Allahm Ta dauki wayarta tareda fitowa falon koda ta iso har sunfara cin abincin sunayi suna discusing Akan aikin da ýaje yi dakuma cigaban da aka samû. Ai gabadaya numfashin shi saida yakusa daukewa tsabar haduwarda yaga tamai ahakan takaraso wurin tareda tsayawa agefe tace dama inaso índan fita ne kuma motana bata nan ba ariga ankawomin ba shine nace ko za ama driver magana yakaini. Yace aa ai nan gidanine Safeena zaki iya amfani da kowacce motar inkin tashi kawai kitanbayi keý kuma kibar wancan motar kawai inba wadda tamiki anan kifada akawo miki wadda kikeso, tace nagode tareda juyawa bazan iya fadar halinda Sageer yake cikiba don gaba daya jiyayi yakoshi da abincin dama don yasan ita tahada yasa yaji yanason yaci amma yanzu yaji bayason shan koda ruwane Saida kowa na gidan yadawo kafinta shirya ta fito wurin Aunty nena ta tanbayeta aron key na motarta zata fita tace haba matar oga ai kece mai gidan ga manyan motoci mezakiyi datawa takwaso mata keys na motocin gidan tace duk wadda takeso ita zata shiga tace tagode tazari key daya tareda ajiye sauran tafita harabar gidan wanda tun dazu Sageer na cikin motarshi Azaune kome yakeyi oho ita batama ganshiba amma shi tunda tafito yaganta. Me wannan yarinyar take tunani da zata fita da wannan karamiņ mayafin, da saurinshi yafito motar tareda isa wurínta. Ina zakije Ahakan?tadago dakanta don harta shiga motar tace ban ganeba? Ka ajiyeni ne ? Ko kaine mijina? Yace nop amma naga alamar shi mijin da ya ajiyeki baisan darajarki ba so kije ki canja kisa hijab ko kifasa fitar inbaso kike kiyi cousin accident ba. Tace saboda ga shaidaniya kome? Yace waya sani tunda kin iya shiga rayuwar mutane kobasa son hakan. Itafa bata gane ina zancenşhi yake nufa ma kawai tayi tsaki tareda rufe murfin motarta shikuwa alokacin ba abinda yake kallo sai kissable lips dinta tana magana jiyake kamar ya janyota yadan tsotsa lips dinta Saida ta tada motar ýadawo hankalinshi kafin ma yace wani abu ta budeshi da kura tafita dasauri yafada mota yabi bayanta. Saida takai super market dinda takeson tayi siyyaya sannan tatsaya shima yafaka tareda sauke glass din motarshi hařtashige yana kallonta yaʼna kuma mejin bala in kishinta gani yake kowa ita yaķe kallo yakai kusan minti shabiyar kafinta fito wani matashin saurayi nabiyeda ita dakaya suna magana daga gani sunsan juna dan ysnda take ta yimai fara a däkuma magana. Hmmm har kusada motarta yaräkata tareda bude mata motar tashiga duk ran Sageer yagama baci don me zatana kula maza hartake yima wannan gayen dariyarda shibai taba ganiba awurinta to wayeshi kodai tana sonshine? To intanada wanda takeso meyasa ta auri Aucle dinshi? Hartaja motar ta sannan yabi bayanta takuma daukar wata hanyar yana biyeda ita harta shiga wata unguwa tafaka bakin wani dan madaidaïcin gida mai kýau da kuma tsari Akofar gidan tabar motar sanʼnan tashiga cikin gidan yana zaune yana tunanin ina ne nan tazo yadade azaune shikanshi baisan tsawon lokacinda yadauka ba acikin motar sannan tafito tareda wasu kanan yara guda biyu da kuma wata wadda suke kama sosai da Safeenar yana gani yasän sistern tace . Yasamu kanshida ajiyar zuciya yakumayi river da motar har yabar layin Anty zaliha bata ganshiba Amma ita Safeena tasan yana binta . Harta koma gida tana mamakin wai me gayen nan ke nufi da ita ne haka saikace shine mijinta? Ko mijinda aka aura mata baruwanshi da ita saishi can ta janyo jakarta tareda bude ledarda Anty zaliha tabata wai tasha Hmm ita batasan mijin ko kallo bata isheshiba Hmmm. Bare ayi zancen tasha ķayan harka tab ita bama zata iya shasuba koda mijin yakulata bare ba daya, Haka ta tattarasu ta tura durowa tarufe , Shikuwa Sageer ba abinda yake tunani irin meya hadata da wannan gayenda takema fara a jiyayi kawai yana bukatar Amsarta kuma yanzu tafadamai kawai ko zai îya bacci yau. Yamike yadaga labulen dakinshi tareda leka harabar garden din acan ya hangota tana waya tareda murmushi mai tsayawa azuciya yasaki labulen yafita da sauri Batasan da zuwanshiba kawai jitayi anfisge wayař tareda bugatada kasa .........🖊opps *me sageer yakeyi haka saikace matarshi?Hmmmm* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYYAYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story)🏵 Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar 💫 *FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION* 💫 _idan nace godiya to nayi kadan saidai ince Allah yabar kauna da Amana kinsan bawata saike FIRDAUSI MUHMD MAINASARA wato marubuciyar bamu dace ba_ *tareda ke DOCTER ASHAM marubuciyar makirin zama kunyi komai Allah yabar kauna da Amana ina mugun yinku* 8⃣ Wayar tabi da ido tsabar mamàkin shi don tasan saishi don tariga yanzu tafara fahimtar baya kaunarta da zaman lafiya. Cikin zafin zuciya ta mike tareda mai mugun kallo wai meke damunka? Yace tanbayana kikeyi? dawaye kike waya? Oh wannan katon ne dana ganku tare shine yakira kike mai irin wannan dariyar ko? Ita ai imani cika mata ciki yayi tamakasa cewa komai tãce yes ko ban isa bane? Amma kinsan ke matar aure ce ko. Kwarai kuwa shiyasa nakeson kafita hanyata saboda bakai nake aureba. Saida zuciyarshi takusa fitowa da yatuna ita matar Auncle dinshi ce wai meke damuna ne? Har yajuya zai tafi yakuma dawowa wayeshi? wai me kake nufine dawayeshi kai ubana ne ko mijina? Yaruntse idoñshi đon yatsani yaji tana fadar wai mijinta. Ya ce look just tell me who the hell is he cikin tsawa yake mata magana harsaida tafirgita wanda har yajanyo hankalin Menal dake fitowa daga cikin falon zata fita dasaurinta ta isa wurin alokacin har yasa hannu zai janyota. Menal tace bros meke faruwa yayi saurin juyowa tareda barin wurin batareda yakuma cewa komai ba. Sai Alokacin Menal ta kalli Safeena tace why did you hurt him i no my bros baya shiga harkar kowa . Cikin zafin abinda yamata tace hey just shut up ok and get the hell out of my side cikin fushi ai nan Menal taji takara tsanar matar dadyn nata nafarko tabatã ma ruhinta rai nabiyu kuma tamata tsawa how there she? Shout at her like this. Karfe takwas nadare yana kwance agadonshi ba abinda yakeyi sai tunanin ta dakuma tunanin waye suke waya shifa hankalinshi yaki kwanciya baisan meyasa ba wai yaushe nazama haka ne ? Wannan yarinyar gab takeda ta haukatañi ina gab darasa natsuwata Ahnkali yafurta why did you comé in tõ my life? gaba daya jiyake kamar bashiba shi rayuwarshi tada da mutane ke ganin baya cikin walwala tafimai wannan rayuwar. Yadafe saitin zuciyarshi so yake yataushi zuciyarshi tacire mai tunaninta Amma ina abin yafi karfinšhi. He need some one to talk to tunanin Yusuf wato Aminin shi yafado mai da sauri ya dauki waya tareda dialing numbanshi. Yusuf nadauka yafara fada haba dude saunawa nakiraka yau no respond meke damunka ne? me i dnt understand you this time.yabude baki cikin slow yace mai nikaina bansan meke damuna ba plss help me plss dude cikin tashin hankali Yusuf yace subuhanallah kana ina ne yanzu? gida. Ok am coming yakatse wayar. Koda Yusuf yashigo baimasan inda yakeba don gaba daya numfashinshi fita yake da karfi cikin tashin hankali yakarasa bakin gâdon tareda furta meke damunka haka dude cikin dauriya irin ta maza yace itace. Wacece? Safeena yafada cikin fisgar magana, wacece Safeena? Dude ina sonta kishinta zai kasheni ina kishinta meyasa? Why why why? Dude idan naci gaba dazama Anan gidan zan iya mutuwa help me please gaba daya Yusuf yarude donshi baima fahimci zancen ba. Yace Sageer please kamun bayani yanda zan fahimta yace bani drinks mai sanyi a firij please yamike yakawo mai yakafa kai saida yasha rabi sannan ya ajiýe a gefen side drower Hmmm yayi ajiyar zuciya. Cikin natsuwa yafaraba Yusuf labari har yakai karshe cikin kidima yusuf yadafe kai tareda cewa Dude nasan ba laifinka bane bakai kasama kanka soyayyar ta azuciyarka ba haka Aĺlah yaso Amma kasan wannan HARAMTACCIYAR SOYYAYA ce tunda matar aure ce kuma matar Auncle mutumin da yama komai Arayuwa. Yace nasani Yusuf i tried to forget her but i cnt i realy lõve her i love her somuch help me please gaba daya jinake duk soyyayar danake mata ba laifi bana ganin HARAMCIN SOYYAYR da nake mata gabadaya jina nake idan ban kasance da itaba zan iya rasa rayuwata ko kuma hanka lina. Gaba daya tsoro yacika Yusuf yana mamakin Abokin nashi dan baitama tunanin zai iya yin haka ba soyyaya tarufe mai ido gaba daya har tanaso tasashi a muguwar hanya. Yusuf yace looķ Dude kayi kokarin fita hanyar yarinyar nan. Ina shî gaba daya he lost his mind saboda tsabar kishi yace kasan meyafi bata min rai? I saw her with some body. I even ask her she refused to tell me why tasan yana keji kuwa akanta? What hurt me the must she hate me she dont have feelings for me. da abin mamaki yakeba Yusuf amma yanxu yafara bashi tausayi wai Sageer ne da ko lokacin da suke school baruwanshida yan mata shine yakamuda soyyayr mace kuma matar Aure. Duk ko da irin farin jinishi da yanda yan mata kesonshi hmmm. Yana wannan tunanin yaga gaba daya numfashinshi yafarã fisgarshi irin yana gab da fita da gudu yaduro yafito falon don neman ceto da Safeena yafara karo yana ganinta yasan itace matarda keson illata mai aboki cikin sauri yace plsease Sageer call Aunty Nena. Cikin tashin hankali tace meyasa meshi don ta tuna yanda taganshi da safe aiko sauraren Yusuf batayiba tafada dakin derect wurinshi tanufa bata tsaya tunanin komai ba ta sa hannu tadago kanshi tareda dorwa saman cinyarta takuma rike hannunshi. Jin kamshin turaranta da kuma jin lallausan hannuta acikin nashi yasa yabude idonshi dasuka kada yana kallon cikin idonta tareda kare tamke hannun cikin nashi Ahnkali numfashin shi ke dai daita. Ahankali yafurta waýeshi? tace u are seek please just keep quit. Yace i cant tell me kina sonshine? Meýasa kika Auri Auncle ? Meyasa kike sa kaya irin wannan? Da sauri yatashi tareda kallon ta don ko yanzu doguwar rigar baccine ajikinta sai net akanta dakuma zani data daura akai amma tamai mugun kyau haŕ yasauke idonshi akirjinta da suka kunburo kamar sufito itakam hankalinta duk yatashi batamasan kare mata kallo yajeyiba. Saida yakuma cewa kirika sa hijab ko falo zaki fito sannan tadawo hankalinta takuma tuna bai dace ba itafa matar wanice yazata damu da wani namiji har take täbashi tayi istigi fari tasauke kanshi tamike amma yaki sakin hannunta. Ahaka Yusuf yashigo saida gabanshi yafadi ganin yanda abokinshi duk yasusuce Akan matar Aure shiķam cikin fushi yacema Yusuf wait Outside Dude Yusuf ya girgiza kai don yaganoshi wai kar yakalleta sai wani kakkareta yakeyi. Yace Nakira Auncle yana zuwa yaje ýa kira Aunty Nena so behave your self yafada mai hakane don yasake mata hannu Amma ina Shidai kawai Yusuf yafita kar yakalleta. Ita Safeena kallon wanda yatabu tafara yimai tafisge hannunta tareda kama hanyar fita yasha gabanta don baisan lokacinda wani irin karfi yazo mai ba. Yace dont go plsease stay here, please stay with me cikin fushi ta tureshi tareda ficewarta tana fita yana faduwa akasa. Wanda yayi daidai da shigowarsu Auncle da Anty Nena harma da Menal itama jin karar salatinsu yasa tadawo da gudu..........🖊 *_bawanda yafi karfin kuskure inda nayi ba daidai ba ku gafarceni dan Adam din kenan ina yinku fans muje zuwa takunce dai Maman Ammar* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION💫 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ _(Gidan Aminci zaman lafiya da yardar juna, insha Allah🤝)_ *wannan nakine maman khausar kince kiji khausar a next page to gashi nan na mallakawa khausar wannan page duka Allah yaraya mana ita Akan sunnah* 9⃣ *Bismillahir rahamanir rahim* Duk sukayo kanshi da sąuri nan take Menal tafara kuka tana kiran sunan shi, bros katashi don Allah itakuma Safeena ai gaba daya tarikice takasa koda karasawa kusa dashi Alhaji da Yusuf su suka kamashi Anty Nena ta ruga ta dakko key din mota, Duk sunrude musamman Safeena batama tsaya daukar hijab ba tafada mota Menal ma tabita Anty Nena ce mai karfin halin acikinsu Sai Yusuf Alhaji ma duk ya firgice yana tunanin dan Amana, Koda suka isa Asibiti da gudu Akã nufi emagency dashi dón gaba daya numfashinshi baya tafiya, Safeena jitake kafarta ma bazata iya daukarta ba komai ya tsaya mata ita tarasa maike shirin faruwa ne da ita sam takasa fahimtar halinda take ciki, Meke shirin faruwa ne da ita don gaba daya jitake kamar nata numfashin zai tsaya Alokacinda taganshi a sume, Menal kam ba Abinda takeyi sai kuka don gani takeyi idan har wani Abû yasami Sageer itama tata takare don ita kadai tasan irin Azabtuwar da takeyi saboda sonshi, Addu a take Allah yabashi lafiya gaskiya zata fada mai Abinďa ke cikin zuciyarta ko zata samu sauki, Saida doctor yabasu umarnin shiga suganshi kowa na rige rige tsakanin Alhaji da Sãfeena harma da Menal tana shiga takasa karasawa ciki Abakin kofa ta tsaya tana kallon yanda yake fitarda numfashi Ahankali andaura mai drip Ahannu ta Mēnal da gudu takarasa tafada jikinshi wanda saida Safeena taji wani iri har cikin ranta bataji dadin yanda yarinýar ta taba mai jikiba, Amma wani sashi na zuciyarta na cewa ina ruwanki, tayi saurin dauke kanta don batason ganin yanda Menal tawani rukun kume mai jiki, Saida Alhaji yayi magana cewar Yusuf yama yarda su gida dare yayi sosai shizai tsaya Amma ina yace aa shine yaka mata yatsaya badamuwa su sutafi daga Menal har Safeena basuji dadin cewa da akayi sutafiba Amma sun san tunda Alhaji yace dole sutafi, Alhaji yama Yusuf godiya sannan suka wuce gida suna hanya suna tattauna ciwoň na Sageer shida Anty nenã Akan doctor yace Akiyaye bacin Abinda kesashi cikin damuwa kuma yaka mata Amai Aure amma mekike gani? Yakamata ayi wani Abuakai. Wai meke damunshi ne ma har yasa tunani yakeson cutar da shi Anty Nena tace to saidai yatashi zangwada tanbayarshi, Har suka isa gida suna tattaunawa akan ciwon Dakuma damuwa, wanda awani gefen Safeena kamar ta zuciyarta zata fito tsabar bugawa, Aure meyasa za amai Aure? Menal kuwa taji dadi har cikin zuciyarta don tasan Sageer baida wata budurwar da yakeso Dama Humaida ce ita kuma yanzu ta fita hanyarshi aganinta don haka ita zata fadamai kawai suyi Auren su kawai don tafi kowàce mace dacewa dashi, nikam nace Hmmm. Sageer bai farkaba saida Asuba yana bude ido yaga Yusuf Zaune, yace mai tana ina? Sai Alokacin Yusuf yalura da yatashi yace wacece? Ahankali yace Safeena'Yusuf yace muna Asibitine fa Safeena nagida yai saurin zabura zaitashi Amma ina yakasa saboda jikin ba karfi. Yusuf take me to her please I wnt to see her, yafada cikin damuwa wanda saida yatausaya mai don yasan Abokinshi yashiga matsala babba yace sory yanzu karfe hudu na Asuba da safe zanyi kokari tazo kasan da wuya Asallameka yau jikinka ba karfi Haryanzu. Badan yasoba yakoma yayi relaxed.gefen Safeena kuwa aikamar ta janyo wayewar garin saboda tsabar matsuwa gari yawaye batasan meyasa ta damuda shi har haka ba. Menal ma hakan take burinta kawai taga tashin shi ko tafada mai damuwarta, Gari nawaye wa tafada kicin dakanta tafara dora mai break fast tanayi mai aikin natayata da shirya na gidan Har Anty Nena tafito tasameta Akicin tareda cewa Yau madan Safeena ce Akicin ?tayi murmushi tareda cewa wallahi kawai naji ina son yin girkin ne, Takammala duka sannan tashirya na Asibiti A basket sannan takoma dakinta tafesa wanka first time taji tana son sa riga da zani sunko yimata kyau sosai tareda kama gashinta don bata iya dąura dankwalï ba tasamu mayafi fari kasan cewar atanfar blue ce da takalmi farare masu dan tsini ga dinkin yakar beta sosai kasan cewarta mace mai diri ga ko ina yaji masha Allah. Tafito tana tashin kamshi mai tsada tareda taku irin na matan da suka yarda dakansu, duk suna zaune a dining kowa na cin Abincinshi har da yaran Anmusu shirin school Alhajin ma na zaune. Takarasa tareda gaida Anty Nena da Alhaji yace kintashi lafiya batareda yadago kanshiba taja kujera tazauna tareda hada tea don ta matsu ta ganta Asibiti Dontaga halinda yake ciki, Saida kowa yagama Alhaji yacema Menal tawuce school tareda yaran su zasuje Asibiti tareda Safeena da Anty Nena suma daga can zasu wucé Aiki. Menal bataso Amma tasan bata isa tama dadynta kaddama ba haka ta wuce badon ranta yasoba, Sageer kuwa gari nawayewa yamatsa ma Yuşuf kace zata zo har yanzu shiru har likita yazo yacire mai drip din yashiga yayi sallah' yana idarwa yamike yana leka window yaga kozai hangota don ďaga dakinda yake yäna hango harabar Asibiti, Saida yakusa faduwa hangota da yayi tafito gaban motar Auncle dinshi tana murmushi gashi tayi wani bala in kyau, zuciyarshi kamar tafaso tsabar kishi yatsani yaganta da kowane na miji baison kowa na rabarta. Saida yazauna yadafe kirjinshi har Yusuf na tanbayar yadai? Ko inkira doctor ne yakwanta tareda rufe idonshi bai Ammasa ba kafin yakuma cewa komai sun shigo dakin su uku.Alhaji ne gaba Yusuf yagaishe su Alhaji yace baitashi bane har yanzu? Yusuf yace yàtashi komawa yayi don Har yayi sallah ma. Ok Abokinka bai fada ma meke damunshiba har yajanyo mai hawan jini? Yace kasanshi Alhaji da zurfin ciki Amma ni ína ganin kamar stress ne kawai, yace ok Allah yabashi lafiya Anty Nena tace Ameen Safeena kuwa ta Ajiye basket dinda tashigo da shi tareda kallon fuskarshi data kara haske, Alhaji yace khadija Muje in antashi Aiki zamu dawo kibar ma Safeena motar idan zata wuce ta tafida ita gida muje Atawa tace ok Takuma matsawa tareda shafa fuskarshi Allah yabaka lafiya Son Ameen suka Amsa banda Safeena. Sun juya Yusuf ma yabi bayansu ita ma tafara takawa zata bi bayansu da karfi taji Anrikota kafin ta iya cewa komai yatura kofar tareda mannata ajikin kofar. Ya rike west dinta da hannunshi duka biyu yafara Ajiyar zuciya yana kallon cikin idonta gaba daya takasa ko motsi tsabar mûtuwa da jikinta yayi saboda rike mata kugu da yayi gawani irin kallo da yake aika mata dashi Ahankali yake karasa cika gab dinda ke tsakaninsu yana kara shige mata tareda shakar ķamshin turarenta duk tafitoda idonta waje tana mamakin me yake shirin yi ne haka?...............🖊 *Nima dai bansaniba muhadu a nxt pàge fans inajin dadin comnt dinku ina yinku sosai masoya HARAMTACCIYAR SOYYAYA*❤ [2/19, 2:19 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYYAYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar *ina godiya YAYA HAYATU Allah yakara daukaka* 🔟 Iya kaduwa ta kadu tsabar shõck harta kasa motsawa shikuwa Sageer ganinta kusa dashi gaba daya yarikice bai tsaya bata lokaciba yayi saurin shigewa cikin jikinta tareda matseta gam ajikinshi kamar su zama daya, Ba inda baya rawa ajikinshi saida taji takasa numfashi da kyau tafara kokarin tureshi tana fadin wane irin iskanci ne wannan kakeyi ? Kana haukane, Cikin mutuwar jiki tareda dashewar murya yace eh na haukace kuma kece kikayi sanadiyyar hauka cewata. Still yaki sakintã sai kokarin hada fuskarsu yakeyi yana lumshe ido tareda cewa, Wayace kishigo motar shi? Cikin fushi tace miji nane da karfi ya tureta tareda fadin kidaina fadamin mijinki ne banaso' aiko ban fada ba kowa yasani yace banda ni ban yarda ba ita gaba daya yanzu tsoronshi takeji. Gaskiyane kanshi yatabu komuma tsabar iskancine zai rika tabata tana matar Aure cikin fushi tace karka kuma kai hannunka Ajikina ni matar Aure ce haramun ne kana taba ni kai ba halali na bane. Waima meye matsalarka dani ne? Kece zantan baya wayace kishigo rayuwata kin hana ni sakewa kina kokarin haukatani why? Meyasa kika Auri Aùncle dina why? Bakida hankaline? He did'nt deserv you yafada cikin rada yana kokarin shigewa jikinta again nine dai dai dake. Ni yakamata in mallakeki bashiba taja baya tareda fadin wai meye kakeyi haka ne? Kiyi hakuri Safeena wallahi ina sonki ! Look i can't even explain look in to my eyes and see. takuma ja dabaya yana kuma binta tareda cewa kar ka tabani nafada maka, I realy love yôu Safeena i realy do please listing to me gaba daya ta tsure takasa natsuwa. Bata tsayaba saida ta dangana da gadon ta zauna yakarasa tareda zaunawa gab da ita yana aika mata da wani irin kallo, Duk idonshi yayi jawur tsabar fitina da shaukin so, jin motsin kofar yabata damar mikewa da sauri ta matsa yatashi cikin mutuwar jiki yanufi kofar don yasan waye, Yusuf ne yashigo tareda kallon Sageer irin na tuhumar nan ya dauke kai tareda matsawa yakoma kan gado yana me tsareta da ido duk taji ta tsani kanta bata son zaman dakin tamike yace kiban Abinci cikin bada umarni. Ita gaba daya yanzu yadaina bata mamaki sai tsoro don wannan HARAM TACCIYAR SOYAYYA da yake shirin jefasu aciki harta fara nadamar Abinda zaifaru in Abbun su yaji kasheta zaiyi, Takarasa wurin basket ta duka tana hadamai tea tareda soyyayan kwai da kuma farfesun kayan ciki duk yana kallon bayanta yanda hips dinta gaba daya yakara rikicewa tareda rike marar shi duķ Yusuf na kallonsu, Yana kuma hango Abinda zai iya faruwa nan gaba saboda yaga Alamar Abokinshi yayi nisa bayajin kira harta karaso ta dan duka tana kokarin Ajiye mai Akan dan table din da ake ba marasa lafiya Abinci Asibiti. Idonshi yasauka Akan wuyar rigarta yakare runtse idonshi don hango na shanunta Suna wani kyalli kasan cewa gyaken bawai ta yafa shi duka tarufe kirjinta bane. Duk sun fito yana cikin haka aka turo kofar tareda shigowa. Bakowa bace face Humaida Yusuf ne yamata text don yagaji da ganin wannan HARAMTACČIYAR SOYAYYAR ta abokinshi, Da sassarfa takarasa wurinshi tareda cewa oh my god baby what is wróng with you? Tana me kokarin taba fuskarshi cikin daure fuska yace mata behave your self Humaida. Ta kwabe fuska irin na shagwababbun yaran nan tace baby please meke ma ciwo ?kaci Abinci? Idonta yakai wurin plate dinda Safeena ta Ajiye mai tadebo kaci Abinci please. Duk ranshi yariga yagama baci yanata zabgawa Yusuf harara shikam sai murmushin mugunta yakeyi yama sakai yafita yace zaije gida yadawo don yasan Humaida bazata ce zata tafi yanzu ba Kuma yayi hakane don ya kawarda barnarda ke shirin Afkuwa itakam Safeena tasamu kanta dajin mugun haushin shi wato ya saba taba mata shiyasa yake kokarin tabata ko to ita ba yar iska bace. Amma ranta ya mugun sosuwa ganin yanda Wannan mayyar yarinyar tawani shige cikin tsadadden jikinshi mtswww tayi tsaki bata ko san yafitoba Humaida batajiba Ammashi yajita sarai Ahaka Menal tashigo tasamesu don ita Humaida ko kallon Safeena batayiba tsabar wulakanci da girman kai itakuma tace duk tafita ran Menal yasosu ganin Humaida duk wani dokin ganinshi saitaji dama bata zoba. Daman tsabar damuwarda tayine yasa ta gudo daga school dan taganshi gashi tayi mugun gani saida Sageer yace little sis ki karaso mana ta karasa duk jikinta Amace tazauna Adayan gefen duk inda bacin rai yake ran Safeena yabaci. Yanda duk suka shigemai jiki ta kama hanyar fita yana kalonta da kuma yanayinda tashiga yayi tsadadden murmushi wanda ya tafi da imanin yanmatan dake gefenshi hartakai wurin motar taga ba key dole tadawo dakin ta dauka Sageer naganin fitarta yafara yima Menal fadan dawowarta meyasa tabar school by this time? Cikin shagwaba tace tanason ganinshi ne yace ok kinganni tashi kitafi kafin Auncle yazo takime cikin sauri ta wuce tareda cemai Allah yakara lafiya yace Amin tafita suna zabgawa juna harara itada Humaida tana fita yace kema tashi kitafi zanyi bacci. Nagode da dubiya sanin halinshi yasa tamike don bai magana biyu haka takama hanya harta kai kofa suka ci karo da Safeena tadawo daukar key čikin Aikawa da juna mugun kallo tafita ita kuma tashigo. Yana kallon shigowarta yayi wata irin muguwar Ajiyar zuciya kuma daman yasan dole tadawo don shine yadauke key din yasaka A pocket dinshi. Tashigo tafara duddubawa batareda tako kalli inda yake ba yafito da key din daga pocket tareda cewa wannän kike nema? Tayi saurin kallonshi tareda cewa eh kaban źantafi gida. Yace zogashi takarasa tamika hannu zata karba ya hada da hannunta yafisgota kan kirjinshi saidatayi yar kara wadda tasa yakuma riki cewa gata dai akirjinshi kuma ga laushin kirjinta akan nashi ga daddadan kamshin jikinta. Ai sai yanemi manta kanshi da inda yake yana kokarin kissing dinta cikin zafin nama ta fisge jikinta tareda samai kuka duk ya fita Hankalinshi Amma jin kukanta saida yadawo natsuwa. Da sauri ya mike zai kuma taba ta tace nafada ma kadai na taba ni ni jikina mai tsarki ne bana hadashi da kowa ba irin naka ba so karka kuma hada jikinka danawa. Binta yake da kallo yana murmushi tareda cewa kinfara jin yanda nakeji ko.........🖊opps *Hannuna yagaji kuma Addu arki bataciba UMMU JIDDAH na cewar inyi muku typin page uku so mange this one* [2/19, 2:26 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYYAYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Śtory writing by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION💫 _(gidan Aminci zaman lafiya da yardar juna 🤝insha Allah)_ *ÙMMU JIDDAH Addu ar ki taci Amma ba page uku ba gadai biyu nan Allah yakara kauna da soyyaya* 1⃣1⃣ tace kamar ya ni Allah yakiyaye nasan inada Aure zanso wani namijin' saikace jahila inkai bakaje islamiyya ba to ni naje. rànshi ya sosu saboda sonda bashi yadorama kanshiba take fada mai magana, Yace ni kike kira da jahili? Um cikin zaro ido nine jahilin? Just bcos i love you! Ok here is your key ğo cikin tsawa taji badadi don bataso tajanyo jininshi yakuma hawa, Ta tsaya tana dana sanin fadar wannan kalmar yakuma daka mata tsawa i said get out just go! Ta karbi key din tawuce cikin mutuwar jiki harta tada mota yana kallonta ta window haka yakoma yakwanta tareda runtse idonshi yana me dafe kirjinshi, Har takai gida tana cikin damuwa meyake shirin faruwa da ita meyasa taji ba dadi da ta barshi? Yanzu bakowa awurinshi yanzu in ciwon yatashi fa? Koda tashiga gidan Tasamu Menal Azaune ba Abinda takeyi sai aikin kuka. Duk kuma na bakin cikin ganin Humaida datayi ne Asibiti wato suna tare ?Har Safeena takarasa kofar dakinta zata shiga taga bai dace ba koba komai yar mijinta ce duk da matada kunya ita Amana ce kuma marainiya tana bukatar Äbokin shawara, Takarasa cikin falon tareda zaunawa agefenta cikin sanyin jiki tace mata meyasaki kuka? Bakida lafiya ne? Shiru waye ýa tabaki? Me kikeso jin tanbayar datayi mata takarshe yasa tamike cikin kadawar idonta dasuka rine tafara kallon Safeena cikin sheshshekar kuķa. Can kuma tafada jikinta tareda sa kuka tana cewa ina sonshi ne Wallahi ina mugun sonshi yaki yafahimce ni kullum yana kirana little Anty don Allah bangirma ba ? Look at me banda Abinda namiji keso ne ajikin mace? Ni mummuna ce? Duk acikin kuka sai jikin Safeena yayi sanyi sosai tabata tausayi, Hmmm tayi Ajiyar zuciya tareda cewa relaxed. Kimin bayani waye kikeso? a ina yake ? Kidauke ni Amatsayin sistern ki kifada min komai kinji' tafara share mata idanu cikin sanyi jiki tace Sageer!😳gaba daya cikin Safeena ya duri ruwa tadai matse tace tell me meye dalilin kukan ki bayan kinsan yana Asibiti, Baki ga Humaida ba sunfa dade tare gashi naji Dady jiya na zancen Auren shi kuma kowã yasañsu tare na dauka run rabu Ashe suna tare wallahi Anty idan bansamu bros ba mutuwa zanyi takarashe tana me cigaba da kukanta. Duk da ran Safeena ya jagule Amma bata fasa lallashinta cikin hikima ba tâce kiyi Addu a ne idan Alheriʼne Allah yatabbatar idan kuma ba Alheri Allah yabaki wani wanda yafishi kinji Hmmm tace Anty kiʼna ganin akwai wanda yafi bros dina ne? Maganar saita bata dariya tace kwarai kuwa kedai kidage da Addu a kawai ta lallasheta tasamu tayi shiru sannan ta wuce dakinta tana shiga ta wurgarda mayafinta tareda zuge zip din rigarta ta yi wurgi da ita ta yi rub da ciki daga ita sai bra da kuma zaniñ dake kugunta, Runtse idonta tayi ba abinda take tunawa sai moment dinsu na dazu he is very romantic dole kowace mace ta mutu Akanshi, niko nace Safeena kema kinfada ne? Tashafa kirjinta don sai yanzu taji zafin buguwar datąyi da yajanyota dã karfi kan kirjinshi Hmmmmm Ajiýar zuciya mai karfi ta sauke tuna irin wani irin shock dataji Alokacin Ga kamshin shi mai dadi fatarshi kamar ta jariri tsabar laushi ga sajen fuskarshi kamar na larabawa juyi kawai takeyi akan gadon har lokaci yatafi tana tunanin shi can komé ta tuna tafara istigi fari tareda karasa tubewa tafada bayin dakinta Ta sheko wanka tafito duk jikinta Amace tarasa meke mata dadi gaba daya gidan yamata ba dadi jin take kamar irin someting is missing to menene haka takeji? Saida ta idarda Sallahr Azahar kasan cewar lokaci yayi kafin tafito zuwa kicin koda tashiga yan aikin sun hada komai ta dakko fresh milk â firij tafito falon Tazauna tafara sha tareda canja chanel tana cikin kallon wani series a Mbc Action wani the powers taji dirin motoci tasan masu gidan ne tana nan har saida aka tuřo kofar falon sannan ta tashi don yimusu sannu da zuwa saikuma zancen yamakale ganin harda wanda tabaro Asibiti Tadaure takarasa tareda cema su sannu da Zuwa Alhaji ne gaba yafara Amsawa tareda cewa ke kadaice Agidan ne ina Menal din ta fadamin batajin dadi tadawo gida tace eh tana dakinta shiko gogan ya wani tamke fuska ko kallon gefenta bai yiba sai bataji dadin irin yanayinda ya nuna mata ba haryasa kai zai shige Safeena tace bari inkaima jakar daki takarbi jakar Alhajin Har yakusa kaiwa kofar dakinshi yayi wani uban turn Anty Nena tace son kayi wanka ka kwanta ko akawo ma Abinci ne yanzu yace aa sai Anjima yana kallonta harta shiga dakin Alhajin yakasa tafiya ba Abinda kirjinshi keyi sai bugawa ita kuma kodã tashiga shima Alhajin yabi bayan ta Har ta Ajiye zatafito yace Safeena! Kirjinta yace rass yace zonan ta dawo ya nuna mata kujera tareda cewa ki zauna Adofane tazauna don basu taba kebewa ba ita kallon Abbun ta take yimai harga Allah ba miji ba ya kuma cewa Safeena! Cikin sanyi ta Amsa na am yace kiyi hakuri nasan ina shiga hakkin ki Amma komai yakusa zuwa karshe insha Allah kinji Hmmm tasamu kanta da sauke ajiýar zuciya, Malam Sageer kuwa ganin tadauki lokaci bata fitoba ai sai yafara sintiri daga bakin kofar zuwa falo saura kiris zuciyarshi ta buga tsabar firgici da kuma kïshi har ta fito baya cikin hayyacinshi saida tazo dai dai dashi zata wuce yaji kamshin turarenta sannan ya lura da ita cikin rufewar ido ya fisgo hannunta Kafin duk tace wani Abu yakai kofar dakinshi yajata ciki tana tirjewã tareda cewa meye haka ne wai sai wani ya ganmu yace i dnt care yana shiga ya danna keyn dakin idonshi yayi jawur tsabar kishi Azuciye yace meya miki ?yana bin jikinta ďa kaĺlo yata baki ne ? 😳me kika tsaya yi adakin impact wayace kishiga ?cikin fushi yake fadar hakan duk ta firgice gashi yamatse mata hannu tace ka sakemin hannu yace bazan sakeba badai so kike ki kasheni ba? Meyasa zakije dakinshi? Ki amsamin mekika tsaya yine ma Aciki? Yatabaki? Tsabar tsoro batasan lokacinda tace aa kawai magana mukayi ko kusa dani baizoba yace kifada min gaskiya wallahi baita baniba cewa yayi inyi hakuri komai yakusa dai daita cikin firgici da fitar hankali yace what me yake nufi? Yajuya cikin dakin yarasa meke mai dadi can yadawo da sauri yarike kafadunta tareda rage murya kamar me rada yana cewa kidaina zuwa wurinshi inada bala in kishi ina mugun kishinki please ki kiyaye yana fada tareda kokarin mannata da kirjinshi Cikin karfin halin da yadanrage mata ta tureshi yabita da kallo yana karema surar jikinta kallo tundaga kirjinta zuwa hips dinta tareda kokarin kai hannnunshi zuwa kirjinta cikin zaro ido😳 taja baya tace meye haka wąi ka bude min kofa in fita kar wani ya ganni Kaji ko. Yace bangama ganinki ba kijirani inyi wanka baiko saurareta ba yacire key din kofar yafada bayin yadauki mintoci käfin ya fito daga wankan daure da tawul da kuma karamï ahannunshi yana goge kanshi dashi ai da sauri ta runtse idonta dan ganin.. Irin kiran jikinshi ga gashi ako ina yarr taji tundaga tafin kafarta har tsakiyar kwakwal war kanta shikam ko Ajikinshi yakarasa jikin mirrow yafara shafe shafe da kalkale kalkale kamar mace turare kuwa kamar dashi yayi wanka saida yagama ya iso wurinta tareda cewa ki dakko min kayanda zansa Tace kabude ni in fita yace ki ban kaya insa inba haka ba mukwana Anan 😳taga alamar baida hankali kuma zai iya aikatawa takarasa jikin sif din ta budeta wow kaya kamar wani store duk a tsare da gayya ta dakko mai manyan kaya tasan bawani sasu ýake ba tamika mai Yako karba batareda yace mata komai ba yajuya bathroom ya canja sannan yafito waje masha Allah tafada don yadin kamar boyel ne gashi nevy blue ajikin farin mutum dunkun yayi na matasa yangayu wow Har nawa kanwata hafsat kamunshi lol Ya kuma fesa turare sannan yakaraso wurinta yace yaya nayi kyau? Ta dauke kanta tace ka buden kofa please yace saikin fadamin yanayi aike kikeson insa kayan duk da banaso amma nasa to kifadamin kafin ki fita cikin kosawa tace kąyi kyau. Yayi murmushi sannan yabude mata kofa ta fita cikin sassarfa yäna binta da kallo harta kule yayi Ajiyar zuciya kafin ya fice daga gidan itakam tana fadawa dakinta tadafe kirjinta tana mamakin kanta meyasa bata iya reacting duk Abinda yamata? Meyasa duk Abinda yayi baya bata haushi saima wani burgeta da hakan keyi? Meyasa take biye mai wurin sabon Allah meye mafita ne wai meyasa koda yaushe idonshi na jikinta ? Tasan tanada shape me daukar hankali Amma meyasa yake kokarin taba mata jiki bayan yasan ita matar Aure ce kuma matar Auncle dinshi..........🖊 _Godiya kwando kwando fans ina yinku_ [2/19, 2:30 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOÝYAYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION💫 _gidan zaman lafiya da yardar juna🤝insha Allah_ https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *wow fans kun sani debo shoki sanadin coment dinku kune kuka ban karfin typin ayau kunyi komai Agaskiya baki bazai taba daina gode muku ba da kaunar wannan novel nawa Allah yabar kauna🤝* 1⃣2⃣ Tanajin kara motar tamike tasan shine zai fita kawai tanason kallon kyakkyawar surar jikinshi gashi kayan da tabashi sunyi mugun karbanshi saitaji sam bataso yafita Ahakan Amma meye dalilinta? Tana kallon yanda yake taku cikin isa irin na mazajen da sukejin sunkai har yashiga motar shi yazauna Ajikinshi yaji kamar Ana kallonshi yadaga kai carab sai akanta ta window dakinta yasaki tsadadden murmushin shi tareda kashe mata ido daya Dasaurinta tasaki labulen takoma gefen gado tareda dafe kirjinta wai meke damu na ne haka? Kaddai nima nafara sonshi kamar yadda yace? Ina bazai yuwuba kai saikace wata jahila tayäya zanso wani bayan inada aure impact banma san meʼnene son ba. Ta duba wayarta domin ta kira Aunty zaliha Saita tuna ai ya fasa mata wayar tayi tsaki yanzu dame zata yi waya da mutane gashi kwana biyu ko ummin su bata kiraba Baidawo ba sai dare Aloķacin kowa ya shige dakinshi yaran ma sunyi bacci Safeena ce dai duk ta damu da rashin dawowarshi ko ina yaje tunda rana ? To mema yadame ni wata zuciyar ta fada Amma still takasa natsuwa saikai da kawo takeyi cikin dakinta tana kuba dubu harabar gidan. Harta koma tazauna taji dirin mota da sauri ta leka window taga shidin ne yadawo tasamu kanta da Ajiyar zuciya mai karfi shima yana tsayawa saidã ya kalli ta window ko zaiganta amma bata awurin Yafito tareda kùlle motar sannan ya dakko wata yar karamar leda ta super store sannan yashigo cikin falon yatsaya yana kallon kofar dakinta yana tunanin yazaiyi ya gantã kila tayi bacci Har yakama hanyar dakin yaji muryar Menal tace welcome bros yatsaya tareda juyo wa yace tanks little sis ya school din ? Tace fine nadawo da wuri banji dadi ba yace sory yajikin? Naji sauki bros dama kai naketa jira iʼna kaje tundazu da rana ? Yace naje wurin Yusuf ne yaya? Akwai matsala ne tace um um magana nakeson in fada maka yace ok inajinki yakarasa kan kujera yace zoki fadamin little sis Duk sai kuma taji kunya ta ina zata fara? Yace uhm ina jinki tell me. Bros dama um zanfada maka... Sai kuma tayi shiru har zaiyi magana sai ga Safeena tafito saboda taji shigowarshi tanason taje kitchen ta hada tea don bata ci komai ba tsabar da muwa amma bataji yunwa ba sai yanzu. gaba daya hankalinsu yakoma kanta don ita bata taba tunanin zata samu mutum Afalo ba shiyasa tãfito da nightie ajikinta ga rigar iya guiwaŕta kuma mai hannun singlet sai net kawai akanta Kallonta kawai yakeyi duk tasauya mai yanayi gaba daya yafita a duniyar da muke yawuce duniyar sama gaba daya yamanta da Menal Awurin ita bata luraba don tasan ba abinda zai zauna yi afalo by this time har tashige ta hada tea dinta tafito ta koma dakinta Menal kuwa duk saita kasa maganar kawai tamiké ta gudu daki don sam bata lurada yanayinda yashiga ba yakai minti kusan goma yana jinyar kanshi kafin yamike cikin rashin karfin jiki ya dauki ledar da yashigo da ita Ya wuce kofar dakinta ya tura tana zaune akan kujera saida tasaki kofin tea dinda takesha tsabar tsoro cikin kidimewa tace meye haka zaka shigo har cikin dakina idan wani yaganka fa shi baima kulata ba yatura dakin tareda sa key Ai duk takasa koda motsawa daga inda take tasaki baki tana kallon karfin hali da kuma rashin tsoro irin na Sageer yashigo yazauna akan kujerar tareda kare mata kallo tundaga kafarta har zuwa hips dinta masu motsawa duk wani lafiyyayen namiji sha awa Ai dayakai idonshi kirjinta subuhanallah saida yakusa zamowa daga kankujerar tsabar kaduwa daganin irinbaiwar dake kirjinta sai yanzu ya lura da ko bra babu ajikinta shiyabashi damar ganin kan na sha nunta Cikin mutuwar jiki yace Safeena! Taji kiran har kwakwal war kanta.meyasa kikeson haddasa fitinar daba zaki iya maganinta ba ? Cikin rudu tace bangane ba menayi maka? Yaçe meye ma bakimun ba? Kinsani cikin yanayinda bantaba shigaba Arayuwata kinaso kijefa ni cikin damuwa Kinma jefani. Ni menayimaka? Ni nake shirin jefaka ko kai kake shirin jefani yanzu idan wani yagan ka anaņ mekake tuna ni? Please Sageer leave me alone Alow me to enjoy my life please. Ahakan ne kikeso inkyale ki Safeena bayan kin jefa rayuwata cikin garari wallahi tun ranarda na dora idona akanki bacci mai dadi ya kaurace min Minti daya idan banganki ba jinake numfashina baya tafiya daidai Please i beg of you kibarni koda ganinki narika yi Safeena please wallahi Ahalin yanzu inkika nisanta kanki dani zan iya mutuwa ina sonki ína sônki Safeena bance kisoni ba nidai kibaŕ ni inrika ganinki please Nasan bai dace ba nasaņ hakan ya haramta kema please kidaina dress irin wannan kina fita ki kîyaye irin dreasing dinda kikeyi kina fita yanzu da wani yaganki Ahaka fa? Safeena kishinki zai iya Ajalina banason ko mace tana ganin kirar jikin ki bare wani namiji Sai alokačin ta tuna cewar nitie ce ajikinta da sauri ta janyo hijabin da take sallah dashi _Hmm niko nace bayan tanaso tai kisan kai daga baya kenan_ Duk yafita hayyacinshi cikin dauriya ya mika mata ledar da yashigo da ita yace gashi kisa caji nasa wani layin Aciki Tabi ledar da hannu tace kabarshi kawai gobe zanje insiyo wata wayar ya hade rai yace kï karba nace taki yamike tareda karasawa kusa da ita yace take ganin yanda yake kallonta yasa ba Arziki ta kar ba _wai ummu jiddah anji maza_ Tana karba taja da baya yamata kallon relâxed bazan janyoma kaina wata damuwar ba bayan wadda naķe ciki tana kallo cikin tangadï yabude dakin yafita tareda cemata good night yana fita ta danna key a kofar tana Ajiyar zuciya. Har yakarasa dakinshi yana dafe da mararshi gaba daya yarinyar kashe shi taķe sonyi dole yane moma kanshi mafita don wallahi yana gab da halaka yasamu yasha yan tablet dakyar bacci barawo ya daukeshi Tabude kwalin wayace mai shegen kyau da kuma tsada wadda hartafi tata haduwa da girma tanata juya wayar don Akalla zatayi dubu dari tayi pluging caji sannan ta kwanta tana ta faman tunanin rigimammenta Tana tashi da aAsuba ta kunna wayar kafin ta jetayi Alwala tana fitowa tàji karan wayar tasan ko waye don tasan saishi tashare dakiran ta tada sallah har ta idar yana ķan kiranta dole tamike ta daga kiran Ajiyar zuciya yayi kafin yace next time inkika kuma har dakinki zanzo bana kira aki daga min bare kuma mace kinci Arzikin sonda nake miki but wallahi kika kuma zanbaki mamaki ita kam yanzu ta gane bayan rashin tsoro harda rashin kwakwal wa yake da ita Yace kinajina ? tace ka gama? Zankwanta bacci bai isheniba , ok inzo muyi tare koke zaki zo nan Nima kwantawa zankuma yi kafin gari yawaye kit takatse kiran don batada Amsa saida ta kuma taba kofarta tajita rufe kafin ta kwanta don sanin zaï aikata....🖊 _shedar mänyan gobe kenan Safeena abi ahankali fa_ [2/19, 2:40 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYYAYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Śtory writing by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION💫 _(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_ https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 1⃣3⃣ Da safe kuwa har kusan karfe goma bata fitoba don tanaso sai yabar gidan kafin ta fito ta karya don har aikowa anyï taki ta fito tace bayanzu zata karya ba, Sageer kuwa tun karfe bakwai yafita saboda kwana biyu baileka office yasan ayyuka na jiranshi sosai shiyasa yafita da wuri, Koda tafito ba kowa duk sun kama gabansu har Anty Nena ma ta tafi aiki daga ita sai masu aiki data gama karyawa tasamu wuri tafara danna wayarda Sageer yasiyo mata, Tana kokarin bude wtsp kawai message ýashigo tasan waye harta share saikuma ta bude (hope kintashi lafiya my prety natafi office naso ganinki before in fita amma kina bacci please take care of yourself for me see you soon i love you) Shiru tayi tana mamakin karfin halin wannan bawan Allah gaskiya ita yanaso yajefata cikin damuwa gashi wani irin mugun sonshi yake shigarta batareda ta shiryaba gaba daya tasa ni cewar itama ta kamu da sonshi, Yanzu take fahimtar kuskurenda ta tafka narashin tsayawa ta saurari wa inda suke sonta da Abinda keshirin faruwa da ita da bai faruba da kila bazata hadu da shiba har yajefata cikin wannan yanąyin Sai karfe hudu yasamu yafito daga office zuwa gida duk ya gaji ba abinda yakeso irin yaganshi agida tsabar gajiya drivern office yasa yadawo dashi gida yana shigowa falon duk suna zaune har Aunty Nena da yaran duka Menal na zaune agefe tana copyn hànd out Safeena na koyawa su Ammar home work yaran naganinshi suka ruga oyoyo bros akasalance yakarasa ķan kujera tareda yaran yana gaida Aunty Nena tãce ya aiki? Yace akwai sosai wallahi har yanzu bangama ba na dawo nekawai, Tace Allah yataimaka Ameen Anty bari inyi wanka yadan dubi gefen da Safeena take gaba daya tayi kamar batasan dashi Awurin ba nan kuwa duk Hankalinta nakanshi Menal kuwa ranta ya sosu yanda baiko damu da itaba afalon yanuna ma baisan tana wurinba, kuma agaskiya hankalinshi yatafi wurin pretty yanda ta dauki wanka da wani doguwar rigar code less lemon green rigar A shape wow takasa kasa yake kallonta jiyake dama tamike yanda źai gänta da kyau, Saida Anty Nena tayima Menal maganar hada mai Abinci sannän yalura da ita tareda cewa little sis ba magana? Cikin turo baki tareda jin haushi tace to ai kaine baka ko ganni ba. Yace òh come on little nagaji ne please ki hadamin ruwa zanyi wanka da sauri Safeena ta kalleshi cikin jin wani iri Abin ya sosa mata rai sosai cikin haka message yashigo mata _(Ko zaki hadamin ruwan ne my pretty ince tabari?)