ZafafaBiyar
77
Sister Ashley datake ta gadin time Taga gari yayi haske Sosai Dr JEEY din Bai kirata ba Kokuma ya kawo Ameenatou din tini ta kasa hakuri ta nufo office din nasa ta tsaya bakin office din batai knocking ba ta Saka Kiran wayarsa.
Tana gurin tsaye siddeeq Shima ya iso ganinta ya sakashi dakatawa batareda ta bude office dinba tinda akwai key hannunsa ya kalleta cikin mamaki suka gaisa da juna tana mamakin zuwansa tinda safen shikuma Yana mamakin Abinda takeyi a bakin office din tinda safe.
Itace ta fara basa bayani da cewa
“Ameenatou bata koma ba Kuma time Yana tafiya cleaners na buqatan na Bude musu dakinta su gyara”
Sai alokacin siddeeq ya fahimci Ameenatoun na cikin office din haryanxu kenan Dan haka ya fasa Bude dakin ya fiddo wayarsa Yana Saka Kiran JAMAAL din Shima Yana cewa
“Bayajin dadi ne inaga shiyasa ya Kirani Nima da asuban”
Download “A Makabarta Aka Haifeni Complete Doc” A-Makabarta-Aka-Haifeni-Complete-Novels.com_.ng_.docx – Downloaded 836 times – 139.48 KBKiran sukeyi Wani bayan Wani Amma Babu Wanda aka dauka nasa.
Daga cikin toilet din kuwa janta yayi a a yanda suke towel a hannunsa suka Isa gurinda brushes sababbi suke a jere da sauran abubuwan ya dauko Daya ya rasa ta yanda zai fasa bare Saka toothpaste.
Janyota yayi ahankali ya hadeta da kirjinsa tareda zagayeta da hannuwansa ta yanda towel din bazai fadiba sbd kirjinsu dayake hade ya dannesa,
ta bayanta ya miqa hannayensa ya Bude brush din ya Saka toothpaste dinsa na Ayyeims me kyau da tsada ya na kokarin juyo da ita tayi brush din ta maqalesa tana dariyan da baisan ta Menene ba hakama hankalinta kwance cikin Wani irin farin ciki take dariya tana sake maqalesa sbd murnan shine da kansa ya rungumeta Dan haka abin yayi mata farin cikin ne ke Sakata dariyan data Sakasa bin dimples nata Daya da Kuma yanda farin cikinta ya bayyana na gaskia.
Kaman Mai taba Ganin dariyan kowace irin halittan ba ya tsaya Yana kallanta a natse jikinsa na qarasa rasa kuzarinsa,
Ahankali ya dago brush din a Hakan tana jikinsa ya Saka mata a Baki Yana kallan idanuwanta da nasa idon yayi mata alaman tayi brush batareda ya iya magana ba.
Hannuwanta biyu ta Saka ta karbi brush din tafara gogewa a bakinta tana kallansa Yana binta da wani mayen kallan Daya sakata yin brush din tana dariyan dayake kara mata kyau.
Duka jikinta da nasa daidai ta Bata gurin brush din Dan haka dole yayi dubara ya daure mata towel din kafin ya wanke mata Baki Yana gamawa yayi amfani da towel ya goge mata jikinta sosai koina kafin ya fito da ita ya koma sharp sharp duk da ba kuzari a jikinsa sosai yayi brush da alwala ya fito.
Tana tsaye har lokacin a gaban mirror dinsa tana taba abubuwan gurin haryayi sallah ya gama Babu kaya a jikinta da tare zaiyi sallan da ita gashi Yanason yaji idan sister Ashley tana nuna mata yin sallah Ko yayane ta ringa yi din.
Yana idarwa ya miqe tareda dauko rigarsa me Fadi ya Saka mata akan towel din jikinta ya kamo hannunta tareda nufo office da ita Dan daukan wayansa ya kira sister Ashley tazo da kaya ta Saka mata.
Suna fitowa palon Ta gane tafiya zaayi da ita ta kwace hannunta a hankali tana Bata fuska farin cikin dayake cikeda fuskanta Yana bacewa.
Yana ganin Hakan cikin galabaita ya furta
“Not again please Ameenatou”
Dawowa yayi gabanta ya tsaya tareda zuba mata fararen idanuwansa da sukai laushi sosai ya rasa yanda zaiyi ko fada Dan haka ya kama hannunta ya janyota jikinsa ahankali yai mata wata irin sanyayyar runguman da Bai taba mata ba tareda sauke mata wani lafiyayyan numfashi a cikin kunnenta Daya Sakata qanqame rigarsa ya lumshe idanuwansa Jin Hakan kafin ya shaqi qamshin rigarsa Dake jikinta Daya hade Dana jikinta suka qarasa kashe masa jikinsa da wani shegen mayen sautin da Babu karfi ko kadan a ciki me sanyi da kasala yace,
“Please Ameenatou,
I’m not okay,
Kije gurin sister Ashley zan dawo anjima I promise,kinji??
Shiru tayi batareda ta motsa ba ko cewa komai Amma dai da alama ta yadda Kokuma jikinta yayi sanyi.
Ajiyan zuciya ya sauke a jeme kafin ya dago kanta tareda sakinta ya kama hannunta ya zaunar a kujera ya dauki wayarsa Bai tsaya duba tarin miscalls nasu ba ya Saka Kiran sister Ashley din ba delay ta dauka take.
Kafin tayi magana cikin nutsuwa da rashin hayaniya ya sanar da ita ya kawowa Ameenatou din kaya.
Take sister Ashley ta juya ta dauko kayan ta kawo ta shigo har office din Ameenatou din na zaune gefensa kaman gum ta qaraso tana kallan Ameenatou din cikin mamakinda Bata bayyanar ba ta boye abinda cikin ranta.
Miqewa yayi ya shige ciki Dan dauko sauran kayanta Koda ya dauko ta gama Saka mata kayan yana fitowa ya bawa sister Ashley din suka fice yana bin Ameenatou din da idanuwansa da babu kuzari a cikinsu ko kadan har suka fice.
Suna ficewa ko zama baiyiba ya dauki wayarsa da abinda zai dauka ya fito ya nufi mota da siddeeq ya koma tin dazu Yana jiransa Dan ko office din Bai Saka kafa ba.
Har suka Isa gida Baya magana sbd Hutu kadai yake buqatan kansa ya sake.
Suna Isa gida ruwa me Dan dumi kadai yasha ya shige.
Wanka yayi ya Saka dogon wandon bacci me tsantsi Bai Saka Riga ba ya kwanta ba jimawa bacci me nauyin gaske ya daukesa.
**Sai lokacin sallah ya farka ya sake wanka yayo alwala yayi Sallah ya fito cikin short Dior loose sweatset ash,
Fresh fatansa ce ta sake fitowa da Kuma baccin Daya samu din Daya basa abinda yake buqatan na sakewan Kai da Jinsa daidai.
Qamshinsa Mai sanyi siddeeq ya shaqa daidai shigowansa kenan gidan barka da fitowa yayi masa Yana nufan kitchen ya dauko ruwan da drinks ya Dora a dining sbd Wanda cook ya ajiye sun Dade da hucewa.
A Palo JAMAAL din ya zauna saida ya gama wayoyinsa da likitocinsu na can ya karbi update na komai kafin ya kashe ya kirasu Mum itama ya ganta kafin ya taso ya taho dining din ya zauna suka fara cin abinci suna magana da siddeeq akan maganar binciken kwayoyin daya fara.
Suna gamawa siddeeq ya fice bayan cook ya gyara koina ya wanke dishes din ya tafi Shima sai Kuma gobe.
Karfe Biyar na yamma ya sake wanka ya shirya ya fito a shirye cikin black loewes da fcap din Calvin Klein black sai face mask da farin glasses ya nufi wata qatuwar babbar mall yayi parking bai shiga ba yana zaune cikin motansa yayi amfani da wayarsa shopping din komai dayake buqatan aka fito dasu aka Saka masa a bayan motansa yayi making payment din already ta wayan Dan haka ana sakawa yaja motan ya bar gurin.
Bai wani saba zuwa shopping irin wannan din da kansa ba Dan haka randomly yayi selecting wasu abubuwan kawai Dan baisan ya zaiyi ba.
Yana Isa asibitin siddeeq ya rigàsa Isa Dan haka shine ya shiga da kayan gabaki dayansu zuwa office dinsa sedai Yana ajiyewa ya Bude da niyar jere masa Yana cin karo da biscuits masu girma da tsadan gaske harma dasu chocolates da sauri ya dago ya Kalli JAMAAL din sbd yasan kwata kwata Baya cin irin wainnan abubuwan.
Bai qarasa budewa ba ya dauki kayan yakai masa cikin fridge da wasu manyan roban Greek yoghurts masu kyau da tsada.
Yana ajiyewa ya dawo gefensa ya tsaya Yana sanar masa bincikensa yafara leading dinsa zuwa ga su BB Dan kuwa Wanda Akai masa hanyar ya Siya a gurinsa shine dealer yaron BB ne.
Shiru JEEY din yayi na tsawon mintina kafin ya dago idanuwansa ya Kalli siddeeq din yace
“Kafin ka gama bincikowa zuwa gobe na Saka a Aiko results na Haroon da aka taba yi masa test lokacinda ya samu wannan matsalan ta bleeding da ciwon,
Idan yazo ka hada results din da kwayan ka tabbata sun Isa hannun Dad ta wata hanyar sbd yasan abinda ya kashe ‘dansa kafin accident dinsa”
Gyada kai siddeeq yayi Yana tinanin ta inda Haroon ya Hadu da wannan kwayoyin sbd yasan Bai taba saninsu bama bare shansu Dan haka sanin Dad Mam Kai tsaye zaisa su samu Clue na inda Haroon ya Hadu dasu Dan idan har ta tabbata kwayoyin na kasuwancinsu ne to a qanqanin lokaci zaiyi tracing inda sukai suka Isa ga Haroon.
Patient Dr JEEY yayi dubawa har magrib tukuna ya Samu kansa Kuma harda Ameenatou din ya duba da dubara ya zame ya tafi sallah daga can Bai dawo ba fita yayi wani gurin sai 9 ya dawo lokacin Kiran sister Ashley ya shigo wayansa akan yauma Ameenatou din taqi cin abinci Dan haka Kai tsaye ta kawota office dinsa da ido yake binta lokacinda suna shigowa ta kwance hannunta daga hannun sister Ashley Tayo gurinsa tana murnan ganinsa.
Sister Ashley ficewa ta juya zatai yace ta kawo masa maganin Ameenatou din zai sbd jiya ma bata sha na daren ba.
Juyawa tayi ta fice Dan kawo masa.
Ameenatou kuwa tana zuwa gurinsa ta tsaya gefensa tareda kallansa cikin muryanta me sanyi tace
“Haroon ya dawo ko??
Bai amsaba bayan idanuwansa Dake kanta yana Jin kalman sunan Dan uwan nasa har cikin zuciyarsa da kewansa.
Hannu ya miqa mata batareda yace komaiba ta kama ya dagata cak daga zaunen dayake ya zaunar akan table din gabansa Wani irin qamshinta na shiga hancinsa ya kalleta a natse sister Ashley tayi mata wanka fes ta gyarata kaman babyn gaske qamshinta me sanyin gaske sai tashi yakeyi.
MAMUH
ARFAT SEELAH
OMAR JDEN
BABBAH
HAFIZ BABBAH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!
ZafafaBiyar
78
Wani silent numfashi ya sauke ahankali cikin nutsuwa tareda dauke idanuwansa akanta Yana zare hannunsa daga cikin nata ya dauki wayarsa ya turawa sister Ashley text akan ta kawo maganinta akwai Wanda zai sauya mata dasu batareda ya rubuta a cikin file dinta ba.
Babu jimawa sister Ashley ta dawo office da maganin tayi knocking.
Miqewa yayi ya nufi kofar ya Bude tareda juyowa ta shigo ciki.
Ameenatou na ganinta ta sauko daga inda yabarta zaune tayi gurinsa da gudu ta riqesa tareda boyewa gefensa tana kallan sister Ashley da dariya a fuskanta ta fara maqe kafada tana leqo sister Ashley din tace
“Banason sister Ashley,Haroon Ameenatou takeso…..”
Kalamanta na karshen ne suka shigesa Bai juyo ya kalleta ba ya miqawa sister Ashley datake kallan Ameenatou din kafin ya saci kallansa Dan ganin yanda ya amshi zancen Dan ko Haroon Dan uwansa ne akwai sosuwan Rai matarsa ta ringa Kiransa da sunansa.
Maganin ta miqa masa tareda file din Ameenatou din Dan cire sunan wancan maganin acikin file din.
Karba yayi ya nufi kujera ya zauna ya bude file din Yana dubawa a natse cikin kamewa,
Sister Ashley hannun Ameenatou din ta kamo ta janyota gurinta sbd barinsa yayi rubutun da zaiyi tana cewa
“Babyn sister Ashley oya zo Nan ki bar Dr yayi rubutu tukuna”
Qwacewa tayi tana maqe kafada ta koma gurinsa da gudu ta haye kafafunsa tayi zamanta harda riqe rigarsa kafin tace
“A a Ameenatou gurin Haroon takeso batason gurin Sister Ashley”
Kallan fuskan JEEY din tayi tareda cewa
“Haroon ma Ameenatou yakeso ko??
Kasa cewa komai yayi sai idanun Daya dago ya zuba mata yana mata Wani mayen kallan Daya Saka sister Ashley Dan dauke Kai sbd Ameenatou tana Neman janyowa kanta abinda bazata iya dauka a wannan yanayin datake ciki sbd zaman datai akan kafafunsa Saida ya Saka pen din hannunsa Dan kufcewa amma Bai bari ya fita daga hannunba ya damqesa.
Mayar da Idanuwansa yayi akan file din zaici gaba da abinda zaiyi ta Saka hannuwanta biyu ta kamo fuskansa da tafin hannuwanta dasuke qamshin Wani fitinanniyar turaren Oud me tsananin qamshi da sanyi da sister Ashley ta shafa mata har a tafin hannuwanta suka shiga hancinsa ya dakata daga karanta komai sbd upside down da rubutun suka koma masa batareda ya motsaba.
Juyo da fuskansa tayi gurinta tana Bata fuska ta sake maimaita masa tambayanta,
Silent numfashi ya sauke a natse kafin ya ajiye pen din dayake hannunsa ya Dora hannunsa Daya akan nata hannun zai janye hannuwanta daga fuskan nasa ta ture hannunsa tana sake matso da fuskanta gap da tasa har numfashinta na shigarsa sosai ta sake maimaitawa akan sai Haroon yace yana son Ameenatou.
Sai alokacin ya Kalli cikin idanuwanta batareda yace komaiba sbd idan har tambayarta Haroon ne to har abada baida wannan amsar dazai Bata ba sbd shi JAMAAL ne ba Haroon ba Dan haka bazai taba amsa tambayar da Bada sunansa tazo ba.
Hannuwanta duka biyun ya kama tareda janyesu daga fuskansa Ya Bude Baki ahankali cikin nutsuwa yace
“Ameenatou pls.,”
Sister Ashley dai Jin tayi duk tana Neman rudewa da tsayuwa a gurin Dan haka ta Dan sake dauke Kai daga kallan gurinsu din tana tinanin dole tafara yiwa Ameenatou fada da koyar da ita kame Kai daga matsewa Dr JEEY din Dan kuwa karta janyowa aikin da bazasu iya daukaba gabaki dayansu.
Wani kukan da basuyi zato ko tsammani bane ta fasa musu a gurin tana dukan kirjinsa tana cewa
“Haroon bayason Ameenatou,
Nidai sai Haroon yace yana son Ameenatou”
Sister Ashley cikin rudewa ta dago tana Ambatar sunan AMEENATOU din tana kokarin tahowa ta janyeta.
Ameenatou na ganin Hakan ta shige jikinsa tareda qanqamesa tana sake fasa kukan batason sister Ashley ta tafi da ita.
Rintse idanuwansa yayi ya Bude Yana rasa abinda zaice ko zaiyi,
Sister Ashley ma dakatawa tayi tana kasa karasawa ta kallesa tace
“Dr kodai zan tafi da ita ne yau din tinda rigima takeji??
Cikin jarumta ya gyadawa sister Ashley din Kai Yana cewa
“Yes pls” sbd yau dai Kam zaiso ta tafi gurin sister Ashley din ta kwana Dan kansa yafara daukan nauyi zaiyi kwana a zaune da ciwon Kai.
Tahowa sister Ashley tayi tana son kamata Amma taqi yadda ta maqalesa fiyeda yanda yayi tinanin zata iya hakama kukanta karuwa yakeyi sosai tana cewa Bata son sister Ashley Haroon takeso.
Sister Ashley na ganin ta rikice ta dakata zatai magana ya dago a kasalance yace
“Ki barta kawai”
Son yake ta dago daga jikinsa ya sallami sister Ashley Amma San taqi dagowa sai kukan takeyi tana cewa Haroon bayason Ameenatou.
Sister Ashley cewa tayi yabar file din idan tazo daukan Ameenatou ta tafi dashi ta juya a silale ta fice tana kasa kallan Dr JEEY din da Ameenatou ke jijjigawa tana dukan kirjinsa.
Sister na ficewa rintse idanuwansa yayi Yana Jin yanda take cakudasa tana rigima sosai,
Bude idanuwan da suka sauya yayi ya Kai kirjinsa data balle bottoms na gaban rigarsa kusan guda uku sbd rigima Kuma taqi dakatawa sai sake Kai hannuwanta takeyi a fatan kirjinsa data bayyana…
Babu abinda yayi bayan rintse ido Yana shanye duk wata rigima da fitinar tata tana Ambatar sunan Haroon……
“AMEENATOU na son Haroon…….”
kasawa yayi ya Bude idanuwansa da suka sauya sosai tareda yiwa hannuwanta biyu kyakkyawar riqo ya fizgota ya manne da kirjinsa tareda zagayeta da hannunsa Daya ya saka Dayan ya kamo fuskanta Kai tsaye ya hade bakinsa da nata ya kamo harshenta da nasa cikin wani irin Salo Mai karfi da sanyi yafara tsotse harshenta da yawun dayake cikin harshen…
Sake manneta yayi da jikinsa kaman zasu hade a jiki Daya hancinsa na sake shaqan qamshinta hakama yanda yake kissing din nata Bai bama basa Daman tantance banbancin dandanon nasa bakin da nata Dan haka ya gyara zamanta a jikinsa batareda ya saketa ba Yana cigaba da yimata Wata irin fitinanniyar tsotsan data Saka jikinta rawa daga farko kafin jikinta ya mutu gabaki Daya a jikinsa Wanda Hakan ya sake kashe duk wani sauran dauriya da kamewan Dake jikinsa ya Bude idanuwansa da sukai ja a wahalce ya Kalli idanuwanta Dake Bude tana kallansa cikin wata azabbiyar sonsa dake cin duka jiki da jininta.
Bai saketa ba kaman yanda bakinsa yake cikin nata har lokacin Yana kokarin controlling kansa daga wutan datake ci jikinsa.
Sakin bakinta yayi ahankali tareda hade goshinsu hancinsa da nata na gogan juna idanuwansa a rufe Yana sauke numfashi me dumi ahankali Yana sake zagayota da hannuwansa kamshinta na sake zuzuta wutarsa.
Shiru tayi kaman ruwa ya cinyeta tana kallansa da kaman Taga sabon mutum sedai Kuma itama lafewa ta sake yi cikin jikinsa tareda zura hannuwanta cikin rigarsa ta rungumesa.
Sun jima a Hakan Yana dawowa daidai kafin ya saketa ahankali tareda zareta daga jikinsa Ya miqe ya nufi ciki ya shige tana biye dashi kaman gum har kofan toilet zata bisa ciki ya dakatar da ita ta hanyar rufe toilet din harda lock.
Bai jima ba ya fito Yana goge fuskansa da qaramar sabuwar towel,
Tana tsaye bakin toilet din inda yabarta tsaye
Kallo Daya yayi mata me kyau Yana gangaro da idanuwansa akan lips dinta da sukai Dan ja duk da ba wani tsotsan yayi musu sosai ba.
Dauke kallansa yayi akansu Yana wucewa gaba ta sake biyosa tana cewa “Ameenatou zata ci tea da abinci”
Dakatawa yayi Yana ajiye towel din hannunsa tareda fara mayar da botiran gaban rigarsa data balle ya kalleta kafin yana gamawa a natse da wata murya mara nauyi yace
“Zaki je sister Ashley ta Baki tea da abinci??
Girgiza Kai tayi tana maqe kafada tace
“Haroon zai bawa Ameenatou tea”
Numfashi ya sauke me dumi Yana Jin yau kwata kwata bayason kwana asibitin sbd yanayin dayake ciki Amma Kuma yasan tafiyansa Wani tashin hankali ne za’a kwana anayi da ita.
Shiru yayi tsawon seconds kafin ya miqa mata hannunsa Daya ya kama da sauri tana murna suka fito.
Kayan Da siddeeq ya Saka fridge na siyayyar da yayi mata ya dauko mata Yana daga wayansa da aka kira Poland Wani likitan Mum dinsa ne.
Hankalinsa rabuwa biyu yake Neman yi Dan haka ya Ciro mata komai ya zube mata su gabanta Yana daga wayar tareda zuwa ya kunna laptop dinsa da sauri Dan yanzu zasuyi meeting akan wata matsalan da suka samo.
Zaunawa yayi tareda kashe wayarsa ya ajiye gefe sbd ya vidconf zasuyi.
Natsuwa yayi cikin kamewa tareda Dan kame fuska Yana sauraron bayanin da kowanne likita keyi akan matsalan.
Sosai hankalinsa yayi nisa akan abinda yakeyi din Dan haka baima San me takeyiba sbd tana gefe zaune tana cin abinda ya zube mata din.
Suna gap da kammalawa Babu zato sai jinta yayi a jikinsa riqe da chocolates kusan uku a hannunta dataiwa cin Yara duka jikinta ta Bata hakama bakinta da hannuwanta.
Bakinsa ta Saka masa Kai tsaye cikin Jin dadinsa sosai tana cewa
“Haroon zaiji Wannan”
Riqe hannunta yayi Yana Dan kawai da fuskansa daga tura masa datakeyi Dan tini tafara Bata masa fuska dashi.
Kan screen na laptop dinsa ya mayar da Idanuwansa cikin Dan basarwa da fuskewa yake kokarin cigaba da bayaninsa sedai dukkaninsu Ameenatou din suke kalla Wanda take son dole sai ta sakawa Dr JEEY din chocolate a Baki.
Duk yanda yake kawar da Kai qin hakura tayi dole ya Bude bakinsa ya karba cikin Dan fuskewa yacewa su Dr Lucas,
“My wife” a taqaice Yana Dan nunata.
Cikin sakewa suka bisa da congrats kawai suna mamakin da zuwansa Nigeria har yayi aure.
Kasa Dena basa duk abinda taci takeyi sai tura masa su takeyi a Baki Wani Yana karba Wani Yana kaucewa dole yayi sallama ya rufe laptop dinsa gaba Daya Yana janyota jikinsa ya zaunar Yana kallan yanda ta Bata jikinsa da yanda ta Bata bakinta.
Sauran dayake hannunta ta Saka masa a bakinsa ya Bude bakin ahankali ya karba tareda riqe hannunta ya hada dashi cikin bakinsa Yana tsotsan na hannun a natse.
MAMUH
DR JEEY
MAM SEELAH
LAM SEELAH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!
ZafafaBiyar
79
Wani kyakkyawar murmushi ta sake tana Dan jujjuyawa sbd tsotsan dayake mata a hannu yake Sakata Jin wani irin waiwayi kaman ana mata cakulkuli shikuma Hakan datakeyi ne yake sake kashesa baisan lokacida ya fizgota ba Yana kallan cikin idanuwanta kafin cikin Wani slow da wani irin sanyi ya gangaro dasu kan lips dinta da zagayen bakinta har kan doguwar hancinta da duka ta lalata.
Na hannunta ta dago ahankali zata Saka masa a Baki ya riqe hannun batareda ya dauke idanuwansa akan bakinta ba ya janyota jikinsa suka sake mannuwa kirjinta sukai masa wata irin sokan data Sakasa lumshe ido Yana budesu akan kirjinsu Dake manne Yana Jin kaman zai yaga duka abinda yake jikinta yayi Watsi dasu.
Harshensa ya Saka akan lips dinta ba tsammani taji yayi musu lasan data Saka tsikar jikinta gabaki dayanta tashi a take
Ta dago idanuwanta ta kallesa zata Bude Baki tayi magana ya rufe bakinsa da Saka harshensa cikin bakin ya laso Wanda yake cikin bakinta Yana sake zagayota da hannunsa Daya ya sake mannota jikinsa da karfi suka sake wata irin haduwan data Sakasu sauke numfashi me sauti a tare Yana sake zira harshensa cikin bakin nata cikin sanyi da wani irin mayen salon ya sake laso cikin tsakiyan bakinta Yana lunshe ido cikin wata irin yanayi me wuyan fassara,
Zaro bakinsa yayi daga cikin nata din Yana kashe waje bakinta Yana lumshe idanuwa sbd ya kasa tantance taste din chocolates Dana yawun bakinta Dake hade da zaqi da qamshin chocolates din kala kusan uku.
Hannuwanta masu chocolates din ta Saka ta qanqame rigarsa tana sauke Wani nannauyan numfashin Daya Sakasa Bude jajayen idanuwansa sbd wata fitinanniyar tsotsan da yayiwa gefen lips dinta.
Wuyanta yakai hannunsa Daya Yana shafawa kafin ya mayar da bakinsa akan tsinin hancinta ahankali ya fara lasansa hannuwansa na gangarowa cikin rigarta data fara yayewa sbd mutsu mutsun datake yi.
Akan shafaffen cikinta tafin hannunsa ya sauka daga shi har ita a tare suka sauke ajiyan zuciya Yana shafa cikin tareda Bude idanuwansa da kyar ya Kalli fuskanta datake hade da tasa idanuwanta a rufe tana kasa budesu sbd bacci baccin dataji tanaji da abinda yake faruwa da ita a yanzu din.
Tsakiyan kirjinta ya kalla daidai lokacinda yake zira hannuwansa Daya zuwa kirjinta Dayan zuwa tsakiyan bayanta cikin sanyi da wani irin feelings masu karfin gaske.
Hancinsa ya hade da nata Yana gogawa cikin sanyi da mutuwan jiki kafin ya Saka hannuwansa biyu ya kama gaban rigar baccin Dake jikinta me kauri ya yawa daga sama har zuwa gurin cikinta datake zaune akan kafafunsa suna fuskantar juna.
Strapless Bra ce nude color kadai jikinta Wanda ta riqe Kirjinta da kyau suka zauna a cikinta daidai sedai sun fito ta sama sbd rashin hannuwanta……
Jajayen idanuwansa Dake sake shigewa ciki da wata irin kasala da zazzafan feelings ya zubawa kirjin nata Yana kallan bra din data mugun daukan hankalinsa kafin ya dago hannunsa Daya ya Dora akan saman inda suka fito tareda Dan lumshe ido Yana sake matso jikin sosai zuwa nasa.
Idanuwansa ne suka sauka akan Wani qaramin chocolate Daya sauka kadan akan kirjinta gurin yaga rigar dayayi ya hadiye wasu empty yawu daga maqoshinsa idanuwansa na sake sauyawa
Ba zato taji saukan dumin bakinsa da harshensa akan tsakiyan kirjinta Daya raba Kirjinta nata guda biyu,
Qanqamesa tayi tana Neman janyewa da sauri Amma Bai Bata Daman Hakan ba ya sake mannota kirjinsa da karfi Yana balla hooks na bra dinta ta zame ta Fadi tsakiyansu ya sake Wani mayen numfashinsa dayake Neman yankewa sbd hannunsa Daya sauka akan abinda rayuwarsa Bai taba tabasa ba ko Jinsa a hannunsa yasan yaya yake.
Bakinsa yakai ya sake hadewa da bakinta Yana hanata maganar datake furtawa na sunan Ashley datake Kira tana zamewa.
Tsotsan bakinta yakeyi cikin salon Da kanta ya kasa dauka Yana yiwa cikinta zuwa kirjinta wata irin shafan Dake Sakata gigicewa tana Neman fasa kuka sbd tini ya qarasa barka rigar jikin nata yayi Watsi da ita yabarta daga ita sai qaramar short a jikinta.
Dagata yayi cak tareda nufar daki da ita bakinsa na yawo a tsakanin wuyanta da kirjinta.
Gadonsa ya kwantar da ita tareda dakatawa daga abinda yakeyi yayi shiru idanuwansa na rintsewa.
Sakinta yayi tareda janyewa gefe ya zauna Yana Bude idanuwansa da sukai jajir ya juyo ya kalleta itama nata fuskan ya sauya sosai hakama kirjinta da suke fresh kaman wasu fruits ya kasa kallan ya janyo abin rufa ya rufa mata tareda miqewa ya shige toilet ya rufe harda Saka lock daga ciki.
Ruwa ya sakarwa kansa Yana sauke ajiyan zuciya da numfashi me zafi a jere Yana rufe ido.
Ya jima a Hakan harya samu ya dawo daidai ya fito daure da towel ya taddata zaune ta tashi daga kwancen Daya barta tana kallan hotonsa Mum dinsa Dayake gefen gadon Dayan gefen Kuma na Haroon ne.
Tana buqatan a wanke mata hannuwanta da fuskanta Dan Hakan ya dauko towel yazo ya daura mata batareda yabari yaga jikinta na ya Kam hannunta suka wuce toilet.
Rasa yanda zaiyi yayi daqyar ya iya dubaran wanke mata fuska da hannuwanta tareda goge mata su sukai brush ya fito da ita.
Rigarsa ya fitar ya Saka mata batareda ya mayar mata da bra ba sbd baisan ya ake mayarwa ba.
Ruwa sukaje y bata ya dawo da ita y kwantar sai alokacin ya samu Daman Saka kaya ya dawo office ya dauki ruwan me sanyi ya Sha tareda zaunawa Yana dafe kansa sbd baiso y samu kansa a irin wannan yanayin ba da da’ace feelings na jikinsa sunfi karfinsa da baisan ina matsalolim zasu tsaya ba.
Kansa ciwo ya dauka sosai Dan haka daqyar yaga asuba ya zareta jikinsa ya wuce masallaci daga can Bai dawo dakinba ya kira sister Ashley yace taje ta dauketa ta kaita dakinta.
Daga masallacin Shima Bai komaiba rufe office din kadai yayi ya wuce gida sbd sosai yakejin ciwon kan harma kaman da yanayi na zazzabi Dan hai yasan stress ne da rashin samun nutsuwa.
Yana Isa gida Bacci yayi sosai sai Daya tashi yasha magani yayi wanka yayi Sallah tukuna ya fito.
Abinci yaci ya sake shigewa Bai fitoba sai dare Dan sosai yake Jin zazzabin da ciwon kan daurewa kawai yakeyi.
A ranar Bai koma asibiti ba gida ya kwana sbd Yana gap da Dena kwana asibitin gaba Daya.
Sister Ashley datai jiran zuwansa Baizo ba daga Baya ta kira siddeeq ya sanar mata Dr JEEY din bayajin dadi take t shiga tinanin rigimar da zasusha yau din akan rashin zuwansa gurin Ameenatou.
Hakanan yaqi zuwa asibitin ma washe gari kwata kwata sai yamma y shiga Bai Kuma bari sun Hadu ta gansa ba ya gama duba patients dinsa ya fito y tahowansa gida.
Ameenatou kuwa tin Daren jiyan ta haukacewa sister Ashley gaba Daya da fitinar Nemansa gashi Yama kashe wayoyinsa baa Wani samu ga siddeeq yayi busy sosai gurin bincikesa ga Mam ma Baya qasar yayi tafiya Saiya dan hakan ya dage kafin ya dawo ya samu y hada bincikensa.
****Kwata kwata duk inda Ameenatou din zata gansa ya rufe hanyar duk rigimarta da tashin hankalinta se tayi bacci yake zuwa dakinta ya dubata ya fice sbd Hakan shine daidai duk da tana basa tausayi da rigimarta da Kuma irin yanda sister Ashley ke masa bayanin ko baccin arziki ya Dena fitina da rigima kawai ko abinci bataci sosai.
Kusan sati biyu Ya hanata ganinsa Dan haka rigimanta da Saka abin datai a rai ya Sakata Kwanciya zazzabi me karfin gaske Wanda dole ya sakashi barinta ganinsa.
Da yamma ya iso asibitin ya dubata tareda mata allurai da Bata magani da kansa Yana tsaye ya Saka sister Ashley ta Bata tea sedai taqi Sha sham hakama taqi kallansa fushi takeyi.
Duk yanda sukaso taci abincin taqi ci duk rarrashinta da lallabawan da sister Ashley tayi taqi cin abincin dole da kansa ya zauna Shima zai Bata tea din taqi Sha tama qi yadda ko tabata yayi.
Numfashi ya sauke me sanyi ahankali kafin yace sister Ashley ta lallasheta tasamu taci Wani abin zai dawo anjima.
Harya fice Bata juyoba fushi takeyi sosai.
Cikeda mamaki ya Isa gidan Shima Dan abinda Bata saniba Shima duka wannan kwanakin zazzabin yake fama dashi kawai dai nasa na ciwon Kai ne Daya kasa sakinsa.
A gida yayi ishai dinsa kafin ya fito a shirye cikin qananun kayan Balmain brown siddeeq ne ya Kaisa asibiti bayan sun biya ya Siya mata abubuwan daya fahimci tanaso su chocolates da Cookies dai da sauransu suka Isa asibitin.
Siddeeq na ajiyesa ya juya ya wuce bayan ya kira sister Ashley ya sanar da ita yau Dr JEEY din asibitin zai kwana sbd yanayin jikin Ameenatou din.
Kallan Ameenatou din sister Ashley tayi Wanda Yanzu tagama yi mata Shirin bacci cikin Riga da wandonta masu kauri hadda kanta da farcenta duka ta samu ta lallaba Ameenatou din yau ta gyara mata tinda jikin ya Dan yi sauki.
Qamshinta ta shaqa itama da kanta tana tinanin ko ta sauya mata kayan kafin suje gurin Dr JEEY sbd qamshin wannan din yayi sanyi da dadi sbd me tsada ne a cikin shoppings dinta da akeyi koyaushe.
Kiran mijinta ne ya sake shigowa wayarta Dan haka ma taji sauki yazo mata akan tasamu tafiya gida itama yau din basai ta kwana asibitin ba tinda ga Dr JEEY din yau zai kwana,
Dan haka fasa sauya mata kayan ma tayi da niyar suje su dawo daga office din nasa Dan haka tana Kaita zata barta taje gida idan yaso tayi sammakon dawowa ta mayar da ita block.
Ameenatou na ganin sun fito ta maqale kafada tana cewa
“Ameenatou batason Haroon”
Sister Ashley na Jin Hakan tayi dariya tana cewa
“Aikuwa yau dai Ameenatou tayi hakuri taso Haroon sbd sister Ashley itama zata gurin nata Haroon din Yana buqatanta”
Suna isowa office din sister Ashley tayi knocking
dayake Bai rufeba sai ya Basu izinin shigowa kawai.
Bude kofan sister Ashley tayi ya shigo riqe da hannun Ameenatou din wadda ta matse fuska tana qin fitowa bayan sister Ashley tana cewa
“Ameenatou batason Haroon sister Ashley”
Kalman data Sakasa dagowa kenan ya zuba mata idanuwansa Dake karanta Wani file a hannunsa zaune cikin nutsuwa.
Sister Ashley da Batada time din batawa sauri takeyi sanar dashi zata gida tayi tareda basa tabbacin dawowanta tinda asuba ya amsa tareda yi mata Saida safe ta juya ta fice tabar Ameenatou na fara tada rigimar bazata zaunaba.
Kofan ya taso ahankali Jin rigimanta yafara yawa ya rufe kofan tareda juyowa ya kalleta da mayun idanuwansa Da yayi kwanaki Bai kalleta dasu ba.
Kallan Dayake mata ya Sakata sauya rigimanta zuwa cewa
“Haroon ya Dena kallan Ameenatou batason”
Fada takeyi tana turesa tana dukan kirjinsa tana son fara kuka sedai abinda Bata saniba shine bazai iya daukan Hakan ba Dan haka ya riqe hannuwanta biyu ahankali tareda kallanta da qyar ya Bude Baki ya furta
“Ameenatou bazata sake ganin Haroon ba JAMAAL kadai zata Gani”
Jin Hakan ta fasa Wani lalataccen kuka tana cewa
“Ameenatou tanason Haroon”
Wani fitinanniyar murmushi CE ta kufce masa batareda ya shirya ba kafin ya jingina jikin bangon kofan dakin da ita Ya dora kirjinsa akan nata yakai hancinsa cikin wiyanta ya shaqo kamshinta a natse tareda lumshe idanuwansa ya bude ido ya kalleta ta bude baki a hankali ta sake furta
“Ameenatou na son Haro….” Bata qarasa ba ya Saka bakinsa kan nata Yana Bata lafiyayyar deep kiss din data dauke numfashinsa gaba Daya tareda zura hannuwansa cikin rigarta.
MAMUH
AMEENATOU
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!
ZafafaBiyar
80
Bude idanuwanta tayi da sauri tana Jin Wani sanyin na ratsa jikinta sbd hannuwansa Dake yawo tsakanin cikinta da cibiyarta.
Idanuwansa Dake lumshe ya Bude daqyar Ya kalli nata idanuwan Dake yawo a fuskansa jikinta n mutuwa,
Kallan datai masa da idanuwanta masu sake kunnasa ya Sakashi sake mannuwa da ita Yana fincike rigar jikinta ya watsar qasa Yana kissing fatan wuyanta zuwa kirjinta,
Daidai kirjinta ya dakata tareda tsayar da idanuwansa Akai Yana kallan yanda kirjinta ke bugawa da sauri sauri har Yana dago kirjinta dasuke cikin wata black bra mara adon komai itama strapless ce ba hannu.
A wahalance ya dago idanuwan ya Kalli fuskanta itama shi ta kallan tana kokarin kwantawa kirjinsa ya Riqeta da hannuwansa da kyar sbd son riqe kansa dayake yi Dan haka ya Dan motsa jikinsa yayi Baya kadan tareda Dan juyawa Yana son shigewa Dan Bata wata rigar Dan tini ya lalata na jikinta bazai saku ba,
Yana shiga dakin Kai tsaye closet dinsa ya nufa tareda tsayuwa a gurin ya rintse idanuwansa Yana kokarin sauke numfashin samun nutsuwa ya jita a bayansa ahankali ta lafe bayan nasa tareda zuro hannuwanta ta zagayosa ta Bude Baki da wata kasalliyan murya tace
“Ameenatou zata Sha tea,
Ameenatou tanason sister Ashley”
Dakatawa yayi daga abinda yake tareda sauke numfashin mara sauti ya juyo ahankali tareda cireta daga jikinsa ya kalleta cikin zazzabinsa dayake Neman dawowa yama kasa Bude Baki yace mata sister Ashley Bata Nan Dan haka hannunta ya kama a kasalance suke su dukan ya nufi couch din dakin ya zaunar da ita kafin ya fito ya dauko mata su biscuits da apple ya kawo mata tukuna ya koma ya dauki wayarsa ya Saka Kiran Siddeeq
Kai tsaye yanajin siddeeq Ya dauka wayar cikin wata kasalalliyan murya da nauyinta ya Saka siddeeq Ciro wayan daga kunnensa ya kalla sunan JMJ Dake jikin wayar ya tabbatarda JEEY dinsa ne ke magana ba wani ba,
“Inason hada tea” shine abinda ya fada Kai tsaye.
Tashi zaune siddeeq yayi daga lafiyayyar gadonsa dayake Shirin bacci Yana cewa
“Ruwan zafi ne kadai sai kayan tea din Yana cikin third drawer By your left daga gurin fridge”
Shiru yayi batareda yace komaiba
Siddeeq na Jin Hakanan yasan Bai gane bane Dan haka ya masa cikakkiyar bayani sbd bayason tea da ruwan zafi kadai zaa Saka shiyasa ya tambaya Dan na a zuba ruwan zafi dasu Madara kadai ya iya shikuma yafison nasu abubuwan tea though akwai tsaddadun tea dinsa Dake jere amma yasan ba lallai tana sonsu ba ko iya shan su.
Tea din ya hada Wanda kusan Dan dai batada lafiyane zata iya shansa sbd komai yayi yawa har gwara shuga sbd zamansa likita da Kuma rayuwansa bayason sugars sosai.
Koda ya kawo mata tea din gaba daya ta lalata jikinta Dan haka da kansa ya Bata tea din ahankali ahankali sbd idan ya Bata zata qarasa lalata jikin nata.
Sosai Tasha tea din da biscuits kafin ta koshi.
Mayar da cup din yayi kafin ya Bata sabon maganin Daya sauya mata tukuna ya kama hannunta suka je toilet.
Hannuwanta ya wanke mata kafin ya wanke mata fuskanta tukuna ya tsaya ya Kalli kirjinta da Shima yake buqatan a goge mata.
Towel ya Saka tareda basarwa ya goge mata jikinta sosai da koina tukuna suka fito ya dauko Riga ya Saka mata ya kwantar Da ita ya zauna a couch yafara duba sakwanni a laptop batareda ya sake kallanta ba sbd batai bacci ba idanuwanta ta zuba masa tana Jin kaman zata hadiyesa sbd so Dan haka ma ta tashi zaune tareda yaye rufan da yayi mata ta sauko daga gadon ta dawo gurinsa ta shige tsakiyan kafafunsa tana kallan abinda yake kalla a laptop.
Yana ganin Hakan ya rintse ido ya Bude Yana rasa abin yi sbd aikin ne kadai zai dauke hankalinsa da tinaninsa shiyasa yake yinsa.
Janyota yayi ahankali tareda dawo da ita gefensa ya kalleta cikin nutsuwa da taushin murya yace
“Ameenatou pls kije kiyi bacci,
Ameenatou na Jin bacci right???
Girgiza Kai tayi tana kallan kyakkyawar fuskansa ta Dan Turo Baki tana narkewa tace
“Ameenatou batajin bacci,
Ameenatou na son sister Ashley”
Waiwayowa yayi ya sake kallanta yace
“Sister Ashley ta tafi gida zata dawo gobe gurin Ameenatou”
Bata narke fuska tayi tana kallansa tace
“Sister Ashley Bata tafi ba,
Ameenatou batason Ashley ta tafi”
Dan shiru yayi kafin ya sake juyowa kadan ya kalleta yace
“Haroon ma ya tafi…..”
Saurin riqe hannuwansa tayi da hannuwanta biyu Yana rugumesu a kirjinta da qarfi tana cewa
“Haroon bazai tafi ba,
Ameenatou batason Haroon ya tafi,
Ameenatou tana son Haroon,
Ameenatou tanason Haroon….” Sai Hawaye ne suka fara gangaro mata tana sake maimaita masa Ameenatou tanason Haroon tana sake qanqamesa.
Ja idanuwansa sukai ya juyosu ya zubawa Ameenatou din kafin ya Kalli hawayenta Dake gangarowa na son datake wa Dan uwansa.
Tissue Dake kusa ya miqa hannu ya janyo tareda share mata hawayenta ahankali batareda yace komaiba.
Ture hannunsa tayi da karfi tana cewa
“Haroon bayason Ameenatou”
Sake Kai hannunsa yayi zai goge mata ya sake turesa da karfi tana cigaba da maimaita “Haroon bayason Ameenatou”
Jajayen idanuwansa ya dago ya zuba mata tana ci gaba da tsiyayo Hawayen tana maimaitawa tareda Neman rikice masa gaba Daya hakama kalaman na sukarsa Dan baisan ya zai mata ba da kalaman “Ameenatou na son Haroon,Haroon bayason Ameenatou”
Miqewa tayi da sauri zata nufi kofa tana cewa
“Ameenatou tana son sister Ashley” cikin rigima sosai Dan take tama Riga ta rikice.
Rintse idanuwansa yayi daga Inda yake zaune Yana Jin kansa na Neman dawowa da ciwon Kai da wannan kukan nata,
Ga Rigimanta da a cikin Daren Nan baisan ya zai mata ba.
Ficewa tayi daga dakin ta shiga office zata nufi kofa ta fice ya taso dole tin kafin ya iso gurinsa tafara buga kofan tana cewa
“Ameenatou sister Ashley takeso batason Haroon Kuma”
Yana isowa kamota yayi tareda Dora hannunsa Daya akan bakinta cikin wahalar rashin kuzari ahankali yace
“Haroon na son Ameenatou”
Qin shiru tayi tana sake son kwacewa batareda ta yadda da abinda ya fada ba saima sake turesa take kokarin yi
Cikin karfin halin kasalan Dake Neman rinjayarsa ya Sakata jikinsa tareda Dora bakinsa kunnenta cikin sautin Daya Sakata tsayawa cak ya sake furta
“Haroon Yana son Ameenatou”
Dago idanuwanta Dake jiqe da Hawaye tayi bayan ta dakata daga kukan datakeyi din ta Kallesa,
Gyada Kai yayi ahankali batareda ya iya sake magana ba
Take ta saki wani kyakkyawar murmushin Daya Sakasa cewa
“Oh no” Yana Jinta tana maqalesa tana dariyan data Sakasa zuba mata idanuwa kawai suka koma ya zauna Yana Jin tana cakudasa da wasanta da dariyarta Tako ina,
Aikin kwata kwata ta Hanasa Dan kuwa dole ya rufe laptop din ya ajiye gefe ya kyaleta tanata wasa akansa da gefensa Bai iya hanata ba sbd gudun rigimarta har Saida tafara Jin bacci tayi sanyi ta lafe a jikinsa tana rufe ido tana budewa tukuna ya Kalli fuskanta da kyau ya sauke ajiyan zuciya tareda daukanta ya miqe da ita tareda nufar gado ya kwantar da ita zai mata rufa ta riqesa dole ya kwanta ta shige gefensa.
Fitsari takeji Amma taqi fada sai mutsu mutsu take masa tana Neman sakar masa zazzabi dole ya kunna wutan dakin ya kalleta tin kafin yayi magana ta Bude ido ta kallesa tace
“Ameenatou zata toilet”
Yana Jin Hakan ya sauko gadon tareda kama hannuwanta ya sauko da ita suka nufi toilet din Yana tinanin shine sanadin shigarsu duka wannan juyayyar kaddarar da baisan Yaya zasu kasanceba idan ta dawo daidai dinta.
Suna shiga toilet din yakaita har bakin toilet seat yace ta hau ya juya ya fice.
Jin shiru yau dinma ya sakashi dawowa da sauri sbd tinawa da jiqa kanta zatai tas gurin tsarkin
Koda ya shigo tini ta jiqa kanta tas kuwa.
Dafe goshinsa yayi Yana Dan rintse jajayen idanuwansa kafin ya qaraso a jigace ya janyeta daga qarqashin ruwan datake rawan sanyi Allah yasa akwai hula akanta gashinta Bai Wani jiqe sosai ba Amma jikinta Kam dole ya sauya mata kayan gashi sister Ashley Bata Nan.
Da kansa ya zare mata rigar jikinta Yana dauke kallansa daga jikinta.
Towel ya daura mata daqyar kafin yace ta zare wandon rigarta da aka cire.
Kaman last time har pant dinta ta zare ta tsallakesu a gurin suka fito toilet din Yana riqe da ita sedai suna fitowa sanyin AC na mata wata irin shiga sbd sanyin ruwan jikinta dana kaya da babu jikinta da sauri cikin wani irin rawan sanyi da tsoro ta shige jikinsa tana kasa magana dan sosai sanyi ke jijjigata.
Qin sakinsa tayi ya dauko mata kayan da zata saka dole ya juyo ya shigar da ita jikinsa ya kaita gefe ya tsayar ya dauko wata shirt dinsa da three quarters sweat wandonsa ya taho inda take tin kafin ya iso tazo da sauri ta fada jikinsa tana rawar sanyi
Take yayi Baya sauran kiris su zube sbd ba zata ta fado masa hakama towel dinta take ya kunce da sauri cikin karfin hali ya riqesa tareda Hanasa faduwa kasa.
Rigar hannunsa ya rasa yanda zai saki towel din ya Saka mata hakama ita Kuma tini tafara Neman fasa masa kukan sanyin.
Jin yayi Shima Yana Neman haukacewan sbd abubuwan sun masa yawan da baisan Yaya zaiji dasu ba.
Kuka ta fasa masa tana sake shigewa jikinsa kaman zata hudasa tana cewa
“Ameenatou batason ruwa,
Ameenatou sister Ashley take so”
Rasa abin yi yayi sbd Neman juyar masa da Kai datake neman yi Dan haka ya saki daga towel din har rigar hannunsa Yana dagata sama tareda matseta jikin Bango Yana hade bakinda da nata cikin zafi da sanyi yafara mata wata fitinanniya kuma crazy tsotsa idanuwansa na qarasa rinewa sosai.
Yanda yake tsotsan bakinta Wani abu ne da Bai taba samun kansa ko Jinsa a cikinsa ba,
Ita kanta jikinta dumi yafara dauka ba sanyin dayake Neman gigitata da farko ba.
MAMUH
AMJEEY
LOVE
ROMANCE
LIFE
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!
ZafafaBiyar
81
Acan bangaren siddeeq kuwa kasa komawa bacci yayi sbd Jin muryan JEEY a yanda Bai taba Jin taba hakama yasan ba qaramin Abu ne ya Saka JEEY din tashi hada tea da kansa ba Dan idanma yunwa ce ta tadasa yasan Baya wuce yasha energy drink dinsa Kokuma fruits kadai sun ishesa.
Saukowa yayi daga gadonsa Yana kallan time sbd Yama Manta da AM na gurinsa sbd fargaba da tinani,
Wayarsa ya daga ya saka Kiran JEEY din sbd yagama tinani da yadda Kila zazzabinsa ne ya tashi tinda duka kwanakin haka yake Dan fama dashi daurewa kawai yakeyi da karfin hali irin nasa.
Kiran harya ya Yanke Jamaal din Bai daga ba,Bai dakata ba ya sake saka kiran yana zaunawa bakin gadonsa sanye da gajeran wandon bacci me tsada da riga.
Cigaba yayi da Kiran Amma kwata kwata baa dauka sai a lokacin ya Tina da sister Ashley Dan haka wayarta ya Saka kira itama baa dauka kwata kwata kusan kira goma a jere.
Shiru yayi tareda ajiye wayar Yana tinanin awanni nawa zaayi kafin asuba tayi daga masallaci ya wuce asibiti Dan idan akwai abinda Baya wasa dashi a duniya yanzu shine daga ibadarsa sai duk abinda ya shafi JAMAAL Koda kuwa takarda idan ta Jamaal ce Baya wasa da ita kaunarta yake.
****Jamaal din kuwa a daidai wannan lokacin hannuwansa yakai ya kama rigar jikinsa ya rabata biyu daga jikinsa ya zubar qasa tareda sake hade kirjinsa Dana Ameenatou Yana Jan Wani azababben numfashin Daya kusa kunce notikan kansa da suka fara kuncewa,
Asalin body contact suka samu sbd kirjinsa Babu Riga hakama nata Babu,
Hayaki yaji Yana fita kunnuwansa batareda wuta naci a cikin kan ba,
Fatan wuyanta ya lasa da harshensa tsikan jikinsa suna tashi gaba Dayansu hakama nata jikin wata rawa yafara sedai baisan ma Hakan na faruwaba,
Akan kirjinta ya gangaro da harshensa ya lashi fatar kirjinta tareda lumshe idanuwansa dake Neman zazzagewa sbd abinda yakeji
Ya kamota da hannunsa Dan a yasake manneta jikinsa da karfi Yana sake hada bakinsa da nata Yana kissing dinta kaman zai shanye duka yawunda yake bakinta harna cikinta.
Kwacewa taso yi jikinta na Dan rawa sedai motsawarta ya bawa jikinsu Daman sake haduwa da kyau Take control dinsa ya kunce ya dagata gaba dayanta ya nufi daki da ita har lokacin bakinsa na cikin nata dukkanin jikinsu su biyun rawa yakeyi shi nasa Wani irin Abu yakeji da Bai taba jinsa ba Wanda ya Sakasa Jin rasa hakuri da control dinsa
Ita Kuma Wani irin tsoro da rashin son abin ne tareda Jin itama abinda bata taba ji ba ya Saka jikinta yin rawan tana qanqamesa.
Yanda take qanqamesa jikinta na rawa yake sake kashesa Yana tayar da zaman lafiyansa.
Sanyin AC da qamshinsu Daya gauraya dakin tini ya sake daukan dumi Yana nufar lafiyayyar gadonsa da ita Yana mata tsotsan datake sake gigita karamar kwanyar kanta.
Kallo Daya yayiwa kirjinta da jajayen idanuwansa lokacinda ya kwantar da ita Ya Saka bakinsa yayi kissing cibiyarta,take ta fizge Wani wahalallen numfashi tanason Kiran sister Ashley Amma tana Bude Bakin daidai lokacin ya Dora bakinsa a kirjinta tareda hannunsa take ta fasa Wani ihun da Bai fitoba sbd muryanta data shaqe jikinta ya dauki rawa tafara kokarin janyewa sedai Babu wannan daman dan kuwa Jin tayi kaman zai ballata da karfin abinda yake mata musamman jikinsa dayake wata irin fidda dumi tako ina.
Kuka ta fasa lokacinda taji wata fitinanniyar azaba a kirjinta tafara son turesa tana Kiran sunan sister Ashley da Baya fita.
Kwata kwata ba Haroon ne a gabanta yau din ba JAMAAL ne kaman yanda ya fada sbd kayan jikinsa yagasu yayi ya watsar yafara kokarin maidata cikakkiyar mace batareda ya tina halinda take ciki ba na rashin cikakkiyar hankali,
Ihun Kiran sunan Ashley tafara tana cewa “Ameenatou batason Haroon” Amma Babu sautinta Daya dayake fita bare Jinsa a gurinsa.
Ihu me karfin gaske ta sauke Wanda ya Sakasa hada bakinsa da Nata cikin fitinanniyar duniyar dayake kokarin samun kansa a ciki na kawar da budurcinsu gaba dayansu,
Jijjiga takeyi tana Neman sumewa Jin Abinda yafi karfin tinani da hankalinta tareda rayuwarta ma gabaki Daya Amma a nasa bangaren Shima kusan numfashinsa yaji Yana Neman barinsa harma da Jinsa da ganinsa,
Bai taba sanin wannan yanayinba hakama Bai taba sanin haka ake samun wannan yanayin ba Dan haka ya manta da Yaya take ya sauke Mata buqatansa da kyau tsawon lokaci kafin yaji balain dayaji na farkon na tinkaro kwakwalwansa,
Wata irin wuta yaji kaman ta watse cikin kansa tsaban abinda yaji din cikin fita hayyaci ya fizgota jikinsa yayi mata wata irin runguma Yana qanqameta kaman zai ballata azabar Hakan ta qarasa Sakata somewa a jikinsa Dan kaman gabaki Daya ya kaririya qasusuwan jikinta,
Shi kansa somewan yake Neman yi a lokacinda jikinsa ya sake sosai Yana Jin jikinsa na dumi sosai.
Qanqame da ita yayi kusan mintina nawa Yana dawowa daidai batareda ya iya daga ko yatsarsa Daya ba,
Zafi jikinsa yayi sosai kaman yanda nata itama yayi zafin sosai Bata wani motsawa a jikinsa,
Daqyar ya iya Bude idanuwansa Dake masa har Wani yaji yaji ya motsa hannunsa a kasalance ya janyeta daga jikinsa Yana kallan fuskanta datai Wani irin ja sosai Hawaye da majina sun cakude mata harta Dena motsi.
Kafafunsa ya ziro qasan gadon ya miqe tareda zuwa yaja towel ya daura a jikinsa ya nufi toilet.
Wanka yayi da ruwa masu zafi sosai sbd jikinsa ya sake Amma kwata kwata sake zafi jikinsa yayi haryana fidda hucin zafi sosai sbd Wani irin zazzabi me qarfin gaske Daya rufesa take.
Daqyar ya iya dawo da kansa dakin bayan yayi wanka ya dauketa ya koma toilet din da ita Yana sakar mata ruwa ta sauke wani wahalallen numfashi mara sauti ko kadan tareda ajiyan zuciya mara sauti batareda ta iya motsawa ba,
Kasa yi mata komai yayi sbd yanda jikinsa ke fidda zafi da rawa sosai dole dawowa yayi da ita ya Saka mata rigarsa me girma da kauri shima ya Saka wando mara tsayi sosai da Riga me kauri suka dunqule guri Daya a gadon kowannensu jikinsa na rawa da jijjigan zazzabi.
Karfe shida da Rabi Siddeeq da sister Ashley suka iso asibitin a tare sbd Kiransa data Gani daga Baya ta kira taji zancen hankalinta ya tashi Dan haka tin asubar suka fito tareda mijinta siddeeq dinne yazo ya daukesu suka ajiye mijinta Tasha zaiyi tafiya Kuma motarsa ba lafiya
Siddeeq ya Ciro bundle na 500 500 Daya ya basa 50k kenan cif yace ya biya kudin mota suka wuce asibiti.
Gaban sister Ashley faduwa yakeyi sosai tana shiga tinani kala kala da fargaban Allah yasa lafiya dai.
Siddeeq ma shiru yayi Yana Dan sake Kiran JEEY din Amma har lokacin Babu amsa Dan haka Koda suka Isa Babu me magana.
Suna parking Kai tsaye office din dukkaninsu suka nufa.
Suna Isa sister Ashley ce tayi knocking suka tsaya jiran amsa.
Shiru Babu amsa sai data sake knocking shiru ba motsi tukuna siddeeq Shima ya buga kofan yana sake Kiran wayar JEEY din.
Sake bugawa suka ringa yi a hankali sbd kada su janyo hankalin masu wucewa da suka fara fitowa Dan ayyukan gabansu.
Zasu sake bugawa aka Bude kofar ahankali.
Shine ya Bude kofan Yana sanye da kayan three-quarter Nike wando black da black Riga me Fadi sosai da kauri sbd tsananin sanyin dayake ji,
Idanuwansa da sauyawansu take a fili bayyane ya dago ya Kalli sister Ashley da gabanta ya sake faduwa jikinta na mutuwa yace ta shiga ta duba Ameenatou da kyau.
Wucewa tayi ciki batareda ta tsaya komaiba,
Kan siddeeq ya dawo da idanuwansa Dake boye tsananin dayake ciki na zafin jiki da zazzabi me karfi ya Bude Baki ahankali cikin sanyi yace
“Dr zayyan yazo yanzu ya dubata anan din kafin Na samu kaina”
Yana fadan Hakan yayi gaba sbd jiri ne sosai a jikinsa Amma baa gane Hakan.
Siddeeq wayarsa ya Ciro da sauri ya Saka Kiran Dr zayyan na asibitin Seelahs Wanda shine kadai Wanda JEEY ya yadda dashi bayan siddeeq tin a Baya haryanxu din.
Take ya sanar dashi sakon JEEY din ya kashe wayar yabi bayan JEEY din Koda ya Isa da sauri ya Bude masa mota Yana shiga Shima ya shiga ya tayar suka bar asibitin zuwa lokacin zazzabin nasa ya bayyana sosai idanuwansa a rufe cikin dannewa.
Sister Ashley kuwa tana shiga Kai tsaye dakin ta nufa ta Bude ta shiga,
Kwance take a gado sanye da kayansa a jikinta kaman Babu Rai a jikinta sbd a lafe koina nata Baya motsi ko numfashinta Baya fita sosai.
Da sauri ta qarasa gurinta tana Ambatar sunanta da sunayen Allah data sani.
Bata hau gadonba ta janyota tareda sauko da ita qasa tana jijjigata da Kiran sunanta hankali tashe jiki na rawa.
Zafin dataji a jikinta tareda jinin data Gani a qafafunta ya Sakata sake rikicewa a firgice ta kamata duk da Bata iya daukanta ita Daya ta jata zuwa toilet ta Sakata ruwan zafi.
Azababben zafin Daya ratsa Ameenatou din ya Sakata dan bude idanuwanta da sukai jajir suka kumbura batareda ta motsaba sosai sbd batada karfinda ko hannunta zata iya dagawa.
Hawayen tausayin Ameenatou dinne ya ciko idanuwan sister Ashley lokacinda ta gama Budeta ta duba Taga mummunan aikin Da Dr JEEY din yayi mata.
Jikinta har rawa yakeyi lokacinda siddeeq ya kira ya sanar da ita zuwan Dr zayyan tareda wata likita mace.
Kaya taje ta dauko ta saka mata saukinsu da rufin asirinsu yau weekend ne Dan haka Babu likitoci da ma’aikata sosai patients Kuma suna dakunansu hakama nurses dinsu.
Dr Fatima CE da sister Ashley sukai mata stitches Wanda ya Sakata sake somewa a gurin daqyar suka Samu ta farfado Wani wahalallen baccin wuya me qarfi yayi gaba da ita.
Alluranta Akai mata Dr Fatima tace Dr JEEY din zaizo da magani anjima suka wuce itada Dr zayyan Dake juranta waje.
Suna tafiya sister Ashley ta tattara kayan Ameenatou din Dake toilet dinsa ta fara kaiwa kafin ta dawo ta dauketa a wheelchair ta tafi da ita dakinta daqyar ta iya kwantar da ita ita kadai.
MAMUH
EMJEEY
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
ZafafaBiyar
82
Tin a hanya kafin su Isa gida siddeeq yaga jikinsa ya rikice Dan haka wayarsa ya fitar Yana kallan JEEY din Yana kallan hanya ya Nemo numbern Dr zayyan ya sake Saka Kiransa Yana daukan wayar ya sanar dashi idan sun gama da Ameenatou ya same su gida Jeey din ma ba lafiya sosai.
Kashe wayar yayi bayan Dr zayyan yace gashinan zuwa,
Ajiye wayar yayi gefensa Yana Dan daidaita gudun motar sbd jikin JEEY din.
Suna Isa gida yayi parking ya fito da kansa ya budewa JEEY din kofa ya fito ahankali cikin nutsuwa da rashin kuzari suka nufi ciki.
Kai tsaye bedroom dinsa ya nufa Yana Isa ya zare cardigan din kan kayansa ya fada gadonsa ya dunqule guri Daya tareda shigewa bargo.
Siddeeq da kansa ya shiga kitchen ya hadawa JEEY din tea me zafi da sandwich tareda ruwa mara sanyi ya nufi dakin dasu.
Babu abinda JEEY din ya iya kalla saima karfi da zazzabin ya kara tini ya fara rawan jiki sosai zafi na fita jikinsa.
Sai bayan kusan awa biyu kafin Dr zayyan ya Isa bayan ya ajiye Dr Fatima asibitin SEELAHs itama.
Sosai jikin JEEY din ya Dan yi tsanani Dan haka da allura suka fara zafin jikin ya fara sauka kafin ya fara dubasa.
Ba Wani matsala bane bayan zazzabi me karfin gaske na tsananin karfin buqatansa daya sauke a Karan farko.
Bacci me karfin gaske ne Shima ya daukesa bayan tafiyan Dr zayyan Wanda sai a lokacin hankalin siddeeq ya Dan kwanta ganin zazzabin a Dan sauka.
Dayar dakin ya koma Shima Dan ya samu baccin da Bai samu ba tin cikin Daren kaman Shine me angoncewan.
Karfe goma Sha biyu ya samu farkawa ya Bude idanuwansa ahankali da sukai nauyi sosai hakama kansa yayi nauyi.
Tashi zaune Yafara yi Yana Dan rude idanuwansa ahankali ya Bude ya Dan juya ya kalli time.
Saida ya dauki seconds kafin ya ziro kafafunsa kasa ya sauko Yana Dan Jin rashin karfin jiki ya nufi toilet ya shiga.
Brush yayi da Wanka da ruwan zafi jikinsa ya Dan sake ya samu karfi ya fito daureda towel jikinsa na fidda qamshin shower gel dinsa me sanyi.
Underwear da kayan marasa nauyi ya saka yayi Sallah kafin ya fito a natse Fresh dashi kaman sabon saurayi.
Tea kadai ya iya yasha yasha magani har lokacin jikinsa Bai dawo daidai ba,
Yana gamawa ba jimawa amai ya taso masa Wanda ya Sakasa komawa toilet sosai ya ringa sheqasa har Saida ya Dan galabaita tukuna ya sake wanka ya fito ya fada gadonsa ya rufe.
Har yamma sosai Babu sauki a jikinsa haka suka kwana a zaune cikin damuwa da tashin hankali
A asibiti ma haka sister Ashley ta wuni ta kwana tana jinyar Ameenatou cikin tashin hankali da boye boyen kada Wanda ya gane Menene ya samu Ameenatou din gashi tashin hankalinta sai qaruwa yakeyi sbd Ameenatoun Babu sauki ta ko Ina gashi ko karfin da zatai kuka ko Wani tashin hankalin batada shi haka take kwance abin tausayi.
Siddeeq kusan so shida Yana Kira yana Jin Yaya jikin Ameenatou din sbd JEEY da Shima duk ya farka cikin karfin hali Saiya Saka ankira sister Ashley anji masa jikin nata.
Jin Dr din baida lafiyar sosai ya Saka sister Ashley dole daurewa ta nuna musa jikin Ameenatou din da sauki sosai zazzabi ne ya dan rage sai stitches dinta da warkewa ba yanzu ba sai ankwana biyu.
Washe gari dole Dr zayyan ya sake zuwa ya dubasa kaman yansa Dr Fatima itama ta sake komawa asibitinsu Ameenatou din a matsayin dubiya ta dubata ta wuce.
Daqyar ya samu jikinsa ya fara warwarewa da yamman ranar Wanda ya basa Daman Kiran sister Ashley da kansa yaji jikinta.
Ta basa tabbacin da sauki sosai,
Abubuwan buqatansu kawai ya Saka Siddeeq tura mata kudi masu yawa akan tayi musu ko online shopping ne da abinda duka rashin lafiyan ko jinyar zata buqata.
Da daddare sallan ishai kadai yayi ya fito cikin doguwar Riga milk me kyau da tsada,
Kallo Daya zakai masa kasan jinya yayi sbd fuskansa ta nuna hakama yanayin kuzarinsa duk da ya boye Hakan sosai.
Siddeeq ne a mota Yana jiran fitowansa Dan haka Yana fitowa ya shiga motan shikuma ya tayar suka fice zuwa asibiti.
**Ameenatou kuwa tin jiyan yanda aka daukota daga dakinsa kusan Hakan take har lokacin Babu wani kuzari ko motsin kirki,
Ta illatu sosai sbd Bata taba dandana azaba da wahala irin wannan ba tin a lafiyanta har yanzu da batada lafiyan,
Idanuwanta sunyi zuru zuru sun fada sosai kaman wadda tai jinyar wata,
Zazzabin jikinta sosai yaqi sakinta har lokacin jikinta dumi ne dashi.
Tea kadai take iya Sha Wanda sister Ashley ke iya lallabawa tana Bata sbd takasa cin kowanne irin abinci.
Tin jiyan sister Ashley duk yanda zatai ta Hana kowa gane akwai ma rashin lafiya jikin Ameenatou din tayi ta Hana,
Hakama duk iya kokarinta na ganin ta kula da ita akan abinda ya farun tana yinsa Dan haka ne ma yasa Ameenatou din tayi Dan Dama dama hakama ba Ameenatou kadai ba a yanzu itama batason kusancin JEEY din da ita sbd tasan zaiyi wuya Ameenatou Bata fara tsoronsa ba daga yanxu din.
Da daddaren ruwan zafi ta shigar da ita sukai gashi kafin akayo wanka suka fito ta zaunar da ita bayan sun Tako ahankali daqyar sbd raunin Ameenatou din,
Goge mata jikinta tayi tareda shafa mata Dan body mist kawai ta Saka mata kayan bacci masu Dan kauri sosai riga da wandon ta Bata maganinta Wanda taqi Sha Sam Saida tai mata dabara kafin Tasha.
Qamshinsa ne ya fara yi musu ison zuwansa kafin aka Bude kofan dakin Kai tsaye ya shigo cikin nutsuwa, idanuwansa masu haske da se ayau suka dawo daidai sbd ciwo ya saukesu akanta tareda zuba mata su yana takowa zuwa cikin dakin.
Ameenatou Bata gansaba sbd idanuwanta a rufe suke tana kwance bacci ya Dan fara daukanta,
Tsayawa yayi a kanta cikin nutsuwa da Kwanciyar hankali yayiwa fuskanta kallan seconds kafin ya waiwayo sister Ashley a natse ya Bude Baki suka gaisa Yana sake tambayar jikin Ameenatou tareda Jin idan Babu matsalan komai.
Babu matsala ya sanar masa bayan rashin kuzari datake fama dashi sai stitches nata datake kukansu koyaushe Amma Suma zasu dauko hanyar warkewa inshallah.
Numfashi me sanyi mara sauti ya sauke ahankali kafin ya daga hannunsa Daya ya Dora a goshinta cikin sanyayyar kulawa ya rankwafo zai sake Jin jikin nata Dan Bata nasa treatment din da kulawanda Bai samu Daman bataba sai kawai ta bude idanuwanta ahankali akan fuskansa.
Zuba masa su tayi tana kallansa kaman Bata ganesa ba na tsawon seconds kaman yanda Shima yake kallanta cikin sanyi da tausayi me karfi,
Kaman ana tantance mata Kamanninsa Haka ta qare masa kallo tas take komai ya dawo mata na azaban datasha a hannunsa take tayi wani mummunan firgita tana fasa kuka me karfi tana Jan jikinta zuwa Baya Amma Batada karfin sosai hakama ko ihun bame irin karfin Nan ne ba sbd batada kuzarinta Bai dawoba,
Kuka takeyi jikinta na daukan rawa tareda rintse idanuwanta gam gama tana miqawa sister Ashley hannu idanuwanta a rufe tana cewa
“Ameenatou batason Haroon,
Ameenatou batason Haroon
Sister Ashley takeso,
Sister Ashley Ameenatou takeso, batason kowa”
Lumshe idanuwansa yayi ahankali ya Budesu akanta suna Dan sauyawa ya Kalli yanda jikinta ke rawa sosai tana miqawa Ashely hannuwanta ido a rufe gamgam batako son ganinsa ko kadan.
Hannuwansa ya miqa ya kama nata din duka biyu tareda matsowa zai kusantu da ita sosai Dan rarrashinta
Harta kama hannunsa gamgam ido rufe a tinanin na Ashley ne sai Kuma ta Bude ido Taga shine a kusa da ita kaman zai dawo da Baya ya goge mata wannan memory din ta fizge hannuwanta da sauri tana kokarin saukowa gadon da kanta kaman zata kife,
Da sauri sister Ashley ta matso Shima Yana tareta ya janye Yana bawa sister Ashley Daman rungumeta da sauri tana shafa bayanta tana rarrashinta tareda ambatar sunanta sbd rikicewa da lafiyanta ke Neman yi musu Dan juyewan kan tini yafara motsawa duk da yanzu wautan da dabiun kaman na yara ne ya rage ta Dena haukan Nan tuburan datake a Baya Wanda Hakan alamace ta treatment din da JEEY din yake Bata Yana aiki.
Duk yanda sister Ashley taso ta koma daidai Qi lamarin yayi sbd ganin JEEY din a gurin ya haukatata gaba Daya kuka da rawan jikin sai karuwa yakeyi har tana Wani jijjiga dole ya tafi yabarsu Yana Jin Dan Kwanciyar hankalin ganin ta samu Dan sauki a jikin.
Yana fitowa harya bar block din Yana Jin sautin kukanta Dan haka Yana fita ya rubuta magani ya saka siddeeq yaje ya siyo a Wani pharmacy da maganinsu kadai yake amfani dashi indai Yana Nigeria,
Kiran sister Ashley yayi ya Bata sbd a bawa Ameenatou din zata Fi samun kuzarinta ya dawo dakuma saurin samun saukin stitches din.
Sbd Shima ba Wani dawowa daidai yayi ba ba a asibitin ya kwana ba gida suka koma yasha magani Shima yayi wanka ya kwanta Dan ba laifi ya warware ta nasa bangaren sedai Dan abinda baa rasaba.
***Washe gari dayake Monday ce akwai aiki Amma Bai shiga ba sai guraren goma da Mintina Kuma Kai tsaye dakinta ya fara zuwa Dan har Wasu likitan ya dubata Kuma ana samun sauki akan maganin da dr JEEY ya Dorata Dan haka duka dai abinda ya kamata doctors suyi sunyi sun tafiyarsu batareda sun lura ko fahimtar wani abu datake ciki ba sbd abune da Babuma rashin hankalin da zaisaka ayi tinaninsa ga patient din dayake rayuwa cikin asibitin mahaukata.
Har bacci yafara daukanta tana ganinsa ta rikice gabaki Daya jikinta na rawa dole ya tafiyarsa yabarta Daman ganin nata kadai yake buqatan Kuma Yaga saukin dayake fatan ganin duk da radadin Hakan yakeji da tausayinta me tsananin Dake cinsa Dan ya tabbata azaban datasha ne a hannunsa ya Saka take gudunsa.
Sister Ashley da qyar da hadawa da allura tukuna ta Samu tayi bacci daga firgitan datai na ganinsa.
Harya wuni yabar asibitin Bai sake zuwa ta gansa ba bare ta shiga tashin hankalin sedai wayarsa kusan uku da Ashley kafin ya tafi gida.
Washe gari ma Hakan ce ya faru fiyema da Baya Dan kuwa ko sunansa yanzu sister Ashley ta ambata ta ringa maimaita “Ameenatou batason Haroon,batason ganinsa”
Hakan ba qaramin Sosa ransa yakeyiba da radadi Amma duba da yanda take jinyar cikin azaba ya Saka tausayinta fin Jin radadin yawa,
Sosai take cikin azaban stitches dinta sbd rashin cikakken hankali da firgitan datake yi yanzu sosai a cikin bacci sbd wannan lamarin Daya faru tsakaninsu da yanda Bata duba Dinkin dayake jikinta take fisge fisge ya Saka Dinkin yake wahalarda ita sosai sedai Kuma duk da Hakan yafara warkewa sosai hakama zazzabi da ciwon jikin datake yi me tsanani na muguwar rungumar data Sha a gurinsa ya kusan karyata Allah ne ya Hana Hakan.
MAMUH
THE SEELAHS
JDENS
LOVE
ROMANCE
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo
ZafafaBiyar
83
Cikin satin biyu Ameenatou ta warke sosai ta dawo daidai Babu sauran ciwo ko azaban dinki komai ya warke sister Ashley tayi iya kokarinta na ganin Hakan Dan kuwa kulawan data samu da tattali daga gareta ko mahaifiyarta data haifeta ce a raye ko Dadah iya abinda zasu mata kenan Dan haka ta warke fes cikeda kulawa da gyara me kyau na gaskia.
Ameenatou din ta koma Yan qananun rigimarta tini ta manta da abinda ya faru sedai tana ganinsa zata fara cewa
“Ameenatou batason Haroon” hakama Bata qara zuwa gurinsa ba Koda da riqe hannunsa ne kuwa daga nesa nesa take daga masa hannu da rigima suke rabuwa duk suka Hadu.
Ta nasa bangaren Shima tini ya warke ya koma JAMAAL dinsa Dan kuwa yanzu wata sabuwar nutsuwa ce da Kwanciyar hankali suka shigesa Baya Wani damuwa da Rigimanta idan tana cewa batason Haroon tinda dai ya samu rigimar tafara ragewa Bata firgita idan ta gansa sedai Kuma Bata yadda yazo kusa da ita.
Sister Ashley itama gudun da Ameenatou takewa Dr JEEY din dadi yayi mata sosai sbd ta Hakan ne zasu huta Babu abinda zai sake faruwa Dan kuwa tashin hankali ne mummuna a gabansu idan Hakan taci gaba da faruwa anan din wani abin ya biyo Baya Dan daman ko kadam batason wannan maqalewan da ameenatou ke masa tin farko sbd gudun irin hakan amma gashinan saida me afkuwa ta afku dan haka take fatan lamarin ya tsaya iya nan kenan shiyasa tana ganin tafara gudu da tsoronsa hankalinta ya kwanta.
Shi kansa a nasa bangaren yanajin ciwon gudunsa datakeyi fiyeda komai Amma Kuma Shima ya zabi Hakan tareda Jin Kwanciyar hankali da hakan sbd toshe yiyuwar faruwar Wani abin dan ko yanzu yanajin daci da takaicin Daya bari Hakan ta faru dasu batareda akwai alaqa me sunan data wuce kalman aure a tsakaninsu ba.
****Kusan kwanaki sun sake ja yanzu Shima janyewa yakeyi daga garesu Dan kaucewa damuwa duk da sosai yakeson ganinta Dan kewan rigima da fitinarta Amma dai ya dakewa Hakan sbd abubuwa da yawa.
Yau karfe goma na safe Yana bacci siddeeq ya Iso gidan daidai farkawansa Shima Amma Baima yi wanka ba Palo ya fito sanye da gajeran wando da armless Balenciaga shirt slippers ya zauna Yana video call dasu Mum dinsa data Dan fara samun sauki harma da motsawa takeyi yanzu sedai jininta kwata kwata yaqi dawowa daidai shiyasa sukafi Sakata bacci koyaushe sbd baccin na taimakawa sosai.
Siddeeq ma zaunawa yayi yawa Mum din sannu duk da ido ne kadai take iya kallansu dasu,
Sun Dan jima suna wayar kafin suka kashe ya Dan juyo ya Kalli siddeeq da sai a lokacin yake gaidashi ya amsa yana rufe laptop dinsa ya ajiye gefe yace
“Kayi magana da KAANTES?
Yaushe ne suka zaba lokacin meeting din?sbd nayi magana da NEYO shi Yana Angola daga can zai wuce Greece din”
iPad dinsa ya fitar ya Bude Wani sakon Yana cewa
“Eh,Sir Bilal kaante ya bada nasa ranar da yayi da sauran Holders din,
Sir DD KAANTE kuwa naga Kaine kuke magana shiyasa ban nemesa ba,
Sir AB TURAKI ma yace Se a ranar zai Isa,
Sir AA MAJEED Kuma Yana Greece din already sbd matarsa Dr Inayah dataje attending Wani program na likitoci na sati biyu ita da matar Sir MD ZABEERA wato Dr Amatu.”
Shiru JEEY yayi Yana mamakin AA MAJEED din da duniya ta sani babban mutum me class da dukiya tareda izza ace Yana Greece ya raka matarsa program har sati biyu shi da MD ZABEERA Wanda Shi Babu me ma daukan zai iya raka ko ubansa taro wata kasar sbd tarin ayyukan gabansa amma duka harya samu space din wannan yawon rakiyar mace.
Kai tsaye cikin basarwa yace ba damuwa zuwa gobe sai a hada komai a Siya ticket din na tafi.
Shiru siddeeq yayi Yana Dan Saka iPad din key ya dago ya Kalli JEEY din kafin yace
“Dad Seelah ma Yana cikin sabbin holders da aka samu,Kuma shima already yana Greece din hadda shi zaku hadu”
Shiru yayi batareda ya dago ya Kalli siddeeq din ba kaman yanda Bai ce komaiba,
Mintina suka dauka a Hakan kafin ya dago ya Kalli siddeeq din Yana basar da wancan zancen yace
“Ka sanar Dani time na tafiyana tin yau idan ka Siya ticket din”
Miqewa yayi ya nufi kitchen Yana son hada tea da kansa sbd tabbatarda iyawansa Dan gaba idan siddeeq Baya Nan Kokuma Idan shi dinne Baya Nan.
Siddeeq Bai bisa ba wayarsa ya fitar Yana waya cikin nutsuwa da gogewa akan tafiyar da sauran abubuwan da zasu gudana.
Yana cikin wayar Kiran sister Ashley ya shigo wayar JAMAAL Daya bari a palon,
Har Kiran ya katse Bai lura ba sbd wayar na silent.
Kuma shigowa kiran yayi sai a lokacin ya lura da Kiran ya dauki wayar ya kaiwa JEEY din kitchen Wanda kusan duk ya Bata hannuwansa da Coffee Da Madara Daya hada.
Tsayawa kallan abinda yayi siddeeq yayi kafin ya miqa masa wayar Yana cewa sister Ashley.
Handsfree ya Saka wayar tareda ajiyewa Yana saurarenta bayan ya dauka da cewa
“Yes,Ashley”
Abinda ta fada ne muryanta a shaqe cikin tsananin kuka ya Saka Siddeeq sallama ya kashe wayarsa Shima JAMAAL din abinda yakeyi ya dakata da yi Yana kallan wayar tasa.
Kashe wayar tayi sbd kukan dayaci karfinta batareda ta Jira amsarsuba Daman sanar musu zatai sbd Ameenatoun data baro asibitin.
Kashe tea maker din JAMAAL yayi tareda juyawa ya wanke hannunsa da kyau ya dauko towel qarami na kitchen din sabo Yana goge hannunsa ya kalli siddeeq daya shiga tashin hankali da damuwa take yace
“Kasan asibitin data fada right??
Gyada Kai siddeeq yai Yana juyawa suka fice sbd sister din tana buqatan taimakonsu a daidai yanzu tinda kusan batada kowa mijin Nan shi kadai ne gareta gashi yayi accident mummuna a hanyar dawowa daga tafiyarsa da yayi wadda siddeeq ya Kaisa Tasha.
Ko tea din babu Wanda yasha a cikinsu fruits kadai Jamaal din ya iya dauka apple Daya da tangerine biyu Kai tsaye asibitin suka nufa a mota yaci.
Koda suka Isa asibitin ba wata babbar asibiti bace Wanda ko likitoci kwararri Babu hakama likita daya ne a kansa Babu sauran likitoci wai basa Nan gashi ba qaramin muni lamarin hadarin yayi ba dole Dr JAMAAL dinne ya shiga Dan cetan rayuwarsa bayan sun tabbatarda shine Dr JEEY SEELAH da suke ji.
Sister Ashley kuka takeyi sosai tayi harta rasa karfin yin wani tana zaune tareda siddeeq Wanda yake yi Yana Bata hakuri duk bayan mintina suna jiran tsammani da abinda Allah zaiyi.
A ciki kuwa duk yanda Dr JEEY da Dayan likitan Daya koma kaman Nurse a gaban Dr JEEY din tareda sauran nurses sunyi iya kokarinsu Amma Allah yayi hukuncinsa ya karbi ransa Babu yanda suka iya bayan fara rubuta bayanai shikuwa Dr JEEY fitowa yayi zuciyarsa a matiqar jagule da cikakken tausayin Ashley.
Sister Ashley na ganin fuskan Dr JAMAAL ta rintse idanuwanta batareda ta iya budewa ta kallesaba sai data hadiye Wani yawu me kauri kafin ta sake kallansa.
Shikuma siddeeq ya fara kalla da idanuwansa da suka Dan sauya kafin ya dawo da kallansa kanta,
Siddeeq na ganin Hakan yasan Menene ya faru Dan haka Shima sister Ashley din ya kalla lokacinda Dr din ciki ya fito shine ya Bude baki Kai tsaye ya sanar mata tareda Bata hakuri ya wuce.
Kuka me karfi take Neman sakewa Amma yaqi fitowa sai kawai ta Yanke jiki ta zube a gurin tana fasa wahalallen kuka Mai tsima zuciya da tausayi me tsananin gaske.
Siddeeq ne ya biya qasan Yana Bata hakuri duk ba Jinsa takeyi ba.
JEEY ne ya Bada duka abinda zaa buqata na daukan gawan zuwa gida sbd a ranar ayi jana’izansa.
Karfe biyu da Mintina gawar ta Isa gida hakama shine da kansa ya ja sister Ashley din ya Kaita gida sbd lokacin Yan uwan mijin da suke kusa tini suka cika gidan da abokan arziki anata kuka da tashin hankalin rashinsa.
Yana ajiyeta gida ya wuce tareda siddeeq Daya iso gidan a motan da aka dauko gawan.
Asibiti yaso zuwa sbd Ameenatou Dake ita Daya Amma hakanan ya daure ya bari lokacin janazah din yayi suka halarta shida siddeeq kafin suka sake yiwa sister Ashley gaisuwa daga can asibitin suka wuce Siddeeq ya ajiyesa ya wuce gida.
Office dinsa y fara shiga ya ajiye wayarsa da laptop dinsa kafin ya fito ya nufi dakinta Kai tsaye.
Itada wata nurse ne a dakin suna rigimar abincin data qi ci kwata kwata a yau din sbd rashin Ashley Dan rigima ta wuni tanai musu Kuma su Basu iya lallabata ba kaman Ashley
Masifa da fada suke mata sosai Wanda ya sake rikitar da ita.
Bai shigo dakin ba daga kofan dakin ya tsaya Yana kallan yanda aketa fama da ita Amma taqi yadda taci abincin.
Numfashi Mai dumi ya sauke mara sauti tareda takowa ahankali ya shigo dakin Yana kallanta da idanuwansa da suka jima Basu ganta ba.
Itama idanuwanta da suka fada ta dago ahankali tareda kallansa batareda ta firgita ko matsawa ba harya iso gabanta ya tsaya ta Dauke idanunta akansa ahankali tareda Bude bakinta cikin tsananin sanyi tace
“Ameenatou sister Ashley takeso,
Ameenatou batason kowa”
Lumshe idanuwansa yayi ahankali cikin Wani irin sanyi da nutsuwa batareda yace komaiba sbd sautin nata Daya shigesa.
Nurse na Jin Hakan ta juyo ta kallesa cikin rawan Kai tace
“Dr tin safe muke fama da ita kwata kwata batacin komai sister Ashley kawai takeso Kuma sister Ashley Mai gidanta ne ya rasu yau din…”
Hannunsa daya ya miqawa Ameenatou din batareda ya tsaya sauraron nurse din ba Yana kallanta.
Kwata kwata taqi juyowa ta Kallesa bare nurse din saima Kwanciya datai tareda dunqulewa guri Daya tana rufe idanuwanta.
Shiru yayi itama nurse din ajiye cup din hannunta tayi tareda juyawa ta ficewanta.
Ya jima a gurin tsaye kafin ya juya ya fice,
Bai jima ba ya dawo dasu biscuits da chocolates da apples ya ajiye mata akan drawer ya juya ya fice.
Kaman ta sani Babu jimawa ta Bude idanuwanta Taga kayan da kanta ta tashi taci iya cinta tana Kiran sunan Ashley harta gama ta koma tayi kwanciyarta take bacci ya dauketa.
Karfe goma Sha Daya ya dawo dakin ya sake dubata a Karo na kusan uku yaga baccinta yayi nauyi ya gyara mata rufa ya fice.
Washe gari Saida yaje ya dubata kafin y daga asibitin zuwa gida.
A yau ne ya kamata ya wuce Greece din da aka gama komai na tafiyansa Amma Kuma bayajin zaiyi tafiyan a yanzu da sister Ashley bata asibitin hakama idan ya tafi yabar siddeeq ba amfanin Hakan tinda siddeeq Baya shiga bangaren marasa lafiya Dan haka Babu me iya kulawa da ita kenan.
A cikin qanqanin lokacin ya fasa tafiyarsa dole siddeeq ya Siya ticket a ranar ya tafi a maimakonsa shi Kuma ya tafi ya sakewa sister Ashley gaisuwa tareda Bata kudi masu yawan gaske.
MAMUH
EMJEEY
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
ZafafaBiyar
84
Karfe 9 na dare ya Isa asibitin sbd abubuwa da yawa da suka riqesa yau din sosai na tafiyansa data fasu zuwa ta wucewan siddeeq da sauyin abubuwan da aka samu.
Ameenatou a yau din a matiqar gabalaice take sbd azaban data Sha a hannun nurse din datake kulawa da ita,
Taqi cin komai taqi yadda dasu ko kadan Dan haka daureta Akai a gado aka Bata abinci wanda ya Sakata haukace musu gaba Daya ciwonta ya tashi sukai kaca kaca daga ita har nurses din Wanda ya Saka Akai mata alluran da aka Dade baayi mata ba sedai wannan Karan batai mata irin mugun kashewan datake mata ba Dan haka a kwance ta wuni Bata ko motsawa sai idanuwanta da sukai jajir.
Yana zuwa dakin abinda yafara Tararwa kenan a cikin Daren ya sauyawa nurses din biyu da suka wuni da ita gurin aiki batareda tsayawa komaiba.
Ita kuwa karfe goma Sha biyu da Mintina goma Sha hudu ya dawo dakin ya dauketa da kansa ya tafi da ita office dinsa.
Yana shiga Kai tsaye bedroom ya wuce ya kwantar da ita ahankali tareda gyara mata kanta a pillow.
Rufeta yayi ahankali tareda zuba mata idanuwansa Yana mata Wani sanyayyan kallo me nutsuwa.
Ya Dade a Hakan kafin ya sauke ajiyan zuciya tareda miqewa ya koma Office dinsa Yana waya a natse.
Aiki ne sosai a gabansa Wanda da shine zaiyi Amma yanzu siddeeq ne zaiyi Dan haka yake hada aikin ya tura email din siddeeq din kafin ya Isa zuwa gobe ya gabatar dashi.
A office din yake zaune hankalinsa gabaki daya akan aikin sedai duk bayan mintina Saiya miqe ya shiga bedroom din ya dubata ya dawo.
Ahaka ya raba Daren sosai Yana aikin da yawon dubata har kusan 4 tukuna bacci ya Dan fisgesa dayaso Sakasa latti Amma Kuma sbd sallah da samun maidata dakinta kan time ya Sakashi qin barin baccin yayi karfi.
Da asuba Yana dawowa sallah ya zauna bakin gadon ya janyota a hankali zuwa jikinsa ya rungumeta cikin sanyi da nutsuwa tareda ambatar sunanta da kulawa Dan tayar da ita.
Bata motsa ba sedai idanuwanta data Bude ahankali ta kallesa jiki a Sanyaye Babu karfi ko kadan.
Lumshe fararen idanuwanta tayi dake cike da nauyin bacci ta Bude Baki a Sanyaye tace
“Ameenatou Ashley takeso batason Haroon”
Lumshe idanuwansa yayi tareda karban zancen ta hanyar gyada mata kai cikin murya mara sautin Shima yace
“Yes Ameenatou batason Haroon”
Gyada Kai tayi itama ta sake maimaitawa tana motsawa ahankali.
Dagashi har ita kaman wainda Wani abin ya sama Babu me dogon karfi ya kamata da hannunsa suka nufi toilet yayi mata brush ya fito tayi fitsari da kanta ta jiqa jikinta kaman yanda ta Saba ya cire mata kayan Yana dauke kallansa daga gareta.
Da towel a jikinta suka fito ya Saka mata rigarsa ya zaunar da ita da kansa ya Bata tea da biscuits taci ta koshi ya kamata suka nufi dakinta hannunsa cikin nata hakama Dayan hannunsa dauke da apples guda biyu manya.
Suna is dakin ya cire rigarsa Dake jikinta ya Saka mata uniform dinta batareda ya Saka mata bra ba sbd Bai iya ba baisan Yaya zai Saka mata din ba.
Magani ya Bata da kansa ya Kuma rubuta a file nata tareda kwantar da ita take ta koma baccinta.
Rufeta yayi tareda shafa fuskanta ahankali ya furta
“Ameenatou na son Haroon”
Juyawa yayi ya fice Kai tsaye Bai wani Dade ba Shima ya tafi gida.
Bai Dade sosaiba ya dawo asibitin anan ya wuni Yana sintirin dakinta da office dinsa har yamma kafin ya tafi gida.
***Haka ya ringa kulawa da ita shi kadai a cikin kwanakin,
Kullum kafin ya dawo da ita dakinta da safe Saiya Bata abinci taci tukuna yakaita dakinta ya tafi gida,
Da Rana shine yake sake Bata abinci hakama dare sbd kwata kwata Bata yadda da kowa Yana kusantarta,
Duk yanda take gudunsa da cewa Bata sonsa hakanan ta hakura sbd shi kadaine Wanda yafi mata sauran Dan haka ta hakura dashi din,
Tayi sanyi sosai kwata kwata ta Dena walwala batada kuzari ko Rigiman ma ta Dena sbd rashin ganin Ashley ya tabata sosai duk da wasu lokutan Saiya kira sister Ashley din a waya sunyi magana take yadda dashi shi kansa,
Shi kansa kusan komai nasa ya tsaya sbd kulawa da ita da hidimanta Dan haka a yanzu yaji Babu abinda yake buqata sama da komai bayan samun lafiyanta subar asibitin.
Sati uku da kwanaki Amma komai ya cake masa sbd hidimanta Dan kuwa a yanzu ankai lokacinda tsoronsa ma datake Jin ta Dena sbd ganin Babu Ashley dinta ba siddeeq..
Sister Ashley kuwa mijinta na cika sati ukun tafara kokarin dawowa aikinta sbd ba Wani sani take dashiba akan musiluncin tinda ba dadewa tayi da musuluntar ba ga rayuwar Lagos din data taso cikinta data shigeta batasan ma da zancen takaba ba dayake kanta.
Ta sanar da JAMAAL din zata dawo Aiki yace ba yanzu ba sai taji bazata iya zaman kadaicin rayuwar ba ita kadai ba kowa,
Kowa ya tafi ya barta kullum kaman Mayya ita kadai a gida damuwa na Neman illatata.
Karfe goma da Rabi y shigo asibitin cikin Gajerun kananan kayan Burberry milk da black yayi haske sosai sbd Raman Daya Dan yi na wahalan da Bai Saba ba a rayuwansa wadda yaketa yi a ayanzu gashi Siddeeq da shine komai nasa Bata tareda dashi hakama ba yanzu ne zai dawo ba Dan Hakan ne ma duk ya sake sanyi bayason hayaniya ko wata sabuwar damuwa da matsalan ko kadan ga jikin Mum dinsa kwanakin ya Dan tashi Dan haka Shima a cikin damuwan yake sosai dannewa kawai yakeyi.
Weekend ne Babu mutane sosai a asibitin hakama hadarin Daya Hadu me karfi ana iska sosai ya saka kowa kokarin shigewa da wuri.
Kai tsaye dakinta yafara zuwa ya dubata ya tararda ita jikinta yayi dumi alaman akwai dan zazzabi a jikinta.
Bude idanuwanta tayi itama ahankali ta zuba masa sbd kwance take cikin kadaici a dunqule guri Daya Bata motsin komai.
Shima Baya iya hayaniyan Dan haka hannunsa Daya ya Ciro daga aljihunsa ya miqa mata batareda yace komaiba.
Kaman bazata motsaba tayi shiru sai Kuma ta cira hannunta Daya ta kama nasa din ya tayar da ita zaune ya zira mata takarma a kafa ya janyota suka fito.
Office dinsa suka nufa kafin su Isa ruwa me karfin gaske ya barke
Take ta firgita ta qanqame hannunsa da gefen rigarsa shikuma yayi saurin janyeta jikinsa Yana qarasawa da gudu da ita suka shige ya rufe kofar.
Tsayuwa yayi tareda cirota Yana kallan jikinta Daya fara jiqewa.
Itama jikin nata take kalla tanason cewa ruwa Amma batace komai dinba sbd hakanan yanzu bata iya Rigiman,
Janta yayi zuwa ciki Ya Ciro towel yazo dashi gabanta ya tsaya zai cire mata kayan jikin nata sai Kuma ya dakata ya dago ya kalleta da idanuwansa itama shi din ta kalla a narke cikin sanyi.
Remote din AC ya dauka ya fara rage sanyin dakin sbd ganin tana qanqame jikinta alaman sanyi.
Tasa rigar yafara cirewa ahankali ya jefar tareda dagowa ahankali ya kalleta itama har lokacin shi take kalla idanuwanta na cikowa da Hawaye haka kawai Wanda ya Sakasa dakatawa daga zare mata kayan dayaso yi jikinsa na mutuwa sbd yasan me ta Tina take hawayen…..
Gangarowa hawayenta sukai ahankali ta rufe ido cikin Wani irin radadin rashi da kadaicin dayake damunta ta ambaci sunan sister Ashley a qaramin sauti.
Sukarsa kalaman sukai musamman yanda ta furta su cikeda damuwa da tausayi,
Hannunsa yakai ahankali ya zare rigarta ya jefar qasa farar halfvest dinta ta bayyana tareda farar fatarta me lafiya da daukan hankali.
Juyawa yayi tareda Bata Baya zai bar gurin batareda ya qara yi mata kallo Daya ba sedai ko taku Daya baiyiba ta rungumesa ta Baya tareda fashewa da kuka me ratsa zuciya hannuwanta na rawa ta sake maimaita masa sister Ashley takeson Gani.
Rintse idanuwansa yayi sautin kukanta da haduwan jikinsu tareda saukan hawayenta fatar jikinsa suna kashe duka wata jarumtarsa da karfin halinsa tareda tsananin kewanta da yayi ya juyo gaba Daya ya rungumeta jikinsa tareda zagayeta da hannuwansa Yana Bude idanuwansa da suka sauya.
Kukan ta sake sakewa tana Dora tafin hannunta a tsakiyan bayansa Wanda ya tayar da tsikan jikinsa gaba Daya.
Sauraron kukanta yakeyi Yana rasa ta yanda zaiyi akan buqatanta na son sister Ashley din,
Ganin kukan ya kasa tsayawa ya dagota daga jikinsa tareda zaunawa kan couch ya zaunar da ita kan kafafunsa Ya kalli fuskanta kafin ya dauki tissue yafara share mata hawayen Yana kallan fuskar tata da kyau.
Bakinta tayiwa wata rufewan data Sakasa kasa riqewa yakai bakinsa kan nata ya fidda harshensa ya lasa lips dinta ahankali yaja Wani numfashi Mai tafe da ajiyar zuciya me karfin data Sakata dakatawa da kukanta ba shiri tana kallansa cikin mamaki.
Hannuwansa ya Saka ya zagayota dasu tareda mannota da kirjinsa suka hade Yana Bude idanuwansa Dake sauyawa da kyau.
Kwacewa tayi zata miqe ya sake dawo da ita jikinsa shi kansa jikinsa mutuwa yakeyi Yana son Hana kansa Abinda yake kokarin yin Amma zuciyarsa na kasa riqewa.
Bude Baki tayi cikin tsoro da rawar jiki zatai magana ya Saka bakinsa cikin nata Yana cewa
“I’m sorry AM”
Kissing din dayake mata ya Saka jikinta sake daukan rawa tana kokarin kwacewa Amma yayi mata kyakkyawar rungumar da suka manne Babu alamar rabewa,
Tsotsan bakinta yakeyi da kyau cikin wata kakkarfan buqatan da baitaba jiba a rayuwarsa,
Wani irin Abu yake Ji me karfi da sanyi lokaci Daya,
Tausayinta da son riqe kansa ne ke yaqi da karfin buqatar tasa Amma Hakan ya kasa riqe kansa.
Yawunta yayiwa wata irin zuqa Yana zare halfvest dinta da hannunsa Daya ya zareta zuwa cikinta ya gangaro da fuskansa zuwa kirjinta Yana Jin numfashinsa na Neman barin jikinsa.
Kuka takeyi sosai tana yakushinsa sbd batada kuzarin kwacewa.
Daukanta yayi ya Koma gadonsa da ita cikin nutsuwa da Kwanciyar hankali yake kissing dinta Yana kashe jikinta da wasu irin zafafan kisses da tsotsan datake sake Sakata kuka jikinta na rawa tana turesa sedai kwata kwata bayajin Hakan.
Bata qarasa gigicewa da tashin hankali da kuka me radadi ba Saida ta sake Jinta cikin azabar data samu kanta a kwanaki ta ringa kuka tana dukansa Amma Bai dakata ba Saida ya qarasa maidata cikakkiyar macen da bai maidata ba Karan farko.
Koda ya gama tini tayi Wani irin laushi tareda sanyin da Bata iya komai sai hawayen Dake bin fuskanta.
Da kansa yayi mata wanka ya shiryata tareda Bata magani da tea Tasha take bacci ya dauketa a jikinsa bayan Shima yayi wanka.
Gefen kirjinsa ya zubawa idanuwansa akan yakushin datai masa a yanzu din Wanda ya fasashi sosai yasan Kuma zai bar masa tabon da bazai taba gogesa ba.
Gap da asuba ta farka sbd zazzabi ya sake Bata magani da yoghurt ta koma bacci.
Karfe Biyar na asuba bayan yayi Sallah Kiran sakon tashin hankali ya shigo wayarsa daga Poland Wanda ya sakashi shiga Mummunan shock.
Fitowa yayi da ita zai kaita daki yabar asibitin sister Ashley tai knocking kofar office dinsa Yana budewa yaganta baisan lokacinda idanuwansa da sukai wani mummunan Jan tashin hankali take suka rintse ba sbd ayanzu ne lokacinda yafi buqatan sister Ashley a rayuwarsa fiyeda ko yaushe.
Hannun Ameenatou data riqesa gam ya miqawa sister Ashley din Yana Jin Wani abu me nauyi ya danne kirjinsa yace
“Ki kula da ita,Na bar miki amanarta”
Cikin tashin hankali sister Ashley ta Kallesa zatai magana Amma ganin mummunan yanayin dayake ciki ya Sakata kasawa ta kama hannun Ameenatou data kasa sakinsa duk da azabar datake ciki.
Kasa kallan Ameenatou din yayi sbd idanuwansa da bayason t Gani a yanda suka koma ya juyo tareda kama fuskanta cikin matsanancin karfin hali ya Kalli cikin tsakiyan idanuwanta yace
“Ki bi sister Ashley Zan dawo na tafi Dake I promise Ok?”
Sakinsa tayi ahankali tareda kama hannun sister Ashley din.
Sister Ashley Bata buqatan kudi Dan ko a jiya ya saka mata kudi me yawa Dan haka Saiya Isa zai sake Saka Siddeeq ya Saka mata kudi.
Key din office dinsa sister Ashley ya bawa ya shiga mota yabar asibitin tin acikin motan ya fidda wayarsa ya Siya ticket.
Cikin sa’a akwai jirgin 10 Dan haka Yana Isa gida Babu Bata lokaci ya shirya ya fita zuwa airport Yana kashe wayarsa.
Yana Isa baifi mintina 30 ba jirginsu ya tashi daga qasar Nigeria ya daga.
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
ZafafaBiyar
85
💫🔥💫🔥💫🔥💫🔥💫🔥💫🔥💫🔥
Bayan komawansu daki kaya kawai sister Ashley ta sauya mata sbd tariga yayo mata wankanta daga can Dan haka tana sauya mata kayan sai ta goge mata kanta dayake jiqe da ruwa tana fecewa tareda son busar mata dashi.
A Sanyaye take mata komai kaman yanda Ameenatou din itama take a Sanyaye Babu kuzari hakama jikinta zafi sbd ko yau din taji jiki sosai a hannunsa Dan kuwa yau dinne ma ya samu Daman maidata cikakkiyar macen sbd hakama yaune ya sake tabbatarda Nutsuwan samun mace a amatsayinsa na namiji Dan na farko kusan Abu ne dayazo musu da karfi da rashin lfy.
Daga kwancen ana gyara kan bacci ya dauketa jikinta duk zazzabi,
Gyara mata rufa sister Ashley tayi tareda fitowa ta nufi dakinsu na nurses Dan isarda dawowanta bakin aiki Bata buqatan hutun da aka bata.
Bacci me karfi tayi duk da zazzabin ma me karfi sosai ne a jikinta b
Bata farkaba sai guraren 1 harda Mintina,
Sister Ashley toilet ta kamata ta Kaita suka sake sabon wanka ya sauya mata wasu kayan tukuna ta Bata abinci taci sosai tasha maganin Daya bari a Bata na pain relief.
Tana gama Sha jikin sister Ashley ta kwanta cikin sanyin jiki da muryanta datai sanyi sosai tareda rashin kuzari ta Bude Baki tace
“Ameenatou tanason sister Ashley,tanason Haro…..
Kasa qarasawa tayi tinawa da sunan Daya fada mata a cikin kunnenta lokacinda yake cikin yimata Wani irin shafa a wuta zuwa kirjinta yakai bakinsa kan fatar kunnenta Saida ya sake mata wani fitinanniyar numfashinsa me dumi ya kashe duka jikinta kafin ya Bude Baki lips dinsa suna shafan fatar kunnenta ya ambaci
“JAMAAL,not Haroon,
JAMAAL”
Idanuwanta da sukai ja ta Bude a lokacinda kalman sunan ya shiga kunnuwanta da Kuma yanda Jamaal din ya ambaci sunan tareda numfashinsa dayake dukanta Yana tada tsikar jikinsu gaba Daya.
Ahankali cikin sanyi da rashin sani ta furta sunan Daya fada mata din Wanda ya Saka sister Ashley Dan juyowa ta kalleta sbd yanda ta ambaci JAMAAL din ko ita Saida taji tausayinta Dan tasan Ameenatou dinta idan ta warke za’a iya yin rigima sosai akan Aminta da auren ‘dan uwan Haroon ba Haroon dinba idanma angama tashin hankalin amsar zancen rasuwarsa kenan.
Shafa kanta ta ringa yi tana mata Yan maganganun yanda tayi kewan mijinta Dan yanda itama tayi kewanta tace ita kadai take gani yanzu taji sanyi duk da Basu hada komaiba Amma itace kadai sanyin idaniyarta yanzu.
Da dare zazzabin yaso sake tasowa Dan haka abinci ta Bata tareda magani ta kwantar da ita take bacci yazo ta rufeta ta koma dakinsu.
Da asuba Koda yazo still dai akwai zazzabin haka ta sake shiryata tareda koyarda iya yin sallah kaman yanda Dr JEEY din yakeyi mata kuma ya saka a ringa mata din.
Da safen bayan ta gama mata komai ta sake komawa bacci gida ta tafi se Rana sosai ta dawo tazo mata da siyayyar fruits da abubuwan amfaninta duk da kusan komai akwai Dan Dr JEEY yayi siyayyar da Bata qarasa qarewa ba Amma kudin Da aka Saka mata ne masu yawa sosai ya Sakata sake siyayyar.
Haka taci gaba da kulawa da ita har dare ta tafi itama ta kwanta.
Kwana uku sukai suna jinya sosai kafin zazzabin ya sake Ameenatou ta dawo daidai Dan kuwa a kwanaki ukun Nan batada kuzari ko iya Rigiman ko kadan Se sunan JAMAAL HAROON data hada yanzu take kira.
Dr JEEY din Bai samu Daman Kiransu ba sai Siddeeq ne dayake Kiransu kusan so hudu ko biyar a wuni yanajin lafiyar Ameenatou din kafin JAMAAL din ya Samu kansa daga tashin hankalin dayake ciki na Mum dinsa da Rabin jikinta ya shanye gaba Daya bayan mummunan jijjigan data samu Wanda ya hada da zucuyarta data kasa dauka taketa aman jini.
Abinda ya gigitasa ya rikitar da kansa bayan wannan mummunan tashin hankalin na munin ciwon shine kasancewan Dad dinsa Baya Nigeria Dan haka komai zai iya yiyuwa garesa duk da yasan Yana Greece tareda Siddeeq Amma yasan zai iya zuwa yayi Wani abin y koma batareda kowa y saniba,
Dan hakane tinda ya Isa ya shiga asibitinsu Yana asibitin Bai fitoba Dan shine ya karbi kusan case din sunata fama Wanda sai anyiwa Mum din aikin zuciya Amma Kuma yanayinta ya Saka Hakan Abune da zaiyi wuya da hadari Dan haka yake cikin tsaka me wuya da gwagwarmayar ganin yanda zaayi aikin cikin chances masu kyau ba chance da suke dashi yanzu ba yayi qanqantar da hadarin yafi yawa.
****Satinsa Daya da tafiya tukuna ya Samu Dan sassaucin abinda yake ciki ya koma gida acan ne ya zauna ya huta tareda samun hadda baccin kusan awa biyu kafin ya tashi yayi wanka ya zauna cin abincin da ba wani iya cinsa zaiyi a dadin Rai ba tukuna ya dauko wayoyinsa ya kunna Dan kuwa ko Siddeeq Bai taba samunsa ba tin bayan zuwansa sai yau din.
Yana kunnawa numbern sister Ashley Dake layinsa na Nigeria ya fara dauka ya Saka kiranta Kai tsaye.
A lokacinda kiran ya shigo sister Ashley na tareda Ameenatou din tana mata gyaran farce tana ganin yanayin numbern zuciyarta ta Dan ayyana mata ko shine sbd numbern Siddeeq ta can din dayake Kiransu da ita tayi Savin Dan haka ajiye Neil cutter din hannunta tayi tareda daukan wayar cikin nutsuwa tayi receiving tareda Sanya handsfree tace
“Hello,Aslm alailkm”
Cikin muryansa me cikeda nutsuwa da kamewa ya amsa sallaman tareda doro tasa gaisuwan da tambayarta Yaya suke.
Ameenatou dake zaune dagowa tayi a hankali da kanta ya zubawa wayar hannun sister Ashley din idanuwanta da sukai haske sosai tana kalla.
Amsawa sister Ashley tayi tana cewa
“Lfyanmu kalau,AM ma gatanan lafiyanta kalau ba rigima sedai kullum seta ambaceka”
Shiru yayi tareda Dan kwantar da bayansa jikin kujeran dayake zaune kafin ya bude baki yace
“Akwai Wani ci gaba gameda rashin lafiyanta?
Me takeyi yanzu?
Kallanta sister Ashley tayi Taga yanda take kallan wayar Jin muryansa na fitowa a natse cikin sanyi.
“Zakiyi magana da JAMAAL Haroon??
Gyada Kai Ameenatou din tayi tana kallan wayar.
Matsar da wayar tayi zuwa gareta tace
“Kiyi magana”
Shiru tayi batace komaiba sai sanyi da jikinta yayi sosai da Jinsa sbd kewansa datai a bayyane take.
Cikin nutsuwa da kulawan datake bayyane sosai akanta taji yace
“AMEENATOU,
Ameenatou tana son ganin JAMAAL ko?
Zan dawo idan Mum taji sauki na taho dake,
Zaki taho right??
Gyada Kai tayi Wanda yaji Hakan Dan haka ya sauke ajiyan zuciya cikin kulawa yace
“Me Ameenatou takeso??
Kaman Yana kusa da ita ta dago ta sake kallan wayar kafin ta kalli Ashley ta dawo da kallanta kan wayar tana narkewa kaman zatai hawaye tace
“Ameenatou tanason JAMAAL Haroon”
Rintse idanuwansa yayi ahankali cikin Wani irin yanayi me nutsuwa kalman ta shigesa kafin ya Bude tareda sauke numfashi mara sauti da wata irin murya me sanyi yace
“JAMAAL zaizo gurin Ameenatou ba dadewa,
Zai tafi da Ameenatou”
Murmushin Jin dadi ta sake me sautin Daya sauka har cikin kunnensa ya sake lumshe ido Yana sauraronta.
Tambayarta yayi taci abinci tace eh,
Ya tambayeta taci chocolate Shima tace Eh,.
Sama sama ya ringa tambayarta tana amsawa cikin Jin dadi shikuwa jikinsa ne yake sake mutuwa harya gama wayar dasu tukuna sukai sallama bayan ya sake magana da sister Ashley din sosai akan yanayin jikin nata yaji Kuma Babu matsalan komai data taso Dan ya rubuta a file dinta ya dakatar da alluranta Dan haka aka Dena mata kwata kwata sai maganin Daya Dorata Akai,alluran Kuma an Barwa su nurse Fahat Wanda gaba Daya kusan yafi kowa hauka a asibitin Dan gabaki Daya JEEY din ya jujutasa haukansa ta gasken ce tuburan yake yinta shiyasa shi kullum a daure yake a gadonsa.
Suna gama wayar Ameenatou taketa murna tana Jin dadi JAMAAL din yace zai taho gurin Ameenatou.
Sister Ashley ma da Bata cikin farin ciki ko walwala kwata kwata ganin Ameenatou din nata farin ciki da murnan ya sakasata Jin itama sanyi harda murmushinta tana tayata farin ciki da murnan da ita kanta tayi kewan kulawansa akansu Dan tinda mijinta ya rasu ya dauke nauyin komai na rayuwarta Dan gidanta kansa Saida ya sauya mata sbd taimaka mata gurin rage radadin kewan mijin da kadaicin gidan datai rayuwa da mijin.
A can nasa bangaren tinda yayi wayar ma komai ya sake yi masa nauyi sbd zancenta na son Jamaal data fada wanda ya shiga zuciyarsa sosai gashi anan din abubuwan a daure suke Babu ranar tafiyansa a kusa sai anyi aikin mum dinsa zai iya barowa ya taho shiyasa ya matsu Siddeeq ya gama ya koma Nigeria duk da idan ya Tina Mam Baya Nigeria saiyiji sauki saukin barinta da yayi din acan.
**Tin daga ranar Babu ranar da Baya waya dasu Kuma yayi magana da ita duk tsananin zamansa busy kuwa Saiya kirasu din Ameenatou ke samun walwalan kyale sister Ashley da Rigiman a kirasa hakama Shima saiyayi magana da ita din yake samun nutsuwar ranar duk tushewan abubuwan kuwa.
Sabo da hakan ya Saka idan Bai Kiraba ta ringa rigima kenan tana Hana sister Ashley zaman lafiya har takai video call yake Kiransu Duk da baiso Hakan ba Dan duk yanda yakeson ganinsa ya Hana kansa yin video call dasu ne sbd zuciyarsa Dake son Raba tinaninsa,hakama itama yasan rigimarta ta son ganinsa zata qaru ne ta Hana sister Ashley zaman kalau.
Aikuwa Hakan ne ya faru Dan idan ya kira tana karban wayar daga sister Ashley Taga Babu fuskansa Akai ta ringa rigima kenan dole suka koma video call din kullum Wanda Hakan ke yaga zuciyarsa Amma Yana basarwa da dannewa Amma baya Wani dadewa duk rigimarta haka yake lallabawa ya kashe.
Hakan yasaka kullum sai anyi rigima da ita yanzu dan Babu Daman ayi wayar a kashe ta ringa rigima da fitina kenan harda su kuka sosai wasu lokutan wasu lokutan kuwa rigima ce sosai har sai ciwonta ya tashi ta rikice musu da kyar ake samu a shawo kanta ta saurara duk da baa san menene yake kawo hakan ba sister Ashley ce kadai tasan menene abinda yake kawo hakan amma babu ma abinda zai sakata fada ko barin ma a sani.
MAMUH
AMEENATOU
JAMAAL JEEY SEELAH
HOT
ROMANCE
BESTLOVE
SEELAHS
JDENS
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
ZafafaBiyar
86
Kwanaki nata Dan tafiya,yawan Rigiman datakeyi yanzu ya Saka take jawa kanta zazzabi suyita fama saita kwana biyu sister Ashley ta samu ta warke,
Sister Ashley tana sanar masa ko ciwon Kai Ameenatou din tayi Dan haka ya rage yawan Kiran da mugun shagawabatan dayake yi a wayar sbd bayason yawan ciwon Shima,
A nata bangaren kuwa rage yawan Kiran ya Saka ta qarasa rikicewa kullum sai anyi gama da ita ta koma kawai wata rigimammiya kullum sister Ashley cikin dawainiya da fama da ita take sai itama ta koma Abar tausayi sauran nurses kuwa duk sai suka ji basa kaunar Ameenatou din ko kulata basa iyawa kowa ya Barwa Ashley wahalarta duk da Daman Tim can itace me wahalar Amma dai idan rigimarta ta tashi kusan nurses na taruwa akanta.
Wannan rigimar tata tasaka lafiya take Neman gagararta yau lafiya gobe ciwo take tafara rama haka kawai tana Wani irin haske kaman zata koma jinjira,
Ciwo me wahala takeyi sbd sosai take laushi idan ya tashi ko motsin kirki Bata iyawa ko tayar da ita sai sister Ashley tayi,
Itama sister Ashley din yanayi na zuciya na rashin mijinta da rigimar Ameenatou din datai yawa tareda wahalar ya Sakata itama layin Ameenatou din zazzabi takeyi sosai da rashin lafiyan Dan haka suka koma dukkaninsu sai ahankali.
JAMAAL ma dole ya sake rage Kiransu sosai tinda Kiran ke Saka Ameenatou din rigima da tashin ciwon…
Wannan yasa abubuwan suka fara cabe musu Amma duk da Hakan karfin hali sister Ashley keyi sosai tana kulawa da Ameenatou Dan tafita jin jikinta sosai hakama batason asan dukkaninsu Basu da lafiya sosai irin Hakan Dan zaa iya Bata Hutu ita ace saita warke to Kuma a yanzu da Ameenatou batada lafiyan batajin tafiyanta shine maslaharsu Dan kuwa qarasa rikicewa Ameenatou din zatai.
A nasa bangaren kuwa Shima abubuwan sun tsananta Dan haka Shima suka jisa shiru ba labari kwana biyu,
Ana cikin Hakan jikin Ameenatou yaqi sauki Tako ina Sam Dan haka dole likitoci suka Maida hankali sosai akanta sbd patient din Dr JEEY ce kowa yasan tanada mahimmanci a gurinsa a asibitin dan duk yanda yakeda basarwa da kamewa duka an fahimci mahimmancinta a gurinsa Dan Yanda yake dubata daban da sauran patients hakama suna lure da kyautatawan dayake wa sister Ashley akan yanda take kulawa da ita batareda sunsan asalin alaqarsa da ita ba har yanzu din.
****Tashin farko abinda Dr Zakeer ya samu a results nata shine ya sakasa Zare farin glasses dinsa ya Ciro handkerchief dinsa ya goge glass din da kyau a natse ya sake mayarwa fuskansa ya Saka tareda sake daukan takardun ya Bude da kyau Yana sake karantawa.
Abinda ya Gani farko ya sake Gani Wani zufa na tsatsafowa daga goshinsa har tafin hannuwansa.
Baya tayi da kujeran dayake Kai ta office dinsa ya miqe tareda daukan sauran takardun ya nufi kofa ya fice zuwa office din Dr Ibrahim Yana sake dubawa da kyau Dan kada yaje aga ba Hakan bane ya zamana ya hadawa kansa masifa.
Harya Isa office din Abu Daya yake Gani ba gizo bane.
Yana zuwa office din cikin sa’a dr Charles ma Yana office din suna tattauna maganar Nurse Fahat da familynsa ke rokon a tsananta musu Neman lafiyansa,
Zufansa ya share ya iso gurinsa tareda ajiye takardun hannunsa kan table din gabansu batareda ya sake gaisawa dasu din ba bayan wadda sukai da safe da suka Hadu.
Kallan takardun sukai a tare kafin Dr Ibrahim ya dawo da kallansa kan Dr Zakeer din
Shikuwa Dr Charles takardun yake kalla har lokacin Yana Kai hannu ya dauka Yana cewa
“Menene?
Results din waye?”
Bude takardun yakeyi Yana fara karantawa.
Yana gamawa ya dago ya Kalli Dr Ibrahim Dake jiran Jin Menene kafin ya dawo da kallansa kan Dr Zakeer cikeda mamaki me girma yace
“pregna….””
Katsesa Dr Zakeer yayi da qarasa masa da cewa
“Yes,patient 6, Ameenatou Omar”
Dr Ibrahim Dake Neman shiga duhu akan rashin ganewa ne ya karbi takardun ya fara karantawa a bayyane.
Ajiye takardun yayi tareda dagowa ya Kalli Dr Zakeer cikin son Bude zancen sa kyau kan kowa ya sake yace
“Ciki ne a jikin patient dinmu?
A wannan asibitin?
A cikin asibitinmu?
Cikin haihuwa fa,
Cikin haihuwan ‘dan mutum fa??ko dai na aljanu ne??
Tayaya zaa samu wannan mummunan masifar Rana tsaka a asibitin Nan??
Kun San me Hakan ke nufi??
Kunsan license dinmu ne gabaki dayanmu ya hau Wani mummunan siradi kuwa na rayuwa da mutuwa?
Kaiii innalillahi.”
Dr Zakeer ma dayake cikin mummunan tashin hankalin share zufansa yayi sbd sanin Suma makomarsu irin ta dr Dee ce kenan,
Tayaya zaa samu patient dinsu da ciki?
Tayaya zata samu ciki a qarqashin kulawansu?
Me zasu fadawa Wainda suka kawota?
Me zasu fuskanta daga lokacinda zancen cikin ya fita Dan hukun Hakan me girma ne tinda mahaukata ne basa iya gane Wanda yayi musu Cikin sbd tabbas tabbas dole daga cikin ma’aikatan asibitin ne dole aka samu Wanda yake lalata patient tinda angansu Basu da hankali shiyasa ake hukunci me tsananin da zai lalata career din aikin mutum gaba Daya to su yanzu da baa San ta inda zaa San ina wannan masifar ta bullo ba.
Dr Charles daya fisu shiga shock kallan result din yayi Yana cewa
“Menene abin tsayawa fargaba da tashin hankali har Wani yasan da cikin bayan a cire mata shi asiri rufe Babu sanin kowa,
Kokuma tsayawa zamuyi tinanin abin yi har nurse dinta tasan da cikin zancen ya fita,
Kuna sane da Dr JEEY SEELAH ne ya Saka aka dauke Dr Dee daga Nan daukewan wulaqanci data Saka sa kashe kansa bayan sunansa ya gama Baci akan qwayoyin da aka samu a tareda gawarsa,
Dr JEEY na sanin maganar anyiwa wannan patient din ciki a asibitin Nan zai tabbatarda careers na mutane da dama a cikinmu sun lalace,
Ku kalla nurse Fahat Wanda bibiyan yarinyar kawai ya gwada yi Amma Ina yake yanzu???
Akwai Wanda ya Isa yayi magana akan Hakan??
Dukkaninmu munsan lafiya kalau Fahat yake Amma dare daya haukan ta samesa dole muka bi yarima muna Shan kida bare yanzu ace ciki,
Ciki na haihuwa fa??
Raping dinta fa kenan akeyi da alama ba so Daya ba akwai Wanda yake Kwanciya da ita a cikin ma’aikatanmu ko likitoci ma ko nurses ko clearners koma ward attendence duk zai iya faruwa ace Wani daga cikinmu ne.”
Shiru dukkaninsu sukai kowa na shiga nazari Dan sune manyan asibitin sai md Wanda Shima dole a sanar dashi asan mafita Dan kuwa daga kan likitocinsu har asibitin gabaki dayanta zaa iya sokesu.
Dr Charles ne ya buqaci abari ya sake aunata da kansa ya Gani Dan su sake tabbatarwa kafin su Sako md acikin zancen tukuna,
Naam sukai da Hakan Dan haka aka bari aga me sakamakon ze bayar.
Babu Bata lokaci Dr Charles ya koma office dinsa yayi abinda zaiyi kafin daga baya ya nufi dakin Ameenatou din.
Koda ya Isa sister Ashley na hanyar zuwa dakin itama Dan haka cikin girmamawa ta gaidasa suna qarasawa tare Yana tambayarta jikin Ameenatou din ta amsa masa da ba laifi tana samun lafiya zazzabi ne kadai yanzu yake Sakata gaba ko ya tafi Saiya dawo.
Dan juyowa yayi ya Kalli sister Ashley din wadda itama tayi wani irin zuru zuru da ita
Yayi mata kallan mintina kafin ya dauke Kai suna shiga dakin tareda wata sister fareeda data biyo Dr din.
Ameenatou na kwance lafe a gadonta tana Jin yunwa Kuma Bata son komai bayan fruits Dan yanzu su kadai takeso take Kuma ci sosai wanda itama sister Ashley sbd yawan siyansu da yanda Ameenatou Kesha yasa dole suka zama tata cimar itama Dan haka tare suke Sha ba sauki.
Har Dr ya iso gabanta ya tsaya Yana mata kallan tsaf Bata dago ta kallesa ba Danma ciwo ya Sakata laushi sosai da yanzu tafara rigimar kada ya matso inda take.
Tambayoyi yakewa sister Ashley akan yanayin jikin nata da yanda take Ji harma da tambayoyin da suka Saka sister Ashley kallansa cikin mamaki da gabanta daya Dan Fadi.
Bata amsa tambayar ba Sbd sister fareeda Dake tsaye tana kallansu,
Shima bayason fareedan ta fahimci wani abin Dan Haka ya kalleta tareda turata Wani aikin Dan bazasu kowa ya San komaiba bayan sister Ashley wadda itama Dan ta zama dole ne.
Sister fareeda n wucewa ya juyo y Kalli Ashley din ya sake maimaita Maya tambayarsa.
“When last did she see her period???
Sanyi jikin sister Ashley ke Neman yi sbd faduwan da gabanta ke tsananta yi,
A Sanyaye tace
“If na Tina daidai last month bataiba Amma na bayan na manta na last month din dai bataiba shi na Tina daidai,
Dr akwai Wani abin ne daya Saka wannan tambayar??
Shiru yayi Yana sake kallan Ameenatou din Baya buqatan qarin bayanin komai a matsayinsa na likita Kai tsaye yaga ciki a tareda ita sedai Kuma a tsakanin rayuwa Da rashinta dasuke ciki yanzu suna buqatan binciken kwakwaf akan cikin Dan tabbatarwa.
Sister Ashley ce ta kama masa ita suka fito zuwa office dinsa Wanda kafin ya fito tin dazun ya Saka aka kawo masa komai scanning zai mata Kai tsaye yaga abinda yake cikin baro baro ba Wani tsayawa jiran result din awo.
Ita kanta sister Ashley gabanta faduwa yakeyi sosai hankalinta na tashi sai zufa take tsiyayowa idan har ciki ne jikin Ameenatou kaman yanda ta fahimci su Dr din na zargi,
Me zata ce musu idan suka tambaya ya Akai hakan?
Mema zai biyo Baya ya faru Idan cikin ya tabbata?
Wane hali asibitin zata shiga idan zancen ciki akewa patients dinsu ya fita?
Dukkaninsu dai suna cikin hadari kenan,
JAMAAL dinma datake da tabbacin shine me cikin tayaya zata sanar dashi maganar cikin Kokuma fada musu shine uban cikin bayan alkwarine akanta na bazata fada shine mijin Ameenatou din ba.
Kaman ba Ameenatou din ba haka take biye dasu a Sanyaye ba hayaniyar komai har suka Isa office dinsa inda suka tarar da Dr Ibrahim da Dr Zakeer a tsaye suna jiransu.
Kwantar da Ameenatou din sister Ashley tayi tareda kallan fuskanta cikeda tausayi da damuwa me tsananin gaske tana adduar Allah yasa Babu abinda duka suke tinanin duk da ta San zaiyi wuya Dan sai yanzu din take gane ciwo da yawan cin abincin Ameenatou din da cin fruits dinta abinda suke nufi.
Ameenatou din ma sister Ashley din take kalla idanuwanta duk sunyi laushi sbd laulayin gaske takeyi tayi laushi sosai ga ciwo ga rashin hankali.
Hannuwanta takai ta janye rigar jikin Ameenatou din cikinta ya bayyana Wanda kallo Daya dukkaninsu sukai masa suka ga harya fara kumburowa ba kaman cikin budurwa me shafaffen cikin da suka sani ba,
Ita kanta sister Ashley da hankalinta Bai taba Bata komaiba bare ta lura ba sai yanzu din Taga cikin harya fara tasowa.
take Wani zufa ya karyo mata hakama su Dr Zakeer din wainda suka zubawa screen ido suna kallan abinda yake cikinta lafiyayye ba matsalan komai na sati 9.
Shiru sukai sister Ashley ma shiru tayi Hawaye na ciko idanuwanta.
Dr Charles Ameenatou din ya zubawa idanuwansa kaman zai Gano fuskan uban cikin dayake jikin nata.
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!
ZafafaBiyar
87
Kai tsaye sister Ashley Dr Ibrahim ya kalla bayan an tayar da Ameenatou din ta gyara mata rigarta yace
“Ashley ba tareda bata lokaci ba kinsan me muka tabbatar yanzu ko??
Kasa magana tayi sai ajiyar zuciya data sauke tana kallansa kafin ta gyada Kai.
“Kinsan daga Inda cikin Nan ya fito???
Maganar siddeeq Tina akan Bibiyan rayuwan Ameenatou din akeyi tin tana cikin mahaifiyarta har zuwa yanzu Dan haka komai girma ko qanqantar Sirrinta kada ta bayyanawa kowa shi idan ba shi kadaiba ko JAMAAL din da kansa ya Sakata sauke ajiyan zuciya tareda kallan Dr Ibrahim din tace aa.
Dr Charles da bayason zancen yayi tsayi sallamarta yayi yace su tafi sbd yasan dai su da aka kawo ta asibitin kusan watanni da yawa baa kawota da ciki ba, idan ma da ciki aka kawota to da yanzu ta jima da haifesa haryayi wayo babyn Dan haka magana Daya ba qarinta Babu raginta shine ciki a asibitin su Akai mata shi Kuma ko waye yayi Hakan lafine yayi babba da zai lalata musu asibitin kwata kwata.
Rabuwa sukai kowa cikin tashin hankali da tinanin mafitar gaggawa kafin koda tsautsayi Abar cikin Wani ya Gani.
Dr Zakeer yafi kowa shiga damuwan da tashin hankali a cikin doctors din sbd kusancinsa da Dr JEEY zaiji tsoro da kunyar ace ansamu irin wannan Barnar asibitinsu da Kuma yanda yasan JEEY din bazai bari a rufe ba sbd bawa kowa haqqinsa su Kuma idan Akai Hakan cikinsu zatai Dan Babu me Sha bare asibitin.
Sister Ashley data shiga tashin hankalin dayafi nasu Dr Zakeer sbd ciki a jikin Ameenatou shine abinda bata tinani ba ko kawowa a kai da tinaninta,
Ina Ameenatou Ina ciki itada take Hakan?
Ta Ina ma maganar cikin zata fara bayyana ga mutane?
Kasa komai tayi sbd damuwa da tsoro harma da tashin hankali,.ita kanta Ameenatou din jikinta Babu inda yakeda kuzari kwance take Bata iya ko motsawa Tayo laushi sosai ido kawai take bin sister Ashley din dashi har Saida sister Ashley din ta rasa abin yi ta fasa Wani irin kukan ciwon dayake cinta itaka da ranta,
Ta Dade cikin qunci da baqin ciki Wanda ciwon haukan Ameenatou din ke kwantar mata da hankali tana rage mata radadin dayake ranta Amma a yanzu da basuda mafita duka su biyu dan haka take kuka radadin dayake danne da ranta tsawon lokaci harma Dana kadaicin datake cikinsa na rashin kowa,
Dangin mijinta tini suka watsar da ita Daman ba wani kaunarta ko buqatanta sukeyiba sbd zamanta Christian Kuma sun kasa karbanta bayan ma ta musuluntar.
Kukan datakeyi ne ya sake idanuwan Ameenatou datake kwance tana kallanta itama nata idanuwan cika da Hawaye suna gangarowa batareda kowannensu yayi magana ba.
Se dare ta sake Kiran wayar JAMAAL data kasa samu gaba Daya wuni ranar,
Bata samu ba ko lokacin Dan Hakan ta Saka Kiran Siddeeq Shima Bata samu ba Dan haka ta bari zuwa da safe.
Jiki mace ta tafi bayan Ameenatou ma tayi bacci,
Daga ita har su Dr Zakeer Babu Wanda ya samu baccin kirki sbd cikin.
Washe gari su Dr Zakeer Babu Bata lokaci suka samu md da zancen take ya fisu shiga tashin hankali sbd sanin girman Barnar da masifun da zasu iya shiga masu girma akan Hakan,
Girman matsalar shine inda patient ce lafiyayya Hakan ya faru da ita wannan Wani case dinne daban Dan akwai raayi da ganin dama Amma su asibitin mahaukata tsari da dokoki tareda tsaurinsu daban Dan tamkar Yara ne kanana aka Tara musu aka Basu Amana me karfi da girma Kuma ansan duka irin Hakan zataita faruwa Wanda Kai tsaye fyade ne da cuta me girma tinda basuda hankali shiyasa samun asibitin mahaukata da irin wannan laifin nada tashin hankali sosai Dan hakan ne hankalinsu yayi mummunan tashi.