_cikin sauri tadaga kai ta kalleshi yakashe mata ido ta dauke kai tareda kallon Anty ko taga meyayi Amma ita Hankalinta nakan yara suna maganar su Wani massege yakuma shigowa _muje kitayani wankan baby_ ai kawai mikewa tayi batareda takuma kallon gefen da yakema kirjinta na halbawa tayi daki yayi murmushi sannan yamike dai dai lokacinda Menal tadawo Tace bros na hada yace tanx sis yana shiga daki ya kirata Awaýa kamar bazata dauka ba har saida takusa tsinkewa _kizo baby na please inason ganinki tayi shiru don batada tacewa yace kinaji na?wallahi yunwa nakeji tun safe banci Abinciba_ Baby! Ki taimaka idan kina kusa ne kawai zansamu natsuwarda zan iya cin Abinci ko inzo dakinki pretty inason ganinki please ta katse kiran yabi wayar da kallo tareda tura mata text _please my happyness mu hadu ko a garden ne leter_ Ita duk yasata cikin wani yanayi yazatayi da wannan mutum wai ?dole ta takamai birki gaskiya yau Karfe takwas na dare duk sun gama diner suna zaune Afalon har Alhajin gaba daya Anty Nena lamarin zaman Safeena da dan uwanta yadameta gaskiya yana shiģa hakkin yar mutane dole tayi wani Abu Akai Suna wurin har Sageer yashigo baiji dadin yanda yasameta Afalon ba ga Auncle yagaida su tareda samun wuri yazauna Suna magana da Alhaji Anty tace Safeena muje daģa ciki Zamuyi magana, saida gabanta yafadi sannan tamike shima sageer yaji wani iri meye Anty źata fada mata da sai sunshiga ciki Suna shiga Anty cikin hikima take tanbayarta dakuma nuna mata cewar harda laifinta mijinta ya banzatar da ita cikin dabaru da kuma na siha ta koyamata dabaru da kuma nuna mata yanda zata janyo hankälin megidanta Har tabata wata hadaddiyar humra tace tariga Amfani da ita idan zataje gurin Alhajin tunda suka wuce yarasa natsuwa saida yaganta duk jikinta asanyaye tashige dakinta tana tunanin mafita Ta dade azauʼne tana saka da warwara kafin ta mike ta sheko wanka tashafe jikinta da mayuka dakuma turaruka masu kamshi daga karshe tasaka wata guntuwar nitie ta dora dogon hijab akai kafin ta tsaya tana tunanin Taje ko karta je ?idan taki zuwa Anty zatace bata dauki shawarar taba haka ta janyo kofar tafito Alokacin bakowa haka tafara takawa cikin sanyin jiki zata nufi dakin Alhaji Batareda ta shiryaba taji anfisgota cikin mugun zafinshi kafin tace me yasata cikin dakinshi cikin muguwar kaduwa da kuma tsoro take kallon yanda jikinshi ke rawa ga idonshi yakada yayi jawur Duk ta tsure cikin fusata yace ina kike shirin zuwa Safeena? Yafada cikin kidimewa itama cikin kosawa ďa lamarinshi tace dakin mijina zanje cikin hasala yace mezakiyi acan? Cikin bushewar zuciya tace zanbashi hakkinshi da yakamata inbashi tun farko cikin bugawar zuciya tareda zafin rai yace jikin naki zaki mallakâ mai? Kafin kace me sai hawaye yafara bin kumatunshi cikin rage murya da kwantarda zuciya yace Safeena please don't wallahi inkin bashi kanki zan iya mutuwa ina kishinki ina bala in kishínki Meyasa kike kallon idona ki fadamin zakiba wani namiji jikinki Safeena you are mine only please don't ke tawace cikin kasa da murya yakara matsawa kusa da ita zai riketa tace Karka tabani yace why? Ni bankai namiji bane um look at me Safeena meye nakeyi wanda bakyaso tell me i will stop just tell me duk jikinshi narawa yake fada mata maganaŕ Ga hawayenda yakeyi da duk yabatatausayi don itama tana sonshi amma yazatayi itafa matar aurece ta yaya zata rika biyemai idanshi idonshi yarufe ita da sauran hankalinta dole tayi controling kanta Cikin ajiyar zuciya tareda kallon cikin idonta yace kina sona Safeena? Cikin kidima tace ni insoka ina matar aure? No way and please kafita hanyana ka hana ni sakewa Har addu a nakeyi dama bantaba ganinka ba arayuwata katakurani ka hanani sakewa kabaŕni haka takarasa tana fitarda hawaye cikin sanyin jiki dakuma damuwa yake binta da kallo Harta gama fadar abinda taga dama yana mata wani irin kallo cikin rashin kuzari yace shikenän jeki amma duk Abinda yasameni kece sanadi yabude mata kofar tafita sannan yakoma ciki tareda fara wasu hawayen masu zafi Gaba daya bataji dadin kalamanda tafada maiba amma shine kawai mafita ita kanta tasan idan tace bata sonshi tayi karya shine dai dai da ita shiyaka mata ta aura sai yanzu tagane kuskurenta. Dama Abinda Aunty Zaliha ke kokarin nuna mata kenan? Hmmm. Washe gari har dare bata sa Sageer a idonta ba tayita sintirin yawo afalo har zuwa waje har wayewar gari duk ta damu saida kowa yafita tayi karfin halin zuwa dakinshi domin taga ko lafiya Amma kofar Arufe wanda ya nuna mata bama ya gidan Yinin ranar kamar mara lafiya haka tawuni har wani zazzabi yafara shigarta tsabar damuwa da tunã ni koda mutanen gidan suka dawo dakyar tafito cikin dauriya Anty tace lafiya kuwa Safeena ? Cikin sanyin jiki tace kanta keciwo tamata sannu Menal ma ta mata su Al ameen ma suka mata sannu Aunty Menal ce tace Aunty bros tunjiya bai kwana agidaba ko yashigo yau? Cikin bugawar zuciya da tsoro tace Aa bai kwanaba? To ina yaje? Cikin zuciyarta take tunani Wasa wasa har kwana uku shiru saida taji Aunty Nena tana fadama yara dazu ma sun hadu a office tasan cewa itace bayason gani bayan yasa mata sonshi sannan ne zai nemi kaura ce mata gaskiya bazata iya dauka ba Allah kadai yasan halinda zucyarta take ciki kwana ukun nan dabata ganshiba cikin damuwa tafita garden tana zama tafara bin wayar hannunta da kallo tareda karanta messages dinda yake turomata kafin yayi fushi da ita _ina kake ne?please come back i realy missed you.i love you too please come back tafada cikin damuwa_ Realy my pretty? Kamar daga sama taji muryarshi tamike akidime tareda kallonshi yana tsaye sanye cikin riga da wandon jeans yayi wani irin kyau, cikin shaukin so da kuma rufewar idanu ta nufeshi tana mai kallon don me zaka shiga hakki na daya wa Cikin karyewar zuciya tana isa tafara dukan kirjin shi tareda fadin meyasa zakamun haka? Saida ka koyamin sonka sannan zaka juya min baya meyasa ka kaura cewa ganina kwana biyu?kasan halinda ka jefani kuwa? Sageer why ?takarasa tana mai fashewa da kuka da kuma fadawa cikin faffadan kirjinshi batareda tayi tunanin ai HARAMUN bane tana matar aure soyyaya ta rufe mata ido har tamanta da rashin dacewar hakan Duk tarukunkumeshi tana gursheken kuka kuma tana kan mai mitan meyasa zaigujeta ?meyasa zai wahalar da zuciyarta haka? Cikin damuwa dakuma farin ciki yace relaxed my pretty am fine cikin kaďawar ido take kallonshi tana mai wani irin kallo tareda cewa yes i see you are fine, but what About me? Kasan irin halinda ka jefani kuwa ? Yakuma janyota cikin rashin kuzari tareda mannãta akirjinshi yana shafa bayanta pretty Am sory kece kika nuna bakya sona zaki bama wani jikinki bayan kinsan ke mallakina ce dasauri ya kuma dagota tareda cewa Pretty kinje dakinshi? Please yatabamin ke tell me? Kifadamin baki bari ya tabamin jikin nan nakiba yana fada yana kare mata kallo baby! Kin san irin halin da nashiga kuwa nima cikin kwana uķun nan Daurewa kawai nakeyi amma banda wani choice ne bayan hakan kidaina min zancen wani namiji baby zuciyata zata buga inada mugun kishi musamman Akanki. Bazan daure ganinki awajenshiba banason ganinki kusa dashi pretty shiyasa na daìna zaman gidan nan Amma kinsan bazan taba daina sonki ba sonki yariga yashiga cikin jini na tundaga ranarda nafara dora idona Akanki cikin murmushin tsokana yace ranarda nafara ganin Safeena real dinta ranarda ta hana ni bacci baby kinsan aranar nasan inada sha awar kasan cewa da mace baby look at your structure yana me bin jikinta zuwa kugunta da kallo dasauri tayi baya tareda rufe ido tunawa datayi Aranar daga ita sai towel Sageer yaganta Dagudu tayi cikin gida tana maijin kunyar Abinda tayi Aranar dakuma yau batareda tasaniba tajitayi karo da mutum cikin hanyarta tashigowa falon cikin firgici ta ja da baya ganin wanda ke tsaye yana kuma binta da wani irin kallon da takasa gane me hakan yake nufi? _Shin yaganta ne Ajikin Sageer ko yaji Abinda suķe cewa? ........_🖊 *SANNU BATA HANA ZUWA FANS MUJE ZUWA* [2/19, 2:43 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYYAYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION💫 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar *godiya mara adadi HARAMTACCIYA SOYYAYAR FANS Kunayin yanda yakamata* _UMMU JIDDAH.. mema zance miki ne kincika masoyiya ta hakika Allah yabar mu tare Yaraya mana JIDDAH_ 1⃣4⃣ Duk tarude Abinka da mara gaskiya ya kalleta yace ina zakije haka Safeena kiķe gudu haka? Hmm Ajiyar zuciya tasauke saboda tagane baigansuba kafin tace wani Abu shima yashigo cikin falon sai takuma tsurewa, Abinka danamiji sai yawani waske tareda rabewa zai wuce yana cewa sannu Auņcle, yabishi da kallo kafin yace son inason ganinka yanzu, Yace ok Auncle da sauri ta karasa cikin dakínta tareda dafe kirjinta gudun abinda zai faru kodai Auncle yagansu shiyasa yake kiran Sageer ? Suna zaune Alhaji mu azzam yakira Aunty Nena Awaya itama tazo duk sun natsu wanda shi Sageer ko Ajikinshi baya shakkar duk Abinda zai faru Ahalin yanzu. Indai Akan zancenshi da Safeena ne saida Alhaji yace Khadija! tace na am. Kinsan watan nin baya kafin Sageer yakoma new york nayimai maganar Aure Anan surin ko? Tace kwarai yaya yace ok zaki tuna meya fadamin Alokacin? Eh yace kayi hakuri har yadawo nija gaba daya. Alhamdulillah yanzu yadawo. Kuma idan ban mantaba kanada yarinyar da kuke soyyaya da ita cikin tsunkewar zuciya da kuma kaduwa yama kidime yarasa ta cewa. Saida yakuma cewa inajinka son lokaci yayi da yaka mata ace ka ajiye iyalinkanka yanzu, tsabar rudewã yace ok Auncle zanyi tunani akai kaban kwana biyu , Badamuwa amma fa kasani ina nan Akan bakana idan kashirya sai in samu Aminina muje gidan su yarinyar ko ? Cikin dauriya yace na gode Allah yakara daukaka sannan yawuce Aunty Nena tace yaya kana ganin yarinyar nan yakamata Ahadata da son kuwa? Meyasa kikace hakan ? Saboda naga ita take sónshi ba shike sonta ba To ke kinganshi da wata yarinyar ne bayan itan? Aa amma yaya anawa tunanin da anbi ahankali ko. Khadija ku mata lokuta da dama tunaninku sai Ahankali duk cikin maganar da kikayi baki ban wata kwakkwaran hujja ba Shikanshi da baya sonta zai fàda Amma baice komai ba so kema kiyi shiru kawai, tace shikenan yaya Allah yashige mana gaba Ameen. Duk wannan maganar da sukeyi Akunnen menal gaba daya hankalinta yatashi bros zai yarda da Auren Humaida? To ita kuma fa?meyasa dady zai mata haka? Cikin matsanan cin kuka tasan yanzu dadynta zaice tayi karama da Aure Amma ita gaskiya tanason brothern ta Duk da yanzu tashiga sixteen years amma dayake goyon hutu ce zaka dauķa takai twenty tsabar cikar da takeyi Ayanzu Ita ta inama zata iya furtawa Sageer wannan zancen tasan ko banza kallonta yakeyi a karamar yarinya bare kuma har ya yarda Ya Aureta Kuka takeyi irin mai ban tausayin nan gaba daya tarasa wanda zai taimaketa can ta tuna Safeena tamike da sauri zuwa dakinta Tana kwance tun lokacinda tashigo dakin tana faman tunanin ya akayi ta kasa controling kanta ne wai har tabari yafahimci itama takamu Hartakaita ga rungumeshi tafara istigifari cikin zuciyarta tana tuna yanayin datashiga lokacinda tafada cikin kirjinshi Jitąyi kamar anyi mata rahama gabadaya taji kamar batada wata sauran damuwa Arayuwarta Hmm ta sauke Ajiyar zuciya mai sanyì tana cikin hakan Menal tafado dakin cikin kuka tareda fadawa kan jikinta saida taji tsoro don bataji shigowarta ba cikin kidima tace Menal lafiya? Meya sameki? Cikin kuka tace Aunty bros zaiyi Aure🙆‍♀ dum kirjin Safeena yabuga da karfi cikin firgici dakuma mugun tsoro tace bangane ba kimin bayani please Cikin kukan take gaya mata komai Ai tashin hankalinda tashiga na Menal wasa ne kafin kace me itama sai kuka tareda rungume Menal Kukan da Safeena keyi shiyasa Menal tayi shiru cikin matukar mamaki take kallonta tareda sakin baki tasan dai wannan ba kukan tausayinta take ba, Gaba daya tamanta da wata Menal tausayin kanta takeji tunda Gwara Menal tana da hope Amma ita fa? Menal zata iya Auren Sageer ko A yau Amma ita fa?matar Aure ce da igiyoyin wani Akanta Saida Menal ta dafa ta tareda cewa Aunty lafiya ? Sannan ta saita kanta tareda saurin wayin cewa tace natausaya miki ne Menal, Cikin dauriya tace kiyi hakuri hakan bazai yuwuba ma bazai Aureta ba kinji ki daina kuka cikin mamaki tace Aunty Aini nayi shiru Amma ke mezai saki kuka har haka? Tace banason ganin kukanki ne shiyasa tace ni ai nayi shiru kema kiyi shiru haka nan tana share mata hawaye _tofa wata sabuwa_ Aranar mutum uku sunkwana cikin damuwa ko barci barawo saida yabar Sageer da Safeena Menal dai ita ta runtsa Abinta tunda Auntyn ta tabata hope Tunda sassafe yafita Agidan sai gidansu Yusuf shima saida yatsorata don rabonda su hadu tun Asibiti dasuka rabu da fada Akan me zai kira mai Humaida shikuma yace yayi saboda gujê mai fadawa halaka Kuma koyanzu shiyazuga Auncle Akan zancen Auren Amma bai mai baýani bã kawai yafada mai yana soyyaya dawata baturiya don haka gwara Auncle yamai Aure kila zasu rabu *Yusuf yabarota*koda yaganshi yasan kwanan zancen amma yamatse yace mai ya akayine Dude naganka da safiyar nan ? Cikin rudu yace kaji me Auncle yace waifa in Auri Humaida wannan yarinyar yazatayi dani? bangane yazatayi dakaiba? Batada Abinda zai burgeni Ajikin macen da nakeso Gabadaya bata cikin tsarin matar da nakeson Aura cikin mamaki Yusuf yace to kai meya hana tunfarko ka bude ido kazäba duk matan dake cikin Abujar nan ba wacce tayi maka? Ai ba dole saika Aureta ba kawai ka bude ido kazabo matar Aure kafita hanyar wannan *HARAMTACCIYAR SOYAYYAR* daka jefa kanka ciki. Cikin mutuwar jiki yace bazaka ganeba Dude na rasa ta yanda zanyi incireta Azuciyata how? Inason Safeena fiye da kaina Yusuf, Yace naji what Abaut Menal itama kasani fa tana sonka duk dabata fadaba yanayinta kawai yanuna itafa? Mtsww yayi tsaki wanʼnan jaririyar Sokakeyi inkashe musu yařinya? So ita Safeenar ce kadai kenan zata iya dakai Sageer ba araina mace duk kankantar ta tana iya daukar nauyin mijinta, Bazaka taba fahimta taba Yusuf duk wata mace kallon da nakema irinshi nakema sauran mata banga macen da tataba burgeni ba sai safeena i love Safeena oñly Hmm Yayi Ajiyar zuciya don Abin yafi karfinshi sai shiru har suka rabu bawata mafita da yasamu awurin Yusuf Karfe goma na ranar da yake Asabar ne ba aiki duk suna gida har yaran Alhajima yana hutawa Adakinshi dàga Aunty Nena Sai Safeena da Menal Afalon yaran na leson Humaida tashigo cikin yanga tareda sallama tana wani karkada jiki gajikin sai Ahankali ba Abinda yake motsi irin wanda ke haukata oga Sageer Tana karasowa tasamu gefen Aunty tareda gaisheta Aunty ta amsa cikin sakin fuska tareda tanbayarta muta nen gidan sannan tadan wani juya tace masu Safeena hy duk ba wacce ta ko kuma kallonta Hartagama fi ilinta ta ce Aunty Sageer yana ciki tace gaskiya bansaniba Am Menak ki duba min brothern ki ko yatashi cikin turo baki tace baya gidan tace banson shashanci banaji dawowarshiba dazu? Bayanda ta iya haka tamike tashiga dakin yana aikin wato tunani tashigo tareda dauke kai bros Anakiranka kafin ma yace wani Abu tayi waje yabita da kallo yakai minti biyar kafin yafito Cikin takunshi yana sanyeda amles din riga dakuma treequater duk farare gaba daya yatafi da hankalin mata ukun dake zaune Afalon kowacce na aika mai da nata irin kallon Amma shi hankalinshi yatafi wurin rabin ranshi bakuwar ma bai gantaba yasamu wuri saitin da zai rika ganinta don gaba daya ganinta da yayi saiyaji duk damuwarshi ta yaye Saida Humaida ta taso tazauna gab dashi tareda rike mai hannû sannan yaganta cikin kwarkwasa baby naji shiru shiyasa nazo inkara ganin jikinka cikin jin haushinta yace tnks Itako Safeena Hmm jitake kamar tashaketa yanda ta wani rike mai hannu kamar zata shige jikinshi shikuma harara da kallon Akwai yaki mai zuwa take jefa mai Menal da Aunty tuni sunbar falon Aunty cewa tayi irin wannan rashin kunya budurwa kibiyo saurayi har gida kuma ki na shigemai? Tom Allah yaraba mu da zamani Cikin tsananin kishi ta mike tareda shigewa cikin dakinta ta banko kofar yana kallonta harta kule sannan yakalli Humaidan yace Wai yaushe zaki daina zubarwa da kankiAji kina zuwa nan gidan? Nan fa ba turai bane kigane hakan kuma ni nasan Al adana ok so just go and tank you for d visit cikin rashin kuzari tareda rashin zuciya takeson takuma rikemai hannu ya mike yace muje cikin matse rai Yata iya dole tawuce yana binta Abaya hartakai wurin motarta yabude mata tashiga duk A idon Safeena tana kallonshi ta window tana fita da motar yashigo cikin gidan Hango shigowarshi datayi yasata fitowa daga dakin domin wani irin bala in kishin shida yatokare mata kirji jitake inbata tunkareshiba yanzu Akawai matsala.....🖊 *To Allah dai ya kyauta Safeena kishin Sageer*?Hmmm [2/19, 2:50 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYYAYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar FAGEN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION Gidan zaman lafiya, Aminci had'in kai da yardar juna insha Allah🤝 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *Bismillahir rahamanir rahim* 1⃣5⃣ Tana bude kofa yana tsaye afalon yana kallon kofar dakinta tayi tsaye tana mai kallon kenan da ģaske Auren zakayi? Yace pretty zomuyi magana please kallonshi kawai takeyi cikin damuwa nan take wani matsanan cin kukan yakuma zuwa mata takoma ciki tareda kulle kofarta da key Duk hankalin Sageer yagama tashi saboda ganin irin yaʼnayinda tashiga to meyasata irín wannan kukan? Duk yakasa natsuwa yakoma dakinshi yadauki waya yafara kiranta tana kallon wayar taki dauka yakira yakai sau biyar batayi picking ba Ya tura mata text kamar haka _(don Allah baby na kifito ko ki bude min kofa please_) Ta bude tagani Amma tasan ba Abinda zai iya yi mata tariga tasan shikenan tarasa shi bazata taba Auren shiba tunda da Auren wani Akanta Takara fasa wani irin kuka yanzu yazatayi ? Yakamata ko wani ne tafada mawa ko zata samu sauki da sauri ta mike tareda canza kayan jikinta Gyale kawai taja tareda makullin mota kowa bata fada maba ta fice agidan har takama hanyar gidan sû ta tuna yau kila Abbu na gida Kuma tasan halin ma haifinta kawai tawûce gidan Aunty zaliha,da kyar takarasa cikin gidan tana shiga falon wani sabon kuka ya kuma zuwa mata Aunty zaliha dake kicin da gudu tafito tareda sakin salati tana tanbayar meya faru sister ta janyota suka shige ciki don kar megidan yaji ko kuma yaran Saida ta bata ruwa mai sanyi ta karba ko tsiyayawa batayiba ta kwankwada sannan ta mika mata goran cikin damuwa Aunty zaliha tace sister lafiya meke faruwa? Sai hawaye kebin kuncinta tace please kimin bayani yar uwa kin daga min Hankali sakin ki yayi ne? Ta girgiza ķai kunyi fada ne nan ma tace aa tace to kifada min damuwarki Ko kinada wata yar uwar bayan ni ? Tace aa to kifadämin cikin kuka tace Aunty na cuci kaina kirjinta yabuga dam kifadamin meya faru? Aunty kitaba kirjina harbawa yakeyi kamar zai fita Wallahi Aunty ina sonshi bansan lokacinda nafara sonshiba Aunty ba laifina bane cikin kuka tace nashiga uku tareda fyace majina Aunty zaliha tace to don kinfara son mijinki shine me ai hakan akeso meye na kuka kuma ai saita tuna cewar baran baramar datake son ta fada Abin kunya Ayi mata Aure da megida takuma so yaron gidanshi Ba arziki ta saita kanta tafara share hawaye Aunty zaliha ta tanbayeta sister Akwai wani abune daban da yake damunki ? Don wannan kukan naki bawai nã soyyayar mijin ki bane kawai Ta tattaro sauran natsuwarta tace Aunty bakomai kawai banajin dadine Aunty tayi murmushi tareda cewa kodai kin halbu ne don naga kinyi wani fresh kindan rame Hope Abun baya baki wuya sosai? Tace bangane ba Aunty tace zama kigane ke kinfaya zurfin cikin tsiya komai bakya iya bude baki fada ma kowa harni da nake yar uwar ki to shikenan taja bakinta ta tsuke don ita bata masan mezata cê ba Haka dai ta koma kaņ gadon Aunty zaliha ta kwanta tace nidai bari inkarasa girkina mijina nagida kifito ku gaisa yana fälonshi tareda yaran tace ok Tamike tareda goge fuskarta da wifer sannan tadan shafa hoda da wetlips sannan ta nufi falon mijin yayar tata tanayin sallama yaran suka rugo da gudu oyoyo momcy Ta rungumesu tareda karasawa cikin falon tana gaida mijin yar tata cikin tsokana yace yau Ämare ne Agidan namu? Murmushin karfin hali tayi kawai tace eh wallahi ya Aiki ya kwana biyu yace Alhamdulillah hope kinga Auntyn taki ? Eh tana zuwa bata gama rufe bakiba Aunty tashigo da tray Ta ajiye sannan ta shinfida dadduma akasa tajera musu Abincin tareda ajiye plate tace to ku sakko muci abincin Anan yau tunda ga sister Tace no ita ta koshi Aunty tace is ur fevourite fa sis tuwon shinkafa miyan danyen kubewa oya kisakko kici Abinci Kowa nacin Abincin amma ita tsakura kawai takeyi duk zuciyarta ba dadi Saĺlamar mai aikin Aunty zaliha taji tace lafiya balki ? Tace Ana sallama da megidan ne cikin sauri yace ok ina zuwa tareda wanke hannunshi ya mike ya fita Baifi minti biyu ba yadawo cikin dakin jin sallamar da Safeena tayi bäyan ta mijin yayarta shiya daga mata hankali Sageer tafada cikin kaduwa duk ta firgice jikinta yafara rawa Aunty tabita da kallon mamaki to ina tasan wannan kuma? Kafin tasamu Amsa megidan ya mai ison shigowa tareda nuna mai kujera Dukarda kanshi yayi tareda gaida Aunty zaliha sannan ne mijinta yake cewa wai yazo tafiya da Safeena ne cikin tsabar tsoro da rashin gaskiya tace Aunty yaron Alhaji ne babba Aunty dai jikinta yayi mugun sanyi duk tarasa wane irin tunani zatayi saida Megidan yace zaliha ki zuba mai Abincin mana kafin ita ma ta gama ko Duk tunanin ta ya sauya tarasa ta ina zata dafa tace hope kana cin tuwo don naga bakon namu bature ne cikin zolaya yace haba ai nafison tuwo akan kowane Abinci Cikin minti biyar yasaki jiki yanata kwasar tiwonshi ita kuwa bayan loma biyu bata kara kodaya ba tana tunani Meya kawoshi nan wama yafada mai täna nan gidan ?ita kadai take tunanin ta saida yacinye tuwonda Aunty tasa mài tas sannan ya wanke hannu yanata tanbayar yaran sunan su Suna fadamai Aunty tace sister wannan babyn namu gaskiya yazo duniya saimun rankwasheshi tunda ya hana min sister cin Abinda takeso Da sauri ta sunne kanta cikin tsabar kùnya da kuma tsoro wai waya fada ma Aunty tanada ciki?ita da miji ko hannunta baitaba rikewa ba ta yaya zatace wai tanada ciki cikin rashin tacewa tace Aunty bari mutafi Shikam Sageer duk inda tashin hankali yake yashiga cikinshi tsundum ciki? Safeena kedaciki? Wato tabama Auncle kanta har tasamu ciki ?tashin hankalin da yatsinki kanshi aciki baya faduwa Har sukayi sallama da masu gidan yace ta bashi key din motar datazo dashi cikin daure fuska tamika mai yakarba suka fita yashiga ciki mazaunin driver ta bude gefen tazauna ýa ja motar tana mamakin To shi ame yazo? Abinda bata saniba bayan fitarta yazo dakin nata yasamu bata kuma yaga ba mota daya acikin gidan sanin da yayimata ko ince Afahimtarda yayi mata batada kawaye Don baitaba ganin wata kawa tazo da sunan wurinta tazoba ya lura batada son mutane sosai shiyasa zuciyarshi tabashi taje gidan yar uwarta da tataba zuwa lokacinda yabita abaya daga shoping Kuma yana isowa yagã motarta shiyasa yakira driveř yace yatafi da tashi motar sannan yasa Akamai sallama da megidan _Arayuwata amasu karfin hali bantaba ganin irin na Sageer ba_ Azuciye ya fisgi motar tareda daukar titi ko kallonta baiyiba gaba daya baya cikin hankalinshi Itama ta dauke kanta tareda mayarwa gefen titin Amamakinta kawai saitaga ya dauke wata hanyar daban ya nufi gida ina kuma zai kaita tayi saurin kallonshï tace ina zaka kaini? Baiko kalletaba ya kuma fisgar motar saida yaje wata unguwa can dabata ko san ina bane kafin yafaka akofar wani dan madaidai cin gida mai bala in kyau da tsaruwa kamar na turawa yayi horn mai gadi ya bude mai Yasa kai cikin gidan batareda yatsaya amsa gaisuwar mai gadin ba yana fakawa yafito tareda ce mata fito cikin daure fuska tace ni bazan fitaba kaban key Intafi gidana cikin fushi ya fisgota tareda kulle motar yace shige muje tace nifa ba inda zani malam kabani key din motar intafi gida yagadai zata bata mai lokaci cikin zafi yadauketa kamar wata baby Tana dukan kirjinshi tareda cewa ka saukeni banason iskanci meye haka wai cikin fushi yace kimin shiru ko ranki yabaci yanzuñnan Megadi yasaki baki yana kallon ikon Allah wacece wannan kodai megida ýayi Aure ne? Suna šhiga cikin falon yadireta tabi falon da kallo cikin mamaki falon yamugun haduwa yaji kudi kamar ana rayuwa aciki Ahankali tadawo da kallonta gareshi yana mata kallon tuhuma Safeena ciki ?cikifa ?Jikin naki danake tattalinshi kika mallakama wanda baisan darajar shiba?cikin fushi dason kularda shi tace eh Yabiya Kuma Aure Aka daura mana Kamar yanda zakayi naka Auren kaima so käbarni nima in mori nawa Auren cikin rawar jiki yakarasa wurinta tareda cewa please Safeena kifada min cewa baki da ciki kifadamin baki malla kamai jikin kiba please Cikin hasala da zafin kishinshi tace na bashi HARAMUN ne ko bashikeda iko daniba? Look you are geting maried so Alow me to enjoý my life with my husband please, gaba daya yarude cikin rashin madafa da kishi ga kirjinshi har zafi yake mai idan takira mishi wai mijinta batareda ta saniba cikin zafinshi yaruko kugunta yamanneta da kirjinshi Tafara banbare hannunshi tana cewa Sageer meye haka kakeyï? Banason iskanci idan kasaba rungumar wa innan marasa kunyar yan matan naka to ni ba irin subace Cikin shauki da kuma rawar jiki yace nasan ke dabance kuma banbancin nakeson inji dame kika fi sauran matan da har kika hana zuciyata sakewa meyasa kike min yawo da tunani na Safeena yana matso da fuskarshi Tayi karfin halin ja da baya yana binta harta mannu da jikin bango yabita tareda rufeta da hnnunshi duk ya hanata koda wurin da zata tsere cikin idonta yake kallo Kibarni ingwada miki kalar iskancin da kikace naji Safeena ni dan iskane akanki komai zan iya yi jikina nabani ke mallakina ce is imposible ki haifama wani ya'ya Cikin mayen sonta yadora hannunshi akan marar ta suduka saida sukaji wani irin mugun shočk Ahankali yake yawo da hannunshi akan cikinta Pretty cikina kawai zaki dauka, babyna kawai zai shiģa cikin mararki ,nikadai zan mallaki komai naki, ketawace , Ahankali yake sauke numfashi yana kallon cikin idonta, still Hannunshi na yawo akan cikinta cikin dan karfin halinda yarage mata ta tureshi ta koma kan kujerar ta zauna tareda dafe kanta ta janyo mayafinta takara rufe jikinta da kyau Cikin sanyin jiki yakarasa wajenta tareda Ajiyar zuciya yace Safeena! Auncle dina naso inyi Aure kuma kinsani bazan iya Aureņ kowace mace ba kekadai nake son muyi rayuwa tare idan bansa mekiba bazan iya zama da kowace mace ba Ina sonki bazan iya boye miki ba ina bukatar mace Amma banga wacce zan iya mallakawa jikina ba saike kekadai nake sha awa Safeena kekadai nakeso Tun ŕanarda nadora idona akanki narasa bacci mai dadi Atareda ni kinsan yanda nakeji kuwa Akanki wallahi duk Abinda nakeyi bana ganin kuskureshi Akanki komai daidai nake ganinshi Ke kawai nake muradi ke kadai ce burina idan nasameki na gama hada farin cikin rayuwata please Safeena kikawo mana mafita Bazan iya rayuwa bake ba please ki tausayamin ta mike da sauri don bata da amsar da zata bashi kuma yariko mayafinta bata shiryaba mayafin yafita Cikin kaduwa da ganin yanda dinkin jikinta yawani kamata ga dukiýar fulanin nan kamar sufito suyi magana Abinda yafara firgitashi tun farkon ganinta da yayi Cikin jin kunya tafara kokarin kare kirjinta don duk yanda tayi dresing sai komai nata ya bayyana don tanada kirar da ake kira karuwan jiki Idonshi har ya canja kala tsabar yanda yaga kiran jikinta Shiyasa dama tasa mayafi mai kauri gudun faruwar hakan don tasan yanda take Gaba daya Sageer yayi loosing control yafita Ahayyacinshi kafin tayi wani Abu ya fisgota kan kirjinshi yafada kan tree seater da ita cikin zafin nama da rawar jiki......🖊 _baruwana nidai Sageer kar akirani sheda bani awurin atan bayi su Ummu Ammar da ummun jidda sunsan komai_ 07062906225 *For cmnt* [2/19, 2:54 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYYAYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Śtory writing by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION💫 _(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_ https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *Bismillahir rahamanir rahim* 1⃣6⃣ Kafin tayi wani yunkuri ya cafke lips dinta yafara tsotso cikin matsanancin rawar jiki da shauki gaba daya yagama sakar mata da kasala cikin jikinta duk ya motsa lafiyarda ke jikinta Kafin tayi Aune kawai taji yana kokarin zuge mata zip din riga😳cikin tşoro da tunawa da hakan bai dace ba haramun yake shirin aikatawa ta mike don baida kuzari sam Cikin wata irin murya yace nooo pretty please don't leav me like this tayi saurin gyara rigarta tana gode ma Allah da baikai ga taba mata kirjiba duk son da yake mosu hmm kafin yadawo hayyacinshi tuni ta fisgi gyalenta tareda key tayi waje da gudu Shikam Sageer yana faman jinyar kanshi don ta fama mai ciwon da ya dade yana wahalarda shi gashi ko Abinda yafiso baisamu ya dan rage zafi dasu ba _Kigodema rigarki Safeena yau Hmmmmm_ Ana kiran magrib tashiga cikin gidan tana fakawa tashigé taji dadi bawanda yaga shigowarta harta fâda dakinta tana shiga cikin mutuwar jiki tafada kan sofa tana tunanin moment dinsu da Sageer! Hmmm Ajiyar zuciya tayi gaskiya Sageer karshe ne ya iya rikita mace yasan takan romance yanzu ji yanda yajefata cikin wani yanayi duk da ba wani Abun kirki yayi mataba only kiss Hmmm Inaga yawuce hakan? Gaskiya da batayi karfin halin hanashiba idan yacigaba komai zai iya faruwa dón ko yanzu dakyar ta iya kwatar kanta Awurinshi, Wai dama itama tanada bukatar da namiji har haka? dakyar ta saita kanta sannan tamike tawatsa ruwa kafin tayi Alwala tayi sallar magrib. Yayi kusan minti talatin yana juyi awurinda tabarshi yakasa tashi yana rike da cikinshi saida kyar yafada bathroom din gidan yasakar ma kanshi shower kafin yadanji natsuwa yayi Alwala sannan yafito duk marar shi ta daure Ranar bai dawo gidan Auncle nashiba Agidan hutawarshi ya kwana don har zazzabi rufeshi yayi, Safeena kuwa ta dade batayi bacci ba tana leke ko zataga shigowarshi gidan Amma shiru har bacci ya dauketa ko Abinci bata nema ba adaren Dasafe tana fitowa ba Abinda take dubawa sai kofar dakinshi Allah yasa ba fushi ya kuma yi da ita ba irin nakwanaki Har tagama shirya table sannan su Al amen suka fito tareda rungumeta suka hada baki wurin cewa good morning Aunty tace morning guys how are you all? Suka ce fine Tace dats is very good Kafin Menal ma tafito cikin dabara bayan ta gaisheta tace banga sauran mutanen gidan ba Menal cikin zakuwa tace Aunty Nena nazuwa bari inga dady da Bros tana mikewa Alhajin yashigo Kawai tawuce dakin Sageer ta fito tareda cewa bros baya gida fa cikin faduwar gaba tafara tùnani kaddai bai dawoba Ajiyan? Yanzu iďan wani abu yasameshifa? Har kowa ya gama karyawa ya bar table din dakyar ta lalabo natsuwarta ta danyi nata breakfast din sannan ta koma dakinta ta dauki wayarta tana tunanin takirashi ko aa? Tagwada dialing tana katsewa ba adadi daga karshe dai ta daure ta danna har yashiga tayi saurin katsewa Alokacin har yafita office yaga call dinta saida yayi murmushi Sannan yayi calling back tana gani tayi saurin dauka kafin mã yace wani Abu tafara cewa ware are you? Ina ka kwana? Meye kake nufi da ķwana awaje? Duk atare tajero mai tanbayar Cikin jindadin yanda tawani rufeshi da tanbaya yace madam wannan irin țuhuma haka? Kece kikaja na kwana awajen da kintsaya kindawo dani da bazan kwana Acan ba tayaya kike tunanin zan iya dawowa gida? Bayan kin gudu kinbarni ayanayinda bai dace ba shiyasa na tsaya kawai na nema ma kaina natsuwa gabanta yace wani ras kaddai mace yanema suka kwana ? Cikin kidima tace bangane ba me kake nufi da hakan? Duk abinda zuciyarki tafada miki hakan nake nufi Safeena!kinsan ayanayinda kika barni kuwa? Any way ina office sai muntashi zandawo gida anyting for me? Naga andamu da rashin ganina Agidan so zandawo Kit takashe wayar tareda dafe kirjinta tana jin wani irin mugun sonshi nakara shigarta tana tuna yanda ya birkice mata jiya Hmmm Amma yanzu ķamar bashiba Namiji kenan shi baruwanshi da wata aba wai kunya ita gashi tasan duk Abinda sukeyi baidace ba amma yazatayi zuciyarta tafi karfinta gäbadaya takasa sarrafa natsuwarta kamar yanda yace itama yanzu jitakeyi kamar komai dake faruwa daidai ne Bata ganin HARAMCIN hakan kokadan soyyayarda takeji nashi gaba daya yasauyata Har gidan yakasance ita kadai kamar kullum sannan tarasa mema zatayi gidan ko ina masu aiki sungyara itama nata dakin ta kimtsashi kawai tasamu kanta da mikewa tashige dakinshi tafara gyarawa duk da ba datti haka ta sauya mai tsarin dakin duka Ta cire bedshit ta bude sif dinshi tagyara mai ko ina ta canja wani bedshit data ciro a sif ta dakko buner ta turare ko ina kafinta feshe da room fresher dakin nafitarda wani irin kamshi bai kwantarda hankali Harta gama ta janyo kofar sannan tadawo falon takunna kallo tanayi tana chat awaya zuciyarta na tuhumarta meye tayi haka? Mijintane shi da zata yimai wannan aikin? _nimadai tanbayata kenan Safeena kin zake dayawa_ Tadauki lokaci Afalon tana kallo kafin daga baya tamike zuwa daki takwanta gaskiya dole tanemi aiki tagaji da musu gadin gida haka bari sudawo dole ma Alhajin ya ýarda tunda Auren baida Amfani Tana bacci taji karan wayarta tamike kafin ma ta dauka yatsinke kafin taduba kiran yakuma shigowa tana picking taji muryarshi kitashi haka sleeping beauty tayi sauriň kallon dakin don tana mamakin yayasan bacci takeyi? Kamar yasan tunaninta yace zuciyata tabani hakan don nasan kingaji da gyaran dakika mun tace wane gýarã kuma cikin basarwa yace gyaran dakin Sageer ko bake bace tace ni bansan me kake fadaba kit takatse kiran yabi wayar da kallo kafin yatura mata text _Kifito kikarasa ladanki kowa yaci Abinci Agidan mukadai ne bamuciba kifito muci Abinci yunwa nakeji nasan kema kinaji_ Tayi saurin duba time taga karfe kusan biyu kenan duk mutanen gidan sundawo kenan ta diro daga kangadonta tafada wanka tayi tareda dauro alwala tafitõ saida tayi sallah kafiņ tayi shafe shafenta tashafa powder da wetlips kawai Amma tayi mugun fitowa takama sumanta atsakiyar kai tayi dougnut dashi sannan tabude sif ta ciro wata doguwar riga baka da ake yayi taji stones gashi rigar tabude daga kasa Tayane kanta da mayafin rigar tafesa turaruka masû kamshi sannan ta dauki wayařta tafito falon tana zama Alhaji da Sageer nashigowa falon Dama duk su Aunty na zaune Tamusu sannu da zuwa Aunty tace Yazaman kadaici ? Taçe akwaishi gaskiya har nafara maganar fara aiki nima nagaji da zaman gidan nikadai, Wani irin kallo Sageer yabita dashi wanda itabata ko ganshiba Alhaji yace badamuwa Zamuyi maganar inna natsu tace nagode ba Abinda Sageer yakeyi sai aikin kallonta dakuma hararar ta yanda take magana da Auncle Alhajin yayi gyaran murya tareda cema sauran yaran sushiga daga ciki har Menal da Safeena sunmike yace no Safeena ta zauna ita takoma ta zaùna yace zancen Auren Sageer ne sunyi magana da dadynta zasukai gaisuwa gidan su ita yarinyar gobe Cikin mummunan tashin hankali yace Auncle gobe yayi kusa ,yace no gai suwa ba daurin Aure bane sai sunzauna andaidaita tukun kafin ayi maganar Auren cikin mutuwar jiki yace ok Safeena kuwa saida takusa fadowa akujerar datake zaune cikin tashin hankali take kallonshi irin kallon am finish tawa takare yana girgiza mata kai Alamar relaxed nõting will happend Cikin kankanin lokaci duk ta firgice tarasa madafa kawai tamike takomadakinta duk suka bita da kallon mamaki Meya tashi hankalinta ko sunfadi wani abu badaidai bane yanzu? Shikadai yasan meyasata cikin yanayin Allah kazama gatanmu yafurta azuciya nace Ameen har suka gama tattaunawa yamike yawuce dakinshi yakasa zaune yakasa tsaye yana tunanin halinda take ciki Yasan itama tana sonshi suna kaunar juna amma basuda wata mafita ya dauki waya ya danna mata kira bata ko tsayaba ta dauka cikin sanyin murya yace kizo dakina please Batada wani choice don gaskiya tanason kasancewa dashi tamike cikin sauri tafito duk suntashi Afalon tawuce kai tsaye tana tura kofar yatashi da sauri don yatarota Cikin kukanda dama shitakeyi tace kadaina tabani nace yace bazan iyaba saidai kiyi hakuri jikina yana hade danaki jinake kamar magnet idan kina kusa dani Sai inji kamar jikinki nakokarin mannewa danawa koda banshiryaba jikinmu kamar mayen karfe yake indai zamu hadu dole sai mun manne ajikin juna tokima daina hanani taba jikinki Cikin kuka tace kaida zakayi Aure, yace aini namiji ne konayi Aure inada yancin karawa Amma kinga ke yanzu Akwai Auren wani Akanki bamuda mafita Ya kikeso inyi Safeena ina Azabtuwa Abubuwan sunyi min yawa cikin sanyin jiki yakarasa kusa da ita tasulale kasa ta tura kanta cikin cinyarta taʼna cigaba da kuka Yace Safeena kinason kisamin ciwon zuciyane?kinsan yanda nakejin kukanki kuwa acikin zuciyata? Please kiyi shiru haka yaduka tareda dagota yafara goge mata hawaye yana kallon yanda lips dinta suke kyallin man bakinda tashafa Tareďa bin duk jikinta da kallo yana ganin irín kyawon halittar da Allah yayimata komai nata yaji Hmmm.........🖊 _Kar amaimaita Sageer_ [2/19, 3:08 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYÝAYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar 💫 *FAGEN MARUBUTA* *WRITERS* *ASSOCIATION*💫 *_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *dã bazarku nake taka rawa idan baku wannan typin bazai taba yuwuwa ba kune jagora kune jigona ina nufin HARAMTACCIYAR SOYYAYA FANS Allah yabarmu tare* 1⃣7⃣ *Bismillahir rahamanir rahim* Yadan kara matsawa kusa da ita yana sharemata hawayen idonta duk idon yacanja tsabar kukanda tasha ayau Ahankàli yake mannata da jikinshi suna kallon idon juna Kafin tayi wani yunkuri yamanne lips dinta da nashi yafara tsotsar lebenta tareda kara mannata da kirjinshi yasamu halshenta batareda tashiryaba yafara tsotsarshi kamar yasamu lolipop Cikin dan lokaci kadan ba Abinda kikeji adakin sai numfashin Su duk jikin su rawa yakeyi jin Ana kokarin bude kofar shiyadawo dasu daga duniyar deep kiss dinda yake faman aika mata Ta zabura taja baya dasauri tsabar tsoro da kaduwa gashi duk idonshi yayi jawur tsabar fitina jin Ana nòcking yasan cewa kofar tayi lock lokacinda tashigo yayi kokarin daidaita kanshi kafin yabude kofar Menal ce tace mishi bros Dady nakiranka Safeena duķ ta rude gudun kar Menal tashigo taganta Adakin yace ok jeki ina zuwa tace to duk bata yarda da yanayinda taganshi aciki ba Tana juyawa yã maida kofar yarufe tayi saurin matsowa zata fice yakuma mannata da jikin kofar yana Ajiyar zuciya tareda cewa ina zakije? Tace matsamin intafi yace no banaso kibarni please stay with me pretty, tace u no is imposible ta ture hannunshi dake rikeda kafadarta tace please kabari mana takwabe fuska Yadanja baya yace ok go tayi saurin juyawa zata fita taku daya yakuma manna kirjinshi da bayanta tareda zagaye hannunshi Acikinta yace please baby yau bazan iya bacci mai dadi ba Duk kin rikitani tasamu dakyar tazame tabude kofar ta gudu Allah yataimaketa har tafada dakinta bata hadu da kowaba, Saida tafada daki sannaņ tafara wani kukan tausayin ķanta don kuwa shi Sageer namiji ne komai yayi Ado ne amma itafa gashi gangar jikinta na shirin kaita ga halaka tasan HARAM ne amma takasa controling kanta Tasan cewa _HARAMTACCIYAR SOYYAYA_ ce sukeyima juna don tasan suna gab da fadawa ga halaka, Haka nan taga wannan daren ranar batareda bacci barawo ya saceta ba Sageer kuwa bayan yaje kiran da Auncle nashi yamai yadawo jiyake dakin yamai girma sosai inama zasu kasance tare har Abada inama matarshi ce da yąu yanuna mata irin soyyayar da yake mata Kafin safiya ta gama yanke hukuncin bada takar dunta domin anemo mata aikin kota rage zaman gidan tarika nisanta kanta dashi ko tasamu saukin abinda takeji, Suna fitowa karyawa kowa yafito shine karshe tunďa yafito idonshi na kanta yana ganin yanayinta yasan cikin damuwa takwana Hmmm yayi ajiyar zuciya har yakaraso yaja kujera yazauna Suna breäkfast ko daga kai batayi takalli side dinda yake ba Alhaji yace to Alhamdulillah nayi magana da managern banking da muke business dasu yace inkawo takar dunki so i need ur documnt Tamike cikin jin dadi tareda cewa na gode sosai bari inkawo Aunty Nena tafara dariya tareda cewa kingaji dazaman kadaici kema Nima dalilin fara aiki na kenan sai awatse abarni nikadai Agidan dole nafara fita aiki Koda takawo tamikamai tanata farin ciki atleast zata ragema kanta damuwa shikuwa Sageer yacika fam ganin yanda duk take tawani fara a agaban Auncle din Yakarba tareda mikewa yace son kagama mutafi yace no Auncle Akwai wasu takardu da zantura musu can dayan office namu dake lagos so inaso in karasa hadawa kafin infita Yace ok ni nawuce Khadija mutafi ko tamike tareda yima yara bye bye tace kuma suyi sauri driver najiransu sukace to Tana zaune duk suka tafi shikuma yashige dakinshi yafara hada takaddunshi ita kuwa takoma nata dakin domin takara yin wanka don tana cikin hutu kuma ita idan tana cikin hutu bata barin ruwa ya huta Tafada wanka takai kusan minti goma kafin tafito daure da towel guntu dakyar ma yarufe ta iya kacin shi cinyarta tafito tareda nufar dreasing mirrow Tafara ware towel din tana goge jikinta da gefen towel din harta koma wajen sif ta ciro pad tareda sawa ajikin pant dinta tamakala sannan ta koma gaban dreasing mirow Kamar Ance ta daga kanta ta hango mutum azaune agefen gadonta cikin tsananin tsoro tajuyo tareda zare idanu ganin wanda yakafeta da idanu yana kare mata kallo daga kasa har zuwa samanta Ai da gudu ta koma bathroom ta datse kofař cikin sańyin jiki yace sory preety kifito Abinki nina fita inkin gama ina falo ina jiranki Cikin sanda tabude kofar bayin tafito tareda tabbatarwa ko yatafin taga baya ciki tafito cikin sauri tasa kayanta tareda fesa turaŕe Amma still tanajin kunyar yanda yaganta second time kenan yana ganinta da towel Tadade tana tunanin tafita ko karta fita saida yakuma shigowa yace kifito ina jiranki nace cikin sanyin jiki ta biyoshi abaya Tayi zaton afalon zasu tsaya saitaga yashige cikin dakinshi hartaja ta tsaya yakuma lekowa kishigo mana takarasa daga cikín tasamu gefen kujera ta dofana duwawunta Meyasa kikace kinason kifara aiki? Kamar daga sama taji tanbayar ,tace um,eh kinji menace ai, meyasa kika ce ma Auncle kina son kifara zuwa aiki ? Saboda nagaji da zäman gidan nikadai, kingaji da zaman gidan kokin gaji da ganina? Kinsan dai inada bala in kishinki ko ? Meyasa kikeson kiyi aiki Safeena ? Kije kina cudanya da mazako me? Kifasa gaskiya banaso kifadama Auncle kinfasa idan yadawo please kinji cikin rashin fahimta tace kamar ya kenan yace kamar yanda kunnenki yajiye miki.....