Duk yanda suke tinanin magance matsalar a boye sunyi sa Amma kowanne mafita da tasa matsalan da zaa iya samu.
Haka suka sake wuni cikin wannan tashin hankalin da masifar,
Hakama sister Ashley takasa samun daga JAMAAL din har siddeeq,
Bata sake shiga tashin hankali da tsoro ba sai da su Dr Zakeer da MD suka kirata Kai tsaye suka sanar da ita zaa cire cikin jikin Ameenatou din batareda kowa ya sani ba kuma har abada karta kuskura tabari kowa a duniya yaji bare dr JAMAAL yasan da maganar.
Tashin hankalin dayafi na farko sister Ashley ta shiga da wannan maganar Dan haka ta sake haukacewa da Neman su JAMAAL Amma kaman Hakan bazai taba faruwa ba,
Ameenatou kuwa kaman kada asan da cikin jikin ya Kara rikicewa takai bayan Kwanciya Babu abinda take iyawa hakama zazzabi me karfi kullum dashi suke kwana dasu suke tashi takai Saida su Dr Charles da kansu suka bata Daman ringa kwana da ita a dakin Dan basa son a yanzu kowane nurse ko Wani likitan Yana rabarta sbd kada tsautsayi yasa ma Wani ya San me ake ciki Dan kuwa sun yadda suyi komai ciki hadda ko kamawa tayi su banka mata alluran da zata sakata tafiya har ita har cikin to amma hakan zai saka asan da ciki a jikinta kafin ta mutu sbd zaiyi zuba hakama sister Ashley idan ba harda ita zasu hada ba to bazata taba barin hakan ba dan haka sukai watsi da wannan shawarar ta dr Charles suka zabi ta dr ibrahim a cire cikin sai a tsananta bincike da tsaro asiri rufe.
Sister Ashley kasa yadda tayi da maganar cire cikin Amma Kuma tinda sune manyanta sunfi karfinta take ma suka fara Shirin dauketa daga asibitin gaba Daya Dan Haka hankalinta ya tashi ta nuna tamince dan kada a dauketa daga asibitin tabar Ameenatou da komai zai iya faruwa akan cikin Nan ko qarasa tasan zasu iya.
Ranar tafiya da ita da Ameenatou din zuwa inda zaa cire cikin Akai Dan haka Duk ta sake shiga tsaka me wuya,
Tashin hankali da damuwa da rashin mafita ya Saka ciwo itama sakota gaba takai har kwance daqyar take iya dawainiya d Ameenatou wadda itama take kwance ciwon take fam dashi Wanda ba iya na laulayi kadai ba hadda na kan nata.
Ranar da sauran kwana Daya da zaa tafi cire cikin sister Ashley tin tsakar dare take Kiran Siddeeq da JAMAAL bata samu,
Bata taba tinanin rubuta musu text ba sbd maganarta ganin takeyi tafi karfin text saidai maganar Baki da baki,
Bata Ji dadin bayyanar ciki a jikin Ameenatou ba Amma Kuma batason ayi mata abortion tinda Allah yariga yasa ansamu din hakama me cikin baisan dashi ba ace ancire,
Qari Kuma Rabon da zaa Haifa din shine zai taimakawa auren ya tabbata Kila bayan warkewan Ameenatou.
Washe gari tinda safe bayan ta tagama yiwa Ameenatou komai ta Bata tea Tasha harma da bread
Wanka Tayo mata suka zauna tana shiryata tanajin zuciyarsa na sanyi hakama jikinta.
Ameenatou ma yau jikin nata a Sanyaye yake itama Dan haka fararen idanuwanta da suka rame sosai take bin sister Ashley din dasu har tagama mata komai ta gyara mata gadonta da kanta kwantar da ita tareda dauko apple biyu ta ajiye mata gefenta sbd fita zatai asibiti taso zuwa Kai kanta sbd ciwonta tsananta yakeyi itama Amma gidan umman fadila Data taba Jin anguwan datake a bakin siddeeq zata tafi sbd daga yau dinnan idan Batai waya da JAMAAL ko Siddeeq ba komai zai iya faruwa duk da ta sadakar idan taje ta dawo ta Barwa Allah a cire cikin itama Ameenatou din ta huta da abubuwan da zasu iya biyo Baya idan maganar cikin ta fita har ga familynta ko na JEEY din.
Da zata juya ta fice riketa Ameenatou tayi ahankali tareda dago idanuwanta dake cikeda Hawaye ta kalleta cikin sanyi da nutsuwa tace
“Ameenatou Ashley takeso,
Ameenatou batason kowa Ashley da JAMAAL Haroon takeso”
Juyowa Ashley din tayi ahankali ta Kalli Ameenatoun kafin ta sauke numfashi me sanyi ta dawo ta rankwafo tana shafa kanta zuwa fuskanta tace
“Sister Ashley itama tanason babynta Ameenatou Amma zataje ta kira JAMAAL din Ameenatou,
Ai kinason ya taho ko?
Gyada Kai tayi ahankali tana Dan lumshe idanuwa.
Cikinta sister Ashley ta kalla taji jikinta ya sake sanyi,
Cikin kulawa tace
“Ameenatou tanason babyn da zata ringa goyawa ko??
Shiru tayi tana kallansa Dan batasan me take nufi ba Bata gane komaiba.
Hannunta sister Ashley ta kama ahankali ta Dora akan cikin ta Kalli cikin idanuwanta tace
“Ameenatou tanada baby anan,
Ameenatou zata samu babynta idan ya girma,.kinaso ko??
Batareda tasan me Hakan ke nufi ba ta gyada Kai tana taba cikin.
“Kada Ameenatou ta bari kowa ya taba mata babynta Dayake Nan kinji??
Dan haka duk Wanda ya taba Miki babynki ki fada masa Ameenatou tanason babynta,babyn sister Ashley kinji??
Sake gyada Kai tayi ahankali tana sake Dora hannunta Kan cikin.
“Sister Ashley tanason Ameenatou”
Wani sanyayyar murmushi Ameenatou din ta sake mara karfi sbd farin cikin kalaman sister Ashley din daya ratsata cewan tana Sonta.
Itama murmushi sister Ashley din ta sake tana juyawa ta fice.
Tana fitowa asibitin ta samu taxi ta hau ta suka wuce.
Tafiyan Mintina kusan 30 sukai kafin suka shiga anguwan datasan umman fadilan take duk da street din kadai tasan sunansa yanzu ne zatai tambayar gidan.
Suna shiga anguwan wata Motar su BB Na fitowa shine yaga fuskanta,
Dakatar da Bullet yayi daga tuqin Yana cewa
“Juya naga sister din asibitin Dr Dee da muketa nema Amma ta tare asibiti yau ta fito”
Kallansa bullet yayi Yana cewa
“Itace wadda aka aika mijinta sky sbd tabar asibitin ta zauna gida a kaddamar mata Dan idan tana asibitin gurin Ameenatou Babu Chance??
Cikin sauri BB ya amsa da “eh” Yana bin motar da kallo gashi anguwar Babu mutane sosai Kuma Daman suma umman fadilan suke nema sbd lam Yan zargin tasan inda su Babbah suke Kuma Babbah ne kadai ze iya zuwa ya warware masa auren JAMAAL da AMEENATOU tinda kawar da ita ko cigaba da juyar da kanta ya gagara gwara ya raba auren maganar gadon ya warware sbd MAM ya Dena maganar dukiyar Omar kwata kwata yanxu a cikin tsaurinsu Wanda ya tabbatarda ba dan komai bane sai ya gama da omar da dukiyarsa tinda ‘dansa ya auri ‘yarsa tak.
****A daidai wannan lokacin kuwa taxi din sister Ashley na barin bakin asibitin wata taxi din ta parker Babbah Dake Baya ne yafara budewa ya fito kafin Hafiz dayake gaba ya biya driver din ya Fito.
Dadah ce tayi ta karshen fitowa Dan itama bazata iya zama baa taho tareda itaba suka dungumo zuwa gate babbah na kallan sunan asibitin mahaukatan ace Ameenatou dinsa ce a ciki.
Hafiz ne yake riqe dashi Dan baida Wani karfin Dan bawai warkewa yayiba.
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
ZafafaBiyar
88
Hafiz ne da tafiyarsa ta sauya sanadiyar accident dinsu yake riqe da Babbah din Wanda shima dai tafiyar ya sauya Amma shi hadda dadewa a kwance Yana jinya sosai qari Kuma ya farfado Bai Jira ya warke sosai ba ya daga hankalin Hafiz da Dadah akan duk inda Ameenatou take ita kadai yake son Gani yakuma dawo da abarsa a hannunsa tinda Haroon ya rasu hakama Omar baa San inda yake Yana jinya Rai hannun Allah ba gwara abasa ‘yarsa kawai.
Hafiz ne ya sanar dashi labarin Ameenatou na ta samu matsalan kwakwalwa tana asibitin mahaukata Wanda Hakan ne ma ya sakashi barinta anan kafin su samu kansu su dawo su tafi da itan tin farko,
Babbah Jin Hakan ya rikice musu Saida suka sake komawa asibiti kusan satinsu Daya suna sake jinyarsa kafin ya matsa aka sallamesu Babu abinda yake son ji da gani bayan ‘yar budurwansa,
Yayi kukan da Bai taba yinsa ba tin bayan rasuwar Aminatunsa sai yanzu da ‘yarta ta samu kanta acikin wannan kaddarar ta fitowa daga tsatson Yan ta’addan da Babu ko sunan Allah a ransu bare tsoronsa,
Yayi baqin cikin hada zuria da SEELAHs Dan kuwa hada jini ne dasu ya kawo Hakan,
Omar daban yake acikinsu Kuma har cikin ransa yanzu yake kaunarsa sedai bayan shi kaf yanzu Babu Wanda zai iya kalla a siffar musulmi ma a cikin dangin,
Haroon ne jinin Mam Kuma ya rasu Dan haka su ayanzu babu abinda zai sake hadasa ko zaman gari Daya dasu harshi har kaf duka ahanlinsa har abada inshallah Dan haka ya daga hankalin a kawosa ya duba yarsa a Basa abarsa suje inda suke su nema mata magani.
Dadah kuwa tin daga ranar da komai ya faru Bata sake walwala ko farin ciki ba Dan itama Allah ne kadai da girman kulawan da maman fadila ta tsayu akanta tai mata kafin Hafiz ya daukesu suka tafiyarsu ya Hana itama nata kan juyewan Dan tini tafara zautuwa Allah ya tsareta Dan haka itama da radadin rashin Ameenatou da tsoron abinda zai iya faruwa da ita Babu kowa take kwana take tashi shiyasa Babbah na tashi Bai Wani Jira Saiya warke sosai ba ya buqaci yarsa itama take ta amince da Hakan Dan duk halinda Ameenatou take ciki tana tsananin buqatan iyayenta.
Hafiz kuwa Daman shi Yana Nan da Shirin dawowa asibitin daukan Ameenatou duk tsawon wannan lokacin Bai manta ba yabari NE su samu Babbah ya tashi sbd duka karfinsu da komai nasu ya qare gurin jinyarsa hatta gidansu dake Nasarawa ya siyar da rabinsa da kudin ne suke amfani har suka qare ya shiga fadi tashi da gwagwarmayar duniya Dan Nemo musu abinci da abin jinyar Babbahn.
Gate din asibitin suka qaraso
Securities na gate din suka kallesu
Daya daga cikinsu ne yace musu
“Baba daga Ina??
Ina zaku shiga???
Hafiz ne ya kallesu cikin nutsuwa yace
“Muna da patient a ciki ita muka zo dubawa”
Wani security dinne ya taso ya qaraso gurinsu ya Kalli Dan uwansa cikin yorbanci yace
“Me suke cewa ne??
“Dubiya suka taho” ya fada masa da yaren Shima Yana dorawa da baima taba ganinsu ba sunzo Kuma asibitin ta kudi ce sosai ta Ina zasuce sunada patient a ciki.
Wulaqantasu babban securities din sukai ta hanyar cewa
“Baba baa dubiya anan yanzu,lokacin ya wuce Kuma yau din bama ranar dubiyan bane so ku tafi sai Next time idan anduba”
Hafiz ne ya kallesu Yana danne ransa Daya fara Baci cikin daidaita kansa yace
“Wainnan iyayenta ne ni brother dinta ne bamu taba zuwa dubata ba sbd abubuwan rayuwa yanzu Kuma munzo kuce mana aa??
Dan Allah dai ku duba.”
Ko kallansa basuyiba shi Kuma tini zuciyarsa ta fara harzika Dan haka ya kallesu zaiyi magana Babbah ya riqesa tareda kallansu ya Bude Baki yace
“Yaushe ne ranar dubiyan da kuke magana??
Batareda sun kallesa ba suka ce sai Wani sati.
Dan daure fuska yayi Shima zuciyarsa na ‘daci da konuwa ya kallesu yace
“To zan Jira anan har Wani satin Dan wllah tallahi bazan tafi ba batareda naga ‘yata ba”
Dadah Dake gefe matsowa tayi zata gwada nata rokon Wani security ya taso Yana hawansu da masifar data Saka ran Hafiz qarasa Baci take suka fara hayaniyar data Saka dole sauran securities din tasowa ana son kashe zancens amma babbah take ya fara son tara musu jamaa dan yayi rantsuwan bai tafiya koina sai yaga yarsa.
Kafin kace me tashin hankali yafara kokarin tashi a gurin sbd Babbah sarai yasan ba barinsu zasuyi shigar ba Amma idan Akai rigimar dole bazaa rasa wani babban daga ciki shiga zancen ba daganan sai a duba buqatansu.
Suma securities din basuda wani dogon mutunci Dan haka suka rufe idon bazasu ma duba maganar shigarsu ba Dan Haka lamarin yafara zama babba mutanen Dake shige da fice suka fara taruwa kallan fitinar.
Babbar sa’ar dasu Babbah suke tafe da ita itace ta taimakesu Allah ya kawo Dr Zakeer zai shiga asibitin motar dr ibrahim na bayansa Dan kusan tare suka iso Dan yau ne zasu tafi da Ameenatou asibitin matar Dr Charles wadda take private ce itace da kanta zata cire musu cikin batareda sani ko fatan samun matsalan komaiba su dawo da ita.
Fitinar da akeyi ce ta Saka Dr Zakeer Dake gaba tsayawa da motarsa batareda ya shige ba ya sauke glass Yana amsa gaisuwan securities din kafin ya Kalli su babbah dake tsaye Wanda kana kallan babbah kasan baida lafiya kwata kwata hakama Dadah Dake gefe kuka takeyi sosai Dan bata dauka ganin ameenatou zai musu wuya ba kenan babu maganar daukanta garesa zuwa gida kaman yanda sukazo da shirin hakan.
Dr Ibrahim ma sauke glass yayi Yana sauraron bayanin da security kewa Dr Zakeer akan hayaniyar.
Kallan Babbah Dr Zakeer yayi cikin girmamawa a matsayinsa na babba garesa yace
“Baba da alama bakada lafiya meyasa zakaita hayaniya
Zaka tayarwa da kanka ciwo ne ko qarawa
Yanzu dai hakuri zakayi baba ku tafi ku bari zuwa Nan da kwana uku ku dawo inshallah zaku samu ganin Wanda kukazo dubawa din”
Girgiza Kai Babbah yayi Yana Jin radadin ransa na karuwa Dan ma ciwone yasaka yake kasa Wani tashin hankalin Amma ai shi Kam bayajin zai matsa daga gate dinnan indai ba daukesa zaayi ba amma wlh Saiya ga Ameenatou yau ba sai gobe ba bare kwana ukun da likitan yake magana kaman yanda sukaji securities na Kiransa Dr kenan alaman shi din likita ne.
Hafiz ne ya Dan matso cikin Sanyaya zuciyarsa da son rokon Alfarman yace
“Dan Allah Dr ku taimaka ku bari mu ganta,
Wlh kusan wata Tara mahaifin nata Yana jinya a kwance yake baisan waye akansa ba duka duka baifi sati uku da tashi ba ita kadai yakeson Gani sbd baisanma ta samu matsalan da aka kawota Nan din ba,. dukkaninmu bamu samu Daman ganinta ba tinda aka kawota…”
Dr Ibrahim Dake jinsu tinda Babbah ya ambaci sunan AMEENATOU acikin zancensa sai sunan ya tsaya masa Dan haka ya katse Hafiz daga cikin motarsa da cewa
“Menene sunan patient din taku??
Daga Ina kuke??
Cikakken sunanta?”
Suna Jin Hakan suka Maida hankalinsu gurin Dr Ibrahim din
Da sauri Babbah yace
“AMEENATOU NUHU BABBAH ko AMEENATOU OMAR JADEN……..
gabaki Daya securities din gurin dasu dr ibrahim din juyowa sukai da sauri cikin tsananin mamaki me girma suka kallesa Baki sake.
Dr Zakeer ne ya Bude motarsa ya fito Yana kallan Dr Ibrahim Wanda Shima budewa yayi ya fito ya Kalli security Daya yace a Kori mutane da suka tsaya kallo.
Qarasawa sukai gaban Babbah Wanda yasan ba komai bane ya sakasu shiga mamakin face sunan Omar jeden daya ambata Dan ko ciwon haukan ne da ‘yar Jaden sun San tafi karfin asibitin Nigeria bare shi da suke gani talaka yana tsaye da ciwo a jiki.
Dr Ibrahim ne ya sake jeho tambayarsa ga Hafiz sbd tinanin ko Babban baida cikakkiyar lafiyan Kai tsufa yafara cinye kan a natse cikin kokarin fahimtarsu ya Kalli Hafiz yace
“Daga Ina kuke?
“Menene cikakken sunan mara lafiyan taku?
Babu yanda zaayi su fada asalin inda suka koma a yanzu Dan haka Kai tsaye inda aka Sansu a Baya ya fada.
“Daga Nasarawa muke,
Wannan mahaifinmu ne,ga mahaifiyarmu Nan tsaye a gefe,
Ita wadda mukaxo Gani qanwata ce sunanta AMEENATOU OMAR kaman yanda ya fada”
Dr ibrahim zai sake jefa wata tambayar sbd kansa ya kasa dauka, shi ganin yake kaman Basu gane tambayarsa ba, dr Zakeer ne ya katsesa da sauri ta hanyar cewa su shiga ciki ayi maganar kawai.
Daman Hakan Dr Ibrahim Shima yakeda niyar yin Dan haka take aka shige dasu Babbah zuwa cikin asibitin aka bar securities da mamaki me girma da shakka sbd sunan daya fito daga bakin babban.
Kai tsaye office din md suke nufa Wanda yake asibitin tin sassafe sbd hankinsu duka yau din baa kwance ba da abinda zasu aikatawa Ameenatou,
A matsayinsu na likitoci sunsan illan abortion da hadarinsa musamman irin wannan da sune zasuyi sa da kansu,Barna ce akan Barna suke Neman aikatawa Dan rufe Barna da barnar,
Fatansa dai Allah yasa sunada Rabon rufe wannan Barnar batareda komai ya faru ba.
Shigowan su Dr Zakeer office dinsa ne ya Sakasa sauke ajiyan zuciya zaiyi magana su Hafiz suka kunno Kai.
Kallansu Dr Ibrahim yayi Yace su Jira waje tukuna.
Komawa sukai waje suna Jira Dr Zakeer ya rufe kofar ya dawo Yana cewa
“Dr ibrahim kana tinanin baban Nan Yana lafiya kuwa??
Numfashi Dr Ibrahim ya sauke Yana fara jerowa md bayanin komai kafin ya Dora da cewa
“Lafiyansa kalau ga dukkanin alama,
Kuma idan na Tina duka bayanin Ameenatou dayake rubuce a file nata itace Ameenatou Omar Kuma address nata Nasarawa ne kadai a jiki,sedai abin mamakin anan shine wannan din yace shine mahaifinta sannan Kuma ya ambaceta da Ameenatou Omar Jaden a sanina Kuma Omar Jaden Daya muka sani Babu wani”
Qara karfin AC md yayi sbd zufan Daya fara jiqasa hankalinsa na tashi kansa na daukan zafi kaman yanda Dr Zakeer Shima ya rude.
Wata masifar ce da alama take Neman Hawa akan masifar da suke ciki.
Meya hadasu da ‘yar Jaden Kuma??
Yar Jaden anmata ciki a asibitinsu ai qiyamarsu ta tsayu,
Suna baqatan bayani dai cikakke,
Idan dai yar babban ce su bincika kawai asirinsu rufe su Bata sallamarta ya tafi da ita batareda sanin cikin ba Dan tana tafiya record dinta clean zaa rubutasa Babu komai Babu matsala Dan ko zancen cikin ya bulla Babu ruwan asibitinsu lafiya kalau suka badata.
Wannan shawarar Dr Zakeer ya bada Amma suka kasa Naam da Hakan sbd tsaro Dan haka Dr ibrahim ya kirawo su Babbah suka shigo.
File dinta Dake office din md tin jiya
md din ya miqawa Dr ibrahim ya Bude Yana fara karanta informations nata Daya bayan Daya da abinda aka rubuta ya kawota asibitin da duka bayanai akan ciwonta da komai.
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!
ZafafaBiyar
89
Numfashi me zafi Dr Ibrahim ya sauke tareda dagowa ya Kalli Babbah dasuke zaune gefe cikin bada nutsuwarsa ga abinda zai tambaya da amsar zaa basa yace
“Baba kace cikakkiyar sunan ‘yarka Ameenatou Omar??
“Eh hakane sunanta” Babbah ya fada cikin nutsuwa Shima.
“Kaine ka haifeta?
Menene cikakken naka sunan?
“Sunana Nuhu babbah,
Ba nine na haifeta ba Amma a hannuna aka haifeta Dani da mahaifiyarta uwarmu Daya ubanmu Daya nine Uba Kuma uwar mahaifiyarta hakama itama nine ubanta nine gatanta Dan har ayau batasan ba nine na haifetaba.
Shiru sukai dukkaninsu na seconds kafin Dr Zakeer yace ko zamu iya sheda Hakan??
Da sauri Hafiz yace “eh” Yana ciro wallet dinsa daga aljihunsa ya Ciro id cards dinta guda uku duka masu hotonta da sunanta Ameenatou Nuhu babbah ya miqa musu.
Voters card dinta ne,sai national id card,sai Kuma na exams dinta na waec datai duka suna hannunsa Daman shine ko Yaya Abdul suke ajiyewa.
Address dinsu ya tambaya suka karanto masa Ya duba na jikin id cards nata shikuma Dr ibrahim ya duba na jikin file yaga Abu Daya ne Dan komai nata Babu Wanda JEEY ya saka na Seelahs ko na Jaden duka na Nasarawa ya Saka sbd tsaro Kar asan ita wacece din nuhu babban ne kadai bai saka a sunan mahaifinta ba ya saka omar sbd bai san sunan babbah na asalinba babbah kadai yasan suna ambatarsa hakama da sunan asalin mahaifinta aka daura masa aure da ita shiyasa Kai tsaye ya Saka mata Ameenatou Omar kawai batareda ya Saka Jaden din ba.
Md Daya matsu yaji inda sunan jden ya Hadu Da wannan maganar gabaki dayanta ya jeho tasa tambayar d cewa
“Menene cikakken sunan asalin mahaifinta?
Yana raye ko ya rasu ne?
Shiru Babbah ya Dan yi kafin ya Bude Baki Kai tsaye ba shakkar komai yace
“Omar Jaden seelah ne asalin mahaifinta”
Tsit suka sake yi md yana sake goge zufan goshinsa,
Kenan Dr JEEY yar uwarsa ce shine Bai taba nunawa ba koda wasa bazaka taba cewa ma ya Santa ba bare hada family,
Duk kulawan dayake Dan nuna mata da karban case dinta da yayi duk Yana sane,
Innalillahi wainna ilaihirrajiun.
Zufa kowannensu ya sake sharewa hankali na tashi.
Dr Ibrahim ne yayi karfin halin tambayar Babbah dalilin kamuwa da ciwonta da abinda yasa duk tsawon wannan lokacin Basu taho sunzo gurinta ba.
Ahankali Babbah ya zayyano labarin da kusan kowa ya sansa A ranar daurin auren ‘dan Mam Seelah yayi taccident ya rasu tareda mahaifin matarsa da uncle dinsa Alh Omar jden wanda tin da Akai accident din Babu Wanda ya sake Ji daga Omar din da ahalinsa.
Iya daga Nan labarin yake tsayawa koina batareda an Dora da sanin Ina amaryar take ba bare danginta tinda su talakawa ne baa sake tada nasu zancen ba.
Shiru kowa yayi tsit na tsawon mintina kafin md ya Kalli Babbah cikin qarfin halin da kulawa yace
“Duka bayanai gasunan munji Kuma mun fahimta sosai Amma duk da Hakan sbd tabbatarwa da gudun matsala tareda cike doka zamu baka hakuri yanzu ka tafi zuwa Nan Da kwana biyu saika dawo inshallah zamu baka damar ganinta harma fiyeda Hakan idan ka buqata”
Shiru Babbah yayi cikin nazari da tinani kafin ya dago yace
“Ba iya ganinta nazo yi ba,sallama muke so mu tafi da ita gida insha Allah zamu nema saukin daga Allah acan”
Daga md har su Dr Zakeer ajiyan zuciya me karfin gaske suka sauke a boye ta dr ibrahim CE ta fito fili sbd anzo inda yanzu Kam sukeson Azo Dan kuwa Babu Wanda ba tsoro da tashin hankali ne a ransa ba Dan alamun dai suna nunawa da gaske ita yar Jaden din ce tinawa da labaran rasuwar matarsa Da aka ringa yi a lokacin da Akai gobaran.
Wannan masifar da balain ko waye yayiwa yarinyar Nan ciki Allah ya Isa a tsakaninsu,
Dole ma suyi gaggawan binciken komai kafin jibi Babbah yazo su miqa masa yarsa su tafi tin kafin cikin Nan Daya fara fitowa ya bayyana su shiga masifar d batada kofar fita a hannun Omar Seelah.
Cikin girmamawa suka bawa Babbah tabbacin inshallah zuwa Nan da jibi yazo zasu duba su sallametan su basa ita din.
Farin ciki ne me tsananin gaske ya rufesu babban yai godiya sosai suka fito.
Suna ficewa md ya miqe Ya dauko ruwan hannuwansa na Dan rawa yakai bakinsa yasha Yana Jin zafi Tako ina,
Yau da ace sunje zubar da cikin Nan Wani abin ya biyo Baya Yaya kenan zasuyi da seelahs?
Cabdijam,
Jin yayi kwata kwata Babu abinda yakeso yanzu kaman Ameenatou tabar asibitinsu kota halin Yaya ne.
Kusan Suma su Dr Zakeer tinanin ne a ransu Dan haka take aka kira Dr Charles aka sanar dashi komai ya sauya,
Shi kansa Yana Jin Hakan ya ringa godewa Allah da matarsa Bata taba lafiyan Ameenatou din ba dan haka shi tin a cikin Daren ma ya fara tinanin Neman sauyin asibiti kawai Yama barta gaba Daya incase idan gaba tsautsayi yasa zancen ya dawo Baya.
Dr Zakeer ma fara neman yanda zaa sauya masa asibitin yayi Dan hankalinsa Kuma ya tashi akan lamarin,
Bawa Babbah ita shine rufin asirinsu ayanzu to Amma Kuma dawowan Dr JEEY shikuma wani tashin hankalin ne daban duk da kaman yanda md ya fada bai nuna musu yar uwarsa bace koya dawo suma bazasu nuna sun saniba magana Daya iyayenta sunzo an sallameta.
Cikin farin ciki su Babbah suke sukam Dan haka a masaukinsu da suka sauka na Wani hotel suka koma a shirye tsaf da Shirin tafiya kowanne lokaci.
****Sister Ashley Dake kallan Street din gabansu tana sanarwa me taxi din idan sun samu mutane a kusa pls suyi tambaya Dan batasan gidan datazo din ba itama.
Wayarta ce tafara ringing ta Kalli Jakarta Dake kan jikinta ta Bude tareda Saka hannu ciki tana Neman wayar.
Katsewa wayar tayi Wani kirin ya sake shigowa ta fito da wayar tana kallan screen din
Bazata iya Tina lokaci mafi farin ciki a rayuwarta ba kaman yanzu da wani sanyi da farin ciki me tsananin gaske Daya cike zuciyarta ba ganin sunan Dr JAMAAL akan wayarta.
Hannunta har Wani rawa sukeyi ta dauka da sauri tana hamdala farin cikinta da mutuwar jikinta duka a bayyane.
Tana dagawa kafin tayi magana muryansa tafara Ji cikin tsananin sanyi da nutsuwa yace
“Aslm alailkm.”
Amsawa tayi cikin girmamawa jikinta na sanyi da yanayinsa sedai Bata karayaba ta gaidasa.
Amsawa yayi da murya me kama da yanayi na rashin lafiya kafin da kasala yace
“I’m sorry,bazan iya magana ba ita kadai nakeson Ji,Inason Jinta,pls can you………
Katsesa Ashley tayi da cewa
“Dr JEEY kayi hakuri Amma kana buqatan Jina tukuna,
Ameenatou na dauke d……..”””dip Kiran ya katse.
Wani mummunan accident ne ya faru sakamakon motar data dakesu batareda sun San da zuwanta ba ta gefensu Wanda ya Sakasu mugun bugawa da transformer Dake gurin wuta tafara Watsi tana kokarin tashi.
Motar su BB da suka cirewa number tini tayi Baya duk da ta bugu sosai ta fashe ta gaba sbd yanda suka daki motar su Ashely din.
Reverse sukai suka bar gurin da mugun gudu goshin BB na zubar da jini sosai na buguwa Shima bullet hancinsa jinin yake zubarwa kansa na juyawa Amma haka suka tsere sedai basuyi tafiya me nisa ba suka parker motar Wani gurin da Babu mutane suka fito tareda cire komai nasu suka bankawa motar wuta sbd bazasuyi wata tafiya me tsayi ba zaa kamosu hakama sun bugu sosai Suma komai zai iya faruwa.
Mutane cikin gaggawa suka Dan taru sbd anguwan ba mutane sosai can JAMAAL ya siyawa umman gida,
Cikin gaggawa mutanen da aka samu sun shigo street din suka rufu aka motar dan taimaka musu.
Cikin yardar Allah daga Ashley har drivern Babu Wanda ya rasa ransa amma Ashley ta bugu sosai hakama bleeding takeyi sosai daga cikinta Wanda ya Saka wata nurse Dake gurin itama cewa tana tinanin cikine a jikinta Kuma Kila fita zaiyi.
Da gaggawa aka kwashesu zuwa asibiti sbd cetan ranta da abinda yake cikinta idan da akwai Rabon ya rayu.
JEEY kuwa tashi yayi daga kwancen dayake tareda zare roban drip Dake hannunsa ya tashi da kyau Yana sake Saka Kiran wayarta.
Cikin ikon Allah wayar Bata mutu ba Amma Kuma baa daga ba haka ta ringa ringing Amma baa dauka.
Siddeeq ne da isowarsa kenan Poland din tareda Mam ya shigo dakin asibitin Yana kallan JAMAAL daya Dan fada yayi haske sosai idanuwansa sun qara haske ya dago idanuwan ya kallesu.
Ganin Dad dinsa a tareda siddeeq din Wanda suka sauka kasar tare ya sakashi Dan dauke Kai Yana cigaba da Saka Kiran Ashley.
Tsakiyar dakin Mam ya iso ya tsaya akansa Shima kallansa yakeyi Yana auna irin hawan da jininsa yayi fiyeda a kirga sbd Jin JAMAAL din ciwon ciki me qarfi da zazzabi tareda tsananin damuwan ciwon Mum dinsa daya kwantar da shi ba tsammani.
Bai taba tinanin sake zuwa qasar ba Amma bazai iya riqe kansa ba ko kadan ga zuwa ganin ‘dansa Dan bazai iya komawa Nigeria dinbama da tinanin JAMAAL din ba lafiya.
Shiru ne ya ratsa gurin batareda kowa yace komaiba,
Mam yaqi magana ne tareda zubawa JAMAAL din idanuwa Dan kuwa yasan komai lalacewansa tinda ya Riga ya zama ubansa ya haifesa to ya gama da duk wani zafin kansa,
Shikuwa JAMAAL din da zafin kan nasa da radadin uba Daya kasance irin nasa yake yakicewa kafin ya juyo a hankali cikin kamewa da fuskewa ya Kalli Mam din Kai tsaye ya gaidasa Yana komawa da bayansa ya kwantar tareda Maida idanuwansa akan Siddeeq da baida ikon magana duk yansa ya so batareda Mam da Jeey din sunyi magana ba duk kuwa da yanda ya matsu ya iso yaga jikin JEEY din Dan ba qaramin tashin hankali suka shiga ba da ciwon nasa daya bawa har doctors dinsa tsoro.
Cikin Kulawa da tsananin kaunar da kulawan dayakewa jeey din a bayyane yace
“Yaya jikin Dr?”
Gyada Kai yayi a natse tareda kallan wayar hannunsa da idanuwansa Yana cewa
“Kira Ashley yanzu inason magana dasu”
Magana ya qarasa gurinsa yayi masa a natse kafin ya juya ya fice Yan daga wayarsa Dan Kiran Ashley yabarsu su biyu a dakin.
Wayar ya ringa Kira Amma shi ko shiga Batayi kwata kwata Amma Bai kawo tinanin komaiba yaci gaba da sake gwada kiranta Dan Shima yanason magana dasu din kwana biyu Bai samu Daman waya da kowaba kansa ya cake da zafin ayyuka acan Greece sunyi yawa ga Jamaal Baya Nan ga ciwon JAMAAL na rana tsaka da kokarin isowansa Poland hakan yasa wayoyinsa a kashe suke saida ya iso yake kunnawa yanzu.
Ashley kuwa ana Isa dasu asibiti ita aka fara karba da gaggawa sbd cikinta da itama batasan dashiba yake kokarin zubewa.
Wata nurse data fito daga emergency ce taga shigewan da zaayi da Ashley ta zubawa fuskanta ido tana kallanta Dan ko zata mutu ta dawo bazata manta kamannin Yar uwarta ba duk da sunyi shekaru baa tare ba tinda sun Rabu ne tin kafin iyayensu su tasu Dan haka take ta juya da sauri tana Ambatar sunanta.
Acikin abinda baifi awa nawaba Allah ya taimakesu cikin Bai zubeba aka samu ceto ranta itama amma dai kam sai yanda allah yayi dan tayi nisa.
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo
ZafafaBiyar
90
Har yamma shiru Ameenatou bataga Ashley ba hakama taqi yadda kowa ya matsota bare taci abinci daga Wani
Duk da ciwon Dake cinta na zazzabi da rashin kuzari ko kadan Amma wuni yunwa tayi Dan taqi cin komai daga kowa.
Duk yanda nurses sukai yaqi yadda da kowa hakama taqi ko magani Tasha,
Dan haka ta sake laushi sosai zuwa yamma
Koda dare yayi kwance take Bata iya komai bayan ambatar sunan Ashley
Idan taji shiru ta ambaci JAMAAL idanuwanta na gangarowa da Hawaye daga karshe dai sai dare dole aka takurata ta yadda taci abincin sbd galabaitan datai da tausayinta tareda tashin hankalin labarin accident din sister Ashley Daya samesu zuwa Daren Dan sunsan shikenan Ameenatou din ta shiga samon hauka kenan tinda kafin ta fara yadda da wani ba Ashley ba to rigima zaayi sosai da tashin hankali tareda tashe tashen ciwonta.
Su Dr Zakeer ma sabon tashin hankali suka shiga na samun labarin accident din sister Ashley dan kuwa ta tabbata bada Ameenatou dole garesu Dan idan babu Ashley babu sauran iya cigaba da boye zancen cikin dan kuwa dik nurse da zaa sake bawa Ameenatou ba lallai ta rufa ba hakama da wuri tana ganewa ma zanven zai fita hakama idan babu Ashley ameenatou bazata taba yadda da kowa ya fita asibitin da itaba har zuwa wata asibitin a cire cikin.
Dr Charles dayaga aikin na Neman cabewa da wannan sabon tashin hankalin Daya bullo na rashin Ashley da zai Saka haukan Ameenatou tashi
Kuma tashin haukanta daidai yake da bayyanar cikinta tinda zai iya zubewa a gaban duk Wanda Allah yace ya Gani ko gaban mutane da yawa,hakama kawai duka sunfi Aminta da barinta asibitin gabaki Daya kwata kwata Dan haka Babu Sanya ya tsananta binciken da zasuyi dan tabbatarwa da Kuma shedan su Babbah iyayenta da duka sai an Saka a file nata Dan gaba ko kuma idan Jeey ya dawo Dan fuskewa zasuyi tsaf su Qi barin dalili ko daya dazai kamasu da laifinsa.
Su Babbah kuwa daqyar suka ga kwana ukun Nan ta cike suka nufo asibitin tinda safe Dan a ranar Babbah yakeson barin Lagos idan aka Basu ita Dan haka da Shirin tafiya ma suka iso asibitin daganan mota zasu su dauka shata su tafiyarsu inda ko sunansu Babu me sake Ji.
Md ya Riga su babban zuwa asibitin ma sbd ya fisu matsuwa da su tafi da itan yanzu Dan tini ta haukace musu da rashin Ashely Amma sbd cikin su Kuma su Dr Zakeer sunqi barin kowanne likita ya dubata hakama sun kasa sun tsare sun Hana ayi mata alluran kwantawan haukan sbd anayi cikin zai fita,
Yana fita komai zai bayyana tinda dole Nurses ne mata zasuji da matsalar idan Kuma sukaji da matsalar zancen cikin ya fita kenan Dan Koda ya zube ne zancen ya fita duka dai masifar da balain Daya ne dan haka suke jiran iyayenta yau din su bada ita Dan gwara su lallaba su bawa wannan baban nata ita akan JEEY ya dawo take zai gane ciki a jikinta basuda mafita kenan Kokuma asalin mahaifinta ya waiwayota anan yazo ya tadda ciki.
Address dinsu na Nasarawa suka aika takanas aka je akayo bincike aka tabbatar musu da tabbas shine babanta hakama makarantar ta sunje,
Sunje asibitin can ma duka an duba musu sun gama tabbatarwa tareda hada shedan Hakan suka Saka komai a file nata tareda rubutawa Dr ibrahim ne ya Saka hannu a ciki suka kammala komai bayan jiran Babbah Babu abinda sukeyi Dan Doctors din su duka a ranar asibitin suka kwana sbd tabbatarda Babu abinda zai Bata musu aiki kafin safen Dan Saida Dr Zakeer ya tashi tsaye akan nurses da suketa kokarin yi mata allura shiyasa shi a yawon dakin Ameenatou ya kare cikin kwana biyun kafin ranar Bada ita tazo.
Babbah ma kaman yasan Jiransu akeyi Dan haka ya zabi zuwan safen,
Baa Basu matsala ba a gate din aka barsu suka shiga tafiya tafiya har office din md suna Isa Dr Charles na shigowa hakama dr ibrahim
Shi kuwa Dr Zakeer Yana ward dinsu Ameenatou din ya Saka an wata nurse ta sauyawa Ameenatou din kaya zuwa doguwar Riga black da hijab din sister Ashley fari qarami me kyau dayake cikin kayanta sbd basuda time na tsayawa ware wasu kayan Ashely Dake hade da nata tinda yasan su can bawai buqatan kayan sukeba andai hada mata abinda ya sauwaka sbd kowa yasan iyayenta sunzo zasu tafi da ita akan sun gaji bazasu iya cigaba da biyan asibiti ba basuda hali.
Kowa yayi mamakin Hakan sbd tinanin Ameenatou yar manyan mutane ce duba da yanda Ashley ke dawainiya da ita da yanda ko abinda take amfani dashi daban ne Dana kowa asibitin,
Ko slippers na banza Bata sakawa bare sauran abubuwan amfaninta Amma ace Hakan?to Amma tinda ba huruminsu bane likitoci sun sallameta basuda abin fada bayan kallo da fatan samun lafiya duk inda aka tafi.
Babu wani Bata lokaci sharuddan ciwonta da yanayin yanda zatasha magani da Kuma yanda Bata yadda da kowa duk sukai musu bayani Daya bayan Daya tareda cewa suyi kokari su ringa zuwa ana dubata zuwa gaba sosai haka.
Kaman yanda suke a matse hakama Babbah yake amsawa da ya gane cikin matsuwar Shima Dan fatarsa idanuwansa su sauka akan yar budurwansa ta shigo hannunsa.
Ko rufe Baki baiyiba ga amsar karshe sister fareeda ta shigo office din da Ameenatou wadda daqyar ta yadda tazo sbd ance mata gurin Ashley zaa Kaita.
Idanuwan md Dana Dr Ibrahim da Charles akan Ameenatou da yanda zatai reacting idan Taga su babban duka suke zuciyarsu a Dan rikice da fargaba Dan Hakan ne ma Dr Zakeer yayi saurin sallaman sister fareeda din yace ta tafi sbd Yana bayansu tana ficewa ya rufe office din Yana dawowa gaban Ameenatou din daga bayanta dayake Yana kallanta lokacin ne ta dago kanta fuskanta a rame idanuwa duk sun fada ta narke idanuwanta Dan yiwa Ashley kukan barinta datai.
Babbah,Hafiz da Dadah kuwa idanuwansu kaman zasu fado kasa sbd fitowa da gwalo mata su da sukai suna kalla hankali tashe da Kuma tsananin kewa da kaunarta me karfin gaske Dake azabtar dasu na rashinta.
Akan fuskan Babbah idanuwanta suka fara sauka ta tsaya cak daga Jan numfashin kuka datake Shirin yiwa Ashley.
Ko kyaftawa idanuwanta kasawa sukai ahakan ta maidasu akan Hafiz tana kalla,
Rawa jikinta yafara yi ahankali Yana qaruwa hakama ta kasa ko kyafta idanuwanta daga kansu.
Babbah ne ya taso da sauri ya tsaya gabanta cikin rawar murya da Mummunan karyewa da zuciyarsa keyi ya Bude Baki yace
“Budurwan Babbah??,
Babbanki ne,tareda Hafiz dinki
Ga Kuma dadanki……
Katsesa tayi cikin rawar da hannuwanta ke qarawa da Bude Baki cikin Wani sauti mara fita sosai ta furta
“Babbah,Babbah,
Ameenatou tanada Babbah,
Ameenatou tanason Babbah,
Ameenatou na son babbah….”
Wata shegiyar ajiyar zuciya su Dr ibrahim suka sauke gabaki dayansu a fili sbd tashin hankalinsu Daya fada lokaci Daya da jin kalamanta Dan kuwa shikenan ba matsalan tafiya da ita Dan Daman tashin hankalin da zaa zuba sukaiwa tsit cikin zufan tashin hankali.
Sake jero ajiyan zuciya md keyi Yana share zufa hakama Dr Charles,
Dr ibrahim kuwa a fili ya bayyanarda farin cikinsa Yana tayasu murna gabaki dayansu harsu Babban.
Su kuwa su Babbah jikinsu ne yayi mummunan sanyi da karyewan zuciya akan ganin Ameenatou dinsu da gaske dai ta koma Hakan.
Dadah kasa riqe hawayenta tayi ta fasa kuka ahankali mara sauti sosai tana tasowa ta nufo Ameenatou din Amma ko tabata bataiba tayi Baya tana girgiza Kai cikin sanyi na rashin kuzarinta tace
“Ameenatou batason kowa Ashley da JAMAAL Haroon da Babbah takeso”
Qarasawa tayi tana kallan Babbah da har lokacin shine a cikin ido da zuciyarta,
Jamaal take Gani da Ashley sai shi da hotonsa ya jima tin farko a cikin zuci da idonta harma da tinaninta Bata taba ganinsa ba a zahiran sai yau Amma Tsaf sunansa a bakinta yake.
Hafiz ne ya taso Shima ya tsaya gabanta tareda Kai hannu zai tabata ta turesa tana komawa bayan Babbah tana girgiza Kai a kasalance.
Kasa magana Babbah yayi sbd nauyi da radadin da zuciyarsa keyi,
Kirjinsa ma yaji yayi nauyi numfashinsa na Neman rokarewa Amma sbd kada a samu matsalan tafiyan tasu da ita saiya daure kawai Yana juyowa gurin su Dr Zakeer aka qarasa rubuce rubucen da zaayi aka Saka hannu da sunansa da komai ya Basu photography na id card nasa Dana Hafiz tukuna sukai sallama suka basa Ameenatou wadda take gefen Babbah kaman ba itaba.
Da farko kin tafiya tayi duk da Babbah ne yake riqe da hannunta da kansa Amma ta tsaya tareda maqalewa bazata ba gurin Ashley takeso.
Cikin mamaki suka kalleta dukkaninsu hadda su Dr kowa Saida ya shiga firgici harsu Babbah din.
Da sauri Dr Zakeer ya matso Yana kallanta cikin kulawa da tausasawa yace
“Ameenatou zata gurin sister Ashley ko??
Gyada Kai tayi tana kallansa,
“Yawwa, to idan Ameenatou tabi su Babbah zasu Kaita gurin Ashley ne harma da Jamaal Haroon Yana can gurin Ashley suna jiran Ameenatou da Babbah”
Wani sanyayyar murmushi ta sake Jin hadda Jamaal zata gani tareda juyowa ta Kalli fuskan Babbah Wanda ya rasa ya zaiyi bayan gyada mata Kai alaman Hakan ne.
Wani murmushin me Fadi ta sake sakewa tana kama hannun babban Daya sake miqa mata suka nufi kofa Dr Ibrahim da sauri ya bude musu yana musu a sauka lafiya.
Har gate Dr ibrahim da Zakeer suka rakosu suka fice Ameenatou na riqe da hannun Babbah gam kaman shine Jamaal din datake ta nanatawa da Ashley,
Duk lokacinda ta ambaci kalman Jamaal da baimasan ta inda ta gansa ba harta riqe sunansa Wani radadi yakeji sedai Kuma idan ta ambaci Haroon a karshen Saiya Tina waye Haroon din a gurinta ciwon yakesata cakuda sunansa Dana Dan uwansa batareda tasaniba Kokuma Bata iya Tina waye nata a cikinsu.
Har suka fito dadah hawaye takeyi tana sharewa hakama Hafiz duk karfin zuciyarsa ta namiji saida yayiwa Yar uwarsa Hawaye Dan itace kadai yar uwansa yanzu tinda Yaya Abdul ya tafi ya barsu.
Suna fitowa cikin sa’a suka samu taxi take suka fada masa inda zasu suka shiga Hafiz a gaba babbah da Dadah a Baya Ameenatou na tsakiyansu tana kallan koina idanuwa a Dan Bude sbd Bata taba fitowa waje Taga mutane haka sosai ba da hayaniya.
Park suka Isa
Hafiz ne ya biya driver kafin suka fito Kai tsaye motar lokoja suka shiga.
Tsananin Hayaniya da tarin mutanen da Bata taba Gani ba ya Saka kanta Wani irin daukan nauyi Yana sarawa sosai
Da karfi ta riqe hannun Babbah da hannuwanta biyu tana rintse idanuwa,
Suna ganin Hakan suka lallabata suka shiga mota Allah yasa ba Jira take motarsu ta daga daga tashar zuwa inda zasu.
MAMUH
THE SEELAHS
AMEENATOU
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo
ZafafaBiyar
91
Sister Ashley Dake asibiti Rai hannun Allah sister dinta na ganin Hakan ta cire Rai daga tashinta Dan haka ta fara shirye shiryen tafiya gida da ita can Asalin garinsu gurin yan uwa dan idan ma mutuwan zatai ta mutu a hannunsu dan hakan sukeyi so sunfi son ciwo na tsananta a kaika gida kawai.
Kasancewanta Ma’aikaciyar jinya itama yasaka Bata Sha Wani wuya ba gurin samun Daman tafiya da ita Dan haka cikin kwana hudu tana samun sauki kadan ta tattarata ta dauko mota har asibitin aka dauketa suka tafi Dan hakama Koda abokan aikinta na asibitinta suka taho dubata antafi da ita Basu Sami damar ganintaba.
*A Poland kuwa komai ya rikice sbd Hankalin JAMAAL da kwata kwata Baya tareda shi sbd rashin ji daga Ashley kusan kwana nawa Dan haka dole abokan Aikinsa da Baya communicating dasu ya nema Dan gap kansa yake da kuncewa akan Hakan.
Dr Charles tinda suka sallami Ameenatou yayi blocking Dr JEEY din a wayarsa batareda sanin kowa ba dan kada ma tsautsayi yasa ya nemesa idan ya tashi,
Dr ibrahim ma Hakan yayi ya rufesa bazai iya samunsa ba Dan haka dr Zakeer kawai ya samu sbd shima shi kadai yake da number dinsa Shima.
Kiran JEEy Yan shigowa wayar Dr Zakeer Saida kansa ya Sara duk da baisan waye me kiranba Amma ganin numbern ta waje ce yasan JEEY dinne.
Kasa dagawa yayi harta tsinke Wani Kiran ya sake shigowa,
Baida zabi haka ya daure ya daga Kiran cikin kokarin natsuwa da daidaita kansa ya dauka da sallama.
Amsa sallaman kawai JEEY yayi batareda tsayawa doguwan gaisuwa ba yace Yana buqatan magana da Ashley idan zai samu dama coz shi ya kasa samunta.
Numfashi a boye Dr Zakeer ya sauke Jin ba Ameenatou yafara tambaya ba Dan haka ya Dan sake sakewa ya sanar dashi accident dinta da tafiyan da Akai gida gabaki Daya da ita.
Shiru JEEY din yai batareda ya fahimci bayanin ba Saida dr Zakeer din yakai Ayar dogon bayaninsa tukuna ya sauke ajiyan zuciya ahankali cikin nutsuwa yace Bai gane komai ba ya sake masa bayanin.
Handsfree ya Saka tareda ajiye wayar kan table din gabansa sbd siddeeq dayake tare dashi yaji Dan shine yake fahimtar wasu abubuwan da kyau Saiya masa bayanin yanda zai gane Dan wata hausar Baya ganewa bare magana ce data shafi Ashley da Ameenatou sbd a yanda ya dauki Ashley din kanta Jin yakeyi nauyinta yariga yahau kansa tinda batada kowa bare Ameenatou da duk abinda ya shafeta Yana buqatan cikakkiyar bayani da nutsuwansa.
Sake jero bayani Dalla dalla Dr Zakeer yayi cikin turancin da Jamaal din zai gane tareda rufewa da zancen Ameenatou akan iyayenta sunzo ai harma an sallameta…..
Siddeeq dayake sauraron bayanin saurin juyowa yayi idanuwansa a fili ya Kalli JEEY din Wanda ya taso da bayansa daga jinginen dayake zufa na Neman tsifo masa abinda Bai cika yi ba idan ba geamin yakeyiba.
Bayajin kwata kwata akwai buqatan Jin bayanin komai gameda su Ameenatou da Ashley a waya ki daga bakin kowa.
Kashe wayar yayi tareda juyowa da idanuwansa da suka mugun sauya take ya Kalli siddeeq Wanda shikuma take ya fidda wayarsa Yana nufar kofa dan siyan tickets nasu na tafiya.
Batareda tambaya ko Neman raayin Dad Mam ba Siddeeq ya Siya ticket dinsu harda shi sbd bama Jamaal zai iya barinsa kasar ba ya tafi sbd Mum dinsa da baya buqatan kowa a kusa da ita.
Shi kansa Mam din Daman ya tashi tafiyar tinda ya samu Yana gaisawa da ‘dansa Dan haka washe gari karfe 8 na dare kirjinsu ya sauka Lagos Nigeria zuciyar JAMAAL kaman zata fiso waje sbd zafin datake ciki da rashin nutsuwa.
Shi kansa siddeeq hankalinsa baa kwance yake ba zuciyarsa tiriri takeyi Yana sakawa da warwara da Kuma halinda Ashley ma take ciki.
Kai tsaye motoci ne daga SEELAHs guda biyu suka zo daukansu daga airport kwata kwata JEEY Bata inda motocin suka fito ba yakeyi ta ganin ya Isa asibitin kawai yakeyi har lokacin idonsa ko na minti Daya Bai rintsa ba da bacci tin jiyan har yanzu din.
Motar Mam Kai tsaye Mansion din Seelahs ta nufa su Kuma dayar motar gidan JEEY suka nufa dashi da Siddeeq dake duba musu ticket din zuwa Abuja a yau din batareda Bata lokaci ba duk da sai sunje asibitin sunji komai.
Mam ma Yana shiga Mota tin kafin su Isa gida ya Ciro wayarsa ya Nemo numbern bullet ya Saka Kiransa.
Bullet na dauka Kai tsaye yace
“Barka da sauka Sir”
“Bullet AMEENATOU JADEN tabar asibitin datake batareda JEEY yasan inda take ba kuma Ina kyautata zaton Babbah ne ya tafi da ita sbd ance iyayenta a yanda naji JEEY din nayiwa Aunt dinsa bayani Dan haka inason sanin duk inda suke a qanqanin lokaci Dan Lameenu zai iya bibiyarta batareda sanin kowa ba,
Ka tabbatarda ko BB baisan da bacewanta ba kota Ina inada wadda zan kai asibitin a matsayin sunan AMEENATOU OMAR,
Inda suke nakeson a nemomin batareda sunyi Nisan da zasu gagara samu ba so nake sirikata ta shigo ahalina tayi zaman aure yawon ya Isa haka,
Kuma komai kada lam ko BB su sani ka tabbatarda Hakan.”
Gyada Kai Bullet yayi Yana cewa
“Angama Boss, Nurse din Am Jden din ma BB ya kaddamar mata ta wuce sky Kuma yayi Hakan ne sbd kaiwa ga Ameenatou din,
Maganar Bude aikin lam gurin Sir JEEY Kuma an gama komai na saki sakon inda Siddeeq zai Gani Dan ganinsa shine ganin Sir JEEY”
Gyada Kai Mam yayi batareda ya Isa gida ba yace Driver ya juya motarsa zuwa gidansa da ko lam baisan da shi ba Dan ko Siyansa da sunan Haroon seelah ya Siya Dan ba ayau yakeson asan ya dawo kasar ba.
***JEEY na Isa gida jikinsa duk zafi yayi wanka da salloli ya fito shirye cikin doguwar jallabiya brown me shining din laushi da tsada sai slippers din bb ya fito fuskansa har ta Dan fada.
Siddeeq Daman Bai tafi gidansa ba anan ya sauka Dayan bedroom din Shima tini ya gama ya fito a shirye Ya Bude mota Yana jiran fitowan JEEY Dan yasan ba zama zasuyi ba.
Ba walwala ko sakewan fuska ko kadan jeey ya iso ya Bude motar ya shiga Yana kunna wayarsa batareda ya tsaya komai da ita ba ya ajiye gefensa siddeeq Yaja mota suka fice.
Dr Zakeer da shine yayi waya da Jeey din Kuma yanda ta qare wayar yasan duk inda yake Kila Yana hanyar dawowa Dan Haka tin daga ranar washe gari tinda safe yayi tafiyar kwana biyar.
Kai tsaye dakinta ya fara zuwa ya tararda maganar Dr Zakeer din Ameenatou Bata Nan,
Office din Dr Zakeer ya nufa inda acan ya hade da Dr Ibrahim Wanda Yana ganinsa ya rude cikin kame Kame yafara masa barka da dawowa Yana kokarin kannewa.
Bai wani amsaba Kai tsaye ya buqaci jin yanda Akai aka sallami Patient dinsa.
Dan kamewa Dr Ibrahim yayi yana jero bayanin iyayenta suka ringa zuwa suka takura tareda bayarda korafin karfinsu ya qare na biyan kudin asibitin shiyasa aka duba korafinsu aka sallameta Kuma yanayinta ma yayi sauki sosai ba laifi……
File dinta jeey ya dauka dayake gabansa batareda ya tsaya sauraron bayanin da Kara masa radadin zuciya da kunar jini yakeyi ya bude Yafara karanta bayanan dayake ciki harma da photocopy na id card din Babbah da Hafiz dayake ciki.
Wani zafin zuciya me tafe da radadi da tafasar jini yaji Yana taso masa idanuwansa sukai ja hancinsa da fuskansa tana yin ja sbd fushin dayake taso masa.
Wurgi yayi da file din batareda yace komaiba ya juya ya fice sbd baida abin fada musu a yanzu Saiya samu Zuwa Nasarawa ya dawo tukuna.
***A daren suka bi jirgin dare zuwa Abuja suna sauka Kai tsaye Nasarawa suka wuce,
Dare sosai suka Isa
Wanka da sallah yayi sai a lokacin ya samu yasha coffee me karfi sosai Dan kansa ya Dan sake sbd tsananin ciwon da kansa keyi tareda nauyin kirjinsa.
Shi kansa siddeeq sai yanzu ya samu Daman cin abinci bame nauyi ba bayan yayi Sallah yayi wanka.
Yana gama cin abincin Shima nasa ciwon kan ya dawo Dan haka dole kwantawa yayi Dan samun sauki kafin safe.
JEEY kuwa a zaune ya kusan kwana Dan sai kusan asuba ya samu baccin ya Dan daukesa sbd tsananin da ciwon kansa yake karawa.
Karfe 6 na yamma a ranar da Mam din suka dawo sabuwar motar Daya Siya a ranar da sunan BB tai parking bakin office din Aliyah Lameenu Seelah.
Wannan lokacin shine lokacin fitowanta Dan Haka ko mintina goma Bata qara ba akan 6 din ta fito sanyeda wide leg jeans da Silk longsleeves sai block heel na louboutin kanta daure da silk scarf Jakarta a hannunta.
Key din motarta ta fito dashi daga handbag din tana kokarin Isa motarta Akai mata horn tareda sauke glass din.
Mamakin ganin Wanda yake motar ne ya Sakata karasowa cikin sakewa tana cewa
“Bullet yaushe ka dawo daga tafiyan da kace kayi??
Baice komaiba ya Bude mata motar ta shigo sbd shi din mutuminta ne sosai Yana mata ayyukanta yanda takeso.
Cikin girmamawa batareda ya fito ba ya Bude mata Yana cewa
“Akwai Sako me mahimmanci daga sir Mam Bismillah.”
Tana Jin Hakan ta shiga motar tana cewa
“Dad Mam ya dawo ne Daman?
Jan motar yayi sbd Bai kasheta ba Daman Yana cewa “eh”
Kai tsaye ya nufi inda zasu Yana amsa maganarta batareda ya jiyo ya kalletaba.
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!
ZafafaBiyar
92
Wayoyinta takeyi cikin wayewa da sakewarta tareda Isa irin ta macen da kudi ya gama ratsa rayuwarta Tako ina batareda sanin Menene wahalan rayuwa ba bayan bacin Rai da damuwan rayuwa irin Wanda ba’a rasa ba,
Bullet Yana driving ne Amma hankalinsa kunnuwansa na kanta sbd bazata Fadi inda zata ko tareda waye take Kokuma gurin Wanda zata je, wayoyin business nata ne da mutanenta sai yaranta dake kira dan tambaya ko sanar da ita wani abin.
Tafiya me Dan tsayi sukai kafin suka Isa gidan Kai tsaye ya shige da motar ciki aka rufe gate ruf.
Parking yayi tareda kashe motar ya juyo ya kalleta Kai tsaye yace
“Mun iso”
Budewa yayi ya fito tareda zagayowa ya Bude mata
Tana fitowa ya nuna mata hanya Yana cewa
“Barka da zuwa”
Gaba tayi tana kashe call datake yi ta Saka wayar Jakarta tana Dan kallan tsarin gidan da yayi kyau Kuma Babu wani hayaniya anguwar da gidan duka tsit,
Yana boye da ita Yana nuna mata inda zata shiga har suka Isa kofar palon ya Bude mata tareda janyewa gefe ta shige Shima ya shigo ya rufe kofar
Yaronsa Dake bayansu ya tsaya bakin Kofar Yana fidda wayarsa ya kunna waqa iPod na kunnensa.
Suna shiga handbag dinta bullet ya miqa hannu ya karba mata tareda ajiye mata inda zata zauna ta zauna a natse cikin nutsuwa tana Dora kafarta Daya akan Daya.
Ko minti biyu batai a zaune ba Mam ya fito cikeda nutsuwa da girma kallo Daya yayi mata ya amsa gaisuwan datake masa cikin sakewa Dan akwai sakewa sosai a tsakaninsu da yaransu tareda Wani irin gata da sakewan dukiya da ake musu,
Aliyah Seelah itace hasken idaniyar Daddynta haka Kuma tafi duka yayansu rawar Kai da nuna Isar su waye iyayenta,
Zaunawa yayi tareda ajiye wayarsa gefensa ya juyo ya sake kallanta itama tayi shiru shi take Jiran bayani daga garesa
Maida kallansa yayi akan bullet Dake tsaye yace
“Itace Ameenatou Omar a asibitin da aka dauke Ameenatou din daga yau,
A file,a suna,a rayuwa,a hauka,a alluran asibitin a gurin kowa da kowa likitoci da nurses tareda mahaukata Yan uwanta itace Ameenatou Omar daga yau,
Abari ubanta yaci gaba da Saka ana kasheta da alluran hauka batareda yasan waye yake kashewan ba da hannuwansa kafin daga karshe su BB idan sun samu sa’a su cika masa Aikinsa na son kasheta idan an kawo gawarta janazah yagani da idonsa wacece Ameenatou din,
Duk Wanda ya kirata da wani suna bayan Ameenatou a asibitin a aikasa inda kowa yake gudun zuwa wannan umarni nane,
Nagama magana da duka manyan asibitin akan wannan miqata kawai ne ya rage.”
Aliyah data kasa fahimtar komai sbd Batama yaddarwa kanta cewan itace ake magana a kanta tinda sunan AMEENATOU din uncle OMAR taji ana fada Dan haka Bata motsa ba bare tankawa jiran takeyi ya gama da bullet yayi tasa maganar da zaiyi da ita.
Bullet kuwa numfashi ya sake Yana gyada Kai yace
“Angama Ranka ya Dade”
Wasu shegun kwayoyi ya ajiye akan table din gabansa batareda yace komaiba yana Kuma zaune a natse ba hayaniya.
Bullet ne ya matso ya dauki kwayoyin qananu sosai guda shida ne a ciki
Ya dago ya Kalli Mam din.
Ganin Mam Baice komaiba yasan me abinda yake nufi Dan haka ya budesu a take Yana kalla sbd saninsa baa wuce Shan Daya da Rabi ko a gurin namiji bare mace Amma tinda shida Mam ya ajiye to tabbas shidan yake nufin a Bata.
Ita Kuma ganin bullet ya dosota da kwayoyin taji gabanta ya Fadi hankalinta ya fara tashi ta juya ta Kalli Mam din da sauri tana kokarin ambatar sunansa ya miqe yabar palon.
Da sauri ta miqe itama tana kallan bullet da tashin hankali me tsanani da tsoro tace
“Menene?
Meyake faruwa?
Me zakayi?
Kwala sunan Dad Mam din tayi da karfi tana shiga tashin hankali babba Dan jikinta har wani rawa ya fara.
Kwayoyin haukan bullet na cocaine da kwayoyinsu Mam din da suka haukatasa tini suka motsa Dan haka ba Imani ko kalilan a ransa ya fizgota tareda shaqeta jikin Bango Yana kallan rigar jikinta.
Hakurinsa ya Saka ya kama gefen rigar ya yagasa Yana kallanta da jajayen idanuwansa,
Babu abinda zaiyi da ita Amma dole Yana buqatan yi mata Hakan sbd cike aiki.
Ja idanuwanta sukai tareda fitowa kaman zasu fado sbd shaquran da yayi mata,
Bude Baki tayi tana kokarin shidewa ta mutu ya yada ledan hannunsa Daya da bakinsa ya watsa mata kwayoyin gabaki dayansu cikin bakinta tareda sakin wuyanta taja Wani azababben numfashin Daya Saka kwayoyin wucewa cikin maqoshinta zuwa cikinta gabaki dayansu a take.
Zubewa tayi qasa tana riqe wuyanta cikin tsananin azaba tana Tari tareda Jan numfashi cikin wahala da azaba.
Tsayawa yayi kallanta Yana gyara gaban rigarsa data riqe datana kokarin sheqewa.
Tarinta lafawa yayi ta dago jajayen idanuwanta ta kallesa tareda Bude Baki zatai magana Wani irin jini kaman Wanda aka tunkudo daga cikin cikinta ya tunkudo da qarfin gaske daga bakinta idanuwanta na kakkafewa jikin na wata irin jijjigan data Saka bullet din Baya sbd kada ta tabasa.
Fitowa Mam yayi hannuwansa da qaramin towel Yana goge hannuwansa Daya wanke daga toilet na qwayoyin daya taba.
Kallanta Yayi Yana nufar inda wayarsa take y dauka Yana zaunawa yace
“Ku qarasa aikin ku miqata”
Allura bullet ya fitar ya qarasa gurinda take kwance tana mummunan jijjiga har lokacin ya durqusa gabanta tareda Saka hannu ya danne kanta a qasa Babu shakka ko tinanin Munin kwayoyin da aka afka mata ya soka alluran cikin Naman wuyanta tareda danna mata ruwan cikin Syringe din da suka Saka komai nata sanqarewa a take kaman gawa,
Wasu azabbin Hawaye ne masu zafin gaske Wanda bama hawayen bane a zahirance ruwan azaba ne suka gangaro Dan kuwa Babu abinda Bai tashi aiki daga jikintaba bayan ranta dayake Nan Bai fita ba sai idanuwanta da suka qafe basa iya rufuwa.
Jinin dayake zubawa bakinta ahankali ya Dena sai gashi Yana gangarowa ta cikin kunnuwanta da hancinta a hankali.
Dauke Kai Mam yayi daga kallanta Yana duba wayarsa sedai yanda jinin ke fitowa ta hanci da kunnenta tareda jijjigan datai kafin jikinta ya tsaya cak ya sakashi ajiye wayarsa gefe Yana karantar yanayinsa a matiqar tsanake yanayin Haroon irin Hakan Yana dawo masa dan a irin wannan mummunan yanayin ya tsinci ‘dansa.
Wani sarawa kansa yayi Yana sake zurfafa kallo da tinaninsa,
Shigowan Sako ne a wayarsa ya sakashi miqewa zai nufeta Dan tabbatarwa sai gashi sunan Dr zayyan ya bayyana kan wayarsa shine ya tiro masa sakon.
Bai Budeba Saida ya sake karance yanayinta tsaf kafin yace su wuce da ita din bayan kammala shiryata.
Cikin rashin Imani da tausayi bare Tinawa ko kallanta a mace bullet da yaronsa Daya suka goge duka Wani jinin Daya Bata jikinta kafin bullet ya sake shaqa mata cocaine da take tayi cikin kanta Amma k motsi Batayi Dan kaman Babu rai kwata kwata a jikinta.
Mota suka Sakata tareda zaunar da ita kaman mutum suka dauko Jakarta da wayarta Dan konawa.
Karfe Daya da Rabi na Daren suka shigar da ita asibitin Wanda kafin Daren ne tini aka sauya md da wasu daga cikin likitocin Da Mam ya buqata Hakan Dan haka Koda gari ya waye ma’aikatan asibitin sun tashi da sabuwar patient dinsu me suna Ameenatou Omar wadda da yawa sunyi mamakin sunan Daya Zak Dana patient din Data bar dakin haka zalika ita nata haukan a abinda aka sanar dasu Shan qwayoyine ya juyar da ita haka gaba Daya ta koma kaman mutum mutumi.
Kafin goman safe tini aka rufe case din Ameenatou gabaki Dayansa tareda sabuwar Ameenatou sbd likitoci tini suka fara binta da alluran ganin ko zata dawo daidai daga gawa-mutum Data koma Kuma har lokacin idanuwanta a Bude suke basu rufeba.
****Sakon Dr zayyan Daya shigo wayar Mam ba komai bane face results din Haroon da bayanan kwayoyin da suka samu a cikin jininsa lokacinda Yana Raye da Akai masa wannan mummunan abin tareda yawan adadin wadda suka samu a jinin nasa,
Binciken Jamaal NE da Shine yayi masa kusan duka test din a lokacin tareda results dinsu na duka awon da sukai masa lokacinda ya koma hannunsu Poland duka komai Siddeeq ya hada ya bawa Dr zayyan akan ya turawa Mam din da nufin yayi mantuwa ne JAMAAL zai turawa.
Mam Bai Bude sakon ba sai dare Dr zayyan ya kira wayarsa Kai tsaye lokacin Yana zaune Yana kallan Wani news hankalinsa Kuma na ga tinanin irin rawar da lam yake takawa a gabansa da nufin bai saniba,
Me Lameenu ya daukesa?
Yana tinanin duka wannan shekarun dasuka debo Yana aikata Barnar datafi tasa shi Lameenun zai iya lalata masa aiki ne na burin shekaru??
Hmmmm dukiyar Omar tasa ce kaman yanda yake sake tabbatar da Hakan,
Babu Wanda ya Isa ya shiga tsakaninsa da burinsa na mallakar dukiyar Omar wadda ta Sakasa komawa Mam din dayake a yanzu.
Ameenatou da lam ke kokarin illatawa sbd Abu biyu ne ya sani,
Sbd dukiyar Omar da Kuma tsoron zamanta Sirikitarsa shi Mam din.
“Tabbas lameenu dole kaji tsoro ko shakkar barin Hakan Dan kuwa Omar a hannuna yake tinda yarsa tana auren “Dana,jinina,tsatsona,
Ameenatou itace mukullin arzikin Da duka jinin Dana zubar Dan share fage Bai iso gareniba sai data shigo hannuna,
Ameenatou ayanzu ko ubanta Daya haifeta bazai iya rabasa da ita ba Dan kuwa Babu Wanda bazai iya batarwaba akan ta shigo hannunsa ta dawo gidansa ta zauna a qarqashinsa a matsayin sirikarsa da zai iya komai akanta Dan itace key na tarin Zinariyar Daya Sha jini Babu adadi akanta,
Dan haka kafin mahaifinta da Jamaal su San inda take Yana buqatan Rigan kowa samunta Dan dawo da ita gida a karkashinsa sbd shigowarta hannunsa zai basa Daman mallakan Abu biyu dayafi tsananin so da buqata a rayuwa wato ‘dansa JAMAAL da dukiyar Omar harma da mutuwar Omar din.
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!
ZafafaBiyar
93
Kallan wayar gefensa yayi ganin sunan Dr zayyan ya Sakasa daga Kiran sbd lokacin daukan Kiransa ya wuce hakama Babu wanda yasan ya dawo kasar.
Daukan wayar yayi cikin nutsuwa da Kwanciyar hankali.
“Ranka ya Dade,Sir ya gida?ya family?
“Lfy kalau alhmdlh Dr,
Yaya aiki?
“Alhmdlh Sir,
Am Daman sir akwai Sako Dana Turo Wanda ba naka bane na Dr JEEY ne an Dan samu matsalan sunane danajebfr turawa sbd SEELAHs din dayake Daya,
Ina fatan ranka ya Dade please basai ka duba ba zaka iya gogewa kawai
Sakon is confidential, very very personal Sir.”
Numfashi me sanyi Mam ya sauke cikin nutsuwa yace
“Kace na JAMAAL ne??
“Yes Sir”
“Its okay,ban duba sakon ba Daman so zan gogesa”
Godia Dr zayyan yayi Yanawa Dad din sallama ya ajiye wayar.
Mam kallan wayar hannunsa yayi tareda ajiye gefensa yaci gaba da kallan dayakeyi sedai hankalinsa kwata kwata ya shiga akan me sakon ya kunsa na JEEY din Kuma anan asibitinsu Nigeria,
A saninsa JAMAAL bazai iya sake wata alaqa da asibitinsu ba indai ba abinda ya shafi Haroon bane, to Kuma Haroon ya rasu meyene nasa,Kokuma Menene Jamaal yake nema a asibitin tasu.
Kodai kaisu qasa yake kokarin yi boye??
Juyowa yayi ya Kalli wayarsa yanajin zuciyarsa na shiga shakka Dan kuwa yasan fiyeda Hakan Jamaal zai iya,
Shi kansa yasan Jamaal din Saiya kaisu qasa koman Daren dadewa Dan haka yakeson daidai score dinsa da duk Wanda ya tabasa kafin wannan lokacin tareda mallakan abinda yakeda burinsa tin kuruciya kada suyi wahalar banza da dakon zunubin banza har lahira Dan kuwa idan Basu samu dukiyar Omar da itace sanadin duka wannan abubuwan to tabbas sunyi dagon banza.
Hannu ya miqa ya dauki wayarsa tareda Nemo sakon ya budesa Kai tsaye Yana tattara nutsuwansa ga karanta koma Menene.
Bude sakon yayi tareda fara karantasu Daya bayan Daya Yana kasa fahimtarsu da kyau.
Sake dawowa Baya yai yafara karantawa dakyau Yana fahimtar duka results ne da awo awon Haroon da abubuwan da aka samu a jininsa kafin rasuwarsa,
Daga karshe Kuma results din Dr Dee ne guda Daya da results dinsa yazo daidai Dana Haroon Shima akan abinda ya kashesa da abinda yakusa kashe Haroon din koma yace ‘dansa ya Dade da mutuwa yawon kawai yakeyi hadarin mota ya qarasa mishi shi,……..wait wait wait wait.. accident din auren Haroon mota ce ta takasu,Kuma drivern motan a gurin mutane suka rufesa da duka suka kashesa,Motar Omar Haroon yabi………
Ajiye wayarsa yayi hannuwansa na daukan rawa sosai zufa na tsinke masa,
Ruwan Dake gabansa ya dauka yakai bakinsa yasha.
Daya bayan Daya yake sake jera abubuwan kansa cikin tinaninsa,
JAMAAL kenan yana tinanin illata Haroon Akai duk tsawon wannan lokacin?
Yana sane kenan yake bincikensa a boye Dan Ganowa,
Kwayoyin da suka kashe Dr Dee sune suka kashe Haroon?
Menene hadin kwayoyinsu?
Kwayar data kashe Dr Dee yanada tabbacin kwayarsu ce Amma Bai taba kawo tinanin ko a mafarki ba ‘dansa na cikinsa kwayar ce tayi masa illa,
Meya hada haroon da wannan kwayoyin?
Kota Yaya kwayoyin Nan suka Isa ga dansa BB Ya sani Kuma zai bayyanarda saninsa Dan kuwa Koda Haroon ne da kansa ya Siya yasha Saiya tabbatarda Wanda ya siyar masa din yabisa inda yake,
Idan Kuma Wani ne ma ya illata masa shi to bayanin dai duka dayane.
Wayarsa ya daga cikin nutsuwa ya Saka Kiran Lameenu Yana daidaita kansa tareda bayyanarda nutsuwansa a sauti.
Lokacinda Kiran ya shiga wayar Lameenu Yana zaune tareda matarsa mum Sarah suna magana tana zuba masa fresh Madara me sanyi a cikin bowl din fruit Dake gabansa.
Kallan wayar yayi Yaga sunan Mam,
Da mamaki ya sake kallan wayar sbd saninsa Mam Baya kasar,
Sake dubawa yayi da kyau sai yaga Whatsapp call ne Dan haka ya dauki wayar Yana ambatar sunansa da cewa
“Ya sauka ne??
Dan murmushi Mam yayi Yana jeho masa gaisuwa suka gaisa suna shiga zancen abubuwa daban daban tsawon lokaci kafin Mam yace
“Ina Poland tareda Jamaal yayi rashin lfy nazo dubasa Amma bamu Hadu ba sbd zafin kansa yaqi sauka har yanzu,
Amma Kuma na samu Wani zance me daure Kai akan rasuwar Haroon a bakin Siddeeq batareda sun San naji Hakan ba,
Jamaal Yana zargin mune muka kashe Haroon Dan haka bincike ake masa sosai,
Binciken ba abin damuwarmu bane sbd nasan Babu Wanda ya Isa ya kashe ‘dan Mamman Seelah idan ba Allah ba,
Amma abin mamaki anan shine Dr zayyan naji ya kira siddeeq Yana sanar dashi sun samu hada results din Haroon Dana Wani Dr da akace ya rasu kwanaki………….
Ruwan Madarar da aka zuba cikin fruit salad dayake Sha ne ta biyo ta hancinsa da karfi cikin sarkewan tashin Yana dire bowl din har Yana zubewa a shaqe yana dedeta muryansa yace
“Me yake kokarin yi da results din Wani daban Kuma??
Meye amfani ko dalilin Hakan?
Haroon ya Riga ya rasu yabar Dan uwansa ya kwanta lafiya,
Kuma yasan dai Babu yanda zaayi mu illata Haroon da kanmu sbd shi ‘dan mu ne”
Murmushi me sauti tareda ajiyan zuciya Mam ya sauke Yana sakewa a natse yace
“Nabari su hadasa da results din Dan Nima inason Jin Menene sakamakon”
Zufa lam ya share Yana miqawa Mum Sarah hannu ta Sako masa tissue ya sake goge hancinsa da ruwan Madara ke fitowa ciki har lokacin.
“Hakan ma shine daidai muna buqatan samun results din kafin JAMAAL din Amma sbd kada Akai masa abinda zai ruguza mu batareda mun saniba”
Murmushi Mam ya sake sakewa Yana cewa
“Dayake shi din jinina ne Magajina zai iya samun Hakan Amma bayan shi kansa ganin akwai Wanda zai taba Mam Seelah tabawa irin wannan ya miqe kuwa?”
Dariyan karfin hali lam ya sake Yana janyo Wani zancen.
Sallama sukai Mam Yana ajiye wayarsa gefensa idanuwansa na sauyawa sosai sbd ya karanci abinda yakeson karantar.
Lameenu seelah yayi wautan datafi shiga ruwa da hular dutse.
Wayarsa y dauka Kai tsaye ya kira bullet yace a Saka ido a gidan Dr zayyan a Gani idan zaa Kai masa hari a gidansa.
Hakama a tanadar masa kwayoyinsu zaiyi gwajin overdose da normal dose ga mutum biyu Daya overdose Daya normal dose Kuma a cikin ahalin seelahs zaiyi kwajin idan har ayau ankai farmaki gidan Dr zayyan zancen ya sake Bude masa da kyau.
Yana kashe wayarsa miqewa yayi ya shige ciki Yana Jin Asalin jininsa na Seelahs na Wani irin tafasa da kunar da Bai taba samun kansa a cikiba,
‘dan cikinsa ake maganar anyiwa mummunan illan da tai kusan sanadinsa koma tayi din Dan ko baiyi accident ba mutuwar zaiyi sbd kwayoyin bazasu taba barinsa ya rayun ba,
Tabbas zaiyi gwajin abinda yagani a ranar da Haroon dinsa ya ringa aman jini da kusan mutuwa,
Zaiyi gwaji ga mutane biyu da Hakan zai girgiza kowa Dan tantanve yawan adadin Wanda suka durawa ‘dansa kafin ya waiwayi Wanda yayi aikin gaba daya.
Lameenu kuwa tinda ya ajiye wayar yake Neman wayar BB Amma kwata kwata Baya samu Dan haka dole bullet ya kira Kai tsaye sbd idan gari ya waye komai zai iya faruwa idan Dr zayyan ya aikawa JAMAAL sakamakon komai zai iya faruwa Wanda yasan sanin JAMAAL kadai zai iya zautashi bare Mam ya sani.
Mum Sarah Kuma itama tashin hankalin take Neman shiga na Neman Aliyah da aketa yi tin dazu Babu zancenta Babu labari,
Siyam kuwa ma Bata qasar sai satin zata dawo Dan haka hankalinta ya tashi tanason sanar masa Amma ganin Halinda yake ciki na Kaida kawo Yana hada zufa ya Sakata kasa sanar masa taci gaba da Kiran Aliyahn.
*Sai dare sosai suka Isa lokoja lokacin Ameenatou tayi Nisa sosai a bacci,
Taxi suka dauka har kofar sabon Dan qaramin gidan dasuke haya Hafiz ne ya Bude gidan bayan ya sallami me motar suka shiga Ameenatou na qanqame hannun Babbah sbd duhun datake Gani tafara Kiran sunan jamaal Dana sister Ashley.
Da sauri Hafiz ya qarasa ya kunna wutar tsakar gidan Yana cewa gashinan ya kunna mata haske.
Rintse ido tayi tana Jin kaman zata tsorota Amma yanda suka zagayeta kowa na kokarin rarrashinta ya Sakata fasa rikicewa ta Bude Baki a hankali cikin sanyi da kasala tace
“Ameenatou zatayi fitsari,
Kuma Ameenatou zatasha tea”
Dadah ce ta zare mata qaramar hijab din kanta tareda kama hannunta zuwa toilet din tsakar gidan dayake fes takaita Tayo suka fito.
Babu maganar gyara a tsakar dare Dan haka salloli sukai Dadah tayiwa Ameenatoun wanka Hafiz ya kawo tea da bread tareda kwai aka Bata Tasha tea sosai Amma bataci kwan ba tana gamawa tafara neman Jamaal kafin ta rikice bacci yayi gaba da ita.
washe gari da safe gyaran gidan dadah tayi tareda gyare dakin Ameenatou din tsaf tai mata wanka ta Saka mata kayanta ta zaunar da ita tana binsu da kallo kowa na faman yimata hidima kaman zasu cire mata ciwonta a rana Daya lokaci lokaci tana Ambatar a kira mata Jamaal da sister Ashley.
Abinci dadah ta Dora Babbah kuwa gefen Ameenatou Shima Akai masa shimfidar ya zauna Yana tayata duka shiririta ko rikicin da zatai
Hafiz kuwa wankin kayansu da suka dawo dasu yayi harma Dana Ameenatou din Yana gamawa ya fita aiki Super market din dayake Aikin yamma.
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
ZafafaBiyar
94
*Karfe 8 na safe siddeeq yayi parking motarsu a kofar gidansu Babbah tareda fitowa motar Yana gaisawa da Jamaar dasuka tarar kofar gidan suna firar safe.
Shima fitowa yayi idanuwansa a sauye sosai sbd ciwon Kai da rashin baccin da baiyiba,
Bai iya kallansu ba ko barin Suma su Kallesa da kyau ya amsa gaisuwansu Yana wucewa gaba sedai ko kofan gidan Basu Isa ba aka sanar dasu Babu kowa a gidan.
Dakatawa yayi batareda ya juyo ba
Siddeeq ne ya juya Yana tambayarsu a natse suka basa tabbacin Babu kowa tsawon lokaci hakama gidan tini su Babbah suka siyar dashi Babu Wanda yasan inda suka koma.
Rintse idanuwansa da suka qara ja a take a gurin Jamaal yayi kalaman da ake fada suna ratsashi da radadi.
Juyowa yayi sai a lokacin ya Kalli mutanen ya bude baki yace
“Tsawon Wane lokaci suka siyar da gidan?
Babu me communicating dasu?
Waye yasan inda suka koma?
Wane anguwa a cikin Nasarawa suka koma kokuwa wane gari suka tattara suka koma??
Babu me amsar tambayarsa ko Daya sbd yanda ya jerosu a tare cikin tsananin tashin hankali da buqatan amsa kawai ya sake rudar dasu akan tambayar Amma tinda Basu da sani haka suka sanar dashi babu ko Daya.
Wani jiri ne ya dipesa sbd BP dinsa da yayi raising take,
Da sauri cikin tashin hankali siddeeq ya riqesa tareda Bude masa mota yace ya koma Amma Sam Bai yadda da Hakan ba idan ba gidan ya shiga ya Gani da idonsa cewan basa ciki ba.
Da kafa yayiwa kofar gidan bugu Daya ta Bude ya shiga gidan Kai tsaye Siddeeq na biye dashi sbd ganin Baya Wani Gani sosai zai iya faduwa,
Ga rashin lafiyansa da Bai gama warwarewaba ga tashin hankalin rashinta da rashin baccin dayake tareda shi.
Kofofin dakunan gidan ya ringa shiga Daya bayan Daya Babu komai sai qura da qadangaru.
Rintse ido yayi Yana yiwa Baya kirjinsa na tsananta Wani irin nauyi da radadin da Bai taba jinsa ba a rayuwarsa,
Ina suka tafi da Ameenatou?
Ina suka boyeta?
Meyasa zasuyi masa Hakan?
Meyasa zasu dauketa batareda sani ko izininsa ba.
Siddeeq dayaga Yana Neman kasa tsayuwar da sauri ya qaraso ya kamasa suka fito ya sakashi mota sedai ko tafiyan Mintina biyu basuyiba jikinsa ya rikice da mummunan zazzabin Daya Saka har Wani rawa jikinsa yakeyi me ban tsoro.
Masaukinsu ya nufa dashi da sauri tareda Neman likita a waya Babu jimawa likitan ya iso yafara dubasa tareda basa taimakon gaggawa jikin ya Dan samu sassauci Amma ciwon Kam Yana Nan.
Ganin Hakan siddeeq ya fita bayan Jamaal din ya samu bacci ya bazama cikin mutanen dayasan dukkaninsu sunyi Hulda da muamala dasu Babbah da Hafiz harma da Marigayi Abdul ya ringa tambaya da bincike ko zai samu Wani Dan bayanin dazai taimaka musu Gano inda su babban suke Amma Sam Babu wani bayani ko kadan.
Haka ya wuni Shima a wahalce ya raba hankalinsa biyu tsakanin Jamaal dayake kwance da bincikesa.
Sai dare ya dawo ba Wani bayani Shima Bai Wani jima a zaune ba ya wuce dakinsa sbd zazzabin dayake cinsa na wahala da damuwa me tsananin gaske.
Washe gari daga shi har Jamaal acikin ciwon kowannensu ya daure suka sake bazama nema Jamaal kansa na Neman kuncewa Dan Bayan tashin Haroon dayake na mutuwa bai taba rasa abinda yakejin zai iya zauncewa ba idan ba ita din ba,
Jin yakeyi Yana zarewa daga cikin kansa,
Jin yakeyi kaman ya cinnawa koina wuta sbd rashin sanin inda take.
Duk yanda yaso dannewa ciwon da zucuyarsa keyi ya kasa dannuwa ba tsammani ciwo me tsanani ya kwantar dashi Wanda ya Saka dole Siddeeq daukansa suka koma Abuja kwanansu Daya a can suka wuce Lagos suka dasa sabon bincike acan.
Rama da sauyin da JAMAAL SEELAH yayi a cikin kankanin lokaci ya Saka hankalin Mam tashi tareda Siddeeq Dan haka kowannensu ya sake haukacewa gurin Neman inda su Babbah suke.
Mam yafi kowa sanin Babu Dan ta’addan dayakai Babbah Dan kuwa ya iya boyon da wlh bazaka iya gane inda yake ba sai idan kaddara ce ya Sakaka haduwa dashi sbd sune shedan Hakan,Saida sukai shekaru ashirin suna Nemansa kafin Allah ya kawo musu kaddarar haduwa dashi,
Sbd Jamaal da nasa burin Shima bazai taba iya zama ba batareda ya Nemo Sirikitarsa ba Dan kuwa har abada sirikitarsa bazatai rayuwar talauci da garari ba.
Lameenu da hankalinsa yake kwance cikin Jin dadinsa baisan abinda yake faruwa ba sbd a ranar Daya kira BB Bai samuba bullet ne da kansa ya bugar da BB yakuma Kashe wayarsa Dan yasan shi Lam din zai kira idan Bai samu BB ba hakan ce kuma ta faru dan haka yana kiransa ya sanar dashi akwai sakon da dr zayyan zai turawa jamaal yaje ya tabbatarda sakon bazai taba zuwa ba koda daukan ran zayyan dinne ayi.
“Ba case Boss” yafada masa tareda kashewa.
Mam bullet ya kira ya Sanar masa komai.
Numfashi me sanyi Mam din ya sauke yace masa yayi abin ya kamata yayi akan aiken ya kashe wayarsa.
A tsakiyar Daren bullet yakaiwa Lam laptop Dake dauke da results din aciki da wayoyi biyu da Suma duka akwai result din a ciki sai takardun results din da akai printing duka Wanda aka turawa Mam ne suka rarraba a wayoyin da laptop tareda printing ya sanar da Lam ga komai nan babu copy ko daya a hannun kowa harshi dr zayyan din.
Hakan yayiwa Lameenun daidai Dan haka da hannunsa ya fasa laptop da wayoyin ya hadasu guri Daya da takardun ya kona tukuna yaji sanyi.
Wannan ne ya Saka ya jisa daidai ya dawo da hankalinsa kan Aliyah da akace Bata dawoba Batama kwana gida ba tin jiya.
Kasancewan tana Hakan wani time din ya Saka Bai kawo tinanin komai akan ‘yarsa ba seda dare ya Kuma yi sai gashi Kuma Tayo sakon tafiyan gaggawa ce ta kamata ya wuce South Africa motanta ma tana office a aika a dauko akwai key a hannun pa dinta.
Daddy dinta da mummy Sarat ya turawa Dan haka hankalinsu ya Dan kwanta sbd ba yanzu ne ta Saba Hakan ba.
Damuwan yanayin JAMAAL data rashin ko information Daya me amfani da zai kaisu inda Babbah suke ya Saka Mam barin lam tukuna Dan daman ko Bada wannan tashin hankalin ba a tsare yake lamarinsa bazai taba lam ba Saiya fara gwajin dosage da sukai amfani dashi ga dansa tukuna,
Bazai illata lam ba ta hanyar tabasa Amma yayi alkawarin cikin qanqanin lokaci zai rabasa da dukkanin abinda yakeso duniya tin daga kan mutum har takarmin sakawa.
*Duk yanda suke tsammanin JAMAAL nada karfin hali da dauriya lamarin yakai Wani matakin da dole Mam ya sanar da Siddeeq ya lallaba Jamaal din su koma Poland yayi jinyar acan idan ya warware ya dawo Kuma yayi masa alkawarin kafin ya dawo bazai taba zaunawa batareda angano su Ameenatou dinba.
Siddeeq ma yayi Naam da Hakan sbd yasan Mam a yanzu dayasan Ameenatou matar JAMAAL ce bazai taba iya cutatar da ita ba haka zalika bazai bari kowa yayi Hakan ba sbd Jamaal din sosai yake jin jikinsa.
Duk yanda sukai JAMAAL Baima Basu fuskan aminta da tafiyansa yabar qasar ba batareda ya Nemosu Ameenatou dinba.
Kudi ya sake sosai anata nema da bincike Amma Babu inda ake samun komai,
Siddeeq kansa ramar yakeyi sosai duka sun tashi daga Yan kwalisar Maza masu class da dukiya sbd tashin hankali da damuwa,
Jamaal Wani irin Sumar Kai data qasumba ya tara ya qara haske sosai ya koma kaman balarabe ba batureba hakama ramarsa ta dan bayyana,
Gaba Daya yanzu Baya kowanne Aiki daga na asibitin harna office bayan yawon masallatan Lagos Babu abinda yakeyi ko zai Hadu da babban a masallaci kaman yanda Dad Omar yayi,..
Siddeeq da damuwan Jamaal din ta tsayar da tasa rayuwar Shima tinin ya sauya Shima daka gansa zakasan ya sauya komai nasu ya tsaya cak bayan yawo a garin Lagos da kewanta Babu abinda sukeyi.
Hakan yana mugun cin Mam gashi duk wata hanyar da Lam zaisan abinda ake ciki ya biya ya toshe suna cigaba da huldodinsu batareda ya taba nuna wutar datake cin jini da zucuyarsa ba akan lam din.
A cikin wannan lokacin ne Mam yayi tafiya daga can ya wuce Poland ya taba lafiyar Dr Aleena sbd son Jamaal ya dawo Poland din
Aikuwa Hakan Akai lokacinda aka kirasa kan mum dinsa jikinta ta rikice sosai gaba Daya kwana biyu kacal ya qara ya tattara ya tafi Poland din da nufin tsayawa ya samarwa mum din sauki wannan Karan Nigeria zai tattara da mum dinsa gabaki Daya su dawo inshallah sbd bazai taba iya rayuwa a wata qasar ba Kuma sanin AM tana Nigeria koma inane.
Tafiyarsu ta Saka hankalin Mam kwantawa Amma har lokacin Bai motsaba Yana jiran Lameenu ya illata Aliyah Dake asibitin tukuna Dan haka ta nasu bangaren komai ya lafa Yana tafiya a tsanake ba hayaniya lokaci kadai Mam ke jira sedai ta bayan fage Yana Tara dukiyarsa da sunayen ‘yayansa da tsohuwar matarsa Dr Aleena da nufin Yana ware musu dukiyarsu ne Daya cinye Kuma duka Hakan ba tareda sanin lam ba Dan kuwa ya Siya gidaje sosai da motoci tareda filaye ba iya cikin Lagos ba Dan so yakeyi ya rusa lam da kyau.
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
ZafafaBiyar
95
Rayuwar su Babbah yanzu ta rufin asiri ce sbd Basuda Wani abin riqe Kai sai Yan dubaru da aikin da Hafiz yayi ya samo kudi,
Lallaba rayuwarsu sukeyi duk da Babu ranar da Babbah Baya tsinewa hada zuria da jinin SEELAHs sbd sune sanadin lalacewan ahalinsa Dake zaune cikin zaman lafiya da Kwanciyar hankali gasu yanzu sun qare kullum a sauyin guri yake da boyo,
Yariga ya dauki kaddarar rashin Abdul sbd yasan shikam ya huta inshallah Yana cikin rahamar Allah Amma a duk lokacinda ya Kalli yanda suke fama da Ameenatou idan rikicin ciwonta ya tashi akan sai ankaita gurin Jamaal ko sister Ashley sai yaji ya sake tsanar duka wanda yake ahanlin seelahs.
Sunsha fama da tashin hankali da damuwa akan Ameenatou da ciwonta farko farkon dawowansu da ita har suka Saba suka fahimci abubuwan datake so da Wanda bataso,
Kullum duk tsanani duk rintsi sai Hafiz ya shigo mata da kayan tea da fruits sbd sune abinda take ci Sam sam Bata Wani son abinci sai an hada da dubaru da Kiran Ashley take ci..
Duk Wani tsananin so da kulawan da suke Bata a abaya a yanzu data koma haka sai suka ninku sbd ko quda da sunada hali bazasu so ya sauka a jikinta ba,
Tattalinta sukeyi tareda tsananta nema Dan hada abinda zasu samar mata lafiya,
Hafiz aiki yakeyi tuquru tareda Neman Aiki da takardunsa,hakama Babbah ya sake ya qara samun lafiya sosai yafara fita Neman Shima.
An dauki lokaci Dan haka itama Ameenatou din tini ta sake a cikinsu hankakinta ya kwanta Kuma ahankali ahankali sai tana samun sauki kanta na sakewa harma kaman tana tinawa Kokuma kokarin Tina abubuwa da dama na rayuwarta.
Hafiz ya Dade komawa mutum me Tsananin zuciya da son ‘yanta Kai,
Abinda ya samesu ya tabasa sosai tareda sauya masa rayuwa,
Rayuwa yakeson shi da iyayensa da yar uwarsa suyi kaman kowa,
Rayuwa yakeson suyi ta yanci da tsayawa Kai,
Rayuwa yakeson suyi batareda tsoron kowaba ko shakkar kowane lokaci Wani abu zai iya samunsa,
Bazai taba iya yadda suci gaba da boyo suna yawon garuruwaba sbd suna tsoron rasa rayuwarsu ko Kuma ‘yar uwarsa,
Radadi da zafin Hakan sune suke cinsa Akoda yaushe dasu yake kwana dasu yake tashi,
Idan Yanason bawa rayuwarsu cikakkiyar kariya da yanci to dole ya Tara nasa abin duniyar Shima Dan haka bayaji Baya Gani bayan aiki da Neman kudi kawai.
***Dadah tinda suke indai zataiwa Ameenatou wanka a zaune take zaunar da ita a kujera da pant da halfvest a jikinta take mata wankan Dan haka Bata taba lura da yanda cikinta yake ba sai yau.
Zaunar da ita tayi taje ta dauko ruwan wankan tana ajiyewa Ameenatou ta zabura da sauri ta miqe tsaye daga ita sai halfvest da wando sbd kyankyason Dayayo cikinta daga karkashin bucket din.
Cikinta ne ya fito sosai fes dashi Wanda duk dare ta kwanta Bata iya Kwanciya daidai ya ringa juyi kenan tana jujjuyawa sbd rashin Jin dadinsa a jikinta Amma batasan me zatace ba Dan batama San wani abu a jikinta ba na Wani ran.
Makancewa Dadah take Neman yi gurin Bude ido da kafawa cikin Ameenatou idanuwanta gabanta yayi mummunan faduwan da sauran kiris paralyze ya kamata.
Sake yankewa gabanta yayi ya Fadi tana matsowa gurin Ameenatou din idonta a cikin Wanda yafara tsayi ya fito sosai.
“Innalillahi wainna ilaihirrajiun”
Hannunta dayayi mata wani irin nauyi sbd tashin hankali ta daga ta nufi cikin ta Dora Akai tareda dannawa kadan tajisa da taurin gaske,
Kafin ta cire hannunta Akai Ameenatou ta Dora hannunta akan na Dadah din tana cewa
“Babyn Ameenatou inji Ashley,
Ashley tace Babyn Ameenatou kada kowa ya tabasa…….
Yanke jiki Dadah tayi a bakin toilet din tsakar gidan ta zube qasa zaune jikinta na wata irin rawa sosai zuciyarta na tsananin bugun datake Neman bugawa.
Bakin na rawa tace
“Me kikace?
Zaunawa a kujeran wankanta tayi tana cewa
“Ashley tace baby ne anan Kuma babyn Ameenatou ne”
Hannu Dadah ta Dora Akai tanason fasa ihun tashin hankali Amma Kuma batasan ma me zata fada a cikin ihun ba.
Babbah Baya gidan hakama Hafiz bare a taimaketa da radadin dayake Neman illata ganinta da Jinta,
Rarrafawa tayi ta dafa ta tashi sbd kasa yadda dataji tanayi da wannan mugun fata da mafarkin.
Hannuwanta na rawa jikinta Babu karfi ko kadan ta danne abinda take ji Akai wankan tana kasa kallan cikin Dan tsoro ma takeji fatanta zancen rashin hankalin Ameenatou dinne kawai take maganar baby a cikinta duk da girman cikin ma ga fada Hakan Amma bazata iya yadda cikin mutum na haihuwa ne a jikin ‘yar yarinyarsu ba da batama cikin hankalin kanta.
Kwata kwata ba nutsuwa ko Kwanciyar hankali ko Daya a tareda dadah suka fito ta shiryata cikin doguwar rigar material da Hafiz ya siyo mata su a kayan sawa tinda batada wasu kayan a tareda su.
Duk yanda taso dafa abincin Rana kasawa Dadah tayi sbd zazzabi ne na tashin hankali ya rufeta take,
Tea kawai ta hadawa Ameenatou din ta Bata tana sake zurfafa a tinanin abubuwa da dama da Suka sauya daga Ameenatou din Daya kamata ace sun gane Amma sbd ganin rayuwarta ma ta sauya gaba Daya ya Sakasu daukan duka akan kanta ne Daya juya.
Karfe Hudu na yamma Babbah ya dawo gidan dauke da ledan fruits Daya siyo a hanyarsa ta dawowa daga inda ya samu Yana Dan shiga kasuwancin dabbobin Daya Saba.
Zazzabin Daya tarar da Dadah ya Sakasa mamaki Yana zaunawa yace
“To lafiya dai kuwa?
Meya sameki ne tinda lafiya kalau muka fita muka barki kina aikin gidan,
Ko cizon sauro ne? To Amma Kuma ai bamada Wani sauro tinda Akai akai anawa gidan feshi sbd yar buduwata da banason sauro ya ciza”
Ajiyan zuciya ta sauke idanuwanta sai a lokacin suka cika da wasu hawaye masu tsananin radadi da ciwo ta dago ta Kalli Ameenatoun Dake kwance tana bacci ita Kuma tanai mata fita.
Ajiyan zuciya ta sake saukewa a Karo na uku kafin ta dago ta Kalli Babbah Daya zuba mata ido Yana jiran abinda zata fada Dan bayason delay a gurin Bada labari ko Fadar Abu.
Sanyi jikinta yayi hakama muryanta tace
“Babbah Ameenatou ciki ne a jikinta ga dukkanin alama Dan ni dai na kasa tabbatarwa a rude nake Kuma itama da kanta tace baby a cikin Ameenatou…..”
Kallan Ameenatou din yayi kafin ya juyo da kallansa kan Dadah yace
“Meyasa haryanxu kin kasa sabawa da yanayin tashin lafiyanta,
Kinsan yanzu batasan me take fada ba batasan Menene wannan ba bare wancan.”
Girgiza Kai dadah tayi idanuwanta na sake cikowa da Hawayen da suka gangaro mata tace
“Ciki Kam akwaisa da alama Dan gashinan a bayyane harya fito Dan kuwa da alama zaiyi wata hudu komai fiye,
Kullum saitace cikin Ameenatou tsalle sosai na dauka idan tana Jin yunwa take Fadar Hakan shiyasa duk ta fada saina Bata Wani abin taci da alama Motsi ne yake mata…….
Ajiye kankanar Daya dauka zai Sha Babbah yayi Yana sake kallan Ameenatou din dakyau ya dawo da kallansa kan Dadah idanuwansa na sauyawa yace
“Wai maganar me kikeyi??
Cikin haihuwa ko me??
Gyada Kai tayi hawayenta na sake gangarowa.
“Ni bangansa ba to” ya fada muryansa na sarqewa.
“Nima wlh bantaba Gani ba sai yau Amma wlh Babbah naga ciki me girma Kam ni Amma na kasa yadda da cikin mutum ne a jikinta,
Nidai muje asibiti a duba mana Dan jinina Neman Hawa yakeyi da wannan babban tashin hankalin dayafi kowanne dayake Shirin bayyanar mana”
Wani azababben zufan tashin hankali ne ya fesowa Babbah lokaci Daya a ko Ina jikinsa,
Hannunsa dayake Dan rawa yakai goshinsa ya share tareda qurawa Ameenatou idanuwansa dasuka qarasa sauyawa gaba Daya suna yin wani Jan tashin hankali da masifa.
Kaman tasan abinda ake ciki ta juya Kwanciyarta ahankali zuwa Dayan bangaren Wanda Hakan ya bayyanarda cikin sosai take Babbah ya sarqe da yawun bakinsa da suka kasa wucewa sbd muguwar bushewan da maqoshinsa yayi take.
“Innalillahi wainna ilaihirrajiun,
Innalillahi wainna ilaihirrajiun,
Badai ciki ba wannan sedai koshi ne yayi mata yawa Amma tayaya zaa samu ciki a jikin yarinyar datake budurwa Babu miji,Babu hankali Kuma tana can killace asibitin da baama barin kowa shiga sai dole.
Wurgi yayi da kayan gabansa Yana miqewa tsaye jikinsa na sake jiqewa da zufa ya Saka takarmansa Yana cewa
“Shiryo asibiti zamu yanzu basai gobe ba”
Miqewa dadah tayi tareda shiga daki ta shirya ta fito ta dauko hijab ta tayarda Ameenatou ta Saka mata suna kokarin fitowa Hafiz ya dawo ya tsaya Yana kallansu cikin mamaki Amma Kuma ganin Babbah a mummunan halinda Bai taba ganinsa ba a ciki ya Sakasa Maida kallansa kan Dadah da jikinta yake a mace gaba Daya Babu kuzarin komai,
Ameenatou ya kalla itama yaga ita baccinta ne ma Bai isheta ba fuskanta duk a daure sedai itama a kasalance take.
Magana zaiyi Babbah ya dakatar dashi ta hanyar cewa suje kawai.
Ciki ya shiga ya ajiye ledan siyayyar kayan tea da wasu abubuwan Daya siyo ya fito ya rufe gidan ya biyo bayansu zucuyarsa Shima tini tayi nauyi ta shiga Wani mummunan damuwa Yana fatan ba wani abin ne ya samu Ameenatou dinba Dan zuciyarsa bazata iya dauka ba Dan yanzu haka duka nemansa akanta ne sbd ita yakeson yaga sun samu sauyin rayuwa itada iyayensu.
Mota Babbah ya tsayar ko Gani sosai bayayi sbd yanda zuciyarsa ke bugawa da hawan jinin Daya kamasa take Amma bazai iya tsayawa ba idan ba asibitin suka Isa ba likita ya kallesa ya fada masa gaskia duk da yasan gaskiyar zata iya illata rayuwansu gabaki dayansu Dan Ameenatou itace hasken zuciya idanuwansu da illa Daya gareta tamkar radadin mutuwa ne garesu.
Shiga motar sukai Hafiz na gaba ya kasa tambayar komai sbd fargaban abinda zaa iya fada masa duk da Bai taba kawo tinanin ciki ba sbd abune da yama manta da cewan ita macece ma gaba Daya.
Suna Isa asibitin Hafiz ya sake shiga rikitaccen tinanin ko Wani ciwon ne ya kama Ameenatou Dan haka ya matso da sauri ya kama hannunta Yana kallan fuskanta zaiyi magana Babbah ya silale qasa ya zauna Yana cewa Hafiz yayi komai likita zasu Gani yanzu yanzu.
Jin Hakan ya saki hannunta nauyin zuciyarsa na qaruwa ya Isa inda ake yanka Kati ya biya komai take aka Basu Kati sbd Babu layi Kuma asibitin private ne Dan haka duka abinda ya samo haka ya tattarasu Akai komai akace a shigo da ita.
Dukkaninsu suka shiga dakin ganin likitan.
Kallansu Dr yayi da mamakin ganin su dukan yace su fita ita kadai zasu bari.
Hafiz ne ya samu karfin yi masa bayanin matsalarta ta Rashin hankalin.
Hakan ya Saka Dr din Dan kallansu yace to yanzu Menene matsalanta.
Kallan Babbah Dadah tayi kafin ta Kalli Ameenatou din
Shi Kuma Hafiz su babban ya kalla Yana jiran Jin Abinda ya kawosu.
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!
ZafafaBiyar
96
Cikin sanyi da nauyin zuciya Dadah ta Bude Baki tace,
“Cikinta ne muka ga yayi girma Kuma Babu rashin lafiyar komai”
Kallan Ameenatou din yayi kafin ya Kalli su Babbah yace su Basu gurin Abar Dadah kawai.
Fitowa sukai Babbah kirjinsa na wani irin toshewa,
Hafiz riqesa yayi sbd har lokacin Bai fahimci komai ba.
Zaunar da Babbah yayi batareda ya iya cewa komaiba sbd ganin lamarin me girma ne Dan ba qaramin lamari ke Saka Babbah shiga wannan mummunan halin ba.
Zaunawa sukai shiru shiru kowa da abinda zuciyarsa ke sakawa cikin damuwa da fargaba har tsawon mintina kafin aka fito dasu zuwa gurin scanning tareda Dadah wadda bata iya kallansu ba.
Can ma Basu Wani jima sosai ba suka dawo suka shige office din ganin likitan sai gashi Shima daga bayan ya dawo ya shige.
Dadah ce ta fito ta kira su Babbahn ciki.
Tasowa sukai suka shiga suna kallan Ameenatou Dake zaune duk zazzabi na Neman taso mata sbd bata Saba wahala ba hakama duk an cakuda mata ciki gurin scanning ga yunwa tanaji.
Likitan mamakinsa ya fara bayyanarwa tareda tambayarsu basusan ciki bane da tana dauke da cikin kusan wata BIYAR Amma ace Basu gane ba.
Fiddo idanuwa Hafiz yayi da sauri cikin tsananin tashin hankali da mamaki me karfi Ya kalli Ameenatou kafin ya Kalli Babbah da Dadah murya na sarkewa yace
“Ciki Kuma?
Cikin haihuwan ‘yaya ko me??
Budurwan Babbah ake magana kokuwa wata daban??
Kukan da Dadah ta fashe dashi jikinta gabaki Daya Yana daukan rawa ya Saka likitan yin shiru cikin mamaki da tausayinsu Dan alama dai Wani ya lallaba cikin rashin hankalinta yayi mata cikin.
Daqyar Babbah ya iya Bude Baki da Dan karfin Daya rage masa yace
“Likita kace ciki?Kuma harna wata biyar?”
Ajiyan zuciya Dr ya sauke cikin sanyi kafin ya gyada Kai Yana cewa
“Eh inshallah”
Wani abu me nauyin gaske ne ya danne zuciyar Babbah Wanda ya Saka idanuwansa fara yin duhu Yana dafe kirjinsa.
Hafiz ne yayi karfin halin tare babban shida likita suka fito dashi Dadah kuwa kuka takeyi mara sauti tana share Hawaye.
Mota suka shiga da Babbah suka nufi gida Babu Wanda ya iya magana a cikinsu sbd babu Wanda zuciyarsa take bugawa daidai ko kadan,
Dadah sbd kuka Koda suka iso idanuwanta sunyi mummunan kumbura,
Hafiz kuwa idanuwansa ne sukai Wani mugun jajir hannuwansa na Dan rawa ya damqe takardan awon cikin datake hannunsa.
A tsakar gidan suka zauna kowa shiru Babu Wanda ya iya cewa komai har lokacin hakama Babu Wanda yake Gani ko ji daidai.
Wani radadi me tsanani idanuwan Hafiz keyi sbd abinda yake cinsu,
Zuciyarsa radadin Datake yasa har lokacin jikinsa yar rawa yakeyi,
Rintse idanuwansa yayi ya sake budewa sai kawai ya fashe da wani irin kuka Mai ciwo da radadin zuciya sbd ya kasa riqe abinda yake ji.
Kukansa ya Saka gidan ya sake daukan tsit hakama Babbah hawayen dayake riqewa ne suka gangaro masa Shima zucuyarsa na sake nauyi.
Kuka sosai Hafiz ke yi dukkanin jikinsa na jijjiga da rawa,
Duk masifar da suka shiga Bai taba kuka irin haka ba sai yau,
Kuka yakeyi sosai kaman ba namiji Mai karfin hali da jarumta ba.
Dukkaninsu kuka sukai Saida idanuwansu sukai jajir Ameenatou na zaune gefe tana Shan fruits itama jikinta a Sanyaye.
Sun jima a wannan mummunan yanayin kafin Hafiz ya miqe ya dibi ruwa a bucket ya shige toilet.
Wanka da alwala yayo ya fito ya shirya ya wuce masallaci sallan magrib da ake kira.
Babbah kuwa Saida Dadah ta taimaka masa ya samu yayi alwalan yayi sallan a gida Dan bazai iya fita.
Itama sallan tayi tareda Ameenatou Dake gefenta.
Shiru gidan yai Babu Wanda ke ko dogon motsi,
Saida Akai ishai Hafiz ya dawo gidan ruwa kadai yasha ya shige ya kwanta.
Ameenatou din kadai Dadah ta bawa tea Tasha ta shiryata ta kwanta Suma suka shige sbd Babbah tini ya shige sbd lafiyansa datake rawa tini zazzabi me karfi ya rufesa da nauyin kirji me tsanani.
Yanda suka ga Rana haka suka ga Daren Dan Babu Wanda ya samu bacci ya ziyarci idanuwansa idan ba Babbah da ciwo ya rufesa a cikin Daren Wanda daqyar sukaga safe suka tattarasa zuwa asibiti.
***Jinyar kusan sati biyu Babbah yayi a asibiti kafin aka sallamosa suka dawo,
Hafiz Shima ciwon ne yake Neman kwantar dashi Amma yayi karfin zuciya yaqi barin Hakan sbd idan ya kwanta shine bangon gidan Dan komai shike nemowa Dan haka ya sake sakawa kansa karfin hali Amma zucuyarsa bata qara lafiya ba daga ranar da cikin Ameenatou din ya bayyana garesu hakama Babbah lafiya tini tafara masa rawa gashi sun rufe maganar cikin a tsakaninsu batareda sun tsaya Jan maganar inda cikin ya fitoba sbd cutace ta tabbata an musu mummunan illa,
Idan ma sunje asibitin wahala ce zasusha kudin ma zuwan Lagos a yanzu basuda shi hakama Babbah har abada bazai yadda a nunawa Ameenatou dinsa yatsa ba,.kaman yanda suka reneta Babu Uba Hakan zasu reni abinda zata Haifa Babu Wanda har abada zai San fyade Akai aka samesa matiqar Yana Raye.
Ta bangaren Hafiz ma yabar maganar ne a yanzu Badan yabarta har abada ba Dan kuwa duk Wanda ya keta haddin yar uwarsa bazai sake zaman lafiya ba a rayuwarsa daga ranarda yacika kudinsa na inganta rayuwarsu zuwa Wani matsayin.,,
Bazai taba barin a nuna Yar uwarsa da yatsa akan ta haihu ba sbd duk Wanda yayi Hakan zai iya komai akansa,
Amma Kuma a yanzu babbar buri da qudurinsa shine Hana Hakan faruwa ta hanyar Saka rayuwarta matsayinsa Babu Wanda ya Isa ko kallo biyu yayiwa abinda ta Haifa da wata manufar.
Abubuwa sun fara yiwa iyalin gidan Babbah nauyi sbd Babbah da lafiya taqisa Sam Dan haka kullum a yawon Neman lafiyarsa ake asibiti
Hakama Ameenatou ma lafiya nata yin qasa sbd cikin da yanzu da gaske de ya fito tsufa yake yi,
Dadah ce a tsaye gurin hidima da Ameenatou da Babbah shikuma Hafiz gaba Daya ya koma abin tausayi sbd wahalar nema Dan cinsu da neman lafiyansu harma da sauran abubuwan.
Da kansa shi kadai yakai Ameenatou Akai mata register na awon ciki Yana Kaita duk bayan sati Daya sbd Dadah idan zasu barinta akeyi kulawa Da Babbah idan Kuma yaji sauki sai ita takai Ameenatou din awo.
Rayuwa tayiwa Hafiz nauyi sosai Dan Babu abinda yake kalla kaman haihuwan Ameenatou da Baya kaunar ko kadan tazo da matsala,
Hakama Babbah koyaushe maganarsa daya shine Hafiz yayi kokari ya tanadi komai kada Ameenatou ta haihu da matsala ko buqatan komai.
Duk yanda hafiz yake kokarin ganin samun aiki lamarin ya gagara Dan haka kullum yawon aikin karfi yakeyi shiyasa ba Wani abu yake samu ba duka wahalance yake koyaushe,
Cikin Ameenatou Koda ya shiga wata 8 Hafiz ya sauya kamanni gabaki Daya sbd azabar rayuwa da wahala tareda nauyin dayake kansa da yayi masa yawa,
Duk zafin Nemansa da yanda yake tinanin samun mafita kafin haihuwan Ameenatou lamarin ya tsaya cak Dan haka kawai ya yankewa kansa shawarar abinda zai inganta rayuwar Ameenatou dinsu da abinda zata Haifa tareda tsaronsu da samun yancinsu tareda tsayawa su fuskanci komai da kowa kansu a tsaye dan haka batareda sanin kowaba yafara neman hanyar da zai sanar da OMAR JADEN inda suke dan yasan duk inda yake zuwa yanzu yana can yana nemansu.
A yanzu dai Kam Tako ina dukkaninsu suna buqatansa musamman Ameenatou hakama shi nasa karfin Neman Yana Neman qarewa kaman Wanda Bai taba shiga aji ba,ga babba ma duk da ya samu lafiya yanzu Amma Babu karfin nema yanzu,ga Dadah ma duk wahala na Neman tsofar da ita,
Babu me farin ciki ko walwala a cikinsu shiyasa haryanxu sun kasa sakewa sosai a cikin mutanen anguwansu koyaushe suna kame a guri Daya.
Koda Ameenatou ta shiga watan haihuwanta ta sauya sosai tin daga kan lafiyan jikinta harta kanta sbd Takoma shiru shiru sosai ko magana batason yi hakama komai na juyewan kanta kusan ya dawo daidai kawai abinda take kasa tinawa kanta na juyewa wasu lokutan shine shin haroon Yana Ina??
Waye Jamaal a gurinta hakama waye Haroon??
Hakama kamanninsu na mutum Daya take Gani a idonta Kuma ta kasa tantance Ina kanta yake yanzu Ina ta baro.
Babbah da Dadah daidai gwargwado sunata Shirin haihuwarta Kuma Shima Babbah yanzu Babu abinda yakewa yarsa fata bayan kyakkyawar rayuwa ingantacciya itada abinda zata Haifa masa Wanda sun Riga sun rungumi kaddara basa fatan ma tsayawa Wani janye janyen Neman uban sbd rufawa Kai asiri.
Ta bangaren Hafiz ya zurfafa Neman hanyar isarwa da Omar Jaden Sako ta duk inda zai iya Amma rashin kudi ya Hanasa Isa ga wasu hanyoyin da yawa na Isa ga garesa dashi.
Har Abuja yaje so biyu Dan samun isarda sakonsa a companies dinsa Amma kwata kwata ko Daman shiga Bai samu ba bare Isa ga manyan da sune zasu dan iya masa hanyar magana da Jden din ko Kuma Ahmed hakanan yake kashe kudin mota a banza ya dawo.
MAMUH.
ZafafaBiyar
97
EDD din Ameenatou sauran sati uku Hafiz ya shirya kudaden da suka Tara na haihuwar ya cewa Babbah interview aka kirashi Abuja ya tafi Lagos kwanansa biyu Yana yawo a tsakanin companies din JDENS Dake Lagos Babu nasara harya Yanke shawarar dawowa dai sai Kuma ya tafi Dayan kamfanin Wanda shine ma ya fara zuwa daga farko.
Cikin ma’aikatan da zaawa interview ya samu ya shige daqyar Allah ma yasaka da takardunsa ya tafi Daman Dan Koda Allah zai basa wani aikin duk da basuda raayi ko kadan na zaman Lagos Kuma.
Director din kamfanin ne ya kallesa lokacinda ya gama jero masa bayanin Omar Jaden da kansa yakeson magana dashi idan da hali Kokuma a Isar masa da Sako Dan Allah.
Sake kallansa yayi a wulaqance zai kira securities Hafiz din yayi saurin sanar dashi ‘yar Jden dince ta cikinsa ake magana Akai yayi masa alkawarin ba karya yakeyiba.
Sake mamaki da takaicin zancen yayi sbd a saninsu Jden baida ‘ya ko ‘da.
Rantsuwa da magiya cikin qasqantar da Kai Hafiz yaci gaba da rokonsa akan Sako kadai yakeson ya sanar masa Wanda yayi masa alkawarin wlh tallahi sai Jden yayi masa matsayin da baiwa kowa ba akan wannan sakon.
Tsoki director ya sake Yana daga wayarsa ya kira securities kawai.
Da sauri Hafiz ya Ciro numbernsa Dake dauke da cikakken sunansa Dana Babbah ya ajiye gaban director Yana magiya da rokonsa akan wannan sakon kadai yakeson a isarwa Jden din batareda cewa komaiba.
Jansa securities sukai ciki zafi da wulaqantawa suka fice dashi har wajen gate suka miqawa Yan Sanda Dake waje suna Jira.
A station Hafiz din ya kwana washe gari suka sakesa da kansu ya fito a wahalance yunwa da zazzabin wahala na Neman illatasa Amma hakanan ya daure tareda dangana ya hakura akan maganar Neman Jden yabarwa Allah komai inshallah zasu samu mafitan da zasu reni babynsu da kansu.
A ranar ya tattara ya shigo motar dawowa gida.
Bayan dawowansa jinyar wahala datake cin jikinsa da rayuwarsa yayi tsawon kwanaki Amma dole ya daure ya tashi yaci gaba da fita nema sbd Babu me nemowan sai shi.
Acan kuwa director bayan tafiyar da Akai da Hafiz samun kansa yayi da rarrabuwar tinani,
A iya saninsa Sir Jden Bai taba haihuwa ba Amma Kuma kaman yanda ake magana dukkanin dukiyarsa sunan AMEENATOU ne Akai Wanda da yawa suke cewa sunan matarsa ne data rasu wasu Kuma suce matarsa ta rasu bazai yiyu yaci gaba da Saka sunanta akan kadarorinsa ba da dukiyarsa,
Wannan shine sirrinsa Daya da kowa ya rasa gane gaskiyarsa ko maanarsa,
To idan da gaske wannan yaron yakeyi Jden nada ‘ya Kuma tana hannunsu???
Idan ya miqa sakon zai iya samun matsayin dayake buri kuwa??
Tabbas zai gwada sbd a banza wannan matashin bazaiqi fadan komaiba ya Bada number kawai da suna Wanda Hakan na nufin Jden din na Gani zai iya gane komai kenan??
Kwana biyu director yayi Yana shawara da Tinanin gwada sa’arsa Dan haka a kwana na hudu ya dauko sakon Ya zubawa takardar idanuwansa dakyau ya qarewa sunan Hafiz Nuhu babbah da Nuhu babbah sai Kuma AMEENATOU NUHU BABBAH da manyan baqaqe kafin numbernsa a qasa.
Shiru yayi Yana sake karanta sunan AMEENATOU din Wanda yanda yake rubucen Nan kusan haka sunan yake rubucen a cikin zuciyarsa na tinanin Allah yasa Hakan ne a zuciyar Jden.
Shi kansa baida matsayin magana da Jden din direct Wanda ya Yanke alaqar komai da Nigeria Yana jinya Amma a saninsu ya warke a kwanakin akace Amma dai babu Wanda yasan a qasar dayake.
Da Sir Ahmed suke magana Shima kusan sai Wanda yakai yake iya magana dashi sbd shi kansa babba ne me girman da sai me babban matsayi Amma shi dayake Yana cikin masu yawan gaidasa a waya Dan haka Yana communicating dashi Kokuma yace Yana bibiye dashi sbd duk sati Yana tura masa sakwan gaisuwa sbd Baya daukan waya sedai ka ajiye masa Sako.
A yanda takardar take hotonta kawai ya dauka tareda turawa Sir Ahmed din ta Whatsapp sbd yasan ko ya kira ba dauka zaiyiba Dan haka ya tura Yana fatan gwajin sa’ar da yayi ya zamar masa alkhairi.
Ameenatou na shiga satin haihuwanta Hafiz yaje Nasarawa ya qarasa siyar da Rabin gidansu ya dawo da kudin suka Siya mashin din da zai fara sana’ar Dan Acaba Sbd dole Saida Hakan tinda haihuwa zaa musu,
Rago suka siyo aka daure na radin sunan abinda zaa Haifa,
Sauran kudin Kuma abinci suka Siya da Yan kayan buqatan Ameenatou wadda zuwa lokacin gadan gadan sauki yake zuwan mata sbd halin quncin dasuke ciki tini ya Dade da tafiya da walwalanta.
Kudin sun qare Dan haka Dan sauran abinda ya rage suke lallabawa Dan kuwa kudin da suka tanada na zuwa haihuwa tini suka shige a lalura Amma suna da tsammani tinda Acaba Hafiz din yakeyi Wanda shi Kuma a nasa bangaren Bai fara ganin haske ko Daya ba a Harkan acaban.
Ana gobe EDD din Ameenatou zai cika kaman a mafarki cikin dare Dadah taji Wani irin sautin kuka me karfin gaske daya Saka dukkaninsu fitowa rikice suna nufo dakinta Babbah na cewa haihuwa ce.
Hafiz Jin yayi gabansa yayi mummunan faduwa sbd Babu kudin komai a jikinsa hakama tausayin Ameenatoun yake ji kaman zai fasa kuka.
Babbah ne a gaba suka shiga dakin gabaki dayansu suna kunna hasken wutar dakin da Babu komai acikinsa bayan katifa da jakar kayanta ta sakawa.
Ganinta zaune tsakiyar katifa rungume da cikin jikinta kanta aqasa tana Wani irin kuka sosai Mai tsananin tsima zuciya Wanda Bata taba yinsaba a rayuwarta tinda aka haife takeyi dukkanin jikinta na Wani irin rawa.
Tsayawa Dadah tayi cak daga inda take sbd take ta fahimci meyake faruwa itama take Hawaye suka balle mata jikinta na tsananin sanyi tana kasa qarasawa.
Babbah da Hafiz ne sukai kanta da sauri sedai hannu Dadah ta miqa ta riqe hannuwansu tareda girgiza musu Kai tana cewa
“Ku barta tayi kukan ta dawo daidai ne Inshallah”
Da sauri Babbah ya juyo ya Kalli Ameenatoun idanuwansa na cikowa da wasu irin hawayen farin ciki da baqin cikin lokaci Daya sbd ta dawo daidai ta samu kanta da wannan mummunan kaddarar ta haihuwa irin wannan da ko ita bazata Tina waye yayi mata wannan zalincinba.
Hafiz kuwa kasa riqe nasa kukan yayi yafara Hawaye kukansa na cin karfinsa ya fasa ahankali Yana qarasawa gurinta ya ambaci sunanta cikin radadin zuciya murya na karyewa.
Ambatar sunanta da yayi ya Sakata cusa kanta cikin kafafunta tana sake fashewa da kukan dayafi na farkon tsima zuciya.
Rawa muryan babbah keyi Yana riqe kukansa yace
“Ameenatou sai hakuri,
Haka Allah yaso,
Kaddararmu ce wannan,mudai fata da burinmu Daman kece Kuma tinda munsamu kinzo hannunmu cikin Aminci da yardarsa ai mun gode masa wannan Rabo Kuma shima dai mum Barwa Allah komai mun karba allah zai Saka mana ga duk Wanda ya Miki Hakan, inshallah zamu samu kyakkyawan sakamako daga ubangiji,Abdul ya tafi sedai addua shima,Haroon ma sedai adduar……
Kasa riqe kukansa yayi ya fasa Wani kuka mara sauti me tsananin ciwo da radadi Yana sauke Kai sbd dukkaninsu baqar Rana ce wanna garesu ta haihuwan Nan,
Da ace aure ne akan Ameenatou da haihuwar Nan da sunfi kowa farin ciki da murna Amma shikenan yanzu basuda wani farin ciki bayan fatan saukanta lafiya ta tashi lafiya itada abinda zata haifar musu.
Hafiz ma kuka yakeyi sosai kaman qaramin yaro sbd dawowanta daidai sai yanzu ne zasu koka rashin Dan uwansu da sukai Abdul.
Dadah ma kukan takeyi an rasa me magana a cikinsu Daren tsit hakama gidan tsit sannan dakin ma tsit sheshekan kukansu ne ke tashi kowannensu zuciyarsa kaman zata mutu sbd radadi da Kuna tareda damuwanda basusan Yaya zasuyi ba Kokuma ta ina zasu fuskanci rayuwa yanzu.
Kukanta yafi na kowannensu tsananin radadi da azabar zuciya sbd batasan ma Me ake nufi da duka bayanan da akeyiba abinda ta sani kawai shine Haroon ya rasu hakama Yaya Abdul to Amma a Ina ta samo cikin jikinta?
Aure Akai mata da wani batareda tana cikin hankalin kanta ba………
Fashewan ruwan nakuda ne masu karfi ya Saka dukkaninsu dago jajayen idanuwansu suna kallan ruwan dayake gangarowa daga karkashinta.
Dadah na ganin Hakan tayo kanta sedai Kuma take azabbiyar ciwon mara ta tinkarota gadan gadan cikin tsananin ciwo da azaba ta dago jajayen idanuwanta ta Kalli dadah Dake tambayarta nakuda ta taso ne?.
Fitowa su babbah sukai daga dakin sbd sosai nakudar ta taso mata me azabar radadi.
Rikicewa Dadah ke Neman yi Amma sbd dare ne dole ta nutsu tafara taimaka mata tinda Babu Daman zuwa asibiti yanzu hakama Babu Daman Kiran Mai Taimkawan.
Cikin qanqanin lokaci Ameenatou tafara ficewa hayyacinta sbd azaba da wahala,
Hafiz kuwa sai duba wayarsa yakeyi Yan fatan gari ya waye da wuri ya fita Neman kudi kafin a haihun Babu komai na abinci Kokuma abin Sha a gidan bare kudin siyan magani.
Babbah kuwa gabaki Daya fita hayyacinsa yake Neman yi da ciwon kirji ya taso masa sosai sbd ranar yau din tana dawo masa da tinanin komai na ranar da Aminatunsa take nakudar haihuwan Ameenatoun Kuma a ranar ne ya rasata rashi na har abada.
Nakudarta tayi nauyi sosai Dan haka tafara gabalaita karfinta yafara karewa daqyar suka samu Safiya tayi Hafiz ya fita jiki na rawa zuciya ba kwari Neman abinda zai samo ya kawo ko asibiti ne sai atafi akaita.
Yana fita Dadah dataga tana Neman rasa ‘yarta fita tayi hayyacinta ga hadari me tsanani ya Hadu ana kokarin fara yayyafi ta fita ta Nemo Hafsatu me karban haihuwa Dake maqota dasu.
MAMUH
ZafafaBiyar
98
DAWOWA LABARI
Ameenatou tsananin azaba ya Sakata somewa tana kwance kaman Babu Rai a jikinta Babbah ya iso kofar gidan da taxi din Daya samo daidai lokacin Shi Kuma Hafiz Yana kokarin tsayawa wani passenger Daya samu zai hau mashin dinsa wayarsa Dake aljihunsa tayi ringing Ya Ciro Yana Dan kare wayar da hannunsa sbd ruwan sama Baya ganin me Kiran sosai.
Bai ga suna ko numbern data kira dinba sbd ruwa Dan haka daukan Kiran kawai yayi tareda dorawa a kunne kafin yayi magana Kai tsaye yaji muryan da ko bacci ya tashi zai ganeta ta ambaci sunanta cikin Wani irin nutsuwa da Kamala tareda tsagwaron ilimin Daya ratsashi duk da akwai sauran rashin hayaniyar ciwon da yayi.
Sakin mashin din Hafiz yayi sauran kadan su kife yayi saurin riqe kan mashin din Yana kashewa muryansa na rawa ya amsa da cewa
“Sir Omar Kaine???
Wani kukan da Babu Shiri na farin ciki ya fashe dashi Yana sauka kan mashin din ya koma gefe tareda sunkuyar da kan Yana kuka Mai ratsa zuciya Dan kashe wayar ma yayi Dan bazai iya kukan a kunnen Omar ba.
Sake Kiransa Omar din yayi sai alokacin yaga numbern Nigeria ce take ya qarasa rudewa kukansa na qaruwa ya amsa.
“Hafiz Address naku kadai zaka tiro yanzu zan sameku aduk inda kuke indai a Nigeria ne,
Sbd sakonka da muka samu a shekaran jiya yau dinnan na sauka Ina Nigeria da kaina zan daukeku dukanku mu tafi inda ya kamata.”
Hawayen Hafiz qaruwa sukai sbd harya cire tsammanin samowa yar uwarsa kudin da dole zaa buqata.
Hannuwansa har rawa sukeyi ya rubuta komai ya turawa Omar din tareda share hawayensa ya buga mashin da Dan abinda ya samu na cinikin dayayi ya buga wayar Babbah ya bisu zuwa asibiti.
Yana Isa asibitin ya tararda ance Aiko zaa yiwa Ameenatou din Dan haka hankalinsa yayi mummunan tashi take damuwansa da radadin zuciyansa suka ninku.
Dadah idanuwanta wata irin bushewa sukai hakama Babbah kowannensu kallo Daya zakai masa ka hango tsagwaron damuwa da qunci tattare dasu.
An samu anbata taimakon gaggawa nakudar ta Dan lafa Dan haka akace su tafi su Nemo kudin aikin kafin dare.
Babu zabin Daya wuce Babbah fita zuwa nema Shima Hafiz fita yayi cikin ruwan saman suka ringa yawon Neman kudi,
Dadah da aka bari kuwa zucuyarta sai tsinkewa takeyi sbd fargaba da tsoro tareda tashin hankali.
Duk ruwan saman da akeyi akan Babbah da Hafiz suka qare Dan haka tini Babbah ciwo yafara kokarin rufesa Amma ya danne yaci gaba da yawon daqyar ya hada dubu 7
Shikuwa Hafiz karshe dai guraren 9 na dare mashin din nasa ya siyar ya nufo asibitin hankali tashe jikinsa har wani rawa yakeyi sbd tashin hankali,yunwa kishirwa da zazzabin dukan ruwan Daya wuni yanasha.
Shigowansa asibitin yayi daidai da shigowan wata fitinanniyar motar da kaf asibitin Basu taba samun ziyarar Bako Mai irinta ba ta shigo asibitin tareda parking.