🖊 [2/19, 3:12 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYYAYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Śtory writing by _NAFISA SANI HASSAÑ_ maman Ammar 💫 *FAGEN MARUBUTA* *WRITERS* *ASSOCIATION* )💫 *_(gidan zamaņ lfy da yarda da juna🤝insha Allah)_ *https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 1⃣8⃣ *Bismillahir rahamanir rahim* Gaskiya ni nagaji da zamã gidan nan kullum nikadai, ok naji ko so kike indaina zuwa aikï muzauna tare agida toh, Cikin rage murya yace pretty! Kinsan yanda nakejinki kuwa bazan iya daurewa ba ina ganin kina zuwa aiki cikin maza kùma gaba daya zuciyãta bazata natsuba, Tace me kake nufi da hakan kasan dai duk inda zanje aiki dole susan ni matar Aure ce ko , Cikin karaji yace stop it please how many times nake fada miki kidaina kiramin kinada Aure i d'nt like it. Yarage murya Ahankali yamatsa kusa da ita tareda rike mata hannu yana matsawa Ahankali, Wani irin shocking da yakeji yana ratsa cikin jininshi saka makon jin taushin tafin hannunta cikin nashi, Ahankali yake kara janyota cikin jikinšhi yana me cewa pretty! Yanda yakira sunan tajishi har cikin tsokar kanta, Kina rikitamin tunani indai zanganki kusa dani dole inyi loosing control baby, Kinsan yanda nakejinki kuwa Acikin zuciyata? Ahankali take matsawa, Meyasa kakeson taba jikina ne wai? Kasan bai dace ba kuma ni wai sone kake min ko sha awata kakeyi? Yakalli cikin idonta tarèda cewa look in to my eyes and see" sonkine sanadin dayake sa har inji sha awarki Kisani ʼnayi rayuwa Aturai duk karfin sha awana bantaba kusantar zina ba impact natsani hada jikina dana kowacce mace. D moment i set my eyes on you everyting change you change me. And that bcos i love you. I love you somuch Safeena! I realy do cikin shauki tasa hannunta tareda tallabe fuskarshi Tana shafa sajen da ke mugun daukar hankalinta yanda yakeshan ğyara tareda jin bala in tausayinsu da yake shigarta Cikin shaukin sonshi da yarufe mata ido take kara matsawa da fuskarta zuwa tashi yana kallon cikin tsabar idonta tareda jin wutar sonta nakara shigarshi Batareda ta shiryaba ta hada lips dinsu tareda runtse idanunta cikin zakuwa yamanne nashi bakin cikin nata yafara tsotsa cikin doki tayi saurin bude idonta tana tureshi Ahankali yake bude idonshi tareda cewa why preety? Tace u no is not write. Yeah i no but what can i do? Please Alow me please kafin tace komai ya kuma hade bakinsu guri daya yana kising pasionatly Ganin yafara haurawa duniyar sama yana kokarin fara lalubarta tayi saurin fisgewa ta mike cikin rawar jiki da kuma murya yace nooo pretty! Tafara girgiza kai tana hawaye tace Am sory cikin rawar murya daga inda yake zaune yace don't do that please baby! Tabude kofar kawai ta fice da gudu cikin kuka tana tadade tana kuka kafin tayi shiru tana me tausayawa kanta wannan waʼne irin Aure ne Aka yimata? Duk Abinda yafaru da ita da łaifin mijin da yäke Aurenta tunda ita ma mutum ce da yana bata kulawa kila bazata fada Ahalaka ba Gashi tana bukatar namiji Atare da ita Sageer shine mijin da yakama ceta shine mijin da zai iya bata farin cikin da take bukata daga namiji. Dakyar yasamu ya mike cikin rashin karfi da mugun ciwón mara yasamu ya watsa ruwa Ajikinshi kafin ya dauki key ya fice daga gidan ģaba daya Yayi fushi da ita don yana ganin tana shirin jefashi cikin wani hali don haka dole yanemi mafita tunda wuri, Haka Safeena taci kukanta har takoshi kafin tayi bacci ba ita ta tashiba saida taji hayaniyar dawowar mutanen gidan Haka tafada wanka sannan tashirya ta fito duk ida nunta suna mata zafi tsabar kukanda taci Tayi musu sannu da zuwa kafin masu aiki sufara shirya table saida suka gama kowa yadawo tsakiyar falon kafin yashigo gidan Đirect wurinsu ya nufo tareda gaishesu duka yaran ma suka gaisheshi har Menal cikin sunkuyarda kai yace Aùncle yaushe ne zaku kai gai suwar ne gidansu Humaida? Kirjinta yawani mugun bugawa tayi saurin kallonshi ya wani mugun dauke kai tareda hade fuska Alhaji mu azzam cikin jin dadi Yace Alhamdulillah na manta inyima bayani mun riga munyi maganar dama nace zanyima maganar Zuwa yaushe kake ganin kanason Asa ranar ? Yace Auncle ina ganin kar Asa da nisa ko zuwa wata daya haka by then zanje in hado sauran kayana A new york Yace shikenan daga can ma zaka iya hado funitures saboda Angama gyaran gidan naka gaba daya zaka iya zuwa ka gani ko? Cikin jin dadi yace na gode Auncle Allah yakara budi yace Ameen gaba daya Safeena ta gigice Yamike batareda yako kalli gefenta ba yashige dakinshi baiji dadin yanda yamata ba kuma yana hango tashin hankalinda tashiga da suke maganar Amma bayada wani zabi da yawuce yayi Auren dole nema ya dauki shawarar da Yusuf yake bashi sai ýanzuma yatuna da yusuf din cikin sanyin jiki ya dauki waya yafara kiranshi [2/19, 3:17 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SÔYYAYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by Maman Ammar 💫 *FAGEN MARUBUTA* *WRITERS* *ASSOCIATION*💫 *_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *kuyi hakuri fans da yanayin typin dinda kuka gani ba ason raina bane nayi last pages din basuyi tsawo ba kuskure Akasamu kuyi manage ina tareda ku fans* 1⃣9⃣ *Bismillahir rahamanir rahim* Yusuf yaji dadin dawowař Aminin nashi akan hanya madai dai ciya take bayan sungama tattaunawa yace su hadu anjima susan yanda zasu shirya tsarin bikin Safeena kuwa aranar bazata iya fadar iya tashin hankalinda tashiga ba tun tana kuka har kukan ma yatsaya sai zazzabinda yafara shigarta Aranar haka nan tawuni cikin damuwa tarasa waye zata fadama wannan Abin kunyar tana matar wani tana kuma kishin wani da ban Haka aka dauki kwana biyu batareda tasashi a idonta ba gaba daya yama daina bari suna haduwa wannan shine yasa mata dãfi ya kuma barta da Abinta Wasa wasa saida Akayi kusan sati bai bari sun haduba shima ya jigata sosai daurewa kawai yakeyi shima zuciyarshi na wurinta gashi bikinshi na dada karatowa Cikin satin kuma yake shirin tafiya new york don ya hado sauran Abubuwanshi masu Amfani Acan Duk wannan budirin Menal batada labari sai yau dataga wasu irin Akwatina masu masifar kyau kusan saiti hudu saiti biyu iri daya biyu suma daban Adakin Aunty Nena cikin doki tace Aunty nawaye wa innan? Ta ce na Auren Saģeer ne cikin kaduwa tace wane Sageer din zaiyi Aure? Sageer nawa mukedashi Anan gidan? Sai hawaye shar shar cikin mamaki Anty Nena tace meye na kuka kuma ikon Allah tafara maida kukan Cikin dauriya tace yanzu Aunty auren bros har yakusa idan batanbaya nayiba bawanda zai fadamin? Cikin lallashi don ita bata kawo komąi ba tace yanayin yanda Auren yazo ne ba zai dauki lokaciba shiyasa kuma kinsan bawai zama mukeyiba bare har kiji zancen Tashare sauran hawayen tace shikenan sannan tafice ,direct dakin Safeena ta nufa tasameta a dukun kune cikin zazzabi cikin dan kukan da yadawo mata tace Aunty lafiya? Cikin dauriya tace Zazzabi ne kawąi kuma nasha magani tace sory Aunty tace uhm tnx Ya akayine Menal? Aunty kinji Wai bros zaiyi aure? Cikin bugawar zuciya tace eh, meya faru? Amma shine banda ko labari saida naga Akwatuna yanzu Akwatuna? Ta tanbaya eh Adakin Aunty shine take fadamin Na Auren brother ne Ciki Sanyin jiki ta tashi zaune tace Allah yabasu zaman lafiya kiyi hakuri Menal kinji kema Allah yakawo miki naki wanda zaisoki da gaskiya Cikin jin dadin Addu ar ta tace Amen ni Aunty nama hakura dashi tun ranarda naga yakawo mace cikin gidan nan Ras gaban Safeena yafadi tace mace kuma? Tace eh Aunty Dâdy yace inkirashi iʼna zuwa nasamu dakinshi Arufe Yabude yanamin magana yaki bari inshiga Ashe Akwai mace Aciki ne Bayan yarufe nadawo nasa kunne na A bakin kofar domin inji ko ďa gaskene wallahi naji muryar mace tundaga ranar nake jin tsoronshi Wallahi bros daņ isakane Aunty, tayi wani wawan Ajiyar zuciya don ta dauka da gaske macen yakawo Takuma godewa Allah da Menal bata ģane ita bace Aranar Hmmm da akwai kallo dón bakin yarinyar baya shiru kokadan Bayan tafita Adakin ta daure cikin zuciyarta tace dole ne itama ta daurema zuciyarta tunda yafita hanyarta ko son ganinta bayayi yana ta zancen Aurenshi yanzu Ta mike cikin karfìn zuciýa tanufi baya wurin garden tana kallon ruwan dake gefen lambun wato swiming pool Ahankali tamike tareda zame doguwar rigarda ke jikinta sanin bakowa ke zuwa wurin ba tarege daga ita sai guntuwar shimi iya gwiwa Dama ko bra babu cikin jikinta na shanunta kamar zasu faso shimin tsabar kunbura da tsayuwarsu kamar Anhura baloon Cikin hankali take taka step din tana shiga ruwan har ta shige duka tafara nutso aciki ita dai tana kaunar ruwa sosai saida takai tsakiyar ruwan taji kamar taci karo da Abu Ta dago takuma kallon inda tabugi Abun cikin zare ido tareda saurin mayarda jikinta cikin ruwaņ tana mamakin yaushe yazo nan? dama yana ciki? Ya akayi bata ganshiba ko sai yanzune da yaganta yashigo cikin ruwan cikin jin haushin kyaletan dayayi kwana biyu Tace meye haka cikin tsaʼnanin fushi da kuma kishi meye na biyoni nan kuma? yayi wani murmushi kodai ke kika biyoni? Salon intabaki ki ce aa shine don ki dauki Alhakina kika biyoni har cikin ruwa ko? Tace banason haķa fa malam kafita don Allah yace saidai ke kifita, cikin jin haushi ta juya tafara iyo zata fita hartakai bakin ruwan ta tuna yanda jikinta yake kuma gashi tashiga ruwa Tasan tana fita zaiga komi na jikinta, Abinda bata saniba koda tafito daga cikin gidan yana kallonta harta tube rigarta wanda yayi sanadiyyar daukewar numfashin shi na wucin gadi Wanda shine sanadin nutsewarshi cikin ruwan kafin tashigo Cikin shagwabe fuska tace please kafita don Allah, me kike gudun ingani ? Komai nariga nagani tun lokacinda kika tube rigarki cikin jin kunya tayi saurin juya mai baya Tace don Allah kabari mana kafïta kawai jin hannunshi tayi Akan kirjinta....... Cikin daukewar numfashin su Alokaci daya tayi saurin yin baya yarikota baby kinaso ki kasheni ne um? na nisanta kaina dake gudun Abunda zai iya faruwa kenan Amma me kina Azabtarda zuciyata da kuma gangar jikina gaba daya kinriki tamin kwakwal wa kin hanani tunani mai kyau Ta kara matsawa yakuma janyota yarungume bayanta still suna cikin ruwan yafara shafo kugunta daga kasa zuwa mararta yana me lumshe idonshi Cikin matsanan ciyar bukatar kasan cewa da ita yafara shafo kirjinta dàkyau ta cikin shimin jin shimin nason hanashi sakewa da jin taushin Abinda yaki daukar hankalinshi yafara kokarin zameta.... Ai a sittin tafito Aruwan ko tsayawa bata lokaci batayiba ta yayi rigarta tayi cikin gidan da gudu saida tafada dakinta hankalinta yakwanta Allah yasa bataci karo da kowa ba Shikam ai yashiga uku bama huduba don yama kasa natsa kanshi _Niko nace waya aikeka Sageer kafara wuce gona da iri fa_ Bata kuma bari sun haduba shima kawai yafara shirin tafiyar shi zuwa new york gashi bikinshi nakara towa Washe gari jirginshi yadaga zuwa new york saida yaje filin jirgin kafin ya turo mata text _ni natafi new york zanyi kwana biyu so zaki iya fitowa yanzu kidaina boye kanki saboda ni_ Jikinta yayi mugun sanyi don gwara ace suna gari daya ganinshine batayi da ace baya kasar kwata kwata cikin mutuwar jiki ta daure ta tura mai text kamar haka _wush you a safe journey_ Yaji dadin ganin masage dinta for the first time tunda suke da ita yakuma turo mata wani _i will missed you my pretty take care of yourself for me i love you somuch and i will always do_ Cikin jin dadi take karanta message dinshi sai duk ta manta damuwarda take ciki Alokacin Kusan satin da ya dauka A new york yayishine cikin rashin jin dadi yakuma yardar ma kanshi is imposible ya iya rayuwa batareďa itama duk runtsi duk wuya bazai iya rabuwa da Safeena ba Don tunda yaje baya iya awa daya batareda yakirata ba itama koda yaushe tana makale da wayarta Akusa da ita basu san sunayima juna irin wannnan soyyayar ba sai yanzu da baya nija Gaba daya sun manta da zancen wani Aurenshi Amarya tayi naci harta hakura ita dai burinta zai cika na mallakar burin ranta so duk koma yayane oho mai itadai Adaura Yau saura kwana biyu yadawo daga new york yana makale da waya shida pretty dinshi yace baby idan nadawo mezaki bani cikin zakuwa tace yaushe zaka dawo? Yace tell me me zaki bani idan nadawo? Cikin tunani tace me kake so? Yace ke nakeso pretty ! Hmm tayi Ajiyar zuciya tace ni dama takace yace no kina min rowar jikinki bayan kinsan ina sonki sosai ina kuma bukatar kasan cewa dake, Tayi shiru don itã batada Amsar tanbayarshi yace jibu zan dawo wace irin tarba zakiyi min? Tace Allah yadawo dakai lafiya kit takatse kiran Duk jikinta yayi sanyi tasan tana dakon son wahala ne kawai saboda Aure zaiyi tasan yanayin Aure yasamu kwanciyar hankalinda yake nema zaimanta da ita Ita kukama yanzu baya zuwa a idonta don tagaji da yi A yaune Sageer zai dawo daga new york wanda yayi daidai da saura sati daya adaura mai Aure da Humaida Tun jiya ya Aika mata da text cewar ta tar beshi A yau don ita yakeson fara gani da yashigo nija don haka su hadu Agidanshi da suka taba zuwa idan kuma taki zaiyimata Abinda yayi niyya koma Agaban waye......🖊 *Opps hannuna ciwo fans Afuwan muhadu Next page* [2/19, 3:21 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTÃCCIYAR SOYYAYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION💫 _(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_ Dedicated _To you my love my happyness, you Alone my hubby may Allah s.w.t protect you every were you go_ 2⃣0⃣ Yau gaba daya ta tashi jikinta Amace tsabar far gabar Abinda zai biyo baya " Ga shi Aunty Nena tace Anasa ranzuwan yan uwan baban Sageer din, saboda Auncle ya fada musu saboda fita daga hakkinsu, Tayi ta mamaki Alokacin da Aunty take bata labarin Sageer don ita bata taba tunanin ba jininsu bane, Sai kuma yabata tausayi sosai da jin labarin yarasa iyaye tun yana karami, yan uwan babanshi nacikin gari Amma sun manta da dan dan uwansu guda daya tilo daya mutu yabari" Sai Amininshi yarikeshi kamar dan cikin shi gaskiya sai yau ta ji mutumin ya kara kima a idonta, "Kuma yaka mata tarufe ido kobata so tayimai biyyaya ko baʼnza yakula mata da wanda takeso Arayuwa" Karfe goma sha biyu naranar ya sauka A garin na Abuja jirginsu na landing yatura mata da text cewar ya iso" 'Gabanta ya mugun faduwa, tsabar tsoro da firgici don gaskiya bazata iya fita daga gidan ba saboda kasan cewar jumu a ne duk sun dawo gida da wuri" Ta tura mai text _am sory i c'nt_ yayi murmushi domin yasan bazata taba yarda tajeba da ganģan yakeyi" Ita dai duk A tsorace take da lamarin don tasan halinshi bayada shakkar yin Abu idan yace zaiyi" Sunata shirya Abinci A dining table ya iso gidan cikin takunshi irin na maza masu ji da Aji dakuma hatimin nasara" Gabanta ya mugun faduwa jin takunshi da kuma kamshin jikinshi' cikin lallausar sallamar shi yashigo Aunty tace maraba da yan New york, Itakam ko juyowa takasa yi tsabar tsoron kar yaja musu magana" yaran suka fito da gudu tareda rungumeshi şuna oyo yo" Menal ma tafito daga nesa take cemai welcm bros' yace tnx little" kingirma ke yanzu bakya mun oyoyo ko ?lallai little ta zama big girl" Aunty tafara dariyarsu ita ko Menal Azahirin gaskiyatsoronshi takeyi yanzu" shikuwa duk maganar da yakeyi rabin hankalinshi na gefenta, Cikin salonshi yace Aunty ita wannan bata gaida mutane nè? Aunty tace wai Safeena? Son ai kai yakamata ka gaisheta" saboda matar Auncle dinka ce, Cikin basarda zancen yamatsa daga inda take tsaye ta juya musu baya tanarikeda kujerar dining, saida yakai gab da ita yarage murya" "Am back my pretty ware is my promise? Cikin kaduwa tayi saurin juyowa don ganin ko ba a ganin me yakeyi saitaga Aunty tabar falon saidai yaranda ke tsakiyar falon, Tayi saurin fara tafiya domin barin wurin, yariko gefen doguwar rigar datasa cikin rada yace pretty bakiyi missing dina ba gaskiya kamar yanda kika ce" Tayi saurin kallonshi tace please stop it za a iya ganin mu fa" i dont care, idan bakyaso Aganmu muje dakina kihada min ruwan wanka if not i will hug you hare" Cikin zaro idanu tace please Sageer! Yakara matsowa yace wow !! Please say it again, tace what? My name. Cikin sauri ta kama hanyar dakinshi taʼna waige. Tunda ta juya yake faman binta da kallo ko ina najikinta na motsawa kamar da gayya ma takeyi" duk ta saukar mai da kasala da kyar yaja kafarshi yabi bayanta, Yana shiga tana fitowa daga bathroom din cikin sanyin jiki tace na hada" tajuya zata tafi yana kallon ta har yanzu taki yadda ko ido suhada. Tasa hannu Ajikin kofar zata bude yamanne Abayanta kamar mayen karfe' tareda sauke Ajiyar zuciya yace preety! Bakiyi murna da dawowana bane? Look at yanda kiketa dauke kai kina shareni menayi miki? Cikin sanyinta tace please stop it "yayi saurin juyo da ita suna faciñg juna, Yace Safeena!meya faru? Tafara hawaýe cikin sauri yace oh no baby what hapend? Tace bakai bane, cikin sauri yace menayi ? Aurefa zakayi shikenan kamanta dani takarasa cikin kuka, Hmmm yasauke ajiyar zuciya tareda cewa imposible' idan har zan iya mantawa dake that means zan iya mantawa da kaina" Safeena kinsan irin yanda sonki yashiga jini na bansan yanda zan iya fassara miki yanda nake jinkiba, dole ne inyi Aure Safeena dole ne takamani. Inbakyaso ki rasani ina Azabtuwa" cikin wani irin yanayi tadaga kai ta kalleshi tana mai kallon nice kenan bana Azabtuwa? Abinda takeso tafada mai kenan Amma takasa saboda tanajin kunya' ta fisge hnnuņta da yarike zata fita ya kuma fisgota yamanneta da kirjinshî Kibarni inji dumiñki baby i realy missed you tace leav me kaje wurin Amaryarka kadaina tabani, nima kabarni inje wurin nawa mijin tajuya yakuma fisgota cikin fushi" Bana fada miki banaso ba kidaina kiramin mijinki Agabana banaso" oh nice kake min zancen Aurenka Agabana yanzufa kace..... Saikuma takasa taji kunyar abinda tafara fada, nace me? Yafada cikin murmushi Ta sunne kanta yace inajinki kikarasa mana. Tasamu dakyar ta gudu daga dakin cikin Ajiyar zuciya ya koma yakwanta tareda runtse ida nunshi ba Abinda yake tunani sai ita, Hayaniyarda sukaji Agidan shiyayi sanadin fitowar su gaba daya daga cikin dakunansu ganin wasu mutane su ukû da wata tsohuwa sai maza magidanta guda biyu Matar nata sababi tareda cewa ina jikanta dama jikanta na raye? Aka rufeta akace mata danta yamutu dashida jikanta guda daya duk suka fito sunata mamaki wannan kuma wacece ga Alhaji mu azzam nagefe Azaune Cikin sunkuyarda kai yace baba kiyi hakuri nayi kokarin cika Alkawarinda na daukar wa Amini na nacewar kobayan ranshi zankula da Abinda yabari ďa kuma dukiyarshi" Domin gudun kar anakasa mai yaro Akan dukiyar da yabar mai kuma kobayan mûtuwar tashi naje har gidan naku domin In yimuku bayani Akan komai sai nasamu bakya nan Kinje kauye nakuma yima bala gashinan bayanin komai har adreshina nabashi koda kundawo Amma banga kowaba sai bayan kwana biyu yazo min da zancen wai inbasu dukiyar dan uwansu da kuma dansu Wanda Alhamdulìllah margayin kafin yarasu saida yabar komai Arubuce har lauyanshi yasa hannu Akai , Don haka yarodai yanzu ya mallaki hankalin kanshi idan kunjashi Ajikinku falillahil hamdu idan kuma kunki nidai nayi kokarin sauke nauyin da ke kaina, Cikin kuka tsohuwar nan take cewa Amma dai bala kaci Amanar dan uwanka duba iriņ wahalar dayayi daku Arayuwa Amma Abinda zaku sakämai dashi kenan? Kai kafadamin dana yamutu shida iyalinshi" nasan narasa dana mai son farin cikina don me zan bibiyi dukiyarshi mezanyi da ita? Wanda yatara tama yatafi bare ni kwana nawa yarage min? Tace mu azzam kacika Aboki nagari karike Amana da Äminta karike maraya iya karfinka Allah yasaka maka da mafificin Alkhairi" Su Aunty dake zaune sukace Amen shikuwa Sageer tunda yafito yake sauraren wannan tatsuniyar. dama danginshi na nan Araye ? Suka barshi yataso kamar wani wanda baida kowa Sai wa innan bayin Allah tsohuwar takuma cewa ina jikana? Cikin doki Aunty tace Sageer zokaga kakar ka gaba daya jikinshi ya mutu cikin sanyi yakaraso cikinsu yasamu gefen tsohuwar ya zauna Tace masha Allah yaro ya biyo mahaifiyarshi da farin fatar da komai Allah yama Albarka dan nän duk suka Amsa da Amen tanuna mai maza biyun tace kannin babanshi ne su Ga bala shine babba sai Ibrahim gashinan binsu kawai yakeyi da kallo cikin jin mamaki bayan yatashi da sanin danginshi basa kusa Ashe anboye mai gudun Abinda zai iya faruwa ne Tace yanzu kai bala tunda kaga bikin ya matso sai kaje wurin dangin mahaifiyarshi suma Afada musu don sunyita jelen zuwa sunada zumunci sosai kobayan ran yar uwarsu sukawomin Abin Arziki Allah dai yajikan dannan da matarshi Suka Amsa da Amen duk mamakin yaki sakinshi har dangin mamanshi nagari?.......🖊 _To sukuma suna ina? Suwaye dangin momyn nashi?_ *Yakamata duk suzo Akwaso shoki dasu ranar Auren Sageer* [2/19, 3:26 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYYAYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar 💫 *FAGEN MARUBUTA WRITERS* *ASSOCIATION*💫 *_(giďan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 2⃣1⃣ *Bismillahir rahamanir rahim* Har suka gama surutansu baice ko maiba yana sauraren su ne kawai. Safeena daman dataga zancen bai shafetaba kawai ta sulale ta koma inda tafito. Şhima miķewa kawai yayi yafice Abinshi tsohuwar nata shimai Albarka da kuma jin dadin ganin jikanta na danda tafi soshi duk da yana dan fari. Direct wurin Amininshi yanufa wato Yusuf yana bashi labarin Abunda yake faruwa, cikin tayashi farin ciki yace” “Dude baka farin ciki ne?.” “Yace ni gaskiya banji wani fariñ cikiba namafi bukatar ganin dangin momy na saboda sanadin su ne, na nisanta da yan uwan mahaifiyata Akan banzar dukiya.” Yusuf ya dafashi yace” “Dude ka gane wani Abu, kai bazaka san dalilinsu na yin hakan ba, Amma ni ina ganin Akwai dalili mai karfi tunda kuma yanzu ka mallaki hankalin kanka zaka fahimci komai Ahankali”. Tunda yafita suke cigaba da shirya yanda zasukai kayan Auren A tsakaninsu. Alhajin yace” “Yaka mata Ayi bikin A wajensu suma Afita hakkinsu.” Kakar tace “A‘a saboda me?” “Ai har gobe kaine kafi kowa cancantar wakilta komai Akan Sageeru.” Yace “nagode” “Amma nima Inada dalilin yin hakan, ku gafarce ni Da farko nayi gaban kaina Amma yanzu dole ne insanar muku.” “Wato tun lokacinda ya mallaki hankalinshi yaki zaman nigeria gaba daya sai ya dade bai shigoba saidai ni inje inganshi gaba daya yana rayuwane ba walwala narasa Abinda yasa A zuciyarshi. Shine nafara yimai zancen Aure sai yafara yimin yawo da hankali, daga karshema da ya samu yabar kasar saida nayi fushi sosai kãfin nasamu yadawo Amma maganar gaskiya. Na daura mai Aure batareda saninku ba shima batareda yasani ba don haka nake son yanzu inbashi hakkinshi sanin danayi ita wannan yarinyar ita kadai nake ganin suna tare tun suna school, Shiyasa na bashi damar ya Aureta saboda gudun shiga hakkinshi kuma maganar gaskiya baisan da zancen Auren danayi maiba na farkon kunji dalili na Don haka yanzu idan ya Auri zabinshi sai insan yanda zanyimai bayanin ita dayar matar tashi' Haka sukaci gaba da tattaunawa Atsakaninsu Har suka tsayarda magana A tsaka ninsu kuma shima yarokesu da don Allah kar wanda yayimai zancen Auren da ko Aunty Nena yanzu takeji" Tana kwance ba Abinda takeyi sai Aukin chat Ahakane Aunty Zaliha takirata take mata magana Akan Abinda ummi ta fada mata yanzu cewar Anga yaron yayar ummi, Tafara tanbayar bata ganeba? Dama Haliya mama nada yarone? Tace no yaron sistern su data rasu aikinada labarï ko duk danima bawai nasan komai Akai bane, Sun dade tana mata bayani wanda ita sam bata dauki zancen da wani mahimnci ba saida suka rabu Awaya sannan tafara tunanin how comes? Yama za ayi hakan tafaru bayan Ance tare sukayi hatsarin da iyayenshi? Ta tabe bakinta irin she don't care, Wayarta takuma yin kara taduba taga mai kiranta cikin mamaki tadaga kiran tareda slm cikin sanyin jiki yace pretty! Yar taji har tsigar jikinta natashi tadan kara kishin gida "ya kuma cewa kina jina kuwa? Tace" eh Ahankali "Kizo please ke nakeson gani Akusa dani please i need a shoulder to cry, kinsan ke kadaice farin cikin Sageer please come to me. Gaba daya yabata tausayi musamman data tuna Abinda yafaru taga kuma yanayinda yashiga" Ga mugun sonshi dake cikin zuciyarta da kuma begen kasan cewa dashi kawai tasamu kanta da cewa Am coming ware are you? Cikin jindadi yace tnk you kifito kisame ni Awaje ina cikin mota batareda tayi tunanin komaiba ta mike tareda sanya dogon hijab dinda tacire , Domin kana nan kayane Ajikinta kuma wandon ya dameta sosai kuma rigar komai ta bayyana shiyasa taķeta yawo da hijab gudun dan rigimarta kar yariki ce mata Ga kuma mutane tasanshi da mugun kishi saikace shike Aurenta? Ta kofar baya tafita don tanajin hayaniyar mutane Afalon har yanzu Tunfitowarta yake kallonta cikin híjab din yamata kyau sosai Azuciyarshi yasan dalilin sa hijab din don yasanta da zancen sa kana nan kaya, Yayi murmushi ganin yanda taketa famar kama hijab diň harta iso wurinshi ta bude gaban motar ta zauna batareda ta kalli ko gefenshiba kallonta kawai yakeyi" Jiyake kamar ya dauketa yagudu tsabar sonta da kuma yanda yake jinta Azuciyarshi Saida tagaji da şhirun sannan ta waigo tareda kafeshi da ido itama, Taga dai baida niyyar magana cikin dar dar tace in tafine? kar wani yafito yaganni Amotarka fa sai Alokacin ya dawo cikin natsuwarshi yayi Ajiyar Zuciya tareda yima motar key' Cikin sauri ta kalleshi tace ina zaka kaini? Yayi shiru takuma cewa please to katsaya in koma ciki inshirya yace ai A shirye kike kuma kinyi min kyau Ahakan so relaxed. Batada tacewa wai barawo Ahannun mata har ya isa bakin get din gidanshi kanta na duke saida yayi horn sannan tadago kanta cikin ka duwa tace mezakayi Anan? Yace tsoron me kikeji? Baki yarda dani bane? Ta hâdiyi wani irin miyau na tsoron Abinda zai biyo baya don bata manta karonsu a wannnan gidan ba last ma da kyar tasha" Haka yashige da motar har yafaka sannan yabude mata itama tafito yana gaba tana binshi Asanyaye har cikin falon kamar last datazo ko yanzu Agyare yake yakalleta yace kizauna mana Cikin rashin kuzari da tsoro tasamu gefe guda ta rabe yana kallonta yace Safeena! Tadago tareda Amsamai da ido' yace tsorona kikeji kome? Safeena bakyasona ko? Cikiň sauri ta kuma daga kai tana kallonshi, yace yes u don't love me. Tace meyasa kace hakan? Gashi kina nunamin rashin so ko tausayina bakyaji Safeena! I have only You kece kadai farin cikina kece kawai nake gani inji dadi kinsan banda kowa sai Auncle Amma sanadin Aurenki da yayi ga badaya banason ganinshi daurewa kawai nakeyi domin Yayimin komai Arayuwa Amma Ayanzu kece komai nawa rasaki yana daidai da rasa numfashina banason kowane namiji yarabeki Safeena ina sonki ina kishinki Gabadaya yabata tausayi batasan lokacinda tasaki jiki ta zauna dakyauba cikin tau sayawa tace kadaina cewa bakada kowa bayan ga yan uwanka nan " Yace kidaina min maganarsu ni yanzu kawai inaso inganki Atareda ni ko tunanina yatsayã Awuri daya gaba daya banda natsuwa ko Abincin kwarai bana iya ci yau tun safe banci komai ba Cikin mugun tausayinshi da kuma sonshi dake kara ratsa mata zuciya ta zabura ta mike tace ina kicin din yake in hada maka Abinda zakaci bakyau zama da yunwa" Cikin jin dadi yace no pretty ni ganinki ya kosarda ni kizauna inyita kallonki kawai tace no kabari indafa ma wani Abu kobabu kayan Amfani ne? ya Akwai komai muje innuna miki, Yana gaba tana biye har yanuna mata kicin din gida saikacê Ana rayuwa Acikinshi, komai na bukata Akwai acikin kicin din yace gashinan bari inkoma injira girkin madam Afalo, Yafada cikin zolaya. Ko intayakine tace tnks just go And wait, yana fita tacire hijab din tasagala a kofar kicin din, Cikin minti goma ta hada mishi lafiyyayr spagetti dataji kayan lanbu sai kamshi ketashi Agidan tana cikin dauraye plate dinda zata zuba mai kawai taji anrungumota ta baya, Tareda Ajiyar zuciya da yasaki maikarfi cikin matsanancin tsoro tafara tureshi don bataso tajuyo tasan yanda kayan suke Ajikinta Kafin tayi Aune ya juyo da ita cikin kadawar idanu yace pretty zaki haukatani yanabin kirjinta da kallon don duk Ana ganin saman su ga yanda suke kamar sufaso kirjinta tsabar cika da kuma tsayuwarsu, Cikin tsananin kaunarta da kuma tsabar bukatuwa da ita yafara Aika mata da kises tundaga wuyanta har zuwa kirjinta yana aika mata sakonni masu zafinda bazata iya tureshiba Ganin tsayuwar na neman gagaransu yadauketa cak kamār wata yar baby yanufi cikin dakin shi dake gidan....🖊 *Fans sory hannuna yagaji Afuwan typin sai bayan sati biyu*🏃‍♀ 07062906225 For coment [2/19, 3:36 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYYAYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION💫 _(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_ *idan nace zan gode muku nayi kadan saidai inbiku da Addu a.ina nufin ku my fans Allah yabar kauna* 2⃣2⃣ Ahankali yashinfideta. Tareda kwanciya Agefenta yana me bin surar jikinta da kallo cikin shauki da kuma zazzafar kaunarta" Gaba daya jikinta yamutu. duk ya kashe mata jiki,da zafafan kises dinshi. "Cikin natsuwa yafara yawo da hannunshi Afuskarta. Yana kuma binko ina najikinta da kallo,da kuma sha awarta dake dada ruruwa Acikin zuciyarshi. Yana shafa fuskarta har zuwa kan kirjinta. dayake bala in daukar hankalinshi, Gaba daya yafara loosing control. "Yana kokarin ,daga rigarda ke jikinta, tayi saurin motsawa tareda bude ida nunta dake rufe. Muryarshi"na shekking, yace" (please baby Alow me?) Ina tsananin bukatarki. kibarni insamu natsuwa Atare dake? Cikin tsananin sanyin jiki tace (please no sagèer) i c'nt Safeena! idan kika barni Acikin wannan yanayin zan iya cutuwa, Yanayi yana shafa cikinta, tareda rokanta ,data bari yasamu natsuwa da ita,gaba daya jikinta ya mutu ,Amma batajin zata barshi yayi Abinda take tunanin yanason Aika tawa Ayau" ganin batada niyyar saurara mai, yasashi hade bakinsu tareda da cafkar harshenta yana tsotsa kamar zai cireshi. Duk ya birkice tsabar jin laushin fatarta da yakeyi Ahanunshi" Ganin kayanda yake jikinshi" na hanashi jin dadi, yasa yamike, yacire rigar yayi wurgi da ita gefe, Cikin tsabar rawar jiki, yafara cire mata rigar dake hanashi ganin dukiyar fulanin dake mugun hauka tashi Akanta. Batada karfin hanashi, don gaba daya yakaita wani bangonda bazata iya koda kwakkwaran motsiba. Gaba daya, kusan haukace mata yayi don ganin muradin ranshi tsaye cikin bra suna kallonshi" Yama rasa ta yanda zaifara sarrafasu,cikin shauki" yafara zame bra din dake jikinta, cikin yunkurin hana wa ,tafara rike mai hannu. Tana girgiza mai kai Alamar no Amma ina Sageer yayi nisa cikin Sauri yazameta. Ai kusan suma yayi tsabar ganin su kiri kiri' Numfashinshi har yana shirin daukewa. tsabar kaduwa ,kai tsaye. yakai musu cafka ,wanda saida tadan sa kāra ,don tunda take ba ataba taba mata kirjinta ba. gashi ba karamin damka yake aika musuba, duk ya susuce yafita hayyacinshi" Cikin jin zafi! tafara hawaye, tareda rokonshi da ya daina please ,Amma ina Sageer ya kurmance bayaji baya gani, Bukatarshi yasamu natsuwa kawai Alokacin , ganin gaba daya baya jinta, yasa takara volume din kukanta. don gaskiya ya hauka cemata, yatsoratar da ita. ga wani irin zogi da kirjinta da kuma lebenta yake yimata.shikuma yafita acikin duniyar da muke yayi nisa. Har yafara kokarin zame mata wandon jeans din dake jikinta. "Ai batasan lokacinda ,wani bala in karfi yazo mata ba. ,ta wani tureshi da karfinta tadiro kasa, cikin daukewar numfashin yace nooo! "Prety idan kika barni acikin wannan halin,zan iya mutuwa. Kibarni ko natsuwa insa mu please? Čikin kuka tana meneman Abinda zata rufe kirjinta dashi yamike cikin tangadi yakuma rungumeta, tana cewa meye kakeyi haka? Sageer!( please control your self) kasan dai niba matarka bace baidace ba Abinda muke aika tawa, kasan sarai ko soyyayar da mukema juna bai dace ba, Bare kuma wannan Abinda kakeyi, cikin kuka take cewa kasani SOYAYYAR mu HARAMTÀCCIYACIYA ce" Shima cikin hawayen yake riketa, (please baby for the sake of our love Alow me )tace no tana tureshi duk jikinshi rawa yakeyi' "Yace ok naji tunda baki damu da halin da zan fada ba ,cikin wasu hawaye masu wahala.kin sani da mace nake bukata da tuni na dade da samu, "Mata nawa suke kawomin kansu' Amma bantaba jin sha awar kasan cewa atareda suba. Saboda bana son kowace mace saike. "Safeena ke kadai nakeso" 'ke kadai nake sha awar kasan cewa dake' cikin sanyi tace Auren da zakayifa? Yace bakyaso? Kar inyi? "Ki kasance dani wallahi zanfasa Auran nan A yau prety! aa nibazan hanaka Aurenka ba ,tunda nima inada nawa Auren nima so kaje kawai, Wallahi prety duk abinda zaki fada ki fada amma ni zan fada miki Aurena da Humaida! bazai amfaneni da komai ba, saboda bazan iya kusantar jikin kowace mace ba saike" Cikin jan numfashi tareda tattaro natsuwar shi yace "shikenan, yamika mata rigarta da bra kisa kayanki, bakomai Amma ni soyyaya ta dake ba HARAM TACCIYA bace" "Bani nasakawa zuciyata soyyayarki ba, Allah ne. Kuma nasani, shida yasaka min yasan dalilin yin haka. Itadai tasaka rigarta ,da gudu ta koma kicin din ta, dakko hijab dinta ta mayar, "bra din ma anan ta barta, takasa tsayawa tasa gudun kar yakuma. Allah yasa takashe gas din, da Abincin data gama girkawa da ya kone Abanza. Cikin saûri ta dauki plate din data daurayé tajuye aciki, tareda sako fake guda daya. Koda ta dawo dakin dauke da plate din taji karar ruwa alamar wanka yakeyi, tanajin yanda shawar keta zuba bako kakkautawa. Ya dauki lokaci ,kafin yafito daure da towel ,tayi saurin dukarda kanta don gaskiya kirar jikinshi na daģa mata hankali taji kamar taje ta manne da kirjin nan nashi mai cike da ni ima. Yadauke kanshi daga kallonta, shimâ don idan yace zai cigaba toh zai iya aikata laifi, har yagama shiryawa yasaka wasu kanan kaya sunyi mugun karbarshi yana tashin kamshi. Sannan yakaraso.tashi inmayarda ke gida' cikin sauri tace ka ci Abincin tom. cikin daure fuska ,yace nakoshi, "kitashi in mayarda ke gida' "Saikaci Abincin zamu tafi. tayi maganar cikin seriouse. Yakalleta yace " kinsan bazan iya jurewa ganin ki Akusa daniba, batareda nayi Abinda bakyasoba. Saime?" Nidai kazauna inba haka ba zamu kwana anan, cikin zare ido yace" zaki yarda mukwana anan tare? "Eh kaci Abincin nidai ,yasan sarai fada takeyi amma don tsokana yace" "Kinfa san idan muka kwana a nan yau bazan iya hakuraba, koda kina kukan zafin wannan yafada yana nuna kirjinta tareda kashe mata ido daya . Ta dukar da kanta tace "nidai kaci Abincin. Yafaraci Ahankali yanayi yana kallonta yanajin wani irin nishadi da farin ciki a zuciyarshi. Baisan lokacinda yačinyeba tas ,sannan yace" prety na haka kika iya girki? kinga na cinye banko taya miki ba, laifin kine ai kin zauna ina cin Abincï bansan ma yakareba, yafada cikin murmushi. Tamike tareda dauke plate din ta nufi cikin kicin da shi, saida ta wanke kayanda ta bata sannan tafito, tasameshi Akishin gide tareda cewa "muje kama yarda ni gida. Yadan juyo da kallonshi cikin tsokana yace"kefa kikace mukwana anan, kumã har nashirya sannan zakice mu tafi tace " nidai muje kafin Anemeni . Yace "şhikenan tareda mikewa tana gaba yana bayanta jiyake dama su dawwama atare dagashi sai ita dayayi farinciki mara iyaka . Har suka isa gida bata kuma cewa komai ba, yana fakawa ta bude motar zata fita yace "kijirani mujera baby! Ko sauraranshi batayiba tafice tabi ta kofarda tafita . Tana shiga taci karo da Menal tace"Aunty tundazu naketa nemanki ina kika shiga ne wai haka? Dady ne yace inkiraki ku gaisa da bakin gashima sun wuce, Tace ina dadyn yake yanzu? tace shima yafita "kinsan gobe zasu kai lefe Aunty yan uwan momynshi ma zasuzo goben, zasu hadu Akai kayan Auren. "Aunty dama inason ingaya miki wani Abu, "mushiga ciki saimuyi maganar, saida suka shiga dakinta tace "Aunty kinsan Ya Yusuf ? waye haka? abokin bros . Oh naganeshi yataba zuwa lokacinda baida lafiya. "To shine yace wai yana sona tafada tareda rufe idanunta, cikin murmushi tace kuma yasamu karbuwa daga gani Anayi dashi. "Kai Aunty ni kunya nakeji ma, tace "meye Abin kunya? indai kina sonshi basai muşha biki ba .ta tashi da sauri ta gudu dakinta wai taji kunya ance Aure. Washegari tuňda suka tashi gidan Aunty Nena tafara shirin tarban bakin da zasuzo, wato yan uwan momyn Sageer' duk gidan ya bade da kamshin girke girkenda Akeyi na tarban baki, Ita dai Safeena yau da faduwar gaba da kuma tashin hankali ta tašhi don tasan zancen Aurenshi ya tabbata kenan tunda gashi za a kai kayan Auren A yau. Duk jikinta yayi sanyi ko karyawa takasa yi gashi tunjiya da suka rabu bata kuma sashi a idanunta ba. Sai kusan karfe goma shabiyu bakin suka fara isowa yan uwan babanshine first da matansu harda ma kakarshi. Kafin dagin momynshi" Kana ganin motocin da suke hawa kasan Akwai masu gida rana kusan mota uku suka faka lafiyayyu. Ba motocin nake kallo ba, matan da naga sunfito acikin motocin ne yasa kirjina bugawa. Motar farko Aunty zaliha ce tareda wasu mata guda biyu sai mota ta biyu kumã ummin su Safeenã taredâ babbar yayarsu Hajiya mama sai kuma mota ta uku suma kina ganinsu kinsan duk ciki daya suka fito. Da kyar na hadiye miyau ganin wa innan mutanen, kardai Ace sune dangin monyn Sageer, _nima dai Akwai tsegumi bari inbisu Abaya inganima idona_ Cikin mutum tawa suka Amshesu suka gaggaisa da juna Aunty tanata inata saka ina ta ajiyesu tsabar murnar ganin wa innan bayin Allah yanzu duk dangin Sageer ne haka? Suna masujin dadin ganin gidan da gudan jinin yar uwarsu yatáshi ga kuma karamcinda suka samu Awurin Aunty Nena duk ancika gabansu da kayan Ciye ciye da lashe lashe. Sun gabatarda junansu tareda jajantawa sannan suka fara tanbayar ina shi wanda suka taru dominshi Aunty tace bari ta kirashi Alhaji kuma yafita domin yanada muhim min meeting a yau Yana shirin fitowa Aunty tace kazo son kanada baki' yacs" baki kuma daga ina? " muje ka gansu da kanka yabi bayanta suka fito falon cikin takunshi yake isowa falon. gabadaya hankalinsu yatafi wurin kallonshi Aunty Zaliha cikin kidima ta mike tareda cewa Sageer!kardai Abinda take tunani gaskiyane.....