Ahmed ne ya Bude kofar gaba ya fito a natse cikin blue shaddda me tsananin tsada sai kofar Baya da aka Budewa farin kyakkyawan dattijon da kwatjinsa ya cike gurin gabaki Daya.
Babbah ne dayake zaune Yana rawar sanyi zuciya na cikin qunci yafara ganinsa bakinsa na rawa ya furta “OMAR”
dadah ce ta juya da sauri ta Kalli gurin hakama Hafiz cak ya tsaya daga inda yake tsaye cikin tsananin mamakin Daya Sakasa sakin ledojin hannunsa Yana kallan Omar din zuciyarsa na cika da dukkanin farin ciki.
Shi kansa Omar dukkaninsu yake kallo yanajin Kauna da tsananin tausayinsu Yana yanka koina nasa yanajin tabbas alkwarin daya daukarwa kansa na bazai sake rabuwa dasu ba har abada Yana sake ratsashi sbd lokaci yayi na ya bayyanawa duniya yarsa dasu Babbah a matsayin ahalinsa na jini Dan kuwa Dadah kamar jininsa take tinda kanwar kasim dinsa ce.
Tin kafin ya qaraso gurinsu wata nurse ta fito a masife tana cewa
“Ina iyayen Ameenatou Nuhu Babbah?
Kun shirya kokuwa haryanxu Baku samo kudinba mu kyaleku duk abinda ya sameta ko babyn laifinku ne,
Idan Kun samo kudin kuje ku biya komai Nan da awa Daya zaa shiga da ita tiyatar.”
Juyawa tayi ta shigewanta ciki.
Kasa motsi Omar yayi hakama Ahmed sbd Jin Abinda nurse din ta fada.
Babbah ne da tashin hankali da masifar tayi masa tareda tsananin ciwon dayaketa dannewa tin dazu suka Fi karfinsa ya yanke jiki ya Fadi a gurin.
Taimakon gaggawa aka fara basa batareda an tsaya zancen komaiba Kuma Ahmed take ya gabatar da komai suka dauke Ameenatou da cikinta ya Saka Dad dinta kusan yanke jikin Shima Amma ya daure suka kwashesu daga asibitin ko wata asibitin Basu tafi ba ticket kawai suka Siya suka wuce abuja direct dasu Hafiz kawai aka bari ya hado duka sauran takardunsu da abubuwan buqatansu ya biyo bayansu da tsakar dare Shima ta jirgin.
Suna Isa abuja Kai tsaye wata tsadaddiyar asibiti aka wuce da Ameenatou din wadda ta qarasa gabaicewa sosai,
Duba da yanayinta Babu bata lokaci aka shiga Cs da ita shikuma Babbah dubasa Akai tareda Kwantar dashi a Wani lafiyayyan daki acan sama Mai komai a tsare kaman ba asibiti ba.
Anyi CS din Ameenatou lafiya an Ciro mata lafiyayyan baturen Babynta Namiji Wanda girmansa kadai zai sake tabbatar maka sa lafiyayye ne.
A hannun Alh Omar jden aka miqa babyn wanda yake kamanni Sak da Ameenatou din sedai haskensa yayi yawan da yazo a bature sosai sbd gashinsa ma ba kaman na babies dinmu bane.
Shiru yayi tareda zubawa babyn idanuwansa jikinsa na sanyi Amma Kuma har cikin ransa yakejin kaunar babyn tinda ya Riga ya kasance jinin Ameenatou dinsa Dan haka baida zabin Daya wuce ya kaunacesa koma waye ubansa Dan yaji bayanin komai a bakin dadah da Hafiz.
Babbah Yana Dan Jin jikin sosai Dan haka shi hutawa sosai aka barsa yayi ya samu ya warware.
Ameenatou ma Ko data farfado har lokacin Hawaye ne ke gangarowa daga jajayen idanuwanta da suka kasa komawa daidai Kuma har lokacin ta kasa iya furtawa kowa kalma ko Daya bayan hawayen datake sai Kuma lokacinda aka kawo mata babyn ta fashe da kuka me sanyi da daci.
Tsananin so da tsanar babyn takeji lokaci Daya sedai son Yana kokarin rinjayar qin shiyasa take Kukan tausayawa kanta da shi kansa babyn tareda babbahnta da Yaya Hafiz dinta da dadanta sbd tasan kaddararta tasu ce su dukan me dadi da mara dadi,ta farin ciki data baqin ciki.
Dad Omar ne yayiwa babyn huduba da sunan babbah wato NUHU OMAR JADEN,
Hafiz kuwa Daya karbesa duba da ayau ranar arfa ce sai kawai ya ambacesa da ARFAT.
Ahmed ma addua yayi masa sosai kafin Kuma yafara kokarin fara binciken asibitin da Ameenatou din tayi zama Dan Gano komai su dauki matakin daya kamata sai Dad Omar din ya dakatar dashi sbd yanason dukkaninsu su fara dawowa daidai tukuna Kuma tinda zasu dawo Nigeria ne kwata kwata da zama wannan Karan ba gudu ba ja da baya ya shiryawa su Mam tsaf to abari ya dawo din saisu bi komai a yanda yake amma yanzu yana buqatan tafiya dasu Ameenatou din gabaki dayansu saisun huta sun samu sauyin daya kamata tukuna so afara yi musu komai na buqatan tafiya a cikin satin nan nakeson mu wuce.
***Hakan kuwa Akai a cikin abinda Bai gaza sati biyu ba kafin ma kowa yasan da Yana qasar aka gama musu komai cikin sati na uku suka tattara gabaki dayansu suka bar qasar gabaki Daya zuwa France tin daga Babbah har Dadah da Hafiz Babu Wanda aka bari tareda Sabon hasken idaniyar dukkaninsu waton baby ARFAT.
Isarsu sosai Mum Noor tareda Aunt Didi sukai mamaki tareda farin ciki Mai tsananin gaske na ganinsu musamman Mum Noor datasan yanda Omar yake azabtuwa da rashin Ameenatou ‘yarsa.
Basuyi mamakin ganin Arfat ba sbd tin a waya sunji komai Dan Haka Babu Bata lokaci aka fara bawa Ameenatou da har lokacin bata cikin walwala ko farin ciki ko kadan kulawa.
Babbah ma asibitin da zaa sake dubasa da kyau kafin ya zauna gida aka Kaisa Saiya kwana biyu acan ya warke sumul kafin a dawo dashi gida.
Hafiz kuwa Jin yayi Allah ya karbi adduarsa ya kawo musu agajin gaggawa da Basu taba tsammani ba daga inda basa zato.
Dadah ma ganin Babu sarki sai Allah Babu wata dubara bayan karban sabuwar rayuwar da suka tsinci kansu aciki ta dangana ta karba sbd ko a zance batajin ana ma fadar ga ranar da zasu koma gashi ita rayuwar Mansion dinma kaman bazata iya ba dan duka ahalin gidan basa wani jin hausa daga Ahmed Se mai gidan sa kansa kawai suke jin hausan data kamata itama duk dai ba irin yansa kowa ya iyaba harshensu ya juye da yawa.
Ameenatou rayuwarta tayi raunin data Saka kowa Maida tattalinsa da kulawansa Akanta sbd su samu t dawo daidai Dan abin ya fara taba mental health dinta Kuma,.
Babbah ma tinda ya dawo gida ya ringa jan abarsa a jiki Yana tattalawa sbd Jin bashine asalin mahaifinta ba ya tabata sosai tareda qara rikita rayuwarta.
Hankalinsu tashi yafara ganin tana Neman komawa haukar data fito
Dad dinta ya tashi tsaye suka ringa kulawa da ita tareda kaita Greece Taga wani likitan cikin ikon Allah suka fara samun kanta tafara dawowa daidai.
Arfat kuwa kauna da kulawan da ake masa yasaka baka ma Wani gane waye Asalin wadda ta haifesa a tsakanin Ameenatou din da aunt matar uncle Ahmed Didi da Fatmah babbar ‘yarsa.
Dad Omar baiyi Wani sake ba ya Saka Ameenatou din makaranta sbd a yanzu da zai bayyanarwa duniya ‘yarsa tareda familynsa na Jden Yanada buri akan ‘yarsa ta zama cikakkiyar mace Mai ilimi da yanci,
Yanason duniya tasan AMEENATOU OMAR JDEN a matashiyar da zata zama magajiyar dukkanin JDENS dayake dasu a kowanne qasa Dan haka ya Sakata makaranta Dan bazai qara bawa maqiyansa damar cutatar da ko dabbar gidansa ba bare familynsa uwa Uba Kuma ‘yarsa.
Hafiz ma tini yafara karatu da fara zuwa Aiki kamfaninsu Dan kafin ya kammala karatun yafara sanin kan aiki.
Babbah da dadah kuwa Hutu da Jin dadi ne kawai nasu shiyasa Babbah ya Bude Babin rayuwar dayake so cokali cokali ba damuwa komai saita jiran su koma Nigeria yayi sanadin rufe asibitin da Ameenatou tayi zama.
AFTER 3 YEARS.
MAMUH
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
ZafafaBiyar
99
Three years later
A natse take saukowa daga stairs tana Saka wayar hannunta cikin tsadaddiyar Lv handbag dinta datake hannunta sbd lokacin ne ta kunna wayar batareda ta tsaya duba sakwannin da zasu shigo ba Kokuma kira duk da Babu wani Wanda zai kirata a daidai wannan lokacin sbd lokacin hutunta ne idan ba irin yanzu da dole take butqan fita Office ko final exams dinta datakeyi.
Sanye take da doguwan rigan Abions black kala data fito da haskenta sosai tareda sauyinta daga Ameenatou Babbah zuwa AM JADEN datake amsawa a yanzu Dan duk Wanda ya Santa France din da AM Jden ya Santa.
Lafe rigar take a jikinta batareda ta matse ta ba daidai shape dinta,
Versace silk scarf ne a kanta daure sai agogon kawai da takarman jimmy choo,
Fuskanta Wani irin haske da glowing yakeyi na asalin Hutu,Jin dadi, Kwanciyar hankali tareda Arziki Daya ratsata,
Karatunta ne kadai damuwan datake gabanta a yanzu,
Batada damuwa ko kunci ko Wani abu rashi,
Arfat shine hasken idaniyarta Kuma hasken zucuyarta fiyeda komai,
Tana masa Wani irin tsananin so Mai cikeda tsananin tausayin rashin sanin Asalin mahaifinsa,
A farko tashiga depression,
Ta shiga hauka,tashiga masiffen tashin hankali da damuwa da qunci me tsananin zurfi akan halinda ta tsinci kanta na haihuwar ‘dan da batasan da cikinsa ba,batasan waye ubansa ba,
Batasan ya Akai ta samesaba.,
Amma familynta,ahalinta,iyayenta,danginta abin alfaharinta sun taru sun hada karfin zuciyarsu da karfin tsananin son da suke mata sun hanata shiga dawwamammiyar haukan da zata mayar da ita mahaukaciyar data fito,
Sun tsayu sunyi yaqi da Hakan soyayyarsu ta rinjayi mummunan qaddarar dataso afka mata ta dawo daidai,
Sune suka nuna mata ARFAT a yanzu shine dukkanin abinda suke tsananin so da kauna tareda buqata Dan haka itama Hakan ya zauna ranta batada kaman ‘danta,
Tana sonsa,Dad Omar Yana tsananin sonta da ARFAT fiyeda duka abinda ya mallaka a rayuwarsa Shima,
Babbah Yana musu Wani irin tsaftacciyar kauna da so Dan bayama Tina ARFAT baida Uba,tini ya kashe ya binne zancen a zuciya da rayuwarsa kaman yanda kowa yayi Hakan,
Hafiz shine Uba,uncle,Yaya,Aboki Kuma Abokin wasansa,
Yanawa Arfat Wani irin so dayake Jin tamkar shine ya haifesa,Jinsa yakeyi kaman tsatsonsa,
Bai hada mahimmancin duk wani abu Daya shafi Arfat da komaiba,
Dan kusan Hakan ne ya Saka duka tsaddadun designers na kayan dayake sakawa harma Dana amfaninsa kusan set ne na father and son Dan haka kusancinsu na musamman ne,
Ta bangaren Mom Nur da aunt Didi kuwa kwata kwata basa wasa da duk lamarinsa hakama komai yakeso a gidan shi akeyi baa barinsa Kuka baa barinsa duk abinda zai ji masa ciwo,
Fatmah ma sosai take Ji dashi duk da Bata cika son Yara ba Amma Kuma Arfat na musamman ne hakama a yanzu indai a karkashin Dad Jden kake to so da kaunar Ameenatou da Arfat tamkar dole ne Kokuma ace farilla ne Dan haka suka Bada himmar sonsu Babu kakkautawa duk da lokutan da dama tsananin kishi da qyashin Ameenatou da Arfat Yana cin zuciyar Fatmah din Amma Didi na mata nasihar karma ta yadda ta bari shedan da son zuciya ya rinjayeta sbd Sune tsawon shekaru suke cikin daular dukiyar Dad Omar jden din suna rayuwarda bazaka taba cewan su din ba asalin jininsa bane kuma baitaba damuwa ba saima sake sakar musu da dukiya akeyi suna yanda sukeso amma ‘yarsa ta cikinsa tana can cikin ukuba da masifar data Kaita harga samun haihuwar ‘da mara Uba sai yanzu ta samu shiga rayuwar mahaifinta dan yana bayyanarda sonta da ‘danta fiyeda komai shine zataji haushi.
Wannan maganar ce take Dan danne Fatmah wasu lokutan da dama Amma Kuma zafi da kishin Hakan Yana cikin ranta sbd kusan a yanzu kowa girma da matsayin dayake bawa AM daban dana kowa,daga Dad omar din da kansa sai kuwa ita da ‘danta kafinma ita mata daddy din wato Ahmed ya biyo baya,
Hakama tsananin son da daddy Ahmed yake yiwa Ameenatou da Arfat ganin takeyi kaman ita yarsa ma baya mata irinsa sannan duk yawon kasashen datakeyi ta kasa tsaya guri Daya tayi karatu gashinan daga zuwan Ameenatou din ta tsayu su Dad din sun tsayu,su Babbah ma sun dage sun tsayu tayi karatu gashinan tana kokarin gamawa daga wannan exams din datakeyi hakama tini tafara shiga office a matsayin ‘ya Kuma Magajiyar Jden Daya kwal ita da ‘danta.
Dadah tinda Taga basuda ranar komawa zama ne shikenan Dan haka dole ta sake jikinta ta karbi rayuwar hannu bibbiyu Dan Babbah tini ya ware ya zama lafiyayyan dattijon da Hutu da Arziki yake ratsawan,
Hakama ganin ‘yayanta Ameenatou da Hafiz sun samu rayuwar datake musu fatan samu ta wadataccen ilimin da Jin dadi tareda arziki tini taji ha kalinta ya qara Kwanciya dan haka batada wani aiki saina hutu da hutu itama saikuma na rigima da qiriniyar ARFAT.
Arfat lafiyayyan yaro ne Daya taso da karfinsa Da Dan jikinsa bulbul Babu wani nakasa ko ciwon komai a tattare dashi bayan na mura dayake yi wasu lokutan musamman idan ya shiga Rana ya Dan yi ko awa Daya haka a ciki to jikinsa Bata dauka take zai fara ciwo da rashin lafiya,
Da farko sunji tsoron yanda Allah yayi SA bature sosai Dan kuwa kusan kullum sake zama bature yakeyi sbd yanayin haskensa Daya zarce na Momma dinsa sosai hakama gashin kansa sosai yake gashi me santsi shiyas baa Wani bari Akai Akai Uncle Hafiz dinsa yake masa aski,
Ta bangare Daya Kuma idanuwansa da suke Wani irin kala dasu kaman blue kaman green sune suke bawa Dad omar shakka da tsoro sbd idanuwansa koyaushe kama suke masa da idanuwan daya sani amma ya kasa tina na waye.
Su kuwa su Babbah ko kamanninsa basa son tsayawa tantancewa sbd a zahirance Babu amfani ko buqatan Hakan tinda dai sune suke Haifa abunsu,
A gabansu Ameenatou ta haifar musu shi Dan haka Babu zancen sauya musu Akai Arfat dinsu koyayane kamanninsa sonsa a jininsu yake.
A cikin shekaru ukun Nan komai na rayuwarsu Babu Wanda bai canza ba,
Cimarsu, rayuwarsu, yanayin jiki da halittarsu harma da halayya sbd ita rayuwan Hutu,Jin dadi Kwanciyar hankali da daula tareda ilimi da wayewa ta dabance Dan haka Babu Wanda sauya me girma Bai samu ba a rayuwarsa.
Hafiz ya bude sosai geamin da tsananin hutun Daya ratsashi da ilimi,yayi haskenda zaka dauka shi kansa halfcst ne dan haka kallo daya bazaka gane shi din bane.
Qarasa saukowa tayi daga saman tana kokarin nufar dining room Dadah ce t fito daga hanyar lafiyayyar kitchen dinsu da Babu abinda Babu na buqata hannunta dauke da tray me dauke da transparent bowl na glass an yanko fruits an zuba condensed milk da Madaran gari sosai Akai ta Kalli Ameenatoun fuskanta a sake da kulawa sosai tace
“Zaki fita ne batareda kinyi breakfast ba??
Ajiye handbag din hannunta tayi tana cewa
“No, Dadah Ina sauri ne 10 zan shiga exams yanzu Kuma is after 9 Ina buqatan Isa da wuri,
Ina Babbah ya tashi kuwa?
Wucewa Dadah tayi ta Isa dining ta ajiye tray din hannunta tana cewa
“Zo zauna kiyi breakfast din dai kafin ko fita banasan fitarnan batareda kinci komaiba,gashinan duk cikinki ya shafe sbd rashin cin abinci yanda ya kamata”
Murmushin Jin dadi tayi tana rungume dadahn ta Baya tana cewa
“Dadanah yau ni kikeji Dani kenan?”
Itama dadan murmushi tayi tana janyota daga bayan nata ta zaunar da ita akan dining tana cewa
“Idan na Dena ji da ‘yata naji da waye??
“Hmmm Dadah ai Kinsani ni yanzu duk Kunje Kun Raba mun soyayyana da kukemin Kun bawa ARFAT har nashi Yana son fin nawa ma,
Ni Babbah ma fushi zan fara dashi”
Maids ne guda biyu suka shigo dining din kowanne Yana Turo kayan breakfast da aka shiryo.
Suna isowa ta farkon ce ta fara Dan kallan Ameenatou cikin girmamawa tace
“Good morning lady AM”
Dan juyowa tayi tareda amsawa a natse tana kallan abincin da suke jerawa kafin dayar itama ta gaidata suka gama jere komai suka juya.
Qamshin Hafiz ne ya cike gurin dadah ta dago tana cewa
“Bara naje dai naji da Angona kafin ku gama tinda ga Hafiz Nan,
Kaima ta tabbatarda kayi breakfast din kafin ka fita.”
Daukan tray dinta data ajiye farko tayi ta wuce zuwa sama inda Ameenatou ta sauko.
Dago fararen idanuwanta tayi ta Kalli Hafiz lokacinda ya qaraso gurin ya ja kujera ya zauna ya ajiye wayoyin Dake hannunsa guda biyu gefensa ya dago Shima ya kalleta Yana cewa
“Yaya dai,
Ina Champ dina?
Haryanxu Bai tashi bane banjisa ba time na school ma Ya wuce fa.”
Hanyar sama ta kalla kafin tace
“Yaya Hafiz ko gaisawa bamuyiba fa,
Yana can Yana rigima yau da ita ya tashi Sam shi bazashi school ba sai Dad ya Kaisa da kansa Kuma ka sani Dad Baya qasar bansan ya zan masa ba ga Dadah can ta tafi Kila su daidaito.”
Sam sama Yaya Hafiz din yayi breakfast dinsa da bama Wani abin kirki yaci ba ya miqe ya nufi saman Kai tsaye zuwa dakin ARFAT din Dan yasan Yana can.
Yana Isa ya miqa hannunsa ya Bude kofar dakin Ya shiga Yana cewa
“Where’s my boy??”
ARFAT din Dake tsaye sanye da bvlgari underweyna Yara me shegiyar tsada gabaki Daya jikinsa kaman babyn da Bai taba fita Rana ta tabasa ba haskensa koyaushe qaruwa yakeyi,
Kaya Dadah zata Saka masa ta basa fruits dinsa Amma Yana Jinsa ya kwace da gudu ya Isa gurinsa bakinsa a washe da farin ciki Yana cewa
“Uncle Buddy”
Daukesa Hafiz yayi yai sama dashi Yana cewa
“Waye ne ya taba mun my boy?”
Dadin maganar yaji ya juyo ya Kalli Dadah Yana dariya fararen qananun hakoransa na bayyana kafin ya juyo ya Kalli Hafiz din yace
“My Mommah and granny D”
Kallan Dadah Hafiz yayi Yana qarasawa ya karbi kayansa a hannun Dadah ya ajiyesa kan gado tsaye tafara saka masa Yana cewa
“Dadah kune kuka tabamun yaro keda yarinyarki gashinan yayi fushi yaqi zuwa school,”
Ko kulasa Dadah batai ba ta Kalli Sarrah Nanny din Arfat din wadda ita iya aikinta a gidan na kulawa da Arfat da duk abinda ya shafeta Koda slippers dinsa ne kuwa.
Tana tsaye yaqi yadda ta Saka masa kayansa gashi lallabasa akeyi baa masa Wani dole Mommah dinsa da Dadah ne kadai a gidan suke masa fada da masa dole Amma kowa Baya takurasa Baya laifi ko kadan a agurinsu.
“Sarah jeki kici gaba da aikinki”
“Ok ma” tafada tareda juyawa tafara gyara dakin da Babu ma Wani gyaran komai a cikinsa gashi da girma da kayan Yara irin na buqata da wasan Maza masu tsada da kyau a tsare kaman dakin shine na sarkin mansion din gaba Daya”
MAMUH
AM JDEN
THE JDENS
THE SEELAHS
ARFAT OMAR JDEN
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
ZafafaBiyar
100
Shorts kaya Hafiz ya Saka masa tareda kamo hannunsa suka fito zuwa qasan Dadah ma Nan ta sake biyosa da fruits din suna isowa dining ya manta da fushi yakeyi da Mommansa yazo da gudu Yana cewa
“Mommah”
Ajiye cup din hannunta tayi tana juyowa cikeda tsananin son babyn nata tayi kissing kumatunsa tana cewa
“My love”
Dariya Dadah take musu tana sake lallabasa itama ta samu suka shirya suka zauna dining din zata basa nasa abincin a Baki,
Fatmah CE ta fito daga hanyar dayar saman ta bedrooms dinta Dana iyayenta ta nufo dining din ko zama bataiba saiga Arry qaninta Wanda yafara zama Dan saurayi.
Gaida Dadah sukai ta amsa cikeda kulawa kaman yayanta suka fara breakfast din kowa da abinda yake ci.
Basu gamaba Didi ta fito ta zauna itama tana Kiran sunan ARFAT zuwa gareta wanda ya saka Fatmah yin shiru har suka gama sbd kowa a table din Arfat ko AM.
Am dince tafara gamawa ta zari tissue ta goge bakinta tareda miqewa ta Isa gurin Arfat ta sake kissing dinsa tana cewa
“Bye sweetie”
Bye Dadah,
Aunt Didi bye”
Qamshinta ne tabarsu dashi ta wuce Arfat na cewa
“Bye Mommah”
Driver ne zai kaita Dan haka tana fitowa Kai tsaye mota ta nufa ta Bude ta shiga Baya Daman Yana ciki yin dazu Yana jiranta Kuma Yana ganin zuwanta ya tada motar Dan haka tana shiga yaja suka bar harabar mansion din.
Wayarta ta fiddo daga handbag dinta Dake ajiye gefenta ta Nemo numbern Dad dinta ta Saka Kiransa cikin sa’a ya tashi kuwa Nan suka fara magana bayan ta gaidasa.
Har suka Isa wayar sukeyi sai da zata shiga exam sukai sallama bayan ya mata adduoi sosai,
Babbah ta kira Shima Amma har lokacin Bai tashiba Dan haka ta shiga exam dinta kawai.
Acan gida ma Hafiz na gamawa dayake shi ya gama nasa karatun na 2yrs ne yayi tini ya fara aiki da babban matsayin dana Ameenatou dinne yake Kai kafin ta gama duk da matsayi daya zasu hau a kamfanin.
Tareda Arfat ya fita zuwa office sbd yau ba Wani aiki ne dashi sosaiba,
Suna fita Dadah ma ta koma bangarensu har lokacin Babbah Bai tashiba Dan haka a dining din palonsu ake jere masa nasa abincin Dan Daman can su basa joining Jamaar gidan cin abinci a table musamman idan Omar Yana gari.
***Karfe biyu ta dawo gida ta tarar da kowa Yana jiranta cikin farin ciki da murnan gamawanta suka fara murna suna tayata murna sosai,
Mum Nur ce ta rungumeta tana cewa
“Congrats my girl”
“Thank you Mum Nur”
Didi ma rungumeta tayi cikin farin ciki Da Jin dadi kafin Fatmah ma datake gida ta miqa hannu ta tayata murna fuska a sake.
Daidai lokacin ne Hafiz da Arfat suka dawo fa gudu yayo gurinta yana nuna mata abinda yake hannunta ta dagasa daqyar sbd yanada nauyi tana kallan Yaya Hafiz Dayake kallanta Yana cewa
“Finally Lady AM budurwan Babbah ta gama karatu, congrats Lady Jden”
Dariya tayi sbd a yanzu duk lokacinda aka ambaceta da sunan budurwan Babbah farin cikine ya ke rufeta sbd haryanxu duk yanda ta samu sauyin da wayewan ita dai dince budurwan Babbah da haryanxu yake jinta kaman yar jaririya Baya ganin girmanta duk da lafiyayyan jikan data dire masa.
“Yaya Hafiz thank you,Amma ka Tina alkawarinmu right??
Dariya yayi Yana wucewa hanyar dakinsa Dake gefensa shi Daya Yana cewa
“Ban manta ba”
Yana wucewa Kai tsaye palon Babbah ta nufa daidai Yana fitowa zai tafi makarantar tata da kansa su dawo tare sbd farin cikinsa Baya misaltuwa kaman yanda Omar yake can farin cikinsa a bayyane na ganin wannan Rana.
Hannu Babbah ya miqa mata daidai lokacinda suka Hade a tsakiyar palon fuskansa a washe da farin ciki yayi Wani irin haske Shima ya sauya sosai Hutu ya ratsesa daidai gwargwado.
“Budurwata ayau ta zama mace itama ta tashi daga yarinya yar makaranta ko?”
Dariya tayi tana kama hannunsa cikin nata tace
“Babbah ai kullum ni baby ce a gabanka,
Thank you.”
Dadah data qaraso ciki itama zaunawa tayi tana kallan yanda Ameenatou din ke narkewa a gabansu kaman dai koyaushe yanda suka Saba abunsu tafara sakawa karatun da rayuwarta albarka harma da Arfat da babusa a zancen.
Bata Wani zauna sosai ba ta miqe ta fita ta haye Samanta inda dakinta Dana ARFAT ne kadai a saman sai Palo wadatacce sai kofar da zata sadar da ita zuwa palon Dad dinta.
Dayan bangaren saman shine na Uncle Ahmed da matarsa aunt Didi sai dakin Fatmah itama a saman,Hafiz Kuma bangarensa daban.
Komai na Ameenatou da Arfat a gidan ya banbanta Dana kowa duk da na kowa dinma duniya ce me zaman kanta Dan kuwa kaf gidan baka gane waye Asalin ‘dan me gidan waye bare,
Rayuwar Hutu da daula kawai sukeyi da wayewa da zallan ilimi sbd ko Babbah yanzu yana shiga mutane ba laifi sbd tini yayi abokin hira Wani dattijo Dan boko dayake zaune kasar da yayansa da matarsa yayi retire tini zaune yake a gida Yana hutawa Kuma me kudi sosai Amma kasancewan baida matsala ba ruwansa sosai yake buqatan Abokin hira da tattauna tsufa da lokaci tini suka dinke da Babbah dayake a kusa suke Dan Hakan kusan koyaushe suna tare kodai anan gidan can bangaren hutawar Omar ko a gidan shi Alh Al’ameen din.
Bedroom dinta ta Isa Kai tsaye Arfat Yana biye da ita Yana rigimar a cire masa kayansa damunsa sukeyi.
Tana shiga bedroom din qamshin turarenta na Rasasi Daya kama dakin da sanyin AC suka buso mata lumshe idanuwanta farare tana qarasawa ciki ta ajiye wayarta dake hannunta sbd handbag dinta tana shigowa sarrah ta karba ta hawo sama da ita.
Kayan jikinta ta zare ta janyo bathrobe ta wanka ta Saka jikinta gajera fararen dogaye cinyoyinta Dan bayyane ta nufo inda Arfat yake zaune a couch Yana Shan smoothie Daya shigo dashi Yana Sha Yana rigima.
Zaunawa tayi gefensa tana cewa
“My blue eyed champ zaqin ya Isa haka zo Mommah tai Maka wanka.,
Karban abinda yake hannunsa tayi ta ajiye kan table tareda zaran tissue ta goge masa bakinsa tana kallan fuskansa cikeda tsananin so da kauna tareda tinani da burinta Daya da a duniya takeson cimmasa fiyeda komai akan ‘danta,
Lokuta da dama ARFAT Yana mata yanayi da Haroon Wanda tinanin hakan kadai Sai Yana bata tsoro da fargaban idan b ciwonta ne ke Neman dawowa ba sbd Babu ta yanda zaayi ‘danta yayi kama da Wanda bayama duniyar,
Ta bangaren Daya kuma tsoro da mamakinta shine ta yanda babynta yazo a bature tamkar ba itace ta haifesa ba Kuma Tako ina bata hada jini da turawaba,
Kakanninta na asalin Jadens Kuma da ake fada basu hada jini ba bare tace daga can ta debo jini haihuwar baturen baby.
Babban burinta a dunuya yanzu shine idan ta tsayu a Kan kujeranta datake Kai yanzu shine neman sister Ashley da Hafiz ya tabbatar mata da ita ce kadai zata iya sanin waye uban cikin sbd a yanda bincikensa yazo itakadaice tasan yanda Ameenatou tayi rayuwa a asibitin tin daga ranar data shiga har ranar da suka rabu babu abinda ba itace take kulawa dashi ba na Ameenatou.
Basa Nigeria Amma duk wani bincikensu akan Neman sister Ashley Hafiz Yana gudanar dashi daga Nan din batareda sanin kowa ba daga shi sai Ameenatou din,
Bata San kamannin sister Ashley ba a idanuwanta Amma yanda take samun bayanan da ake samowa da yanda Suke fada mata yanda taso ta ko bayan dawowanta hannunsu batada abin fada sai sunanta ya saka takejin kaunarta da tsananin son ganinta da son sanin waye uban ‘danta sanyin idanuwansu.
Sarrah ce ta shigo dakin dauke da Madara me dumi da aka gama hadawa AM din Dan kaidanta ne Shan Madara me dumi kafin cin abinci.
Acikin glass jug ne da cup akan tray ta ajiye kan table tana sake mata barka da dawowa tana kallan Arfat Dake Kiran sunanta Yana dariya.
“Thank you sarrah
Ki Jira nayi masa wanka kafin na fito kuje dakinsa ki shiryasa Shirin bacci sbd zamuyi bacci kafin yamma kaina yana Dan ciwo.
Toilet ta jasa suka shiga wanda yake a fadade kaman ba toilet ba sbd tsari da tsafta tareda qamshin dayakeyi,
Komai na amfaninta su toiletries nata na musamman ne gasunan a jere,
Shower gels da toothpaste, mouth wash da face wash da towels na amfaninta duka a tsare suke designers da ordernsu akeyi ana ganin sun kusa qarewa Ke ciresu a jera mata wasu masu aikinta kenan kuma kusan komai na amfaninta Dana Arfat hakan ne ake masu basa qarewa har karshe ake siyo wasu a dauke waincan a jere sabbin.
Da Asalin original bismd akewa ARFAT amfani Dan haka akwai set dinsu a dakinta da toilet dinta Kuma akwai a dakinsa da toilet dinsa Dan haka shi tafara yiwa wanka ta miqowa Sarrah shi daqyar daure da qaramin towel dinsa a jikinsa suka nufi dakinsa dan a shiryasa.
Wanka Tayo a natse tareda alwala ta fito tana qamshin Rosella shower gel daureda towel blue sbd gurin wankan Arfat ta jiqa bathrobe din data shiga da ita.
Gaban mirror ta zauna tana goge jikinta ahankali tareda kallan fatar jikinta Dake wani irin daukan idon haske da lafiyayyun gyara datake samu na luxury life.
Oil na original Neutrogena ta shafa a jikinta na tareda bodyplash masu sanyi ta miqe ta nufi closet ta saka black laced undies kafin ta Saka Doguwan Rigan AnnaBrom black data fitar da kyanta sosai duk da bame adon komai bace sedai kudin kadai zai iya ciyar da wani gidan n sati biyu.
Veil me kauri ta nada akanta tayi sallan dhuhur tana idarwa Sarrah ta shigo da Arfat a jikinta yayi bacci ta kalli bakinsa da yayi pink alaman yasha Wani abin bayan wankan datai masa Dan haka Sarrah data kwantar dashi Saida ta goge bakinsa da tissue kafin AM din ta gyara masa kwanciyarsa cikin kayansa ba bacci ta hau gefensa ta kwanta bayan Tasha madaranta sosai.
Sarrah ce ta kashe musu hasken dakin tareda rufewa ta sauka Babu me sake Hawa saman sai sun farka sbd kada a tadasu wannan shine kaidan gidan.
MAMUH
AM JDEN
THE SEELAHS
JAMAAL MAM SEELAH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!
ZafafaBiyar
101
Bacci sosai tayi ita da Arfat sai yamma ta tashi,
Sallah tafara yi kafin ta sake wanka ta sauya kaya zuwa boot cut jeans Blue da milk turtleneck top da suka zauna daidai jikinta siraran cinyotinta suka fito tsaf a cikin jeans din ta zauna dakin bata fito ba ta kunna laptop tana duba ayyukan dake jiranta da Bata duba ba.
Tana cikin aikin Arfat ya tashi nasa baccin ya sauko gadon Yana cewa
“Mommah Arfat zaije toilet”
Dago fararen idanuwanta tayi ta kallesa cikin tsananin kauna tareda yin gefe da laptop din ta miqe tsaye ta ka)wo9ma hannunsa suka shiga toilet yayi fitsarin ta sake masa wanka ta fito dashi tareda daga wayarta ta kira sarrah ta hawo sama ta miqa mata shi taje ta sake shiryasa cikin kaya masu dan nauyi navy blue sai a lokacin suka sauko qasa tana gaba tana waya sarrah na biye da ita dauke da Arfat da zaa bawa Abinci.
Mum Nur ce kadai a palon qasa zaune tana waya Aunt Didi tana kitchen tareda Dadah da Bata iya zama ba aiki suna Taya chiefs din Dake musu abinci Aiki.
Mum Nur ce ta karba Arfat din ta zaunar dashi akan qafafunta tana kissing gashinsa me tsayi tana magana da Ameenatou akan Graduation dinner dinsu da zaayi daren gobe da kuma tafiyar da zatai Miami Gurin Dad dinta su qarasa abinda yakaisa itada hafiz su dawo tare.
Sarrah kitchen ta nufa tafara aikin hado abinda Arfat zai ci.
Sunanan zaune Hafiz ya shigo dashi suka qarasa firan Yana yi Yana amsa waya hakama firan duka a lafiyayyam turanci suke yinta sbd Mum Nur din Bata fiya hausaba hakama Suma kusan Hakan ya jima da shigarsu harsun Saba.
Da daddare gabaki dayansu a dining din main palon gidan sukai dinner suna gamawa kowa ya wuce dakinsa Hafiz kuwa fita yayi Dan Baya dawowa sai kusan 12 na dare.
Washe gari Bata fita koina ba tana bangarensu Dadah acan tayi zamanta sai yamma masu mata Shirin fitan da zatai dinner party din suka iso aka hau dasu har sama a dakin Arfat.
Sai data gama duk abinda zatai da wayoyinta kafin ta sake wanka ta fito sanye da bathrobe fara qal a jikinta fatanta Yana sake daukan ido ta zauna suka fara shiryata.
9 suka fito tana sanyeda doguwar fit padded Rualler maroon data kwanta ta zauna jikinta daidai sai veil da aka daura mata a kai ya lafe hade da gashinta.
Simple diamond necklace ne a wuyanta da earrings suna shining a hankali sai wayarta kawai ko jaka Bata dauka ba hakama makeup dinta simple and nude ne Babu wani hayaniya.
Hafiz ma cikin simple Armani’s suit blue ya shirya ya fito daure da a
Mum Nur da aunt Didi ma duka sun fito a shirye kaman halfcst dasu Babu Wanda ba sarkan diamond ne a wuyansa ba sai Fatmah ce ta fito karshe sanyeda Riga da wandon Balmain na mata da wedges suka fice.
Arfat gurin dadah aka barsa Dan tini yayi bacci hakama Sam baa fitan dare dashi sbd kiyaye lafiyansa daga sanyi wannan dokan Dad Omar ne sbd idan ma Yana gida Arfat Baya zama gurin kowa sai gurinsa sbd shine Asalin Buddy dinsa kaman yanda yake fada.
Sai dare sosai suka dawo anyi dinner anyi komai
Washe gari Kuma Akai graduation din gabaki Daya aka watse.
Kwananta biyu tana Hutu Bata fita koina ba saida tai sati tukuna tafara fita office hankali kwance.
Fara fitanta office ya Saka ta fara zama busy Dan haka Bata Wani zama gida sosai sai dare take samun time din Champ dinta Amma da safe sai ta ajiyesa school take wucewa office din.
Girma ake Bata sosai sbd sanin matsayinta,
Hatta daga Nigeria ma sosai take samun calls daga wasu manyan Ma’aikatansu Dan gaitada da son samun shiga,
Wasu Kuma da yawa manya masu taka nera da dollar yanda sukeso sun fara nuna shaawan Sonta Amma Kuma sanin waye Omar Jden da yanda turai ta ratsashi bazai iya aurawa yarsa dattijo ba,
Wasu Kuma masu shigowan matasa ne masu dollar da nera lafiyayya Amma Kuma duba da yanayin rayiwanta da itama Sam Babu alaman namiji na gabanta Sam ya Saka suke fakewa da zama abokan business kawai.
Babbah da Dadah ne tareda Arfat da mum Nur suka tafi Umrah ita Kuma da Hafiz suka wuce Miami sbd Dad dinta dayake Jiransu acan akan sabbin shares Daya Siya da sunanta suna baqatanta Dan signing nasu shares din Dan haka ita da Hafiz suka tafin sbd komai Daya danganceta shine yake hannunsa.
Black Lamborghini ce tayi parking a haraban asibitin ALEENA BOZEMAN,
Bude kofan motar Akai tareda fitowa gabaki Dayansa cikin nutsuwansa da kamewansa data rabasa da kusan Rabin abokan Aikinsa a yanzu sbd komai nasa ya sauya daga Dr JEEY din da suka sani Dan yanzu kamewansa da rashin sakewansa da mutane ya wuce tinaninsu,
Kwata kwata Baya maamalantar mutane sosai sbd bayason hayaniya ko yawan surutu,
Ya Dena aikin asibiti kwata kwata sai dace kawai ake samun damansa idan case ya zama babba yaxo ya duba musu sbd Bayama zama guri daya,
Yawon qasashe kawai yakeyi yanzu sai business dinsa Daya bunqasa fiyeda na iyayensa a yanzu Amma Sam ba shine akan business dinba ma siddeeq ne akan komai,
JAMAAL SEELAH ayanzu Wani JAMAAL dinne daban ba Wanda suka saniba,
Mum dinsa ta warke kaman Bata taba ciwo ba ganin tana kwance zata rasa ‘danta Daya Dan haka ta dage da dauriya da fighting da rokon Allah
Allah ya tayar da ita ta warke fes Abinta ta fara taro danta daga damuwan da zata iya kashe mata shi sbd tasan idan zai rasa ransa ahakan bazai taba fadan abinda yake ransaba,
Siddeeq ne ya sanar da ita komai Dan haka itama saita Hana kanta damuwa akan yawon tafiye tafiyansa kasashe bayason zaman gurin Daya Koda Hakan zai sake masa zuciya.
Ya samu sauyin rayuwa Dana kamanni sbd irin hasken Daya qara na asalin baturensa da wani lafiyayyan gashin fuska Daya Tara me tsananin laushi da kyau Daya qara masa sosai kaman bazaka iya dauke idanuwanka daga kansa ba,
Komai nasa ya sauya tin daga kan,
Halaye,yanayin gudanar da rayuwa,
Sake budewa sosai a jikinsa Sbd geamin da nutsatsiyar Hutu da daulan rayuwan Asalin luxury life dayake cikinta na komai Daya sake zaunuwa a rayuwansa.
Dukkanin wannan sauyin Abu Daya ne Bai sauya ba daga zuciya da rayuwarsa Wanda yake zaune boye cikin ransa shine Neman Ameenatou da Neman Ashly da Bai denaba Kuma bayajin Hakan zai tsayu har sai ranarda yayi ido biyu da dayansu.
A Baya Yana communicating da Ahmed akan lafiyan Dad Omar da tana hannunsa Amma daga lokacinda ta bata daga asibitin Kuma lokacin ne ya samu tabbacin samun lafiyan Dad Omar din Bai taba barin sun sake magana ba sbd radadin dayake Ji a zuciyarsa na bacewanta a hannunsa batareda ya sadata da mahaifinta ba.
Qarin abinda ya Saka Dad Omar a nasa bangaren Baya samunsa shine yanayin rayuwan Hutu da yawon dayakeyi ya Saka idan ba siddeeq da mum dinsa ba to duk Wanda ya nemesa Baya samunsa Saiya bi ta hanyarsu,
Ko Dad dinsa Saiya nema siddeeq ko mum din yake samun Daman magana dashi sai idan shine yaso ya nemesa da kansa.
Ash Ralph Lauren Riga da wando da loewe jacket,
Wayarsa ce kadai a hannunsa ya nufo cikin asibitin duk inda ya wuce sai qamshinsa ya sauya iskan gurin da qamshin Paco Rabanne dinsa Da shine abinda kadai Bai sauyaba daga sauyin dayawa komai na rayuwarsa.
Doctors din Dake jiran isowansa ne bayan request da suka ringa turawa na buqatan zuwansa tin last month sai yanzu ya samu Daman sauka Poland din Dan haka fitowa sukai gabaki dayansu Dan tarbansa da masa barka da zuwa suka dunguma zuwa ciki Asalin office din mahaifiyarsa dayake ba Wani zama zaiyiba a qasar yanada tafiya Miami a satin dan haka Kai tsaye baya buqatan Bata time zai duba musu cases din a kwanaki kadan yabar qasar.
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!
102
Ranar da suka isa Miami Kai tsaye Lodge dinsu ta isa shi Kuma hafiz gurin aikin daya kawosu ya nufa Dan yau akwai abinda zai fara.
Wanka tayi tareda saka Riga da wando marasa nauyi tayi sallah takuna ta kwanta Dan hutawa ko waya batai da kowaba saita gama hutawa sbd kanta dayake Dan ciwo.
Sai tsakar dare Dad da hafiz suka dawo tareda Uncle Ahmed lokacin tini ankawo mata komai na abinci an jere taci iya abinda zataci tayi brush da wanka ta shirya cikin kayan bacci ta Haye gadonta tagama wayoyinta tayi bacci abinta.
Da safe dukkaninsu Babu Wanda ya fito baccin safe da hutawa sukai sai after 10 kusan 11 ma tukuna.
Itace tafara fitowa sanyeda wide leg jeans da sweatshirt din Burberry da qaraman hula tana waya dasu arfat dayake musu rigima sosoi akan rashin Dad da uncle hafiz dinsa da ita mommahn nasa Amma dai ta samu ta lallabasa ya manta da zancen rigiman sunyi fira sosai dasu dadah kafin ta kashe.
Kamshin Dad dinta ne na musamman da Bata taba tantance Wani namijin dayake da qamshin nutsuwa irin na Dad dinta ba Dan haka a duk lokacinda ta shaqi qamshin mahaifinta me nutsuwa kamansa sai ta godewa Allah akan yanda yayiwa mahaifinta albarka SBD a duniyarta mutanen datafi so fiyeda rayuwanta dukansu Maza ne su uku,
Babbanta,Dad dinta da ‘danta Arfat.
Omar jaden ma Yana waya a natse ya qarasa fitowa palon ya zauna cikin farar jallabiya data nutsu a jikinsa yana ganin yarsa yayi sallama da wayar a Natse kafin ya ajiye wayar gefensa Yana sake kyakkywan fuskansa ta cika da murmushi da farin cikin ganinta Dan ita kadaice a duniyarsa da idanuwansa suke kalla fuskansa ta yalwatu da sanyin farin ciki da murmushi a take.
Itama farin cikin NE ya mamayeta ta qaraso har gefensa tana cewa
“Dad Ameenatou da Arfat munyi kewanka sosai”
Hannu ya miqa mata Yana murmushi ya nuna mata gefensa alaman ta zauna Yana cewa
“Congratulations Lady AM…..
Hannunsa ta kama tana katsesa da cewa
“Dad ban yadda ba bayan baka Nan”
Zaunawa tayi gefensa tana dan narkewa da cigaba da cewa
“Babbah ma Bai je bafa”
Murmushi yayi Yana cewa
“Ayiwa Dad da babbah afuwa to,Amma next time zamu zama a gaba gaba ga duk abinda yazo na budurwan Babbah.”
Dadin kalman taji ta kallesa tana yar dariya tana cewa
“Dad ka it’s fadan sunan kaima kenan.”
Murmushi yayi Yana kallan wayansa da ake kira,
Bai daga Kiran ba suka shiga zancen business sai ga Uncle Ahmed ya shiga tareda Yaya hafiz daga geamin suke Nan suka zauna ta gaida Uncle Ahmed din tana masa shagwaban Shima Baije graduation nata ba.
Shima hakurin ya bayar tareda kyautar 10000 dollars as nasa gift din.
Godiya tai masa tana dariya ta Kalli hafiz tana cewa
“Me ma ka bani Kai as gift??
Dariya yayi Yana cewa
“Ohh ni kikewa gatse??
“Eh mana, Dad barazana ma ya ringa mun wai aure zaimun Muna komawa Nigeria shine gift Dina imagine”
Dariya dad din yayi Yana cewa
“Eh Kuma ai gift din aure Kam ai Mai girma ne,bare Kila yanada wanda zai bawa ke din kawai a Nigeria,
Ba haka akeyi acan dinba??
“Haka akeyi Dad kawai auren sadaka”
Cewan hafiz Yana kallanta da dariya a fuskanta.
Uncle Ahmed cewa yayi
“Ai daughter na ta wuce auren hadi ma bare na sadaka,
Yaya ma ake auren sadakan ne wai??
Ni Banma sani ba wlh”
Dariya sukai dukkaninsu Dad Omar na Tina aurensa da Aminatunsa mahaifiyar AM din.
Saida suka gama nishadinsu kafin suka nufi table da aka gama gyarawa tsaf da varieties na lafiyayyun abinci da teas kala daban daban Suma.
Zaunawa sukai Breakfast din sunayi a natse kowa na cin nasa abinda yakeda raayi Cikin nutsuwa da wayewa.
Bayan gamawansu sun jima Suna tattaunawa kafin kowa ya tashi.
AM shiryawa ta sake Yi ta fito Cikin wasu qananun kayan marasa nauyi ta fito suka fita tareda Dad dinta zuwa Wani gurin su kadai.
Basu dawo ba sai dare Dan haka wanka kawai tayi tayi Shirin kwanciya t kwanta.
Kwanansu biyu Suna hutawa kafin ranar signing din tazo sauran shareholders din ma Dake wasu qasashen sun taho ayau da gobe zaayi an kammala kowa ya koma kasarsa.
10 suka isa Building din Roches Publishers/Ltd
Lafiyayyun motaci ne biyu suka iso dasu gurin take securities suka qaraso Dan Bude musu mota,
Jden din da kansa aka fara budewa kafin Lady AM din tukuna dayar motar uncle Ahmed ne da hafiz da Shima ake masa kallan ‘dan jden dinne.
Hotunansu aka aringa dauka Yana jarida har suka shige tana gefen Dad dinta sanyeda Off-white dress na Amhash sai glass na Versace dayake fuskanta da wasu shegun wedges na tomford tayi Wani irin kyau ta fito Lady AM dinta sak hakama handbag din hannunta kudinta kadai zai iya siyawa Wani mota hannunta daya Yana riqe Dana Dad dinta hafiz da Ahmed Suna dayan gefen nasa.
A yau Omar jden seelah officially ya sanarwa duniya yarsa ‘daya tak dayake da ita shine ya Haifa abarsa da bakinsa ya fada ya Kuma bayyanar da ita tareda nunawa duniya Dan haka take aka fara daukan hotunanta ana watsawa a labarai da sauran media.
Hakan da yayi ya sake daga matsayi da Sunanta AM jden din Kuma take hankalin wasu da Dama ya tashi sbd dukiyarsa da sukeci Kuma suke jira sunsan tazo karshe.
A Nigeria ma zancen ya girgixa mutane da Dama sun shiga fargaba,
Alh Mam seelah kuwa a lokacinda yake kallan conference din a Cikin labarai da aka Saka Wani lafiyayyan murmushi ya sake Yana ajiye remote din hannunta gefen Mum atee Dake ta faman salati da shock na ganin Ameeenatou din a matsayin Lady AM jdens.
Mam kuwa wannan sanarwan Kai tsaye shine yasan sakon menene Omar din ya isar na bayyanawa duniya ‘yarsa daya zabi raba kansa da ita tsawon shekaru Dan bata kariya daga garesu Amma ayau shine da kansa ya kamo hannunta ya bayyanawa duniya ita,
Wannan Sako ne ya isar musu da Shirin fuskantar duk wanda yake jiransa Kuma sakon Kam ya isar Dan kuwa gashinan yanzu Suna ganinta Amma basuma San me zasuyi dinba sedai Kuma Omar abinda Bai saniba shine ‘yar tasa CE Kuma bayyanawa duniya ita shi a gurinsa shine Abu mafi farin ciki a garesa yanzu sbd yanda duniya yanzu tasan ita Lady AM jden din asalin ‘yar jden dince Kuma magajiyarsa kwaya daya tal to duniya ma zata San sirikar Mam seelah ce qwalli daya tal,
Matar zafaffen ‘dansa Jamaal seelah wanda Shima ayanzu duniya take takawa dashi a amtsayin seelah din dayafi kowannensu kudin kansa yanzu da Kuma kuruciya hakama babu wanda yasan asalin qasar dayake zaune dindindin a yanzu sbd baama ganinsa sedai labarinsa.
Zai nunawa Omar komene fuskantar junan da zasuyi to AM sirikarsa ce sai Kuma ta dawo hannunsa hakama aurenta dayake hannunsu mutuwa CE kadai me rabasa Amma mutum dai ko waye yace zai raba auren to kwanakinsa ne suke qarewa.
Wani murmushin me sanyi ya sake sakewa sbd a shekarun Nan Ya Gina kansa ne a boye tareda kwantarwa da ‘dansa kansa Yana bibiyarsa harya samu tausayin uba da ‘da a tsakaninsa da Jamaal ya dawo Yana magana da ‘dansa a duk lokacinda Jamaal din ya bada daman a samesa a waya din sbd samunsa Abu ne me wuya,
Jamaal Yana tareda shi Bai yafesa ba hakama ayau Allah ya bayyanar masa da sirikarsa mukullin arziki da cikan burinsa na Tim kafin asan zaa haifesu Dan haka kauna ta musamman yakejin yanaiwa Ameeenatou da kansa.
Omar ya hutar dashi ta bangarori da Dama Dan haka Babu abinda zai masa sai godiya da wannan conference din daya hada Dan isar da sakonsa.
Wayarsa ya dauka ahankali ya Saka Kiran Jamaal batareda ya tankawa Mum atee Dake gefensa tana fama da shock Dan kuwa itama batajin zata taba barin auren ‘yar jden ya fita hannunsu duk da Jamaal Bai taba bata daman shiga rayuwarsaba,
Kwata kwata ko ganin idanuwa batai masa Gani nawa ba Dan bayan muamalantar mahaifinsa ma bare ita Amma dai Kuma dukiya me sunan dukiyarsa Kam tana cinta iya ci sbd ya sakarwa Dad dinsa kudin fitar hankali sbd janyesa daga qazantacciyar dukiyarsu kafin rayuwarsa ta daidaita Dan har yanzu rayuwarsa a empty take sbd Babu abinda ya barwa zuciyarsa sani kadai.
Shi maganar aure duk iya yanda mum dinsa taso yayi auren babu ma mace a gabansa Dan haka ita kanta a yanzu ta bar maganar auren nasa sbd Yama wuce matsayin da zata zabar masa mace Dan basa gabansa kwata kwata ko a kalla.
Dad dinsa kuwa baima taba tinanin kawo maganar Wani auren a kansa ba sbd shi kansa a shirye yake zaman juran dawowan Ameeenatou hannunsu Dan haka baiga lokacin batawa ba gurin auro wata macen ga Jamaal Dan kaman yanda ya sani Jamaal bazai taba auren wata macen ba idan ba Ameeenatou din ya Gani ba Dan haka Babu maganar ma mace bare Wani auren Shima a kansa.
***Daddy lameenu dayake zaune Shima a palonsa Yana waya da Wani likita Dake Angola akan ciwon matarsa datake zaune a wheelchair shekara biyu kenan tana fama da paralyze sanadin bacewan Aliyah shekaru uku yanzu Babu labarin komai duk iya bincike da batar da dukiyar da sukeyi ankasa samun komai dangane da inda take Dan haka daga shi har mum Sarah din Babu me isashiyar lafiya sbd ciwon zuciya dayake cinsu a tsaye har yakai ita ta yanke jiki ta koma hakan
Shi kuwa abin ya zamar masa masifa da tashin hankali sbd tsananin tsoron gurin binciken Neman Aliyah Mam ya Gano Wani Abu gameda abinda suke boye masa sbd Neman Aliyah kacokam dinsa a hannun Mam yake sbd shine yake komai da tsari ya karbi ragamar komai Dan haka lameenu jira kawai yakeyi a Nemo masa Aliyah Dan haka ya samu Damar barwa BB komai na ci gaba da illata rayuwar Ameeenatou Dake asibitin mahaukata a wannan shekarun..
A tsawon shekaru uku dinnan Babu maaikata ko nurses da likitocin da Mam yake barin su Dade sosai a asibitin yake sakawa ana sauya musu asibiti sbd jimawansu sosai zai iya Saka a gane wata ba Ameeenatou bace Dan haka Saida ya sauya maaikata da yawa daya tabbtarda Babu wanda suka rage a asibitin wanda suka San wancan asalin Ameeenatou din Dan haka ya barsu a yanzu duk wanda yake asibitin Ameeenatou Omar din da suka sani itace Aliyah wadda haka su BB suka ringa bin duk wainda aka sauya aka kawo da makudan kudi Suna Basu sunan Ameeenatou Omar ana banka mata alluran da suka gama yiwa aliya mummunan illan da har abada bazata taba moruwa ba sbd nata haukan ma ta maidata kaman matacciya a kwance take komai a kwance take yinsa bata motsawa shiyasa aka dauketa daga dakin aka maidata Wani block da Babu mutane sosai a acikinsa sai masu irin nata haukan,
Dakinta a rufe yake kana dosowa Wani irin wari da tsami ne zakaji Yana Neman kasheka Dan haka ma su kwata kwata baa Wani treating nasu sai bayan kwanaki ko satika sbd gurinsu naya tafiyuwa a haka ita Mam ya gama da shafinta sbd ko a yanzu mahaifinta yasan inda take ya daukowa bazata taba dawowa daidai ba har abada.
MAMUH
SEELAHS
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
ZafafaBiyar
103
Lameenu ya yarda da gaskia ya yarda da Mam zai Nemo Aliyah a duk inda take hakama su BB basuyi qasa a gwiwa ba sunanan Suna Nemanta Basu Dena ba kaman yanda Basu Dena hallaka Ameeenatou ba Dan kuwa a matse suke data mutu Amma taqi mutuwar Dan haka Basu sararaba sunanan Suna Yi sbd sunsan kowane lokacin a yanzu zaa iya samun labarin mutuwarta.
Qarin abinda ya Dan saka hankalin lameenu kwanciya ta Wani fannin shine sauyin rayuwar da JAMAAL seelah ya samu na qauracewa Nigeria kwata kwata batareda sunsan daliliba Amma koma wane dalilin ne Hakan yayi masa Kuma ya samu tabbacin qasar da Jamaal dinma yake takamaimai baa saniba koina zama yakeyi sedai Kuma fargabnsa ta Wani bangaren shine yanda Jamaal din yake sake takeso a arziki da dukiya harma da Suna duk da haryanzu Suma suna Cikin daularsu Amma nasa din yafara tsonewa lameenun ido.
Wayar dayake Yi CE ta subuce masa adaidai lokacinda flat screen tv din datake gabansa Yana kallon labarai da sauransu ta hasko masa fuskan Omar jden seelah Cikin wata irin Kamala da tsantsan iliminsa dayake bayyane a tareda shi Yana jero bayani wa Yana jarida da duniya ma Gabaki daya ‘yarsa magajiyarsa hasken idaniyarsa AMEEENATOU JDEN SEELAH wato
Lady AM jden.
Fuskan Ameeenatou din aka hasko fes Takoma tamkar wata halfcast kwata kwata idan ba sanin sosai Kai mataba Kuma aka hada Maka da bayanin itace din baka bazaka taba ganeta ba sbd sauyinta yayi yawanda ta tashi daga Ameeenatou tabbas ta koma AM din.
“Innalillahi wainna alairhir rajiun”
Ganin lameenu daukewa yayi take yaga baya ganin komai sai dishi dishi hakama hannuwansa rawa sukeyi sosai.
Kirjinsa yakeson Kai hannunsa ya dafe sbd zuciyarsa Dake Neman fasowa kirjinsa Amma ko hannun baya iya dagawa haka ya ringa jijjiga Yana son magana ba Dama ya zube g agurin.
Siyam ‘dayar yarsa data rage masa kadai ta shigo palon sbd zata fita office riqe da tsadaddiyar Original Tomford bag sai wayarta da key din motarta a hannunsa tana zuba qamshi tana shigowa taga daddynta a qasa Yana jijjiga kaman me farfadiya take tayi watsi da kayan hannunta tana ambatar sunansa da karfi tareda isa gurinsa da sauri tana komarin kamasa.
Wayarta ta dauka jiki na rawa ta kira Dad Mam ta sanar dashi take ya Aiko aka daukesa zuwa asibiti Shima Babu Bata lokacin ya isa asibiti sbd heart attack ne ya samu lameenun lokaci daya me qarfi.
Cikin qanqanin lokaci Ciwo ya Maida lameenu kaman matacce Dan kuwa sosai lamarin yazo take ya koma kalan tausayin sbd Na’urorin da aka saka masa hadda oxygen.
Wannan Sabon tashin hankalin ne ya rufe familyn seelahs musamman Mam kaman yanda kowa yake Gani sbd yanda ya nuna damuwa da tashin hankalinsa a fili ta bangare daya Kuma da gasken Yana kaunar lameenun sedai kauna Bata Hanasa aika mutane da Dama ba Dan haka Shima bazai tausaya masa ba duk da mutuwars yakeso yanzu ba wahalarsa da nakasarsa ya koma gashi a kwance Yana ganin komai Amma bazai iya komaiba bayan cigaba da samun heart attack.
A gurin su babbah kuwa Suna ganin labaran sunyi farin sosai da Jin dadin hakan sbd Omar ya fito ya nuna ‘yarsa a yanzu ta wuce qananun qwari su tabata dan ko ba da dad dinta ba a yanzu karfin dukiyar datake qarqashinta ma Wani kariya ne dazai Saka da yawa suyi shakkan kusantota idanma sun samu wannan damar Dan ko a Nigeria suka dawo ta wuce matsayin da kowa ma zai iya fadan sunanta ba respect.
***Ana watse Taron ta gaisa da mutane sosai anan Dad din ya ringa sake introducing dinta a manyan business tycoons billionaires partners dinsa tana gaisawa dasu Cikin sakewa da wayewa ba damuwan komai.
Ta samu manyan connections wanda duke real deal a duniyar riches ita da hafiz wanda Shima Dad ya hadasa da mutane sosai take ya zama shiga Cikin manyan Shima.
Sai dare bayan anyi business dinner Wani lafiyayyan hotel kafin Suka dawo.
Wanka tayi ta zauna gaban mirror ta shafa Mai da qamshi me sanyi ta Saka short Riga da wando masu santsi ta miqe ta nufi gadonta ta Haye tareda kashe wuta ta Kwanta sbd a gajiye take Kuma ita gobe zata wuce Madrid ita kadai daga can zata koma gida su fara Shirin komawa Nigeria gabaki daya.
Da safe da wuri suka isa Roches itada Hafiz ne a mota daya yau doguwan Kuwait abaya ne a jikinta wanda yake daidai jikinta har qasa sosai sai shegun heel dinta da suka Saka rigar daidai batareda tayi qasa sosai ba.
Suna shiga babu Bata lokaci tayi singing tareda sake tattaunawa dasu ta gama komai ta fito sbd jirginta zai tashi 12.
Fitowa sukai daidai lokacinda lafiyayyan motan data ajiye Jamaal seelah Shima a gurin tareda siddeeq daya fara fitowa ya Bude masa motar ya fito sanyeda Navy blue Brioni suit take aka fara daukan hotinansa daman a shareholders din Roches shine kadai Bai iso sauka Miami din ba tin jiyan sbd daman baa sanin zuwansa baa sanin tafiyansa sbd bayason Yan jarida Suna daukan hotinansa.
Baisan jdens na Miami ba bare Dad Omar din sbd tin jiyan daga shi har siddeeq Babu wanda ya duba ko wayarsa sbd hutu kawai suka jiyan sbd Jamaal da kwanansa kusan hudu a Poland Yana aikin da suka roqesa akansa Dan haka a gajiye yabaro Poland ya iso Miami Dan haka tinda ya iso jiyan Bai fito ba sai yau.
Kwarjinsa ne ya cika gurin gabaki daya
Idanuwansa rufe suke Cikin black Shades na Cartier,haskensa na jinin asalin Baturiyar Poland ya bayyana sosai bai tsaya komaiba ya wuce ciki.
Suna isowa bakin elevator kafin siddeeq ya miqa hannu yayi pressing hoton Ameeenatou ya bayyana kan screen din wayarsa daya kunna Yana duba sakwanni.
Dakatawa yayi cak Yana duba wayar tasa da kyau ya zare farin glass din Idanuwansa Yana sake karanta headlines din dayake kan hoton nata tana murmushi idonta Cikin glasses.
Jamaal waya yake amsawa a natse batareda yasan abinda yake faruwaba.
Elevator din na budewa ya shige siddeeq Dake Cikin shock ma bayansa yabi Yana kokarin Bude link din Dan karanta cikakkiyar abinda yake faruwa.
Suna isa last floor na sama inda ake meeting din Kai tsaye yayi sallama da mum dinsa Yana miqawa siddeeq wayar batareda ya tsaya sauransa ba aka Bude masa kofar meeting room din dayake dauke da manyan business tycoons.
Yana shigowa kusa dukkaninsu Saida suka dago suka kallesa sbd da yawa Basu taba haduwa da young billionaire Jamaal seelah ba da suke ji kuma seke businesses Amma Basu hadu ba.
Qamshinsa na Paco Rabanne ne ya cakuda iskan gurin Yana hadewa da qamshin tsadaddun turarun da kowa a gurin yake amfani da kalan Nasa Dan haka qamshin iskan gurin ya sake gaurayuwa da sanyin dadi.
Dad Omar ne ya dago fararen Idanuwansa Yana zubawa Jamaal wanda ya sauya sosai ba a yanda ya sansaba.
Shima a daidai lokacin ya gansa ya qaraso Yana zare Cartier din Idanuwansa sedai kafin ya qara taku biyu AM data gama komai jirginta ya kusa tashi ta batareda da tsaya kallansa ba ta raba ta gafensa ta wuce batareda ko kallan fuskansa ba sbd agogon hannunta data Dan kalla ta fice.
Cak ya tsaya a gurin batareda ya iya taku ko daya ba da inda yake sbd shock din daya shiga da mamaki me tsananin gaske da nauyin zuciya.
Kasa juyawa yayi sbd idan har Dad Omar ne a gabansa to tabbas ita dince kenan Idanuwansa suka Gani ba watanta ba.
Siddeeq Dake daga waje qamshinta ne yafara sakasa dago Kai kafin Idanuwansa suka Sauka akanta itama ganinsa ya sakata tsayawa cak tana kallansa sbd Siddeeq Yana Cikin masoyanta sbd kaunar da yakewa Haroon da Yana Raye.
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
Nauyi kirjinta yayi hakama kanta sbd Bata taba tsammanin sake ganin siddeeq din Haroon dinta ba,
Bata taba tinanin sake ganin wanin Haroon ba sbd dukkanin alaqan datake tsakaninsu ta yanke ga qarin iyayensu Da a badili da zahiri yanzu Babu wata sauran alaqa data rage musu bayan ta ganin sunkai junansu qasa.
Numfashi ta sauke me sanyi tareda Dan dauke fararen Idanuwanta daga kan siddeeq din tana sake fuska a natse ta katsesa daga maganar dayake Shirin Yi da cewa
“Masha Allah Siddeeq,Kaine?
Oh Masha Allah,
Yaya family,work,life and tinz.??
Cikin tsananin farin Cikin daya sakasa kasa amsa tambayoyinta ya saki Wani daddadan murmushi Yana cewa
“Wohhhh,daga yau ne komai zai zama daidai din dai AM,
Wannan itace best Rana arayuwan jeey kafin ni danasan halin Dana shiga sbd nemanki,
Wait wait,Yama ganki kuwa??
Yanzu fa ya shiga…
Bata fahimci abinda yake nufi ba Dan haka ta sake Dan duba time tana masa gaisuwan Haroon jikinta na sanyi sbd abinda ya tasowa zuciyarta na tsananin kewansa da shi take kwana haryau a ranta.
Kwata kwata farin ciki ya Hana siddeeq din Shima fahimtar Bata Tina komaiba na dangane da ubangidan nasa Dan haka amsawa kawai yakeyi Yana kallan kofar Dan jiran futowan jeey matiqar ya ganta to tabbas zai fito ya biyota.
Ganin hankalinsa baya Wani kanta ya Saka tai masa sallama ta wucewanta batareda yasan ma ta wuce dinba sbd Yana kokarin Saka Kiran Jamaal dinne Amma sai yaji wayarsa tana ringing a nasa hannun Yama manta shaf da wayar tana hannunsa ne.
Juyowa yayi yaga bai ganta ba harta shige elevator da sauri ya nufota Amma tini kofan ta rufe Bazai iya jira ba ya nufi second elevator din ya Bude ya fada Yana Jin kaman kirjinsa zai fado kasa idan ya rasa cimmata sbd baisan me zai fadawa Jamaal ba idan ya fito ba ta din,
Kafin kofar elevator din ya rufe Jamaal ya fito Idanuwansa sanyeda Cartier dinsa sbd sauyawan da Idanuwansa sukai bazai taba barin Wani gansu a hakan ba Wanin ma Dad Omar dinsa da haryanzu wannan kaunar da sukewa junansu a Cikin jininsu take yawo koman watsewan da zaayi bazasu taba iya rabuwa da juna ba,
Abu biyu ne ya Danne kirjinsa Mai tsanani a wannan lokacin yakejin kaman zuciyarsa zata Dena bugawa shine,Jin Wani nauyin dayake Danne da zuciyarsa tsawon wannan shekarun ya sauka lokaci daya batajinsa sai kunya da damuwan haduwansa da Dad Omar dinsa akan batan Ameeenatou da Shima take a gurin yaji ya saukan masa.
Rintse Idanuwansa yayi a karo na hudu Ya budesu Yana ci gaba da magana Cikin nutsuwa da farin Cikin hadewansu da Dad Omar din.
Shi kansa Dad Omar din Jin yayi kaman zai hadiye Jamaal din Cikin nutsuwa sbd kauna da farin Cikin ganinsa sbd kaunar dayakewa Jamaal a Cikin jininsa take Shima hakama Bai taba kallan Jamaal da Abu daya daga Cikin halayen mahaifinsa,
Kaunarsa da Jamaal daban hakama alaqansa da Mam daban.
Siddeeq na ganinsu ya tsayar da kofan daga rifewa Yana Satan kallan Jamaal wanda kallon farko da yayi masa take ya fahimce walhi yaga Ameeenatou din,
Yanayinsa ya sake kalla yaga yanda ya Dake Babu alaman komai a tattare dashi Dan haka Shima saiya nutsu Amma bugun zuciyarsa tsananta yakeyi.
Cikin tsananin girmamawa da nutsuwa ya gaida Dad Omar din Cikin yaren dayafi iyawa wato turanci.
Fuska a sake Cikin kulawa sosai Dad din ya amsa Yana jinjinawa siddeeq din dayake tareda Jamaal dinsa haryanzu kaman yanda Shima Ahmed mutuwa ce kadai zata rabasu Dan ma bazai iya rayuwa Babu Ahmed ba.
Qasa elevator din tayo dasu Suna isowa suka fito tareda fitowa Dan nufar motacinsu sbd Dad Omar ma ya dakatar da duka schedules dinsa na ranar take dayaga Jamaal kaman yanda Jamaal din yayi a take ya Saka hannunsa a inda zai Saka batareda ya tsaya karanta komaiba sbd ganin Dad Omar dinsa haka suka baro meeting din.
Ita kuwa tana saukowa daidai Hafiz ma ya gama tasa tattaunawan ya fito Yana duba time sbd shine ze kaita har airport Dan haka Bai Bata time ba sosai ya fito Yana duba agogon hannunsa.
Yana fitowa tana fitowa daga lift sukai gaba Yana kallan yanda jikinta yayi sanyi yasan akwai abinda ya sameta dole.
Suna fitowa siddeeq ne dayake bazai Idanuwansa nemanta Idanuwansa suka sauka akan Hafiz daya budewa Am din mota Yana kallanta da Idanuwansa da Shima suka sauya da sauyin nata zata shiga ya dakatar da ita ta hanyar riqo hannunta ta juyo ta kallesa Idanuwanta na narkewa da abinda takeji a zuciyarta na rasuwan Haroon daya dawo mata sbd ganin siddeeq.
Dannewa numfashin siddeeq yayi sbd kirjinsa dayake radadin abinda Idanuwansa ke gane masa din da tsananin mamakin ganin Hafiz duk da Bai Ganesa ba Saida ya sake kallawa da kyau ya tabbtarda Hafiz dinne,
Juyawa yayi ya Kalli inda Dad Omar da Jamaal ke tahowa ya Kalli fuskan Jamaal din wanda har lokacin Idanuwansa suke Cikin shades.
Taku biyu ya isa inda su AM din ya miqawa Hafiz hannu Yana kallansa fuskansa ba sakewa sosai sbd abinda yakejin ya kasa dannuwa dukan
Hafiz ganin siddeeq din ya sakasa juyowa gabaki daya Cikin sakewan fuska sosai da farin Ciki ya miqa masa hannu tareda rungumesa sosai Yana ambatar sunansa.
AM kuwa uncle Ahmed ne kawai yace su tafi yakaita airport din
Tana kokarin shigewa ne Idanuwanta suka sauka akan Dad dinta tareda halittan data Saka Idanuwanta tsayuwa guri daya cak akan fuskan baturen daya Saka zuciyarta skipping bugawa na seconds sbd Sabon Haroon Zak take Gani kaman anyo upgrading dinsa an dawo mata dashi…
Dad Omar Cikin nutsuwa da sakewa ya kirata yace tazo kafin ta wuce yayi introducing dinta ga Lion King dinsa, champ dinsa Kuma Son dinsa DR JAMAAL SEELAH.
dago fararen Idanuwanta da suka sauya itama a take tayi ta kallesa Babu abinda ba irin na Haroon dinta bane bayan izzarsa da Wani irin haske da hanci tareda lips da sukai Dan ja kadan irin na Arfat dinta sai kwarjinsa daya cika Idanuwanta takasa qarasa qare masa kallo sbd tsayawa da numfashinta ke Neman Yi sbd Haroon be sak take Gani musamman ranar farko data fara ganinsa.
Tin daga lokacinda ta tinkaro su Idanuwansa da suka sauya Cikin shades dinsa suke akanta Yana mata kallan da Bai taba yiwa macen duk duniya irinsa ba sbd bayawa mutane kallan daya wuce seconds daya zuwa biyu Amma Idanuwansa kafewa sukai akanta batareda kowa yasan da hakan ba sbd maganar Kai tsaye itace tadawo daidai wannan din ba Ameeenatou bace AM ce.
Numfashin ta fitar a boye mara sauti kafin ta Dan sake dagowa ta kallesa tareda Dan sake fuskan kadan ta rashin sani Cikin muryanta me lafiyayyan nutsuwan Hutu da ilimi tareda wayewan daya ratsata tace
“Finally mun hadu Amma sai bayan Ran Haroon,
Nice to meet you at last Dr”
Ta qarasa maganar tana kasa kallansa sbd jikinta Dake Jin Wani fitinanniyar kallansa batareda Taga asalin Idanuwansa ba.
Siddeeq mutuwan tsaye yayi tareda sakin wayoyin hannunsa sbd mummunan shock din daya shiga,
AM ta manta komai ne kenan ko me??
Meyake Shirin faruwa??
Jajayen Idanuwansa yakai kan fuskan Jamaal ya kalla wanda shima silent ajiyan zuciya mara sauti ko kadan tareda zaro hannunsa daya dayake aljihun suit dinsa ya miqa mata tareda Bude bakinsa a natse Cikin lafiyayyan sauti me kamewa da nutsuwa yace
“Nice meeting you too Mrs Seelah”
Dukkaninsu juya kallansu sukai gurinsa Cikin mamakin sunan daya ambaceta dashi Banda ita data zubawa hannunsa daya miqo mata Idanuwanta zuciyrta na bugawan daya Saka hannuwanta Dan fara rawa.
Hasken hannuwansa da lafiyayyan fatarsa datake daukan Ido ta zubawa Ido musamman akan Wani qaramin zanen tattoo dayake hannunsa baa ma ganinsa sosai,
Harafin A ne Dan qarami sosai.
Dago hannunta tayi ahankali tareda miqa masa
tafin hannunsa ya hadu da nata ta kasa dagowa ta kallesa ta zare hannunta a natse tana Maida kallanta kan Dad dinta tayi masa sallama Shima Cikin kauna ya kama hannunta yayi mata addua kafin ta juya batareda ta sake kallan Jamaal dinba
Shima Bai sake kallanta ba Kalli siddeeq wanda yayi gaba Yana cewa shine zai kaita airport su Kuma Uncle Ahmed ya kaisu hafiz kuwa mantawa ma siddeeq din yayi dashi.
Da kansa siddeeq ya Bude mata gaban motan ta shiga tana cewa
“Thank you”
Shiga motar yayi tareda tadawa yaja da karfi suka bar gurin daganan Yan jarida sukai kan Jamaal Seelah da Omar jden da aka Gani tare ana hada stories kala kala sbd ganin Jamaal da akasan Babu mace a rayuwarsa hakama baya huldan komai dasu Amma gashi ayau an gansa Karan farko Yana gaisawa da mace Kuma yar jden.
Suna kama hanyar airport siddeeq ya juyo ya kalleta Yana kasa riqe kansa daga tashin hankalin dayake Ciki haryanzu ace ta manta komai na Jamaal d rayuwar asibitin.
Cikin daidaita muryansa da nutsuwa yace
“Anan Miami kuke zaune ne kokuwa Madrid din da zaki tafin??
A taqaice ta basa amsa Cikin nutsuwa tana duba Wani Sako a waya ta dago tace
“No,France”
“For how many years?
And su babbah da dadah fa?
Dan juyowa tayi kadan ta kallesa kafin tace
“Su babbah duka Suna France Amma a yanzu Suna Umrah tareda Arfat.
Gyada Kai yayi Yana jinjinawa Yana rasa ta inda zai fara sbd bayason bayyana komai batareda yasan tsarin ubangidansa ba Dan haka sukai shiru dukkaninsu suna rasa abin fada.
Suna isa airport ta wuce Yana biye da ita har ta gama komai ta wuce ciki tukuna ya fito a gurin ya txt din Jamaal ya shigo wayarsa.
Numfashi ya sauke tareda komawa mota y dauko wallet dinsa ya Saka aljihu tareda sauran abinda zai daukan take ya kira driver ya basa mota da address din da zai kaiwa Jamaal din Shikuma ya koma Ciki ya Siya ticket din Madrid ya bi jirgi daya da ita.
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!
ZafafaBiyar
105
Flight daya ya saukesu Amma batareda tasan da hakan ba dan haka Kai tsaye motan datazo daukanta ta iso tareda assistant dinta ta kwana biyun da zatai suka nufi masaukin da aka tanada sbd ita.
Lafiyayyan lodge ne mara hayaniya daidai yanda takesonsa sbd komai Hafiz ne yayi mata booking nasa so komai yanda take sonsa ta tarar dashi.
Same lodge siddeeq ya sauka Kuma daren ya gama binciken komai gameda rayuwar AM jden da ranar datai graduation harma da duka iyalan gidan Omar din sedai Kuma abinda Bai saniba shine Sabon babyn da familyn suke dashi wanda tsaban bincike saida ya samo hotonsa inda yake da Omar jden din su kadai Suna dariya a gurin wasan Yara wanda duka kaf jdens Babu wanda ya taba yadawa ko Saka hoton Arfat a ko Ina sbd tsaro da tsananin son da kakansa yake masa ya hana a ringa sakin hotonsa Dan hakanne ma Babu wanda yasan yanada jikanda ‘yarsa ta Haifa masa.
Yana turawa Jamaal komai ya tashi Dan wanka da Shirin bacci sbd dare ne sosai.
A nata bangaren kuwa wanka tayi ta Saka short kaya marasa nauyi bayan tayi sallah,
Ta zauna taci abincin da aka kawo Mata tareda hot milk me kyau tukuna ta zauna tafara kiran su Babbah ta jima tana magana dasu kafin tayi da Arfat Yana tambayar uncle Buddy dinsa tukuna sukai sallama.
Dad dinta ta kira har lokacin Suna tareda Jamaal Suna magana wanda a Cikin zancen Jamaal ya tabbtarda da gasken Bata Tina komai ba ta manta duk rayuwar da suka gudanar a asibiti harma shaquwanta dashi da Ashley dinta hakama da gasken gasken su Dad Omar basusan da aurensa akanta,basusan da auren daya daura da ita ba kenan harshi har su Babbah,
Duk halinda suka shiga na bayan rabuwarsu da komai dad ya sanar masa Banda Abu daya shine an mata fyade ta haihu harma tanada baby sbd bazai taba fadawa kowa wannan rigar mutuncin nasa Dana yarsa da aka yaga ba da Kuma yanda zaa Kalli Arfat dinsu Dan haka alkwarinsa ne bazai taba fadawa kowa ba harda Jamaal din kuwa duk da Babu abinda yake boye masa Amma wannan dai zai zama sirrin familynsu ne da babu me sani inshallah.
Jamaal Bai da dogon kuzari ko dadin zuciya Sam Amma bazaka taba Gani ba ko gane hakan musamman gaban Dad din dayake zaune a natse Cikin kamewansa da Dad din ya Sansa da ita harma da wadda ta qaru Suna magana yai Nisa sosai a tinanin a wane matsayin yanzu zai bayyanarwa da Dad aurensa dayake kanta da yanda ita kanta zata Kalli auren sbd bayajin zai tilasta kowa karban wannan auren kaman yanda dole ne da rashin mafita ne a lokacin ya sakasa aurenta din,
A yanda ya sani Haroon takeso shi kadaine a ranta Kuma shi kadaine abinda Bata manta ba a hauka hakama a lafiya,
A Haroon take kallansa, a Haroon ta yadda dashi fiyeda kowa, a Haroon tai matsa tsananin so duk a asibiti Dan haka a yanzu datake Cikin cikakkiyar hankalinta bazai taba sake amsa sunan Dan uwansa ba sai dai ya amsa sunansa Jamaal a matsayin mijin da igiyoyin auren dayake rataye akanta suke hannunsa yakeda cikakkiyar ikonsu Amma a yanzu zai gama bincikensa akanta kafin yagama karantar yanayin rayuwanta sbd baisan komai gameda asalin waye ita din ba kaman yanda itama kwata kwata batasan waye shi din ba Dan haka bazaiyi gaggawa sbd Baya buqatan hayaniya da tashin hankali yanzu zai bawa komai time Dan haka ya dakatar da Siddeeq daga sanar da ita komai ya kula da komai nata kawai.
Kiranta Yana shigowa wayar Dad dinta Dake gefensa ajiye Idanuwansa akan sunanta ya sauka kallo daya yayiwa sunan ya dauke Idanuwansa Yana daukan cup din gabansa na ruwan dumi yakai bakinsa yasha Yana Dan sauke numfashi yanajin sautin muryanta na sauka cikin kunnuwansa.
***Washe gari 9 ta fito a shirye Cikin skinny jeans da Riga da jacket mota ta dauketa zuwa inda zasuyi program din.
Basu dawo ba acan ta wuni zai kusan yamma a gajiye take Dan haka koina Bata fita ba wanka da sallah tayi taci abinci sama sama tayi waya da kowa ta kwanta bacci yayi gaba da ita.
Hakama washe gari ta faru sbd program ne na Wani tsadaddiyar business class da dad di ya sakata wanda ya hada Yayan Manya harma da manyan wanda kanayinsa ka zama cikakken dan Business da zai iya hulda da kowanne irin yare ko qasa ko mutane.
1 month class ne Dan haka ta zama busy sosai ga uban kewan Arfat da iyayenta datake dawainiya da ita kaman me Hafiz da Dad sunzo sun dubata Amma Sam baa kawo Mata sanyin idaniyarta ba ta gansa Shima acan rigima Babu kalar wanda bayayi akan rashin mommnsa Dan har Ciwo yayi Amma hakanan akaita kulawa dashi kaman kowa zai cire ciwon daga jikinta ya dawo dashi nasa har aka samu ya warke.
Kaman yanda Dan cika burin Dad dinta na zama cikakkiyar independent woman Mai lafiyayyan ilimi da sanin business ya sakata dagewa a karatunta data gama ba ji ba Gani hakama wannan ta Maida hankali sosai takai Saida ta Dena communicating da kowa sbd cimma manufa har suka gama sai gashi Cikin Tarin turawan qasashe daban daban itace ta zama gwarzuwa Akai programs din da zaayi na kammalawansu aka gama ta dawo da mamakin wanda Idanuwanta suka ganar mata a gurin program din Amma Kuma tasan hakan bamai taba yiyuwa bane ganin Haroon gareta Amma Kuma tinawa da kamannin Jamaal ya sakata Tinanin yanzu akwai wanda yake da komai n kamannin Haroon dinta.
A daren a matiqar gajiye take Dan haka hutawa tayi tsawon kwana biyu kafin tayi Shirin tafiya gida ta Siya ticket din France Kai tsaye.
Da daddare jirginta zai tashi Dan haka ta fita ta Dan yiwa Arfat dinta shopping sama sama sbd Babu m abinda yake buqata sbd Babu ranar da Kila Hafiz baya Siya masa abubuwa harda na shirme.
Kayan Yara ta Siya sosai tana dawowa sallah tayi ta sake wanka ta shirya tana gamawa Ariana na isowa lodge din da mota ta dauketa sai airport.
Ko awa daya bataiba a airport jirginta ya tashi tabar Madrid.
Ko data isa France safiya tayi Hafiz ne yazo daukanta tareda Arfat wanda Yana hango mommansa da Wani irin gudun gaske ya kwace daga Hafiz ya nufeta yana ambatar sunanta farin cikinsa Mai tsananin gaske Yana bayyanuwa sbd Bai taba dadewa haka batareda mommnsa ba.
Itama ware hannuwanta tayi Cikin tsananin farin Cikin da take Idanuwanta suka ciko da hawaye tana cewa
“My blue eyed champ,mommas love, honey I missed you like crazy,ohh my love…….”
Daukansa tayi tayi sama dashi duk da nauyinsa tana dariya Shima dariyan yakeyi.
Hafiz daya iso gurinsu Cikin farin Cikin ganinta Shima barka da sauka yayi mata Yana kallan yar ramar datai Amma ta qara haske sosai yace
“Yau akwai turancin France a bakin babbah da Dad jden idan yaga yar budurwansa ta rame haka”
Dariya tayi Suna yin gaba tana cewa
“Allah sarki babbahna duk kun rikita masa yar budurwansa”
Dariya yayi Shima Suna isa mota ya Bude aka Saka komai nata ya Bude mata ta shige ya karbi Arfat dinsa ya Bude masa baya ya sakasa tareda Saka masa seatbelt ya rufe kofan kafin ya zagaya ya shiga lafiyayyan motar ya tayar suka bar airport din aguje.
Idan akwai abinda yafi hawan jini to siddeeq Yana cikinsa sbd mutuwan tsaye yayi na ganin babyn a tsakiyar Hafiz da AM Kuma Yana kiranta mommah idan kunnuwansa sunji masa daidai kenan.
Innalillahi wainna ilaihi rajiun””
Wannan babyn waye ne ya haifesa a kaf familyn jden shine abinda yake tsananin son sani kafin isawar da Jamaal wannan sakon da zai iya tarwatse komai,
Tukuna ma Ina aka samu jinin bature a fmlyn??
Kodai Cikin familyn asalin jdens dinne Omar jden ya dauko…
Numfashi ya sauke daqyar dole Yana buqatan sanin komai kafin barinsu AM din kasar kaman yanda JAMAAL yafa masa.
Su kuwa Kai tsaye gida suka nufa Suna isa Aunt Didi ce tafara farin Cikin ganinta sbd zata fita ne tana bakin motarta suka shigo.
Rungumeta tayi tana mata sannu da zuwa itama Cikin farin Cikin ta rungumeta tana Dan bayyanarda shagwabanta.
Wata lafiyayyan Ferrari ta Gani a harabar gidan Amma Bata damu da tambayar ba sbd tinanin ko Dad dinta ne ya siyo sabuwan motan kokuma ta Hafiz ce.
Ciki sukayo Arfat har lokacin Yana maqale da ita a hannunta babbah bayanan shi da dadah Dan haka Kai tsaye palon Dad dinta ta nufa da Arfat a hannunta Hafiz na gefenta suka shigo palon.
Dad dagowa yayi fuskansa cikeda farin Ciki ya kalleta Yana ware mata hannuwansa ta taho har Arfat din suka shige jininsa sai alokacin ta lura d JAMAAL SEELAH dayake zaune tareda Dad din batareda y dago ya kalletaba waya yake amsawa a Cikin wata irin nutsuwa da kamewan data sakata dauke nata Idanuwan daga kansa
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo
karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!
ZafafaBiyar
106
Dauke kallanta tayi daga kansa tana kokarin Hana kanta sake kallan inda yake zaune a natse Cikin yar basarwa tace masa sannu da zuwa tana tashi daga jikin Dad dinta sbd qamshinsa daya Hana numfashinta shaqan kowacce iska sai shi.
Arfat dayake jikinta Shima sauka yayi tareda Hawa jikin Dad Omar sai a Lokacin yaga JAMAAL din Cikin yarinta yace
“Grandpa Ashe kanada friend but he is younger.
AM kasa zaman tayi sbd qamshin ruda kanta yakeyi Dan haka ta miqe ta fice tana cewa zata ta huta.
Tana fita Arfat ya sauka daga jikin Dad Omar ya taho gaban Jamaal din ya tsaya Yana kallansa kafin yace
“Bakaga Mommah na ba? you didnt say hello to her.”
Dago fararen Idanuwansa Jamaal yayi tareda saukesu akan Arfat din ya zuba masa su Yana masa Wani irin kallan tsaf sbd fuskan Mum dinsa dayake Gani Kai tsaye a fuskan yaron…
Denq jin abinda siddeeq yake fada yayi a wayar ya ajiye wayan gefensa batareda ya kasheba sbd mamakin dayake Neman kashesa,
Idanuwansa da hancinsa da komai na yaron irin na Mum dinsa ne take yaji zuciyarsa ta Dan tsaya daga bugawa ya miqawa yaron hannunsa Ya Bude baki a natse Cikin sanyi yace
“Heyy champ,wats up,wats your name??
Dariya Arfat yayi wadda ta sake kashe Jamaal da Sabon mamaki sbd dariyan ma sake hada kamannin yaron da mum dinsa yayi ya kama hannunsa daya miqo masa.
Arfat yace
“My name is Arfat jden,or you can just call me Mommah’s Champ,
I m everyone’s champ in this mansion”
Murmushi Dad Omar yayi Yana Dan son taqaita zancen sbd kada ya Fadi waye Mommah dinsa Dan haka yace
“Ok my champ,zo kaje gurin AM baka gama Yi mata sannu da zuwa ba karka damu Uncle Jamaal Seelah”
Gyada Kai Arfat din yayi sbd daman ba Wani rabar mutane ake barin yanayi ba kokuma su mutanen su rabesa shiyasa ya Saba baya Wani son zuwa gurin baqi Shima Amma this Uncle is handsome and classy,likes him” haka ya fadawa Mommah dinsa lokacinda ya isa dakinta.
JAMAAL kuwa har Arfat ya fice Idanuwansa na akansa hakama take zuciyarsa ta shiga Wani irin nannauyan yanayi akansa sai Kuma gashi a yanda ya fahimta kwata kwata dad Omar bayason yaron ya tsaya baisan meyasa hakan ba.
Maganarsu suka ci gaba da Yi Amma zuciyar JAMAAL tana kan tinanin Ina suka samu baby fmlyn sbd Dad Omar din dai da kansa ya wuce haihuwa,
Uncle Ahmed ma hakan ne sbd kusan ya manyanta sosai Shima,
To Kuma bare su dadah da Babbah,and Hafiz ma baiyi aure ba bare Lady AM din Mansion din da babu ranar da ko kallan banza Wani zai mata da aurensa akanta bare.
Boyayyan numfashi ya sauke tareda gyara zamansa Yana cire zancen a ransa tukuna.
Ya Dade a gidan sai guraren lunch ya tafiyansa duk da Dad din yaso ya tsaya yayi lunch tareda su Amma hakan Bai samu ba sbd akwai inda zai tafin ana jiransa.
Dadah da babbah basa Nan ne sbd zuwansa gidan babbah ya fice sbd Baya kaunar ganin duk Wani jinin Mam seelah da lameenu Seelah,
Yasan Jamaal baida laifin iyayensu Amma bazai iya kallansa ba sbd zai tsanesa ne kaman yanda yake Jin tsanar su mam a Cikin jininsa sbd yanada tabbacin ko fyaden da akaiwa AM daga garesu ne ya fito sbd hakanne ma yasa yake qara Jin bazai taba kaunar duk Wani jininsu ba har abada Kuma bazai taba aminta ko muamalantarsu ba.
Jamaal ma fahimtar hakan ya Saka bazaiyi saurin sanar da aurensa akanta ba sbd tashin hankali ne kawai zaayi akan wannan bayason wannan yanason fushi da bacin Rai ya Saka a yanzu hukuncin da daga baya kowa zaiyi Dana sani Dan haka a yanzu daya fahimci har ita AM din zafin Kai zata basa Babu abinda yake buqata fiyeda komai sama daya Nemo Ashley sbd a zancen Dad Ashley ce a ran Am ita kadai take tinawa a lokacinda tayi hauka sbd da ita a bakinta su babbah suka daukota hakama har ranar da zata dawo daidai Saida tayita ambatar Ashley da Haroon.
To idan har Ashley ce a ran AM Yana buqatan fara samun Ashley din kafin Ameeenatoun sbd itace kadai zata tinatar da ita komai akansa batareda anyi hayaniya da tashin hankalin da babbah yakeson ayi ba idan har zaiji maganar Jinin Mam seelah ne ko yanzu mijin ‘yarsa.
A dakinta kuwa tini tayi wanka Sarrah ta sake gyara dakinta da duk da batanan kullum sai an gyarasa a kaida Dan hakan ne komai yake fes fes da kamshi da sanyin Aircon kaman tana Nan.
Fatmah ce kadai Basu gaisaba tinda ta dawo Saida ta sauko tana qamshi sanyeda Ted Baker sweatset farare na mata da suka mata kyau sosai iri daya Da Arfat wanda shima nasa White dinne Sarrah ta masa wanka ta Sako masa.
Zuba mata idanuwa Fatmah tayi tin data doso palon koyaushe kyanta kaman qaruwa yakeyi,a yanzu zata iya cewa bayan rape da ‘dan gaban fatiha da AM din ta Haifa to Babu Wani Abu data rasa a rayuwanta sai kuma mijin aure Dan kuwa ko zata hakura da komai akan AM bazata iya dannewa ba tana kallo ta Dad Omar ya hadata da Wani Billionaire ta aura ba abarta Dan zata iya fadawa duniya AM jden nada ‘dan rape data Haifa mara uba.
Ita ma kyakkyawa ce Kuma fara hakama Babu abinda ta rasa sbd Dad Omar baya wasa da sake mata kudin duk abinda takeso a rayuwanta Amma damuwanta finta da AM din tayi a komai.
Fatmah dince a Palo zaune tareda Mum Nur da Hafiz dan haka kowa da tsananin kauna da kulawa yake kallanta tareda farin Cikin kasancewanta a cikinsu Amma Fatmah Kuma radadi ne me qunar zuciya take kallanta dashi har AM din ta iso
Ita tafara kalla Cikin sakewa ba damuwan komai tace
“Fatmah barka da gida,dazu bamu gaisaba Koda na dawo kaman bakya Nan ma ko?
Numfashi ta sake a boye tareda Dan sake fuska kadan tana cewa
“Eh,Ina Nan Amma Ina daki Ina bacci ne,
Barka da dawowa,ya Madrid?
“Fine Alhmdllh” ta fada tana isa gurin Mum Nur tana zaunawa gefenta tareda Dan shagwabewa tana cewa
“Mum amaryan Dad”
Dariya Mum din tayi tana cewa
“Rabb ya shirya AM”
Kafin su qara wata magana su dadah sun dawo Dan haka Bata tsaya komaiba ta miqe ta fice zuwa bangarensu tana iso babbah daya matsu yaga yarsa Shima tini ya kamo hanyar nasu bangaren a kofan palonsa suka hade tana ganinsa Idanuwanta suka ciko da kwalla tana rungumesa shi da dadah lokaci daya atare hawayen na saukowa tace
“Nayi kewanku babbah,
Dadah bazan iya sake dadewa Wani gurin ba tareda ku ba,wlh nayi kewanku.”
Kaman baby haka ta ringa musu hawaye Saida aka suka zauna Suna aikin rarrashinta babbah kaman zai fasa kukan Shima haka ya ringa rarrashinta yanajin radadin kewanta da yai Shima sbd a rayuwarsu idan ba da tsautsayin daya rabasu ba Shima sbd Baya hayyacinsa kwance Cikin Ciwo itama bata hayyacinta Basu taba rayuwa ba juna ba sai wannan karan.
Hafiz ne daya shigo yaga yanda su babban suke rarrashinta kaman yarinya qarama irin yanda suka Saba mata tin tana yarinya ya Saka shi hade fuska Yana cewa
“Meye hakan to??
Ke wai bazakiwa kanki fada bane kisan kin girma qatuwa Dake kin zauna kina hawaye ana rarrashinki.”
Harara babbah ya dago ya watsa masa kafin yace
“Meye naka a Ciki malam,inace mune masu rarrashin ba Kai ba ko?
Karna sake Jin kalman qatuwa a bakinka Ina tayi Wani girman data wuce rarrashi daga iyayenta tinda ba duniya ta haifeba,
Ko ta tsufa Kai indai Ina Raye saina rarrashi abata.”
Dadah dai Batama ce komaiba tissue ta Zara tana gogewa AM din fuska tana cewa
“Kinga Arfat Nan Yana kallanki Yana dariya da mamakin mommansa na Kuka ana share mata hawaye Dena ya isa hakan tinda gashi ai kin dawo din.”
Sai a lokacin ta dago ta harari Yaya Hafiz din kafin ta Kalli Arfat dayake mamaki da dariya yace
“Kaka Babbah Mommah na Kuka kana share mata hawaye kaida Granny dadah haka takeyi tin tana baby Irina itama??
Gashinan Uncle ya fada.”
Dariya Hafiz ya sake shida Arfat din lokaci daya Yana cewa
“Haka mommanka take koyaushe rigima, shagwaba,Kuka,tayita sakawa su dadah na sakani aikinta fa.”
“Really uncle??
“Yes Son,haka mommanka take,hmmm Nasha wuyanta,
See her face now ko kunya gatanan haryanzu budurwan Babbah”
Dariya Arfat yayi Yana sauraron kuruciyan mommansa wadda ta tashi tana kokarin bin Hafiz din dadah ta riqeta tana cewa
“Kyalesa haka yakeso ki tashi ki nunawa Arfat din abinda yake fada masa Dan haka karki bisu kyalesa”
Babbah Janta yayi har dining inda kafin fitarsu aka jere mata abincin da dadah ta girka musamman sbd ita kawai.
Zaunawa tayi tana ajiye tissue din datake share fuskanta dashi tana kallan Jerin abincin Dake dining din.
Wainna ta Gani taji Wani Dadi na mamaye ta,ta mayar da idonta kan Samosas da Kuma Nigerian JollofRice datake zuba qamshin Nikakken daman dayake cikinta da spices na gargajiya.
Kasa tsayawa kallan sauran abincin tayi tafara Bude plate da daukan cutlery dadah na fara zuba mata.
Rice din tafara ci baifi spoon hudu ba ta ajiye taci wainan dayayi haske sosai ya gasu yayi Saqa kaman Suna Nigeria ne.
Hafiz ma zama yayi bayan ya zaunar da Arfat a kujeran kusa dashi hadda babbah ma zaman yayi sbd suci gaba daya Dan sunyi missing hakan
Saida dadah ta gama zubawa kowa Shikuma Arfat ta zuba masa samosa daya da waina daya ta zuba masa Zuma a gefen wainan tareda zuba masa madaran mamansa da aka dafa mata ta sake masa mixing da Zuman a glass cup ta ajiye masa tana nuna masa yanda zaici wainan sbd baima taba ganinta ba,jollof din Kuma bata zuba masa ba da sauran abincin sbd kwata kwata baisan yaji ba Yanaci zai iya haukace musu sbd abincin sun Dan Yi yaji sbd a gargajiyance yau tayi abincin jamaar gidan ma kusan ba kowa yaci ba sbd Basu Wani iya cin yaji ba Amma uncle Ahmed da Dad Omar sunci wainan sosai sbd Babu wanda a cikinsu zai Tina yaushe yacita last,su Fatmah dasu Mum Nur Kam Basu ci ba har gwara Arry ya gwada ci Amma yajin yai masa yawa ya Saka Zuma yaci sosai da Zuman kaman yanda Aunt Didi itama taci sosai.
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
ZafafaBiyar
107
Da daddare gurin Dad dinta da Mum Nur tayi dinner tareda su sbd haka take rabawa Dad dinta da su babbah kanta kowa tana tsananin sonsa tana kokarin basa time dinta da kulawanta yanda ya kamata sbd dukkaninsu ta rasa wanda ya fi sonta tsakanin Dad dinta da babbah.
Ko da suka gama dinner tin a Nan dining Arfat yayi bacci Dan haka Sarrah ta kira ta daukesa daga jikin Dad ta nufi sama dashi Dan masa wanka da Shirin bacci.
Itama bata Wani ci sosai ba sbd abincin Rana ya kama cikinsu sosai Dan haka itace ta fara tashi ta tafi har gefen Dad dinta inda yake zaune tai masa goodnight ta juya tayiwa Mum Nur hakama Uncle Ahmed kafin ta wuce tabar gurin sbd Didi batanan Fatmah ma Kuma haryanzu babu Wani shakuwa a tsakaninsu, da Arry ne ta Saba sosai har take wasa da shi sosai.
Tana zuwa daki toilet ta wuce tayi brush tareda wanke fuska da hannuwa ta fito tana goge fuskanta da towel ta sauya kaya zuwa kayan bacci masu kauri Riga da wando sbd tana wanka ne ta sauka dinner,
Face dinta ta zauna gaban mirror ta goge da cleanser din La Roche posay tana gamawa ta haye lafiyayyan gadonta tareda kashe wuta ta shige bargon da Arfat yake Ciki Yana baccinsa Cikin nutsuwa Yana fidda Wani sayayyan kamshi me dadi Dan baa masa wasa da qamshi ko kadan.
Addua tayi musu tareda shigewa jikin ‘danta tana lumshe Idanuwanta.
Washe gari tin a gurin breakfast kowa na kan table Dad ya sanarda kowa yafara shirinsa sbd sati uku masu zuwa zasu tafi Nigeria din Dan haka kowa saiya fara tattara shirinsa da ayyukan gabansa.
Hakan shine ya Saka zuciyar AM shiga Wani irin sanyi da daci lokaci daya sbd abubuwa datake son ta isa Nigeria din tayi da kanta wanda ba komai bane Neman sister Ashley.
Hafiz ma hakan Yana daya daga Cikin burikansa na son komawa Nigeria Dan haka yaji dadin hakan sbd a yanzu basuda Wani fargaba ko shiga damuwan komawa Nigeria sbd sunyi tsayuwan da bazasu taba tabuwa ga kowa ba,
Shi kansa babbah daman hakan yake jira a koma Nigeria din su huta da Wani boye boye ko yawon gudun kowanne Jan wuyan.
Dadah kuwa tafi kowa ma farin Ciki Dan ita Kam daman koyaushe fatanta yaushe zasu Nigeria din.
Mum Nur ce ma ta Dan ji kaman bazata iya zaman Nigeria din na Amma Kuma duban familyn nasu duka Suna tare zasu zauna a guri daya ne kaman Nan din sai taji qwarin gwiwa da nutsuwan tafiyan.
Fatmah kuwa so tayi abarta ta koma Poland da karatu sbd abinda yake maqale a zuciyarta na ganin wanda zata iya rabuwa da gidansu da qasarta ta koma qasarsa karatu Dan kawai samarwa zuciyarta nutsuwa da ganinsa kadaima.
Dad Omar ne Kai tsaye da kansa ya Hana hakan yace duka Nigeria zasu dawo bazai taba barinta zuwa Poland ba Wani Sabon karatun itama suje kawai aikin zata fara gaba dayansu har AM da Hafiz da ita tare zasu fara shiga office kowa da babban matsayinsa.
Wannan hukuncin na Dad Omar ya Saka zuciyar Fatmah din shiga damuwa Mai tsananin gaske da shakkar ta inda zata fara Amma koma dai yayane Taga Dr JAMAAL SEELAH din datake ji a bakinsu Dad din Kuma a kallo daya ta mace akansa Dan haka bazata iya auren kowanne namiji a rayuwanta ba idan ba JEEY SEELAH ba a duk inda take kuwa.
Shirin dawowa duk wanda yake gidan yafara kowa na kokarin kammala ayyukan dayake dasu a qasar da huldodinsa,
Fatmah ma shirinta takeyi tareda fita kullum Bata wuni gida tana tareda wasu friends dinta guda biyu da koyaushe Suna tare Suna yawon bankwana duk da bawai an rabu dinne ba Dan zata ringa yawon kasashe kaman yanda ta Saba.
AM school dinsu Arfat ta tafi da Dad dinta da kansa sukai bayanin komai tareda karban masa takardunsa via email suka baro school din.
Tin kafin su isa aka Saka a samarwa Arfat best school a Lagos da tsarin gidansu ma dayake kwata kwata ba anguwa daya da seelahs ba tini aka hai gyaransa da tsarinsa kaman na turai daidai da yanda aka San zasu iya rayuwa aciki musamman sbd Arfat da Mum Nur da Arry sai Fatmah da kwata kwata Basu taba sabawa da Nigeria ba bare Arfat da baima San inane hakan ba, Arry ma rayuwarsa kaf so daya aka taba zuwa dashi lokacin auren AM da Haroon hakama Fatmah shine zuwanta na farko da wayonta dai sedai lokacinda tana baby da iyayenta suka taho da ita dangin daddynta,
Mum Nur kuwa itama zata iya kirga zuwanta qasar sbd asalinta ba anan take ba itama,
Irin mahaukacin mansion din da aka Gina din da tsarinsa da uwar Tarin dukiyar da aka zubawa mansion din kaman baa qasarmu ba ya Saka mutane fara yada dawowan tasa Nigeria da iyalinsa,
Mam kuwa ajiyan zuciya kadai ya sauke Yana tabbtarda idan Bai mallaki dukiyar Omar ba kenan dai sunzo a asara sun koma a asara,
Sun dauki rayukan su kasim da Jameelu a banza,
Me hakan ke nufi?
Omar yafisu Kuma ahakan zaici gaba da finsu??
Meye amfanin rayuwar da suka zaba sbd dukiyar da haryanzu ta gagara shigowa hannunsu?
Meye sunan wannan asarar da suke kokarin tafkawa?
Ajiyan zuciya ya sauke Yana sake kallan hotinan mansion din da kudin dayake rubuce na adadin uban millions of dollars din da ake tinanin an kashe a tsarin mansion din a kiyasi ma batareda an tabbatarba Dan da alama ma sunfi hakan
Lameenu ne ya taba Tako Ina Dan kuwa shi Bai taba yadda ya tabe,
Idan dukiyar ta gagara shigowa hannunsa ta hanyar dasuka fi iyawa to kuwa zasu shiga hannunsa ta hanyar zumunci da jinin da zasu hada Dan kuwa lokaci yayi da zai bayyanarwa da duniya AM jden sirikirarsa ce ‘dan cikinsa take aure,
Idan Omar ya nunawa duniya su ba jininsa bane to Shikuma zai nunawa duniya sun sake hada Wani Jinin yanzu Kuma na gasken zbd maganar ‘yar Cikin Omar akeyi da nasa ‘dan Cikin,
Dan haka Yana zaune hankali kwance Yana jiran saukan jdens din qasar ya Basu surprise din dayafi wanda Omar din yake Basu daya bayan daya Dan kuwa yayi alkwarin a ranar da suka iso zai tabbatarda duniya tasan da ‘Dan Mam seelah Dr Jamaal Seelah ‘yar Omar jden take aure igiya uku da sai mutuwa.
****Tinda suka fara Shirin dawowa Arfat yafara rashin lafiyan zazzabin kaida kawon da Bai sababa Dan haka hankalinta Dana kowama ya Rabu sbd yanayin jikin nasa ga Kuma tafiyan Tama qarato.
26 ga watan April jirginsu ya sauka Lagos Nigeria gabaki dayansu ahankalin jdens,
Babu wanda baa gajiye yake a cikinsu ba Dan haka Arfat Yana jikin Hafiz wanda yake daukedashi rungume a jikinsa,ita Kuma tana gefen Dad dinta sanye da Riga da wandon Reiss peach color da snickers din Balenciaga fuskanta sanyeda facemask da rolling din Versace silk veil dukda Gajiye take Wani irin lafiyayyan sanyin kyau tayi kana ganinsu kaga wainda suka fito daga turai sbd Dad dinta Yana riqe da hannunta daya kaman yanda ita take riqe dashi din hannunta daya Kuma handbag din tomford ne a hannunta tana qin dagowa ta Kalli Yan jaridar daketa daukan hotinant Dan Dad dinta tareda duka familyn nasu.
Hafiz haya daban yabi sbd Arfat dayake jikinsa daman basa barin a dauko hotinansa ko kadan bare a Wani San dashi.
Uncle Ahmed ma hannun matarsa Dana Fatmah ne a Cikin nasa kaman yanda Dad Omar yake riqe da hannun yarsa sai Mum Nur Dake gefensa.
Motoci kusan hudu ne suka zo daukansu tareda securities masu tsauri
Tin kafin su iso Akai saurin Bude musu kofar motacin
Kai tsaye kowannensu ya shige suka nufa gida.
Koda suka isa gida securities dinsu na mansion din sunkai guda bakwai sai masu aikin Cikin zasu Kai bakwai din Suma daya ta bangaren su babbah wanda gate dinsu daban amma ta Cikin mansion dinma akwai kofar data hade gidansu din wanda hakan shine farin Cikinsu babbah din sbd daman yafi San gidansa ya kasance daban.
Sauran masu aikin duka nasu ne,masu aikin abinci ne da masu aikin tsaftace gida sai wadda take ta AM ce duk da sun taho da Sarrah sbd daman itama ba asalin yar can bace asalin yar Kumasi Ghana ce Amma ta Dade acan Dan itama acan ta tashi,
Ta biyosu ne sbd Arfat bazai yadda da kowacce yar Aiki ba a yanzu dazai taho inda Bai taba ba zaiga rayuwar da ba inda ya Sababa Dan haka tsaf zaiqi yadda da kowacce yar Aiki musamman sbd bai Saba daman can da mutanen waje ba idan ba na gida ba,
Ita kanta Sarrah daman batada niyar qin biyosu din sbd 3 years data fara Aiki a Cikin jdens din ta Tara abinda duka yawon aikinta Bata taba hadasa ba,
Ba qaramin arziki take samu ba Mai girma da albarka ga Sabon datai da Arfat Shima Yana son Sarrah yake fada koyaushe Dan haka ta aminta da biyosu take Babu tsayawa wasa.
Bangaren su babbah 4bedromm 2 sitting room ne da idan ka shiga bama zaka dauka sun dawo Nigeria ba sbd tsarin da dukiyar da aka narkar,
Master bedroom din babbah hade yake da Palo sai lafiyayyan toilet aciki,
Sauran bedrooms din sune a hade da main palon,dakin dadah da ko amare da yawa albarka,sai dakin bakinsu dayake a tsare tsaf sai dayan na Mai aikinsu ne wanda Shima daidai yake a tsaren da ita Mai aikin na ganin dakin Jin tayi tsoro na Neman kamata sbd mamakin kaman baa Nigeria take ba sai kitchen dinsu da store da kofar bayan kitchen.
Part din Hafiz daban Shima lafiyayyan Palo da makeken bedroom da toilet harma da dining da qaramin kitchen dinsa Amma Babu gurin girki sedai electrics na kayan hada tea dasu irin sandwich haka ko warming abinci.
Shima akwai Maza biyu da zasu ringa kulawa da makekiyar harabar gidan da da wankin motocinsu dayansu ne zai ringa gyara bangarensa sbd dukkanin maaikatan da aka dauka a mansion din professionals ne akan aikin musamman a Wani kamfanin cleaners aka daukosu da Id cards nasu da komai.
Acan bangaren Masu gida kuwa fadan tsarin Wani aikin ne sbd komai da koina ka kalla kasan gidan masu abun duniya ne kazo Dan wata shegiyar dukiya ta musamman ce koina aka zubar.
A Cikin mansion din bangaren Uncle Ahmed dasu aunt Didi da Fatmah daban sai bangaren asalin me gidan da nasa iyalin daban Dan bangaren Dad hade yake Dana AM da Arfat duka a sama,
Palon AM kaman France daban inda bedroom dinta da bedroom din ‘danta suke guri daya,
Dakinta tsaruwansa kusan yafi na kowa sbd kusan komai na palonta da dakinta iri daya ne Dana Mum Nur sedai ita Mum Nur 2 bedrooms gareta duka nata sbd gidan mijinta ne ita Kuma AM dayan ya isheta hakama dakin Arfat baya buqatan bayani sbd tsarinsa.
Dukkaninsu dai a qasa dakin cin abincinsu yake zai asalin main palon gidan wanda ya hada kowa da kowa Kuma dole anan ne zaa hade sai Kuma wasu sitting rooms na musamman a qasan na Bakin alfarma sai wasu bedrooms na baqi kokuma idan Wani yayi niyar kwana a qasan.
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo
ZafafaBiyar
108
Kowa dakinsa ya nufa sbd buqatan hutawa daga gajiya da hayaniyar tafiyan,
Wanka tayiwa Arfat da kanta kafin Sarrah ta karbesa zuwa dakinsa ta shiryasa har lokacin jikinsa akwai zafi sosai Kuma baida Wani kuzari,
Sarrah na gama shiryasa Cikin kaya marasa nauyi ta sauka qasa ta nufi wata makekiyar lafiyayyan kitchen Da ake aikin shirya musu ingantattun abincin da zasu ci idan sun taso daga hutawansu ta gajiya.
Gaisawa Sarrah tayi dasu ta buqaci abubuwan da zata hadawa Arfat din abincin da zaici kafin ta basa magani.
Cereals ta hada masa da pancake sai Madara me dumi kakkaura da ruwan roba daya da Apple daya sai orange Shima baifi yanka uku ba da mint lemon water na wanke Baki bayan gamawa ta jero a tray me Dan girma da kyau ta nufi saman.
Tana isa ta ajiye tray din ta dayar dashi ta zaunar jikinta Amma itama Saida tayi wankan Suna isowa sbd kaida,
Abincin tafara basa bayaso karshe hakanan da dubara ta samu yaci kowanne kadan kadan sbd su fruits Suma qaida ne duk zaici abincin farko sai an Saka masa fruits yaci.
Yana gamawa magani ta basa ta basa lemon water din ya Dan sha bakinsa ya wanke ta goge masa Baki ta kwantar dashi tareda rufesa ta daidaita Air-con din dakin ta rage haske kadan sbd bayason duhu sosai duk da bacci ya daukesa take.
Ficewa tayi da kayan ta Kai kitchen ta dawo ta sake gyara dakin sai a Lokacin ta Nema couch din Dake dakin ta zauna tana sauke numfashi sbd baa barinsa shi daya idan Yana bacci indai ba Wani aikin nasa daban takeyiba ko na AM Dan haka ta zaune tareda jingina baya tana lumshe Idanuwanta itama take baccin ya dauketa me nauyi ba wasa.
AM wanka tayi itama ta fito daure da towel blue mara tsawo tana qamshin shower gel dinta me sanyi da nutsuwa.
Bata zaunaba sbd sallahn asuban datake kansu daga tsaye ta goge jikinta t shafa Neutrogena oil sama sama tareda designer body splashes dinta da mists masu tsada da sanyin kamshi.
Underwear(panty) kadai ta Saka sai dogon wide leg wandon Prada fari sai farar vest data kama kirjinta dayake a tsaye qyam a cikensa kaman hannu Bai taba Hawa kansa ba.
Free size abaya ta Dora Akai ta nade kanta da original jersey veil ta tayarda sallah.
Bayan gama sallanta da adduointa tashi tayi ta zare abayar da veil din kanta ta zira slippers din bally marasa nauyi se tsada ta nufi dakin Arfat.
Tana Tura dakin ta Kalli Sarrah taji tausayinta ya Saka jikinta mutuwa Dan haka gurinta tafara nufa Cikin nutsuwa ta tayar da ita tace taje daki ta kwanta ta huta itama.
Godiya tayi ta miqe ta fita ta sauka qasa
Bata suce daki ba Saida ta fara zuwa kitchen taci lafiyayyan abinci ta koshi tasha tea tukuna ta wuce dakinta da aka ware mata a qasan ita baa kaita bangaren masu Aiki ba dayake can bayan ma nasu Babbah ta kwanta baccinta daya sake dauketa take a matiqar gajiye.
Gidan koina tsit yayi babu Wani motsi me girma ko hayaniya sbd duka kaf masu gidan kowa ya gama shiryawa da yin sallan dayake kansu sun kwanta hutawa Dan haka masu Aiki Dake aikin hada musu abinci suka sake nutsuwa ba mahaukacin motsi duk da akwai tazaran da ba Wani jinsu zasuyiba Amma dai sbd kiyayewan komai a natse suke yinsa Cikin kwarewa.
A daidai wannan lokacin da suke hutawa a wannan lokacin jirgin JAMAAL SEELAH da mahaifiyarsa ya sauka a Nigeria tareda siddeeq Suma tasu dawowan kenan sbd bazai iya barin Mum dinsa ba wannan karan ya dawo Nan shi kadai kaman yanda itama bazata iya rabuwa dashi ba Dan haka ta yanke shawaran biyo ‘danta idan ta Dan gaji da qasar zata koma ta huta ta sake dawowa Amma dai a Kai tsayen magana ta biyosa sun dawo Nigeria din da zama kwata kwata batareda taji komaiba sbd duk inda ‘danta yake zata iya rayuwa a gurin Kuma shine kwanciyar hankalinta da farin Cikinta musamman da Siddeeq ya sanar da ita Ameeenatou ta bayyana tana tareda Dad dinta duka wannan lokacin hakama Shima Dad jden din sun koma Nigeria kwata kwata,
JAMAAL dinta da OMAR JDEN ne kadai wainda zata iya zama a duk inda suke batareda taji shakkan komaiba ko damuwan komai sbd nutsuwan datake samu a duk inda suke,
Ita da JDEN sun rabu da dadewa ko communicating basayi tin rasuwar Haroon sbd ciwon data samu kanta aciki da wanda Shima ya samu kansa a Ciki yanzu Kuma ‘danta Yana auren ‘yarsa Amma Kuma baisan da hakan ba Amma ita koyaushe hakan farin Ciki yake sakata,
Allah baiyi zasu auri juna ba Amma gashi yayansu inshallah zasu cikewa iyayensu wannan burin na hada zuria tin Suna Raye sbd iyayenta sunso ta auri Omar din kamar me Allah baiyiba.
Hadda Jin Omar na qasar Nigeria din ya dawo kenan ya sakata sake Jin dadin hukuncin bin danta data yanke.
Kafin isowansu Nigeria duk yanda Mam zaiyi Dan shiryawa da ‘dansa akan ya Aminta ya zauna a kusa dashi saida yabi ta hanyar Dr Aleena din ta Amince Dan haka mansion din da Dad Omar ya tashi ya siye da kudinsa yaqi karbansa a matsayin kyautan Dad din.
Kusan zubar dashi Akai aka Dora Wani fitinannen Sabon ginin daya kere kyau da tsari tareda girman na Dad din Dana daddy lameenu da har lokacin Sauki ya kasa samuwa daga yafara samun sauki Mam ke sakawa ana sake masa alluran datake Hana saukin zuwa gabaki daya sbd Yana buqatan ganinsa ne daga kwance har saiya kammala hadewa da Omar lameenun naji na Gani ahalinsa Dana Omar sun hade sbd baiganowa kansa mutuwar auren dansaba da ‘yar omar,
Hakama Yana buqatan lameenun a kwance ne lokacinda zaa kawo masa gawar Aliyah ya fara dandana abinda ya dandana Kuma ba Dan ya gama dashi ba ko gama fansar ran Haroon dinsa ba.
Saukansa da dawowansa Nigeria shima kusan yaduwa yayi Amma kwata kwata Bai bari Yan jarida sun daukesaba sbd Baya buqatan hakan musamman dadewan da Akai baa samu ganinsa ko yada hotonsa ba a koina Dan haka a matse suke da su samu wannan damar.
Daga shi har Mum dinsa fuskokinsu sanye suke da nose mask da farin glasses shi harda fcap din Fendi
Jikinsa sanyeda black tsadaddun kiton sweatset freesize Dan haka hannun Mum dinsa na Cikin nasa suka fito Arrivals Mum din tasa kaman wata yayarsa koma kanwarsa sbd yanda take cif cif Baturiyar Poland hakama yanayin jikin nasu bama daya ba sbd qarfinsa da budewansa na geamin.
Siddeeq ma Yana dayan gefen Mum din Dan Bata kariya Shima sanye yake da nose mask din sbd ana ganinsa take zaa gane JAMAAL SEELAH dinne a tareda shi sbd ansan ana ganinsa anga Jamaal din Dan haka kusan har suka wuce Yan jarida tareda securities biyu na airport din Babu wanda ya ganesu.
Motoci biyu ne sukazo daukansu Suna kokarin isa mota motocinsu seelahs suka iso airport din daukansu.
Siddeeq na ganin motacin ya juyo ya Kalli JAMAAL wanda ya Dan lumshe fararen Idanuwansa da sukai Dan Ciki sbd gajiya Dan yasan Dad dinsa ne wanda ya tabbtarda bazasubar gurinba saiya bayyanarwa duniya shine ya dawo din.
Dr Aleena ma na Gani tasan Mam dinne da kansa Dan haka ta Dan sake kame hannun Jamaal Cikin nata tana dagowa ta kallesa shi kuwa Dad din da aka budewa mota Cikin tsananin respect ya kalla da Idanuwansa da sukai Ciki Ciki kafin kowannensu yayi motsi Yan media suka zagayesu Tako Ina daukan hotunansu da jeho ta tambayoyin da Babu wanda a cikinsu ya tsaya Jin ko menene.
Hannun Mum dinsa ya sake Dan kamewa tareda daga hannunsa daya ya rungumota jikinsa Yana wucewa gaba siddeeq na bayansa Yana sallaman Yan jaridan hakama securities sunata karesu.
Cikin farin Cikin da a duniya Mam ya manta rabon daya samu kansa acikinsa ya fara sake murmushin farin Cikin ‘dansa ya dawo garesa tareda Aleena data kasa zaman r
Nigeria ta rabu da aurenta sbd bazata iya ba Amma ayau tadawo zata zauna sbd ‘danta,
Hakama Jamaal Bai dawo qasar ba garesa sbd Yana mahaifin daya haifesa sai akan mace sbd ya sani Kai tsaye Jamaal ya dawo Nigeria ne sbd Omar daya dawo da ‘yarsa.
Shidai koma yayane hakan ya masa daidai sbd Jamaal bazai taba sake barinsa ba daman sbd Aleena yake barinsa Kuma Aleenan yanzu gatanan duka Suna guri daya,tayaya bazai bari Yan media su San da hakan ba a fadawa duniya ‘dansa ya dawo gurinsa,
Sauran Kuma surprise na gaba.
Budewa Mum dinsa mota yayi da kansa Yana kokarin sake hannunta ta shiga Wani Dan jarida ya jeho masa tambayar data sakasa dakatawa cak daga shi har Mum din da Siddeeq ma dayake kokarin budewa Jamaal din mota Shima.
Siddeeq ne ya fara juyowa ya Kalli Jamaal
Itama mum dinsa shi ta kalla kafin ta Kalli Mam dayake bayyanar da nasa mamakin Shima a fili na tambayar duk da daga garesa labarin ya fita.
“Da gaske ne Dr JAMAAL Seelah ka Dade da auren ‘yar Omar jden tin baa San ita din ‘yar sa bace???
Tsawon shekaru nawa ne da auren??
Menene gaskiyar zancen?”
Dan jaridar ne ya sake jeho tambayar wadda hatta sauran yan jaridar amsar suke jira Cikin mamaki Mai tsanani dukkaninsu suna sake jeho tambayar da a yanzu ne suka fara jinta.
Zafin daya taso zuciyarsa ya hadiye a hankali tareda Dan sauke numfashi a boye kafin ya qarasa Saka Mum motan ya rufe mata da kansa kafin ya juya y shiga kofar da Siddeeq ya Bude masa batareda yace komaiba.
Siddeeq ma motar ya shiga securities ma suka rurrufe motocin suna Koran Yan jaridan take aka tada motocin suka wuce anata yada zancen Mam seelah da kansa yaje airport tarbon ‘dansa Jeey seelah daya Bata ba labarinsa sai yanzu tareda tsohuwar matarsa uwar yayansa biyu Haroon seelah da Jamaal Seelah.
Tinda suka kama hanyar gida babu me magana sbd mamakin inda zancen ya fita ya shiga kunnuwan Yan jarida da bakinsu,
Tayaya Dad Omar zai tsinci maganar a bakin Yan jarida,.
Ba hakan yaso ba sbd ba abin rushing bane yaso yafara sanin asalin komai a kansu na sirrin dayake Jin akwai a boye sbd hakanan ya kasa nutsuwa da yanda Dad yanda ya sameta kawai ya sanar masa Bai sanar dashi komaiba sbd a yanda yasan power dinsa dole zai San yayi Aiki a asibitin data zauna din Amma Kwata kwata Bai masa maganar ba idan Kuma Bai saniba to tabbas Shima Neman sister Ashley yakeyi Kila sbd yasani bazai wainda suka ringa haukatar masa da ‘ya ba wanda yasan shima Yana Ciki.
Yanzu Kuma Dad dinsa ya lalata komai a yanda zancen Nan ya fita yasan ba shakka daga Dad dinsa ne Kuma dole Yana da manufa da hakan wanda Shikuma a yanzu Babu wanda aka Haifa da zaiyi using matarsa Dan cimma wata manufa Koda kuwa Dad dinta ne bazaiyi amfani da ita Dan cimma manufofinsu na yaqin da tin kafin a haifeta suke abinsu Bata saniba,
Shima zaiyi yaqin Amma tabbas saiya tabbatarda Bata cikinsa.
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo
Tin kafin su isa gida a motan siddeeq yafara wayoyi Yana kokarin Hana labarin fita ko kadan Amma ga alama hakan ba lallai ya samu ba sbd Mam ne da kansa ake magana.
Jamaal har lokacin baice komaiba sbd Baya buqatan magana ko hayaniya da Dad din daga isowansa Kuma siddeeq yasan abinda ya kamata Dan haka magana ma sakawa Kai ciwon Kai ne kawai.
Mum dinsa ma daya San batasan tashin hankali ta lafe jikinsa hannunta har lokacin riqe Cikin nasa Ya Dan juyo ya kalleta itama shi ta kalla zatai magana ya katsesa ta hanyar Bude bakinsa a natse da sauti mara qarfi yace
“Its okay,Siddeeq will handle everything”
Gyada masa Kai tayi tana sauke ajiyan zuciya sbd batason ko kadan Jamaal din na shiga hayaniya da Dad dinsa duk da tafi kowa sanin waye Mam din Amma tinda ya Riga ya haifesa ya gama dashi.
Koda suka isa gida securities tini suka wangale gate din gidan motarsa data Dad din kadai suka shige harabar gidan sauran a waje suka tsaya sbd na mansion din Mam ne Dan haka can suka shige kawai.
Suna parking Mum Atee da Ayesha Dake jiran isowansu a gidan tareda masu aikinsu fitowa sukai tarbonsu Cikin farin Cikin dayake ba har zuciya ba sbd sanin waye Aleena a gurin Mam,
Duk da basuda aure matsayin Aleena daban a gurinsa Cikin matan duka duniyar Dan itace ta haifar masa rayuka biyu dayafi so duniya fiyeda tasa rayuwar hakama itace macen dataso shi tsakaninta da Allah har ranta take sonsa.
Daga gefen danta Mum din tasa ta gaisa dasu Mum Atee tana amsawa da thank you a welcome din da ake musu,
Shima Jamaal din Bai saki uwarsa ba har Saida suka isa Ciki yakaita har sama bedroom dinta tukuna y sauko ya koma nasa palon ya haye samansa.
Siddeeq kuwa kayan Mum din ya Saka masu Aiki suka Kai sama har bedroom dinta aka jere mata komai aka sake gyara koin kaman tana Poland dinta sbd duk abinda aka Saka gidan na wanda zaiwa Mum din da Jamaal daidai ne siddeeq yayi wannan aikin sbd a wannan Dan lokacin Shima yayi yawon jirgi kaman tsutsu Dan haka Shima yanzu ya samu nutsuwa tinda zasu zauna guri daya.
Bangaren Jamaal kuwa tini yayi masa gyaran daya San shine daidai raayinsa da rayuwarsa da kansa yayi aikin,
Closet dinsa a cike take da dukkanin kayansa tin daga kan kananu da kaftans, designers kuwa kaman baa San zafin kudin ba Dan kuwa wardrobe dinsa gabaki daya designers ce originals daga kamfani.
Shoes,clips, toiletries, cosmetics da komai na amfaninsa Babu abinda ba designers ce take bugun juna ba.
Shi kansa siddeeq yanzu a gidan zai zauna sbd part dinsa me zaman kansa dayaji wata sabuwar kudin aka Gina da sunasa tareda zuba luxuries Shima abubuwan da sukai masa daidai raayinsa da buqatansa ya zuba hakama wardrobe dinsa Shima duka designers ne Dan Shima a yanzu kudin sun zauna masa iya zaunuwa.
Tsit gidan yayi bayan komawan Dad dasu Mum Atee mansion dinsu ta kofar garden din gidan zuwa nasu garden din daya hade Mansions din.
Hutawa masu gidan keyi Babu wanda ya fito sai dare lokacin masu Aiki tini suka gama shirya dining da koina suka fice zuwa dakinsu.
Siddeeq ne yafara fitowa cin abincin ya nufi dining room din Yana kunna wayarsa dan duba halinda ake Ciki yaga labarin ya Riga ya fita Amma ba sosai ba sbd kokarin da yayi na Hana fitar tasa Dan haka zaiyi wuya ya isa kunnune Dad Omar ko Wani daga Cikin jdens din kafin JAMAAL ya tinkari Dad Omar da kansa.
Mum ce itama ta sauko sanyeda doguwan jallabiya black daya masifan mata kyau sbd farinta tana qamshin English perf me shegen tsada da sanyi itama.
Tana ganin siddeeq ta sauke ajiyan zuciya tana Jin dadin ganinsa ta sake tana sakin murmushi tana qarasa saukowa ya miqa mata hannunsa ta kama ta qarasa saukowa Yana mata sannu Cikin tsananin kulawa da kauna sbd uwa yake jinta kaman yanda takejinsa kaman Haroon dinta data rasa sbd shine ya zama kaman kariya daga kowanne cuta ga ‘yayanta duka biyun,
Tana masa kauna me tsafta da karfi sbd sanin zai iya bada ransa ga ‘danta hakan ya Saka take masa tsaftatacciyar so kaman yanda take kaunar danta Babu qabilanci ko kadan.
Dining room suka nufa Suna magana Shima Yana dariyar abinda take fada masa din.
Suna zama Mum din ce tafara juyawa sbd qamshin Paco Rabanne daya shiga hancinta tasan JAMAAL dinne ya shigo.
Shi dinne sanyeda Off-white Nikes gashin kansa me santsi a kwance hakama na fuskansa a kwance kwance yayi duhu sbd farinda yakeda dashi sosai.
Qarasowa yayi Yana sakarwa Mum dinsa nitsatsen murmushi me sanyi da nutsuwa ya rankwafo ya Dora bakinsa a hankali gefen goshinta ya Bata kiss Yana zaunawa kujera kafin ya Kalli siddeeq Dake son tsokanarsa da kallan dayake masa akan maganar dazun ta Yan jaridan.
Wani kallo ya watsa masa Yana cewa
“Karka fara,
Nasan Kuma zancen dole zai iya kunnen Dad Omar so gobe Mum acan zamuyi dinner tareda su zanyi magana da Dad Omar din”
“Hakan ya kamata kayi magana dashi kafin Dad Dinka ya Riga Omar bazaiji Dadin hakan ba,hakama itama AM din zancen zaije mata a Wani irin sbd Abu ne da batai tinani ba Kuma jinsa daga sama baiyiba.”
Siddeeq ma Naam yayi da hakan Dan haka suka fara cin abincinsu Cikin nutsuwa,
Siddeeq Tuna fried rice yaci da Salad din Nikakken nama,
Jamaal da Mum kuwa chicken vegetable Farfalle sukaci dataji cheese Suna gamawa Jamaal fita yayi tareda siddeeq zuwa Wani gurin da suke sakaran samun Wani labarin inda zaa iya samun Ashley.
Basu dawo gidan ba sai dare Dan haka kowa shigewa yayi.
Samansa ya haye ya wuce bedroom dinsa Kai tsaye yayo wanka ya Saka silk pyjamas ya kwanta bayan yaje ya duba Mum dinsa tayi bacci tini.