🖊 _Fans kuyimin hakuri ba sauki wallahi typin kuyi manage din wannan ina kaunarku buhu buhu_ [2/19, 3:46 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writíng by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION💫 _(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝inasha Allah)_ *idàn nace zankiraku da dai daya sai incika page daya bangama ba don haka nake muku fatan Alheri Aduk inda kuke my FANS* 2⃣3⃣ Ita dama tunda suka shigo gidan take tunanin kamar nan ne suka kawo Safeena' to kodai ba gidan bane? To kuma ai ga Saģeer tagani, duk kanta yakulle tama rasa irin tuñanin da zatayi. Cikin natsuwa yakaraso cikin falon tareda samun wuri guda ya zauna yana mai gaisheda su ummi tareda mamakin me yan uwan Safeena sukazoyi Agidan ? Kuma harda mahaifiyarta,don yaganeta tun ranar Auren Safeena da yaje gidan ga kuma Auntyn ta, bayan Angama gąisawa Hajiya mama tace" Sageer nasan bazaka gane muba, Don koda Allah yakarbi ran maifiyarka bakayi wani wayo sosaiba kuma ni bana kusa Amma nasan zaka gane Halima gata ta nuna ummin su Safeena" Ya daga kai yana me kallonta tareda jin kaunar matar har cikin zuciyarshi, kuma sai take mai kama da mahaifiyarshi da yake gani a hoto. Tace matsonan wurina yarona cewar ummi "nasan kamanta ni' ga yar uwarka da kuka tashi tare, "zaliha kinga dan uwanki sati biyu ne tsakaninku dashi. Cikin jin dadi ta ce "ashe ba banzaba ranarda yaje gidana narika jin wani Abu akanshi Ashe brother nane (wow nice to meet you bro) Sai ince shi yafi kowa farin ciki don yanzu yafahimci cewar Safeena jininshi ce bayan kauna ta jini harda ta dangantaka Ashe? Zaliha tace ina sis na take? Cikin dokin ganin dan uwanta take fada musu sanadin haduwarsu tun farko dashi' Suma duk sùka jajanta da kuma mamakin ina ita Safeenar? Dama naň gidanta ne? Cikin tsananin farin ciki Aunty tamusu bayanin cewar ai matar yayanta ce? Duk da sunriga da sunsan da zancen cewar Safeēna na Auren Abokin Abbu ne Amma sam basuji dadin rashin ganinta Awurin ba kodan halin farin cikin da suke ciki A yau, Aunty Nena ta mike cike da farin ciki tace inaga tana bacci bāri ingani duk sunata magana Atsakaninsu har su kakar Sageer din da da suka koma gefe domin subarsu suma sugana dàshi, Duk suka hadu suna ta zancen iyayenshi tsohuwa harda kwallah, shidai yana cikin tsananin farin cikin Safeena yar uwarshi ta jini sai yaji yakara sonta sosai Acikìn zuciyarshi. Tana shigowa falon saida takusa fâduwa tsabar kaduwar datayi na ganin mutanen dabata yi tsammani ba A gidanta. Hajiya mama tace "karaso yata kinji ,zo ki zauna .tunda tafito yake aikin kallontã da tsantasr kaunarta. Cikin natsuwa tasamu wuri Akasa ta zauna kamar yanda taga su Auntyn ta sunyi da Sageer duk ta tsargu da wannan taro na yau,kuma wai harda ummi, Hajiya mama tace Safeena kinga ikon Allah baya karewa kinga gaki ga dan uwanki kuna rayuwa Acikin gida daya Amma bawanda yasani cikin tsananin mamaki tace dan uwana? Ummi tace "eh gashinan Sageer' cikin sauri takalleshi dakuma wani irin farin ciki Ashe dan uwanta ne shi ? Dama shine yaron momy zainab yayar umminsu? Cikin tsantasr sonda sukema juna suke kara aika ma da junansu sakwanni masu wuyar fassara gaba daya sunfi kowa farin ciki" Duk hankalinsu yatafi wurin aikama da juna sakwanni sunma manta da kowa Aunty Zaliha ce tace "muje daga ciki sis, sannan tadawo natsuwarta tamike cikin jin kuʼnya tareda Addu ar Allah yasa ba a dagosuba, Saida suka shiga dakinta Aunty ke cewa "sis naga Abin nan ya karbe ki fa, cikin tsokana tace "bangane ba? Tace babyn namu mana ,naga har wani cikowa kirjinki yake karayi Hmm batasan tsabar wuyarda sukasha bane Ahannun Sageer yasa suka wani kara kunbura ba. Cikin basar da zancen take cewa banga my boys ba ina kika barsu ne? Tace "suna tareda babansu yana gida yau hutu yakeyi. Tace ok shine kinsan zakuzo nan kikaki kawosu" Anan tayi mata bayanin yanďa Abin yakasance har isowarsu gidan da kuma gano cewar nan ne gidan da take Aure' sundauki lokaci mai tsawo anata hira cikin jin dadi tareda shirya zuwa wurin kai kayan Auren, Saida lokacin da zasu tafi kai kayan yayi sannan Aka kirasu sufito Aunty Nena tace to Safeena kushirya muje kai kayan Auren ko yamma nayi Cikin muguwar bugawar zuciya, Take kallon su ummi don gaskiya bataso taje kishi zaisa tayi wani Abunda baidace ba, ganin yanayinda tashiga duk jikinta yayi sanyi Aunty zaliha tace sis ko zakiyi zamanki tunda gasu Aunty Nena? Cikin sauri tace eh gaskiya basai najeba sukace badamuwa ai sunada yawa ko A hakan tsohuwa ma tace amayarda ita gida suje da mătan kawun nanshi kawai , Hakan suka dunguma kai kayan Akwatuna nagani nafada wanda duk kokarin Auncle ne da Aunty Nena Ango ya nade Aljihu Sun isa gidan su Humaida tareda jagorancin Amininshi wato Yusuf cikin rashin kula da nuna suma suntara ba Abinda za abasu yaburgesu suka karbesu haka nan ba yabo ba fallasa duk ransu ummi ya baci. Hajiya mama kam har zata fara sababi ummi ta roketa tace" yaya kiyi hakuri don Allah karkice komai tunda mu muke nema yazamuyi? muyi kodan Sageer badansuba. Haka suka koma zuciyarsu ba dadi Aunty Nena da Aunty zaliha sudama ba masu son hayaniya bane sauran kannin su ummi kuwa tunda Hajiya mama na nan bazasu motsaba don suna tsoronta. Aunty zaliha saida ta gode Allah da Safeena bata zoba. Itakam tunda suka tafi ta kulle kanta A daki tana kuka har kiranta A waya yayi taki dauka text kuwa yaturo ba Adadi amma taki tabude. Shikenan yanzu saura kwana biyar ya zama mijin wata duk soyyayar nan da yake nuna mata zaiyi ma wata zuciyarta har suya takeyi tsabar kishi da yake cinta. Haka taci kukanta har ta gode Allah ba mai lallashinta duk tarasa meke mata dâdi har wani zazzabi takeji tsabar kukanda tayi , Sudama su ummi basu dawoba kowa gidanshi yanufa sai kuma gobe don shirin biki yanzu suka fara don haka sintiri gidansu Safeena yanzu suka fara . Har dare takasa bacci ba Abinda takeyi sai juyi akan gado gashi tana son ganinshi kozata iya runtsawa tun tana iya daurewa har takasa tamike cikin rigar baccinta doguwa mai hannun shimi ta dora After dress tafita . Cikin sanda ta nufi dakinnashi harta bude kofa tashiga bata ganshi Acikiba tasa kunne ko yaje bathroom ne Amma shiru harta dauki lokaci tana jiran taga shigowarshi Amma bashi . Ta karasa bakin gadon takishin gida Akai tana shakar daddadan turarenshi harta samu kanta da kwanciya da kyau Akan gadon ta janyo dayan filon ta rungume saitasamu kanta da jin wata irin natsuwa, Kafin kace me bacci mai mugun dadi tareda mafarkin Abin kauʼnarta take yi Abinta Sai kusan karfe goma sha dayà ya shigo cikin gidan dan tun tuni yana bayan garden yana tura sakonni ta system dinshi tareda tunanin ta don yaje kofar dakin ta ba adadi Amma tarufe gashi taki daukar kiranshi" Cike da damuwa yashigo koda yashigo saida yakuma tsayawa ya kalli kofar kafin ya wuce dakinshi yana shîga direct bathroom yafada domin ya watsa ruwa Saida ya dauki lokaci Acikin bayin yasakarma kanshi shower ba abinda yakeyi sai aikin tunaninta da tsabar kaunar kasancewa da ita don shikadai yasan halinda yake ciki A yau din nan yakai limit gaskiya, Saida yadauki lokaci yana sakarma kanshi ruwa kafín yafito Amma ina baisamu natsuwarda yakeson yasamu ba tsigar jikinshi har tashi takeyi tsabar bukatuwa, Saida yadan shafa mai da turaruka kafin yasaka bõxer ya nufi gadonshi domin yakwanta kozai iya samun bacci. Saida yarazana ganin mutum Akan gadonshi cikin sauri ya kunna wuta me haske' ganin wacce ke kwance Akan gadon ýa mugun bashi mamaki; Meya faru takwanta Adakinshi yau? Kodai batasan tazobane ? Itakuwa cikin jin dadin bacci tayi wani juyi wanda yayi sanadin zamewar After dress dinda ke jikinta Gashi rigar baccin ta bayyana dukiyar fulanin sun wani tsaya suna kallon mai kaunarsu tun yana cikin full network har yafara fita Out of service tsabar rudewa da kuma afkawarda yakumayi dama yana cikin yanayin. _gashi takawo kanta_ Cikin natsuwar dolenda tasashi yakarasa kangadon yakwanta Agefenta tareda kurawa fuskarta cikin tsananin sonta yana kallon irin baiwar da Allah yayi mata na tsantsar kýau, Cikin snyinshi yakarasa zame After dress din tareda janyota zuwa jikinshi ai jin haduwar jikinshi da nata yakara tashin tsumin da yake ciki yafara lalubarta tun yanayi da hankali har ya fara fita cikin duniyar damuke ciki, Cikin bacci tafara jin canjin yanayi tafara motsi Ahankali wanda shi Malam Sageer baisantayi ba saida yakai hannunshi saman nasha nunta sannan ta bude ido don zugi suke mata da sululi tsabar matsar da sukasha jiya, Ba abinda yakeyi sai fitarda numfashi da sauri tafara cire hannunshi Akai tareda turešhi tunawa datąyi da täna cikin dakinshi kuma sai yanzu tafara datasanin shigowarta ciki Yace prety ki tsaya please tace Sageer Akwai zafi kadaina taba min zafi yakemin tunjiya idanshi ya kada yace sory zanshafa Ahankali tom please cikin shagwaba da kuma tsoro tace aa nidai kabari Yafara zame nitie din tasama tana kokarin tirjewa Amma batada karfin tureshi don duk ya danneta da rabin jikinshi ya manne bakinshi cikin nata yana tsotsa tareda bin jikinta da zafafan romance har yasakko da kanshi zuwa kirjinta Ya cusakanshi tsakiyarsu yana me goga fuskar har yasamu yakai bakinshi kansu wani irin zillo tayi tadan mike tsabar shock da kuma zoginda suke mata acikin wannan halin yayi nasaran cire nitie din gaba daya. Duk ya hanata koda motsi don yagama kasheta da soyyayarshi mai tsada batajin ko ita ayau zata iya hanashi cimma burinshi Don itama tashiga yanayin ......🖊 *ni dince dai taku har kullum MATAR SOJA* 07062906225 _FOR coment_ [2/19, 3:48 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION💫 _(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_ https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~ADDU'AR DA ZAKUYI A LOKACIN DA ZAKU SHIGA TOILET~* بِسْمِ اللَّهِ. اللَّهُـمَّ إِنِّي أَعُـوذُ بِـكَ مِـنَ الْخُـبْثِ وَالْخَبَائِثِ *~Bismillaahi. Allaahumma 'innee 'a'oothu bika minal-khubthi walkhabaa'ith.~* *~In the Name of Allah. O Allah, I seek protection in You from the male and female unclean spirits.~* 2⃣4⃣ "Taji jiki sosai aranar Ahannun Sageer taci kukan zafin kirjinta harta gaji, saida yajishi yasamu natsuwa bawai don ya samu Abinda yakesoba amma still yaji dadi har cikin ranshi. Yana kwance Akan kirjinta yayi filo da su tafara tureshi tareda cewa"nidai ka dagani zantafi daki na.yamirgina gefe yana Ajiyar zuciya irin ta samun natsuwar nan, "Kikwana anan baby' kinji? Tace"bazan kwanan ba haka kawai ka kasheni. Ni baruwana dakai kalla yanda kasa nan dina namin zafi' Cikin murmushin nishadin da yake ciki yace prety dan wannan wasan kikema raki haka? Da nayi me gaba daya fa? Cikin harara tace ni kuma sai intsaya ko? Allah bazan kuma zuwa kusa dakaiba tunda baka tausayina hakane son? Ayita baka wahala. Yanda take magana kawäi takeyi yana kallonta cikin burgewa komai tayi burgeshi takeyi, Yana dariya tareda cewa (sory my hpynes ) zomuga ina ne ke zafin? Tayi saurin yin baya tareda mikewa, yace "ina zakije? Dakina zantafi tafada tareda zunburo baki" Yatashi zaune tareda nuna mata time kusan karfe biyu yace"darefa yayi kizo ki kwanta abinki bazan kuma ba (i promise) tace nidai kabarni intafi. Yamika hannu yajanyota tareda nuna mata gadon yace ki kwanta ko inyi abinda kike tsoron cikin daure fuska batada zabi kawai ta mayarda kayanta har after dress din sannan tarabe gefe, Duk yana kallonta cikin nishadi yace "kozaki tayani wanka? Cikin sauri tace "aa bazanyi wanķaba. Yayi murmushi yamike tareda fadawa bathroom don yazamar mai dole yayi wankan. Itadai arakube take har yanzu bataji zata iya sakin jiki dashiba. Har yafito yagoge jikinshi tareda shâfa turaruka sannan ya hawo kan gadon duk tana kallonshi ta wutsiyar idonta saida yakwanta yadanyi nesa da ita tareda juya mata baya sannan hankalinta yakwanta, Saida taga Alamar yayi bacci tasamu ta sulale takoma dakinta, tana shiga saida tayi wanka ta gasa jikinta dakyau tareda jajantawa kanta, "idan wannan ne na Aura gaskiya saina gudu nabar lada na, Duk jikinta yayi tsami tsabar tumurmusar da yayimata yau ga kirjinta sunyi wani irin ja tsabar matsa kankuwa sai zugi yakeyi, tadai samu ta runtsa cikeda tsamin jiki. Washe gari gidan haka yacika da jama a saboda shirye shiryen mothers day da za ayi duk su ummi suna gidan. Alhaji mu azzam ba karamin kokari yayiba donshi ya hadama Sageer gida nagani nafada Mēnal kuwa tun tana dari dari da Yusuf hardai tasaki jiki suna shan soyaýyarsu. Sai yaune Sageer ya lura da yanayin yanda Abokin nashi kezuwa gidan batareda yadamu suhaduba. Yace ni bangane makaba Dude' "name fa? Kaida little kodai ... yace (yes she is now my bride to be )cikin murmushin jin dadi yace Ashe zaka fara baņ girma don nazama inlõw yaʼnzu. Yace bafa zanji kunyarka ba malam don haka kabarni in shana, cikin zolayarsu ta Aboķai suketa hirar su har suka gangaro kan zancen shirye shirye, Gabadaya yau Safeena jikinta a sanyaye yake duk jinta takeyi sai Ahankali gashi tana gani da gaske nedai Auren nashi gaba daya kishi da kuma damuwa sun hadu sun samata mugun zazzabi, Har saida su Aunty Zaliha da suka zo suka kira doctor ya dubata yace Akwai damuwa Atare da ita tasama kanta tunani wanda yayi sanadin janyo jininta yayï mugun hawa, Hankalinsu Hajiya mama da ummi yatashi sosai sauran yan uwanda ke gidan suka fara tsegumin kila ko cikine Aunty Zaliha ma duk tunaninta yana ga Safeena cikine da ita, Amma ganin ta tashi da zancen wai tana period sai jikinta yayi Sanyi. Gaba daya cikin kwana biyunda aka dauka ana shirye shirye hankalinsu ummi yanaga Safeena gaba daya tafita hayyacinta shikanshi Sageer bai kuma samun damar kasancewa da itaba. Saboda ko yashigo jama a kota ina cikin gidan haka yake daurewa yakoma shima duk ya firgice rashin ganinta da baigiba rabonshi da ita tun ranarda ta lasamai zuma abakì, Gashi yana son ganinta ba hali, wasa wasa har saida Aka dangana da Asibiti duk Hankalinsu yatashi" Alokacin suka fahimci irin rayuwar rashin kular da take fuskanta agidan Auren nata, Hajiya mama sai sababi take zabgawa tareda cewa ummi ni narasa irin kawai cinki wallahi duba kinaji kina gani yabada ita ga Abokinshi duba yarinya lafiyayya miji ya Ajiyeta kamar hoto, Itadai ummi batada tacewa gashi kuma Abbu baya gari' saida Aunty Zaliha takirashi take mai bayani don gaskiya tanajin jiki sosai shima ranshi ya sosu Amma yace subari yadawo kafin yasan Abin yi. Hankalin Alhaji mu azzam yatashi sosai ganin halinda yajefa yar mutane sanadin gudun baciň ran Sageer don haka dole ya nemi mafita tunda gashi shi zaiyi Aure dole Asan Abin yi akai. Duk yarasa ta ina zai bullowa lamarin, A washe garine daurin Auren Sageer da Humaida gashi su suna Asibiti Safeena jikin da sauki Amma burinta ynzu baifi taga Sageer ba don kusan kwana uku bata sashi a idoba. Shikuma duk inda tashin hankali yake yagama shigarshi' "to ina taje? Ajikinshi yakejin ba lafiya, Ba halin ya tanbaya? Wama zai tanbaya? Ganin ba sarki sai Allah yayi ta maza yakira Menal yace mata" ita Auntynku ne wai? Tace "wacce aciki ? Safeena!ai tana Asibiti! Cikin zaro ido yace yaushe? Tayi mai bayani cikin tashin hankali ya bar gidan zuwa Asibiti. Koďa ya isa yasamu Abbu wanda sai Ayaune yafara ganin ma haifin na Safeena duk ranshi yabaci koda Sageer yaje yasamu duk sunyi shiru suna Sauraran sababin Hajiya mama. Gaba daya tarufe ido tace ma Abbu wallahi itama tanada hakki Akan Safeena don haka bazata koma wannan gidan ba daga nan sai gida, Yarinya da kuruciyarta da komai Ajingineta to bazata sabuba. Yana shiga abinda yatarar kenan ai sai hankalinshi yakuma tashi! Yasan bayason Aurenta da Auncle Amma bayason Anisanta ta da shi yafison yarika ganinta Akusa dashi' Koda yagaishesu duk ransu Abace yake sai ummi ce tayi karfin halin yima Abbu bayanin Sageer shima yaji dadin lamarin don yasan komai, Ýace subari yaje yaga Alhajin bayan fitarshi ummi ma ta fita Hajiya mama tace bari inbiki muyi sallar tunda ga Sageer ko? Hakan ya ma Sageer dadi cikin Sassarfa yakarasa bakin kofar yarufe kafin ya isa wurinta, Itama tunda yashigõ tasamu kanta da jin dadi sosai yana karasowa ya dagata zaune tareda cewa"why prety? Bakida lafiya har kwana uku Ace bansaniba kuma muna gida daya, Kinsani bazan iya shigowa nemankiba Akwai mutane, but atleast kya nemeni kinsan zan damu, Cikin jindadin ganinshi tace naji sauki sosai yace no gaskiya Am not happy prety meke damunki ne? Harda kwanciya um? Sai hawaye cikin sauri yace no please kinga kiyi shiru nasan meye da muwar Aure ne ko? Na fasa kinji, kiyi hakuri yanzu muñemi mafita (prety i need you)ke nake so kizama mata na, kece nake mafarkin kasan cewa da ita, ni gaskiya nagaji, wallahi nagaji pret! Yafada cikin tsananin da muwa, ki bari ni infito infada musu ke nakeso' banason Auren Humaida ni ke kawai nake muradin Aure! .........🖊 [2/19, 3:50 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYÀ* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION💫 _(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_ *Dedicated* _To you my fans_ 2⃣5⃣ Cikin girgiza kai tace "no Sageer karkayi haka, kaga iyayenmu duk suna farin ciki da ganin Aurenka, idan kace ka fasa ya kakeso Adauki iya yen mu? "Kanã nan mutane? Yace " yakikeso inyi yanzu? Ni bana sonta ke nakeso! Safeena! Kece farin cikina. Bazan iya rayuwa da kowace mace ba, Duk matarda na Aura zancutarda ita ne kawai, bazan iya bata kulawa ba kece kawai nake burin kasan cewa da ita, Idan bazan sameki Amatsayin matar aure na ba gaskiya bazan Auri kowacce mace ba, Safeena i love you. I love you somuch' ( i want you to be mine only) pĺease help me) cikin karyewar zuciya tace ya kakeso inyi Sageer? Kana tunanin nima ina farin cikine da wannan Abubuwan da yake faruwa damu? (I dont like All this Sageer! )kai nakeso inrąyu dakai kaine zabina.takarasa cikin kuka, jikinshi na rawa yarungumeta cikin kirjinshi yana dan buga bayanta, "Kiyi shiru haka kukänki ba Abinda yake karamiņ sai tsananin tashin hankali ,tafara share hawayenta yana kara tayata tareda kallon fuskarta, "Prety kinga yanda kika dan fada yafada yana me kallon jikinta, kinga har wannan dina ma sunragu yafada yana kokarin taba kirjinta tabuge hannun da sauri, Cikin tsokana yace" oh namanta suna zafi ķo? Cikin hararan wasa tace nidai ka matsa kar ummi sushigo, yace ni inaso yanzu kowama yasan ina sonki! Yafada yana kokarin kising bakinta da sauri ta matsa baya, tareda cewa" meye haka ?sai wani yashigo' ( i dont care) baby yaufa kwana uku rabon da insaki a idona, Bare kuma inganni Ajikinki , nayi missing dumin jikinki da kuma laushin fatarki yana kokarin lalubarta Aka turo kofar cikin wayancewa yamike tsaye tareda yimusu sannu da dawowa, Hajiya mama tace Yanzumâ zasu bata Sallama Amma gidana źantafi da ita' bazata koma gidan kawunka ba. Duk da yayi mana komai ya kula dakai bazai hana ita kuma mukar bar mata hakkinta ba, Don haka Ana sallamar mu zan wuce ďa ita ummi dai tayi shiru batada tacewa don tasan halin yayar tasu Sageer dai baice komaiba yana tunanin yanda Abubuwan zasu kwabe gaba daya, Abbu na fita direct gidan Alhaji mu azzam ya wuce Alhajin baiji dadin yanda yataso da kanshi yazoba dama yana shirin yaje yasameshi yanzu don susan Abinyï Akai, Sun zauna A sitroom yafaraba Abbu hakuri, "Alhaji Hashim kayi hakuri inaso dama yanzu insameka don musan yanda zamu bulloma lamarin, Cikin yanayin sanyin jiki Abbu yace wato kasan lamarin mata ne sai Ahankali Amma Agaskiya raina ya baci da farko Amma ganin Sageer da kuma bayanin da suka yimin yasa naji zuciyata tayi sanyi, "Nasan shine yaronda ka nemawa Auran Safeena! Kasan matsalar ko mahaifiyar yarin yar batada labarin Waye na Aurawa Safeena saboda kawaici irin nata har yau bata damu tasani ba, Amma matsalar naga yayarta don yanzu ta nace ita Araba Auren saboda yarinyar tana cikin damuwa, Alhaji mu azzam yayi Ajiyar zuciya tareda cewa Alhaji Hashim' Gaskiya banga laifinsuba don nikaina nasan bamuyima yaran Adalciba , yanzu dai ni na yanke shawarar zankira yaron infadamai gaskiya inyaso sai ya rubuta mata takardarta kawai "Kar mu dauki Alhakinta da yawa,Abbu yace Alhaji mu azzam bazance komaiba don Safeena yarkace kanada damar da zaka yanke duk hukuncin daka ga yadace don haka nabaka wuka da nama, Cikin girma da mutumta juna suka rabu' Hajiya mama kam saida takasa ta tsare Akayi sallama tace Sageer yakaisu gidanta da Safeenar kuma tanaso yaje yakawo mata kayan Sawa, Bashida zabi dole hakan yayi don yakula matar Akwai mita, sabanin ummi da Akwai hakuri har cikin zuciyarshi yanáson matar, Saida ya Ajiyeşu sannan yakama hanyar gidá ýana driving wayarshi tayi kara ganin number dinda ke kiranshi yasa yayi tsaki donshi tunda Akayi zancen Aurensu baiyarda sun haduba, Ganin batada niyyar hakura yasa yadauki kiran yana dagawa yace "hello! Cikin sheshshekar kuka tace Sageer don Allah kafadamin ba gaskiya bane please? Cikin dakewa yace " what? Waida gaske kanada wata matar? Cikin rashin kula yace ( i dont inderstand you) Sageer don Allah nidai kafadamin Ganin bazai fahimcetaba yasa yakashe wayar tareda juya kan motar zuwa gidansu, kusan ince tunda Akayi zaņcen Auren baijeba komai saidai Yusuf, Yana isa yace ta fito yäna waje, cikin kuka tafito tana isowa tafara maimaita mai tanbayar? Yace Humaida pls kimin bayani yanda zan gane ok, Tace "Sageer dama kanada mata? Shine dalilin rashin kulawar? Kasan kanason matarka meye dalilinka na yarda da Aurena kuma kana min wula kanci meye laifina Sageer? (Just bcos i love you?) Sageer na soka Amma kasani inada tsananin kishi, Ace har gobe Auren mu Amma ko dan shawarar da Anğo da Amarya sukeyi ni ban samuba komai saidai Yusuf yayi, "Haba Sageer idan na Aureka ribar me zanci Aciki ? Ayanzu ka wulakantani bare kuma nakai kaina, tafara share hawayenta tareda cewa" ya isa haka na hakura dakai dama iyayena basa so gudun bacin raina suka bi, Don haka ka sa Azo Akwashe maka kayanka (tank you for everyting bye)tajuya ciki da gudu. Shi gaba daya ( he is spechless) aure? Me? Wife? Ganin baida Amsa kawai yafada mota yayi gidansu Yusuf direct, Yusuf yayi shiru baice komai ba can dai yace Dude ni tafara yima maganar nafada mata ni bansan dakowane zanceba impact ba gaskiya bane Amma taki saurarena Amma dai yanzu yakamata Kasanarda manya ko kafin gobe, Cikin Ajiyar zuciya yace Dude (that is beter for me i dont care) kasan bawai ina sonta bane don haka (left for heŕ ) ni natafi saida safe yajuya batareda yakuma sauraren shiba, Cikeda mamaki Yusuf yake kallonshi har yawuce Ace har gobe Auranka Ace anfasa amma baka damuba (what was he tinking?) Yana isa gidan Auncle dinshi yasamu suna tattaunawa da Aunty Nena duk hankalinsu Atashe yana ganinshi yace "Son come hare' Jikinshi yayi sanyi cikin sanyin jiki yakaraso cikin falon yazauna tareda gaishesu, cikin sanyin jiki Alhaji yakirashi. "Sageer saida yadaga kai ya kalleshi don yasan da wuya yakiráshi irin hakan yama kasa Amsawa yakuma cewa (Son please forgive me) yace Auncle meýa faru? Yace son nayi ma laifi mai girma, nayi kuskure wanda bazan taba yafema kainaba sanadin kuskurenda nayi yajanyo fasawar Aurenka (please for give me) Yace no Auncle ba laifinka bane Humaida tasamu tabin kwakwal wa takirani tanamin zancen wai inada wata mata blah blah.. ni ban fahimcetaba don haka karka dorama kanka laifin komai, "Da gaske takeyi Sageer kanada wata mata, cikin rashin yarda yace ban ganeba Auncle mata kuma yaushe nayi Aure? Mutum na Aure batareda yasani ba? Yace eh nina daura maka Aure batareda kasaniba. Cikin zabura da tsoro yamike tareda tsabar kaduwa yace "Aure? Mata? Ni?.......🖊 _Fogive me my fans_ 07062906225 [2/19, 3:53 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Storý writing by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION💫 _(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_ *Hmmmm idan nace zanyi godiya tayi kadan Abakina saidai inbiki da Addu a. kedince Aminiyar kwarai ina godiya AISHA Allah yabarki da dan fillonki yakaro kauna da dankon soyayya* Dedicated _to you my Aisha_ 2⃣6⃣ Cikin girgiza kąi yaç" ( no it can be true) Auncle banasonta bazan zauna da ita ba kowacece, cikin sanyin jiki Auncle yace "relaxed Son Gabadaya yaki yasaurari Auncle, sa kai kawai yayi Har Aunty Nena nakiranshi yaki ya saurareta cikin fushi yafice Agidan, Alhaji yayi shiru yama rasa tunanin da zaiyi cikin natsuwa Aunty Nena tace ya'ya wai ina matar tashi take ?kuma Adaura Aure nikaina ina nan banda labari, Cikin sanyin jiki yace "khadija kibari kawai nayine don naga baida niyyar yin Ąure kuma sai bayan nayi nafara dana sanin yin hakan, Hmmmm tayi Ajiyar zuciya tace"ina matar take ? Wacece ita? Yace "Safeena ce matar tashi , saida takusa fadowa daga kan kujeŕar da take kai taçe"eh Safeena matarka? "Ba mata ta bace matar Sageer ce, shina daurawa Aure da ita badani Aka dauraba, cikin kaduwa tace yaya ni fa ban fahimtaba? Cikin rashin kuzari yamata bayanin komai yanda yanemi Alfarmar Aurawa Sageer Safeena, duķ jikinta yayi sanyi itama, Taji mugun tausayin Safeena yanda ta zauna batareda kulawar mijinta ba Agidan gaskiya ba a kyautama yarinyarba kuma bata taba koda complain ba, Yana fita direct wurin Yusuf yakoma cikin tsananin tashin hankali , shikanshi ganin yanayinda Abokin nashi yashiga Ya firgitashi. Cikin tsananin tashin hankali yakemai bayanin da Auncle din yamai shikanshi yakadu, yace "yanzu ina matar take? Cikin bacin rai yace ( i don't no & i dnt want to no ware the hell she is ) "Yace relaxed Dude kabi Ahankali karkayi Abinda zai zo yadameka daga baya, cikin rashin kuzari yace bazan koma gidan bama basai inga wanda zai zauna da matar ba, Cikin kaduwa Yusuf yace "meye kake nufi Sageer ? Kana nufin sakayyar da zakayima Auncle kenan duk kokarinda yąyi dakai Arayuwa, "Kaduba duk dukiyarda iyayenka suka tarama baidamu da itaba duk hidimarda yamaka yayine Acikin jikinshi don haka kayi tunanin Abinda yadace please ' (Yace i need some space )dole inyi tunani akai , yace ok don Allah kayi tunani da kyau (dnt do anyting stupid frnd) Yace " tnx frnd , Suna rabuwa gidanshi yawuce ,direct bathroom ya wuce yasakarma kanshi ruwa saida yadanji natsuwa kafin ya fito ,ba abinda yake tunani sai Safeena! Yanzu zancen Aurenshi yaja mata ciwo bare taji yanada wata matar gaskiya dole yaje yasamu Auncle shi zai saki matar bazai zauna da itaba impact baiko son ganinta, Shi inba Safeena ba wallahi saidai ya mutu gauro itace kawai daidai shi itace zabinshi muradinshi burin ranshi kuma farin cikin zuciyarshi, Ita takeda Abinda yake burgeshi ajikin mace' yana sonta (he is deeply madly in love with her impact with her everyting) duk yarasa kuzari Gaskiya yanaso yayima Auncle biyayyaya amma akan Safeena (let the worst happend he d'nt bloody care) Wayarshi yadauka yafara dialing numban ta tana kwance Adakin Hajiya mama itama shitake tunani tasan gobe iyanzu yana tareda matarshi zai manta da ita, Gashi yakoya mata soyyayarshi mai shiga zuciya da ruhi ita kanta tayi kewar wasanda yakeyi da ita duk da tanajin jiki amma tasani (she also need him ) Tana hakan taga kiranshi cikin ajiyar zuciya yace " my prety' how are you? Cikin damuwa tace" (Am fine but am missing you ) cikin jin dadi da natsuwa yace "baby! I realy missed you to" please čome to me i realy need you Safeena!tasauke Ajiyar zuciya taçe kasan inda nake mama Akwai fada tayi fushi sosai tace bazan koma ba, "Ok ni susa yasakeki kizama mallakina, inaso in mallaki komai naki kizama mulkina kizama uwar ya'ya na gaskiya idan ba asan Abinyiba komai na iya faruwa, "Idan ba A dauki matakiba zasu samu jika Awaje hakurina ya kare gaskiya nagaji ina wahala sosai , "Tace kaida gobe iyanxu ka na tareda matarka,"Safeena kidaina wannan maganar," tace bata sona tafasa Aurena, nace hakan yafi , Tacè"kaine za ace ba aso?ni waye da baza ace ba asona ba? Tayi shiru. Yace prety"kema bakya sona'tace waya fada maka? Kece" nidai ban fada ba, "Ok naji to gobe kizo gidana please?"kasan mama bazata barni infita ba, nikuma kinsan banason hayaniya, nalura matar ta iya rigima ba kamar ummi ba, Yace "Safeena inason ummi gobe kishirya muje gidanta kinji' tace zangwada ingani baka san halin mamaba ne, Haka suka raba dare kamar karsû rabu saida taji motsin mama sannan sukayi salläma cikeda damuwa aranta. Dasafe Auncle yakira shi tareda cewa yazo yasameshi yanzu bazai iya musa mai ba dole ya ce to zaizo, Saida yashirya kafin yawuce gidan kaitsaye yasamu Auncle, yace Sageer ! "Nasan bankyauta maka ba Amma duk rashin kyauta maka baikai na Safeena ba don ita Ancutarda ita dayawa' Dole munemi Afuwarta yanzu inaso zamuje can gidan mu kara basu haküri saika bata takardarta tunda bakason zama da ita bazan yima doleba, Gabadaya yarasa me Auncle yake fadamai yasaki Safeena? Shine ke Aurenta ko dai sunan matar dã Auncle ya Aura mai sunanta Safeena? Yace Auncle wace Safeenar? Yace wadda take nan gidan don haka kashirya zamuje kabata takardarta nasan nayima ba dai daiba so ka rubuta mata takardarta, Safeena! Matarshi? Cikin rawar jiki yace Auncĺe ya Akayi tazama matana? Cikin natsuwa yamai bayanin yanda ya Aura mai Safeena saboda ganin baida niyyar Aure kuma bayan yayi yafara da yasani, Gudun Abinda zaije yadawo kuma gashi hakan ne ka nuna min jiya Am sory Son däna Daura maka Aure batareda saninka ba, Murna farin ciki gaba daya he is spechles yanzu (All this long Safeena mallakinshi ce?) Yanzu Safeena matarshi ce? Gaskiya Auncle yagama mai komai Arayuwa Yabaşhi abinda yafi komai so Arayuwa Safeena........🖊 _mallakinki ne wannan shafin Aisha kiyi yanda kikeso dashi matar fillo_ [2/19, 3:57 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFÌSA SANI HASSAN_ maman Ammar *miji nagari shine Abin nema Agun kowacce mace,ina godiyã da Allah ya bani mijina Abin Alfaharina maison farin cikina Allah yabarmu tare Uban ya'yaʼna* 2⃣7⃣ Alhaji nagama maganar yamike yabar falon, Aunty ce ta tsaya tanaso ta fuskanci halinda yake ciki don takasa fahimtar yanayinda yashiga, Tace"Sageer nasan bawani shiri tsakaninka da Safeena ina lurada zamanku tun lokacinda take zaman Aunclé dinka,amma dazakaji shawarata da kayi hakuri da yarinyar, "Kuzauna Atare nakula yarinyar tanada saukin lamari,idan baka zauna da itaba ne zakayi tunanin tanada girman kai Amma yarinyar nada kyawawan halaye, Duk surutun da Aunty takeyi bayajinta hankalinshi yayi nisa sosai wajen tunanin farin cikinshi, jiyake kamar yayi tsuntsuwa yaganshi kusa da ita Ahalin yanzu, Ai baiko tsaya ba Aunty Amsaba yamike yakama hanyar waje, tana faman cewa "Sageer Sageer ina' yafice bayajinta. Kiranda take kwalamai ne yayi Sanadin fitowar Menal tareda cewa "Aunty lafiya? Ina bros din yake? Meya faru?cikin rashin kuzari tace "yafita. "Aunty waimeke faruwane naji Auren bros Anfasa kuma Yaya Yusuf yafada min dalili, nasan ba gaskiya bane wai Ace bros nada wata matar ,wanda baya ķula mace kokadan yaza ayi har yayi Aure bamu saniba, "Yanada mata Menal' cikin zabura tace" Da gaske Aunty? Yaushe yayi Auren? wacece matar ? Saida taba Aunty dariya tace ki nutsu Menal Safeena ce matarshi' Cikin zaro ido tace Aunty Safeena? Ba matar dady bace? Nop sannu ta fahimtar da ita yända itama yayanta yafada mata, jikinta yayi sanyi, Aunty tace "har yanzu kina sonshine? Cikin zabura tace ni ni bana sonshi Aunty, tayi murmushin manya tace nafasan komai Menal duk Abinda yake faruwa ina kallonki , Kuma zanji dadi Ace kin Auri Sageer don yanada qualities da kowace mace take nema Awurin da na miji, amma ko yanzu naji dadi sosai danaga kun daidaita da Yusuf, "Nasan yarone mai natsuwa, "halinsu kusan daya da Sageer! shiyasa Abotarsu ta dore, don haka,( Am hpy for you my dougther) Tarufe idonta cikin jin kunya tace "kai Aunty tace bawani Aunty Allah yakaimu ranar Auren naku ranar zan Ajiye girman Agefe inkwashi rawa, dagudu tabar falon cikin jin kunya. Sageer nafita Agidan direct hanyar gidan Hajiya mama yanufa cikin tsananin murna da kuma zumudi, yama kasa daurewa kawai yadauki waya yafara dialing numbanta , Tana zaune Acikin falon hajiya mama daga ita saï wani skin tight baki da kuma farar shimi takamata dam dam ga mutanen Sageer kamar suyi ihu tsabar matsa, Mama nagefe tana mita "kewai bakyajin kunyar źama da kana nan kayâ ako ina ne? nadauka Aure zaisa kiyi hankali kidaina, Ashe Abin karuwa yayi . "Aure ko suna wannan Auren daukar Alhaki Ai wannan karon koni ko Hashimu, don Halima tazama me kawaici to ni bazan bar maganarba sai na fitar miki da hakkin ki, Itadai tanata shan tea Abinta ko tak batace ba don sun san hali, cikin haka wayarta tayi kara tadauka ganin me kiran tace "hlo! Saida yayi doguwar Ajiyar zuciya kafin yace "hy my wife, Cikin jin haushi da kuma bakin ciki tà ce ba ita bace kit ta katse wayar tareda tunanin wato tsabar sonda yakema matar tashi da kuma zumudin Auren shine har yake kiran numbar ta Dariya tabashi yanda tayi maganar wai " ba ita bace kuma kira yayi taki dagawa saida mäma tace" wai waye yake kiranki haka? Ina fatan ba mijin naki bane don inshine mikon shi inci mai mutunci Taçe" Sageer ne dauki kibani shi' inji karfe nawa ne daurin Auren ? Tamika mata tayi pickin har zaiyi magana yaji muryar mama Tace Sageer kana ina ʼne? "Yace ina zuwa mama tace to dama zanji yaushene daurin Auren naka? Yace nakusa karasowa gidan innazo zamuyi maganar, tace "saika zo, Hmmmm yayi Ajiyar zuciya yagane matar ko zancen Arziki cikin fada takeyinshi, Shidai yakosa yaga pretyn shi, yaʼna isa kofar gidan kaitsaye yashige don mai gadin mama yaganeshi da yazo jiya yafaka suķa gaisa yashiga cikin gidan, Cikin sassanyar muryarshi yayi sallama mai Aikin mama ce tayimai iso kafin tayima maman magana tafito tana sannu da zuwa Sageer yagaidata Amma duk hankalinshi baya wurin Shidai burunshi yaga prety tafara tanbayaŕshi zancen Aure cikin natsuwa yace mata Anfasa, tace wane irin Anfasa ?yarinyar tace bata Auren, sai sababi yatashi, Cikin fada tace zuri ar tamuce za ace ba aso?meza a nuna mana nasaba ko dukiya ? Taje Allah zaibaka wadda tafita cikin kaguwa yace mama ina Safeena? Tace "tana ciki kasaki jikinka," nan ma duk gidane kaji ,jeka sameta kaida yar uwarka, tana dakin can ta nunamai dakin yamike cikeda doki da kuma zumudi yabarta tana faman mita "Dama nasan wa innan mutanen ba mutanen Arziki bane tunda mukaje kai kaya to suje tafi nono fari,tadauki waya tafara ma ummi bayani dayake maçé ce mai kawaici bata tsaya yima mama bayanin da mijinta yamata ba tabar maganar har komai ya daidaita. Yana tura dakin ýasameta Azaunen inda mama tabarta tunda yashiga yatura kofar yajingina da kofar yana sauke Ajiyar zuciya Hmm. Ita koda taji motsi ta dauka mai aikin mama ce shiyasa bata damu data juyoba Saida yagama kare mata kallo kafin cikin hankali yakarasa gab da ita cikin tsananin kaunarta, Kamshin dataji yasa tayi saurin daga kanta daga kan wayar datake dannawa, ta zare ido don batayi tsammanin ganinshiba kuma har cikin dakin mama, Cikin firgici tace mekashigoyi ina mama? Yace "nashigo wurin matana.kuma nima gidan mune kamar yanda yake gidanku, tace naji gidanku ne Amma kabata hanyar gidan matar taka wannan matar.. Yayi saurin karasawa yajanyota da karfi cikin jin haushi yace"daga yau karki kuma danganta kanki da kowa ke tawa ce 'mallakina, Tace "ta ina na zama matarka? Matarka na gidansu kaje kasameta yana murmushin shi mai tafiya da imanin mace yace ni inâda mata Already shiyasa tace tafasa Aure na tace ban ganeba wai waye matar taka? "Kishirya muje kiga matana yanzu,ni inje ina? Allah ya kyauta. Yace " look Safeena kitashi please gidan ummi zamuje yanzu duk ki Ajiye tan bayoyinki har muje can zakiji waye matar tawa, Tayi shiru yafara bin jikinta da shafa har zaikai hannu wurin muradin shi tayi wani irin jan baya tareda bata fuska tace" nidai banaso, yatuntsure da dariyarda bata taba ganin yayiba, Yace "meye bakyaso? Hmmm yanzu nafara kuma ba wanda ya isa yaçe min don me matana ce ganin kamar kanshi yatabu tajuya zata wuce ya fisgota saida tace "ouch don yanda kirjinta yabugi nashi taji zafi! Kafin ta saita kanta yahade bakinsu cikin shauki da kuma zakuwa yake tsotsa tareda fara shafarta tundaga cikinta har zuwa wurinda yafiso tafara kokarin kwacewa tana ture hannunshi. Ba karamin riko yamata ba ko gezau takasa kwacewa saida yaga yafara loosing control kafin yasaketa yazauna yana maida numfashi. Itama saida ta zauna taresa gyara shimin jikinta don yayi kokarin cirewa don Ta kamata ne dayawa tahañashï yaji loushin Abinda yakeson tabawa da kyau cikin saita kanshi "yace kishirya mutafi , "Ba inda zanje ni kuma kadaina tabani kasan HARAMUN ne ko cikin yanayinda yake ciki yace " nasan HALAS dina nake tabawa don haka hàkkina ma nakeso yanzu kishirya muje ko waĺlahi inyi Anan ......🖊 _opps my hand_ [2/19, 3:59 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION💫 _(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_ 2⃣8⃣ Idanunta ta zaro duka awaje tareda cewa" mezakayi Anan? Aikin da nasabayi. Ko inzo innuna miki inkin manta? Da sauri taja baya tareda cewa "please Sageer kafita kar mama ta zargi wani Abun, ya kalleta akaikaice "kina tunanin ina tsoron Aganmu Atare ne Ahalin yanzu? "Abayama da bansan matsayina ba banji tsoron komai ba sai yanzu da nasan ke mallakina ce, ba wanda zanji shakkarshi ko yasani ko baisaniba, tunda ni nasan cewa ke tawace kokiyarda ko karki yarda , Baki kawai tasaki tana mai kallon ( u lost it ) irin bakada hanķalin nan,cikin zakuwa yace kishirya mutafi hakurina yagaza wallahi inba haka ba ki kuka da kanki, Sanin hali Ance yafi sanin kama don haka ba Arziki ta wuce tareda daukar kaya tawuce dayan dakin don ta shirya, yayi murmushi tareda cewa duk kigama guduna zaki shîgo hannu na, Yana wurin tadawo ashirye harda zuñbulelen hijab " malama ta wannan irin hijab duk ni Aka sanyawa Hmmm yayi murmushi tareda kama hanyar fita "muje ko? Wurinda yabar mama Awurin yasameta tanakan sana ar wato mita" kafito Sageer ? Yace "eh mama zamuje gidan ummi da Safeena zamu dawo yanzu, "Haba kaida kanwarka kuje saikun dawo,tafito tareda yima mama sallama tunda suka kama hanya yakejinshi cikin wani irin nishadi mara misaltuwa, Yana driving yana kallonta tagefe har suka isa gidan ummi yana fakawa tayi Ajiyar zuciya don tunda suka fito A tsorace take dashi kar yayi kwana da ita don tasan hali, Yana Ankareda yanda tayi reacting ita tafara fitowa yana biyeda ita harsuka shiga cikin gidan Afalo suka samu Abbu ummi harma da Aunty Zaliha dayaranta Sunayin sallama Aunty Zaliha ta tarota cikin farin ciki tareda cewa"(am hpy for you sis)wallahi naji dadi sosai Allah yabarku keda brother takoma kan Sageer cikin tsokana tace, "Wato matarkace shiyasa duk inda taje Ake bibiyanta ya dukarda kanshi yana sosa keya irin najin kunyar nan, suka karasa tareda gaida ummi da Abbu suma cikin jin dadi musammn ummi, Taji dadin kasancewar Sageer Amatsayin mijin Safeena kuma dan yayarta ciki daya tafi kowa jin dadin lamarin, Abbu cikin girma yace "Alhamdulillah Sàgeer nayi matukar farin ciki da Abinda yafaru Allah yabaku zaman lafiya kaida yar uwarka, Safeena duk kanta ya daure me wai suke nufi da maganganunsu?duk bata fuskanci ina zantukannasu ya nufa ba, Harsaida Aunty Zaliha tajata tsohon dakinsu nagidan suna shiga ta fara da cewa gaskiya sis nayi miki murnar samu miji daidai dake, Kinsancewa tunlokacin da kikayi Aure hankalinmu nida Ummi baikwantaba saboda ni ina tunanin dole daga baya kiyi regreat don baidace dakeba, Amma kinsan ummi bazata taba nunawaba nice kawai nafahimci hakan don kullum tanbayarta kinji labarin yar uwarki, ranarda kikazo gidana naga Alamar kina cikin damuwa, Natanbayeki Amma kikaki kifadamin damuwarki, Inaso nan gaba duk halinda kike ciki kirika fadamin ni yar uwarki ce dole zanbaki shawara kuma zan iya taimakonki, Kuma zan iya boyemiki sirrinki cikin rashin fahimta tace "Aunty ni kiyi min bayani yanda zanfahimta wai me zantukanki suke nufi me kike nufi da kinyi min murna nifa duk kunsani cikin duhu? "Ina nufin Aurenki da Sageer! Tawani irin mikewa "Aurena da Sageer? "Aunty me hakan yake nufi?cikin mamaki tace "kina nufin bakisan Aurenki da Sageer Aka dauraba ? "Nifa banganeba ?tajanyota tareda cewa Sageer ne mijinki da aķa daura muku Aure dashi ba Dady ba,tace "Aunty kifadamin gaskiya pls karki yimin wasa da zuciya , cikin yanayin tausayawa tace gaskiyane Safeena ' "Sageer ne mijinki, tunranar farko da yaje gidana nafahimci kuna son juna naji tsõron Abinda zai biyo baya don yanda nake ganin soyayyarki A idon Sageer nasan baya shakkar duk Abinda zai bîyo baya, Shiyasa yanzu da Abbu yakemin bayani nida ummi nayi farinciki sosai ko ba komai kundace gaku kuma yan uwan juna kuma kuna son junan ku, Cikin sauke Ajiyar zuciya "tace kai Aunty waya fada miki ina sonshi? Idanunki da zuciyarki ita take fallasaki harma dashi Sageer din inkowa bai fahimta ba ni na ganoku , Farin ciki mara misaltuwa shiya ziyarci zuciyar Safeena jitake kamar duk wani nauyi dake kirjinta ya sauka, cikin damuwa tace Aunty zancen Aurenshifa? Tayi dariya tace (you see you are jelouse)shine harda kwanciya Asibiti gaskiya Abbu sunyi tunani da sukayi wannan hadin sun kauda barna da anyi *HARAM TACCIYAR SOYAYYA* Gabadaya farin ciki ya cikata bata kojin Zalihar mikewa kawai tayi tafita Adakin zuwa falonda tabarshi tun Abakin kofar ta tsàya tana kallonshi, Yanzu wannan ne mijinta? Hmm gaskiya tafikowace mace sa'a samun miji irin Sageer sai Antona wanda ya hada komai Na rayuwa, Duk Abinda ya' mace kenama Awurin mijinta ya hadasu,kamar Ance ya dago kai yaganta takafeshi da ido dama yamatsu tafito sutafi da ido yake mata signa tazo sutafi, Itama tanason sukebe kodan ta fallasa zuciyarta Ayau don bazata ita hana kanta nunamai tsantsar sonda takemai ba cikin sauri takaraso tareda cewa muje kar mama tayi fada, Yaji dadin yanda tayin don gaskiya yanajin nauyin su ummi yamike yana sosa keya tareda cewa" bari in mayarda ita ,ummi Abbu sai Anjima .cikin jin farin ciki sukace sugaida Hajiya maman Aunty Zaliha tace bros Sai munbiyota da kayanta ko? cikin tsokana ya dukarda kai cikin murmushi sannan yawuce tabi bayanshi, Tunda suka shiga cikin motar taketa satar kallonshi cikin nishadi yake tukin har suka isa kofar gidanshi suna fakin yafito tareda bude gefenta cikin salon soyayyarshi yadagota cak kamar yar baby yanufi cikin gidan da ita, Direct bathřoom yawuce da ita ita kam tunda yadauketa ida nunta nakanshi tana mai kallon ina sonka har cikin jini na bata Ankareba saida tajita cikin ruwa tsundum batareda ta shirya ba, Tawani irin zabura zata fito tareda sa kukan shagwaba haba don Allah meye haka ? Kawani sakani Acikin ruwa yanzu yazanyi inkoma gida kajika min kaya na Binta yayi cikin ruwan tareda janyota jikinshi cikin jindadi yace "baby lokacinda bansan ke mallakina bace banyi shakkar kowa yaganmu ba sai yanzu? Kina ganin zan iya barinki kiyi nisa dani yanzu? No way bázan kuma yarda kinisance niba bayan nasan ke matana ce Cikin jin dadi yakalleta yace "matana cikin sauri yahade bakinsu suna cikin ruwan bata tsaya wani jin kunyaba tafara kising dinshi back cikin tsananin murna, Aijin tana tayashi sai yakara kaimi cikin tsananin kaunar junansu suke aikama da juna sakonnin farin ciki ta hanyar kiss kafin yacire bakinshi ya cire hijab dinda yamai katanga da jin laushin fatarta Wa iyažubillah shine abinda Yafada lokacinda yai karo da kyakkyawar halittarda ke kan kirjinta kullum baya gajiya da ganin kyawon su kamar ma baitaba ganinsuba haka yazame mai Ayau Gaba daya numfashinshi har daukewa yake yäna dawowa don wata irin top ce ta mata wadda tafito da kyawon surařta wato sanin yanda rigar tayi Ajikinta shine dalilin sa hijab, Hmm da tunfarko yagani da bazasuje gidan ummi ba,kafin tace wani Abu yafara shafarta tareda mayarda bakinshi cikin nata yana tsotsa cikin shauki Duk ya birkice mata yanashafarta har zuwa kirjinta jin hannunshi Akansu tafara kokarin janyewa tasan karonshi da su tun lokacinda baisan yamallakesuba bare yau da yasan nashine tsayawa yayi da idanunshi cikin nata "Mehakan yake nufi ? Kina nufin yauma zaki hanani Abinda ya halasta awurina karki fara Safeena (i cn't take it)idan kika hanani halas dina zan iya shiga wani hali, Idan har kina sona Safeena kibari insamu Abinda yake mallakina Ajikinki please Safeena yakarasa cikin gwanin tausayi, Cikin salon sonshi da kuma tausayin shi tamike cikin ruwan tareda čire rigar tayi wurgi da ita tareda zame bra din tana kallonshi cikin ido Kusan suma yayi Acikin ruwan yanda ýagansu Atsaye suna wani kyalli da cika kamar su fashe, Tace Sageer bazan hanaķa samun natsuwa da jikina ba kayi yanda kakeso dasu naka ne Amma inada sharadi idan ka yarda......