Washe gare sai Rana suka fito breakfast Suna gamawa siddeeq ya dawo bakin aiki
Masu aikin gidan kaf dinsu ya sallama bayan ya Basu albashin wata daya duk da aikin kwana biyu xuwa uku kawai sukai Amma Sam bazai iya barinsu ba sbd ba shine ya daukosu aikin da kansa ba daga bangaren Mum Atee suka fito.
Suna barin gidan kafin yamma ya kawo wasu da suka Fi waincan din kwarewa da ingancin kamfanin daya daukosu din Dan haka take suka fara Aiki bayan sungama sauraron dakokin yanda masu gidan suke musamman me gidan da kansa da bayason hayaniya.
Tareda Dad dinsa sukai lunch din Rana a mansion dinsa sbd Mum dinsa data sakasa hakan daga Nan suka shiga Mum dinsa ta duba daddy lameenu dayake gida kwance hakama mum Sarah.
Suna fitowa mum din ta wuce gida shikuma ya sake fita tareda siddeeq.
Da daddare ansan da zuwansu cin abincin daren a jdens Dan haka aka shirya table da wadatatten abincin kala kala masu kyau da lafiya da kyan Gani sbd komai kana Gani kasan cooks din kwarai ne a gidan.
Tareda Dad dinsa zasu tafi sbd family dinner akace hakama Kai tsaye ya sanar da tareda shi din zasu tafi sbd Shima Yan buqatan zuwa ganin Dan uwansa da yimasa barka da zuwa an Dade baa hadu ba lokacin haduwan yazo Dan haka a mota biyu tsaf suka shirya suka nufi gidan jdens din.
Mam din da mum Atee ne a mota daya sai Jamaal din da Mum dinsa da Siddeeq a daya Ayesha bata biyosu ba sbd Batama gida Amma daga can zata wuce jdens din.
Mam Bai fito ba Saida ya biya ya duba lameenu Kuma ya sanar dashi inda zashi,
Lameenu na kallo Mam din ya wuce zuciyarsa na Wani irin radadin daya rasa yanda zaiyi ya motsa bare iya tashi akan kafafunsa,
Yasani akwai abinda Mam yake masa wanda yake Hanasa tashi bare iya magana Yakoma kaman Wani nakasashe,
Bazai yadda Mam yayi ajalinsaba sedai suyi n juna Amma kafin Nan kaman yanda haryanzu Bai nuna masa komaiba Shima zai tashi ya illatosa ta inda Bai taba tinanin ba Amma dai kafin Nan zuciyarsa kullum Cikin matsananincin tsoro me firgitarwa yake akan bayyanar Ameeenatou jden sbd baisan wace Ameeenatou dinne a asibitin d suke kokarin kashewa ba gashi su BB na can suna kokarin kasheta baida ko lafiyar kiransu yace su dakata a dubo masa sbd yasan waye Mam…da wannan tsoron me tsananin gaske yake kwana yake tashi Kuma akansa yake son tashi ko iya magana a dubo masa idan ba Aliyansa bane.
****Sanin zuwan baqin ya Saka Dad Omar ya bada umarnin Arfat yayi dinner dinsa da wuri a kaisa sama bedroom dinsa yayi zamansa Sarrah tayi masa karatun storybook haryayi bacci amma Kar a fito dashi.
A ransa yafi kowa sanin waye Mam sbd ko a kallo zai iya gane Arfat ‘dan AM ne kokuma jikinsa ne daganan basusan abinda zai iya Yi ba Dan ya lalata musu Suna ko Bata rayuwar Arfat din Shikuma hakan ne abinda bazai taba iya dauka ba sbd Bai hada Arfat din da komaiba a yanzu.
Babbah ma AM ce da Hafiz ne suka rarrashesa ya fuske Shima ya fito a shirye Cikin wata danyar sky blue tsadaddiyar yadi me taushin gaske wanda Suma Suma su Dad din da uncle Ahmed harma da Arry duka kaftans dinne a jikinsu masu tsadan gaske da taushin.
Hafiz ma Wani farin yadin ne a jikinsa harda hulars Akai yayo saida safe da ‘dansa ya fito itama AM daidai lokacin ta fito daga bedroom dinta a shirye Cikin fitted doguwan rigan Alliams Black Da koina take shining din black crystals ta kwanta jikinta daidai sai veil black da Shima yake daure a kanta.
Sanyin qamshinta ya Saka Hafiz tsaya mata suka sauko tare daidai shigowan su SEELAHs din palon.
Idanuwan Mam akan Hafiz da AM din suka fara sauka hakama siddeeq da Mum.
Dukkaninsu dawo da kallansu kan Jamaal sukai sedai wanda kallo daya yayi musu ya dauke Kai zuwa kan Dad Omar daya dauko Shima Yana musu barka da zuwa Cikin nutsuwa da farin Ciki.
Rungume Jamaal yayi Yana ambatar sunan daya saba kiransa dashi kafin ya sakesa ya Kalli Mam wanda Shima shi yake kalla kowa da abinda yake juyi da tsalle Cikin ransa gurin yayi tsit kafin Mam y sake dariyar farin Ciki me tsanani da sakewa ya ware hannu Ya rungume Omar din Yana cewa
“Har abada mu ‘yan uwan jini ne koba da auren dayake tsakanin Yayanmu,
Jinin SEELAHs daya ne ko mun zama maqiya mu din Yan uwan jini ne.
Shiru kowa yayi har Saida Dad Omar ya sake Wani lafiyayyan murmushi Shima Yana rungume Mam din yace
“Har Abada SEELAHs daya ne”
Sakin juna sukai sai a Lokacin AM ta iso gurin tana tsayuwa gefen Dad dinta lokacinda yake gaisawa da Dr Aleena Cikin tsananin kewan juna da sukai.
Qamshinta me sanyi ne ya shiga hancinsa duk da qamshin kowa dake gurin daban ne ya gauraya amma nata din ya shigesa ya dago Fararen Idanuwansa da suka sauya ya mata Wani kallan data jisa a jikinta Amma Bata Kalli inda yake din ba ta Dan sake fuska tana gaida gaida Dad dinsa wanda ya washe bakinsa sosai Cikin nutsuwa yace
“Finally na hadu da ‘yata Kuma sirikata matar ‘dana”
Cak kowa ya tsaya da abinda yakeyi Banda Jamaal daya rintse Idanuwansa ya Bude Suna sake sauyawa ya matso zaiyi magana Mum dinsa ta riqesa da hannunta daya tana Dan girgixa masa Kai.
Su siddeeq kuwa tsit sukai.
Babbah da shigowansa kenan zancen ya sauka kunnensa ya katse Mam din da cewa
“Wadda ta tashi zama matar mataccen ‘dan ka dai Amma Bata zaman ba..””
Mum ya kalla yace
‘yi hakuri madam” sbd zagin Danta da yayi gabanta.
Wani lafiyayyan murmushi Mam yai batareda Jin zafin zancen babbah ba sbd yafi kowa sanin Dan ta’adda ne babbah me zaman kansa
Yace
“Ba mataccen nake nufi ba rayayyen nake nufi gashinan a tsaye igiyoyin aurensa uku ne cif akan Lady AM jden”
Zare hannunsa daga na mum dinsa yayi ya dakatar da dad din ta hanyar Kiran sunansa Cikin dacin zuciya sedai kafin yace komai Dad Omar ya dago Idanuwansa da suka sauya ya zubawa Jamaal din wanda kusan kowa ma tsit yayi tareda zubawa Jamaal din Ido musamman ita da Zuciyarta tafara daukan nauyi.
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!
ZafafaBiyar
110
JAMAAL din take Idanuwansa suka sake sauyawa sbd tsananin zafin da kansa ya dauka da bacin ran abinda Dad din nasa yayi take wanda lalata masa komai sbd Magana ce daya kamata a zauna ayita sbd Abu ne da akai batareda yarda ko sanin kowa ba bayan shi da Siddeeq sai dan uwan Uwan maman fadeela da yayi waliyin Am din,
Hadiye bacin Rai da tsananin zafin da zuciyarsa keyi yayi ya Kalli Dad din nasa Cikin sautin Kai tsaye yace
“Do you really have to do this Dad?
Shine abinda ya Saka ka taho?
Ka shirya hakan ne daman?
Mum dinsa ce ta katsesa Cikin sanyi da rashin son ayi tashin hankali da cewa
“Son please kabar maganar,
you talk to Omar first sbd ya Riga ya bayyana zancen.” Ta qarasa zancen tana juyowa ta Kalli Omar wanda yake kallansu batareda ya motsa ba sbd a rayuwa yasan Mam baya haukan zance komai lissafinsa yake yinsa.
Babbah dayaji baya gane komai sbd kansa Dake Neman juyewa katse Dr Aleena yayi da cewa
“Wane zancen ya Riga ya fada?
Ai Babu ma wanda ya kama zancensa anan bare fahimtar abinda yake fada
Ni dai abu daya na sani ‘yata Allah yasa Bata auri ‘dansa ba to Ina fatan hakan ta zauna har abada kaman yanda Haroon ya tafi har abada”
Uncle Ahmed dasu Didi da Fatmah da duka suka iso Suna tsaye rasa abin fada sukai sai Uncle Ahmed dinne ya iso zaiyi magana Dad Omar ya daga masa hannu ahankali Idanuwansa na sauyawa annurin fuskarsa ya dauke dip ya Kalli Jamaal da Shima dagowa yayi ya Kallesa Idanuwansa na sauyawa Amma sedai Kuma ganin kowa yayi tsit sun zuba masa ido Babu wanda gabansa baya mugun bugawa da shirun nasa tareda jiran abinda zai fada sbd Dad Omar maganar bakin Jamaal din kadai yakeson ji bana kowa ba.
Fatmah kuwa zufane sharaf ya jiqa doguwan rigan jikinta a take hakama zuciyarta Wani harbawan wuce lafiya takeyi ta Tako daqyar ta sake matsowa gap da AM ta tsaye sbd taji abinda zai fada din daidai.
AM din kuwa fuskanta itama hadewa tayi ba rahama ko daya a Cikinta sbd Batama San me suke kokarin fada ba tinda dai ba hauka akeyiba zaace ita matar Wani ce batareda ko mutum daya a Yan uwanta ko iyayenta sun sani ba,hakama aure da wanda Bata taba sani ba,
Dan uwansa ta sani shine masoyinta Kuma ya rasu to tayaya zaa fara wannan soki burutsun zancen.
Juyawa tayi zata bar gurin sbd numfashinta ma dayake Neman tsayawa da yanda zuciyarta ke bugawa daga Cikin kirjinta.
Tako daya tayi ya miqa hannunsa daya ya kamo nata tareda dawo da ita gabansa ya Kalli Cikin tsakiyar Idanuwanta kafin ya dawo da ita gefensa ya dago ya Kalli Dad Omar da har lokacin shi yake jira Kai tsaye Cikin nutsuwa da kwanciyar hankali yace
“I’m sorry Dad Omar,
Amma Ameeenatou is my wife,
Aurena yana kanta tsawon shekarun Nan,
A ranar da Kuka bar Nigeria a wancan lokaci a ranar na daura aure da ita,
I paid for her sadaki, Matatace, my halal…….
Numfashi me zafin gaske Dad Omar ya sauke Cikin nutsuwa Amma Wani irin tafasa jininsa keyi da zuciyarsa,
Babbah kuwa Jiri ne ya dibesa Amma dadah da jikinta itama yake rawa tayi saurin riqesa tareda Hafiz da Shima jirin da tafasar jini da zuciya yake Ciki Dan har Idanuwansa sunyi Wani irin jajir take.
Uncle Ahmed ma nauyi yaji jikinsa yai masa ya silale ya zauna kujeran dayake kusa dashi.
Fatmah kuwa da sauri Didi tayi saurin matsawa kusa da ita Dan tareta batareda kowa yaga halin Data shiga ba na Wani irin rawar jiki da zufa.
Mam Wani sabon farin Cikin ne ya sake mamayesa sbd maganar Jamaal din Kai tsaye ya sake tabbatar masa da Jamaal jininsa ne yake yawo a jikinsa.
Dad Omar dayaketa kokarin hadiye abinda yakejin kallan Jamaal yayi da jajayen Idanuwansa tsawon seconds kafin ya Bude Baki a shaqe ya furta
“A Ina?
Waye shedan hakan?
Meye dalilinka na yin hakan?
A bisa wane hujja?
Da izinin waye?
Siddeeq dayake a shiryensa dan jiran hakan matsowa yayi ya zai miqawa Dad Omar din ipad dinsa Mam ya taresa da cewa
“Muna buqatan zama sbd zance irin wannan Yana buqatan nutsuwa a tattaunasa”
Kaman wainda duka akaiwa Baki zaunawa kowa yayi Banda Ameeenatou data fizge hannunta daga Cikin nasa tana matsawa nesa dashi cikeda radadi da nauyin zuciya Dan har yanzu ta kasa yadda da abinda suke fada shi da Dad din nasa.
Babbah miqewa yayi wuf ya kamota ya riqe hannunta tareda dawowa da ita gefensa sbd da alama a Cikin daren yau idan har maganar auren Nan ta tabbata akwai to guduwa zaiyi da yarsa bazai taba bawa jinin Mam ‘yarsa ba,
Yafison su komawa talaucin da suka fito da wannan mummunan kaddarar ta tabbata a kan idonsa ace ya hada zuria da Mam.
Dadah ma riqe Ameeenatou din tayi kaman yanda Hafiz ya dawo Shima gefensu babban suka sakata a tsakiyarsu Dan Babu maganar aure tsakaninta da JAMAAL har abada.
Ipad din Siddeeq ya ajiye gabansu wadda take dauke da video din saurin auren tsaf tin daga farkonsa har qarshensa wanda shine da hannunsa ya dauka sbd yasan wannan ranar zata taho tinda basuda shedan daurin auren,
Video din na gama playing Mam ya daga wayarsa ya kira bullet Dake wajen mansion din Cikin mota tareda baqo yace su shigo.
Securities Saida uncle Ahmed ya kirasu a waya suka bari bakon ya shigo mai Aiki taje har gate ta shigo dashi har palon.
Siddeeq na ganinsa saurin kallan Jamaal yayi sbd limamin daya daura auren ne sun nemesa kaman me Basu iya samunsa ba.
Jamaal bayansa ya jingina jikin kujera ahankali Yana Dan rufe Idanuwansa da sukai jajir ya Bude yasan Dad dinsa zaiyi fiyeda hakan akan cikar burinsa.
Kowa palon kallo daya yayiwa mutumin ya gane shine madaurin auren Dan haka take Fatmah ta fasa Wani irin Kuka me cin Rai daya kasa dannuwa duk yanda taso ta dannesa tin dazu.
Didi ce tayi saurin Janta suka bar palon Mum Nur ma ita tsoro ne takeji Tako Ina Yana shigarta Dan kuwa ziyara gidan Mam batajin zata iya kaiwa bare zaman dindindin a Cikin familynsa.
Bayani daya bayan daya a tsare mutumin ya jero tareda Basu tabbacin aure Kam akwaisa shine ya daura a bisa ga bayanin komai da Jamaal yayi masa na halinda ake Ciki Kuma Shima yayi Naam da hakan ya daura auren.
Uncle Ahmed ne kadai yakeda karfin halin tambayoyi da duba komai daki daki ya tabbatarda dai aure akwaisa Ameeenatou matar JAMAAL ce his halal kaman yanda ya fada.
Nauyi kirjin babbah yayi ya zubawa Jamaal din Idanuwansa yanajin yanason yayi masa tsanar dayakewa mahaifinsa Amma hakan Bai samu ba sedai Kuma tsanar auren dayake ji daidai take da tsanar dayakewa Mam Dan haka ya miqe daqyar dadah ba riqe hannunsa ya Kalli Omar muryansa na rawa yace
“Indai nine uban Ameeenatou ban karba wannan auren ba wlh tallahi a warwaresa”
Ameeenatou dinma data kasa motsi sbd tsananin shock da baqin ciki tareda tashin hankali me tsanani dago jajayen Idanuwanta ta Kalli Dad dinta da Idanuwansa suka kada sukai jajir sbd tabbas Mam ya shammacesa ya bullo masa a hanya mafi kaifi garesa sbd ‘yarsa itace kaifinda kadai yake iya hudasa,
Aure masa ‘ya da sukai tabbas sun masa mummunan shammata tareda kutsen da ya tarwatsa zuciyarsa,
A binciken dayake Yi na asibitin datai zama an tabbatar masa da akwai baturen da yayi Aiki a asibitin na Dan lokaci Amma ankasa samun wanda zai fada sunansa,
Tabbas Arfat koma waye ubansa to jinin Tarawa ne sbd komai nasa a bayyane yake na jinin turawa dayake jikinsa,
Aleena ce wadda Arfat yake kama da ita sai yau Yana ganinta komai ya bayyanar masa ya gane fuskarta ce yake Gani a fuskan Arfat
Me hakan ke nufi??
Badai Jamaal ne mahaifin Arfat dinsu ba??
Mam yasan da hakan kuwa??
Idan wanna tinanin da abinda yake Gani gaskiya ne ba Ameeenatou ce kadai a hadarin ba Arfat ne,
Daga lokacinda Mam yasan yanada jininsa dayake yawo da Rai a gidan Nan komai yazama babba,
Barin Mam yasan ya hada jinin gasken Dani to tabbas burinsa girmama da karfafa zaiyi da komai zai iya lalacewa kowa.
Duk rintsi duk wuya Shima bazai yadda da auren Nan ba sbd Tako Ina Babu alkhairi a cikinsa fitinar shekaru ce zata qara habbakuwa ta girmama Kuma a yanzu babu wanda ya isa ya basa tsoro ko barazana sbd yarsa da jikarsa a hannunsa suke,
Shine uban daya haifi yarsa Dan haka Babu wanda zaiyi auren manufa ko jari da ita.
Kai tsaye ta Bude bakinta tana kallan Dad dinta ta murya a shaqe tace
“Dad bana buqatan auren kowa a kaina yanzu Dan haka Nima Nan aminta da aurenba a warwaresa sbd Babu buqatan auren da Babu wanda yakeso Kuma anyi ne Dan Neman mafita mafitan ta samu so I am out.”
Miqewa tayi tabar gurin tabi ta gefen kujeran dayake zaune ta wuce iskan qamshinta y shiga hancinsa ya shaqa a natse tareda lumshe Ido Dan shi zancentama babu gurin shugarsa kwata kwata a kunnensa
Siddeeq ma daya San da hakan Satan kallan Jamaal din yayi Yana Dan shafa kansa,
Tinda sai sun sauke nauyin dayake zuciyarsu kowa yasan da auren angama me wuyar aminta da auren ko rashinta raayi ne na kowa wannan.
Dad Omar ma dagowa yayi ya Kalli Jamaal kafin ya Maida kallansa kan Mam Dake zaune a natse Yana jiran abinda zai fada din ya mayar da bayansa a hankali ya jingina tareda sauke numfashi me zafi ya Bude Baki Kai tsaye Babu batawa Kai lokaci yace
“A matsayina na mahaifin Ameeenatou ban aminta da aurenta ba Dan haka Ina buqatan takardanta batareda an sake tada zancen Nan ba na kashesa a yanzu Kuma anan.”
Yana kaiwa karshe Shima miqewa yayi yabar palon kiejinsa n tsananin nauyi ciwon zuciyarsa na Neman tashi.
Da sauri Mum Nur ta miqe ta bisa tana kama hannunsa daya.
Babbah ma dayaji Wani nauyin dayake kirjinsa ya Dan ragu sbd abinda Omar ya fada din sauke ajiyan zuciya yayi Yana barin palon Shima.
Jamaal ma miqewa yayi ya fice riqesa Mum dinsa da duk hankalinta ya fara tashi ta shiga damuwa sosai sbd batason auren ya rabu duk wuya.
Siddeeq ma bayan uban gidansa yabi bayajin komai gameda rashin karban auren da Akai sbd yasan waye JAMAAL.
MAMUH
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!
111
Suna isa gida Jamaal ko kallan Dad dinsa baiyiba ya wuce sama Yana kokarin hadiyewa da Danne tsananin bacin Rai da zafin dayake Ciki sbd kansa da zuciyarsa kaman zasu kama da wuta,
Yayi controlin kansa ne acan tareda dannewa ya boye dan baya bari ana gane yanayin da zuciyarsa take Ciki a a cikinsa jininsa quna yakeyi kaman zai kama da wuta.
Idanuwansa kadai zaka kalla kasan masifaffen yanayin dayake Ciki Kuma siddeeq da Mum dinsa ne kadai suke gane hakan Dan haka Suna fitowa gidan kallo daya siddeeq yayi masa yasha jinin jikinsa,hakama Mum dinsa kallansa tayi tasan tafarasa zuciyarsa keyi.
Dad din magana zaiyi Mum tayi saurin Shan gabansa tareda dagowa ta kallesa da Blue Idanuwanta Cikin mamaki da jikinta dayayi sanyi sbd kunya da baqin Cikin abinda yayiwa dansa tace
“Please Mam,Enough of All ths pls,
JAMAAL bazai iya magana a yanzu ba kasani sedai idan hayaniya kakeson kuyi wanda kasan baka kyauta ba,
Koda zaka fadawa Omar auren at least sai kayi ta Wani hanyar a natse Cikin girmama juna da zancen Amma ji yanda kayi,
Shin daman kanason lalata auren ne ko me?sbd wannan abin da kayi shine shine zai lalata auren koma nace ya lalata coz duka jdens Babu wanda ya amsa auren, Omar kansa yace Bai yadda ba dole a raba auren,hakan kakeso right??
Kallanta yayi Yana mamakin yanda take daga muryanta ayau sbd ‘danta,
Murmushi ya sake Yana kallan time a agogon diamond din dayake hannunsa kafin ya dago yace
“Calm down Aleena,
Auren Jamaal da AM tamkar rubutu ne akan dutse baya goguwa,
Nasan waye ‘dana sbd jinane yake yawo a jikinsa,
Idan Muna son Abu ko duniya ta hade bama sauyawa musamman idan akace ya shiga hannunmu to zancen Kuma ai qararre ne,
Jamaal zai iya da Omar sbd bazai taba sakin wannan auren ba sedai duk me mutuwa ya Dade Bai mutu ba aure Kam ba rabuwa.”
Yana gama fadar hakan ya juya yabar palon ya fice zuwa gidansa Dan su Mum Atee tini suka wuce gidan daman Basu shigo Nan din ba sbd tasan zaayi hayaniya a tsakanin uwa da uba da Kuma ‘dansu.
Siddeeq dayake gefe tsaye Shima Idanuwansa sun Dan sauya kansa yayi nauyi tam Amma yasan Babu me tinkarar Jamaal a yanzu Dan haka ya raka Mum har bedroom dinta yayi mata Saida safe Shima ya sauko ya nufi part dinsa Yana waya akan tabbas tabbas dole su tsananta binciken inda Sister Ashley take sbd itace kadai zata iya dawo musu da AM din daidai akan Son dataiwa Jamaal din asibitin wanda a zahirance bawai Haroon ne takeso ba lokacin Idanuwanta kadai zaka kalla kasan wanda yake gabanta take so har zuciya Koda shine Haroon Koda ba shine ba.
**Itama lokacinda ta baro palon ta hawo sama ta shige bedroom dinta ta rufo tsayawa tayi tsakiyar dakin tareda Jin Wani Abu me tsananin nauyi ya Danne kirjinta Yana mata radadin gaske take Kuka me Ciwo ya taho mata ta dannesa tareda Hanasa fitowa hannuwanta ma Dan rawa sbd bazata yadda tayiwa auren da ko karbansa bataiba Kuka,
Bazataiwa kowa Kuka ba sbd bazata taba auren ‘dan uwan Haroon ba,
Haroon dinta kadai takeso batason Dan uwansa tinda Haroon ya tafi ta hakura da kowa.
Babbah Bai karba aurenba hakama Dad dinta tasan Babu me sakata dole sbd har abada bazasu taba hada zuria da Mam seelah ba da lameenu Seelah sbd sune sukai sanadin rasuwan mahaifiyarta,
Me zatayi a Cikin zuriarsu?
Da Haroon Yana Raye tasani zasu shiga tsaka me tsananin wuya sbd sunawa juna son da bazasu iya rayuwa ba tare ba idan har Suna Raye Amma Kuma bazata iya zama da wanda take ganin mahaifinsa ne sanadin rasuwar mamanta duk da baa sanar da ita asalin gaskiyar tayaya suka zama sanadin.
Kukan take dannewa Amma Saida hawaye masu radadi duka gangaro mata sbd Bata taba Saka ran aure a gabanta ba yanzu,
Duka masu sonta da masu son hada auren kudi da ita da yayansu Babu wanda yai mata shiyasa Bata taba Saka ran auren a yanzu ba sbd duka duka yaushe ta samu kanta ta nutsu a rayuwar gabanta da zata fara maganar auren Amma a yanzu katsam ace da auren Wani a kanta tsawon shekara hudu koma biyar,bazata iya ba Koda kowa ya amsa auren wallhi ita batasonsa bazata karba ba.
Dad dinta kuwa a tsakar dare ciwok zuciyarsa ya tashi gadan gadan da gaske Amma ya Hana a bari kowa ya sani sbd bayason zancen ya fita Mam yasan yai nasara akansa sbd wannan auren yayi masa tsanani Ciwo da radadin da Babu wanda zai gane me yake ji,
Mam ya samu yanda yakeso,
JAMAAL kuwa ya Rusa yardar dayake masa tareda quntata masa sosai daya boye masa hakan har sai yaushe zai sanar dashi kenan da Mam Bai fada ba duk da Mam din ya fada ne da wata manufa.
Hankalin Mum Nur tashi yayi dole ta kira wayar uncle Ahmed ta sanar dashi ya taso ya sauko samansu ya nufi na Omar din ya haye tareda AM da itama mum Nur ta kirata.
Riqe hannuwan Dad dinta tayi tana tsiyayo hawayenta datake ta dannewa tinda abin yafaru ko zata ji sanyi itama tace
“Dad kada ka Damar da kanka Ciwo ya sameka please,
Bazan taba karban wannan aurenba Nima,
Bazan taba son auren ba dama me auren,
Haroon kawai naso Kuma nakeso Kuma zanci gaba da so Kuma ya Riga ya tafiyarsa Dan haka bazan taba aure a Cikin SEELAHs ba,Dan haka Dad pls karka bari Ciwo ya sameka akan hakan….””kukan datake riqewa ne ta fashe dashi zuciyarta haka kawai take mata Ciwo da radadin data rasa na menene.
Dad din da zuciyarsa Ciwo take masa sosai ya Bude Idanuwansa da sukai jajir ya zuba mata sbd shi kadai yasan auren Nan me yake nufi,
Jamaal yayi masa laifi me girma Kuma ya karya zuciyarsa Amma duk da hakan a Cikin tsananin so da kaunar dayake masa Babu wanda ya ragu sbd a jininsu take shida Jamaal din sedai Kuma duk son dayake masa bazai taba barin wannan auren ba bare karbansa dole a warwaresa sbd a yanzu ne ma yarsa da ‘danta suke Cikin hadari me girman gaske sbd Arfat da Bai gama tabbatarda jinin Mam dinne ba Kuma koya tabbatar bazai taba barin kowama ya sake kokarin sani ko Neman mahaifin Arfat ba bare sanin gaskiyar Dan bazai taba barin Susan ma Arfat ba har gwara Jamaal din ya gansa Amma Mam dai Kam bazai taba ganin Arfat ba inshallah zai nesantasa da duk inda zai gansa.
Amma kafin Nan ma auren Nan Bai yadda ba Kuma bazai taba yadda ba dole a sakar masa ‘yarsa Dan har abada a yanzu bayajin zai iya hada zuria dasu Mam
A baya ya aminta da auren AM din da Haroon dinne sbd tana tsananin sonsa da Kuma Jamaal ma dayayi alkawari kala kala Kuma da tinanin zasuyi nesa da mahaifinsu ne Amma a yanzu ko shi Mam bazai yadda bayan auren ‘dan sa yayi nesa dashi Dan haka Shikuma bazai jefa ‘yarsa da jikansa a tsakanin zakunan da junansu ma Basu bari Dan kuwa Yana ganin ciwon lameenu yasan uban aikin ne yake Aiki akansa.
Uncle Ahmed ma da Mum Nur Dake gurin abinda suka sake fada kenan kada ya Saka damuwan auren da Babu wanda ya karbesa Kuma ai ‘yarsu ce baa aure dole,dole zaa sakar musu ita tin kafin ma kowa yasan da auren.
Ajiyan zuciya Dad din yayi a Dan wahalce sbd yasan waye Mam Dan tin Suna zannuwan goyon iyayensu suke tare har girma Babu abinda zai Saka ya bari a saki auren Cikin sauki,
Hakama yasan waye JAMAAL tin Yana jinjirinsa har yanzu,
Babu abinda zai sakasa sakin wannan auren musamman idan da gaske shine uban Arfat,
Jinin Mam ne, ‘dansa ne duk Wani zafin Kai da dakewa tareda Magana daya da rashin sakarwa Wani halin mahaifinsa ne ya dauko
Tsarkin zuciya da rashin son zuciya tareda Tsayawa akan gaskia duk kaifi da ‘dacinta da qin yadda da zalince ne ya banbantasa da ubansa Amma idan ka cire wannan shine asalin magajin ubansa,
Jamaal bazai saki auren Nan yanzu ba Amma Kuma Shima zai nuna musu tsayuwa akan magana daya da nuna iKon shine ya haifi ‘yarsa yake Kuma da ikonta duk da yasan sun shammacesa daya zamana akwai auren Amma Kuma ya Dena barin Mam na samun yanda yakeso daga garesa har abada Dan haka idan har jininsa ne Shima yake yawo a Cikin na AM to bazatai auren Nan ba.
Kallansu yayi daya bayan daya kafin ya Bude Baki ahankali tareda kallan Ameeenatou a hankali yace
“AM kimun alkwarin bazaki taba karban auren Nan ba komai tsanani idan bada amincewata ba,
Kimun wannan alkwarin bazaki taba barin Jamaal ya samu daman karbeki daga gareni ba ya kai karkashin mahaifinsa sbd duka wannan yaqin daga lokacinda kika koma cikakkiyar sirikarsa ya gama cinyemu,
Ya gama damu,
Karki bari Mam yayi nasara akanki AM,
Ina kaunar Jamaal tamkar yanda nake kaunarki Dan kafin samuwarki Jamaal shine sanyin zuciya da idaniyata a matsayin ‘da,
Zan iya nemawa Jamaal auren kowacce ‘ya a fadin duniyar Nan Amma tawa ‘yar Ce bazan iya basa ba
Shima ba Dan bana sonsa ba ko Wani halinsa sai Dan sbd mahaifinsa da Kuma shirun daya mun yamun laifukan da bazan fadesu duka ba harma da wainda ban tabbatar ba Dan hakan ne na zabi qin auren Nan gaba daya magana daya ba sauyi.”
Shiru dukkaninsu sukai Mum Nur zuciyarta na harbawa da Jin shakkar Saka AM wannan alqawarin sbd basusan me gaba zata bayar ba duba da tsananin kamannin JAMAAL da Haroon harma Jamaal din yafi Haroon ta kowanne bangaren,
Hakama JAMAAL namijin da babu yarinyar mace da zata iya resisting dinsa idan ya matse rayuwarta Dan haka sai take ganin Saka alqawarin a Ciki lamarin zaiyi Muni ko girma Dan haka ta Kalli AM din da hawaye masu dumi ke gudu akan fuskanta.
Dad Omar din ta kalla zatai masa maganar ya janye maganar alkawari sai maganar AM din ta Riga tata da cewa
“Nayi Maka alkawari,
Nayi Maka alkawarin Dad bazan taba zama sirikar Mam Seelah ba”
MAMUH
ASHNA BEAUTY SKINCARE
Hajiyat Ko kinsan cewa da jarin 5k ko 10k zaki iya samun ribar 5000 to 7000 kullum??
kina son kisan wace sanaa ce wanna kibiyuni ta wannan number domin samun karin bayani 09031383058
Mun kawo Muku hanyar samu da karuwa Cikin sauki da inganci.
ZAFAFA BIYAR
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!
112
Cikin sanyi Mum ta Kalli Dad Omar tace
“Ko Babu alkawari itama bazata taba yadda ta tafi gidan Mam aure ba,
Dan haka a janye maganar alkwarin Amma dai tasani Babu ta Babu familyn SEELAHs din.
Uncle Ahmed ma da zuciyarsa take cikeda nauyin Abubuwan da zasu iya biyowa baya wanda Shima Yana Cikin wainda suka sheda suka tabbatarda waye Mam akan abinda yakeso ya kuma San zai iya kawar da kowa da zai masa shamaki da abinda yakeso Dan haka wannan karan sun shirya masa ko Mai aikin Mansion din jdens bazai taba ba Kuma aure dai Kam basayi.
Girgixa Kai Dad Omar yayi tareda tabbatar musu da bayason maganar rikicin auren ya fita a duniya ta jisa duk da yasan Mam saiya yadawa duniya maganar auren Dan haka zasuyi shiru kawai bazasu daga tasu maganar kashe aurenba duniya ta sani sbd mutuncinsu dana yarsa harma maganganu zasuyi yawa akansu musamman ‘yarsa data taba ciwon hauka.
A Cikin tsakiyar daren uncle Ahmed ya kira Wani likita Hafiz ne ya fita tareda securities suka taho dashi ya duba Dad Omar din sbd sosai jikin yaso rikice musu.
Babbah ma ciwon zuciyarsa yaso Tashi Amma ya daure ya cirewa kansa quncin sbd bazaiso ya Kwanta Ciwo sbd Mam ba,
Abu daya ya sani shine Babu uban da zai Saka ya bawa JAMAAL SEELAH yarsa,
A halinda ake Ciki shi yanzu yafi son ma ayi tashin duniya kowa ya huta Dan wlh yaqi kawai yakeso ayi kowa ya dauko makami ayi yaqin tashin duniya,
Su Mam ba finsa iya taadanci sukai ba ko finsa iya daukan Rai kawai shi Bai taba bane Kuma baya fatan ya dauki ran kowa sbd imaninsa da nasu ba daya ba Amma da kisan ba laifi me girma bace da tini yayi gaba da gaba dasu Mam yasan ko Bai kashe su duka lokaci daya ba to zai kashe dayan qwallon Dan taadan daga baya yaji da Mam.
Kuma babbar Saar da akaci shine manyanci da tsufa daya Riga yazo masa Koda su mam sukai musu duka taadancin da sukai da a Lokacin kuruciya da samartakansa ne da wlh Shima ‘dan tawayen zai zama sai ayi kashe kashen da dalili.
Kwana babbah yayi a zaune Shima zuciyarsa na radadi da zafi cikeda masifu kala kala yanajin idan Mam ya kutsosa da yawa wannan karan zasu San nasa kalar taadancin yafi nasu,
Likitan ma bayan ya duba Dad Omar anyi anyi babbahn ya bari a dubasa yaqi bari qarshe Shima Ameeenatou din ya Saka tai masa alkawarin bama zata sake tada maganar auren uban kowa dayake kanta ba kodai a warwaresa ko ya dauketa su tafiyarsu inda idan Mam ya isa ya samesa acan ya nuna masa kalan nasa Shan jinin da zai iya Shima sbd shi bayama Saka baturen ‘dan nasa sbd kansa da gangar jikinsa bazai iya daukan abinda zaayita Yi dinba hakama haka kawai aure da turawan da kowanne lokaci zasu iya tattarawa suce sunbar qasar sun koma qasarsu Dan yasan JAMAAL da Dr Aleena bazasu taba iya zaman har abada anan ba har gwara Haroon shi ansan bazai taba rabuwa da mahaifinsa ba, Shikuma kafirin mahaifin nasa bazai taba iya barin qasarsa ba sbd anan yakeda power ta barnarsa ana Gani ko an Sani a rufe.
Acan bangaren Didi ma dakin Fatmah ta kwana tana lallabata sbd Kar asan abinda yake zuciyar Fatmah din sbd Kuka takeyi sosai kaman ranta zai fita sbd tashin hankali da baqin Cikin da Bata taba jinsa ba,
JAMAAL ake maganar igiyoyin aurensa Suna kan AM ba tin yanzu ba tin shekaru,
Ko wata macen akace Yana aure ko Shirin aure zuciyarta kusan bugawa zatai Amma ace Ameeenatou yake aure gaba daya,
Wace irin masifa ce wannan?
Meyasa AM koyaushe take shiga gabanta?
JAMAAL Seelah datake Jin komai zata iya zama ko Yi akansa.
Kuka takeyi sosai tana Jin zuciyarta na sake shiga zafi da tafasa harma da baqin Cikin kasancewar itace a qarqashin Ameeenatou sbd itace asalin ‘yar Omar ba ita ba duk a bayyane gurinsa ba banbanci.
Hafiz ma a zaune ya kwana Yana rasa lamarin kawama da tinanin kamawa ace kwatsam auren Wani ne akan AM batareda saninsuba tsawon shekaru,
Nauyi zuciyarsa tayi tana Dan daukan zafi da ciwon ace Ameeenatou aka daurawa aure Babu ko dayansu Babu saninsu sbd duka masifun rayuwar da aka jefasu,
Wani Ciwo yaji ya sake mamayesa
Rasuwar Yaya Abdul ta dawo masa sabuwa sbd Shima ayau da Yana Raye da ciwon da zaiji da radadin hakan zaiyi yawa sbd koyaushe shine me fadar shine zai zama waliyin auren Ameeenatou,
Shine zai aurar da ita ga duk wanda takeso yakaita gidan mijinta,
Yayi mata alkwarin aurar da ita ga wanda takeso Koda kowa bayaso ya Kuma miqa masa ita idan har baida kowacce irin illan da zata cutatar da ita ko illar da musulunci ya Hana.
Ayau da Abdul din baya Raye shine wannan Alkwarin ya dawo kansa na aurar da ita ga wanda takeso sedai Kuma kaddararta ta Hana hakan sbd auren ya Riga ya hau kanta Babu saninsu,
Kuma auren yaxo a inda Babu wanda ya aminta dashi bare karbansa,
Aure ne da babu me niyar karba har ita AM din,
Shi a nasa bangaren ya shiga shock da tashin hankali kaman kowa Kuma Bai aminta ba Shima Amma Kuma bayason ayi gaggawa ko tashin hankalinda zai Saka asan akwai abinda suke boyewa na AM din ta haifi babyn da basusan ubansa ba.
Duka duka shi wannan tashin a gurinsa Abu daya ne abinda AM keso shi zai tsaya akansa,
Idan tace batason auren Nan Babu wanda zai sakata yinsa kaman yanda idan tace tanason auren Koda kowa Bai yarda ba zai tsaya mata akan hakan.
A duka wannan tashin hankalin shi farin Cikinta shine nasa hakama abinda takeso shine raayinsa.
Dadah kuwa duk inda babbah ya tsaya a raayi anan ta tsaya hakama Kuma batason a daga hankalin AM da wannan zancen tafison Abi komai sannu.
Acan bangaren Mam kuwa hankalinsa kwance yake Babu damuwa ko fargaba komai
Mum Atee ma datason Jin komai Dake bakinsa Bai ce mata komaiba sbd daman Bata sanin duk Wani sirrinsa sbd Yana sane da hadin bakinta da lameenu da BB,kwanto yayi mata itama sbd daya bayan daya zai bisu bazaiyi garaje ba.
Washe gari da safe gidajen tsit Babu Wani me doguwan walwala ko motsi kowa ransa Babu Dadi a hakan suka wuni
Dad Omar ma kwata kwata Bai saukoba sai dare bayan ya Dan warware ya sauko sukai sallah a masallacin Mansion din Dake daga waje suka dawo gabaki dayansu hadda babbah da Shima sai magrib ya samu fita sai Kuma yanzu ishai da suka hade gabaki dayansu.
Dinner suka zauna gabaki dayansu a babban dakin cin abincin gidan harda babbah da kowa da kowa.
Fatmah ma daqyar Didi ta lallabota ta fito Idanuwanta sanyeda farin glass qarami Dan boye Idanuwanta da sukai kaman zasu zazzago sbd Kuka.
AM ma fuskanta a kumburen yake hakama Idanuwanta sbd kukan datasha.
Arfat da wuni yayi Bai gane kan kowa ba jikin Dad Omar ya lafe Shima jikinsa a sanyaye Dan haka Dad Omar din ya Dan gyara murya a natse Cikin cire komai Cikin ransa yace kowa ya sake abar zancen sbd anriga angama magana aure babusa hakama kada a sake tada maganar abinda yake gabansu kawai zasuyi,
Su nutsu suyi rayuwarsu ba damuwan kowa ko komai a gabansu,
Bazasu saki ta sauki ba Dan haka kada wanda ya damu zasu gaji ayi sakin.
Maganganu sosai yayiwa kowa wanda ya Saka suka saki ajiyan zuciya aka tattara maganar auren aka ajiye gefe Banda babbah da zuciyarsa taqi salama akan auren matiqar ba ganin yayi anyi sakin ba hankalinsa bazai kwanta duka ba Amma dai shim ayanzun kaman yanda Omar ya fada ‘yarsu dai tana hannunsu Dan haka Babu me daukanta ko tafiya da ita
Sai sun badata ai zaayi zaman auren.
Fatmah kuwa Jin tayi Cikinta ya sake ginshewa Babu gurin ko shigar ruwa,
Tissue ta dauka ahankali ta goge bakinta daga Juice din datasha tana dagowa ta Kalli Mummy dinta datake hanata tashi da Idanuwanta.
AM ma Bata Wani ci abincin ba warm milk tasha da cheese pasta sai apple data dauka tanaci da fruit picker.
Koda suka gama suka bar dining room din kowa ya Dan sake sbd sunyi kokarin manta kowa suci gaba da rayuwarsu yanda take kaman baayi komaiba.
Fatmah daki ta wuce tana baqin Cikin tayaya zaa jira har sai ranar daya gaji yayi sakin,
To idan zuwa lokacin aka sauya raayi fa akace zaa karba auren kenan sai AM ta zama cikakkiyar matar JAMAAL din??
Numfashi me zafi ta sauke daga hanci da bakinta tana cewa
“Bazan iya barin har hakan ta faru ba,
Tinda baason auren ai mutuwarsa yanzu shine sauki da samun damarta Dan haka zata saukaka musu komai
Zata tabbatarda a tana fita gobe sai JAMAAL yasan da AM ta taba haihuwa,
Sai ya San tanada ‘dan da Babu uba,
Idan yaji hakan Babu ta yanda zai iya cigaba da riqon auren macen datake fanko.
Mummy dinta na shigowa ta Dan basar tareda kame fuska tana miqewa ta wuce toilet Dan wanka da Shirin kwanciya tanajin zuciyarta tayi Dan sanyi da wannan tinanin daya shigeta.
Dad Omar kuwa bayan Arfat yayi bacci a jikinsa Mum Nur ce ta miqe ta daukesa daga jikinsa ta nufi saman AM dashi takaiwa Sarrah Dake zaune palon saman tana gadin dawowan Arfat din Dan ta shiryasa yayi bacci
Tana ganin mum ta miqe ta karbesa ta nufi dakinsa dashi.
Dad Omar kuwa a Cikin daren ya Kalli uncle Ahmed Suna office finsa dayake Cikin gidan ya Ciro wata farar Leda datake dauke da gashin Arfat daya diba ya miqa masa Cikin nutsuwa yace
“DNA test nakeso na wannan da JAMAAL SEELAH batareda sanin kowa ba Kuma Kar a Saka sunan kowa idan zaayi a Saka A and J kawai,
Bayan ni da Kai kada wanda zaisan menene yake faruwa har babbah da AM din
Ina buqatan sakamakon Cikin qanqanin lokaci banason daukan time.
Karna Ahmed yayi Yana kallan sample din Yan tinanin yanda zai samu na Jeey Amma dai yasan koyaushe zasu iya samun zuwansa gidan Dan haka zai jira ranar dayaxo a ranar zasu samu result din inshallah.
Ficewa yayi da sample din yakai nasa office din dayake gidan ya Saka safe dinsa ya rufe ya fito.
MAMUH
ASHNA BEAUTY SKINCARE
Hajiyata Ko kinsan cewa da jarin 5k ko 10k zaki iya samun ribar 5000 to 7000 kullum kina son kisan wace sanaa ce wanna?
kibiyuni ta wannan number domin samun karin bayani 09031383058
Mun kawo Muku hanyar samu da karuwa Cikin sauki da inganci.
ZAFAFA BIYAR*
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
113
Kwana biyu koina Babu wanda ya Nema Wani sai ranar da aka kwana uku ya samu nutsuwa kansa ya sake yanda ya kamata,
Baida niyar matsi ko takurawa kaman yanda ya tsara tin farko zaibi komai ahankali musamman yanzu da Dad Omar yayi fushi sosai zai basa time ya sauka tukuna ya sake basa bayanin komai.
Babbah bazai taba fahimtarsa ba a yanzu Dan haka bayajin zai zauna masa bayanin komai Shima har sai ya sauka,
Am kuwa baya buqatan dogon bayani a gunta sbd ta zama tasa bazata taba iya kubuta daga hakan ba,
Zai Bata time din datake buqatan itama.
Dad dinsa kuwa ya dakatar dashi daga duk abinda ya shafi maganar aurensa da am da Dad Omar,
Shine ya daura auren da ita,
Shine mijin,
Shine yayi Dad Omar laifin Kuma shine zai gyara matsalarsa da kansa Yana buqatan break daga garesa please.
Itama Mum dinsa hakan yayi mata daidai Dan haka zata taya ‘danta gyara aurensa hakama Bata yadda komai zai faru ya saki matarsa ba.
Siddeeq daman Bai gezu ba sbd yasan wa ake maganar Jamaal ya rabu da ita,
Tabon raunika biyu ne a jikinsa daya qi barin su goge sbd nata ne,
Dayan a wuyansa wanda baisan Yaya tai masa shi ba sai wani a hannunsa daya zagayesa da tattoo tareda kalman sunanta.
Rashinta kadai a duniya ya jijjiga rayuwar JAMAAL SEELAH wanda dashi da Mum dinsa kadai ne suka San azabar rayuwa da tashin hankalin da suka shiga kafin dawowansa Sabon JAMAAL ba Dr Jamaal ba Amma yanzu Rana tsaka ace wai ya saketa,hmmmm.
***Fes ya tashi yau Babu damuwan komai a Cikin kansa bayan jinsa a natse,
Saukowa yayi a shirye Cikin kaftan din original cashmere me tsadan gaske daya nutsu a jikinsa navy blue da hular data sakasa yin Wani irin sbd kaftans ba qaramin kyau suke masa ba sbd kasancewansa ruwa biyu.
Qamshinsa ne ya ankarar da Mum dinsa dake zaune Palo tana waya a natse itama hankalinta a kwance kaman na danta dagowa ta Kalli hanyar saukowansa.
Siddeeq ma dayake dining zaune Yana cin abincin dagowan yayi Yana kallan hanyar.
Fuskan Mum din ya shafa ahankali kawai Yana cewa “Love you Mum”
Ya wuce dining din inda Shima siddeeq ya Kallesa yace
“Barka da fitowa”
“Barka,Yaya maganar Bellamy??
“Ya sauka Yana qasar Amma Abuja ya sauka but gobe da safe zai biyo flight din Lagos”
“Ok, Maganar Ashley fa akwai Wani bayanin??
“No but inshallah ankusa”
Kallan siddeeq din yayi ganin Yana masa Wani kallo ya ajiye cup din milkshake dake hannunsa yace
“Karma ka fara nasan me zaka fada.”
Dariya siddeeq ya sake Yana cewa
“Zan fada Amma ai ba yanzu ba sai lokacinda……
Miqewa yayi
Siddeeq yayi saurin hadiye sauran maganar Yana cewa
“Nabarta nabar maganar”
JAMAAL Wani kallan ya sake watsa masa Yana zaunawa yace
“Kaci gaba kaga idan bamu tattara muka koma gidan Dad Omar din ba sbd indai a gidan Dad Omar ne zan iya zama living son-in-law,
Dare nayi naje palon Babbah bacci”
Dariya siddeeq ya sake Yana cewa
“Hmmm ka sani ko babbah nada tsohuwar bindiga Dan da alama babbah aka takura Dan tawayensa dayake fada zai zama, Kuma akan wannan auren kasan tsaf zai fara da qafafunka”
Murmushi Jamaal din yayi har hakoransa na bayyana yace
“Ba yin bindigar tasa ba wataran yaje ya harbe qafafun ‘dansa idan ya dauka nine a gurin budurwan tasa kaga an huta da rawan kan ‘dan nasa ya saukakawa kowa Aiki”
“Dariya siddeeq yayi harda Mum dinsa Dake tahowa itama dariyan tayi sbd da turancin suke firar Kuma tasan sarai a yanda tasan Jamaal yaga AM da Hafiz din zai iya kallo babbah ya harbe qafafunsa idan yaso daga baya ya taimaka masa a amtsayin likita bayan barnar ta afku.
Zaunawa tayi suka qarasa breakfast din da ita Dan ita yau farin Ciki takeyi maman fadeela zaa dawo da ita gidan kwata kwata sbd su debewa juna kewa hakama hankalin siddeeq ya rabu sbd maman fadeelan tana can Dan haka aka ware mata Palo da bedroom dinta lafiyayye Babu abinda Babu,kayan sakawanta kadai zaa daukota dasu Suma ba duka ba sbd hatta wardrobe Saida aka sauya mata Kuma daman ba laifi sun Saba da Dr Aleena din Tin fadeela na Raye.
Suna gamawa suka fice Mum nai musu addua.
Kai tsaye mansion din JDENS suka nufa Suna isa securities dayake sunsan waye JAMAAL din suka Bude masa gate lafiyayyar motarsa ta kunno Kai daidai lokacinda da Hafiz zai fita tareda Arfat Yana riqe da hannunsa sanye da fararen kayan Nike sun masa kyau harda fcap da nosemask na Yara aka Saka masa da glasses na Yara duk dan kada agansa a gane bature ne bayan ansan basuda turawa a fmlyn.
Kallan Arfat siddeeq yayi
Shikuwa JAMAAL Idanuwansa ya zubawa Arfat din batareda sun fito motar ba Yana kallan komai nasa a natse daki daki Yana Jin zuciyarsa na kasa nutsuwa tareda shiga damuwan kallansa kawai.
Hafiz yaga motarsu Kuma Kai tsaye yasan JAMAAL dinne Amma Bai nufesu ba Saiya Kai Arfat Cikin mota yakeso tukuna su gaisa Dan haka mota ya nufa da Arfat din.
JAMAAL Bude motar yayi ahankali Cikin nutsuwa da class qamshinsa na bin iskar gurin Yana kamawa ya nufi Arfat din Kai tsaye.
Siddeeq ma fitowa motan yayi ya nufesu sbd wancan Karan baiga fuskan babyn da kyau ba ranar daya gansu airport.
Yana nufarsu Idanuwansa akan fuskan babyn Amma sun rufesa da kyau baka Wani gane kamanninsa.
JAMAAL na zuwa sake kyakkyawar fuskansa yayi kadan tareda ambatar sunansa Yana cewa
“Arfat is that you??
Juyowa Arfat yayi da sauri Yana ganin Jamaal ya sake fuskansa Cikin murna yace
“Hey Handsome”
Hannu JAMAAL ya miqa masa da gudu ya taho ya miqa masa nasa Jamaal ya kama hannunsa tareda Dan ranqwafowa yana zare masa fcap dinsa ahankali Yana kallan tsakiyar blue eyes dinsa.
Qamshin AM ne da jiya ji daya yayi masa ya riqesa ya shiga hancinsa Yana fitowa daga jikin Arfat din.
Jikin Arfat din ya kalla kafin ya dago ya Kalli fuskansa qamshinta na sake shiga hancinsa dakyau.
Mayar masa da hulansa yayi Yana cewa
“Zaku fita ne??
Ina Mum Dinka??
Tambayar yayi masa sbd son sanin waye mum din tasa ko Dad dinsa.
Hafiz ne da Siddeeq ya riqesa da fira yayi saurin kama hannun Arfat din batareda ya bari ya amsaba Yana cewa
“Son muje Kar muyi latti”
Dagowa yayi ya gaida Jamaal din da Idanuwansa akan fuskan Arfat dayake Jin zuciyarsa na qara kunnuwa gameda fuskan dayake Gani akan ta Arfat din sbd fuska ce d duk duniya itace fuskan datake haskaka rayuwarsa,
Ako yaushe Cikin adduar dayakewa mahaifiyarsa Cikin sallansa sbd tsananin son dayake mata adduarsa Allah ya basa ‘yayan da zasu dauko fuskan mahaifiyarsa sbd ko tsufa ya kamata yaringa kallan fuskan data haifesa akan nasa ‘yayansa.
Fitowan Ameeenatou ne daga bayansu sanyeda doguwan fitted lady cashmere datake dinkin kamfani crystals ne kadai ke motsi a jikin rigar hakama ta zauna daidai jikinta Cikinta a lafe kaman baby Bai taba zama gurinba.
Nadin Veil ne akanta sai handbag dinta ta Louis Vuitton da shoes dinta.
Fuskanta sanye Babu makeup din komai bayan eyeliner daya fidda hasken Idanuwanta sosai.
Hafiz ne ya Kalli bayan Jamaal din inda take tahowa kafin ya dawo da Idanuwansa kan Jamaal da Bai amsa gaisuwansa ba Dan kaman ma baijisaba.
Siddeeq ma kallo daya yayiwa AM din ya dauke Kai Yana dawowa da kallansa kan Jamaal da ko Basu fada ba yasan itace din sbd qamshinta daya shiga hancinsa Kuma bai juyoba Saida ya tabbtarda ta kawo ya juyo ahankali Cikin nutsuwa.
Cak ta tsaya tareda dauke kallanta daga kansa zataiwa Hafiz magana sai Kuma ta fasa sbd ko muryanta bata buqatan yaji Dan haka Arfat kadai ta kalla ta daga masa yatsunta biyu alaman bye.
Shima hannun ya daga mata Hafiz Bai bari yayi magana ba ya daukesa ya Saka mota y rufe Shima y shiga sabuwar motocin da Dad Omar ya siyo musu masu shegiyar tsada su ukun,shi Fatmah da AM sedai ita bayan motar Dad Omar din Mum Nur ta Siya mata fitinanniyar beymach ta hada biyu.
Motar Hafiz na fita harabar mansion din ta juya Kai tsaye zuwa motarta ko siddeeq bata kalla sbd tasan bazai kalleta ba suyi magana idan ubangidan nasa Yan tsaye.
Tana isa motar ta miqa hannu xata Bude kyakkyawar hannunsa ya Riga nata sauka akan motar.
Dakatawa tayi batareda ta Dora nata b sbd kada hannuwansu su hadu hakama kasa motsawa tayi bare juyowa sbd hasken hannuwan kadai ya tabbatar mata da waye Kuma Babu wanda ya isa yayi mata hakan idan ba shi dinba dayace da aurensa akanta..
Tana motsawa ko juyowa jikinsu zai hadu sbd yanda yake bayan nata har bayanta yana Dan haduwa da kirjinsa Dan hka taqi juyowa Kuma taqi magana sbd tsananin zafi da radadin da Zuciyarta takeyi.
Qamshinsa ne ya cika numfashinta ta rintse Idanuwanta zafin zuciyarta na qaruwa.
Bakinsa ya kawo ahankali setin kunnanta bayan qamshinta ya shiga hancinsa da kyau ya Dan rintse Ido ya Bude Cikin Wani lafiyayyan sauti yace
“I like red in color”
Wani irin tashi gashin jikinta sukai sbd lips dinsa da suka gogi fatar kunnanta Cikin zafi ta fushi ta turesa daga bayanta ko juyowa bataiba ta kallesa ta juya ta koma Cikin gidan Dan sauya kayan jikinta da suke red zuciyarsa na tsananta zafi da bacin Rai.
Tana wucewa yabi bayanta da Wani irin kallo harta shige
Ya juya ya Kalli siddeeq da tini ya shige mota daman Dan Basu space.
Wayarsa ya fidda ya kira siddeeq din yace ta tafi dauko maman fadeela din yakai gida kafin Nan ya gama saiyazo ya daukesa.
Ciki ya nufa a natse Cikin kamewa daidai shugarsa babban palon tana saukowa sanyeda wata dagowar rigar ta fice batareda ta Kalli inda ma yake ba Shikuwa daman hakan yake buqata gashi ta cire kayan Dan kanta.
Kaman ba shi ba Shima Bai Kalli inda take dinba Dad Omar da uncle Ahmed ya nufa Cikin kamewa da nutsuwa Yana gaida su.
Suma Cikin nuna Babu komai din duka amsa dad Omar na tambayarsa Dr Aleena harma da cewa a sake Bata time taxo musu lunch or dinner su sake gaisawan yaushe Gamo.
MAMUH
ASHNA BEAUTY SKINCARE
Hajiyata Ko kinsan cewa da jarin 5k ko 10k zaki iya samun ribar 5000 to 7000 kullum kina son kisan wace sanaa ce wanna?
kibiyuni ta wannan number domin samun karin bayani 09031383058
Mun kawo Muku hanyar samu da karuwa Cikin sauki da inganci.
ZAFAFA BIYAR*
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!
114
Mum Nur ce ta sauko itama ganin Jamaal din ta sake fuska suka gaisa tana tambayar Dr Aleena.
Amsawa yayi Yana Dan sake gaidata itama kafin suka wuce palon Dad din na musamman su uku suka zauna Suna tattaunawa batareda kowannensu ya tada maganar aurenba ko Kuna wata damuwa data faru shekaran jiyan,
Shi anasa bangaren baida niyar sake tada zancen sbd auren dai shine yake hannunsa Dan haka Babu maganar abinda sukeson,
Zai Basu time ne suyi digesting zancen a zuciyoyinsu sai ayi me yiyuwa so baya buqatan sake tadawa.
Suma a nasu bangaren Dad Omar din ya Riga yayi maganarsa duk bayanin da Jamaal yayi masa a ranar kan sanadi da komai na auren yajisa Kuma yafada raayinsa na rashin son auren Yakuma fada Dan haka Shima baya buqatan qarin nanacin zance.
Suna Cikin fira ta wayayyun Yan bokon turawa Cikin nutsuwa da ilimi da wayewa ba hayaniya Kuma da shaquwa harma da kauna uncle Ahmed ya tashi da kansa ya nufi fridge Dake palon qarami ya Bude ya dauko energy drinks guda uku a kyakkyawar tray ya kawo gabansu ya ajiye.
Daukan nasa yayi ya Bude zai Sha Amma baikai ga Shan ba ya dauki na Omar ya miqa masa tareda daukan na Jamaal din ya nufesa ya miqa masa.
JAMAAL bayashan kowanne energy drink idan ba nasa ba Amma miqa hannu yayi zai karba sbd girmama uncle Ahmed din sai drink din hannun uncle Ahmed din ya zubar masa a hannu.
Janye hannun yayi Yana kokarin daukan tissue uncle Ahmed yayi saurin ajiye drink dinsa Yana zaro handkerchief daga aljihunsa ya Dora akan bayan hannun Jamaal din inda drink din bema Wani Kai na ya goge masa tareda mayar da handkerchief din kan console mirror din sayake palon ya ajiye Yana Dan basarwa Suna ci gaba da fira.
JAMAAL hannunsa ya yiwa Wani kallo sbd zafin dayaji a lokacinda uncle Ahmed ke goge masa hannu yasashi fahimtar akwai gum ko chewing gum a jikin handky din sbd yaji radadin gashinsa da gum din yaja.
Gurin ya kalla tareda basarwa Yana cigaba da firan Suma hankali kwance suka ci gaba.
Sun jima sosai kafin Siddeeq ya dawo daukansa dan haka sallama yayi musu ya fito zasu tafi office Shima yau zai fara shiga office Aiki kafin a gama Gina sabuwar asibitin dayake ginawa da sunan mahaifiyarsa Dan ta ringa fita wasu lokutan Aiki Dan rage zama da kadaici Dan tace bazata iya zaman gida ba kullum Shima Kuma zai ringa shiga asibitin Dan duba serious cases da zasu ringa samu itama Mum din sai ansamu emergency me girma ko serious case ta ringa shiga.
Yana fitowa Babu kowa a palon qasan sai Mai Aiki data zube har qasa kanta a qasa tana gaidasa siddeeq ne ya amsa mata kawai suka wuce Yana daga wayar data shigo masa.
Fatmah Cikin saa itama daidai wannan lokacin ne ta fito Cikin Shirin tafiya office Babu kwalliya a fuskanta sedai ta Saka qaton shades sbd kada aga Idanuwanta da suke a kumbure sosai sbd kukan data sake kwana tanayi.
Motar Dake harabar gidan wadda tasan Bata kowa daga gidan bane tayiwa kallo daya tasan Jamaal din Yana gidan.
Dakatawa tayi daga isa motarta tareda juyowa ta Kalli kofar shiga main hall na gidan sai kuwa gashi ya Sako Kai Yana waya a kame Cikin nutsuwa kwarjinsa Yana cike Idanuwanta.
Bai lura da ita ba bare kallan inda take Kai tsaye motarsu ya nufa Yana sauraron abinda ake fada a Cikin wayar Cikin nutsuwa.
Jin tayi qafafunta sunyi Wani irin sanyi jikinta duka na mutuwa da ganinsa kadai ayau data qare masa kallan gaske a Cikin hasken sararin samaniya.
Hawaye ne suke cikowa daga Idanuwanta na tsananin son wanda takejin kaman samunsa zai mata wuya sbd ko baya auren AM da ita bata dauka matsala ce da zata Hanata aurensa Amma shi JAMAAL din da kansa tasan samunsa sai macen da Saarta take a rubuce tintini Cikin kundin kaddara..
Asalin so da Babu sirki me qarfi da hauka ne taji Yana sake cike duka zuciya da jininta,
Bazata iya rayuwa batareda ta mallaki Jamaal ba,
Zata iya rasa tinaninta da hankalinta akan hakan,.
Idan zai aureta itama ta yadda yayi mata alluran haukan dayawa AM kaman yanda ya fadawa Dad Omar gurin bayanin shekaran jiyan gaban kowa,
Ita yayi mata wadda Tama Fi ta AM din karfi idan har zai aureta zata yadda da hakan.
Gangarowa hawayenta sukai ta miqa hannunta a hankali ta gogesu ta Cikin glasses din idonta ta sauke zazzafan numfashi tana dawowa hayyacinta.
Nufar motar tasu tayi Idanuwanta akan kofar daya shige siddeeq ya rufe.
Siddeeq ne da zai shiga motar ya ganta ya dakata Yana kallanta tareda Dan kallan kofar da Jamaal din yake Ciki Yana waya.
Tana isowa kallansa tayi a taqaice sbd tanada nata zafin Kai ba laifi tace
“Inason Magana da Dr”
Kallanta siddeeq yayi tareda sake fuska Cikin mutuntawa yace
“Ms???Fatmah right?
Ko zaki bari sai next time sbd yanzu Muna sauri ana jiran Dr din Wani gurin daban”
Juyawa yayi zai shige motar sbd shima ba Wani bawa mata fuskan yakeba.
“Maganata nada Mahimmancin daya ke buqatan sani Nima Banda lokacin jiran har sai lokacinda zaayi lokacina tukuna.”
Maganarta ya Saka siddeeq Dan Bata fuska Amma Kuma sbd ya nuna mata shine me maganar idan zaa samu ganin Jamaal Koda uban daya haifesa ne kuwa Wani lokacin saiya nemesa yake samun daman ganin Jamaal sbd Jamaal din baya barin kowa ya gansa idan ba shine yaso hakan ba Dan haka ko kallanta Bai sake Yi ba ya Bude motar ya shige ya rufe ya tayar tabar gurin da reverse ko inda take Bai sake kalla ba
Zafi zuciyarta ta dauka da abinda siddeeq din yayi mata Dan haka ta juya ta nufi motarta ta shige ta tayar itama tabar harabar gidan Cikin mugun speed.
A office kuwa isar AM da sabuwar pa dinta Nurat dukkanin maaikatan kamfanin Saida suka fito suka tarbeta daga qasa gaba daya sbd sanin itace new chairman dinsu saita sake qwarewa ta karbi president din kamfanin gaba daya gata Kuma ‘yar me kamfanin.
Da girmamawa suka tarbeta itama d girmamawar ta sakar musu fuska Cikin wayewa da aji suka gaisa kafin ta nufi office dinta tareda president na kaf companies din JDENS wanda shi kansa ya kusan haihuwanta Amma Kuma Cikin wayewa da respect ya tarbeta yakaita har office dinta wanda yake tamkar wata duniya.
Godiya tayi masa suka sake Dan zaunawa suka tattauna wasu abubuwan aikin sosai kafin ya fice ita Kuma ta zauna pa dinta na karanto mata yanda schedules dinta zasu kasance a satin gabaki daya.
Tana Nan Hafiz ya iso Shima kai tsaye office dinsa dayake a tsaren iri daya da nata sbd ayyukansa sunfi nata Dan shine wanda komai kusan yake hannunsa kaman yanda Dad Omar ya fada tinda shine babba Kuma yayanta sannan namiji.
Fatmah ma Babu jimawa ta iso itama Akai mata iso nata office din da komai itama yai daidai Amma kasancewan zuciyarta a rufe take Bata Cikin nutsuwa idan ba magana tayi da Jamaal ba kafin ma labarin ya sauya ko yafara ji ko sani a Wani gurin a bakinta takeson yaji gaskiyar AM Dan kuwa hakan ne zai Saka yayi noticing dinta harya Bata matsayi a wainda suka taka rawa a rayuwarsa Dan haka take duk a hargitse Babu nutsuwan zuciya.
Haka ta wuni a office din batareda ta fara aikin komai dayake gabanta ba sbd Bata Cikin nutsuwa ko hankalinta.
AM ce ta fara barin office din sbd ta Dan gaji tana buqatan Hutu
Hafiz kuwa akwai meeting da zaiyi Dan haka sai yamma zai koma gidan.
Kai tsaye gida am ta nufa tana waya da dadah akan Arfat dayake rigima da Sarrah akan taqi Saka masa Mangoes a Cikin fruits dinsa.
“Dadah kinsan Yana Shan mangoes zai fara ciwon Ciki Sam baya shafa masa lafiya kada ta Saka masa duk rigumar da zaiyi.”