🖊 _Su ummu jiddah har miyau na zuba za aga kwaf_ *zamuje kallo dagani sai Aishar dan fillo mu hadu a next page love you fans*❤ [2/19, 4:00 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writíng by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar *wannan nakune militry wifes MAMAN SADEQ &MAMAN RAMLA sannan dake tawan MAMAN SAWWAMA banmantakiba matar oga KG Allah yabarmu tare ina yinku Allah yakare mana mazajenmu* 2⃣9⃣ Ya kalleta tareda cewa meye sharadin? Bazaka kusanceniba sai komai ya daidaita mun tare. Wani irin kallo yake aika mata dashi irin kallon kinsan me kike fada kuwa? Kallonta kawai yakeyi kafin yamike yafito daga cikin ruwan cikin fushi, Safeèna na dade ina tunanin bakya sona bantabbatar ba sai Ayau, "Ina soyayyar da kike ikirarin kinamin? Yanzu don inason kasancewa da matata saita bani doka? "Nikikema iyaka da jikinki Safeena ? Hankalinta yatashi sosai batasan haka zai dauki zancentaba dabata furta mai ba cikin sauri tafito zata matso wurinshi cikin daka tsawa yace karki matso kusa dani . "Ni kike gudu Safeena? Bakyaso inkusanceki?nida halas dina, ada kince HARAMUN ne ina taba miki jiki bayan Ashe tunfarko halalina nake tabawa, "Naji bamu sancewa mu ma Aurata bane Amma ko don halinda nake shiga yaka mata kitausaya min Safeena "Kisani bayanke bawata mace danakeso nake kuma son kasancewa da ita saiķe, meyasa kike wahalarda rayuwata?Safeena ina sonki soyayyar da ʼnake miki ita take sanya min muguwar sha awar kasancewa dake kiyarda dani, Abaya nayi controling kaina akanki sanin cewař baki halasta akaina ba Amma yanzu bazan iyabâ ina ganin ke tawace kuma mallakina intsaya a romance wallahi bazan iyabà. Cikin jin tausayinshi da kuma soyayyarshi dake ratsa mata gangar jiki akowane lokaci ta ce"(Am sory my dear )Allah ni tsoro nakeji kuma kaga ina gidan mama kabari mutare bawanda zai hanamu kaji, Yajuya yafita cikin fushi don shi yashiryama yau dinnan Amma wannan yarinyar tanaso saita naka sashi hankalinta zai kwanta Ganin yanda yadauki zafi da ita sosai yasa jikinta yayi sanyi ganin hakan bazai fishetaba kuma ita kanta tanason ta farantamai tanaso ta nunamaï tsantsar soyayyarda take mai don haka takarasa zame wandon dake jikinta ta sheko wanka, Tafito daure da towel cikin taku mai daùkar hankalin namiji lafiyayye takaraso cikin dakin yana zaune Abakin gadon daure da towel yana jiran tafito kafin yashiģa Takaraso gab dashi yaji takunta yadauke kai cikin fushin da yakeyi da ita takuma juyawa gefen fuskarshi tareda cewa _my Angèl_jin sunan data kirashi yasa yayi saurin dago kanshi yakalleta Wow ganinda yayimata daga ita sai towel yanda yafara ganinta (for the first time)ai sai yamanta dakanshi ganin yanayinda yafada tasan cewa tarkonta yakamashi" Ahankali tamatsa jikinshi yana zaunen ta haye kanjikinshi cikin wani irin salo irin na matanda suka yarda da kansu saida tsigar jiginşhi yatashi jin danshin ruwan jikinta yana taba fatar jikinshi ga gashin kanta da ta jika yana diga Akan kafadarshi Gaba daya yamanta dawani Abu wai füshi cikin salo tafara shafo kyakkyawan sajenda ke fuskarshi yafara lumshe ido yana Ajiyar zuciya Ahankali take yawoda hannunta akan fuskar harta fara sakkowa zuwa kirjinshi çikiň salonta Take shafawa tana wasa da ni imarda ke kan kirjinshi gaba daya tadawo dashi cikin yanayin sai numfashi yake saukewa Ahankali Jinta tsaya da hannunta yasa yabude idonshi tareda cewa'kicigaba prety am enjoying it, tahade bakinsu wuri daya tafara tsotsar lebenshi nakasa ahankali yake tayata Cikin natsuwa suke aikama ďa juna sakonni masu wuyar fassara sunyi nisa sosai wajen aikama da juna sakwannin soyayya yafara zame towel dinta daga sama hannunshi yafara dorawâ Akan na shanunta ai jin loushinsu ahnnunshi tuni yafara dimaucewa yasa hnnu bibbiyu yana wasada du Yacire bakinshi acikin nata Ahankali yake kwantarda ita akan gadôn tareda bin kirjinda yafiso da kallo duk idanunshi sunkada tsabar bukatuwa da kuma wutar kaunarta dake Azalzalarshi, Ahnkalï yake shafarsu cikin rawar jikinda yafara na bukatuwa da ita duk yacanja mata yanayin gudun jininta Cikin salon kwarewa yasa bakinshi Akansu yana tsotsa ba abinda takeyi sai nishi da kara turomai su gabadaya yarikice ya manta da wani zancen sharadinta yakarasa fisge towel đin tareda yimata rumfa da faffadan kirjinshi Sundauki hanyar farantawa juna ta hanyar sakwanni masu zafi yayi nisa har yana kokarin bin hanyarda yadauki lokaci yanason yabi ta cikin tsananin tsoro tadawo hayyacinta tareda saurin tureshi ajikinta cikin rawar murya yace "Safeena zaki kasheni ne meyasa kike sonki azabtar dani ne wai jikinta narawa tace "am sory dear wallahi inajin tsorone, tsoro zai hanki kibani farin cikin danake nema atareda ke haba Safeena! Ok taşhi kishirya kitafi da izinin ubangiji bazan kuma damunkiba kije kawai amma kisani dole ne innema ma kaina mafita yashige bthroom cikin fushi ! Ita tarasa dalilinda yasa take kin yadda dashi ita kanta tanada bukatarshi amma me tarasa dalilinda yakesa take yimai hakan Har yafito yashirya tareda fita daga dakin takasa motsi ta dauki lokaci mai tsayi azanune awurin tana tufka da war wara gashi kayanta ya jike dole ta mike takuma watso ruwa don tasan dole saita kuma yin hakan Tana fitowa yashigo cikin dakin tareda leda Ahannunshi ya ajiyemata tareda cewa kishirya inmayarda ke gida yanzu, Tana kallon yanda ya hade rai bayako kallonta takarba tareda kokarin janye towel din ganin hakan yasa yayi saurin fita daga dakin don yaga Alamar dagangan take mai kwalelen Saida tasanya kayan sannan tafito yana tsaye ganinta yasa kawai yakama hanyar fita tareda cewa muje ko haka tabï bayanshi cikin sanyin jiki har suka shiga mota baikuma kallon gefenta ba Suna isa kofar gidan mama tatsaya kallonshi yace "kifita zanwuce, tace " Sageer! Yace"kitafi kawai zata kuma magana yadaka mata tsawa mai firgitarwa ba arziki ta bude tunkafin takarasa rufe motar yafisgeta tareda badeta da kura' Tasan yayi fushi sosai kuma ita kanta bataji dadin yanayin ba to meyasa nayi mai haka wai? Direct gidan Auncle yawuce yasamesu Zaune Afalon harda yaran duk şuka taso suka taroshi yakarasa yazauna tareda dukar da kanshi cikin girmamawa yake gaida Auncle tareda Aunty Nena Alhaji yace " dama ina jiranka har yanzu baka mun bayanin komai ba inaso ka rubutamin takardar Safeena kabani nasan cewa ban kyauta makaba tunfarko don haka nakeson ingyara kuskurenda nayimaka Naje gidansu ita Humaida nayi magana da babanta yanzu dai zancen Aurenku da ita nakeson Agyara nakuma yima babanta bayanin yanda Akayi Auren naka saboda yarinyar tace bazata yarda ba da sai kun rabu da ita Safeenar Nasan kuskurena ʼne shiyasa nakeson ingyara lamarin,yakalli Alhajin yama rasa abin cewa Yanzu Humaida ce zatace wai sai yasaki Safeena sannan zata yarda ta Aureshi? Waye yafada mata yana sonta? Ita batasan cewa akan Safeena zai iya rabuwa dakowa ba , kada Allah yasa ta Aure shin Saida Auncle yadawo dashi daga tunanin ta hanyar kiran sunanshi Sageer banaso inshiga rayuwarka shiyasa nake kokarin ganin komai ya dai daita (niko nace kana kokarin bata komai dai) Yace "Auncle kayi hakuri na hakura da Humaida tunfarko ita tace tafasa don haka don Allah Abar zancen kawai Alhaji yace kana nufin haka zaka zauna ba Aure knn shekarunka fa sunja Sageer yaka mata ka Ajiye iyali, Sannan inka yanke shawara ka kawomin takardar Safeenan jeka yamike cikin sanyin jiki yashige cikin dakinshi tunda yashiga yakasa zaune yakasa tsaye yana faman tunani Shi tayaya zai iya sakin Safeena ina aiko sama da kasa zata hadu bazai iya sakinta ba sannan ita Humaida zatace sai yasaki matarda yakeso kafin ta yardada Aurenshi gashi yanajin nauyin yacema Auncle dinshi yanason Safeena Duk da tabashi haushi Amma bazai iya sakintaba itace rayuwarshi ita kadai yakeso da ita kawai zai iya rayuwa....🖊 [2/19, 4:30 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION1💫 _(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_ 3⃣0⃣ Duk hankalinshi yatashi yarasa ta ina zai fara yima Auncle zancen yabarshi da Safeenar shi yadaina zancen Saki bayasan Auren Humaida shi Safeena ta isheshi rayuwa. Haka yayita yawo atsakar dakin kafin daga baya yadaga waya yakira Yusuf yana dagawa "yace wato kai idan bakanada damuwaba baka damuwa dani ko? Wai meye yadauke maka hankali daga kaina har aikinka ?anamin cmplain narashin concentrating akan aikin ka, yanzuma ina kan hanyar zuwa kana ina ne? Yace "wannan dogon sharhin fa? Ina gidan Auncle ,yace ok ganin karasowa,fita waje yayi domin taron Abokin nashi har, Sunsamu wuri daya Acikin lambun yafara yimai bayanin gaskiyar lamarin Yusuf yafi kowa murnar faruwan Hakan kobanza Abinda yake tsoron faruwarshi yanzu bazai faruba, Saidai cikin damuwâ Sageer din yace "yanzu yazanyi da maganar Auren Humaida? Auncle yace sungyarota, "kuma kaima kasancewar bana sonta. Safeena nakeso itace matana da ita nakeson rayuwa, yace" to kasamu Auncle kayimai bayani mana, "Dude mekakeso infada mai? Incemai muna soyayya da Safeena tuntuni? Yakakeso yadaukeni? Hmmm ok yanzu menene Abinyi? "Zaka saketanne saki ? Insaki Safèena?(are you dreaming?)wlh duk abinda zaifaru saidai yafaru Amma bazan Saketa ba. "Kainifa idan basu bani matana muntareba wallahi zamuyi jego agida ,cikin darîya Yusuf yace mutumina bakada sąuki wallahi , Sundauki lokaci suna tattaunawa har zuwa lokacinda Menal tafito Sageer yatafi yabarsu gidanshi yakoma, Safeena nashiga gidan mama tace mata ina Sageer din? Tace yawuce tace dama Alhaji yazo gidan nan baidade da tafiyaba yamin bayanin komai naji dadin lamarin tuwona maina don haka dole mufara shirin tarewa, Ina kuka tsaya ma tukun Dadynki ya fadamin kunbar gidan tundazu ina fata baki biyemai ba dai ko? Don nasan yaran ýanzu bata ido garekuba, kibari muyi gyara yadda akeyima kowacce yar gata kema Ayi miki kinjini ko? Itadai kai kawai take kadawa kamar kadan garuwa duk hankalinta nakaʼnshi tasan yayi fushi da ita amma yazatayi tana jin tsoronshi gaskiya yanda take ganinshi tasan bawai aikin hankali zaiyi mataba, Tunda tayi sallar Azahar Mama tafara yimata hadin kayan harka domin fara gyara yar tata kaya masu inganci da Amfani kafin tamata wani hadi na matsi wanda ba budurwa ba ko matar Aure tayi shi mai haihuwa saitamin godiya, _kukama kafa inbaku sirrin fans_ Itakanta taji canji sosai ajikinta fatarta kuwa bata bukatar gyara don skin dinta mai kyaune tana maintaining kwana biyu Mama tadauka tana gyaran inda yakamata Ciki da waje ita kanta tasan yanzu idan tashiga hannu bazata fito free ba don taji gyara harda na nono sunwani kara cikowa suntsaya kyam gwanin sha awa Aunty źaliha ma takawo nata Aboye duk sunata ruda mata jiki gashi tayi kewarshi ko takira baya daga kiranta duk tanajin ba dadi Âranta Yariga yasaba mata da wasa da jikinta ga irin gyaranda take faman sha ita kanta har mararta na daurewa tsabar tsumuwârda tayi don wani hadi da mama tayimata na *mazarkwaila da žuma da kanunfari* _Ga dadi gakuma aiki_ Gaba daya yau haķurinta yafara gazawa tunda safe take kiranshi wayarshi akashe duk hankalinta yatashi kwana biyu inta kira wayar nashiga saidai dauka ne bayayi Amma yau tun safe wayar bata shiga har gashi yamma yayi, Tarasa abinyi gashi batasan waye zata kira tatanbayeshiba kawai ta yanke shawar fita zuwa gidanshi, amma yazatayi tafitan? Cikin dabara ta tashi tareda Addu ar dacewa tasamu mama Afalo tace zataje ta amso sako gidan Aunty Zaliha tace tazo ta karba, Sanin datąyi ba nisa sosai da gidanta tace ok tashirya driver yakaita ,duk da bataso zancen zuwa da driver ba Amma taji dadi Wanka tashiga tareda wani hadin turaruka da Aunty zaliha tamata na wanka tasheko wanka tadauki lokaci tana kalkale jikinta lungu da sako, Tashafe jikinta da hadin humra mai kamshi tareda tada hankalin duk wani lafiyayyan namiji sannan tasamu wata irin doguwar riga mai gidan bra takamata sosai tafito da kayan harka Tazuba simple makeup lips din nan yasha maroon janbaki ta zunbula hijab akai tareda daukar pos dinta tafito tana tashinkamshi, Saida driver ya Ajiyeta akofar gidan Aunty zaliha yatafi kafin ta tare napep tafadamai unguwarda zai kaita akofar gidan ta umarci mai napep din da ýatsaya tafita tasallameshi kafin tashiga gate din Mai gadin naganinta yafara gaisheta don yaganeta sunzo kusan sau uku gidan da oga tace "yana ciki? Eh ai oga yakai kwana uku ba lfy har ruwa Aka karamai taji gabanta yafadi da sauri ta wuce shi batareda tasaurari sûrutuň mai gadiba Tana shiga tasameshi akwance Akan gadon cikin sauri takarasa kangadon tareda dagoshi jinmuryarta yabude ido tareda kallonta cikin magagin zafin zazzabin yace mekikazo yi kuma bayan kina guduna? Cikin tsananin tausayi tace Am sory my dear bazan kuma ba meyasa kaki daga kirana ķwana biyu gashi yau nakira wayar akashe Ashe bakada lafiya why? "Kece kika jamun ciwo Safeena kina guduna yajanyo hannunta yadora akan mararshi yace marana Sãfeena pls kitaimakeni cikin tausayinshi tace bazan kuma hanaka kaina ba Sageer katashi ina sonka kaji kayi yanda kakeso da ni ni mallakinka ce, Ahankali tazame kanshi tareda mikewa ta cire hijab din jikinta tareda cewa kaci Abinci ? Yace ki hada min tea amma fara hadamin ruwan wanka. Saida yayi wanka yayi sallah kafin yasha tea din saida yayi isha i tamike tareda cewa dare yayi bari intafi kar mama tayi fada yana kallonta kasa kasa yace "Kina nufin zaki iya tafiya kibarni awann halin bayan kinsan kece matsala ta ? Haba Safeena Ahankali yamike tareda rikota cikin salo yarungumeta tareda rada mata "haba baby Tunda kikazo nake hadiye miyau kallekifa kinwani kara cikowa kalli kayan dadina yanayi yana tabata tareda kai hannùnshi kan Kirjinta yafara shafawa ahankali Tareda kai hannushi kan lips dinta baby kisanmin jańbakinki insha mana raina ya biya tundazu nake kallo yafada yana kashe mata ido tayi saurin kai bakinta kannashi saida yashanye shi tsab kafin yajata zuwa kan gado Saida yajishi Asama ķafin yazame rigar jikinta yafara tsotsar abinda yafi komai so tana kara gantsaromai su duk sunfita hayyacinsu kafin yasa hannu yafara zame pant dinda ke jikinta yaji yanda yajike sharkaf Yasan itama tashiga hannu kafin shima yacire kayanda yayi saura Ajikinshi jin motsin Abu na kokarin ratsata yasa tafara kokarin mikewa ina ai yau yayi nisa kuma yayi niyyar daukar hanyarshi Kafin tayi wani yunkurin yafasa jin irin ihunda tabuga yasa saida na wuntsilo har birona na faduwa ......🖊 _Kushirya ruwan gashi fans_ *Sory for d delay* 07062906225 [2/19, 4:50 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION💫 _(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_ 3⃣1⃣ Gaba daya yadainaji ko gani jinshi yakeyi aduniyar sama duk ihunda takeyi baisa yasaurara mataba gaba daya ya manta da kanshi yajishi cikin duniyarda baitaba tunanin zaishiga irintaba Ba abinda yake sai sanbatun dadi"prety!ashe haka kike kike guduna?karki kuma guduna please zanmutu kibarni inrika samun ni imarki ,baby u are very sweet (U are my life my one and only please stay with me)duk sanbatun da yake tareda gurnanin dadi baisa taji komaiba saboda tsabar azabarda Sageer yake gana mata yamanta da cewar itama sabon shigace? Ihu take iya karfinta yabarta amma ina saida yasamu Abinda yakeso natsuwa ta sakko mai kafin yasan me yayi, duk tsinuwur duniya Sageer yashata aranar amma baiji kodaya ba, Yana sauka akanta takuma sa kuka cikin dashewar murya tace (i hate you)bazan kuma zuwa ko kusa dakaiba Allah ni baruwana dakai cikin sauri yafara kokarin janyota tasa ihu "karka tabani mugu , Saida yaso yayi dariya amma yagimtse shikanshi yasan yayi aika aika amma ba laifinshibane ita dince akwai tarin ni ima ciki da waje har yanxu yanajin yanayin ajikinshi Gaskiya Safeena tadabance cikin sigar lallashi yace Am sory baby ba laifina bane,cikin kuka tace"eh laifina ne nida na kawo kaina kuma karka damu bazan kuma zuwa koda kusada kaiba daga yau, Cikin faduwar gaba yajanyota da kařfi "no baby don't say that again please u no i can do witout you, Kece farin cikina kece rayuwata baby kinshayarda ni dadi mai tsayawa azuciya kedabän ce prety nagode da kyautar Abu mai muhimmanci dakika bani Allah yamiki Albařka nagode baby da kika tsaremin kanki da mutuncinki "Kinbani farin ciki' kema Allah yafarantamiki jin irin kalamanda yake binta dasu yasa jikinta yin sanyi, ganin ta sakko yakara janyota jikinshi jin haduwar fatarsu guri daya shiyakara tayarda tsumin shi Nan da nan yahade bakinsu yafara kissing dinta passionately cikin rawar jiki tafara zare bakinta kamar zaiyi kuka yace prety please i need more please ina son kari kinji tafara matso kwallar wuya Tafara shura kafa jin don ita kadai tasan yanda takejin kasanta jitake kamar yakumbura tafara cewa"wallahi naji ciwo kabarni please Sageer ! "Baby kadan kawai zankara kinji?nidai tacigaba da shura kafa garin shure shure ta shuro hajiya babba ai jin guiwarta ta zunguroshi tuni yayi loosing control yace baisan hakuriba cikin zafi zafi yake aika mata da romance tun tana tureshi Hartabada kai bori yahau ai yanxuma kamar karon farkon don yanda kasanta yai tsami haka take kuka kashirban "Sageer kabarni please zaka kasheni ne, ina sai zance yake saki "baby bazamu rabu ba ketawace bawanda ya isa yasa insake ki, Saida ķo yanzu yasamu natsuwa kafin ya saurara mata yana mirginawa wayarta tafara ringin dakyar ya iya mirginawa ya dauki wayar ganin sunan dake jiki (my sis)yasa yayi picking wayar Saida yasaita kanshi kafin yace slm cikin dariyar tsokana Aunty zaliha tace "haba bros bazaka bari mukawoma itaba? Yasosa kai tareda kallon gefènda take yaga har bacci yadauketa(niko nace baccin wuya) Yace "brk da dare sister ,tace nidai kunaso kujefani cikin matsalar Hajiya mama ko? Takirani yanzu wai menake nufi narike yar uwata ne tun dazu tazo gidana har yanzu shiru, Da harzance mata batazoba nayi tunanin may be kuna tare "so is trué? Ware is she?yafara sosa keya yace"sis me kika ce mata?nace tana gidana muna wani aiki ne zata dawo yanzu, Cikin rashin ķuzari yace "sis please kice mata baku gamaba sai gobe zata dawo don batajin dadi, cikin zare ido tace" what ? Kanaso mama tayi farfesuna ko? Saida yayi dariya kafin yace sister kitaimaķa wallahi batajin dadi bazan iya dawo da ita ahakan ba,Hmm"ok bari ingwada ingani yace "tnks takatse wayar tareda tunanin rashin hakurin Sageer wato har ya aikata? Yabata musu dan gyaranda suka fara haka takira mama ta zabga mata karya tanajin sababinda takeyi amma yazatayi kanninta suka jamata, Saida tayi baccin kusan hour daya kafin tafarka tabude idanunta dakyar koda taduba agogo taga karfe kusan tara da rabi nadare tazare idanu tareda zabura tamike azabarda taji ita tasata kurma ihun azaba, Da gudunshi yashigo dakin tareda riketa "babyna lafiya? Tazabga mai harara tareda ture hannunshi cikin hawaye tafara" aidole katanbayeni lafiya bayan kasan irin abinda kamun yanzu gashi yanamin zafi sosai, Yakara matsowa "sory baby zaidaina bari inhada miki ruwan zafi zakiji dadi sosai kinji ? Tace "ni gida zantafi yanzu," kalli time dare yayi fa sai mama ta cinyēni da fadà Bai sauraretaba yawuce bthroom saida yatara mata ruwa masu dumi kafin yadawo dakin yana zuwa yásunkuceta tareda fisge zanin gadonda ta nannade jiki dashi yanufi bayin da ita, Tana wuntsil wuntsil "nika saukeni banaso kabarni , saida yasakata cikin ruwan tasa kara tareda mikewa yace "kiyi hakuri kizauna zakiji dadin jikinki please Dakyar yasamu tazauna cikin ruwan tun tanajin zafi har tafarajin dadin ruwan tana lunshe ido yatsuguna agaban jacuzyn yana mai kallon kyakkyawar fuskarta tareda tuna irin nishadin da ta bashi Yadauki lokaci yana kallonta tareda jin nishadi mara misaltuwa aranshi ,saida ruwan yafara sallacewa kafin tadan mike zaune dakyau yakalli kirjinta yanda sukayi ja Yakai hannu yafara shafawa tatureshi da sauri" please stop, kamar zatayi kuka cikin zolaya yace baby haryanzu basu daina zafin ba? Ta zabga mai harara "nidai kafita inyi wanka, "Kibari inyimiki baby kinga bakyajin dadi ko ?"nidai kafita zan iya, ok yasakai yafita yanazuwa yazare zanin gadon yacanja wani kafin yafita da wannan ya wanke, jin ihunta again yasa yadawo da sauri yasameta tana matsar ido, "Meya faru prety?bazan iya fitaba kataimakenî zafi nakeji kafata har cinyoyina ma ciwo sukemin cikin kunshe dariya yasunkuceta saida tayi yar kara saboda hade kafafunta da yayi yakalli yanda take runtse ido, "Sory baby zaidaina kinji 'don nafarkone shiyasa but second time bazaji zafiba, cikin zabura tace "wane second time? Wallahi bawani Second time nika maidani gidan mama please, Baisauraretaba direct kangado yawuce da ita yakwantarda ita tareda janyo towel yàfara goge mata jikinta tundaģa gashin kanta har zuwa kirjinta yafara gogewa cikin salonshi, Haryafara ware kafafunta Ahankali yanakallonta tayi saurin juyawa tareda matse kafar dukda zafin da takeji bazataso yakalli tsiraicinta ba haka kawai, Yakuma juyoda ita "kibari inga ciwon mana ,kabarni nidai ya warke ,haba? Múgani tafara kukan shagwaba nidai kabarni cikin salon salon daukar hankalinta yafara matsawa gab da ita tareda cewa baby zansha, Cikin zaro ido tace "me? Yakai hannunshi kan kirjinta tareda shafawa yace wannan baby ina sonsu suna birgine sosai kibarni insha ko kadan ne, Kafin ma tace wani Abu yasa bakinshi akai yana wasa da halshenshi akansu cikin kwarewa harya fara tsotsar su duk yafara canja mata yanayin jikinta tafara mika don tanajin salon nashi har tsakiyar kanta, Ahankali yake tsitsarsu yana wasa da dayan cikin shauki shidai yanason wa innan abubuwa yadauki lokaci yana Abudaya tareda taimakonta don tanajin dadin lamarin Ahankali yakeyin kasa da kanshi zuwa cikinta yafara lasar fatar jikinta cikin salo har yasauka kasanta yafara ware kafar ta har yabude ta yafara kallon yanda wurin yayi Bawani ciwo sosai kawai wurin yayi danja ne tareda kunburi kadan batareda ta ankareba taji yäna mata wani irin salonda bazata iya fassarawa ba Ahakn yasamu har yakai ga inda yake bukata, Ankuma don koyanxu saida tasha dakyar Addu a kawai takeyi tasamu ta gudu bázata kuma yarda tadawo wurinshiba , Saida ya natsu yafara lallashinta tanata Ajiyar zuciya tsabar gajiyarda tayi saida sukayi wanka yana lallabata yasamu tayi sallolinda batayiba na magrib da isha i, Kafin yabarsu sukwanta ranardai dakyar tasha saida tayita yimai kuka kafin yabarta , Gefen Auncle hankalinshi yatashi ganin kusan kwana uku baisashi a idoba tunda yamai maganar sakin Safeena yana zaune Afalo tareda Aunty Nena yace Khadija yaron nan yadaga min hankali, Tace yanzu yaza ayi kenan yąya ? Yadai nuna baya sonta kuma bazai iya fada makaba shiyasa yake gudun haduwarku, "Shiyasa ma kinga banason inci Amanar Alhaji muhammed yadanka min Amanarshi duk da ga yan uwanshi ,nasamu tsohuwa dazu munyi magana har mun yanke hukuncin raba Auren tunda bayaso kuma bazai iya fadamana ba, Kuma munyi zancenda wani Alkali zaibamu shaidar takardar sakinta inyaso zata iya Auren duk wanda takeso,munyi magana da Alhaji hashim ya nunamin bakomai duk Abinda na yanke dai dai ne duk ya'yana nè. ********** Saida gari yafara haske kafin su farka cikin sauri ya yadiro daga kangadon yafada bathroom saida yayi alwala kafin yatasheta dakyar ta mike taje tayi alwala duk yatara mata gajiya saida ta watsa ruwa kafin ta daura Alwala tafito, Tana idarwa tamike tanemi kayanta tasaka tana gamawa yashigo dauke da tray ya Ajiye ,good morning beautyful' Ta dukarda kanta yace zokiyi breakfast my wife tadan kauda kai yajuya gefen fuskarta "fushi akeyi dani my wife? Sory kinji zoki karya inmayarda ke gidan mama, ko zaki kuma kwana anan? "Allah ya kiyaye,ya kyalkyale da dariya yace "nayi laifi ko babyna ,sory zoki karya nina hada miki da kaina kinji zokici girkin megidanki, Ta zauna akasa ya hada mata tea mai kauri ya bude mata plate din wainar kwai sai dayan plate din namane yana tiriri dagani warming dinshi yayi Saida taci sosai tareda shan tea din kafin tace takoshi duk yana kallonta cikin tsananin kaunarta dake kara ratsa jinin jikinshi Saida tagama yaci ragowar tareda shanye sauran tea da tarage, Yakwashe kayan yamayar kicin saida ya wanke kafin yaďawo dakin cikin sauri yayi wanka yafito daure da towel da sauri ta fice daga dakin don batason kallonshi yayi dariya Saida yashirya cikin tsadaddiyar shadda sky blue taji aikin zamani irin na maza masu aji, yafito falon yasameta Azaune tunda taji kamshin turarenshi mai burgeta ta dago kanta cikin zuciyarta tace, Masha Allah ita kanta tasan tasamu gwarzon miji na nuna ma sa'a saida ya hure mata idon "nayi miki kyäune wifey? Ta sunne kanta yace ki kalleni ni mijinkine mallakinki sai yanda kikayi dani , Tamike tace" muje ,kingaji da ganina ne prety?tawuce yabiyo bayanta saida yabude mata mota tashiga kafin yashiga yatayar suka kama hanyar gida duk jinshi yakeyi kamar wani sabon halitta Yariko hannunta cikin nashi tareda murza hannun cikin nashi tanajinshi itadai hankalinta na wurin mama sai yanzu tafarajin tsoron karonsu, "Ki kira Aunty Zaliha jiya takira kina bcci nafada mata kina gidana so tama mama bayani ki kwantar da hankalinki, Wato yalurada yanda ta rude,saida suka tsaya kofar gidan yafara kokarin janyota jikinshi da sauri ta fisge "oh come on my wife zamuyi good bye kiss nefa kawai, Dasauri tabude motar tafita batareda tako waiwayoshiba tashige gidan yana binta da kallo cikeda nishadi da kuma zallar kaunarta saida tashige kafin yakama hanyar gidan Auncle Yana fakawa Auncle yafito zai wuce aiki saida yajirashi yafito yakaraso suka gaisa kafin yagaishe shi, "Son guduna kakeyi ko? Yanzudai kayi hakuri bazan shiga rayuwarka ba ga takardar sallamar Safeena na karbo A court yanda na daura baka saniba na war ware zanje inkai mata idan tasamu miji tayi Aurenta . Yanzu zaka natşu kayi aikinka ko don nasan duk rashin son Auren ne yasa ka kauracema gidan nan da kuma office............🖊 _tafaru Sageer fans_ 07062906225 _banda maza please nidince dai momyn Ammar_❤ [2/19, 4:52 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION💫 _(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_ https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 3⃣2⃣ Tsaye kawai yayi yana kallon takardar da ke hannun Auncle dinshi,yama kasa magana,me hakan yake nufi? Aurenshi aka raba da Safeena? Har Auncle yagama mai bayani ya shige mota yatafi bai dawo hayyacinshiba, saida yadauki lokàci yana tsaye jiyake duk jinin dake yawo cikin jikinshi yatsaya, Dakyar yake daga kafarshi zuwa cikin gidan,yana shiga falon yazube Akujeran baiko kulada mutanenda ke cikin falon ba saida Menal tace "bros lafiya?sannan ya lura dasu harma su Al ameen da suka zauna kusa dashi, Aunty Nena dake gefe tace "Son yadai?cikin rawar jiki yace Aunty me Auncle yake fada? Yaraba Aure na? Tace "relaxed Son tunda ka kauracema gidan nan hankalinshi yatashi, "Yasan dalilinka na yin hakan,Sageer ka duba irin rayuwarda ka daukar ma kanka Ayanzu duk saboda Anyima Aure da Safeena! "Yaushe rabonka da zuwa office ?yanzu kakarka tun da kuka hadu Anan gidan tayita zaryar zuwa gidan nan domin kai bakataba tunanin zuwa wurinta ba haba Sageer meyasa kazama haka? "Ba haka nasanka ba, Sageer i no before he is strong, humble and hard working, what came over your head now? "U are weak why? Aunty nasani Am weak kuma she is the reasong behind it,)yanzu not only weakness i will surely die, "banfahimci zancenka ba Sageer ? Aunty meye kukeyi haka? "Da farko kun taimaki rayuwata Amma yanzu cikin lokaci kadan kunkashemin rayuwa, ta ina zanfara why why why? Duk yaran Aunty takoresu don taga alamar baya hayyacinshi gashi takasa fahimtarshi duk ta rasa Abinyi ma yaruda ta cikin sauri ta dakko mai ruwa mai sanyi ta zuba mai tareda bashi "Kasha ruwa Son kamun bayanin Abinda yake ranka,ba musu yakarba saida ya shanye kafin yamika mata cup din, Yadanji natsuwa aranshi Aunty duk tarasa meke damunshi wacece tasashi weak? Humaida ce sanadin? Da gaske yanasonta ke nan? Yana dan samu natsuwa yamike Aunty tace" ina zakaje bakamun bayaniba Sageer? "Ina zuwa Aunty" Da sauri yafice batareda ya saurareta ba, Sageer Sageer !baiko jinkiran nata duk yabarta cikin damuwa yasata a duhu, Auncle yasamu hajiya mama da takardar sakin tareda yimata bayanin komai ,dama mai jira saita hau ruwan balã i "tana salallami yanzu Alhaji maiyarda yarinya karamar bazawara kukayi saboda son zuciyarku? "Safeena da Sageer duk ya'ya na ne kuma duk matsayinsu daya awurina Amma dole intsayama Safeena,ko dankunga uwarta nada kawaici kukeso ku cutar min yarinya ? "Zandauki mataki ,yanzu shi Sageer din ne zai nuna bayason Safeena ?me yake nema awurin mace da batada shi? Bakomai Alhaji kaje,mikon takardar insha Allahu Allah zaibata miji nagari , Kuma indai na isâ da Safeena nizan zama gatan ta. Duk ta hanashi koda magana takasa fahimtar dalilinshi bayaso yashiga hakkin yaron kuma dan Amana, Ganin fadan nata bana kare bane yacé "hajiya Allah yabamu Alkairi yafita,yana fita tamike cikeda balai tafice driver yakaita gidan ummi tundaga kofar shigowa ummi tafara jin sababin mama, "Halima !na am ya'ya lafiya dai ko?inafa lãfiya 'kinaji kina gani sun mayar miki da ya' karamar bazawara,ras gaban ummi yafadi,"ya'ya wace yar kuma? "Safeena kinga takardar shedar sakinta wai yaron bayaşonta yana gudun gidan Alhajin ,yanzu saboda guduņ bacin ranshi zasu cutarda ita ,don na lura ita kamar tana sonshi shikanshi idan bayasonta meyasa yake nemanta? Hmmm ummi tace"ya'ya duk yaran nan matsayinsu daya awuriņ mu dole muba kowanne hakkinshi tunda bayaso baza ayimai doleba, Ai sai fadan yakoma kan ummi "ai dole kifada saboda kawaicin ki da zai cutar dake ,yarage naki nidai zantsayama yarinya kuma kifadama danki tunda bayasonta kar yakuma takomin gida ehm, Tamike tace ni nafita kuma zan nuna muku isata Alhajin ma inya dawo kifada mai ýasameni , Tafita tana mitar "koda ban haifi mace ba inada na yan uwa dole kuma intsaya tsayin daka inkwatar musu yančinsu indai ina raye, Safeena tunda tadawo takwanta baccin wahala don har lokacin jikinta ciwo yake mata har wani zafi jikinta yayi har fitar mamã bata saniba, Tana kwance taji numfashinta na gauraye da kamshinda tafiso Arayuwarta yanzu ,ahankali take bude idonta tasaukesu Akan fuskarshi yana mata kallon kurulla, "My sleeping beauty'yajikinki da sauri tamike har bayanta na Amsawa tunawa da tayida dakin datake kwance, cikin zare ido tace mekazoyi kuma? duk da yana cikin damuwa saida yayi murmushi, "Prety relaxed,kinaji na..bai fadi Abinda yayi niyya ba mama tashigo cikin fada jin hayaniyarta yasa yadiro Agadon suka fito falon ,baki tasaki tana kallonshi mekuma yakawoka? "Kace baka sonta me kakeyi mata cikin daki? Ke kuma sakarya kibiye mai ya gäma da Albarkar jikinki bake bace zabinshi wannan yar mai ido a tsaitsaye yake so, "Yariga yasakeki !cikin zabura ta waiga tana kallonshi yafara girgiza mata kai don baisan mezaice ba, "Kafada mata aikasan komai tunda kaine sanadin komai ,cikin rashin kuzari yace mama ...cikin fada tace "kamun shiru kawuce can wurin uwarka Halima da Auntynka masu daure ma "Ke kuma kibude idonki kijini ba aure atsakaninku yanzu Aurenku ya HARAMTA wanda ya hada yaraba da son ran wannan tanuna Sageer Tunda aka fara maganar ba abinda takeyi sai kallonshi tana girgiza kai shima hakan cikin rashin kuzari tace Sageer baka sona?ka sakeni?yafara cewa"look prety listing to me ,answer my question Sageer anraba Auren mu da gaske? "Karya nake miki kenan to gashi idonki yagane miki tamika mata takardar tasa hannu ta karba tareda juyata tama kasa fahimtar komai dake ciki sulalewa tayi kawai zata fadi da sauri yatareta _ Tafada jikinshi cikin sauri tazare jikinta tareda ja baya tana kuka sannan tajuya cikin dakin tana kuka mai tsayawa Arai duk yafirgice cikin rashin mafita yakama hanya zaibita, "Ina zakaje kuma zokatafi gidanku 'kamar zaiyi kuka yace "mama don Allah kibari inyi mata magana' bawata magana katafi kawai Sageer baka sonta shikenan Anraba, "Cikin zuciya yace taya za araba Aure batareda yardar mutum ba?"da yardarka akayi komai, don haka kaje kayima mai daurema bani ba,don haka fita min agida , Cikin tsananin tashin hankali yafita gashi tayi fushi dashi kallonda takemai na tuhuma yafi komai daga mai hankali taya zai iya rabuwa da Safeena? Tariga tazamashi yazama ita ,itace jindadinshi ,yazai fara rayuwar jin dadi batareda ita ba? No way. Haka yafisgi motar baìma san ina zai nufaba,zucyarshi tabashi kawai yawuce gidan ummi, Yana fakawa yanufi cikin gidan cikin tashin hankali baiko ganin gabanshi yana shiga falon ummi nafitowa yananyinda taganshi ciki yadaga mata hankali da sauri takaraso ta tareshi, "Sageer lafiya meya faru dakai ?sai kawai yafada jikiñta yasa kuka "ummi zan mutu idan sukace zasu rabamu cikin tashin hankali ummi tace "yimin bayani yarona kaji kadaukeni tamkar ma haifiyarka , Jininmu daya ciki daya muka fito da ita kaji kanatsu kamin bayani .ya saitakanshi suka karasa cikin falon tareda zama kan kujera duk hankalin ummi yatashi "inajinka me yafaru? So suke surabamu ummi inason matata sun rabamu ummi bazan îya rayuwa ba Safeena ba ina sonta!Hmmm tayi ajiyar zuciya tace "Meyasa tunfarko baka fadaba kayi shiru tunkafin hakan ya Auku ?yanzu ya zamuyi sunriga sunraba Aure nidai yanzu shawarata amatsayina na mamanka kabar ya' ya da yarta zanje ingyaro zancen Aurenka da yarinyarda kakeso' Kallonta yakeyi wani iri "ummi Safeena nakeso itace zabina ba Humaida ba ,Sageer zurfin ciki ya janyo maka meyasa kayi shiru tama rasa tacewa tadafe kai, "Yanzudai kayi hakuri komai zai daidaita kaji bari Abbun ku yazo zamuyi magana kaje gida ka huta ko, aa ummi zantsaya anan ki kirata kibata hakuri ummi ina sonta! Duk ya susuce saikaçe ba Sageer yaro mai class ba duk ya susuce akan mace, "Ok zamuje ka huta adakin Safeena ko? Kasaki jikinka nan gidanku ne kaji' ta nunamai dakin yashiga ciki ba Abinda yakeyi sai kamshi kamar tana dakin ya lumshe idanu yana me shakar kamshin jiyake kamar tana ciki, Yakarasa kan gadon yakwanta yana feeling dinta har cikin tsokar jikinshi jiyake inama tana kusa dashi da ya lallasheta yã nuna mata cewar itace kawai burin ranshi, itace farin cikinshi, Gefen Safeena tunda tashiga dakin take rusa kuka ita tasani duk da wahalar da yabata tana sonshi kamar ranta batajin zata iya rayuwa ba Sageer shine first love dinta, Wannan ranar ko bacci barawo saida yabarsû Sageer kintafiya yayi yace zai tsaya da ummi don itace mutum tãfarko da zai iya fadama damuwarshi bayan Safeena yana ganinta kamar momynshi , Abbu ma lamarin yadaure mai kyau don Abin yazo da sarkakiya shi Auncle yace Sageer bayason Safeena shikuma gashi duk ya susuce musu saboda ita gashi Anraba Auren, Sun kwana tattauna lamarin yace Abbu bayason yasamu Auncle da maganar kar suyimai yawo da hankali don mutumin yayi iya kokarinshi da Sageer arayuwa don haka dole suyimai kara Akanshi Mama ko takwana mita itama tunda Safe takira Safeena da duk ta süsuce daga jiya žuwa yau ganin yanayinda take yasa mama ta sassauta fadan cikin taushin murya tace "Kiyi hakuri Safeena kowane mutum da irin kaddararshi ku taku kaddarar kenan Abbun ku jiya yamun bayani ba laifinki bane ko na Sageer ku yadda haka taku kaddarar tazo muku don haka kiyi hakuri Allah bai kaddara zamanku tareba don haka nakeso kidauki dangana, Ga dan uwanki nan nasan tunfarko kuna shiri dashi jibi zai dawo daga cairo idan har na isa daku duka inaso Adaura muku Aure cikin shock tadago kanta tareda cewa waye mama? Aliyu" Tazaro ido waje tatuna ranarda Sageer yagansu sun hadu A store baimasan dan uwanta bane ya haukace bare yanzu yaji hadin da mama keshirinyi toma wai ta ya ya ? Insuna ganin basu tareba ita tasan iddah ta hau kanta tunda yatakêta amma ta yaya zata fada musu hakan? Har tagama maganarta batasan inda kanta yakeba tunaninta yayi nisa Sageer kawai takeson gani Tana shiga dakin ta kunna wayarta don tunjiya bata koma kan wayarba aiko masages nashi ba iyaka harda na Aunty zaliha bata ko kai ga budewaba kiran Auntyn yashigo , Da sauri tadauka tana jin muryar Auntyn tafashe da kuka abinka da dan uwa itama sai hawaye cikin taushin murya tace kizo kisameni yanzu banaso inzo gidan Mama kinsanta , Tace ok bari inshirya,Aunty na ajiye wayar tace kajirata tana zuwa yanzu, Hmmm tanks sis yana zaune agefenta duk ya birkice mata Saida tashirya kafin tacema mama zataje wanke kai ta karbi key ita tatuka kanta har gidan Auntyn ta tana fakin taga motarshi taji dadi sosai cikin sassarfa tayi cikin gidan yanajin takunta yamike batareda yadamu da Zalihar ba yarungomata yana sauke numfashi cikin sauri tabar musu falon Saida suka dauki lokaci kafin yadan saketa yana kallonta cikin ido "i miss you somuch my prety itama cikin hawaye tace "me too'cikin jin dadi yace realy? "Bakya fuşhi dani baby?tace "um um, good muje mudawo babý tace ina ? Baby baki yarda danï bane ? Tace ok muje ficewarsu sukayi batareda sanin Aunty ba sai gidanshi, Ganinsu agidanshi yabata tsoro cikin rawar jiki tace mezamuyi Anan ?muje ciki kigani tasan baika mata sukebe ba Ahalin yanzu Aurensu ya HARAMTA Haka tabishi cikin gidan tun daģa falo yafara kising dinta yana cire kayanda ke jikinshi kafin yacire mata hijabin jikinta yafara kokarin cire mata kayan jikinta cikin rudu tace stop Sageer! Yace why ?kasan HARAMUN ne mu aikata hakan yanzu.........🖊 _HARAMTACCIYAR SOYAYYA tadawo kenan_ *kuyi hakuri fäns darashin posting jiya nayi ya goge kuci gaba da biyoni Allah yäbar kauna* 07062906225 _Coment only_ [2/19, 4:53 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (Romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCITION💫 _(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_ https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *dole inshare muku hawaye my fans musamman ku nawajena UMMU JIDDAH dake MAMAN SAUWWAMA harma dake ta wajena my sis AISHA uwar gidan dan fìllo Allah yabaku zuri'a tagari* 3⃣3⃣ Duk jikinshi rawa yakeyi yace"baby meyasa ? "Karki yimin haka please"kibarni hankalina ya kwanta'kece kawai zaki dawomin da natsuwata" idan kin hanani kanki bakiyimin Adalciba" "Cikin hawaye take cewa "Sageer'kasan ba Aure Atsakaninmu ko? "Waye yafada miki hakan? Ni Ąure na na kanki ko kotun basu isa suce zasu raba mana Aure ba, saida yardar mu , Yaci gaba da Abinda yakeyi ganin da gaske yakeyi yasa tazame jikinta ta dauki hijab dinta cikin kuka tafara cewa "Am şory Sageer 'bazan iyaba gaskiya ba Aure Akanmu , Duk jikinshi rawa yake "Safeena yanzu juyamin baya zakiyi kikalli halinda nake ciki" gaba daya narasa natsuwata" Duk adalilin sonki kitaimakeni Safeena ta wannan hanyar kawai zanji saukin wata damuwar kitaimakeni yakarasa yana mezubarda hawaye, Ganin hawayenshi ya mugun tashin hankalinta kamar Sageer yana kuka saboda ita bayan kuma itama tana sonshi kamar ranta, Cikin sauri ta rungumeshi tsam cikin kirjinta jinta da yayi akirjinshi yasa ya zame zauné da ita akasan capet dinda ke cikin falon yakuma zare hijab din ya wurgar fuskarshi yasa atsakiyar girjinta yafara gogawa yana shakar kamshin dake jikinta, Ahankali yake shafar jikinta har zuwa kan Abinda yafiso tasama yazame doguwar rigarda ke jikinta tareda balle bra dinda ke jikinta, Yafara wasa dasu cikin shauki da lallashi har yakai bakinshi kansu yafara tsotsa kamar sabon baby jin yanda yakeyimata yasa tamanta da zancen HARAMCIN tabashi kai bori ya hau ganin tashiga hannu tana mayarda martani yasa ya sungumeta sąi cikin daki Duk sunfita hayyacinsu kowa na kokarin yafarantawa dan uwanshi yau itama da kanta tadage wurin farantamai shikanshi yaji dadin yanda takeyimai Ayau musamman data gano (weakness) dinshi, Ranar sunfarantawa juna sosai saida yasamu natsuwa kafin yakoma gefe yana maida numfashi yajanyota cikin jikinshi "baby mezanyi idan bakya atare dani? (I cn't leav without you)kece farin cikina karki bari arabamu kibini muje CAIRO zanje akan harkar aikina kibini muje prety" mu tafi muyi nisa da kowa da matsaloli dagani saike" "Banaso kiyimin nisa' nasan ba wanda ya isa yaraba mu, bazamu rabu ba kinzama rabin jikiña kece rayuwa...tayi saurin rufe mai baki da ʼnata saida tayi kissing dinshi sosai kafin ta zare bakinta saida yayi wani irin numfashi dazata cire bakinta" why baby? "Meya faru? Kici gaba please, "Kicigaba (Am enjoying it) no my dear bari intafi kar mama tayi fada , "please ki ban Amsa zaki bini? "Kasan bazai yuwuba Sageer" koda munada Aure bare yanzu.. cikin fushi yace waye yaraba muna Aure? "Wallahi bawanda ya isa yarabamu prety" nidake mutuwace kawai zata raba mu ko mutuwar nafiso ni in mutu inbarki.. tasa hannu tarufe mai baki" meyasa kake cewa ka mutu kabarni ? "Bakamun adalciba nikuma inyi ya ya idan baka araye? Ai baki damu daniba, "nadamu dakai Sageer fiyeda yanda kake tunani "ina sonka fiye da yanda kake sona, Murmushi yayi najin dadi uace" idan kindamu dani kibini muje CAIRO, bazai yuwubâ Sageer" why? Aure za amun Sageer! Wani irin zabura da yayi yatashi zaùne cikin kallon banji da kyauba"me kikàce? Aure za ayimana. Yawani irin fisgota jikinshi "waye zai daura miki Aure akan nawa?uban waye zai Aureki ? Yawani matse mata kafađu duķ ya firgice mata idanunshi sunyi mugun ja tsabar kish"Safeena ketawa ce nikadai zan mallakeki da jikinki banason ko kallonki wani namiji yayi bare har ya kaiga yimiki magana, "Ina da kishi akanki wanda nikaina tsoro nakejï akanki zan iya yin komai Safeena, "Waye zai daura miki Aure?waye shi?a ina yake? Dakyar tasamu ya sassauta mata rikon tace"yaron mama ne,shine kaganmu tare A store, Wani irin tureta yayi cikin karaji" oh dama nasani kina sonshi" nasani Safeena nagani a idona shiyasa kike saurarenshi yana ina? "Sageer "ina ya haukace mata baya kojinta ganin idan tayi wasa zata iya cin duka yasa ta diro akan gadon ta nufi toilet ta tsaftace jikinta tafito Ba abinda yake saikai da kawo Atsakar dakin ko kaya babu ajikinshi tsabar kishi haka yake yawon ganinshi atsaye haihuwar uwarshi yasa ta koma da gudu cikin bayin don bata taba ganin hajiya babba Afiliba sai yau, Haka yake ratsata tab dole taji jiki Ashe lallai Sageer ya cika namiji ya wuce da tunaninta shi baikõ gantaba harta koma saida yagaji da jira yafada toilet din yaganta Atsaye , Ganinshi Ahakan yasa tayi saurin juya mai baya cikin fushin yakarasa kusa da ita tareda juyoda ita" nikike tsoro ? Me kike tsoro? Yaja hannunta zuwa jikinshi da sauri ta kwace" meye haka Sageer? Inaso kiyi wasa dani ne , ta zaro ido haba Sageer kabarni please intafi kace inbari kasamu natsuwa nabari yanzu kuma kace wani wasa "eh saurin me kikeyi? Bazaki koma gidan mama ba Safeena! Kizauna dani ko kitafi gidan ummi' Kallonshi kawai takeyi tareda mamaki ita ta isa tace zata bar gidan mama yanzu, why? Banaso ku hadu da shi kibaŕ gidan kibini mubar kasar nan Safeena hankalina zaifi kwanciya, "Bazan iya bijirema mama ba," bazaka fahimce niba Sageer!" ko ummi bazata barni ba Abbu ma yaji zanfuskanci fushin shi, "Nine baki damu da tawa damuwar ba ko Safeena? Inada kishi ina tsananin kishinki banson ganinki da kowane namijin , "Am sory bari intafi yamma zaiyi kar anemeni kaga munbar Aunty batareda sallama ba, "bazaki biniba? "Kayi.. ýayi saurin daga mata hannu "ya isa( i understand) nine nadamu dake amma ke baki damu dani ba kije kishirya zanzo in mayarda ke gidan da kikesõ yanzu, Ganin yariģa yayi fushi tafitã tareda shiryawa saida ýafito yashirya shima yace"muje tana kallon yanda yayi fushi ko kallonta bayason yi saida ya direta kofar gidan mama "Kije amma kisani gobe zanbar kasar nan, dole inyi nisa dake , "bazan iya tsayawa ina ganinki da wani ba koda dan uwa na ne kuna inuwa daya ba, zan iyayin abinda bai dace ba, Cikin tsoro tace "ina zakaje? Badamuwarki bane kije kawai kifarantawa wa inda kikeso" zatayi magana yadaga mata hannu( no need)kitãfi kawai, Yafito ya bude mata kofar tafito ya kulle yakoma cikin motar yatayar ya juya Asukwane yabar gidan tana tsaye tana kallonshi har ya bace mata duk jikinta yayi sanyi dakyar take daga kafa harta shiga cikin gidan, Gidan Auncle ya wuce tareda tattara kayan da yake bukata cikin sauri bayason ya hadu dakowa don ta baya ya shiga saida yagama yaja Akwatin yaga farar envelop yadauka yana juyata ganin time na tafiya yajefa a pocket yafice Gidanshi ya wuce, Ranar ma haka wannan daren ya kasan cemusu ita tana tunanin mafita tasan duk sonda take mishi bazata iya binshiba ta watsama mama kasa a ido , Saita dauki waya zata kirashi saita fasa har garin Allah ya waye mama tafara shirin tarbar Aliyu danta tilo duk takasa zaune takasa tsaye Safeena kuwa hankalinta nakan Sageer don har karfe sha biyu lokacinda Aliyu ya iso takasa kabuka komai saida ga baya ta yanke shawarar kiranshi Amma tana kira taji (switchup) Haka tayi ta ģwadawa time to time amma (the same story) taji isowar Aliyu amma batada niyyar fitowa saida mama ta leko tace kifito ga dan uwanki ya iso batada zabi dole ta mike tasanya zunbulelen hijab Tasameshi zaune anzagayeshi da Abinci kala kala tun fitowarta yaji kamshinta yana tashi kasan cewarta mai son kamshi akoda yaushe shiyasa yakama jikinta da kayanta, Cikin fara a yace"aa my sister kina gidan nan dama? Ina mijin naki yake? Carab mama ta karbe tace Auren ya mutu tadawo nan, "Subuhanallah garin ya ya? Tace ikon Allah kadai bari ka huta zamuyi maganar har cikin zuciyarshi baiji dadi ba mace kamar Safeena za ace An saka? Shi ake kira sakin wa wa , suna gaisawa ta koma dakin datake don hankalinta baya kwance, Wasa wasa har aka dauki kusan sati bashi ba labarinshi tun tana daukar Abin wasa har saida takaita da neman Yusuf ta tanbayeshi yagayamata ai Sageer ya tafi CAIRO hankalinta ya mugun tashi don bata taba tunanin zai iya tafiya yabarta ba har gashi Andauki sati biyu , Duk ta fita hayyacinta gawani zazzabi dake shigarta duk daren duniyar nan kuma data tashi shikenan yau kuma tana tashi dakanta ta tashiga kitchen don ba Abinda take kwadayin ci kamar koko da kosai don haka ta dora dakanta Saida ta gama ta lafto yaji cikin kosan tafito falo har miyanta na tsinkewa tayi dai dai ta fara ci saida mama ta fito tasameta "yau me nake gani haka yar nan? Koko kuma da kosai ? Ta dukar da kai tace "shinaji inason sha yau mama, kallonta kawai mama keyi tana kiyasta Abu aranta ganin yanda Safeenar tawani dashe tayi fari ga yar ramar da tayi , Wucewa kawai tayi batace komai ba tana gamawa ta dauke kayan ta koma dakinta sai bacci ba ita tafarka ba saida Aunty Zaliha ta zo gidan ta tasheta Ita kanta Aunty tana ganinta saida tace sis wannan karon dai ba escape , name kenan? Kinada ciki" look at you" duk kinkara kyau ga shi kirjinki yakara cika. ciki? Tazaro ido saida gabanta yafadi ciki fa? Kije kiga likita Safeena" Aure dole subarku kenan Allah yasa hakan don inasonku tareda bros kun dace, wato ranar sai kuka gudu ko? Tadukarda kai tace ai shine, shine me? Tayi shiru cikin tsokana tace kishirya kiga likita Allah yasa da gaskene hasashe na, Itadai hankälinta yatashi bataso ta nunama Aunty haba ai da kunya ta yaya ma hakan zai faru karo daya kawai fa sukayi last kawai romance ne taya ciki zai shiga? daga yi daya. Har Aunty Zaliha ta tafi hankalinta bai kwanta ba kuma haka ranar takwana da mugun zazzabin tana tashi cikin dauriya tashirya zuwa Asibiti ko mama bata fada mata gaskiyaba cewa kawai tayi zataje gidan ummi, Batakai ga fitaba Yusuf yakirata tadaga Sungaisa yake cemata yana kofar gidan mama tayi mamakin zuwan nashi lafiya? Dama tashirya kawai ta fice tasameshi lokacin tafara gala baita sungaisa yake mata bayanin Sageer ne yadamu wai yazo ya dubata aiki ne ya rikeshi yadamu sosai, Hmm "takasa cewa komai tace ok tanks zanfita ne yace kiyi kokari kidauki kiranshi yace yakiraki jiya baki daga ba please yadamu Tace ok zata daga amma tayi fushi itama sosai dashi yanda yatafi yamanta da ita dole ta nunamai fushinta da wanne zataji ? Yace "muje inkaiki ko ina ne zakije bataso yasan Asibiti zataje amma gwara shi yakaita da direba yakaita don bataso asan ina zataje kuma gashi bazata iya tukiba tana jin wani irin jirijiri, Cikin sanyi tace zanje Asibiti ne, "bakida lafiya ne kenan shiyasa mutumina yadamu? Tace eh bawani ciwo bane zazzabine, ok bismillah muje Asibitin da yasan Sageer nazuwa yakaita don likitan Abokinsu ne yana ganinta yafara tsokanar Yusuf Amaryar tamuce wannan ? Eh matar sags ce cikin dan lokaci yafara yimata tanbayoyi ganin bai ganeba yasa aka yimata test gwajin farko yaga dan jāririn ciki da yan satittika , Yace "congrat madam ki kula dakanki sosai kafin inyimai bayani shi ogan idan yadawo cikin kadawar hanji taji cikinta ya mugun durar ruwa shike nan ta faru takare duk kunya takamata tank god ma Yusuf yafita baijiba Saida ya hada mata magunguna masu amfani kafin tafito duk ta tsure ta ina zata fara? Har yasauketa gida bata samu mafita ba , Haka ranar ta kwana zullumin karonta da mama, washe gari haka ta daure ta koma Asibitin batareda yima mama kwakkwaran dalilin gantalinba , Likitan naganinta yace "lfy madam ? Ina fatar bawata matsala?cikin ráshin kuzari tace don Allah inaso ka taimakeni ka cire min wannan cikin, shikanshi yaji tsoron kalmar mezaisa tayi wann tunanin? Yace" meye dalilinki nason cire cikin jikinki bayan da ubanshi? "Bazaka gane ba katai makeni nidai banason cikin nan yanzu don Allah, ko inje wani wurin Ganin da gaske takeyi yasa yace ok ki bari zuwa bayän kwana biyu cikin yacika wata daya yanzu bazai ciruba akwai risk cikin hikima yamata bayani harta gamsu ta tafi tana fita yakira Sageer Awaya, "Bokan turai katuna dani yau" hmm kaine bakada Zumunci sag , yanzuma akwai dalilin kiranka cikin natsuwa yamai bayanin zuwaņ Safeena jiya ya zäbura yace what? Meke damun ta ? Yace " relaxed Alherine " ciwon matar nawa ne kake kira Alheri ? Eh tana dauke da juna biyu ya ķusan suma tsabar shock da farin ciki jikinshi narawa yace cikina Ajikin Safeena bakinshi kamar zai yage don farin ciki........🖊 _Tank you somuch fans for All the love and care_ 07062906225 _Only women_ [2/19, 4:54 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (Romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCITION💫 _(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_ 3⃣4⃣ Cikin tsananin farinciki yake wayar, saida ya ce"akwai fa matsala frnd, cikin sauri yace wace irin matsalace? Yayi mai bayanin abinda yafaru yau tsakaninshida Safeena cikin tsananin tsoro da firgici yace what? "Kar ka taba min ciki kar kasake ka zubarmin da ciki kajirani ayau dinnan zandawo, yace "relaxed na bata hakuri nace taje sai cikin yakara girma yakai one month" "Ok tank you somuch, sannan ya ajiye wayar cikin sauri yake hada kayanshi don bayajin zai iya kara koda kwana daya ne a cikin garin gaba daya hankalinshi yayi nija, Safeena kuwa koda takoma gida hankalinta bai kwanta ba duk batada kuzari ajikinta har saida mama ta tanbayeta waike lafiya duk kin wani sauya meke damunki, Cikin sigar rashin gaskiya tace bakomai lafiya kalau tace "naganki ne kamar wata waďda kwai yafashe mata ajiki" karki fadamin tunanin mijin naki kikeyi dama kodamuwa dake baiyiba? "Gashi tuňda al amarin nan yafaru baikuma koda takowa gidan nan ba,itadai batada ta cewa sai shiru harta gama sana ar tayi shiru, Karfe goman dare jirginsu ya sauka a nija komai cikin sauri da zakuwa yake aiwatarda shi" gani yake kamar ta riga ta zubar mai da ciki duk hankalinshi atashe yake, Ko driver bai tsaya jiraba ya tari taxi zuwa gida direct gidan Auncle ya wuce, duk suna zaune afalon yashigo kamar daga Sama Menal ce tafara cewa bros ! Duk yaran suka je taroshi , Aunty kuwa baki tasaki don tasan da labarin baya kasar kuma tasan bai isa ace yagama aikin da yaje yiba shikanshi Alhajin yayi mamakin ganin nashi duk da bawai sun hadu bane amma yasan da tafiyar da kuma aikin, Cikin tsananin mamaki Aunty tace Son a gari bako waya kasanar damu kana hanya?yasosa kai yace" uzurin dawowaŕ ne yakama, nasameku lafiya? Yagaida Auncle cikin dukarda kai irin na rashin gaskiyar nan yace "welcome Son" lafiya naganka yanzu kuma da dare, yace lafiya kalau zanyi wani abune zankoma , Yace "ok Allah yataimaka,yamike yafada dakinshi dake gidan saida ya yi wanka yaduba time 11:yasan yanzu tayi bacci don haka dole yajira gobe , Dakyar bacci barawo aranar ya daukeshi' amma saida yamakara wurin tashi duk zuciyarshi da tunaninshi yana kan Safeena, cikin sauri sauri yayi sallah saboda garin yafara haske saida ya idar kafin yayi wanka, Karfe takwas yakira Yusuf, shikanshi ganin number din da yakirashi da ita yasa ya fahimci yana nija cikin sauri yadauka tareda cewa"(you will never change Dude) "Kullum cikin (suprising )mutane kake yaushe kashigo? Jiya da dare kana ina ne? Yaçe yanzu zanfito , ok muhadu don Allah yanzu, Yusuf yayi mamakin cewar har Safeena ta harbu "gaskiya bakada dama yanzu har ka durama yarinya ciki ana cikin irin wannan yanayin? "Banson iskanci ba matata bace ko akwai doka ne ? Yace babu Amma yanzu da bakwa tare fa? Kaine karaba mu?cikina najikinta dole kuma yanzu subar mu tare , " Ok yanzu ya zamuyi" kafin ta cire cikin dole kanemi mafita,yace taimakona nakeso kayi ka dakko min ita cikin dabara ka kaimin ita gidana , "Haba Dude ta ya ya zanyi hakan meyasa kai bazakaje gidan ba kai tsaye? bazaka ganeba mama nada matsala ta cika hayaniya sosai, Yayi dariya kafin yace ok kaje bari zangwada sa' a ta, sun rabu ya wuce gidanshi shikuma yatafi direct gidan mama yakirata awaya lokacin tana tareda mama yace ina waje please kidan fito idan ba damuwa, Tace" ok ina zuwa yanzu, sannan ta tace ma mama tanada bako cikin jin dadi tace yimaza kije suruki nasamu banda labari ? Itadai tayi shiru saida ta shiga tasanya riga da zani na atanfa don yanzu batason kayanda zai kamata kwata kwata, Tana fita ya fito daga motar barka da zuwa ranki yadade cikin murmushi ta gaida shi yace dama inaso mudanje kiga likitane idan ba damuwa ? Cikin faduwar ģaba tace " Naji sauki ai sosai basai munje ba, Cikin hikima yace"doctor sadiq ne yace inkawo ki bansan daliliba, jin sunan đoctor din yasa tace ok don ita atunaninta ko ya yarda zai cire mata cikin ne basai yakai watan ba, Cikin rashin damuwa ta shiga saida yaga shigarta yatura ma Sageer tex da cewar su hadu a hanya ya dakko ta, Saida sukayi nisa taga yatsaya agefen titi kuma idan idanunta ba gizo yake mata ba kamar motar Sageer take gani cikin kallon tuhuma take kallon Yusuf din ya wani basar, Yadauke kai yafito kafin Sageer din yakaraso yana zuwa yabude side din da take cikin kallon mamaki da kuma tsoro take binshi da ido Shima kallon nata yakeyi duk ta canja mai takara kyau duk da ba make up tayi ba amma fuskarta na sheki irin na me ýaron cikin nan gaba daya ta tafi dashi yarankwafa daidai fuskarta , "Prety" bakiyi missing dina ba ko" kalla yanda kikayi kyau saidai kin dan rame, ko... sai yayi shiru yasa hannunshi afuskarta yana shafawa ita dai nata ido to shi wannan yaushe yadawo? Cikin fushi ta turé hannunshi tace ka daina taba ni , fushi kikeyi dani? Shiyasa zai shafi gudan jinina Safeena ? Cikin faduwar gaba ta zaro ido ya akayi yasani? Kina mamaki ne ? Nasan da ajiyata meyasa kikeson cire min ciki ? Safeena karkiyi min ganganci da ciki inason abuna koda shege ne bare kinsani cikina na halas ne yakai hannunshi kan marar ta yana shafawa , Ita nata ido duk mamaki ya cika ta ya akayi yasani? Har saida yace fito muje ingana da babyna daga nan muyi magana ......🖊 *afuwan fans da typin kadan i will make it up to you please kuyi manage* [2/19, 4:55 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar 💫FAGEN MARUBA WRITERS ASSOCIATION💫 _(gidan zaman lafiya da yarda da juna 🤝insha Allah)_ 3⃣5⃣ Kiyi hakuri muje gidana kinji kinga muna kan hanya ne kinji yafada cikin sigar lallashi, Tayi kamar batajiba saida yakuma cewa ko indauke ki kinsan kinzama kwai dole in lallaba ki, Jin zandauketa yasa tace ka matsa Infita, yayi murmushi bai jira tamike ba ya sunkuceta yafuto da it'a ta waro idanu waje "meye haka? Baka ganin ana kallon mu a akan hanya nefa kasauke ni, yai kamar baijita ba Yusuf ma mamakin abokin nashi yakeyi yaushe yazama haka? Kallon shi kawai yakeyi Hmm Sageer ya canja SOYAYYA ta canja shi saida yazo kusa dashi yace" tanks frnd kallon kunyarka da sauki kawai yake mai , Ita kuwa kunya kamar kasa ta stage saida yakaita bakin motarshi kafin ya ajiyeta yabude ba shiri ta shige don kunya ta gama rufe ta, Saida taga da gaske gidan nashi zasuje tayi magana"INA zaka kaini?gidanki zamuje ko ince gidan mu "ka mayarda ni gidan mama pls" Why? bazan bika gidanka ba,"saboda me? Haka kawai, OK yacigaba da tukinshi saida sukaje gidanshi bai jira cewarta ba yana fitowa ya zagayo gefenta yakuma sungumar ta sai cikin gidan, Saida ya ajiyeta akan kujerar dake falon duk tabi tawani tsuke fuska cikin salon tsokana yaduka kusa da guiwarta yadafa, "Me cikina yayi da akeson zubarmin dashi Um? Takalleshi " yanzu aganni da ciki me kakeso a daukeni? Shine matsalarki? Baki damu da cewar wannan cikin zai iya kawo mana karshen komai ba, (For get that)bakya tunanin farin cikina Safeena!kinsan yanda naji lokacin da doctor yake fadamin kinaso kizubar min da cikin" Safeena INA sonki amma sanadin wannan cikin zan iya ajiye duk son da nake miki gefe insaba miki idan har kika yi kuskuren zubar min da gudan jinina, Kisan irin wahalar danasha kafin insameshi? Wani irin kallo take aika mai "nidai banason cikin nan gaskiya" Cikin jin haushi yace bakya sona kenan Safeena tunda kina kin gudan jini na, (am telling you for the last time )karki tabamin cikin" Inason kayana idanma biyanki kikeso inyi domin kibarmin jinina yarayu amararki zanbiyaki (just tell me)kallon bazaka fahimtaba takemai, Sageer mezanfada ma mama idan tagane cikine. Dani?wace amsa zanbata? Wace irin kunya kakeso inji idan tagane? nidai ka yarda kawai aciremin cikin....wani mari yasauke mata Wanda saida yayi yadawo hankalinshi, Tadafe kuncinta kukama kasayi tayi tana binshi da ido jikinshi narawa yayi saurin zaunawa tareda janyota jikinshi akasan Capet din dake falon "Am sory baby kinga kinja na mareki kidaina zancen mutane kiyi zancen tamu rayuwar yakai hannunshi mararta yana shafawa cikin jin dadi pls kibarmin cikina yarayu badon niba inason shi" "Daga jikinki fa yafito Safeena dole insoshi " yazare hijab din ya ajiyeshi agefe cikin tsananin mamaki yakalleta, Yaushe kika fara sa native Wear ?ko babyna ne yasa cikin tsokana amma kinyi kyaufa pretty saidai kinrame amma abubuwana sunkara cika Hmmm yayi ajiyar zuciya, Yanda yaga sunturo cikin rigar gashi yana ganin tsagunsu tasama yafara shafawa cikin sanyinshi yana magana "pretty na pls kibarmana Dan mu yarayu inasonshi kinji, " baka sonshi da kana sonshi dabaka mareniba cikin Sauri yace kinji zafine acikin?yakai hannunshi kancikin da zafi baby?tell me ko muje asibiti ne? Tace aa bayamun zafi kawai ni kunya nakeji Sageer yadaga mata hannu ya isa "cikina ko shegene inasonshi kuma ba ruwana da kowa don haka idan kikayi wasa zandauke ki mukoma CAIRO, Duk abinda zaifaru yafaru don haka kar inkuma jin zancen wai zaki ciremin ciki inba hakaba ranki zai mugun baci , Yamike yace kinci abinci?tace eh OK yadagata cak sai cikin dakinshi kamar kwai haka ya ajiyeta akan gadon kafin yacire rigar shaddar dake jikinshi tana kallon shi, Har yazame wandon dagashi sai short tadauke kanta daga kallon shi saida ya ajiyesu agefe yakaraso kusa da ita yazauna yasa hannunshi bayanta yafara zuge zif din rigar dake jikinta, Tayi saurin kallon. Shi yakashe mata ido " uhm zandan huta kinsan namayi kokari kusan sati uku fa banko rungumeki ba, Itadai kallon kyawon fuskarshi kawai take yi yanda yawani kara haske da sheki sajen nan na kyalli,har yazame rigar yakwance zanin jikinta tana kallon hand some face dinshi, Saida yaballe bra dinta tadawo hayyacinta cikin Sauri tadame ta kirjinta ahankali yasa hannunshi yaware nata yazame bra din wani irin wawan ajiyar zuciya yasauke kafin tace me yakai bakinshi Kansu saida tayi wata irin har karamamar kara saboda bakaramar cafka yamusuba gashi ya ware mata hannaye ahakan tayi baya takwanta yabita yana cigaba da tsotsonta cikin lokaci kadan duk sunfita hayyacinsu , Tsotsonta yake ba sassauci ita kuma ta tallabo kanshi kamar jariri don tanajin dadin yanda yake matan saima tace bata taba jindadin abun ba kamar na yau , Ita take kara bashi kaimi wajen yin romancing dinta yadauki lokaci mai tsawo yana yamutsa ta saida yasamu yar natsuwa kafin Yakoma gefe itakuwa INA batajin zata iya hakura da romance din kawai sotake kawai yaratsata, Cikin Sauri ta tamatsa jikinshi yafara shafashi cikin sanyi yace lfy baby?bata bashi amsaba taci gaba da shafa kirjinshi zuwa cikin shi tana gogamai kirjinta abayanshi,. Cikin tsananin mamakinta yasan idan yace zai wuce romance bazata yarda ba amma gashi tanason zautar dashi, kafin yayi aune kawai yaji hannunta a inda baitaba zatoba Saida yayi kara tareda mika yajuyoda Sauri don ya gasgata abinda yakeji yaga gaba daya idonta yarufe shafashi kawai take tana murzashi duk ta susutashi yayi saurin janyota ya matseta akirjinshi"baby inkika ci gaba bazan iya hakuraba, Itadai batajinshi burinta taganshi kawai akanta bazai iya daukar salonda take aikamaiba Wanda ita kanta batasan ta iya irinshiba, Yayimata rumfa dasauri tunkafin yakai galalubar hanyarshi yasa hannunta akaitana gogawa saura kadan yashide cikin jin dadi yace baby zaki kasheni da salonki kibarni haka idan kincigaba zanyi kuma banson incutarda cikina Ganin baida niyyar yimata abinda takeso yasa tafara yimai kuka yace menene pretty ?tayi saurin gashi takoma kanshi kafin yace me ta fada kanshi bazan iya dauka ba dole shima yabiyeta suka afka duniyar sama Wanda yayi mamakin yanda tafishi zakewa, _sharrinciki_ Ranar Sageer yayi kuka kamar jariri tsabar dadin da Tajiyardashi alkawari kuwa ba Wanda baimata ba abinka da mace mai shigar ciki Saida yanatsu yafara shafata baby kizauna dani bazan iya rayuwa bakiba kinlasamin zumarki bazan iya kuma bacci nikadai ba kibini mutafi pls, Jinyanda yake shafata yakuma jefata ayanayin junta kawai yayi tana maida martani cikin Sauri ta hade bakinsu wuri daya tsotsa take kamar tasamu sweet Abunka da menema ranar yasamu yanda yakeso haka suka koma ruwa saida suka gurji juna kamar ba gone saida yace babyna kar incutarda cikina Badan tagamsuba dole ta hakura saida suka yi wanka Wanda acan ma saida akasha love sai kusan la asar yamayarda ita gidan mama kamar karsu rabu yana kara jaddada mata takula da cikin shi Atsaye tasamu mama tanakai da kawo tana shigata tareta ta fada daga bari kije wurin bako tunsafe saiki wuce gidan Zaliha nakirata tace kina can metake kitsamiki ne sai?,Hmmmm taji sanyi Antyn ta takwaceta tasamu tatsere dakinta tana shiga tafada kangado sai bacci, Sai kusan magrib ta gashi taga miss call ba iya ka awayrta da nashi Dana Aunty zaliha kafin tace wani Abu yakuma kira, "Hlo baby kishirya. Bayan isha zanzo gaskiya bazan iya bcci baki akusa daniba tunda muka rabu make kina kamar Mara lfy tazaro ido karufamin asiri sokake mama ta cinyeni danya nidai bandamuba kishirya kawai koki fito muje inkwana cikin gidan wallahi nagaji da abinda akemin.........🖊 _nikuma hannuna yagaji afuwan_ 07062906225 Only women' [2/19, 4:56 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION💫 _(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_ 3⃣6⃣ Cikin Sauri ta" ce karufa min asiri Sageer" kasan halin mama don Allah kabari koda zuwa jibi ne don ko gobe bazata bari infita ba yauma tanata fada, "Har jibi ?"gaskiya bazan iya ba kisan yadda zaki yi da ni, ko ni inzo kinsan irin azabtuwar da nakeyi idan bana tareda ke? " please Sageer I beg of you don't come. Then do something or else... "Hmmm ta ajiye wayar duk tsoro yagama kamata idan yazo mezai faru? mama zatayi farfesun su kuwa, Tadauki lokaci tana saka da war wara kafin ta jeta watsa ruwa tayi sallar magrib, Bata fitoba sai bayan isha tanemi Abinda zata iya ci , tana zaune mama tafito tasameta, " naji ance Mara kunyar nan yadawo to Allah yasa yatako kafarshi gidan nan zamu hadu da shi, Saida cikin ta ya murda data tuna zaikuma iya zuwan azuciyarta take addu ar Allah yasa kar yazo dai , Sundade tana ta zuba Safeena da ba wai magana ta dameta bane sai dai saurarenta kawai take yi har zuwa karfe taran dare Jin sallamar Shi ya mugun Tayar mata da hankali duk ta kidime yashigo cikin natsuwa sai kamshi yake tashi a jikinshi yafara gaida mama datake kallon shi tunda yashigo, Gashi kanan kayan sunkarbeshi abinka da matashi me sabon jini "Kazo?to dama jiranka nakeyi Allah yaka woka don nasan badan ni kake zuwa nan gidan ba dama tokafita idona ba Aure tsakaninku don haka kabarta ta samu mijinta tayi Aure, " Ana Aure da ciki ne? Yafada kamar ba shi yayi maganar ba, tace wakeda cikin? Ko ajikinshi yace matata, Safeena ina kasa ta binne kanta tsabar kunya ga kuma tsoro shikam ko a jikinshi tace"Safeena ciki fa? Tadukar da kai cikin rashin abin fada "Kefa nake tanbaya?kifadamin ,oh wato da gaskene kin budemai cinya ya dirka miki ciki gashi yanzu Anraba Auren kinga ya cuceki ko ince kin cuci kanki Ya dirka miki ciki yanzu sai kin haihu keda Aure kizauna kita reno shi ko gobe Aure zai yi cikin jin zafin magan ganunta yace " nagama Aure ni inada mata harda ciki me zanyi da Aure? Ina Matar take? Yace gatanan ita kuma nazo gani ai Mama sai bala I take zabgawa ko a kwalar rigar shi Safeena kuwa duk ta takure awurin don yagama da ita yagama kunyata ta, Kafin tace wani Abu ya taso yakaraso kusa da ita yariko hannunta zomuyi magana my wife ai mama sai salati gajimin Dan wofi zan hadu da uwarka Halima gobe in ita tadaure ma zanji, Itakam duk jikinta yasaki takasa koda motsawa ganin yanda tayi yasa yadagota tareda mannata akirjinshi muje waje ko baby nan baza abarmu musake ba, "Sageer yagama kasheta yau Saida suka fita mama nata banbami fadanta, tana ganin awaje ta tureshi, " Sageer me kakeyi haka? "Me nayi ?meyema bakayiba, haba don Allah yanzu ya kakeson inyi dawane ido kakeson inkalli mama da zafin sa yafisgota sai kan akirjinshi tareda sa hannunshi a ba kin ta, Shhhhh ya isa haka hakan yakamata inyi tunfarko da ba a rabamuba Safeena nagaji hakurina yagaza mata ta kawai nake bukata kusa dani, ganin bazai ganeba tajuya zata koma cikin gidan yadawo da ita kankirjinshi ina zakije? "Nifa nazo mutafine ina bukatarki yanzu ,"kin Dan Dana min zumarki bazan iya hakura ba gaskiya, kisan yadda zaki yi dani cikin tsananin mama kin shi tace ni "ba inda zanje gaskiya .OK mukwana anan kenan? " kabarni intafi pls duk kasa naji kunya kuma inbika dagata yayi cak sai cikin motar back seat Yashigarda ita shima yashiga yarufesu yace mukwana anan, Tama rasa ta cewa "yajanyota yana kallonta pretty kina tunanin zan iya ganinki har murabu ba tareda na ji duminki ajikina ba baby kalli rigarda ke jikinki duk taka maki idan wani yashigo yaganki ahakan fa? " bawanda zaishigo inashi Mara kunyar yaron nata yake ?yakoma, Hmm better, Baby yau bazan iya bacci ba kinriga kin haukatarda ni da baiwarki pls kidanyimin wani Abu yanzu ko zan iya bacci innakoma cikin rage murya kamar me rada Cikin salon shi yafara shafata tundaga fuskarta harzuwa lips dinta masu sheki da dadin Dan dano yajanyota kamar zai maidata ciki ya hade bakinsu yafara sha kamar sweet Tunyanayi shikadai harta fara tayashi tsotsar da takemai kamar mejin yunwa duk ta birkice don yatabota yafara shafar kirjinta har yatura hannunshi cikin rigarta jinhan nunshi akan nasha nunta yana murza yasa tafara shafoshi itama jin hannunta da yayi ajiknshi saida yayi wata yar Kara tareda ajiyar zuciya, "Pretty zaki kasheni da salonki muje gidan mu pls ita kanta tasan yau bazata iya bacciba yariga ya tsokano ta Yana magana tana kara janyoshi tanakai hannunshi kirjinta kamar yar maye Tsabar bukatuwa harda hawayenta tafara zame rigarta tasama shi da yazo da bukatarshi sai yaga tafishi zakewa mamaki tabashi yanda duk idonta yarufe tana turamai kirjinta Abinka da mai nema ai tuni ya zame bra yafara tsotsarta ba abinda takeyi sai kuka ita kawai sex take bukata romance din haukata ta kawai yake yi Kukanda take yi yafi komai daga mai hankali sory baby ba yanda zamuyi kibini muje gidan kinji ta girgiza kai tamarda rigarta bra dinma Bata mayarba tabude motar tawuce tana layi Saida tashige yatayarda motar yatafi mama na wurin harta fara gyngyadi dakinta kawai tafada sai juyi take harda kuka yana zuwa gida yakira wayarta jin muryarta yasan kuka take yi, " oh pretty kukan kikeyi why? Tayi shiru don harga Allah shi kawai take bukata yanzu "baby am sory nine ko ? Idan bakyaso yanzu indawo kiyi shiru inba hakaba wallahi zandawo dole tayi dip, " nayi shiru saida safe'no karki kashe wayar ki barmun inji numfashinki Haka tabar wayar yanata hasarar kati hartayi bacci kafin yakashe shima yakwanta Meyasa takeyin haka ita da kanta take son yayi Bata gudunshi to meye dalili? Gari nawayewa da fada mama ta tashi saida taga Safeena tace nadauka ai kinbishine. Zanje insamu Alhajin dake goyon bayanshi yamuna iyaka dashi itadai batada ta cewa ***** Gidan Alhaji mu azzam ta tafi direct cikin fada tace kamun iyaka da Mara kunyar danka duk tamai bayani yayi murmushi yace kiyi hakuri Hajiya kibarshi yaje wurin matarshi Tace a INA tazama Matar shi bayan karaba Auren Hajiya ba Wanda ya isa yakashe ma wani Aure Banganeba?Aurenshi na nan tunda yanasonta ,karku renamin hankalifa mu azu, shidai hakuri kawai yake Bata Dan Bata gane bayani Matar fitinanniyace,kuma yaji dadin zancen cikin Safeenar Ganin shima irin dannashi ne tayi gidan Abbu ummi naganinta tasan awai magana aikuwa tafara koro zance haka tace "Yaya kiyi hakuri "dama nasani kema bakin damu da rayuwar yarinyar bane ke me biyayya Toni zantsaya mata inada raina tayi mai isarta tabar gidan Safeena kuwa da zazzafan zazzabi ta tashi da amai tayi harta galabaita tana haka yashigo gidan yayi ta sallama shiru dakinta yawuce yasameta kaca kaca cikin amai, Da guru yakarasa batareda yadamuba ya sunkuceta kanjikinshi " pretty lfy baby duk yarude ganin yanda jikinta yabaci yasa yayi bathroom da ita saida yawanketa tas kafin yanadota a towel yana. Shinfideta mama nashigowa ai sai salati gashi duk jikinshi yajike da ruwa ......🖊 _Sory for the error_ 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION💫 _(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_ *unexpected frnd ship are the Best Allah yakara miki lfy tawajena UMMU JIDDAH* 3⃣7⃣ Salati kawai take rafkawa don abin yafi karfinta rashin kunya yaron nan yakoyo atafiyar da yayi kasar waje, Menake gani haka ni zuwaira har cikin daki ka biyota kuma mekayimata? Shidai kawai yanata Matar shi kota kanta baibi ba saida yasa mata kaya ya sunkuceta yayi waje don baiko jin mama tana biye dasu yasata amota yashiga yajasu sai asibiti, Nan sukabar mama atsaye tana salallami ita taga ta kanta Allah yahadata da Dan zama ni Mara ta ido, Suna zuwa likita najiransu don yakirashi tun a hanya ganin yanda tagala baita yasa aka daura mata drip yana manne da ita yaki matsawa nan da can, Duk yadda doctor yaso yafita yaki yana ganin namiji yafita yabarshi da matarshi saida yaga tasamu bacci hankalinshi yakwanta, Har yasamu damar kiran Yusuf ya fada mai yana ajiyewa Auncle nakira "Sageer ina kakai Safeena ? Muna Asibiti ne , lfy? Batajin dadi ne Auncle Anbata gado ma, OK wane Asibitin? yamai bayani" OK gamunan zuwa, yana ajiyewa su mama na shigowa yana ganinta yadauke kanshi don yariga yashirya ma Matar nan, Ganin ummi yasa yahaisheta cikin jin kunya tace"yarona yazo gari baiko nemeniba yafara Sosa keya yace zanzo ummi Abubuwan ne sunyi min yawa, "Rashin kunya dai tayima yawa, cewar mama " Halima kimin iyaka da danki yabarmin yarinya haka bayan cikin da ya dirka mata kuma bazai barta ta hutaba , Oh ni zuwaira ya yan yanzu saidai abarsu inbanda rashin kunya....shigowar su Auncle yasa tayi shiru fadan yakoma kanshi batareda ta ko amsa sallamar suba Aunty Nena ce takuma gaisheta, "Khadija kunbata yaro da rashin ta ido to daga Asibitin nan banaso inkuma ganin kafarshi agidana kutasa danku kuwuce gidanku dashi, Aunty Nena takarasa kusada gadon wurinda Sageer yake duk surutun da takeyi yayi kamar bashi ake was ba sai danna wayarshi yake yi " Son kamana yaji tunda kadawo bankuma saka a idoba Ashe ana tareda uwargida shiyasa aka gujemu, Alhaji ma yakaraso "Son bayan bakason Matar meye na zuwa kana damunsu kabar mata yarta idan Allah yasauketa lfy tayi Aurenta, Yakalli Auncle din amma baice komai ba yagaida shi irin yabasar da zancen cikin ranshi yace "yaro zaka dawo hanya muje zuwa, Suna haka sunata tattaunawa tsakaninsu doctor yazo yamusu bayani," zaku iya tfy idan ruwan yakare aman datakeyi bawani Abu bane ga mace mai ciki saidai akula da abubuwanda yakamata tarika ci Sundauki lokaci a Asibitin kafin sutafi mama cedai taki tafiya wai sai anyi sallamar zasu wuce har ummi tace yaya muje insauke ki Sageer ya mai data gidan, Tace ina zama daram kafarta kafar yarta, shiya takama ummi dasu Auncle har wurin mota Aunty namai tsiya "Son Allah ya inganta yakuma yakara lfy ko ma rika ganinka agida yadukarda kai yana Sosa keya, Saida suka tafi Yusuf ya iso cikin zolaya yace baban baby kai kejinyar Ashe? " wakakeson yamun jinyar ?muje daga ciki wannan fitinanniyar tsohuwar naciki, Wace kenan?mamanta yasa dariya oh badakai ba ko?ummi ce mamana ni, Suna shiga Yusuf yaduka harkasa yagaisheta ta amsa cikin fara'a da godiya yatanbayi me jiki yatsokanota "gatanan ta janyoma kanta tabiyema Mara kunyar nan inbanda zamani, Yusuf natafiya tafarka daga baccin tafara motsawa da Sauri yakaraso wurin ta pretty! Kintashi?sannu ina yake miki ciwo? Tace zanyi fitsari lokacin mama yashigo daga sallar dataje yadaga ta zaune yace sai ancire drip din bari inkira Doctor saida aka cire yakamata mama na bari inkaita kota kanta baibi ba, Saida yashigarda ita har ciki yafara kokarin daga mata Riga tace "meye haka?zantaimaka miki ne , "no tnx kafita zan iya, Ba inda zanje kiyi malama mekike boyemin? Ketawace komai naki nawane so kiyi inajiranki ko in cire miki pant din da kaina?tawaro ido ganin zai matso tasan zai aika tace "zanyi tayi saurin dukawa saida yagama yabata ruwa tayi tsarki tamike yarungumeta tsam akirjinshi sory pretty babyna yabaki wahala ko ? Kiyi hakuri kinji yasa hannu acikin yana shafawa "pretty bazan iya fadamiki irin farincikin da kika bani ba kingama dani arayuwa kinbani kyauta maitsada Wanda bakowa Allah yake bawa irintaba, (Please take care of my child) inason cikin nan kamar raina tace" Sageer muna toilet ne mufita, Saida yagama matseta kafin suka fito dakin suka Tarar da sarkin mita"bandakin ne kuka dauki lokaci haka? Yamata na kurma saida tagyara mata gadon yakwanta yakira nurse ta mayarda drip din yazauna akujerar kusa da gadon yariko hannunta yadamke tamau kamar za akwace mai ita Yana kallon fuskarta yanda tadan fada kadan ga haskenda takara ga kirjinta sunkara kunbura jiyake kamarta bude mai ya sha saidai ga yar sa ido awurin kallonta da yakeyi yasa yaji yashiga yanayi, Ga mama takasa ta tsare har idonshi yafara kadawa ganin yafara sakin Layin da yake yasa yamike yafita yasamu doctor yamai magana, "Kataimakeni kasan yanda zaka kori Matar nan A Asibiti nan pls yakwashe da dariya " bakada sauki frnd kabarta mana tana jinya, "No I wants privacy with my wife inaso indauketa mutafi gida kabamu sallama, OK bari inga yanda zamuyi yakira nurse yamata bayani tawuce dakin, Tace "baba lokacin ziyara yakare zaki iya tfy sai gobe,inbarta da wa?ita kadai tana fama dakanta koda kwazabar fitinannen cen. "Baba doka ce bama barin masu jinya muke kula da masu jinya shima megidan munyimai bayani yatafi kema zaki iya tafiya sai gobe, Yatafi ?eh, "to shi kenan, Tamike tafara tattara abinda zata dauka tafita Safeena ma yitayi kamar mai bacci saida tafita tabude ido tareda ajiyar zuciya, Saida nurse tafadamai tatafi yace " tank god "frnd mace mai ciki tana iya samun kanta da bukatar saduwane ? " sosai kuma wata tana samun kanta da tsanar mijin,OK tnks yamike yafita yakoma dakin saida yatura kofar yakarasa kangadon yakwanta yamatseta akirjinshi saida tayi kara Yasassauta rikon" Pretty bakyajin ciwon komai ajikinki? Tagirgizamai kai yajuyoda ita tana fuskantarshi (Baby I love you so much)inajin sonki duk motsin da zanyi yana karuwa bazan iya fada miki irin yanda nakejinki ba araina, "Baby kina son Sageer? Kinason cikina?please kisoshi kiso babanshi kune farin ciki na ki Haifa min shi karkiyi min wasa dashi please, Tanakallonshi sonshi nakara ratsata lallai tazama me sa' a Allah ne yabata miji na nuna ma sa a kuma yanasonta, Tafara shafa fuskarshi yayi murmushi pretty kinason wannan sajen kema?cikin hada gira tace wacece takeso da?yayi dariya nine nakeso da mata ta tunda tana so same kikeso? Tayi shiru yace" kinsan menakeso ajikinki?ta girgiza kai, Yashafo kirjinta saida ta ajiye zuciya "pretty inason su suna dimautar dani dakuma yakai hannu lips dinta sannan da nan yakuma shafo hips dinta baby kin hadu dayawa inason inga kinshafa lipstick yakai bakinshi cikin nata tafara sha cikin shauki batareda yashirya ba Tafara yawoda hannunta kirjinshi tana shafawa tareda mika a jikinshi jinkafarta tashafi kanshi sai ya susuce yafara romancing dinta ba ki ba gani, Jin motsin kofar yasa suka dawo daga duniyar romance din da suka je, Shi yafara mikewa yana saita kanshi saida yagyara rigar jikinshi ya isa bakin kofar yabude ganin doctor yasa yatokare kofar lfy malam? Yace what? Sageer bakada mutunci kamatsa incire mata drip, malam ancire mata kabamu takardar sallamar mu ko sai munkuma yima wani cikin anan, Yace" gashi Dan iska ka barmin asibiti ka kwashe matarka kuwuce kuma idan kacigaba da wannan rawar kan zaka iya hasarar cikinka gwara ka yi taka tsantsan, Yace "me kake nufi? Idan kacika saduwa da mace mai ciki idan mahaifarta bakarfi cikin na iya fita, OK nagode yanzu zaku barma Asibiti,bazaka bari inga patient din tawaba? Aa mungode jeka yaji sauki, Yasan halinda take ciki shiyasa ya hana shi shiga saida yakulle kofar yakarasa yadagata yagyaramata Riga yadauki hijab yasamata yadauki wayoyinsu suka fita yana rike da ita, Gidanshi yawuce da ita batace dashi komaiba tasan kotace Aa Bata bakinta zatayi kuma itama tanason kasancewarsu tare Suna shiga yace mezakici? "Tace naman kaza takeso, yazaro ido yace" babyna yajanyo kwadayi ,OK kiyi wanka inje insiyo miki," ko intaimaka miki? Tace zata iya sannan yafice gidan mama yafara zuwa...........🖊 *don Allah kudaina tanbayana daga farko wlh abubuwan ba sauki aikin nayimin yawa arana sai mutum kusan biyar yace intura mai ta ina zanfara?* [2/20, 12:12 PM] Feenat Marubuciya: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ maman Ammar 💫FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION💫 _(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_ https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *wannan nakine Aminiyar kwarai MAMAN SAWWAMA Allah yasauke ki lafiya* 3⃣8⃣ Cikin gidan yashiga kai tsaye tana ganin shi tamike lafiya ?meyasamu Safeenar? Kallonta yafara yi wani iri kafin yace"lafiyarta kalau tanama gida kayanta zandauka, Tace" bangane kayanta ba? Komawa Asibitin kayi ko ya ya? "Ansallameta nakaita gidana shiyasa nazo daukar mata kaya, " Dan wofi to bazaka dauka ba, kuma bakayanda zaka dauka ka koma ka dakko min yarinya yanzu kadawo min da ita, "OK fine kiyi sadaka da kayan zamu siya sabo ai Akwai kudin siyar, " kajimin Mara kunyar yaro! to tunba a haifi uwarka Halima ba nake rike kudi nizaka fadama Arziki muda muka gada gaba da baya, Dama daukar magana yakai shi kuma yasamu haka ya kunshe dariya yafita abinshi tanata bambami, Yatafi gidan Auncle dinshi yasamu Aunty Nena ta tanbayeshi me jiki yace taji sauki ansallameta, Tace "Allah yakara lafiya, yace "Ameen, yatashi yakoma dakinshi saida yadauki wasu abubuwan kafin yafice daga gidan, Wani shopping mall yawuce saida yayi mata siyayya sosai nakayan amfaninta har inner Wear's masu kyau da tsada jinshi yake cikin nishadi da tsananin farin ciki, For the first time yanama farin cikinshi siyayya da aljihunshi yayi Barin kudi sosai kamar zai hada kayan Aure duk mafi yawanci kayanda yaga tafi mu amala dasu ne duk ya kwaso Mata masu tsananin kyau, Daga wurin direct chicken republic ya wuce yayi odar masu zafi hade da ice cream dasu fresh milk kafin Yakama hanyar gidan shi, Safeena kuwa tana fitowa wanka taji karfin jikinta har yakwanta ta dubi tsarin dakin kawai taji tana bukatar canja tsarin cikin minti talatin ta gyara ko ina har zuwa main falon dayake bawani datti ke cikinshi ba, Saida tagama ta feshe ko ina da Air freshener mai kamshin gaske kafin takoma kitchen tafara gyarawa, tana cikin aikin ne yadawo tunda ga falon ya fuskanci can jin, Cikin tsananin mamaki yakarasa dakin saida ya ajiye kayanda ke hannunshi kafin yafara nemanta, Yayi mamakin ganinta akicin cikin mama kin ta yakarasa cikin sanda, jin mutum kawai tayi abayanta yarungumota, jinkamshin jikinshi yasa tafahimci cewar shi ne tayi ajiyar zuciya, Yana shakar kamshin jikinta, "pretty wayace kiyi aikin wahala? Inada mai gyaramin gida karki kuma wahalar min da baby, "Nan gidanki ne ki huta kawai"Allah ya hore ma me gidanki Arzikin da zaki huta banason kina wahalarmin da kanki, Ya karbe Dan karamin towel din dake hannunta ya Ajiye ya dauketa cak (bridal style)yawuce da ita falo, haka ya ajiyeta kamar kwai, ba abinda takeyi sai kallon shi cikin sonshi dake karuwa Azuciyarta, Cikin sigar taray raya da kuma kauna Yake Bata kayan naman da yasiyo mata saida taci sosai takoshi saida taji zatayi amai tace mai "ya isa haka, Yabata ice cream din tasha sosai kafin ta mike zuwa cikin dakin yana binta da kallon so da kuma burgewa yanda take tafiya komai nata na motsi kamar da gayya saida tashige kafin shima yaci nashi, Yana gawamaw ya tattara sauran yasa a firij kafin yashiga dakin yasamu tana sallah shima yawuce ya watso ruwa kafin yatayarda nashi sallar, Tana idarwa takoma bakin gadon batareda ta cire hijab din ba saboda kayan jikinta ne kawai kuma batason ta mayar dasu daga ita sai towel shiyasa taki cire hijab din, Yana idarwa yafita tareda shigo wa da kayan da yasiyo tana kallon shi da manya manyan ledodi saida yagama shigowa dasu kafin yazauna gab da ita, " pretty ga kayanki kafin kisamu lafiya muje ki siya duk abinda kikeso yafara zazzage kayan tana kallon shi duk mamaki yacikata don irin ganin uban kayan da ya judo mata, Har cikin zuciyarta tayi farinciki don duk irin kayanda take amfani dasu ne, cikin jin dadi tace "nagode Allah yasaka da Alkhairi, Yaji dadin Addu ar datayimai yace" meye don miji yayima matarshi siyayya ?ai dolena ne, "Safeena mezanyi da dukiyarda natara da Wanda iyayena suka taramin? Ni yanzu burina kawai ki kasance dani idan ina tare dake komai nawa zai dai daita, Kece farin cikina yafada yaname janyota jikinshi da kuma( my unborn child)tareda shafa mararta takan hijab din, " pretty meyasa bakyason yimin magana wai ?rashin yin maganarki yana damuna ninafison ko fadane kirika yimin inason jin muryarki tanasani farinciki, "Ko kindaina sona ne? Tace " Sageer kasani dabana sonka da ban biyemaka ba munzo nan, "amma Sageer baka ganin zaman mu ya HARAMTA? Yarufe mata baki " pretty ko zaman mu baidaceba sune sanadin HARAMTACCIYAR SOYAYYA r da mukeyi Ke kinsani bazamu iya rayuwa ba tareda junaba ga kuma Rabonda Allah yabamu, "Pretty cikina na halas ne inason kayana inason inreni abuna inason mureneshi tare banason kiyi min nisa Ahalin yanzu, Kitaimakeni koda Auren mu ya HARAMTA inason mukasance tare bazan iya rayuwa maikyau ba idan har bakya tareda ni, Yamatso da ita jikinshi sosai " pretty me kikeyi da wannan katon hijab din bayan muna tare? "Kicireshi inkalli kayan kallonda ke jikin matana' Yasa hannu tareda cire hijab din tarike yafisge cikin sigar wasa Garin cirewa towel dinma yakwance cikin Sauri yakai fuskarshi kan Abinda yafi kauna yafara gogawa tareda kara rungumeta da Hanna yen shi. Cikin lokaci kadan ya dulmiyata cikin duniyar masoya suka fara sarrafa junansu yauma saida yayi da gaske kafin yasamu ta hakura cikin sigar lallashi yace Baby nafiki bukatar wannan abin amma bazanyi wasa da rayuwar babyna ba kuka tafara yimishi tun yanace Abin wasane har yabiyeta suka koma ruwa tsotsar shi takeyi kamar mejin yunwa, Haka kawai takejin bakinshi yanamata dadin tsotsa kamar karta daina saida suka samu natsuwa kafin yajanyota jikinshi tace " wanka nakeso inyi yanzu yace OK Shiya hadamata saida yatayata tayi kafin yayi nashi tarigashi fitowa takwanta kafin yafito yana zuwa ya fuskanceta tana kallon lips dinshi "Baby kinason karine ? Tadaga mai kai yamatsa da fuskarshi dai dai saitin fuskarta saida yafara turamata halshenshi cikin baki carab tacabke abinka dame jira tafara tsotsa saida tayi bacci Yafara kokarin kwace bakinshi don yaji jiki amma yana motsawa zata kara rikoshi, _Sageer yashiga hannu_ ******************* Hajiya mama kuwa ba Wanda Bata kira tafada mai ba cewar Sageer yadauke yarinya yanaso sunyi HARAMTACCEN zama, ganin su ummi duk basuda niyyar daukar mataki yasa takira kanwarsu daya dake Kaduna wadda ita Kebin ummi wadda suke kira Aunty Rukayya, Itama kusan kalar maman ce ta iya masifa yamata bayanin komai aiko ta hau ruwan bala i tace zatazo kuma kafarta kafar Safeena tunda sunrena mama........🖊 _Afuwn banda caji shiyasa kukaji shiru pls managed_ [2/20, 12:12 PM] Feenat Marubuciya: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) _writing by_ _NAFISA SANI HASSAN_ _maman Ammar_ ✍✍✍✍✍✍✍✍ GOLDEN PEN WRITER'S ASSOCIATION ✍✍✍✍✍✍✍✍ ❄we are bearers of sooo golden a pain so magical. Our creative golden pen, be hold our words. A product of our pen Savour our words, for it will couse you no pain.❄ https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 3⃣9⃣ Da gari yawaye kuwa sammako Hajiya mama tayi ma Alhaji mu azzam agida tazo daukar Safeena, Ba abinda takeyi sai sirfa masifa wai ya bata yaro saboda gudun zuciyarshi shidai ba abinda yakeyi sai Bata hakuri Aunty Nena natayashi bada hakuri n, Tace "ni yanzu ina ya' ta take? Hajiya aiko shi Sageer din bawai yacika zama nan gidan bane yana da gidajenshi bansan kuma ina yake zama ba, "Saboda tsabar Bata yaro har gidaje yake dasu kuma batareda ansa mai idanu ba, " toh ni bazan bar barna ta ya'duba don haka kafadamin gidajen nizanbi ingano ina yakai yarinya, "Hajiya kiyi hakuri kizauna muyi magana, "wace irin magana zamuyi ? "Kidai zauna inyi miki bayani dakyar da sa bakin Aunty Nena ta yarda ta zauna, " don Allah Hjy kiyi hakuri da wannan lamarin da yake faruwa, "Sageer baida laifi kodaya, nine mai laifi, "nayine saboda shi, "Maganar gaskiya nayima Sageer Aure batareda saninshiba, "kuma Alhaji Hashim yasa n komai," shi yabani wuka da nama, "Ganin yaron baida niyyar yin Auren, "kuma itama Safeena munyi magana dashi Akan yanda yaso tun gama Secondary yayi mata Auren amma taki tsayarda miji, Shine dalilin dayasa muka yanke shawarar hadasu Aure batareda da munsan cewar Sageer Dan uwan ta bane, Tace " meyasa karaba Auren bayan kasan yan uwan juna ne kuma suna kaunar junansu? "Ban raba Aurensuba, takardar daka kawo min fa? Takardar Safeena ce ta shaidar daukar ta aiki kuma nasan Sageer bazai barta tayiba saboda na nema mata da farko tun baisan da cewar matarshi bace Da yake yafini hanya yabi ya hana sudauketa saidaga baya na fahimci komai cewar suna son junan su sosai Amma suna ganin *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* sukeyima juna Nayi kokarin ganin yafadamin da bakinshi amma har yau ya kasa fadamin kuma inaso sai yafada min da bakinshi cewar yana sonta kafin in bashi goyon baya inaso kitai makeni kema, " kuma ga zancen Auren Abokinshi da Yarinyar waje na Menal inaso su tare Alokaci daya Amma kafin nan inason komai yatafi yanda nake bukata, Kiyi hakuri Hajiya ,tayi ajiyar zuciya tace "amma wannan yaro Akwai ja iri bazai iya bude baki yace yana sonta ba amma zai iya dirka mata ciki, Aunty Nena dake saurarensu tasa dariya tareda cewa " mune dai yaki fada ma Amma ai SOYAYYA sukesha Abinsu tunda gashi harda rabo, "Ja iri aini rashin kunya yake bar bada min saikace wata kakarshi yanzune zankoyamai hankali kubarni dashi, " mungode Alhaji Allah yabar zumunci kacika mutum me rikon Amana Allah yabiyaka kaidai, _Daga baya kenan_ Sudai masoyan sunacan suna kwasar SOYAYYA r su batareda sun damu da kowaba don saida Asuba suka tashi sukayi sallah suka kuma hayewa gado Tashige cikin kirjin mijinta tana kwasar ni ima sai wani mu shigewa takeyi kamar zata koma cikinshi ganin tana rikitashi yasa ya manne bakinsu wuri daya don yasan yanzu zai samu Abinda yakeso Aiko mai nema ai tuni ta cafke tafara mai tsotsar dake rikitashi gashi cikin minti daya duk yarude yanda take sarrafashi kamar ba Safeena ba,. Gaba daya ta sauyashi ta birkitashi gashi tana shafa mai gashin kanshi abinda yafi komai so awurinta sun harde kafafunsu cikin na juna Saida sukayi romancing juna kamar zasu cinye junansu kafin su koma bacci still bakinsu na cikin na juna, Saikusan karfe goma kafin tafara farkawa ita kanta Abin mamaki yake Bata meyasa take bala in son kissing din shi? Ko yanzu data farka takasa cire bakinta cikin nashi tanaso ta cigaba amma bataso ta tasheshi musamman yanda yake baccinshi cikin kwanciyar hankali, Ga wani kyau da yakarayi tafara shafa abinda yake burgeta a fuskarshi jin ahankali yafara bude idanunshi acikin nata tayi saurin janye hannunta yayi murmushi Yace "baby meyasa kika daina ?kicigaba mana ni mallakin kine sai yanda kikayi dani ni nakine, tayi murmushi ta yunkura zata Mike yarigata Yayi saurin daukar ta sai bathroom ya ajiyeta kafin yafara cire mata rigar baccin dake jikinta kafin yafara kokarin cire boxer din dake jikinshi tasa hannu tana rufe idonta yayi dariya tareda cewa Como on babyna ai yanzu ba kunya atsakanin mu, *na zama ke kinzamani (we are one) don haka ba kunya kibude idonki ki kalli mijin ki uban ya'yan ki yafara shafa mararta " Allah yakawomin kai lafiya, Yazare bra din yana me kallon kayan kallon dake kan kirjinta "Pretty! I love this, yafada tareda rikesu ahannunshi tareda lumshe idanunshi ita kanta tanajin dadin yanda yake matsasu tace Ash cikin shgwaba Yace "Meya faru? tace zafi yakemun, oh sory nine ko ?kiyi hakuri dani baby ina sonsu sosai kuma sunkara kyau da girma bana gajiya dasu kibarni in more kayana, Ta matso jikinshi tareda bude idanunta tana shafa kirjinshi itadai sumar tana tayar mata da tsuminta, Saida sukasha SOYAYYA r su kafin suyi wankan shi ya wanke ta Tass kafin yayi nashi yakuma daukota ya dawo da ita dakin ya shafa mata mai kafin ya zabo mata wasu Riga da wando masu kyau da kuma daukar hankali, Saida tasaka yakara ganin kyan kayan saboda komai yafito musamman rigar tafito da komai da yakeson gani yace masha Allah, Shikan shi yasan yasamu mata ta nunama sa'a wadda komai ta hada kyau da uwa uba ilimi kudi kuwa tunda yana dasu yasan bazata taba Neman Abu tarasaba idan har yanada rai, Shida kanshi ya hada mata break fast yarika Bata abaki saida takoshi suka dawo kan kujerun dake falon ya janyo wata yar karamar jaka ta ajiye takarddu ya zaro wasu tana kallonshi yanda yayi mata kyau cikin tree quarter da singlet komai nashi Abin burgewa ne, Yaga ma abinda yakeyi kafin yamika mata wani A.T.M da yaciro baby ki rike wannan ahannunki idan kina bukatar kudi ko siyan wani Abin serving account din mijin nine "Kiyi yanda kikeso dashi, Tace" mezanyi da kudi ? Kizubar idan kin cire amma inaso iyalina Susan inadashi inaso inyima jinin jikina hidima da zufan da natara "Za a kawo miki motocin ki guda biyu duk da banason kina driven amma banason driver yatuka min ke inada kishi, Kallonshi takeyi da mamaki saida yace "lafiya irin wnn kallon? Sageer duk wannan hidimar kamar wata matarka wadda aka kawo maka? Yakatseta dacewa Matar waye da?Safeena kikyalesu ke mata tace koda ba Aure wallahi dole muzauna tare bare da Aure atsakanin mu idan ma kina shakku ne akai ina zuwa yamike da Sauri yakoma dakinshi tareda fitowa dawata brief case yana zuwa yabude tareda Dora mata kan cinyarta, Tazaro idanunta suka waje tareda cewa wannan fa? Kidauka amatsayin sadakinki idan bai isaba kifadamin inkaro miki wasu ne? Fatana nidai kiyadda muzauna tare nasan Auren mu baizo yanda yaka mata ba Amma baby idan kikace bazaki zauna daniba rayuwata zata shiga garari bazan iya koda yini daya batareda ke ba bare har akai ga zancen raba kwana bazan iyaba, Yatsuguna agabanta baby karkiyi punishing dina ta wannan hanyar( I can't take it) " Sageer kafahim ceni iyayen mu sun raba Auren mu ka fahim ceni nasan munason junan mu amma( I beg of you just once )muyi musu siyayya amatsayinsu na iyayen mu ,yamata wani irin kallon "Safeena wace irin biyayya ?biyayya dazan cutu wallahi bazan iya irin wannan ba Kibar ma wannan maganar, Sageer kabarni inkoma gidan mama duk hankalinshi yatashi cikin tashin hankali jikinshi har yafara rawa yace " baby please kibar zancen tafiya kafin takuma cewa wani Abu sai hawayenshi taga yana tsiyayowa...........🖊 *UMMU JIDDAH addu arki bataciba, so manage* _Kuyi hakuri fans Akwai uzurori shiyasa komai zai daidaita kicigaba da biyoni inayinku_ [2/20, 12:13 PM] Feenat Marubuciya: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar ✍✍✍✍✍✍✍✍ GOLDEN PEN WRITER'S ASSOCIATION. ✍✍✍✍✍✍✍✍ ❄we are bearer's of soon golden a pen. Write assiduously percieven no pain. Sooo magical, Our creative golden pen, Be hold our words. A products of our pen savour our word's for it will couse you no pain❄ https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ Dedicated to _My father Alhaji shehu B.J Muhammad former secretary of jibwis Niger state Allah yagafarta maka kabamu ikon bin tarbiyar daka doramu Akai_ 4⃣0⃣ Taji tausayinshi tasan yana sonta kamar yanda take sonshi koma fiye da yanda takesonshi, Namiji kamar Sageer yana kuka saboda kawai tazauna dashi, itama tanason hakan Amma tasan ko da Aure dole sujira iyayensu, Don haka dole itace zata yi wani Abu akai gwara shi namijine komai yayi Adone, Tayi nisa cikin tuna ni saida taji zubar hawayen shi a hannunta kafin tadawo daga dogon tunanin da ta tafi. "Safeena kitaimakeni kizauna dani don Allah karki tafi kibarni kibini mubar kasar nan, Tagirgiza kai " Kayi hakuri bazai yuwuba ne mutafi ba Aur .. Ya daga mata hannu cikin fushi "Ya isa Safeena banason zancen (and I don't bloody care weather we are married or not we are going together ) don haka kifara shiri next week we are leaving. Tasaki baki tana kallon fadan rashin gaskiya saida yagama yana huci kafin yayi shiru, Yana gamawa baikuma bi takanta ba yashige cikin dakin saida yashirya cikin kana nan kaya dasuka fito mai da tsantsar haduwarshi kafin yafice batareda yakuma koda kallonta ba, Tadade azaune awurin kafin ta mike zuwa dakin tana Neman wayarta Amma Bata ganta ba tayi nema sama ko kasa ba labari haka ta hakura harta koma tazauna tayi tunanin mama Ai da Sauri tamike ta tanemi hijab dinta ta kama hanyar fita saida ta taba kofar tajita yarufe gam tasan aikin shine dole takoma ciki Gashi ba waya meyakeso adauketa Mara kunya ko me ?ace tabi namiji har gidanshi takwana, sai yanzu tafuskanci kuskuren da ta tafka Haka tayita jiran dawowarshi har bacci ya dauketa, Sageer kuwa ko gidan Auncle bai jeba Yusuf yakira yaji yana ina ne? Yafadamai shi yana gidan Auncle wurin sweety dinshi wato Menal, "Ni nawuce gidan kazo kasameni, yace Allah baka isaba haka kawai ina tareda babyna tana debemin kewa gara kai ka Ajiye mace har ka dura mata ciki! " eh ya son ranka saima mun haifi hudu kafin kayi Auren yace "bakinka yasari danyen kashi kafin next year nima inada mata, "OK naji kazo kasameni' " gaskiya saidai mu hadu gobe Agidan ka yace "noooo iyalina naciki' yace "what kana nufin don rashin kunya daukarta kayi kakai gidan ka? " eh ba matata bace" "a gaskiya Sageer ka zama Mara kunya na gaske Akan Safeena, eh kafadi duk Abinda kaso harma mijin hajiya nazama idan baka saniba, Yakatse wayar tareda juyawa zuwa gidan, lokacin tayi nisa Bacci n da takeyi, ya Dade Atsaye akanta ya na kallon yanda ta hada gumi cikin hijab din datayi bacci dashi Yayi murmushi yakarasa kusa da ita yafara cire mata hijab din Ahankali har yacire Bata motsaba Alamar tanajin dadin baccin sosai yana tsugune A gabanta yana kallonta kullum kara jin sonta yake yana karuwa acikin zuciyar shi Yasa hannunshi afuskarta yafara shafawa ahankali har zuwa lips dinta masu sheki tafara bude idanunta jin ana shafata takalle shi kafin ta zabura tamike zaune, Ta daure fuska tamau don haushin shi takeji yanzu yabita da kallo tamike tabar mai wurin, Har zuwa dare tana cikin fushi musamman data tanbayeshi wayarta yaki yabata ya ce" idan Aunty zaliha zaki kira kifada mata tasani ko dazu munyi waya ummi ma na gaisheki, Ta waro ido "ummi tasan ina tare dakai? Uhm tace na boni' yace da akayi me ? Nidai kabarni inkoma gida don Allah sai arika kallo na wani iri acikin family, " I don't Care, shine amsar shi shiyasa takara hawa sosai har zuwa lokacin bacci wanka ma ita kadai tayi Abincin ma diba tayi takoma gefe yana kallon ta, Lokacin kwanciya kuwa akan kujera takwanta duk bai ce mata komai ba ya mike yaje yayi wankanshi tareda shafe shafe n shi kafin yadawo falon yasamu tayi bacci, Daukarta kawai yayi kamar baby yaka ita cikin dakin yakwantar da ita kafin ya kwanta agefenta suna fuskantar juna kallon fuskarta kawai yakeyi, Yayi murmushi ganin yanda tayi wanka amma taki canja kaya tun kayan datasa da Safe yatashi zaune yafara kokarin cire mata rigar ganin yanda take zufa duk da Ac dake dakin, Da Sauri tabude idonta tana kallon shi tafara kwace kanta yace "kitsaya incire miki kayan naga kina zufa, " nidai kabar ni da kayana' Ganin bazata tsayaba yasa yadanneta yacire mata saida yacire yaga Ashe ko bra babu A jikinta kirjin atsaye suna Neman cire idon me kallon su, Ta zame takoma takwanta tareda juyamai baya, lokacin shi yayi suman wucin gadi ganin nasha nunta saida tajuya yabi bayanta da kallo kafin yafara zame siket din tasan bazata iya hanashi ba dole takyaleshi yacireshi yabarta daga ita sai pant Tayi saurin Jan blanket tarufe har zuwa kirjinta takuma juyamai baya, Yakwanta rigingine yana kallon sama akai akai yana kai kallonshi kanta Yadaure iya dauriya ganin zai cutu da yawa yasa yamatsa jikinta tareda rungumeta ta bayanta yasa hannunshi a kirjinta yacika hannaye da masoyanshi tafara tureshi, "Please baby karki hukuntani ta wannan hanyar zaki cutar dani nasaba daga jiya zuwa yau bazan iya hakuraba kibarni insamu natsuwa dake, Tafara yimai kuka nidai kabar ni inkoma gida please yace "baby saboda kinason komawa gidan mafa daciyar Matar nan kike kuka? OK kiyi shiru gobe zan mayarda ke, "Amma kisani next week zamu tafi kuma goben ma bazan iya barinki ki kwana Acan ba tace taji badai zai barta tajeba, Haka yasamu abinda yakeso ya more tareda yimata Alkawura Wanda baiko San yayisuba, Dasafe kuwa tana tashi tayi saurin shiryawa tana jiran yakaita gidan duk da tana tsoron karonta da mama saida yagama yanga kafin ya ce sutafi, Suna isa gidan gabanta yafara faduwa saida yafita yabude mata motar kafin tafito, Shine agaba tana bayan shi , Mama nazaune ita same aikinta tana mita suka yi sallama.......🖊 _Sageer Fan's Kuyi addu a mama tabarsu sukoma_ *am sory lack of charge* [2/20, 12:13 PM] Feenat Marubuciya: https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar ✍✍✍✍✍✍✍✍ GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION. ✍✍✍✍✍✍✍✍ ❄we are bearers of Sooo golden a pen. Write assiduously percieven no pain. Our creative golden pen, Behold our words. A product of our pen savour our words for it will couse you no pain.❄ *Kuyi hakuri da typin danakeyi kadan komai zai dai daita, A gaskiya inajin dadin comment dinku Fan's Allah ya bar kauna* 4⃣1⃣ Suna yin sallama kamar tana jiransu tafara ruwan bala'i, "To Mara sa kunya kaga damar dawomin da ita? " tazone kawai ta sallameku tafiya..tayi saurin rike mashi hannu don kar yakarasa, Yayi shiru yana kallonta aiko taci gaba, "Kibar Mara kunyar yakarasa D'an wofi sai Ku koma ingani zamu gani Mara kunyar banza, Ya duk'ar da kanshi yana dariya ita kam duk tagama jin kunya tafara zame hannunta zata wuce yarik'ota gam tazare ido mama tasa salati Yakara matso wa tareda dukawa daidai fuskarta ya manna mata kiss a baki da kuma kumatunta yad'an matsa dai dai kunnenta, " kifa shirya zandawo anjima mutafi kinsan bazan iya bacci ba idan bakya kusa dani, Mama itada me aikin ta suna kallon karshen rashin kunya, Saida yaga dama kafin yasaketa yawuce yace "mama sai nadawo, " Karka sake kadawon gida Mara kunya yafice tareda murmushi itadai sum sum tajuya zata shige dakin, mama tace "Dawo nan tadawo cikin sanyin jiki tace" gani mama, yanzu Safeena saboda Allah kina mace zaki rika biyewa namiji kuna irin wannan rashin kunya har kibishi Ku kwana "Waima yaushe kika zama hakane Safeena ?kin fitsare kafarki tsab kema har kin sake ma namiji jiki ya dirka miki aiki, Ita dai Bata da ta cewa sai shiru tacigaba" idan ba kina sha sha sha ba zaki biyewa namiji batareda kuntare ba yadirka miki ciki, Infada miki duk son da kike gani duk karya ne yasamu abinda yakeso shikenan bakida sauran Amfani indai namiji ne, Saida hankali n ta yatashi, yanzu Sageer zai daina marmarinta kenan saboda ta mallaka mai jikinta? Duk jikinta yayi sanyi haka tasha fada sosai wurin mama kafin takoma dakin datake zama tafada tunanin Yanzu idan Sageer ya juya mata baya yazatayi? Data shiga uku kuwa yanda yasaba mata da SOYAYYA r shi taya zata iya rayuwa batare dashi ba, Haka ranar tawuni acikin daki duk kewarshi dakuma son kasan cewar su tare, duk tayi wani iri itakanta tasan cewa tana bukatar kasan cewar su tare amma ba dama, Gashi ko wayarta bai Bata ba, sai kusan yamma lokacin takuma yin wanka saboda irin zafin datakeji kamar tayi yawo tsira ra duk a.c dake gidan bai hanata zubar gumi ba, Shiyasa tana fitowa tasamu wani skin tight tree quarter tareda yar shimi mai siririn hannu tasaka duk inda ta juya jikinta saiya motsa, Haka tafito falon da mama take tareda Dauko drinks mai sanyi tana sha tunda ta doso falon mama ke kallonta tasaki baki da hanci harma da ido, Saida ta zauna tace "yar nan banga laifin yaron nan ba " yo to kina famar yawo cikin gida dagake sai kaya kamar na ya'yan arna badole ya dura miki cikiba, "Tunda shidai ba dutse bane, yanzu da maza na shigowa gidan nan ya kenan? " oh ni zuwaira " ita abunma dariya yabata takalli kanta tace "mama kayan ai basuda illah, " ahakan ne ba illah? Gaki Allah ya hore miki kira irin ta karuwan mata kina daukar Alhakin Dan marayan Allah, Duk ya susuce Akanki, wallahi ki guji daukar Alhaki, baki kawai tasaki tana kallon mama don ta fuskanci batada Alkibula, Tana cikin mita yasawo kai cikin falon tareda sallama dauke da ledodi masu dauke da gasassun kaji suna turiri dakuma Leda daya daukeda ice cream Yana dosowa saida yakusa faduwa,( this girl Will surely killed me) yafada acikin zuciyarshi idanunshi nakafe a kirjinta da yake hango Kansu tacikin shimi suna yimai iso, Tsabar kaduwa baikoga mama dake binshi da kallon wannan yaro Akwai maye ba, Direct wurin ta yanufa yatsuguna agaban ta tareda kokarin Kai hannu wurin masoyan nashi, Tayi saurin cewa "mama sannan yajuya tareda wayin cewa yazauna agefenta yace "mama ina wuni? Lafiya na wuni Meya dawo dakai? "Matata nazo dauka mutafi , 'Kafita a idona inrufe Sageer" kawuce kabar min gida , Yajuya wurin wify dinshi yace "pretty ga kazar ko yau bazakiciba? Jin kaza ai da Sauri tace zanci yajanyo ledar tareda budewa yamike tareda raba idanu yace" (ware is the kitchen) tanuna mai da hannu yawuce yadawo dauke da plate guda biyu Yajuya dayar har da onion & cabbage source saida miyanta ya tsinke yace "sauko kici, Duk Hajiya mama na kallon ikon Allah saida yajuya dayar plate ya mika wa mama yace gashi ta was he baki " harda ni Dan nan? Takarfe yajuya domin yabata ina har tafara ci ya tsaya yana kallonta cikin tsananin so da kuma sha awarta tareda Hamdala da ya mallaki komai nata har gashi zata Haifa mai da acikinta yana ta zabga murmushi, Hajiya mama kuwa sai zubo zance take tana yagar nama," Sageer wannan gashin kazar Atah ce a maitama ya iya gashin kaza tun margayi Nada rai can muke zuwa siyan kaza kullum dare saboda gasuwa take har kashin ta komawa yake uwa auduga, Saita fara matso kawalla kuma Bata fasa cin namanta ba ba abinda suke sai kunshe dariya, Saida tacinye kusan kaza guda kafin tace ta koshi yamika mata ice cream takarba saida tashanye roba daya kafin tace yakara mata yazaro ido "No pretty zaiyima baby na illah, ta Dan matse fuska yace sory sweetheart ba ri in ajiye miki sauran ya dauka yakai kitchen yasaka a firij yadawo da ruwa aroba yace "( wash your hand here, ) Tana ta kallonshi yanda yake ta hidimta mata gaba daya lokacin shi ya mallaka mata baida wani aiki sai dai nata, Yakaraso tareda hure mata idanu " pretty wannan kallon fa? Batareda tasan maganar tafito ba tace "kallon sone, Yawaro ido tareda jin dadi yace "( baby say it again) ta rufe idonta kawai sunkutar ta yayi batareda yaki lura da mama data ci kaza ta gama tana zabga gyngyadi ba ya wuce da ita dakin datake tareda kulle kofar Ya ajiyeta tana kallon shi ya tube rigar jikinshi tareda zare dogon wandon dake jikinshi yarage daga shi sai short nicker da singlet, Ta waro idanu awaje tareda cewa me kake shirin yi Sageer? Yace " wanka zamuyi muyi bacci ko..........🖊 *I no they woo* _love you my fan's_❤ [2/20, 12:13 PM] Feenat Marubuciya: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar ✍✍✍✍✍✍✍✍ GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION. ✍✍✍✍✍✍✍✍ ❄our creative golden pen be hold our words❄ https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *jin jina gareku matan sojoji,👩‍✈ Ku jarumai ne, masu hakuri, masu juriya, Allah ya karemu ya kare mazajen mu* 4⃣2⃣ Tayi saurin ja da baya tareda cewa" Sageer are you kidding ? "No am serious, baki tasaki tanamai kallon you are joking, " yes anan zankwana, saidai idan zaki yarda mutafi, Ta kwabe fuska tareda cewa" gaskiya bazan iya binka ba don bakaga irin fadan danasha bane dazu, "Kuma kasan bai kamata ka kwana anan ba, ya matso tareda tsura mata idanu yace " kin San kuma bazan taba fadar magana incanza ba, "Baby ina ganin ki kuma muna gari daya in iya bacci batareda najiki acikin jikina ba; "Ni ko gida bazan iya yarda mu raba ba bare harta kaimu da raba makwanci " I can't "Some times ina tunani Anya kuwa kin damu dani; kamar yadda nadamu dake? " Safeena saboda ke ko aikina banayi duk lokacina nabaki na mallaka miki Kaina harma da rayuwata, "Karkiyimin wasa dasu" ki kasance dani har abada idan kika gujeni rayuwata zata fada garari, Ta marai raice Fuska cikin alamar tausayi dakuma tsantsar soyayyar shi dake kara ratsata, Ta shafo fuskarshi cikin sanyi, "Sageer ina sonka, soyayyar danake maka ce sanadiyyar dayasa har na malla ka ma komai nawa, bazan iya rayuwa batareda kaiba, Inason ka har cikin jini na yarungumota ta cikin jikin shi da kyau tareda furta " tnks cikin jin dadi, "Why are you tanking me? " bcos u make me happy with your words, It means a lot, I really appreciate, Ya sungumeta sai cikin bayin dake cikin dakin ya Ajiyeta tareda bude musu shower ruwan na zuba akan su, batareda sunkarasa cire kayan dake jikin suba, Ahankali yake shafo cikinta yana kallon yanda kirjinta ke nunawa tacikin shimin har yana hango bakin dake zagayeda Kansu, Yayi saurin dagata yacire jikinshi na tsuma tsabar wutar sha awarshi data motso sakamakon karo da yayi da masoyan shi, Cikin rawar jiki yakai hannun shi tareda fara shafasu cikin lallashi dakuma riritawa kafin yadan rankwafa Kansu yafara tsotsa, Ai jin irin abin da yake mata akansu tuni ta hau kan network tafara mayarda martani Dan yariga ya dorata, Sai tsotse juna sukeyi da romancing juna kamar zasu cinye juna saida yaga tsayuwa na Neman gagarar su kafin yakashe shower din ya nadota a towel zuwa kan gadon Yafara goge mata jiki yana goge nashi ya nufi kan mirror ya dakko cream din datake amfani dashi ya matsa ahan nunshi yafara shafa mata tareda mammatsa mata jiki ahankali, Yana me lumshe idanunshi don jin laushin fatarta, ita kanta tana mejin dadin yanda yake massaging jikinta, Daga shafa mai aka zarce da romance duk sun birkita juna ba abinda kakeji sai nishinsu adakin mutuminku tun ba akaiga zancen ba yafara rero kukan dadi yana sanbado mata Albarka da kuma roko, "Pretty stay with me for ever I love you, "U are different you are sweet, _ai sai na bi window tunda sun kulle kofar kar inga abinda yafi karfin nakoma falon Hajiya mama tayi dai dai tana sharban bacci akujera, Harda gyara kwanciya kaza tayi aiki, Su kuwa masoyan ranar basu wani runtsa ba kwana sukayi suna Abu daya Yama manta da zancen likita yayi ta debar angara, Saikusan Asuba suka sararama juna, shi yasan yanada bukata amma baisan har takai haka ba, Hmm to ai Safeena r ce Akwai ni'ima, baya taba jin yakoshi da ita kullum kara marmarinta yakeyi, Idan yagama jiyake kamar yakoma ruwa, Aikuwa da Dan banzan ciwon Mara ta tashi sai murkusu su take yi, Duk yarikice shiya yimata wanka sallar Asuba ma dakyar tayi Azaune sai juyi takeyi yana idarwa yarungumota jikinshi yanata mata sorry, Tafara kuka duk yarikice tace " yunwa nakeji" cikin Sauri yace "mekikeso baby? tace indomie yaji Albasa da kayan miya, Cikin Sauri ya ajiyeta kan gadon rigar shi ta shadda kawai yasa akan nicker din yafito zuwa falon baiko lura da mama ba, Saida yafara aikin, karan wuka dakuma plate da yake tabawa yafarkar da mama ta fara mika hade da salati tana cewa "Safeena Bata tasheta ba gashi har dare yayi sosai don Bata lurada hasken al murun dake haskowa ba, Ta dauka darene, saida idonta yakai ga Agogon bangon dake falon taga har kusan karfe shida, tasan dai Bata yamma ba, Tayunkura tana salati tareda dingisawa zuwa dakinta ta gitta takofar kitchen takuma jin karan wuka tace" Laure yau lafiya tayi zuwan Asuba, Tadai wuce Salla, saida ta idar tana lazimi tamike tafito da casbahar ta tana fitowa Sageer na fitowa dauke da plate din indomie dagashi sai rigar shadda tunda ga kasa takwaso kallon shi, Cike da tsananin mamaki tace "ni zuwaira, menake gani haka; kaddai agidan nan ka kwana? Shidai cewa kawai yayi " ina kwana mama; Sageer tanbayarka nake anan ka kwana; ko ya ya? "Eh ai nima gidan mune yasakai yawuce don baida time din surutun ta dabata gajiya, Ga pretty ba lafiya, tana kanjuyi ya ajiye plate din yadago ta " pretty ga Abincin tana hawaye tace cikina Sageer dai dai lokacin mama tashigo cikin dakin, Yace"kiyi hakuri kici kafin muje Asibiti kinji, Bala in da mama tadebo da magan ganun data hadiyo duk suka koma ganin halinda ta taradda Safeena r, Takaraso da Dan gudun ta "Meya sameki ni zuwaira" lafiya Sageer dauketa muje Asibiti ba awasa da mace mai ciki daga gani ciwon Mara ne ke damunta duk tarude , Shi kanshi agigice yake hardai da yaji zancen cikinshi ai zabura kawai yayi yanemo mata Riga doguwa ko mai bai tsaya jiraba ya zura mata tareda saka mata hijabin datake Salla ya sunkuceta tanata hawayen wuya, Mama nabiyeda shi da carbin ta abaya suka zauna mama ta rungumeta tanata faman yimata Sannu shi kuwa tuki yakeyi yana waigenta saida mama tace ",ka kalli titi kar Ayi uku, Hardai suka isa lafiya saidai suna isa jini yafara zuba mama tasa salati " oh ni zuwaira me nake shirin gani kaddai barin cikin zakiyi? Ai wani uban birki da yayi saida mama takwale da kujerar gaba yafito da gudu kamar psycho yasun kuceta yana cewa, "No pretty please karkiyimin Asarar cikina, Yana surutai har ya isa ciki likita ya karbeta aka wuce da ita emagency yana kokarin shiga Aka rikeshi mama ce mai lallashi don ya mugun Bata tausayi, Kanshi yadora kan kafadarta yasa ki kuka mama tasaki baki tareda dagoshi " mekakeyima kuka ; kaida zakayi mata Addu a, "Gaka dai kamar jarumin kwarai amma da zuciyar mace, Cikin kukan yace " bana son inrasa koda ya acikin su sune farin cikina, "Mama iyalina ne acikin wannan halin taya ya zan zama jarumi? " Safeena ne rayuwata mama ki taimakeni kar inrasa farin cikina "Sageer ka kwantar da hankalin ka da yardar Allah ba Abinda zai sameta daga ita har Dan cikinta, Ahakan doctor yakirasu zuwa cikin office tareda suka shiga mama suka zauna yace Alhamdulillahi munyi nasarar tsayarda jinin daya fara zuba "Amma idan aka kuma mai mai tawa zata iya rasa karamin cikin dake jikinta, Mama tace likita banganeba kamun bayani wani Abu tasha, kome? " ba ta sha komai ba amma Abokina kadan Bata bed rest kamar na wata daya batareda ka kuma kusantar taba, "Oh Nagano zancen oh ni Allah zamani ina zaka damu yanzu Sageer aikin daka kwana aikatamin agida kenan ni zuwaira, Ya kalli Abokinshi tareda zabga mai harara yace me kake nufi da wata daya ; bankusan ceta ba saikace ba mata ta ba? Eh zaka iya hasarar cikin idan ka kuma aikata abinda kayi, Bazan kuma irin najiya ba amma Akwai wata dabara wacce zakayima na saboda ko ita bazata iya yarda ba, " Muhammadur sululllahi ni jikar mutum hadu menakeji yau?.............🖊 _Godiya gareku masoyan Sageer da Safeena aikin baya zuwa sai idan daku za aje ina jinjina_ [2/20, 12:13 PM] Feenat Marubuciya: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 4⃣3⃣ "Yau naga ikon Allah yanzu dama abinda ka aikata kenan har cikin gidana; ka kwana murza yarinya saikace inji, "Wallahi nagaji da rashin kunyar ka; dole yau ind'auki mataki akanka yarin ya da karamin ciki kake hauke mata haka; Wani irin kallo yake aika mata kafin yace " yau zaki koremu; kinga sai mubar muku kasar ma baki daya, "Au Dan wofi da gangan kayi kenan; to bazan koreta ba sai dai kai kabar mana gida yau dinnan basai anjima ba bari ma kagani, Ta bar office din yakoma da kallonshi kan Likitan yace "lafiya irin wannan kallon? " ai kazama Abin kallo, yaushe ka zama haka; yayi murmushi tareda cewa "su suka ja inzama hakan, suna son rabani da farin cikina Ahankali ya warware mai damuwarshi, "Abokina Karka damu aurenka na nan ko a kotu amma fa dole ka kiyaye doka idan kanason cikin ka, " gaskiya bazan iya hakuri har na wata ba kanaso in fada halaka ne; ada can nasan inada bukata amma bansan dadin abin ba amma yanzu zan iya fada wa cikin wani hali idan har nakai wani lokaci batareda matata ba, Sakin baki doctor Ahmed yayi yana mamakin halin Abokin nashi yace " kayi nisa gaskiya amma kabi ahankali kar kayi ma kanka asarar baby, Yamike tareda bashi hannu yace zan kiyaye insha Allah, Yafita zuwa dakin da Safeena take mama nazaune agefenta har tasamu bacci yakarasa kusa da ita ya kura mata idanu yana kara jin sonta na ratsa shi musam man da yatuna da darensu na jiya, Ya shafo fuskarta tareda manna mata kiss a goshinta , Mama tace "matsa mata ta huta rasa kunya , kakuma bani waya don ban fito da tawa ba, Ya mika mata tace " kiran Zaliha don nasan waccen yar kayan takai cin ba zuwa zatayiba, Yayi dialing number yamika mata ita Aunty Zaliha dataga number ta dauka shine, "Yayi my bros ya angonci ; ina kuma Amarya gaba daya ta kashe wayarta don kar adameta, " munafuka nasan da daurin gindinki wato kokarin kuke Ku nuna mana bamu isa ba ko ; to kizo Asibiti yanzu ki kuma biya gida kidakko mata kaya don nata sun baci da jini. Tace "jini kuma meyasameta ? Idan kinzo kyau gani, duk taji ba dadi abinka da Dan uwa tanajin tausayin y'ar kanwar tata Tanaso taga itama ta huta kamar kowacce mace shiyasa take goyon. Bayan soyayyar su da Sageer sun dace da juna zasu kula da junansu, Kafin kace me Asibiti yacika da mutane y'an uwa duk suna Asibitin har ma da kakar Sageer duk sun zo duba Safeena Yana kwakume da ita yaki fita konan da can Aunty zaliha ta matsa kusa dashi tareda rage murya "bros baka kojin kunyar su Nena ga Dady wato Auncle, Yace " sis sonake suba ni mata ta sai sudaina ganin rashin kunya, Tasa dariya har mama taji su" " cigaba da kulla mai Algunguma, yauwa na gaji tana warkewa Alhaji ka danka mai matarshi kowa ya huta rashin kunyar ta isheni, Jiya inaga barbade yamun a kaza har bacci ya kwasheni tashi kawai nayi naga gari ya waye' Yakwanamin agida don haka wallahi kusan yadda zakuyi. ai kowa ya fara kunshe dariya karta fito cibi yazama k'ari Harda tsohuwa kakarshi kafin tace ai yaran yanzu zuwaira basuda da ido saidai Kai kaji kunyar su Safeena najin su taki bude ido don ba karamin kunya mama tabata ba shiko Oga ko ajikin shi wai antsikara kakkausa Shi yafara lurada tana motsawa yace pretty kin ta shi ? Alhaji yace Son zomuyi magana ganin idan baima tufka hanciba abin kunyar da mama tafada yanzu zai kuma tafka shi, Saida suka samu gefe wurin kujeru kafin su zauna yayi gyaran murya "Sageer ka fadamin Meya sa kadaina leka office? Meyasa ka daina zuwa gidana Lafin me muka yimaka ka kaurace mana gaba daya ka kwashe kayan ka daga gidan why, Yadukar da kanshi kasa tareda cewa " Auncle kayi hakuri ina jin kunyar ka gani nakeyi kamar zaka rika kallo na da.... "Sageer' bana kallon ka da komai, impact yanzune ma nake kallonka da wani Abu " baka dauke ni matsayin mahaifiba, I no Shiyasa kake kirana Auncle, nasan me kake tunani yasa kake guduna, Saboda bakason Safeena.. Yayi saurin daga kanshi tareda kallon Auncle cikin Sauri ya ce "Auncle inason Safeena sanadin sonta ne yasa nakasa natsuwa, Ya sauka kasa cikin zubar hawaye " nadaina kirania Auncle daga yau kai Dady na ne, please don't separate me and Safeena, Ku barmu mu zauna tare munason junan mu,Daga yau zanfara kiranka Dady kamar su Menal da su Al ameen, Alhaji yayi dariya tareda dafa kanshi, "relaxed Son' ina takardar Dana baka last yakuma zabura Dady please kadaina maganar takardar saki' bazan iya rayuwa ba Safeena ba, " Sageer batakardar saki bace takardar gidan mahaifinka ce k'annin shi suka kawomin domin ka rike ahannunka, "Safeena matarka ce nasan kana sonta itama tana sonka amma kakasa fadamin, meyasa? AUN..oh Dady yayi murmushi yace " uhm inajinka meye dalili? "Inajin nauyi saboda tun farko ankawota ne da sunan matarka, sai ni kuma nafada sonta, Nafara son Safeena tun ranarda ka aike ni gidan Ummi wato ranarda aka daura mana Aure da ita, Nayi tunanin SOYAYYA r mu da ita HARAMTACCIYA ce shiyasa komai yatsaya min bana iya aikata komai lokacinda nasan cewa mata ta ce kuma sai kafadamin cewar karaba Auren, " eh saboda inaso kafadamin da bakin ka nasan kuna SOYAYYA ina lura da komai saboda haka' na sa aka ajiyeta kusa da dakinka, Yayi saurin dafe kai tareda cewa Dady harda Aunty Nena? tasani? "Khadija Bata saniba saida ga ba Yane nafada mata? " Sageer nasan cewa Menal na sonka nasan irin halin data shiga, ni nafada ma khadija karta kula ta akan zancen, Nasan irin kallon da kake yimata tamkar kanwar ka ce daku ke ciki daya kuma she is very young, "Amma dady Andaura maka Aure Alokacin, kai da waye; wannan sai daga baya zaka Santa amma yanzu inaso kafara shirin tarewarka da matarka, " namaji wai kamar tanada ciki ko? Ya dukar da kanshi cikin jin d'adi yace eh Dady' Yayi murmushi tareda dafoshi Allah yaraba lfy, "ko mu bari sai ta haihu Ku tare. Dady inaso sai mun dawo daga Cairo. ta tare, oh wato da bamuyi magana ba saidai muji labarin kuntafi ko; Yanzu dai muje zamu karasa maganar mu agida nasan zakazo gidan yanzu tunda ban rabaka da Safeena r ka ba, yafada cikin zolaya Koda suka shiga wannan karon bai matsa kusa da itaba sai aika mata da kallon kece rayuwata kawai yakeyi Alhaji ne yafara tafiya kafin tsohuwa Aunty Nena ce ta mayarda ita gidan ta ba laifi yasaki jikinshi da ita sosai Saimada yarakata har suka tafi tareda Alkawarin zaizo tareda Safeena idan ta samu lafiya, Taji dadi sosai itama, dakin ya rage dagashi sai mama da kuma Aunty Zaliha sunata hira shida Zaliha mama na aikin data saba da su har zuwa lokacin da Doctor Ahmed tareda Yusuf suka shigo cikin Ganin su yasa mama da Zaliha suka fita yasamu damar karasawa kusa da ita yad'a gata doctor yafara yimata Sannu kafin Yusuf ta amsa cikin jin kunya ya rungumeta tareda cewa baby kinji wai me Likitan nan yace; Tayi saurin kallon shi tareda girgiza Kai " yace karmu kuma kusantar juna saboda shi mugune bai da mata shiyasa yakeso muzauna kamar shi, Yusuf yace "my God Sageer ka gama lala cewa Safeena you change our friend Gaba daya kunya ta rufeta tarasa tacewa kawai ta janyo hijabin ta tarufe fuskarta shiko gogan kamar bashi yafada ba haka sukayita barkwancinsu tana jinsu Sundauki lokaci yace " mungode da gaisuwar kudan fita kubamu wuri kafin wannan Matar tadawo, Yusuf yace" ba laifinka bane mutafi Ahmed zaka neme Mu doctor Ahmed yace kabar shi kawai bazan sallamesu ba yanzu sai tagama bed rest dinta anan, Aa kace ma sai ta haihu' wallahi zaka nememu karasa, Very soon zaka ne me mu akasar ma karasa ita dai gaba daya yagama Bata kunya Suna fita yasama kofar key tareda takowa cikin natsuwa har bakin gadon yace " suntafi ki bude idonki Ki kuma cire wannan hijab din tun safe banganki da kyau ba mutane sun hanani sakewa, Gaskiya zanyima na Visa satin nan zamubar kasar nan yasa hannu Yazare hijab din tareda kallon fuskarta tace" meyasa kakeyin haka; 'Duk kasa naji kunya nidai karage kaga mama kallon datake mana kenan, "Safeena saboda ke zan dauki duk abinda mutane suke fada I don't care, Ni yanzu dumin jikin ki nakeso inji yafara lalabota ta shagwabe fuska tareda cewa Allah ni ban gama warkewa ba kadaina bai saurareta ba ya kai baki nashi kan nata, Tayi saurin janyewa," pretty guduna kike yi kuma; "Aa bakaji me likita yace ba? Naji amma kinsan nafiki son cikin nan bazan taba yin abinda zai cutar da baby na ba, " Hmm Ashe anason baby n Sageer' takalle shi ta ce "d'a nace bana son shi ne? " eh mana ba cireshi kikeso yiba. Nadauka..... Saitayi shiru, "Kindauka shegene pretty ' nafada miki ko shi din ne tunda ajikinki yafito inasonshi. Yakai bakinshi yaji bugun kofar cikin fada tareda kiran sunan shi ya dakata tareda dafe kai yasan waye dole yamike tareda bude kofar tayi saurin mayarda hijabin ta Mama ce tareda Aunty Zaliha dakuma wata mata mai kama dasu ummi yar gayu kana ganinta kasan Akwai komai najin dadi n rayuwa, Safeena naganinta tamike da gudu tareda tarota Sageer yazaro ido " pretty! Yazaki rika gudu haka itadai tana murna tace Aunty Rukayya yanzu kika so? "Eh my daughter nadan d'ade gidan ya'ya Halima Ashe Dana kike Aure ina yake Aunty tamun bayanin komai naji d'adi sosai, Tajuya wurin da yake ta zubamai ido cikin jin dadi " come my son' nima kanwar su momynka ce Allah ya jikan yaya Zainab ba a fadamin ba sai yau Danazo nayi farin ciki da Auren Ku da Daughter gashi harda rabo ya ji dadi yanda Matar tayi mai sai yaji yasamu uwa wadda zai iya fadawa damu war shi, "Tnks Aunty 'Ai dama wato kema danake tunanin zaki tsaya kema biye musu zakiyi ; to shi kenan Aunty zuwaira kiyi hakuri Aunty Halima tamun bayanin komai don haka yaka mata kifi kowa farin ciki tuwon mu man mu, Ta yi ajiyar zuciya 'ai wannan Dan naki baida kunya kokadan tayi dariya Aunty ai anwaye zamani ya canja ba irin nakuba kibarsu suwala. To amma saikunsa ido don kar yamuku asarar jikan naku tasa dariya yaya naga Alama kinaji da wannan jikan, Ya cika rawar kai ne ai Haka tayita rattaboma Aunty Rukayya Aunty Zaliha na dariyarsu itada Sageer sai kusan yamma tace zata tafi Yaya kizo mutafi gidan ki Acan zankwana, Tace atafau ita Asibiti zata kwana da Safeena, Yaya inbanda abinki ga mijinta mezaki yi musu anan? Kuwuce kawai ina nan kaima tatafi gidanku kabarmu anan Bai ce mata komai ba saida yarakasu kowa ce tahau motar ta suka wuce gidan ummi Yakoma cikin dakin haka yazauna tareda Safeena duk masifar Maman saida ta hakura tayi shiru " gado dai dayane adakin nan naga inda zaka kwana don naci.......🖊 *Kumin hakuri nayi typin ba adadi yana gogewa shiyasa kuka jini shiru* [2/20, 12:13 PM] Feenat Marubuciya: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar ✍✍✍✍✍✍✍✍ GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION. ✍✍✍✍✍✍✍✍ ❄our golden pen be hold our words❄ https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *ina Neman sharar Ku fans a duk inda nayi kuskure Dan Adam ajizine bawai Kuyi shiruba Kuyi hakuri da typing error mu y'an koyo ne yanzu muka fara Allah yasa mudace nagode da kaunarku a gareni* 4⃣4⃣ Azaune yaraba dare aranar har yafara gyangyadi mama kuwa ai ta kai London tana kwance akan tab'ar ma, Shi kuwa ya kwakwume hannunta yanata zabga g'yn,g'yadi, itakam idanunta a bud'e tana kallonshi, duk yabata tausayi tasan bai saba da irin wa innan wa halolin ba amma saboda ita yau zai kwana zaune, Yarike hannun gam kamar za a k'wace mai ita, ahankali ta motsa hannunta, yayi saurin motsawa tareda bude idon shi, "Pretty' me kike so? Tace " naga wuyanka zaiyi ciwo idan ka kwanta a zaune har zuwa safe. "Hmm ya kikeso inyi baby; tak'ama ne, kuma I can do anything for my wife. " kazo nan ka kwanta" yakalle ta "baby kefa? " nagaji da kwanciyar ai inaso inzauna, " no keda bak'yajin dad'i ki kwanta kawai I can managed here. Ta shagwabe fuskarta tareda cewa "nidai ban y'arda ba, " OK' ya mike tareda kwanciya ya janyota jikinshi kasan cewar gadon karami ne yasa suka matsi juna sosai, Ya kanai nayeta yasa hannu acikinta yana shafawa " babyna Kaine kaja Momy da Dady suke kwana a Asibiti " Tace "shhhh Karka tashi mama fa. Yayi ajiyar zuciya tareda mika abayanta, taji Abu ya zungureta ta waro ido tareda Dan Jan jikinta tace " meye haka! "laifin ki ne ai kinsan bazan iya jure hadu war jikin mu ya tafi abanza ba , shiyasa tun farko naki matsowa kusa dake saboda nasan zan tsokana nowa Kaina fitina ne kuma bazan samuba, " kiyi bacci kawai. tayi Ajiyar zuciya ta rufe idonta still yana manne da ita baccin ma yafita a ido n shi, Ta ya'ya zai iya bacci a jikinta batareda yasamu wani Abu ba, ita kam jinta a lafiyayyen kirjin mijinta tuni tayi baccin ta, Tabarshi da matse matse sai mika yakeyi yana juyi gaba daya yakasa controlling kanshi, Ji yake idan har bai rage zafi ba kafin safe zai iya samun matsala, ya Dan kara janyota jikinshi sosai tareda sa hannun shi yafara zuge zip din rigar dake jikinta, Yayi sa a batasa bra ba ya saida ya Dan sauke rigar kadan yajuyo da ita tana facing dinshi yafara kallon fuskarta har ya dauke idanunshi akan lips dinta masu tsari da sheki, Cikin zakuwa yakai bakinshi Kansu yadan fara lasar lips dinta ahankali har yasamu damar tura halshenshi cikin bakinta, Ya cafko shi cikin zakuwa, ita kuwa jin abinda takeso cikin bacci ai tuni ta cafke nashi suka fara exchanging kisses a junan su, Tsotsar shi ta ke yi kamar maijin yunwa shidama a hannu yake ai duk ta birkita mai lissafi ya rude yarikice ya dimauce, Ba abinda kakeji sai nishin shi sunyi nisa sosai ba abinda yake sai yamutsata hannaye n shi duka a kan na fulaninta sai cika hannu yakeyi dasu ita kuwa tana kara mai kaimi, Fitsari ya farkar da mama datayi nisa abacci yunkurawar datayi taga ana mutsu mutsu cikin bargo a sukwane har tana bigewa wurin tashi, Tabar Marta kawai da filo ta ja tayi waje a sittin saida ta g'anta a waje hankalinta ya kwanta tayi shinfidar ta a barandar wajen dakin fitsarin ma komawa yayi, Tace oh ni zuwaira wato acikin marasa kunya na duniya Sageer da Safeena sune suka dauki A word, itakam wallahi tagama zama dasu su tattara su bashi Matar shi kawai itakam, Duk abinda akeso tagani yau tagama ganin shi, Haka mama taga dare nan a cikin sauro sukam saida suka samawa Kansu natsuwa kafin subar junan su, Sai Alokacin ya tuna da mama na dakin ya duba yaga wayam yace ina taje da daren nan kotaje bayi ne; Itakam tana samun natsuwa ta koma baccin ta shima yabi bayanta sukayi bacci cikin jin dad'i, ana kiran Salla yafarka yaduba time karfe hudu, Ya sakko akan gadon duk kayan jikinshi yab'aci ga kuma squeeze sanin idan yace zaiyi wanka ba kayanda zai canja, ya Dan bubbugata ta bude idanunta ta zuba akanshi Tafara aika mai da sakon kallo mai rikita shi yace " baby don't please " tace what? Looking at me like this zaki rikita ni, kinga Daren jiya kawai na rage zafine, Ni sallame mu mu wuce Cairo zan fi walawa amma nan Akwai y'n sa ido. Tamike zaune ya tashi dasauri ya sunkuceta sai bathroom ya kwab'e mata kayan shi ya yi mata wankan tas amma dak'yar tasha shiya Bata kaya cikin Wanda Aunty Zaliha tadawo mata ta sanya kafin ta tada sallah, Yana zaune har ta id'ar ta mike tareda karasowa kusa dashi duk yana kallon ta yana kuma aika mata da murmushin kauna, Ta D'an duka kadan tareda cemai " good morning' ya amsa tareda dagota cikin jin dad'i "Pretty zanje gida inyi wanka dole in canja kaya kafin in yi Salla duk kin sa na b'ata kayana, yafada cikin zolaya, Tajefeshi da hara ra yace" lalala pretty zan biya wannan kallon yamike ya manna mata kiss a chick kafin yadauki key din motar shi yafice, Yayi mamaki sosai ganin mama akwance akofar d'akin, ya duka gab da ita yadan bugeta yace "mama' kin ko yi Salla ta bude idonta hade da jero salati, Ta sauke idonta akanshi tace " lafiya ka tsaya min akai? Yace" lokacin Salla zai wuce naga kina bacci. Wani irin kallo ta jefeshi dashi kafin tace b'ace min da gani, idan har kai kayi taka ibadar ai shi kenan ta yunk'ura tamike tace bani hanya. Shi idan da sabo yanzu har yasaba da halinta toma wai daga tashin ta a bacci har tafara, mema aka yimata? Ya daga kafadarshi tareda tabe bakinshi ya mike yawuce a binshi, Safeena r ma Bata ko kalleta ba ta shige bayinta tayi alwala ta fito ta tad'a Salla tana idar wa ta janyo carbinta tace "kiramin Rukayya yanzu' Tace " Mama kinsan Aunty yanzu Bata isa tashi ba. Ta hau sabab'i ni nace ki kirata yanzu kiban wayar, Tace toh tayi dialing ta mika mata wayar takoyi sa'a kira daya ta daga, "Ki fito da wuri kisameni Asibiti" tace "yaya lafiya dai ko? Kaddai jikin Safeena r ne yatashi kuma? 'Kalau take saima Karin lafiya datake ta samu. Tace toh bari inshirya infito da wurin. Baccin ta takoma saboda bai isheta ba baccin jiya mama nata lazimi agefe har zuwa lokacinda suka shigo cikin dakin Aunty Rukayya da Sageer, Yakaraso ya gaida mama ta amsa ba yabo ba fallasa Aunty ma ta gaisheta tareda tanbayar mejikin tace mejiki kalou take, Likita ma yace zamu iya wucewa gida yanzu da ya duba ta, tace yayi kyau sai kutasheta muje gidan naki da ita ko? Ta bugi k'rji tace wah? Ni jikar Audu bada niba kaita wurin Halima ko gidan mayen mijinta, inajin ina gani d'an idanun girman ya karasa a'a badani ba, Tace yaya laifi sukayi miki ya'yan naki? Aa kawai kubarsu suyita tafiya idan da rabon cikin ya rayu zai rayu, Yaya me kike nufi? " bazaki gane ba kawai ki yi abinda nace shidai yana duke yana jinsu ba abinda yakeyi sai murmushi tareda dukarda kanshi kasa, Kodai mama ta tagansu ne? Shiyasa take over reacting, ya daga Kafada alamar oho, ta Mike tace "ni kimayar dani gida. tace to yaya mutafi harda Safeena r? " eh amma ki sauketa gidan Halima ko kibarta mijinta ya kaita nidai mu wuce, Aunty Rukayya itama kallon tuhuma take aika ma Sageer da kuma alamar tanbaya? Me Ku kayi? Ya girgiza mata kai alamar baida masa niya, haka suka fito daga dakin Aunty ta kallesu ta "yaya Sageer ya sauke ki gida ni bari mu wuce da Safeena. Har zatace bataso amma sanin halin shi zai iya wucewa da ita gidan shi yasa tace toh. Wanda hakan Sam baiyi ma Oga Sageer dad'i ba,ita kanta Safeena ta fahimci kamar mama fushi takeyi dasu, to ta gansu ne? Haka dai suka rabu yana aika mata da kallo har mama ta shiga motar bai tayarba saida yaga sunfara fita, tace Hmm " Allah dai ya soni da bakai zaka tukamu duka ba kila Garin kallonta kaje abanza ka jefa mu rami, shidai bai ce komai ba har ya direta a gidan ta, Tafito tana cewa "yau saidai kayi agaban iyayenka suna can badai agida na ba, yayi dariya kafin yaja motar shi ya wuce Safeena kuwa tun A mota Aunty ke tanbayar ta me suka yi ? Tace " ba komai Aunty. Hmm kinsan halin yaya Akwai fadan rashin gaskiya, Zuciyar ta wannan karon kam tana da gaskiya, duk kuma laifi n ta ne tasan halin Sageer sarai baida hakuri da kuma kunya gashi itama ya koya mata, Gaskiya idan har mama tagansune Daren jiya to lallai sun tabka abin kunya har suka shiga cikin gidan ummi tana cikin tunanin mezai faru kuma yanzu data dawo gidan ummi? Suna shiga ummi na zaune ita kadai Afalon tana break fast tayi musu sannu da kuma tanbayar ya jikin ki? Ta matsa ta gaisheta cikin jin kunya ganin take kamar ummi ta San komai ta rikota cikin murmushi tace kije kiyi wanka kifito ki karya ko; "Rukayya ga farfesun kayan cikin da kikace ayi miki' ta kuma wai gawa " ina Yaya da kuma Sageer din? "Kedai yaya ina ganin laifi suka yimata ta korosu kin San dai y'anda take son Safeena tun tana karama tasota fiyeda tilon d'an ta, Safeena tawuce dakinta dake gidan saida ta kuma watso ruwa tasanya kaya masu sauki kafin tafito falon har zuwa lokacin suna zaune suna tattaunawa atsakanin su, Ta hada abinda take ganin zata iya ci' Aranar wuni tayi very silent duk batajin dad'in yana yin tasan da gidan mama ne da tuni yazo Amma tasan kunyar ummi yakeyi ga kuma Aunty Rukayya, gashi har yau bai Bata wayarta ba, Tana kwance akan kujera dake falon taji karar rawa ta buga ita tamike saboda su Ummi sunbar falon, Ganin Wanda ke tsaye abakin kofar yasa ta bud'e baki, yace " bakiyi murnar ganina ba ne pretty " Tace "me kakeso a dauke mu Sageer; please tun kafin sufito kayi hakuri ka koma, ya Karka ce kai yana kallonta cikin mama ki, " korata kike yi Safeena? Ba....waye kika barshi a waje haka? Taji muryar ummi ta zaro ido tace ba... Yajanyeta gefe yace "ummi nine wai kar in shigo, " ummi kifada mata mafita iko da gidan nan ko? Ta was he baki cikin jin dad'in ganinshi tace "kwarai kuwa yarona kaidai shigo daga ciki kaji, Yayi mata gwalo ya wuce Abinshi direct kan dining ya wuce ganin Warmer's ya ce " Ummi yunwa nakeji' tace me kake bukata akawo maka wa innan empty ne Yace tea kawai zaisha tace Akwai farfesu bari ahadomai dashi yace " na gode ummi' Tace "to ke haka ake kula da miji kitashi ki hada mai ko, yace ummi haka takeyi sai ankoya mata komai, tayi saurin kallon shi ta na mamakin rashin kunya irinta Sageer, Ummi kam dariya kawai tayi ta wuce war ta ciki tasamu Aunty Rukayya " yaka mata Ku ba yaron nan matarshi hakanan, "ko zai samu natsuwa, " ai mun gama shirya komai kinsan Akwai bikin y'ar gidan Alhaji mu azzam daza ayi munaso a hada da nasu ne haba so kuke yaro duk ya fita hayya cinshi kafin kubashi matarshi, Tayi dariya "kai yaya sati biyu ne mai zuwa fa kamar y'au ne ai tace Allah ya kaimu , Munje naga gidan da aka gyara mishi gaskiya yaya gidan kamar ba gidan da yaya Zainab ta zauna ba gida ya zama kamar mention, Sai kuma jikinsu yayi sanyi tunawa da sukayi da y'ar uwar su, suka yima ta Addu a. Sukuwa masoyan suna zaune a kan kujerar dining tana zaune a kujerar dake kusa datashi yana shan farfesunshi yana kallon ta ita kuwa tanata Dan na wayar shi tana famar buga game, Ji kawai tayi ya janyota kan cinyar shi " ta waro ido "meye haka sai anganmu? Shine me idan angan mu; subani matata bazasu kuma ganina ba, Inaso inganmu acikin gidan mu dagani saike ba Wanda zai samana ido bare kuma ace munyi rashin kunya, Ta fara kokarin sauka yace " Wait pretty kibarni inga lafiyar baby na tace "please Sageer not hare kaga Su ummi zasu iya shigowa yanzu, " muje daga ciki tom. Tace "what? Yeah let go inside,tace "noooo! Yace yesss" Ta ce "OK let go ya saketa ta mike tana taku daya ta kwasa da gudu tafada dakin ummi kar ya kuma ja mata abin kunya saida ta fada duk suka zabura " ke lafiya wa ya koroki? Tafara inda inda kafin tace "ba kowa zankwanta ne' suka kalleta " yanzu dai kinsan Akwai ciki ajikinki kuma bawai kin gama samun lafiya bane kike irin wannan gudu haka cewar Aunty Rukayya, Ta dukar da kanta kasa cikin rashin gaskiya, " ina Sageer din ? Tace tafiya zaiyi yana falo shi yace in fada muku, Suka mike ta haye gadon ummi tayi kwanciyar ta. Yana tsaye suka shigo "tafiya zakayi tun yanzu Sageer ? Yace eh Aunty tace " naso muyi magana kuwa yanzu, Ya zauna yace "bada muwa ba Sauri nakeyi ba, tace dama maganar tare war Ku ne Abbu. Yakira cewar kayanta zasu iso zuwa gobe yaturo su, "Munaso awuce dasu can gidan naka gaba daya, yace" da ba a kawo kayan ba don Already angama zuba kaya acikin gidan, Aa" zamu sa mata nata Akwai dakuna da yawa agidan ai, ummi tace " su n tsara gidan su zaku Bata musu Ku bar su da tsarin su tace yaya ba ruwanki "tace nayi shiru Tace Sageer zamu tafi da Matar taka zandanje muyi wasu shirye shirye sai ana sauran kwana uku bikin zamu dawo........🖊 _nima sai bayan kwana biyu, Kuyi hakuri da delay fans Akwai uzuri ina godiya gareku masoyan HARAMTACCIYAR SOYAYYA_ [2/20, 12:13 PM] Feenat Marubuciya: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar ✍✍✍✍✍✍✍✍ GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION. ✍✍✍✍✍✍✍✍ ❄Our golden pen be hold our words❄ https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *ina Neman yafiyar duk Wanda na yima ba dai dai ba Ku gafarceni yan uwa na* _saboda ku masoyan Asali kuna raina ina Alfahari daku Allah ya kareku yakare mazajenku daga duk kan sharri tareda duk kan y'an uwa musulmi. Daku nake Ummu JIDDAH dake Aisha salis Matar Dan fillo Allah yabar kauna_ 4⃣5⃣ Yayi saurin kallon Aunty Rukayya cikin faduwar gaba, aranshi yace tab Ashe Akwai kwana Asibiti kuwa kusan kwana goma? Yanajin kunyar su bazai iya cewa komai ba don haka kawai ya ce "to Allah yakaimu. Tace " Ameen kaga ai Matar ka ce dole saida y'ar d'arka. Ummi ita dai tasan anyi mai ba dai dai ba, tace "Yarona idan baka y'arda ba ka fada fa; Yace " bakomai Ummi. Yamike tareda da cewa " ni zan tafi ina Safeena r? Aunty ta kwala mata k'ira , dama Bata kwanta ba jira kawai takeyi ya tafi, ta d'auka ya wuce ta fito, kallon ta kawai yakeyi da Alamar Akwai rigima, Yana ganin ta karaso ya ce musu "sai Anjima.ya fita Aunty tace "ki rakashi mana haka ake kula da miji; gaskiya kina bukatar lectures, Ita dai ba choice haka ta kama hanya tabishi, tana sa kafa awaje taji anfisgota batareda ta shiryaba yad'aga ta cak sai bakin motar ya bude baya ya sakata ciki shima yashiga, Sai kallon y'anda yake huci take yi yana zama yayi lock din motar Ya kalleta cikin ido ita kanta taji tsoron shi y'anda idon yayi wani irin ja tsabar tashin hankali, " ke'kika ce ma Aunty zaki bita; ko ya ya? Safeena wane irin hali kike son ki jefa ni ciki? Kin sani bazan iya kwana ki batare da keba, kinason in fada halaka ba.? Ya dafe kanshi yakuma dagowa "pretty why? Saboda kinga nadamu dake ; saboda ina bukatar ki atareda ni shiyasa kike horani? Ta kalleshi cikin rashin fahimta tac" kayi hakuri Ban San cewa ranka zai b'aci har haka ba da ban gudu cikin dakin ba, Yace "am not talking about that, me yasa zaki bi Aunty Kaduna? Ta zaro ido " Kaduna; ni ? Wallahi bance zanje ba, " OK listing ki taimakeni kice mata bazaki jeba. "Zaki tsaya anan please' Pretty" tace fa har kusan kwana goma fa wallahi bazan iya ba. yafad'a cikin tsananin damuwa, Ya d'an matso jikin ta ya riko hannaye n ta "pretty kinsan ba zan iya kwana daya batareda ke ba, Ta shagwabe fuskarta itama tace wallahi bansan da zancen tafiyar ba. " na y'ar da dake baby Amma kitai makeni kice mata bazakije ba. Ta waro ido " ni; ince bazan jeba wlh bazan iya ba. Cikin fushi yace "OK kije kawai kitafi kibar ni ba damuwa I will be fine. Ya bude motar zai fita ta riko shi ya tsaya amma yaki juyowa ta yi saurin matsawa ta rungume shi ta bayan shi saida ya fisgo numfashi cikin karfin hali ya cire Hanna yenta da ke cikinshi ya fice, Tayi shiru tana mamakin halin Sageer y'anda ya dauki abin da zafi haka, Shi kuwa saida yayi jiny'ar kanshi saboda rungumar da tayimai k'arfin hali kawai yayi ya fita saida ya saita kanshi kafin ya bude gaban motar ya shiga, "Kafita zan tafi, ko inbar miki motar ne intafi akasa ya fad'a cikin sanyin murya tana kallon shi haka ta fita ta kulle mai motar ta fara tafiya tana wai wayenshi cikin damuwa, Haka yaja motar ya tafi yau ya tuna da gidan Auncle can ya tafi koda yashiga ba kowa a falon har ya shige da kinshi, kamar yana ciki komai tsab ya fara tube kayan jikinshi, Saida yayi wanka ya fito daure da towel akugunshi jallabiya kawai ya zura ya yi kwanciyar shi, Baccin shi yayi sosai bai farkaba sai kusan karfe uku cikin Sauri ya diro daga gadon saboda baiyi Sallar azahar ba kuma yanaso ya je yaba Safeena waya karta tafi, Basu yi sallama ba don yasan bai isa ya hana ba don haka cikin Sauri ya shirya saida ya fito suka hadu da Aunty Nena ta saki baki, " yau a agari! inji maki bako batan kai kayi? Yayi dariya hade da Sosa kai yace "ai tun dazu ina nan gidan. Ai ban sani ba Hajiya Halima ta kirani nace ba kazo ba, " Safeena suntafi ko? Ya zaro ido " suntafi tace a fada ma Dadyn Ku sai ana jibi biki Menal ma sunje ganin dangin mamansu, sai aci gaba da shirye shirye ko, "Naji ma tafiya zakuyi baya n bikin ko? Ya Dan saita kanshi cikin dauriya yace " eh tace Allah ya kaimu Amma ai za Ku dawo ta haihu anan ko? Yace "saidai mungani ya fada tareda cewa Aunty bari inje wurin Yusuf. Tace Adawo lafiya nasan zan rika ganin ka yanzu tunda Bata gari, Baice komai ba saboda yana cikin da muwa sosai yana fita yakira Yusuf yadaga cikin shakiyanci " Angon safeena baban baby kana ina ne dama yanzu zanzo nemanka. Cikin dauriya yace "ganinan zuwa yanzu ya katse wayar, Ya samesu shida doctor Ahmed suna duba I.V yace " da banzoba yi zakuyi badani ba? Yusuf yace " mun isa; ai bamu isa ba. Ahmed yabashi hannu yace "sai baban baby cikin murmushi yace " Ku tsaya wasa sai na haifi biyar kafin Kuyi daya, Ahmed yace " ina nima nakusa shigowa gari, Yusuf yace "mutum inka fa sun dai daita da Humaida Auren su nan da wata uku. Ya bashi hannu " ina tayaka murna mutumina, "Allah ya kaimu lokacin, sun dad'e suna tattaunawa akan y'anda bikin zai tafi, duk kawai yana matse wa ne tareda jin kewar Babyn shi gashi bai Bata wayarta ba, Har suka rabu lokacin dare yayi amma yana tunanin ta, ********************* Haka ya ga wannan Daren cikin da muwa har zuwa wayewar garin ita kuwa Safeena tana can tana kar bar gyara a wurin Aunty Rukayya saidai kasan cewar tanada karamin ciki yasa ba kowane irin Abubuwa suke Bata ba, Musamman ta kawo mai mata gyaran jiki ciki da waje ita kanta tasan tafara canjawa saidai ita kanta tana fama da kewar mijin nata bawai Bata da wayar da zata kira shi bane Aa tasan halin shi, Rigima zai sauke mata Amma ita ma tana ji a jikinta cikin kwana biyu, Shikan shi shirye shiryen bikin nasu ya Dan dauke mai hankali kadan da kuma kewar ta saboda koda yau she yana tareda frnds ana shirya event, _Bayan kwana bakwai_ Dana leka Kaduna naga Safeena nikaina nasan Allah yayi halitta wani irin kyau da sheki da Tayi komai yakara cikowa tafito Fe's kamar ka sace ka gudu tayar nan tana sheki da daukar ido Sauran kwana biyu su iso Abuja Aunty ta fara Bata wani hadin kunun Aya *Aya da kwakwa da dabino harda cikwi sai an n'ika atace da k'auri ta zuba mata Zuma da kuma peak milk ba sugar* Ita kanta tanajin canji ajikinta ga har wani yo yo takeyi tsabar tsumin da take labta ita kanta amatse take saboda y'anda cikin ke sata jin feelings, Tayi kewar Sageer sosai musamman y'anda yake jagwal gwalata da kuma jiyar da ita dad'i Duk ta matsu ta ganshi, Shikam Sageer ya gama shirya komai na tafiyar su Yana lissafi yasan gobe dole Adawo mai da mata Tun wajen karfe sha daya naranar ya isa gidan mama, Yana yin sallama ta ce lafiya? Kasan dai Bata gida na bare a hana ni sakat, yayi dariya yace mama ina wuni? Ta ce "lafiya Dan anace ai Rukayya ta min dai dai kaga tasa mu lafiya da d'an banzan nacin tsiya, Shidai kujera kawai ya samu ya mike yana murmushi abinshi na farin cikin yasan yau zaiga farin cikin shi, Suna isowa cikin gari Aunty takira Zaliha tace zata kawo mata Amanar Amar ya Bata so Sageer ya b'ata musu aiki sai an d'anka mai gaba daya don sun San hali, Har kusan la asar yana gidan mama saida su Yusuf suka kirashi ya bar gidan ga badaya Angama shirya duk Abinda ya dace Abbu ma ya dawo An hadama amare gidajen su komai yaji saidai muce masha Allah Humaida ta saki jikinta sosai ta rungumi sabon masoyinta suna shan soyayyar su .......🖊 _kubiyoni ranar tarewa Akwai show fans ina yinku dozen dozen_ [2/20, 12:14 PM] Feenat Marubuciya: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar ✍✍✍✍✍✍✍✍ GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION. ✍✍✍✍✍✍✍✍ ❄our creative golden pen be hold our words❄ 4⃣7⃣ Ya fara zame bathrobe din dake jikinta daga kafad'arta cikin natsuwa tareda shin shina ko ina na jikinta Ai yana raba da abinda yafi kauna ya diririce ganin y'an da suka wani yi fam a kirjinta bai tsaya wasaba ya sunkuceta sai kan gado yafara kaimata wani mugun romance, Duk ya wani hau kace mata ita kanta ta tsorata da yana yin shi duk da tana bukatar shi amma yau yabata tsoro jikinshi ko ina rawa yakeyi Jikinshi narawa "baby touch me pls yafada cikin zakuwa sai sanbatu yake sakar mata taja rasa ina zata fara duk ya gama tsorata ta duk ya rikice mata Ganin yanayinshi yasa ta saurin mikewa tareda tureshi cikin rawar murya " pretty why! Karki yimin wannan horon I can't take it please " "Sageer am scared look at you fa zaka jimin ciwo. " no Safeena I Will be gentle trust me, Cikin dabara yasamu yajanyota jikinshi yafara romancing jikinta cikin kokarin saita kanshi cikin lokaci kadan yafara manta kanshi itama ta hau layi Zuwa zuwa sai kuka ya sakar mata tunkafin yajishi a duniyar sama kuka yake yimata sosai "Baby I love you so much lokacin da yasamu shiga daga ciki kuwa kusan suman dad'i yayi tsabar jin irin y'anda ta kara dad'i da ni'ima " pretty!!! Aunty me ta baki haka ? Kin kara haduwa me zan Bata kyauta sanbatu kala kala da kyar tasamu ya barta adaren nan koshi saida tafara yimai kuka sosai kafin ya fara lallashi n ta Badan ya gaji da itaba saidai don gudun ya cutar da Babyn shi amma yana mamakin me ya canja ta Bata son sex kamar lokacin baya kafin tayi tfy Ita kanta tasan ta canja dama ciki ne yasata jin yawan feelings kuma yanzu batajin hakan _Akwai rikici kuwa bayan kin karo dad'i Safeena_ Dakyar yasamu ya runtsa adaren nan saboda rashin gamsuwa saboda ji yayi kamar ta tsokano mai fitina ne kawai haka yayita juyi har zuwa Asuba itakam bacci tayi sosai Yasamu yayi wanka saida yayi Salla kafin ya ta she ta shiya hada mata ruwan wanka ya gara ko ina kafin ta fito ya Ciro mata kayanda zata saka "Baby kiyi Sauri ki shirya karfe shida jirginmu zai daga zuwa Cairo banason muyi missing tace "ok Kafin karfe shida sun gama shirya komai bai wani dauki kaya ba kawai takardar daunshi ya kwasa suka fito driver yakira domin ya dawo da motar gida saida suka isa filin jirgi ya turama Auncle da Sakon _best father in the whole world tnk you for every ting tnk for giving me the must beautiful girl mun daga zuwa Cairo sai munyi waya I love you Dady_ Lokacin da Auncle yaga sakon dariya kawai yayi ya nuna ma Aunty Nena tareda cewa " Son Akwai gaggawa ganin yake kamar za a hanashi Matar shi, Tayi dariya "kasan tun awurin dinner ya gudu da ita duk suka sa dariya yayi ajiyar zuciya, " naso yasan wacece Matar Auncle kafin yatafi, Tasa dariya tareda cewa "ai yasan ta saidai baisan ita ce Matar ta Dadyn nashi ba. *toh fans wacece Matar ta Alhaji mu azzam*? Sun isa Cairo lfy mota lafiyayya ta kwashesu zuwa gidan Sageer dake cikin wata lafiyayyar unguwa ta masu nera ga ba daya ta rikice da ganin irin gidan da suka shiga kallo kawai takeyi tareda tunani 'yanzu wannan mallakinsu ne ko na baya? Ya katse mata tunanin ta " pretty' kinga Dan Akurkin mijinki anan nake rayuwata hope u will managed ta kalleshi "Nan ne akurki ? Damu da wa zamuyi rayuwa Anan? Ai yayi mana girma Ya rungumeta " baby gidan mu ne daga ni sai ke sai kuma y'ay'an mu masu zuwa muje kiga cikin gidan da k'yau masha Allah gida ne kamar Aljannar duniya Komai ya ji na more rayuwa saida ya nuna mata komai na gidan ga masu aikinshi turawa ta ko ina ita tasan yanada kudi amma batasan ya kai har haka ba Saida taga irin kayan dake cikin sif din ta kamar wani super store cikin mamaki Zatayi magana yasa hannu abakinta "shshh no need to say anyting, kinsan duk abinda ya shafe ki is important to me tun zuwan danayi na shirya miki komai " I can't tell you how happy I am today dagani sai ke bawanda zai hana mu shaka tawa tayi dariya tareda rungumeshi "Sageer' yace " um my wife "ina alfahari dakai ka zama min farin ciki zuciya ta ina sonka my blood, Ya manna mata kiss agoshinta tareda cewa I love you more wify, _haka rayuwa take tafiya wata rana farin ciki wata rana kuma akasin hakan rayuwar masoyan na tafiya cikin farin ciki da kuma tattalin junahar zuwa lokacin da cikin Safeena yakai watan haihu war ta_ Ba irin kiran da Alhaji da kuma Hajiya mama basuyiba akan ya dawo da ita gida ta haihu yaki y'ar da Yama daina daukar kiran kowa kar su dameshi Don bazai y'ar da adauke mai mataba ga cikinta yayi mugun girma kamar zata haifi y'an uku ko fita Sageer ba ya iyayi saboda tausayin ta kullum saitayima Aunty Zaliha kuka awaya tanaso tadawo gida ta haihu gaban ummi Lallashin ta kawai takeyi " kinsan mijinki bazai y'ar daba don haka idan kika haihu ni zanzo kinji my sis kiyi hakuri, Haka take hakura yauma tana kwance a sofa yana famar matsa mata kafa tareda complained " pretty baby na yahanani morewa wlh ni Kaina inaso ki sauka lfy ko na samu natsuwa, Tasamai dariya yace" me ya faru mugunta ko kinga jiya ma wallahi dakyar na runtsa yanzuma jina nake Asama yadan Bata fuska "baby kiyi wani Abu mana. Cikin yin kasa da murya tace mutum kamar mayen Abun, yace " I heard that, kuma ni mayen kine barima kigani yamike tareda rungumeta yana kokarin kai bakinshi cikin nata tace Ashh! Ya kalleta "baby plss kinsan nayi hakuri dayawa kusan sati daya haba atausayamin yabata tausayi sosai saboda tasan halin mijin nata tasaka bakinta cikin nashi kafin kace me yafara kauce hanya.... Karar door bell yadawo da ita tace "hubby ana nocking, cikin rawar jiki yace kyalesu kawai bazai wuce house helps ba yaci gaba jin karar taki tsaya wa yasa yamike ciki da fushi yanufi kofar Tana mai dariya yana budewa yayi turus ganin wa inda ke bakin kofar Tace " zakaban hanya kokuwa ai gani na tawo Dan nasan duk cikin Ku bamai hankali tunda bazaka kawota ba ni na zo kuma ina nan saita haihu Yusuf dake bayanta yasa dariya tareda cewa mama kishiga bari in dakko kayan..................🖊 *I Will soon finished this one my fans and my next novel is loading* *Love you All*❤ [2/20, 12:14 PM] Feenat Marubuciya: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar ✍✍✍✍✍✍✍✍ GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION. ✍✍✍✍✍✍✍✍ ❄our creative golden pen be hold our words❄ https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ _nagode my fan's inajin dad'i n y'an da kuka karbi wannan littafi nawa Allah ya bar kauna_ 4⃣8⃣ Gaba daya yak'asa motsi ganin mama a gidanshi da k'yar Ya daga kafarshi zuwa cikin falon yana me zabgawa Yusuf harara, Tana shiga Safeena tafara kok'arin tashi daga kwancen da take,tayi saurin kara sawa "y'ar nan sannu kinji' " tunda kin hadu da miji Mara tunani ya zakiyi ace haihu war fari ka bar yarinya Garin da ba Wanda zai iya kulawa da ita, Shiyasa na matsawa ubanka nace ni zanzo inga halinda take ciki tunda iyayenku sunsa muku idanu, Ba abinda Yusuf yakeyi sai kunshe dariya Safeena ta ce " mama sannu da zuwa' Ya hanya ? Tace Alhmdulillah, ya d'aure "mama ai da baki wahalar da kanki kinzo ba dama nace tana haihu wa zamu koma nija gaba daya. " bazan bariba nazo din ko kanaso ko baka so tace Ku bani daki ina nan sai Allah ya sauketa lafiya zan tattara intafi amma bazan bari ka bar yarin ya ba mai kulawa da ita ba, "Mama nasamo mata nurse kuma tunda cikinta ya tsufa bana zuwa ko ina, Ya juya ya kalli Yusuf " why you didn't tell me before coming? Takoyi caraf tace "yaki yafada maka Dan wofi ce maka akayi banje makaranta ba Kafada da Hausa inba tsoro ba, Safeena sai dariya take ita kanta tayi kewar dramar mama da Sageer Yusuf yace nifa gobe zan juwa ko yanzu Alhaji ne ya ce in rako mama Mikewa yayi suka shiga daga ciki ya nuna ma Yusuf dakin da zaiyi wanka saida suka shige yace " Wallahi baka yiba cikin jin haushi " meyasa zaka dakko min wannan Matar kuma kasan halinta sarai hanani sakewa zatayi nida iyalina, "Karfa ka fada min ba dad'i nima fa inada iyalina nikaina an shiga lokacina saboda my baby need me right now muma mun harbu yafada cikin tsokana, " oh Ashe bani kadai bane jarababbe ba, nidai kabimin k'anwa ahankali kaga yarinya ce karama, Yamai wani irin kallon karena ma mutane hankali, "Oh duk iskancin da kakeyi baka gani ko ka duba ko kai ma Matar baka bari anyi ba ka dauketa kuka tafiyar ku , " gaskiya Sageer bakada kunya kokadan atarihi wace Amarya ce aka taba yima haka? "Kaga munbar tarihi ai, ni kaga tafiya ta zanje wajen matata, " kai suna tareda mama fa ai ka daga kafa ko; "Bankira kowaba shiyasa nayi musu nisa don banaso ana takurani don haka ba kafa ba ko yatsa bazan daga ba, Baki kawai Yusuf yasaki don abin na Abokinshi gaba yakeyi kullum, Yafice batareda yakuma sauraron shiba yasamu ba kowa a falon ya nufi dakin Safeena suna zaune mama na tanbayar ta, " mekikesha na maganin zak'i? Tace "banashan komai ta dauki salati " ni zuwaira banga ta zama ba ta mike duk yana kallon bidirin ta bude jakar ta ta Ciro wata Leda takama hanyar fita "Ina kicin yake ? " me zakiyi mama a kicin? "Halima zanyi ko Rukayya bani wuri ya matsa tana fita ya nufi Safeena " pretty ki kyale mama kizo kiji dani wallahi kinsan ina hannu ko; Ta zaro ido "hubby karufamin asiri ga mama sokake tayi fushi kaga tanata yimin fadan indaina biyeka Karka janyo min nakuda lokacinta baiyiba, " oh haka tace ; wallahi bazan y'ar da ba ki zo kawai kiji dani ko..... Shigowar mama yasa yamike tsaye tace ungo gashi zobo rodo ne kirika sha koda yaushe, Zai rage zakin kafin haihu wa tunda kuntsaya shirme ya zaro ido tareda karbar Goran "Wannan abin zata durama yarona? Tace " eh ko uwarka Allah yaji kanta tasha lokacin cikin ka, kuma kafice kaban wuri kafin ranka ya baci, Badan yasoba yakoma dakin Yusuf yana ganin yanayinshi yasa dariya " kai mama na tsiya gaskiya baice komai ba yasamu wuri daya ya zauna yace "abokina Matar Alhajima ciki ke gareta yanzu zamuyi wani k'anin, Yajuya " uhm waye Matar Dady ne? "Aunty Nena' Ya zaburo tareda waro ido wace irin Aunty Nena kuma ; kan war shi ce fa uwa daya uba daya, " a saninmu ba amma ba gaskiya bane, saboda kanwar Matar shi ce margayiya kasan cewar su dangin juna yasa take zaune da yaran kuma y'an da naji ita yafara so ganin yayarta batayi Auren ba yasa aka bashi ita, "Kaga tsohuwar SOYAYYA ce ta dawo har takaisu da Aure kuma anyi Auren tun lokacin da aka daura naku Auren amma sai daga baya aka fada mata itama, Ajiyar zuciya ya sauke shi kanshi yasan Aunty Nena tafi kowa cancantar zama Matar Dady yaji dadin Abun sosai, Washe gari Yusuf ya koma nija ya bar mama da ya'yan ta Sageer tun yana fushi har ya sakko ganin Safeena ma gudun nashi takeyi iya jigata ya jigata Yau kam jin shi yakeyi Asama tunda wuri yadawo gidan ya samesu a falo suna kallo kallo daya yayi mata ya dauke kanshi yayi cikin dakinshi mama kawai ya gaisar Taji babu dad'i yanda yayi mata ita kanta tasan Bata kyau ta ba ko abin cinshi saidai masu aiki su bashi yanzu gaba daya jikinta yayi sanyi Gashi yau jikinta batajin dad'i n shi daurewa kawai takeyi har zuwa karfe hudu mama tamike tace bari tayi Salla Cikin cije lebe ta yunk'ura dakyar saboda cikin yayi nauyi wata rana sai an daga ta idan ta Dade zaune tasamu ta karasa cikin dakin nashi Ganin halinda yake ciki yasa ta manta da nata ciwon ta karasa da Dan Sauri ganinshi kwance yana dafe da Mara tayi saurin zama tareda dagoshi cikin kidima, " hubby meke damunka? Jinshi ajikinta yasashi dago kai ida nunshi sunyi jawur shi kadai yasan yanda yakeji, Yafara kokarin tureta "just go and stay with her leave me alone cikin fushi da zafin ciwon marar dake dakinshi " tafara bashi hakuri "am sorry hubby kar kayi fushi dani I can't take it please kaji, " ki kalli halinda nake ciki kinsan halin mijinki amma kike min haka why Safeena; kinason infara Neman mata ne? Tayi saurin girgiza kai tareda kara rungumoshi cikin dauriya ta hade bakinsu wuri daya tafara yimai abinda yakeso Dama menema ai tuni yabada kai bori ya hau tareda sanbatu baby kidaina guduna zan zauce abinka da yaushe rabo Yama manta da zancen ciki gareta saida tafara Neman dauki tareda kuka sannan ya tsagai ta mata Aiko ya jangwalo ciwo sosai mararta tarike bayanta harma cin yarta ta dauka shi kuwa yasamu natsuwa sai Albarka yake shirga mata, Saida ga baya yalurada yanayinta ya zabura "baby lafiya; tace " Sageer Mara ta bayana kiramin mama wayyo ai duk ya diririce jallabiyar ma a baibai yasata yafita da gudu Mama na fitowa suna karo " tace kai lafiyar ka? "Mama pretty" batada lafiya, "Yanzu na barta anan ina take ne ya nuna dakinshi da Sauri ta shiga dakin lokacin ta hada wani irin mugun gumi Tasa salati " ai dama nasani wato biyoshi kikayi to ai gashi nan abinda nake fadamiki kenan wani yunkuri datayi yasa mama tayi saurin rikota Ai nakudar ce tazo ka kira me kula da ita " ko Asibiti zamuje; ya ce "no bari inkirata kawai cikin sassarfa yadauki waya yakira ta minti biyar ta shigo dakin Shi ya riketa suka sa ledar haihu wa akan gadon tafara Bata taimako duk nacin mama da mitar ta saida ta barshi don kin fita yayi tare suke nakudar har Allah ya sauketa lafiya Yana rike da ita ta sullubo yaronta kyaykyawa gudun katon gaske yayi saurin sauketa yanufi danshi cikin jinin ya sunkuceshi Saida mama tace "malam kabari a yanke cibi ko ni y'ar nan zamani ho' Shi ina farin ciki ya cika shi na ganin gudan jininshi aduniya mama ma farin ciki kamar tayi me ganin tayi jika daga Safeena Nurse tayi mai congrat cikin zumudi yaciro kudi a safe daloli ya danka mata tareda godiya cikin lokaci kankani aka gama gyara me jego tareda baby Shikuwa sai kiran y'an uwa da abokan Arziki yakeyi yana sanar musu yasamu karuwa tareda shirin komawa Nigeria saboda mama ta bude wuta Acan za ayi suna, [2/20, 12:14 PM] Feenat Marubuciya: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar ✍✍✍✍✍✍✍✍ GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION. ✍✍✍✍✍✍✍✍ ❄our creative golden pen be hold our words❄ https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 4⃣9⃣ mai jego na samun kulawa sosai Sageer nata rawar kafa yazama Dady ranar konan da can bai leka ba tsabar farin ciki Ga uban kayan dayaketa jibgowa yaro kamar hauka saida mama tayi mai maganar abin yayi yawa yace "mama su nakewa nema wannan somin tabi ne, Tarike baki " Abun na manya ne ai ita kanta tana Alfahari da soyayyar su, Kwana biyu sun gama shirya komai na komawa nija sai farin ciki Safeena takeyi zataga y'an uwa tayi missing kasarta ta gado Su suka fara wucewa kafin yagama nashi shirye shiryen Su Aunty Nena sungama shirya musu gidan su tsab don mama taja musu kunne akan zancen wankan gida tace " idan baso kuke kuga abinda yafi karfinku ba kubarshi da matarshi, Ko ina nagidansu tsab masu aiki sun kintsashi Alhaji da Abbu tuni sun tanadi raguna harda shanu na suna komai anjibge abinka da y'an gata Sun sauka lafiya y'an uwa duk sun taru wurin tarbon baby dasu Hajiya mama bakinta har kunne tanata zabga fara'a, Gidanta akawuce cike da farin ciki su Aunty Zaliha saikai da kawowa sukeyi gida yacika makil dama wasu basu San gidan ba saboda basu bari kowa yazo gidan su ba suka bar kasar Sa Alhaji mu azzam yasa aka fede saboda Abincin yan barka dangin babanshi ba sunyi irin nasu rawar ganin don tsohuwa ma ta dawo gidan jikanta tana kula dasu Mama ko uwar ya komai itace kan gaba Bayan kwana biyu da isowarsu Sageer ya diro tattare da kayan Arziki motoci guda uku yayo musu oda biyu na Safeena daya mallakin baby Wanda suka radawa Abdallah sunan mahaifin Sageer suka mai lakani da Haneef Akwatuna kuwa saida yayi ma kowannen su saiti uku tsabar farin ciki Safeena har kuka tayi tareda rungumeshi "Yace me kike ma kuka my pretty? Tace" kukan farin ciki ne da Allah ya mallakamin gwarzon namiji mai kaunata yace " Safeena kune farin cikina kin gama bani komai na rayuwa Safeena' "I just want you to be with me for ever ta kara rungumeshi tace I am yours my hubby I love you, Ya d'an ka mata wasu takar dun yace " ki hada da na farkon da na baki na yarona ne tace "menene? Yace " takardun company nashine ki hada Dana filayen nan ki ajiye, Tarasa bakin godiya kawai ta hade bakinsu tafara bashi kiss Abinka da me nema yafara lalubo ta jin yafara nishi yasa tayi saurin janyewa tareda dariya "Cikin fisgo numfashi yace " why mana baby; kinsan bazaki barniba meyasa kika fara? "Sory dear ina cikin biki, " ki kawomin babana to inganshi, "Kasan su Aunty Rukayya na dakin bari inje karsu ga na Dade suyi zargin wani Abu mukeyi Ya riketa " me zasuyi zargin muna yi ? Yafada cikin tsokana, ta yi saurin fisgewa tayi waje yabita da kallo yana me hamdala ga ubangiji da ya mallaka mai farin cikinshi, *Ranar suna* Me jego tashiga tafita ba iyaka kina ganinta kinga Matar so kuma Matar me kudi don nera tayi kuka su Abbu sunyi hidima sosai ko dangi akwatuna kawai suke turowa Ba abinda zatayi sai godiya da ubangiji domin ya gama mata komai, Su Menal duk sun zo wajen taron sunan harda su Humaida da ba su Dade da nasu Auren ba ita da doctor Ahmed dinta itama tayi nata gudun mawar Menal ma cikin ta yafito ga Aunty Nena ma na fama da nata cikin saidai muce Allah ya saukesu lafiya, Anyi taron suna lafiya an watse lafiya an bar mejego da kuma uwarsu wato Hajiya mama tace sai sunyi Arba in zata koma Gidanta Kullum yana like da matarshi da kuma yaronshi hanef Jin dadi na rayuwa ba Wanda bai mallakawa Safeena ba dangin mahaifin shi ma ya na taima konsu sosai Ya dawo da harkokinshi gaba daya a Nigeria harkokinshi nata bunkasa Bayan sati biyu da suna yashigo agajiye suna zaune afalon harda mama direct wurinda hanef yake kwance acikin wani lafiyayyan gadon yara ya sunkuce shi tareda gaida mama Yace " mama babana sai girma yakeyi kamar Wanda yayi watanni, Ai nonon uwar ne yanada kyau sosai shiyasa yaron kuzari yayi saurin kallon gefen da Safeena take Ai saida ya nemi wuri ya zauna tsabar ganin y'an da ta matse cikin kananan kaya ga nonuwanta sunkun buro kamar su Faso rigar Baisan lokacinda ya matsa kusa da ita ba....🖊 [2/20, 12:14 PM] Feenat Marubuciya: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵 (romantic love story) Story writing by _NAFISA SANI HASSAN_ Maman Ammar ✍✍✍✍✍✍✍✍ GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION. ✍✍✍✍✍✍✍✍ ❄our creative golden pen be hold our words❄ 5⃣0⃣ cikin mutuwar jiki idanunshi har wani canja kala suka farayi abinka da ankwana biyu ba a haduba saboda uzurori sunyi mai yawa tunda yadawo nija, Yanzu duk aiyukanshi yana kula dasu sosai shiyasa baida lokaci da yadawo yagaji yau kam tsumin shi ya motsa Cikin kashe murya yana mata kallo cikin idonta" ki k'arbe shi kibashi nono yakarasa cikin fisgar magana, Mama tace" yafada maka yunwa yakeji; yaro na wasan shi kuma ma bai Dade da sha ba Shima kawai so yakeyi yagansu don duk sun daga mai hankali gashi mama ta hana kallonta kawai yakeyi ita tafi kowa sanin mijinta cikin da bara ta tura mai text _go with hanef am coming_ Yana ganin text din yaji wani irin sanyi saboda gaskiya ya gama kamuwa Mikewa yayi tareda yaron shi yayi cikin part dinshi, saida ya dauki lokaci kafin tayi dabara ta mike kamar zataje kicin ta shige dakin mijinta Lokacin ya shinfide hanef agadon shi dake cikin dakin don ko ina ansa mishi gado agidan Abinka da dangata Yayi saurin karasowa yatareta tareda rungumeta cikin jikin shi cikin zakuwa da kuma kewar ta, " oh my wife I really Miss you ta zagayeyi shi da hannun ta "I miss you too hubby na Jin tudun kirjinta da kyau ya k'ara daga mai hankali " baby na sunkara cika tareda kai hannunshi Kansu tayi murmushi mai daukar hankalin me gida, " ahakan; tafada tana me kara turomai kirjinta ya zaunar da ita tareda dakko hanef pretty kibashi nono ingani tun da aka haifeshi bangani ba, Tafara dariya ya doramatashi akan cin yarta " hubby bayajin yunwa fa' tafada cikin shagwabe fuska, "Sorry kibashi kokadan ne ingani yafara daga mata rigar ta kasa saida yasa hannu yafito da nonon yadago kanshi yasaka mishi aiko carab ya cafke yafara tsotsa, Tasa y'ar kara " Ashh' "Menene baby? Tace Akwai zafi Allah kan nonon idan yana ja Yakai hannunshi kai yana shafawa tareda Dan matso su kadan tace " zakasa ya kware ai hubby, Shi gaba daya baya jinta burinshi bai fi ace shima yasamu ya Dan tsotsa ba ahankali yasa hannunshi yana Ciro dayan Ta zaro ido tana so taga me zaiyi? Cikin mamakin ta taga yakai bakinshi akai yafara lasar dayan tayi saurin rike kanshi tace me kakeyi haka? Akwaifa ruwa yanzu, Cikin fisgo numfashi yace "kibarni nidai ai nawane wasa wasa ya maye gurbin hanef ya kwantar da yaron yaci gaba da abinda yakeyi, Ita kanta takasa hanashi saboda tanajin dad'i n abin sosai duk ya fita hayya cinshi cikin lokaci kadan, Yafara lalu bota jin bakomai yafara sanbatu "baby ya tafi ne? Tace " eh Amma nidai..." Shhh Yama kasa magana kokarin kwabe musu kaya yakeyi na janyo doguwar kafata nayi waje _Safeena sati biyu ki komawa miji hmm_ Mama tun tana sa ranganin Safeena ta fito kicin harta mike zuwa dubata tana mita " yarinya sai son aikin tsiya da d'anyen jego turus tayi ganin Bata kicin Ta leka daki shiru basu suka fitoba sai kusan magrib sai a lokacin Safeena tafara jin kunya Shikam ko oho saima manne mata yake karayi "Oh ni zuwaira yanzu biyewa miji kikayi Safeena da danyan jego; ke kika sani ya kuma dirka miki ciki ya barki da wahala da d'an labubun jariri, Dukar da kanta kawai tayi ta wuce dakinta, Tundaga ranar takara saka ido har zuwa lokacin da sukayi arba in ta shirya komawa Gidanta sageer yayi mata Alheri sosai harda kujerar hajji da kyautar sabuwar mota saboda yasan hajiya mama tana kaunar su fiyeda danta tilo tsakaninsu da ita saidai Addu a Bayan wata daya Safeena tafara wani laulayin aiko sai kuka gashi wannan cikin ma haka yazo da wata fitinar aiko Oga Sageer na dibar gara Ganin yanda yanuna farin cikinshi yasa Sam Bata damu da gwannen ba kuma bawai wata jinya takeyiba yaronta nasamun kulawa don har nany Sageer ya dakko mata, Aunty Nena ma ta haihu danta namiji su Al ameen sunyi kani ga Menal ma ta sauke sai muce Allah ya raya musu Akan sunnah , Bayan wata takwas ta sauka wannan karon mace ta Haifa zokuga murna wurin Sageer kamar itace ta farko saboda yanda Yarinyar ke kamada Safeena, Aiko yasaki kudi harda kyautar kujerun makka ga duk masu rabo yan uwa da abokan Arziki _kai hardani nima zan keta hazo bana Lol_ Komai yana tafiya yanda ake so sai dai muce Allah yakara mana hakuri da mazajenmu baki daya........🔚 *Tammat bihamdillah* _godiya buhu buhu gareku masoya littafi n HARAMTACCIYAR SOYAYYA nagode nagode da bazar Ku nataka wannan rawar_ _Jinjina gareku Aisha salis kece jigo kece sanadi kuma kece sila yakamata masoya su gode miki kece kika bada gudun muwar data Dana rika suburbudo musu labari Allah yabarki da Dan fillo_ *Ku tsumayi littafi na me zuwa zaku nishadu masoya Akwai SOYAYYA sadaukarwa tareda hakuri me suna AURAN SOJA* _kuskuren dake cikinshi Allah ya yafe mana na gode masoya love you All my Fan's_❤