Tana kashe wayar ta Dan qarawa motarta gudu Dan isa gidan kan lokaci sbd tasan kan wannan rigimar zai iya tada gidan tsaye da tashin hankalin rigima.
Motarta na shiga gidan ta Jamaal daya Gamo hutun yamma daga gidan yayi wanka ya sauya kaya zuwa Ted Baker’s Black yayo gidan.
Itace ta fara parking ta Bude motar ta fito ta rufe Kai tsaye ta nufi Ciki ko inda yake bata kallaba kaman yanda Shima bai Kalletan ba ya fito motar kenan motar Fatmah ta Sako Kai itama tana ganinsa tayi parking din da baima yiba ta fito motar tareda nufarsa Kai tsaye tana kallansa kaman mayya Idanuwanta koyaushe suka gansa hawaye ne suke cikowa a cikinsu sbd jarabar da Allah yake jarabtarta da ita akan ya da take ji a zuciyarta.
Tana isowa gabansa ta tsaya bugun zuciyarta na tsananin qaruwa kaman kirjinta zai buga da shakkar abinda take niyar aikatawa Amma Kuma zuciyarta ta Riga tayi Nisan da bazata taba samun nutsuwanda idan ba fada masan tayi ba zata iya bugawa.
Dagowa yayi a natse ya kalleta da fararen Idanuwansa dake cike da tsantsan kwarjin Mai Saka mutane kasa kallan Cikin Idanuwansa da sauke Kai a gabansa.
Wani numfashi ta hadiye bakinta na mutuwa ta kasa budesa tayi magana sbd Idanuwansa da take suka rikitar da ita hakama bugun zuciyarta na qaruwa tanason fasa fadan Amma zuciyarta na rinjayarta ga aikata hakan ba tareda tinanin abinda zai biyo baya ba idan Dad Omar ko Dad dinta suka San itace ta fara fadawa wani a duniya AM jden nada ‘dan da baasan waye ubansa ba.
Wayarta ta fiddo daga jakar hannunta Idanuwanta na rufewa gaba daya k
Zuciyarta na tafasa tana Jin komai zai faru kome zaa mata idan har JAMAAL ya rabu da Ameeenatou to zata iya dauka.
Hoton Ameeenatou Dake rungume da Arfat Yana baby an rubuta “ARFAT AT 1”
ta nemo tareda juyowa da Jamaal din ta nuna masa tareda date din daya cika 1 year din maana date of birth dinsa.
Ta tsayar matsa da wayar a gaban Idanuwansa.
Baiyi niyar kallan wayar ba sbd bayan daya Dan ja Cikin kamewa da Dan bata fuska Amma ganin hoton Ameeenatou din ya sakasa kallan screen din wayar Yana qurawa hoton Idanuwansa.
Siddeeq dayake waya a mota kashewa yayi ya fito ya iso gurin sbd ganin abinda yake faruwa Yana zuwa wayar Kai tsaye ya Kai Idanuwansa Dan ganin me Fatmah din ke kokarin Yi sedai ganin abinda yake kan wayar ya Sakasa nutsuwa ya zubawa hoton Shima nasa Idanuwan.
MAMUH
ASHNA BEAUTY SKINCARE
Hajiyata Ko kinsan cewa da jarin 5k ko 10k zaki iya samun ribar 5000 to 7000 kullum kina son kisan wace sanaa ce wanna?
kibiyuni ta wannan number domin samun karin bayani 09031383058
Mun kawo Muku hanyar samu da karuwa Cikin sauki da inganci.
ZAFAFA BIYAR*
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
116
A jdens mansion ma kusan kowa Yana Cikin sanyin jiki sbd ciwon ARFAT dana Dad da Shima kwatsam sukaji jikinsa ya tashi batareda sanin dalili ba Dan haka hankalin Ameeenatou ya sake rabuwa biyu ta rasa abin Yi sai hawaye kawai takeji jikin dadah daqyar ta rarrasheta taje ta zauna gurin Dad dinta da duk ya kalleta Shima saiyaji jikinsa yayi sanyi Amma Kuma bayajin zai taba barin cuta zuwa gareta itada danta Koda kuwa Shima halinsu Mam din zai Ara suyi daidai.
Babbah na Jin jikin Omar ya tashi yasan wata masifar ce ta bullo daga jinin Mam Dan haka zuciyarsa ta qara shiga zafi.
Amma dai ya barta akan koma menene Yana Nan Shima akan bakarsa babu maganar auren idan ma Omar ya sauko ya karbi auren shi kuwa a Lokacin ne zasu nemesu su rasa ya qara gaba da ‘yarsa.
Uncle Ahmed a Cikin tsakar daren Bai rintsa ko kadan ba gurin wayoyi da Wani irin mugun tsananin binciken da ba Ashely yake Nema ba dangin mijinta wanda a tsakar dare Bai kwana ba Saida ya samu information na wanda ya San mutum daya daya San Wani daga Cikin dangin mijinta sbd shi da information din mijin da labarin mutuwarsa yayi amfani ya samu Wanda ya San danginsa.
Ana asuba daga masallaci Kai tsaye address din da aka basa ya nufa.
Koda ya isa anguwar gari ya fara haske Kuma Cikin Saarsu datafi ta kowa ya samu Damar ganin mutumin wanda zai koma gida daga masallacin.
Parking yayi ya fito sanyeda da sweetset masu kauri Ash suka gaisa Cikin mutuntawa ya sanar masa sunansa da bayanin dangin Abdulra’uf suke Nema sbd akwai business a tsakaninsu Suna son ganinsu.
Jin hakan ba damuwar komai yayi masa bayanin komai tareda address din qanwar Abdulra’uf din datake aure a Nan Lagos kusa ma da anguwar tasu.
Godia sosai Ahmed yayi tareda masa alherin 50k ya wuce.
Da farko Bai gane ba Dan haka ya sake dawowa ya dauki mutumin suka isa har gidan maman Murshidat din kanwar Abdulra’uf uwa daya uba daya.
Basu tarar da ita ba maigidanta kadai suka tarar ita tayi tafiya ganin gida.
Kallansa Uncle Ahmed yayi ya masa Wani bayanin daban tareda buqatan son sanin matar Abdulra’uf din Nurse Ashley yakeson sanin asalin yar Ina ce Kuma a wane gari da sunan familynta ma idan akwai kokuma contact na Wani daga familyn nata.
“Babu contact na familynta sbd Babu shiri tsakaninta da familyn nata da dangin Abdulra’uf Amma dai yar asalin ABEOKUTA OGUN STATE ce mahaifinta tsohon maaikacin Kuti heritage museum ne a Cikin Abeokuta sunansa Adrian…”
Mijin maman Murshidat Yana Kai karshen maganarsa uncle Ahmed ya sauke Wani numfashi me sanyi Yana dago Idanuwansa yayi masa kyakkyawar godia tareda ajiye masa rafar 100k Shima ya fito.
Yana shiga mota wayarsa ya fara fitarwa kai tsaye ya kira wanda zai kira ana daga wayar ko gaisawa basuyiba yace
“Ka Shirya yanzun Nan zaka tafi Abeokuta ka dubo min address Wani zan turo ma sunayen da komai da inda Zaka ka samu address din,
Kana samun komai ka kirani ayau zan taho tareda JDEN da kansa,
Ka Kula, Serious issues ne ba buqatan motsi ko sanin kowa acikinsa.”
“Angama ranka ya Dade”
Kashe wayar yayi tareda buga motarsa yabar gurin Yana ayau yakeson idan ansamu su rufe shafin zancen Ashely kwata kwata a duka zancen.
Yana isa gida Bai cewa Omar komaiba sbd Shima Omar din ya San sai ankai karshe Ahmed din zai sanar dashi komai.
JAMAAL kuwa gari na waye fes ya tashi ransa ba damuwan komai saima lafiyar zuciya da nutsuwa dayake Jin ya samu Dan kuwa yanzu ne ma yakejin asalin nutsuwan Bai hango igiyoyin aurensa na rawa ba Dan haka zai zubawa kowa Ido yayi tashin hankalinsa ya game daga karshe dai matarsa daukanta zaiyi tareda ‘dansa,
Dad Omar yanada Wani matsayi da girma a zuciyarsa da rayuwarsa da bazai iya basa zafin kansa ba shiyasa ya tsaya akan lokacin daya dibar masa din ya sauko akan maganar auren Amma badan shi din bane ko waye da ayau zai fasa masa asalin zafin Kai da tsayuwarsa akan magana daya Dan kuwa ko zabi bazai bayarba akan auren Ameeenatou ko ya karbe dansa,
Su duka biyun yakeso Kuma su biyun zai dauka idan suka Bata masa lokaci Kuma sai sun zama su uku a jdens mansion din zai daukesu a gaban kowa ya tafiyarsa.
Ganin yanayinsa hankali kwance Cikin nutsuwa da aji ya Saka Mum dinsa shigewa jikinsa ta rumgumesa tareda sauke ajiyan zuciya tana cewa
“You scared us Honey”
Kissing tsakiyar kanta yayi Yana zagayeta da hannuwansa ya rungumeta Yana sauke ajiyan zuciyan tsananin sonta dayakejin kaman zai fasa kirjinsa,
Wani irin so yake musu biyu itada AM kaman zuciyarsa zata fashe da sonsa sai Kuma a jiyan da aka samu qarin na ukunsu wanda yakejin kaman zuciyarsa ma bazata dauki girman sonsu ba.
Sakinta yayi ahankali tareda dago fuskarta ya sakar mata Wani kyakkyawar murmushinsa zuciyarsa fes ba damuwan komai yace
“Mum kin gansa?
Farin Cikinta ne itama ya bayyana a kan fuskanta ta sake murmushi tana Dora hannuwanta akan hannuwansa Dake tallafe da fuskanta tace
“Yes Son, he’s cute and adorable”
Qasa tayi da muryanta tana cewa “I love him Son”
Murmushi yayi me kyau da tsari Yana cewa
“I know Mum”
Hannunta yayi kissing tareda kama hannunta suka nufi gurin cin abincin.
Siddeeq Dake zaune Shima Yana waya da jiran saukowansa Yana ganinsa miqewa yayi Shima farin Cikinsa a bayyane kaman yanda Jamaal din ke kallansa shima Cikin farin Cikin.
Tasowa yayi suka rungume juna Cikin burgewa da wayewa yace
“Congratulations to us All”
“Thank you Dr na biyu”
Dariya siddeeq yai Yana Taya Mum Dake Cikin farin Ciki itama murna kafin suka dunguma dining daidai lokacin maman fadeela ta shigo palon itama fuskanta a sake sbd duk abinda akeyi Basu bari ko ita datake gidan ta sani ba.
Zaunawa sukai cin abincin dayake tsare a table duka cimar kusan ta turawa ce sbd Mum da Jamaal din sai Kuma na gargajiya na maman fadeela da Siddeeq duk da shi kowannen Yana ci.
Suna gamawa da kansa yaja mota suka nufi jdens shida Mum dinsa da niyar ta sake duba Arfat tinda itace liktar data dubasa.
Ameeenatou na gida Bata fita office ba sbd jikin Arfat din duk da yaji sauke ya warwarewansa.
Dayake Babu wanda yasan me ake Ciki Babu wanda ya damu da zuwan Dr Aleena sake duba Arfat din sai Dad Omar daya kasa barin ta duba Arfat din suka bige da fira a palonsa Cikin wayewa da firar nutsuwa irinta wainda Hutu ya Dade da zama jikinsu.
Shima Jamaal baiji komaiba sbd ya San duk Nisan jifa qasa zai fado Dan hai ya sake suka ci gaba da tattaunawan har daga qarshe ya fito Kai tsaye ya sanarwa Dad din Mum zata sake duba Arfat ne akan yanayin jikin nasa.
A sake ba komai Dad din yace ba damuwa.
Palonsa ya Saka aka kawo Arfat din Yana shigowa palon da gudu gurin Dad Omar din ya nufa ya haye jikinsa Yana cewa
“Grandpa kace zaka fita Dani idan ban sake Shan mangoes ba ko??
Gyada masa Kai yayi Yana Dan fuskewa da sunan da Arfat din ya kirasa Yana dagowa ya Kalli su Jamaal din Yana cewa
“He’s like a grandson to me shiyasa ya kirani hakan”
Wani malalacin murmushi Jamaal ya sake Yana kallan yaron yace
“ARFAT wats your real name??
Dad katse maganar yayi da cewa
“Dr Aleena kingani ya warware daman he’s allergic to mangoes ne that’s all.”
Uncle Ahmed dayake shigowa a Lokacin Kiran Arfat din yayi Cikin sakewa Yana cewa
“Time for medicine Sarrah na jiranka”
Da sauri ya sauka jikin Dad Omar Yana cewa
“Bye handsome”
Dr Aleena ma ya kalla ya rasa sunan da zai kirata da shi Dad Omar ya katse tinaninsa da cewa
“Dr”
“Ok bye Dr”
Hannunsa ta kama zuciyarta na narkewa ta janyosa jikinta tayi kissing goshinsa tace
“Bye Arfat”
Wucewa yayi ya nufi Kofa ya fice Jamaal Idanuwansa na kansa harya fice.
Numfashi ya sauke a boye mara sauti Yana sake hadiye abinda yake ji sbd badan Shima bayason Dad dinsa a yanzu yasan da Arfat din ba da Wani zancen ake ba wannan ba Amma yanzu Yana rigima Dad dinsa zai sani Yana sani zai Bata masa komai da rashin hakurinsa wanda Shikuma bayason abinda zaayi a daga hankalin Mum dinsa da Ameeenatou su kadai ne damuwansa dinsa.
Karfe uku daidai Siddeeq ya kirasa a waya Yana daukan wayar ya Dora a kunnensa abinda ya fada masa ne ya sakasa dakatawa cak tareda miqewa ya fice daga palon zuwa harabar gidan gabaki daya yace
“ABEOKUTA??
Ka tabbatarda informations dinsu daidaine?
Kuma shi ita sistern Abdulra’uf dinne ta baka har address din??
“Yes Dr,komai daga bakinta najisa sbd na jima inda Neman dangin Abdulra’uf din sunqi bamu kowanne information mun kasa samun komai daga garesu Amma ayau din sai gashi kudin ya Saka sister dinsa magana kaman yanda agent dinmu ya fada.”
Numfashi me zafi Jamaal ya sauke kafin Kai tsaye yace
“Ka shirya komai a yau zamu wuce ABEOKUTA”
“Already nafara hada komai na tafiyan”
Acan Cikin gidan kuwa bayan fitar Jamaal daga palon Ameeenatou ta Sako Kai daidai Kuma lokacin uncle Ahmed ya Kalli Dad Omar sbd Dr Aleena tana can tareda Mum Nur a palonta Suna firarsu yace
“4 zamu wuce ABEOKUTA sbd James ya tabbatarda address din Ashley Adrian Dake bayan Kuti heritage museum a shine asalin gidan mahaifinta Kuma tana gidan sbd iyayenta duka sun rasu.”
Numfashin Ameeenatou ne ya kusa daukewa da Jin abinda uncle Ahmed din ya fada,
Sister Ashley angano inda take??
Me su Dad zasu Yi gurinta?
Uban Arfat Suma suke son ji daga bakinta??
Wani mummunan zufa ne da faduwan gaba ta shiga??
Sister Ashley din datake Nema Ido rufe??
Juyawa tayi tana daga wayarta Dan Kiran Hafiz sbd koma menene itama ayau takeson su isa ABEOKUTA sbd Dad dinta idan ya rigasu Jin waye ubansa zai iya boye mata sbd bayason ana sake tada zancen har Abada Dan haka kafin ya rigasu ya Hana Ashley fada ko batar da ita tana buqatan isa gareta.
Hafiz na Jin abinda ta fada Yana office tattarowa yayi ya dawo gidan
Koda ya iso su Dad sun wuce Dan haka Shima shiryawa yayi sukace aikine ya taso yanzu yanzu abuje zasu bi jirgi su wuce.
Shima Jamaal Yana shigowa daukan Mum dinsa yayi suka tafi gida kawai sbd tafiyan da zasuyi Dan haka Koda Hafiz ya iso suka wuce tareda Ameeenatou su Jamaal sun rigasu kama hanyar ABEOKUTA din.
Dukkaninsu dasuke hanyar zuwa ABEOKUTA din Babu wanda zuciyarsa ba bugawa takeyi ba musamman Ameeenatou da zata ga sister Ashley dinta yau.
Dad Omar Babu abinda yake so a yanzu yanzun bayan isarsa ya dauke Ashley kwata kwata daga qasar ma kafin Wani yasan inda take sbd yanda suka San inda take haka Wani zai iya sanin inda take.
Jamaal tsayawa komai nasa yayi hatta tinaninsa Ashley din kadai yake buqatan Gani a gabansa ta bayyana masa komai gameda Cikin da Ameeenatou ta samu idan ta San dashi.
MAMUH
ASHNA BEAUTY SKINCARE
Hajiyata Ko kinsan cewa da jarin 5k ko 10k zaki iya samun ribar 5000 to 7000 kullum kina son kisan wace sanaa ce wanna?
kibiyuni ta wannan number domin samun karin bayani 09031383058
Mun kawo Muku hanyar samu da karuwa Cikin sauki da inganci.
ZAFAFA BIYAR*
1 Ameenatou!!
Mamuhgee
2 Tsutsar Nama!!
Billyn Abdull
3 Gudun Kaddara!!
Safiya huguma
4 Kwankwason Jimina!!
Miss xoxo.
117\
Tsakanin Lagos to abeokuta ba Wani Nisa me 100+kilometers ne gashi lafiyayyun motace ne suke bugu masu engines din kudi Dan haka tafiyar kaman a Cikin Lagos sukejinta Babu Bata time Dad Omar suka isa Lagos,
Uncle Ahmed ne yayo driving da kansa daga Lagos zuwa abeokuta din sbd ko driver Basu yadda dashi ba duk da sunada tabbacin amanar drivers dinsu harma da maaikatansu duka Amma Kuma sannan lamarin ko familynsu Basu yadda su saniba bare driver.
James na farkon shigowa abeokuta Yana jiran isowarsu sbd shine zai isar dasu gidan wanda Saida ya isa ya tabbtarda wadda ake Neman ta hanyar gaisawa da ita ya tambayeta sunanta ya tabbatarda itace Ashley Adrian Abdulra’uf.
Dad Omar kwata kwata baya Cikin walwala ko farin Cikin abinda zaiyi sbd duk wanda zai fada radadin rabuwa da ‘danka jininka to a bayansa yake sbd a Cikin wannan radadin da ciwon ya rayu shi daya rabu da ‘yarsa a ranar data diro duniya batareda ko kamanninta ya tsaya ya tantance ba,
Bai taba sake ganinta ba Sai bayan shekaru ashirin wanda Bai mata Gani uku ba ya sake rabuwa da ita sai bayan wasu shekarun Kuma a mummunan hali harma da babyn da baisan ya Akai ta samesa,
Haryanzu datake tareda shi idan ya Tina lokutan daya debo batareda ita ba zuciyarsa nitsawa takeyi Cikin tsananin radadi da qunci sbd ya rasa kuruciyan yarsa da tarbiyantar da ita,
A nasa bangaren ya sadaukar da farin cikinsa ne na rabuwa da yarsa Dan bata kariyar data sakata kawowa yanzu,
A yanzu ma a wannan Gabar ne kaddara ta sake dawowa dashi,
Zai Raba ‘da da uba sbd bawa ‘dan kariya dukda yasan Jamaal idan yasan jininsa ne Arfat zai basa kariya da tsaron da ko uban nasa daya haifesa bai isa ya tabasa ba Amma Kuma hadari ne Mai girma bada Arfat din ko bayyana musu gaskia a yanzu batareda karshen Mam yazo ba sbd a yanda suka taso kaunarsu a Cikin jininsa take ratse tana yawo tamkar uwa daya uba daya suke jinsu Dan zasu iya bada rayuwarsu ga Yan uwansu Amma dukiya ta Saka suka kashe junansu da hannuwansu hakama suke Neman karshen junansu ayanzun to tabbas dukiyar zata iya sakawa Mam ya iya yiwa jininsa Wani abin kokuma amfani da Ameeenatou da Arfat din ya cisa da yaqi sbd shi akansu zai iya zubar da dukkanin makaman yaqinsa Dan haka ya zabi Basu tsaro batareda sanin kowa ba…
Har Cikin ransa da zuciyarsa Yana Jin radadin hakan Amma Kuma bayajin zai fasa niyarsa Dan itace final solution dinsa sbd akan hakan bazasu sake kwasa Subar qasar ba.
Uncle Ahmed daya lura da dacin dayake zuciyar Omar a bayyane yake ajiyan zuciya ya sauke lokacinda sukai parking a kofar Wani qaramin tsohon gida ginin shekaru.
Juyawa yayi ya Kalli JDEN din dayake zaune Yace
“Mun iso.”
Sake sauke numfashi Dad Omar yayi tareda dago kansa ya zubawa gidan Idanuwansa Yana kalla.
A yanda Ashley ta Kula da Ameeenatou ba Dan sirrin dayakeson biyowa ba da zai inganta rayuwarta ne ya Saka a Cikin ahalinsa sbd itama ta zama tasa sbd son datake wa yarsa Babu cuta ba cutarwa.
Numfashi ya sauke tareda gyara zaman farin glass din dayake fuskarsa ya Kalli uncle Ahmed alaman ya shirya.
James ne ya budewa Dad Omar din da sauri Cikin nutsuwa Yana matsawa gefe Dan basa Damar fitowa.
Kofar gidan suka nufa James na rigansu isa ya buga kofar me shegen Kuka Yana sake Kiran sunanta.
Jin shiru ya Saka uncle kallan James shima James din da sauri ya sake miqa hannu xai sake bugawa aka Bude kofar.
Sanye take da doguwar rigar atampar data Dan wanke sbd yaji Dan haske alaman wankewan tsufa.
Kallansu takeyi da Idanuwanta Cikin Dan girmamawa ta gaidasu tana musu barka da zuwa kafin ta tsayar da Idanuwanta kan James daya taho mata dazu ya tambayar dunsnta.
James dinne ya sanar mata baqi ne gurinta zuka taho.
Kasa dagowa tayi ta kallesu sbd kwarjinin Dad Omar tace
“Ok Bismillh ku shigo”
Dayake basuda lokacin batawa maganar suke baqace da suka sunyi San haka Ciki suka wuce Mai tsaye zuwa palon gidan dayake kaman office dinta sbd teaching takeyi yanzu sai Kuma Wani local asibiti da ko wuta Babu tana zuwa Aiki duk Dan tasamu abin dogaro da Kai.
Zama sukai Babu qyama ko tsayawa kallan yanayin gidan
James kuwa a waje y tsaya Bai shigo ba sbd tsaro.
Sake gaidasu tayi Cikin wata girmamawan kafin ta Dan dago kadan ta Kalli Dad Omar dayake mata kama da fuskan Babynta da Babu ranakun da Bata kewa da hawayen rashinta Dan tayi yawo asibitinsu nemanta bayan warkewanta Amma karshe MD sakawa yayi securities suka hanata shiga asibitin ma gaba daya haka ta hakura ta tattara ta dawo gida sbd bazata iya hada Ido da JAMAAL ba daya bar mata amanar Ameeenatou din ba tace ta rasa Ameeenatou Dan haka ta hakura da zaman Lagos sbd kadai kunyar haduwanta da Jamaal ta gwammaci zaman abeokuta dadi da qunci da wuya Amma rubutacen alkwarine a zuciyarta duk ranar data ga Ameeenatou zata Nema Jamaal da kanta ta sanar dashi komai daya faru.
Uncle Ahmed ne ya Bude Baki zaiyi magana Dad Omar ya dakatar dashi sbd da kansa yakeson magana da ita Baki da Baki.
“Ms Ashley Adrian Abdulra’uf right???
“Yes Sir” ta fada tana Jin jikinta na sanyi haka kawai.
“Ms Ashley ba tareda Bata lokaci ba Kai tsaye sunana Omar jden Seelah nine na mahaifin daya haifi AMEEENATOU OMAR…..
da Wani irin sauri sister Ashley ta dago ta kallesa Idanuwanta na sauyawa take tareda cikowa da Wasu irin hawayen dasuka Sakata rufe Idanuwanta da tafin hannuwanta.
Tsantsan kaunar datakewa Ameeenatou ya hango a Idanuwanta da yanayinta daga fadar sunan Ameeenatou din.
Jin yayi jikinsa yayi sanyi Amma dole ya Yi hakan.
Kallanta y sake Yi yace
“Daga ranar data shiga asibitinku da hannunki nakeson sani,
Sannan shin kinsan da akwai Ciki a tareda ita lokacinda Kuka rabu???
Hawayen datake riqewa ne suka gangaro mata sbd Babu ranar da Bata hawayen rashin nata Cikin ba da fatan na Ameeenatou dinta Yana Nan.
Dagowa tayi bayan ta share hawayenta ta sauke ajiyan zuciya tace
“sorry sir ko zan iya tabbatarda Kai dad din Ameeenatou ne??
Tinawa tayi da bayanin siddeeq akan Kada ta yadda da kowa da wuri akan lamarin Ameeenatou idan ba shi kadai ba ko ogan gaba daya wato Jamaal.
Uncle Ahmed ne ya Ciro wayarsa daga aljihunsa ya Nemo videon labaran da akaita yadawa na ranarda jden ya bayyanawa duniya yarsa Ameeenatou na gefensa riqe da hannunsa ya ajiye gaban sister Ashley din batareda yace komai ba .
Fuskan Ameeenatou ta zubawa Idanuwanta tana Jin zuciyarta da jikinta na tsananin mutuwa sbd da alama Ameeenatou dinta ta warke ba kuma lallai ta Tina da ita ba.
“Uhummm??? Dad Omar ya fada alaman idan ta Gani Suna jiran bayanin komai dalla dallah.
Ajiyan zuciya sister Ashley ta sake saukewa jikinta na tsananin sanyi ta Bude Baki tafara zayyano musu komai a tsare daga ranar farko har zuwa ranar rabuwarsu Bata boye komaiba hatta yanda rashin hankalin ya sakata sakawa ya sadu da ita akan dole sbd baida zabin daya wuce hakan tareda dararrakun daya ringa batawa na kulawa da ita idan batada lafiya tareda yanda ya tare asibitin gaba daya rayuwarsa sbd Ameeenatou Bata rage komaiba ta zube musu bayanin komai a gabansu tareda tabbacin baisan da Ameeenatou nada ciki ba ita kadai ce ta sani sai doctors uku wainda duka basa qasar sun tafiyarsu wasu qasashen kaman yanda ta samu labari.
Wani zazzafan numfashi suka sake a tare jikin kowannensu Yana sanyi da tsananin tashin hankali abinda daga Ameeenatou din harsu Ashely din sukai going thru da Kuma yanda Jamaal ya ajiye komai nasa y tare Nigeria a asibitin sbd Rai daya.
Dad Omar daya kasa cewa komai sbd zuciyarsa data riqe ta Dena bugawa sosai.
Dagowa yayi ya Kalli Ashley da Idanuwansa da suka sauya xuwa ja ya Ciro Wani blank cheque da Kuma wanda aka rubutawa wasu mahaukatan kudin da ko a lissafi Bata taba lissafowa kanta su ba ya ajiye a gabanta tareda kallanta yace
“Ki dauki wanna ki qara da blank din ki saka numbobin kudin da kuke ganin zai isheki har tsawon lokacinda zaki Gina kanki ki zama me abin kanki kema,
Zan baki gidan zama a duk qasar da kikeso a fadin duniya ki zaba da kanki,
Zan Gina Miki asibitin kanki kiyi Aiki a Cikinta,
Duka wannan amtsayin godiyata daga kauna da kulawan da kikaiwa AM da Kuma kariya danakeson ki Bata a yanzu ita da abinda ta Haifa ta hanyar nesa da rayuwar duk wanda ya sanki a families dinmu duka har jdens har SEELAHs,
Magana ta Kai tsaye inason ki bacewa duniyar JAMAAL SEELAH kwata kwata har abada kokuma lokacinda na buqaci ki dawo,
Bazaki taba barin JAMAAL yasan ind kike ba bare ki bari ya ganki sbd idan har kinason bawa Ameeenatou da abinda ta Haifa tsaro to karki taba barin JAMAAL ko Wani daga ahalinsa yasan Ameeenatou ta taba samun Ciki daga wannan auren,
Ki shirya zanji da komai zaa turaki wata qasar.”
Ashley kasa motsawa tayi sbd tsananin mamaki da tsoro da suka rufeta lokaci daya sbd bata taba tinanin Jin hakan ba,
Me hakan ke nufi??
Cikin Ameeenatou na Nan kenan harta haifesa,
Hakan na nufin kenan Jamaal haryanzu Bai San da Cikin bane?
Idan har JAMAAL bai San da Cikin Ameeenatou ba kenan haryanzu baisan inda Ameeenatou din take ba,
Damarta ce tazo mata har gida ta cikawa Kanta alkwarin Neman Jamaal a duk ranar data samu Ameeenatou ko me??
To Amma Kuma da gaske Ameeenatou din d abinda t Haifa Suna Cikin hadari??
Meyasa Dad dinta bayason Jamaal ya sani??
A saninta har abada Jamaal bazai taba iya cutatar da ko wanda yakeson Ameeenatou ba bare Ameeenatou bare Kuma harda abinda ta Haifa da sunansa.
Cakewa kanta taji yayi tareda mata nauyi sbd tashin hankalin lokaci daya da duka maganganun da bakon lamarin da aka taho mata dashi suka sakata.
Ja Idanuwanta sukai take sbd sarawa da kanta ya fara.
Kallan Dad Omar din ta Dan dago tayi sedai kafin tai magana uncle Ahmed ya Bude Baki yace
“Wannan zabi ne Mai tattareda ingantacciyar rayuwar dake jiranki Kuma take jiran Ameeenatou da ‘danta sbd tafiyarki itace kwanciyar komai.
Cikin rashin fahimta ta sake kallansa tana sauraron bayanin dayake sake mata akan tafiyarta shine maslahan komai.
Shiru tayi Idanuwanta na sake yin ja da wannan tinanin sbd zata iya komai Dan bawa Ameeenatou da Babynta kafiya kaman yanda Kuka zata iya komai Dan ganin ta samu ganin Jamaal a duk inda yake a yanzu wanda idan har tanason zuwa inda JAMAAL yake ta sanar dashi komai to tabbas tana buqatan amsar kudin Dad din da amfani dasu.
MAMUH
118
Uncle Ahmed ne yayi amfani da maganganunsa masu kaifi da cikakkiyar manufa ya daure Ashley tsaf dasu ta rasa zabi bayan amincewa da buqatansu a zahirance Dan haka take aka zube mata cheques din kudin tareda karban passport dinta da komai Dan hada mata komai na tafiya a Cikin qanqanin lokaci da Kuma sakawa James ya samar mata gida a Abuja a gobe zata bar gidan ta koma Abuja kafin a kammala komai na tafiyarta.
Zuciyar Dad Omar sanyi tayi yaji kaman nauyin dayake kanta ya sauka Dan haka Suna shiga mota Saida ya sauke ajiyan zuciya me dumi tareda zare glass dinsa Yana rintse Idanuwansa Cikin Jin nutsuwa.
Tada motar uncle Ahmed yayi ya figeta suka bar gurin tareda kama hanyar barin garin.
Daidai titin ficewa daga abeokuta Suna wucewa da gudu motar su Jamaal na shigowa abeokuta din da gudun Suma.
Saida sukai Nisa siddeeq ya sake kallan motar da bar abeokutan ta mirror kaman yanda Jamaal ma yaga motar bayan wucewarta wadda babu wanda a cikinsu Bai San motar gidan JDENS ce sedai yanayin dayake cikeda zuciyarsa Bai barsa ya tsaya sake kallan motar ba sbd Jin yakeyi kaman Yana hanyar karban wata jarabawan ce sbd ganin Ashley tamkar Wani dadadden burin dayakeson cikawa ne sbd son dayakewa AM Bai cikaba idan Babu Ashley a tareda su sbd itace ta takawa sonsa rawar ganin daya samu kansa a cikinsa bayan bayajin akwai macen da zata iya shiga Ina fadeela ta shiga harma ta wuce sbd a yanda ya rasa fadeela ya kusan zaucewa sbd tabar duniyar gabaki daya, ita wannan ba duniyar ta bari ba hannunsa ta bari Amma inda zaucewa yayi da yafi masa akan halinda ya shiga sbd seda yakai allura yakewa kansa da kansa ya samu Idanuwansa su rufe yaji sassaucin abinda yake ji,har Dan iska ya zama yayi yawon clubs Koda zai Dena Jin abinda yakejin sedai ganin mata ma cinawa zuciyarsa wuta yakeyi dole ya zabi janyewa daga mutane gabaki daya ya kebe kansa a Wani gidansa daya saya a California can Cikin woods Babu mutane shi kadai ko siddeeq da Mum dinsa dole kyalesa sedai suke kawo masa ziyara sedai siddeeq dole Shima ya tattara ya dawo California din shida Mum a Cikin gari har tsawon shekara daya haka sukai wannan zaman kafin da daqyar da addua da roko suka samu ya fito yafara dawowa JAMAAL dinsa.
Dan haka tayaya zai bari Ashley da itace kadai ce ma a bangarensa yakejin tana yiwa AM so da kaunar da Babu sirki,
Duk mewa am wannan son bazai taba barin ya bar hannunsa.
Suma akwai wanda yake jiransu shi suka dauka suka wuce gidan Kai tsaye ya kaisu har kofar gidan,
Suna parking JAMAAL ya rintse Idanuwansa ahankali zuciyarsa sanyi me nutsuwa hakama siddeeq ajiyan zuciya ya sauke a bayyane Suna fatan Allah yasa Ashley dinsu ce da suke Nema ba wata ba.
Sallaman Abiola Siddeeq yayi akan ya jirasu bakin layin zasu taho idan sun gama.
Siddeeq dinne ya fara Bude motar ya fito hakama Jamaal Bai jira Abiola Dake kokarin Bude masa ya Buden ba ya fito.
Sister Ashley Dake zaune inda su Dad Omar suka barta ta zubawa cheques din dasuka bar mata gabanta Idanuwanta sunyi jajir kukane tayi Mai tsananin Ciwo da radadin gaske sbd Bata taba dauka tsananin kaunar datakewa Ameeenatou ba zata zama ta abinda zaa biyata da kudi ace tabar qasarta sbd hakan,
A yanda take Jin Ameeenatou kaman ita jininta ce,
Kaunar Ameeenatou da Jamaal a jininta suke sbd bazata taba iya yin abinda zai cutatar dasu ba Amma Kuma a yanzu an dorata akan zabin cutatar da daya tabar daya…
Idan har ta zabi tafiya Dan bawa Ameeenatou da Babynta kariya to tabbas ta cutatar da Jamaal wanda tasan a duk inda yake nemanta yakeyi,
Hakama idan ta zabi zaman zata Saka Ameeenatou da baby hadari.
Wani Sabon kukan Mai ratsa zuciya mara sauti ta sake sbd rayuwarta gabaki daya ta hargitse ta juye ta koma abar tausayi,
Bata kowa Bata komai,
Iyayensu sun rasu daga mamarsu har baban,yayyunta kuwa kowa ba baya abeokuta din kowa da inda yake rayuwarsa Babu ruwan Wani da Wani Dan kusan shekaru biyu kenan ma ko dayansu Bata sake Gani ba a wayar ma basa kiranta sbd addininsu da ba daya ba Dan haryanzu taqi riddah ta koma christian din dasuke mata barazanan idan Bata komaba ma kasheta zasuyi Dan gwara su San Bata Raye.
Batasan Ina zata Saka rayuwarta ba gashi yanzu qasar akeson ta bari ta bacewa kowa taje rayuwa a inda batada kowa batasan komaiba.
Tafin hannuwanta ta rufe fuskanta dasu lokacinda Wani sabon Kuka Mai radadi ya taho mata tana Jin inama itama ta mutu tabi Abdulra’uf da duka sun huta da wannan rashin madafar.
Buga kofar gidan Akai ta dago jajayen Idanuwanta da har suka fara kumbura sbd itama fara ce sosai sbd asalinsu Igbos ne.
Kasa motsawa tayi ta rintse Idanuwanta hawayenta na sake qaruwa.
Siddeeq daya kasa hakuri sake buga kofar yayi tareda shigowa sbd kofar a Bude take ya Bude bakinsa muryansa a natse yace
“Hello”
Dago jajayen Idanuwanta tayi Cikin farban data shigeta me karfi ta Kalli kofar tsakar gidan daga Dan sitting room din datake zaune zuciyarta Cikin tashin hankali ta furta “SIDDEEQ”
JAMAAL ne daya Sako Kai a bayansa qamshinsa ya bayyana a tsakar gidan Dan qarami wanda ya sakata miqewa tsaye qafafunta na rawa sbd muryan Siddeeq da kunnuwanta suka dauko mata da Kuma qamshin da tafi kowa sanin Kona waye sbd shine a jikin Ameeenatou dinta a Koda yaushe tabaro gurinsa.
Takowa tayi a hankali qafafunta na rawa kaman yanda zuciyarta ke rawa ta nufo kofar palon ta miqe hannu ta dauke labulen take numfashinta ya kusa daukewa tayi baya ahankali tareda dauke wuta sbd shock da Wani irin farin da sanyi sbd ganinsu Dan batasan ta yanda zata bar qasar ba batareda taga Jamaal ba zuciyarta takasa nutsuwa da yin hakan ko kadan sbd Jamaal ne nata a kaf ahalin Ameeenatou ita Jamaal tasani shi takeso shi take bi.
Siddeeq ma ajiyan zuciya me karfin gaske ya sauke Idanuwansa na tsayuwa akan Ashley din datake tsayen bakin kofar hawayenta na tsananta gudu Kan fuskarta.
JAMAAL ma Idanuwansa take suka sauya ya zubawa Ashely din Idanuwansa sauyin rayuwarta da quncin datake Ciki a bayyane yake ta koma kaman wata tsohuwar mace sbd baqin Ciki da wahalan rayuwa.
Ahankali siddeeq ya Bude Baki Shima ya ambaci sunanta Cikin baqin Cikin ganin rayuwarta data matu Yana tinkaro palon.
JAMAAL ma Saida ya hadiye abinda yake ji kafin ya Tako ya nufo palon Shima suna shigowa ta kasa riqe kukanta ta fasa shi ahankali tana godewa Allah a Cikin zuciyarta daya kawo mata JAMAAL din a daidai wannan lokacin da batasan tayaya zata iya barin qasar ba saninsaba ta gaya masa Koda yabar Ameeenatou tana dauke d Cikin dasu Dr Ibrahim suka do zubarwa.
JAMAAL da Siddeeq dukkansu sunsan kukan ganinsu ne takeyi da samun sassaucin abinda yake zuciyarta na shekarun sedai Idanuwansu da suka sauka akan cheques din dayake ajiye a taburin robar Dake tsakiyar palon ya sakasu kurawa sunan dayake rubuce baro baro akan cheques din duka biyu Ido siddeeq ya dago ya Kalli JAMAAL Shikuwa Jamaal din Idanuwansa take suka sake sauyawa ya dago ya Kalli Ashley wadda itama cheques din ta kalla hawayenta suka sake gangarowa tana sauke ajiyan zuciya.
Silalewa tayi ta zauna tareda Ciro wayarta Dake inda ta tashi batareda ta iya Bude bakinta ba kawai ta kunna recording komai na maganarda su Dad Omar sukai da ita tin daga lokacinda ya sanar da ita shine mahaifin Ameeenatou ta Saka recording din sbd ajiyewa Jamaal din koman dadewa yaji da kunnansa.
Ahankali maganganun komai ke sauka kunnuwansu shi da Siddeeq tin daga farkon zancen har bayyanar Cikin Ameeenatou da yanda akaso ciresa da Kuma accident dinta da rasa nata babyn datai tin Bata haifesaba Cikin ya bare har zuwa offer din Dad Omar din kafin uncle Ahmed ya Dora da kaman threatening nata sukeyi akan hakan.
Dagowa tayi da jajayen Idanuwanta ta Kalli Jamaal sai alokacin ta iya Bude Baki Cikin rawar murya tace
“Bazan taba iya boye Maka Ameeenatou tabar asibitin tana dauke da cikinka a jikinta ba,.tayi Kuka tayi Ciwo tayi hauka duka akan rashinka daga karshe tin tana asibitin tafara warkewa sbd so da Dama takan zauna da hotonka a hannunta idan na bata a waya ta zuba Maka Ido
Akwai ranar data fadamun date na ranar data fara haduwa d Haroon a ranar nafara sanin tafara dawowa daidai sedai Wani lokacin ta Dan sake juyewa.
A karo na farko da Jamaal ya dago Idanuwansa da sukai Wani mummunan ja ya zubawa Ashely tinda ya sunkuyar da Kai akan abinda Dad Omar yayi masa zuciyarsa na breaking Cikin tsananin Ciwo da zafi me radadin gaske sbd Bai dauka zai taba samun hakan daga uban dayasan radadi da ciwon rabuwa da ‘danka jininka gudan jininka,Jin date din Ashley din ta fada ya sakasa dagowa sbd date dinsa ne na karshe daya bar Nasarawa daga ranar yabar Nigeria gaba daya.
Shi kansa Siddeeq take yasan ba Haroon ne wannan lokacin a nasarawa Jamaal ne Dan haka ya sake tambayar Ashley date din Cikin sauri da shock…
Sake fadan date din tayi jikinta a matiqar sanyaye tana sauke numfashin Kar karshen zancenta gameda komai na Cikin Ameeenatou datakeson sanarwa Jamaal kafin ta juya ta shiga dakinta Babu Bata lokaci ta fito da Wasu takardun data dauke a tareda ita na Cikin Ameeenatou din ta juyewa Jamaal gabansa sbd Yana Cikin alkwarin datai sai ta bawa Jamaal scanning da takardun awon Cikinsa da hannunta.
Bazai iya motsawaba bare iya budewa da kansa sbd Yana Cikin mummunan halin da shi kadai yasan me yakeji a Cikin zuciyarsa Dan haka siddeeq ne ya Bude komai Shima hannuwansa na rawa ya dorawa Jamaal din a hannuwansa Yana kalla.
Bin komai yafarayi da Idanuwansa da suka game rikidewa zuwa Mummunan ja zuciyarsa na sake karyewa gameda ‘dansa da abinda Dad Omar ya shirya masa batareda ya sani ba sbd kawai Yana shakkar Dad dinsa yasan da Arfat wanda baisaniba ko shi baya kaunar Dad din nasa yasan da Arfat din yanzu batareda sun dawo hannunsa ba…
Tayaya Dad Omar zaiyi tinanin zai iya barin cuta ko daga mahaifinsa ce ta tinkari Ameeenatou da ‘dan dayake nasa???
Damqe takardan hannunsa yayi tareda dagowa ya zubawa Ashely Idanuwansa Cikin tsananin cunkushewan murya yace
“ARFAT shine sunan babyn Ashley..
Hasu hawayen sanyi da farin Ciki ne suka gangaro mata tana Dan rintse Idanuwanta kafin ta dago ahankali tanason ambatar sunan Ameeenatou Amma ta kasa sbd kunyar kanta da Jamaal din akan abinda ya faru.
Siddeeq ne da kansa ya ajiye mata hoton Ameeenatou da Arfat a gabanta Yana cewa
“Suna lafiya kalau Kuma rigimar auren akeyi yanzu sbd Babu wanda ya karbi auren bare yadda dashi musamman Ameeenatou din da kanta da Dad dinta”
Dagowa Ashley tayi da sauri ta Kalli Jamaal da kwata kwata bayajin kansa daidai zuciyarsa Ciwo take masa sosai da radadin gaske kafin ta Maida kallanta kan siddeeq daya fara Koro mata bayanin komai ya dora da abinda duka suke buqata a yanzu sbd Babu maganar tafiyarta koina daga Nan gida zasu wuce da ita..
MAMUH
119
Magana ta Bude Baki zatai sukaji tsayawar mashin a kofar bayan gidan dayake gidan kofa biyu ne dashi kafin ayi magana mota ta tsaya itama.
Siddeeq ne dayake tsaye ta gurin window Taga motar Hafiz ce da Wani me okadan daya kawo su gidan.
Cikin tsananin mamaki da Sabon tashin hankali ya matsa jikin window din yaga tabbas Hafiz ne Yana sake dubawa dakyau yaga Ameeenatou tana fitowa daga mota.
Dawowa yayi gurin Jamaal ya fada masa tareda kallan Ashley yace tafiya zasuyi zasui magana idan suka hade a Lagos sbd yasan Ameeenatou bazata taba barin Nan din ayau batareda Ashley ba.
JAMAAL da Babu abinda yake buqata a yanzu bayan ganin Mum dinsa ta dubasa sbd tsananin Ciwo yakeji sosai a kirjinsa harya baya iya tinanin komai.
Dagowa yayi ya Kalli Ashley ya Bude Baki Cikin siqewan murya yayi maganaganun data ji sanyi ta Kuma fahimci me yake nufi ta gyada masa Kai ahankali tana share hawayen da suka gangaro mata tareda kallansa ta masa nata alkwarin tareda basa tabbacin komai.
Siddeeq ma kallanta yayi ya gyada mata Kai Cikin kulawa da Saka mata katin Jamaal dayake dauke da numbers dinsa uku biyu na Jamaal din se na ukun tasa ce sbd shine wayar Jamaal ta uku a koina.
Ta kofar da suka fice ta gaba ce Dan har Saida motarsu ta tashi tukuna su Hafiz suka iso kofar bayan Adekunle daya kawosu gidan Suma ya buga kofar Yana Kiran sunanta Cikin zaqewa duk da ba Wani saninta yayi ba Amma sbd ya nuna musu ya Santa sosai da sukai tambayar gidan ya Saka shi kiranta Kai tsaye.
Shiru tayi tana kasa motsawa zuciyarta na bugawa sosai sbd yanda zata fuskanci Ameeenatou a lafiyanta kalau,
Batasan Yaya zata amsheta ba Dan haka jikinta yayi sanyi zuciyarta na bugawa sosai da yanda take Jin kaman taje ta janyo Ameeenatou din jikinta ta rungumeta.
Kasa fitowa tayi Saida ta jima a tsaye tana jinsu kafin ta Tako a hankali ta iso kofa ta daga labulen kofa ta Sako kafarta tsakar gidan ta fito daidai Nan Adekunle ya turo kofar.
Idanuwanta Basu sauka akan kowa ba sai akan Ameeenatou Dake tsaye bayan Hafiz itama tata zuciyar bugawa takeyi kaman zata fado kirjinta sbd abubuwa biyu…
Na farko ayau zata iya sanin waye mahaifin ‘danta na biyu Kuma ganin Ashley din datake Jin kaunarta kusan kaman uwa da yar uwa.
Hawayen farin Ciki me tsananin gaske ne suka gangarowa sister Ashley tana kallan Ameeenatou din a natse batareda ta motsa ba farin Cikinta Yana bayyana a fuskanta.
Itama Ameeenatou din kasa riqe abinda takeji kala kala tayi hawayenta suka gangaro tana rintse Idanuwanta daga kallan data ga Ashley na mata da hawaye.
Duk yanda ake fada mata Ashley na tsananin sonta tin ayanzun tafara shedan da hakan sedai bataji dadin ganinta a yanayin datake kallanta ba.
Hafiz na ganin janyewa yayi tareda Ciro kudi masu yawan da baima duba ko nawa bane ya bawa adekunle ya sallamesa Shima takowa yayi a hankali ya shigo kaman yanda sister Ashley ta Tako ta kama hannun Ameeenatou kaman yanda take mata a baya ta shigo da ita gidan tana share hawayenta takaita har Palo ta zaunar da ita.
Kasa magana dukkaninsu sukai Ameeenatou sai kawai ta fashe da Kuka me sanyi tana kasa kallan sister Ashley.
Hakan ya Saka jikin sister Ashley mutuwa itama ta share hawayen da suka gangaro mata ta dawo gefen Ameeenatou din ta zauna tanason tabata Amma tana shakkar hakan sbd ganin rayuwar bayan data yanzu ba daya Dan haka ta mayarda hannunta data dago Dan tabata..
Hannun Ameeenatou ta kama da hannuwanta duka biyu tareda dagowa ta Kalli fuskan sister Ashley da itama ita ta kalla ta Bude Baki a hankali Cikin sanyi tace
“Same Ameeenatou dinki ce Babu sauyi akan hakan”
Wani numfashi da sanyi ne ya saukarwa Ashley lokaci daya Dan haka ta rungume Ameeenatou ta fasa kukan data dibi shekaru tana Adana Ciwo aranta batai Kuka ba sbd ko Babynta data rasa batai kuka ba sbd batada wanda zataiwa kukan,
Tsawon shekarun Nan duk qunci da baqin Cikin rayuwar datake Ciki Bata taba zaunawa tayi Kuka ba sbd batada kowa da zai rarrasheta Dan haka zafin da ciwon ya maqale mata arai sai yanzu taji duka nauyin Yana sauka data ga Ameeenatou ta rungumeta da qarfi tana sake fidda sautin kukanta.
Shiru Ameeenatou tayi tareda bawa Ashley daman kukan yanda take so tsawon lokaci kafin ta saketa ta dago jajayen Idanuwanta ta kalleta kafin ta Bude bakinta tafara tambayarta lafiyanta da yanda take.
Cikin kulawa da sanyi ta amsa itama ta tambayeta yanda take.
Murmushi me sanyi Ashley tayi tana kallan nutsuwa da Class din da Ameeenatou din take tattare dashi ta sake sake murmushi tana Tina baby Ameeenatou dinta a Lokacin asibitin.
Hafiz da Shima sai alokacin ta juyo suka gaisa ya gabatar mata da kansa
Cikin kulawa ta amsa masa tareda tambayarsa babbah sbd ta fahimci shi ‘dan babbah ne.
Da mamaki suka kalleta ta sake murmushi tana cewa
“Yes na San babbah sbd shi Bai fita a bakinta ba ai ko a wancan lokacin shine da Haroon a bakinta kafin Jamaal yazo ya shiga harya koma shi kadai ne take ambatar.”
Da Wani Sabon mamakin suka sake kallanta kafin Ameeenatou ta share hawayenta tana son tambayarta tasan tanada Ciki Koda tabarta asibitin Amma Kuma ta kasa hakan sbd batasan tayaya zata fara tambayar waye yayi mata Ciki ba.
Hafiz daya fahimci hakan hakama ga dare yanayi Kuma dole ayau zasu koma Lagos saiya gyara zama Kai tsaye ya Kalli sister Ashley data kawo musu ruwan pure water masu sanyi ta ajiye gefen Ameeenatou tanajin kaman zata hadiyeta sbd kauna ta zauna yafara jero mata bayanin Asalin rayuwarsu da komai da komai da ake Ciki har zuwa yau din da suka taho gurinta.
Shiru tayi tana sake shiga tashin hankalin da mamakin masifun da aka jero a Cikin tarihin komai.
Numfashi ta sauke tana sake jinjinawa Dad Omar da tausayinsa harma da girmamawa sedai Kuma Jamaal ma ko acikin zancen shine jaruminta Kuma zaici gaba da zama zataci gaba da zama yar amanarsa har abada Dan haka Bata ce komai ba dakinta ta shiga ta dauko tsohuwar laptop dinta da duk ta goge ta kunna ta nemo folder guda data boye wadda Babu abinda yake Cikinta sai hotina da videos din da suka shafi Ameeenatou Tin daga wainda take mata ita daya tana aikawa siddeeq tin kafin Jamaal ya taho har zuwa inda Jamaal ya taho rayuwarta ta sauya gaba daya ta koma cikakkiyar mutum Da wainda take mata idan Suna gyara Kai Bata yadda dana rigimar datake wa Jamaal harma da inda yake fama da ita gurin cin Wani abin idan ba tea ba.
Tinda suka fara kallan abubuwan Ashley ke dorawa da bayanan da sukafi na wainda suke kalla tashin hankali da mamaki tareda tsananin shock na jin hadda irinsu wanki Jamaal din da kansa yasha Yi mata da Kuma illata rayuwar Wani akanta kafin ta dire da baby a date na ranar da Jamaal yafara kwanciya da ita amtsayin mace tareda Bata tabbacin itace takaisa ga hakan tareda karfin son dayake mata hakama kaman yanda siddeeq ya sanar da ita kafin tafiyansu JAMAAL ne wanda tafara Gani rayuwarta ba Haroon ba,sannan ta rufe zancen da cewa
“Dr JAMAAL SEELAH shine uba Kuma mahaifin duk abinda kika Haifa sbd da cikinsa ne a jikinki kika bar asibitin Dan haka babynki bana kowa bane na mijin da shi kadaine igiyoyin aurensa suke kanki”
Kasa motsawa Ameeenatou tayi bare iya magana sbd numfashinta daya toshe Dan nauyin da kirjinta yayi me tsananin gaske.
Hafiz da jikinsa yayi mugun mutuwane yayi saurin riqota sbd jikinta dayake Dan rawa Bata ita numfashi da kyau.
Ashley ma da sauri tayi saurin tarota Suna Kiran sunanta a tare Cikin damuwa da tashin hankali.
Hafiz ne yayi saurin cewa suyi asibiti kawai.
Itama Ashley Naam tayi da hakan Dan haka suka fito da ita Hafiz ne dauke da ita ya Saka motar Ashley ta shiga suna kokarin shiga yace Ashley ta dauko abubuwan buqatanta Dan Lagos zai wuce direct baya buqatan asibitin Nan.
Handbag dinta kawai ta dauko tareda cheques din Dad Omar sbd ayau da akaga motocin da suka kawo mata ziyara Wani bayan Wani ko tana gidan sai barayi sun shigo mata bare anga ta fita.
Hafiz kuwa Cikin Wani irin speed ya kamo hanyar Lagos dasu har lokacin numfashin Ameeenatou daqyar yake fita Ashley na tarairayarta da Bata taimakon gaggawa.
Koda suka isa Lagos tayi laushi sosai ko hannunta Bata iya dagawa Dan haka Kai tsaye asibiti ya nufa da ita tareda daga wayarsa ya kira Dad Omar wanda yanajin hakan Bai sanar da kowaba daga shi sai Ahmed suka nufi asibitin gashi dare yayi sosai.
Suna isa suka tararta Ashley asibitin take Dad Omar da uncle Ahmed suka shiga tashin hankali sedai Ameeenatou dataqi sakin hannun Ashley ya hanasu magana da ita dole suka bar maganar sukaita lafiyan Ameeenatou din wadda da gasken gaske shock ne yakusan Bata attack.
Ashley da Hafiz da su Dad din Babu me magana sai gumi suke hadawa kowa Cikin tsananin fargaba har kusan asuba tukuna ta dawo daidai sedai abinda tafara buqata shine Ashley.
Suna shigowa kallan Dad dinta tayi a hankali Cikin kasala bayan ta riqe hannun Ashley Cikin nata ta Bude Baki ba qarfi jikinta tace
“Dad wannan itace Ashley din Ameeenatou,
Itace wadda tasan JAMAAL SEELAH ne mahaifin ARFAT….” sai a Lokacin ta fashe da wani irin Kuka Mai ratsa zuciya da sanyi tana kasa qarasawa.
Shiru duka dakin sukai Dad dinta Yana rintse Idanuwansa da sukai jajir sbd Bai dauka lamarin zai saurin cabewa da wuri ba duk da baima kawo tinanin Ameeenatou tasan uban danta ba Jamaal kadai yayiwa Ashley gargadi Akai.
Cikin Kuka me tsananin ratsa zuciya Ameeenatou ta fadawa Dad irin rayuwar datai tana Jin radadi a zuciyarta.
Ganin munin halinda take Ciki ya Saka Dad dinta zaunawa kusa da ita ya Bude hannuwansa ta fada jikinsa ya rungumeta Yana Bata tabbacin komai ya wuce Kuma suna Nan akan bakansu sanin uban Arfat ba Yana nufin basa kowacce irin Dama ba duk da Shima zuciyarsa ta girgixa da rayuwar da Jamaal yayi da Ameeenatou din ya jingine komai na rayuwarsa ya koma Yana Aiki a karkashin wasu sbd Bata kariya kawai Amma Yana buqatan gama hada shirinsa na Kai Mam qasa kafin ya bawa Jamaal Dama.
Ashley ta kalla tareda kallan Dad dinta ta sanar dashi bazata iya rabuwa da Ashely ba duk inda take Ashley na tareda ita daman alkwarine yayi mata idan Taga Ashley zasu inganta rayuwarta kaman jininsu.
Kallan Dad Omar Ahmed yayi Shikuma baida abin fada bayan sauya shirinsu zuwa na ajiye Ashley a tareda su Dan hana komai fita.
Anan asibitin suka rufe zancen Babu wanda zaisan zancen a family bayan iya su Dad ya kashe zancen kwata kwata kaman yanda ya aminta Ashley ta zama daya daga cikinsu.
Ameeenatou da zuciyarta take a nauyaye da abubuwa da yawa kasa walwala tayi hakanan suka tattaro da safe suka dawo gida bayan anyi discharging nata.
Hannunta na Cikin na Ashley ta kamota Dan itace da kanta zata shigar da ita familyn jadens ta zama tasu Babu abinda zai sake rabata da Ashley kaman yanda sukai wannan alkwarin.
Hakama zancensu sun kashesa acan ko gidan Basu shigo dashi ba anbar maganar waye uban Arfat rayuwarsu zasuyi kawai sedai Kuma zuciyarta ta shiga tsaka me wuya San tinaninta dayake rarrabuwa.
Shima Dad hankalinsa ya Dan kwanta sedai Kuma Yana shakkar zuciyar Ameeenatou din a yanzu datasan waye uban Arfat da Kuma Asalin sanin irin tsananin son dayake mata.
MAMUH
120
Suna isa mansion din kowa sai a Lokacin yasan baa gida suka kwana ba shi babbah Baima saniba sbd Suna part dinsu.
Mum Nur ce da masu Aiki Dake aikin tsaftace koina suka tarbesu tana kallan sister Ashley wadda itama kallan Mum Nur din tayi tana gaidata.
Dad Omar ne ya gabatar mata da Ashley din Kai tsaye tareda sanar da ita ta dawo cikinsu inshallah zata zauna tareda su.
Cikin sakin fuska da bayyanarda farin Ciki Mum Nur ta miqa mata hannu tana Bata barka da zuwa jdens family.
Godiya tayi tana miqa mata hannu.
Sama Dad Omar da uncle Ahmed Kai tsaye kowa bangarenda ya nufa sbd a matiqar gajiye suke kansu ma a cike yake da gajiyar tashe tashen hankalin da suka shiga Dan haka a yanzu da matsalar ya zama sun rufeta sun Kuma riqe wadda take shadar a hannunsu Hutu kawai suke buqata.
Sarrah ce datake kitchen tana aikin breakfast din Arfat ta fito ta iso palon tana musu sannu da zuwa Cikin girmamawa tana karban jakar hannun sister Ashley cikeda girmamawa tayi sama dashi kaman yanda Ameeenatou ta buqata.
Suma saman suka nufa hannunta na Cikin na Ashley sbd kuzarinta Bai gama dawowa ba.
Ashley ma jikinta Babu kuzarin sbd tsoron Allah da mamakin duniyar data samu kanta ayau aciki,
Tsari da asalin zubarwa da muhalli dukiya take Gani ayau,
Bata taba shiga ko ganin zahiran gidan dayake da girma da luxuries koina ba sai ayau din,
A waya ko hotina or tv take ganin mansions Dan haka sai yau Taga asalin mansion wanda daga lokacinda suka shigo anguwar ma tasan ta baro Muna Lagos ta shigo Lagos me aji,
Suna shigowa mansion din kuwa tasan ta shigo duniyar masu abin duniya uwa uba tinda suka shigo taji gashin jikinta na tashi sbd mamaki da ganin inda ake nufin anan yanzu zatai rayuwa.
A sama kuwa lafiyayyan palon Ameeenatou ne sai bedrooms dinta Dana Arfat sai Wani daban daya iya su ne a saman Dan haka Kai tsaye ta Saka Sarrah takai kayan Ashley dakin wanda komai dayake cikinsa na musamman ne sbd duk abinda yake samanta na musamman dinne.
Lafiyayyan bedroom ne hade da makeken toilet me Fadi da walwala wanda Shima komai a Ciki sedai kayan amfaninta ne kadai Babu Suma Sarrah na ajiye handbag din sister Ashley din a Cikin wardrobe ta juya taje store na kayan kamshi da ire iren hakan ta dauko mata toiletries kaya guda ta taho Dama dasu ta shiga toilet ta jere mata su.
Su brushes, toothpaste,hand wash, mouth wash, towels kusan 6 pieces Manya da qananu 4 sai Kuma sabulun wanka dasu shavers duk ta jere mata su ta sake wanke toilet din ta fito ta sake gyara dakin ta kunna ac da humidifier ta fice.
Numfashi sister Ashley ta sauke tana sake kallan dakin jikinta na sake sanyaya kafin daqyar ta miqe ta nufi toilet Dan wanka sbd jikinta har Wani nauyi ya mata sbd kwamacalar asibitin da suka baro din.
Kafin ta fito wanka dayar me aikin ta kawo mata dogayen rigunan Abayas masu kyau da tsada guda uku da sabbin undies da suke cikin bags dinsu ko tag baa cureba aka ajiye mata sai turarukan Da Suma na Ameeenatou ne aka dauko mata guda biyu masu shegiyar tsada aka ajiye mata gaban mirror tareda dai da duk abinda aka San zatai amfani dashi kafin a huta ayi mata shipping komai.
Suna gana ajiye mata komai suka fice tareda ja mata dakin wanda ya sauki sanyin ac da qamshi me sanyin gaske.
Ameeenatou ma wankan tayi ta fito ta shirya Cikin kaya marasa nauyi na bacci ma ta haye gadonta take bacci yayi gaba da ita me karfi sbd Cikin magani da alluran da aka saka a Cikin ruwan da aka Saka mata asibiti akwai maganin bacci me Dan karfi.
Gidan ma gaban daya daman basa fitowa da wuri Dan haka tsit kakeji
Itama Sarrah tana bawa ARFAT abincin safensa ta gyara dakinsa tareda Yi masa wanka ta shiryasa ta tareda maidasa bacci takaisa dakin mommansa ta ta kwantar gefenta ta fice tareda rufe dakin.
Ashley ma Jin shiru yasa itama bayan fitowa wanka ta shirya a daya daga cikin kayan da aka ajiye mata ta nemi guri a bakin gadon ta zauna daga Nan ta zame ta kwanta itama tana son tintsawa Amma Kuma tinane tinane ya hanata sbd batasan inda rayuwa zatayi da ita ba Kuma yanzu data samu kanta a Cikin wainda take kauna suke kaunarta sbd Jamaal kaman yanda ta fada a gurinsa zata zauna Amma idan Ameeenatou tace ita takeso yanda take son hakan zatai.
A tsakanin Jamaal da Ameeenatou tasan kowa daman xaice shine zai zabeta,
Duka tana tsananin sonsu sbd Allah daya Saka mata hakan ko Dan Jamaal dinne suka tallafi rayuwarta data mijinta Amma kaunar datakewa Ameeenatou jinta takeyi kaman jininsu ne daya,
Kaunace take mata kaman Babynta Dan haka kaunarce ta Saka takewa Jamaal kaunar data wuce misali sbd irin Azababben son dayakewa Ameeenatou tana Gani a Idanuwansa duk da bakinsa Bai furta hakanba Dan haka Bata Jin zata iya barin Ameeenatou tayi kuskuren rabuwa dashi sbd JAMAAL zai yadda ya rungumi balai Amma bazai taba sakinta ba kaman yanda ya fada mata a jiyan ko su Dad dinta su yadda kokuma su Sha bakin mamakin dazai tada hawan jinin kowa masu sabo da masu tsoho.
Daga karshe dai itama baccin ne ya Dan dauketa Dan haka Koda Sarrah ta jero mata lafiyayyan breakfast a qaton tray ta shigo dakin Taga tayi bacci fita tayi ta koma dashi tana rufe dakin a tsanake sbd kada ta tadata baccin.
Hafiz ma ciwon Kai Mai tsananin gaske da cunkushewan Kai Dana zuciya ne ya sakasa wanka kawai ya Kwanta Yana rufe Idanuwansa da sukai jajir sbd zuciyarsa Dake shiga tinani kala kala musamman azababbiyar so daya fahimta a Cikin zancen Jamaal na yiwa Am,
JAMAAL irin mutanen da idan Suna yiwa Abu mugun so me karfi basa buqatan Bude Baki su fada sbd kallo daya ya wadatar ka gane Dan haka yasan Jamaal ba lallai ya Bude Baki ya fadawa su Dad gaskia ba sedai zasu tabbatarda da hakan idan Basu aminta da aurensaba,
Sannan duka wannan tashin hankalin shine tayaya zaa boyewa Jamaal Arfat dansa ne?
Hakan zai iya yiyuwa kuwa har abada?
A baya tashin hankali da duka baqin Cikinsu shine anwa Ameeenatou fyade an mata Cikin to Kuma yanzu sun Gano ba hakan bane,
Mijinta ne halak dinta yayi Cikin Kuma family ma ne me zai Hana a fito a fadan idan yaso a taru a boyewa wanda zaa boyewa din.
Numfashi ya sauke Idanuwansa na nauyi sbd ciwon Kai,.
Shi dai a nasa bangaren idan Ameeenatou ta karbi Jamaal to tabbas zai tsaya ganin ta samu Jamaal din kaman yanda idan ma ta rufe Ido zatabi babbah da Dad dinta to tabbas bazai bari tayi Nisan da zatai Dana saniba ko baqin Ciki,
Tin farko shi Mai tsananin son Mai sonta da gaskia ne shiyasa ya kaunaci Haroon da qarfinsa Dan haka zaici gaba da kaunar Jamaal da tsaya masa Dan bazai taba ganin illar wanda yayiwa Ameeenatou abinda Babu wanda zai mata a duniya tinda basa Nan,ya tsaya mata ya Bata cikakkiyar gata da kariya a lokacinda Bata tareda kowa nata kowama Bai San inda takeba,Dan haka shi Hafiz idan har akwai a duniya wanda zaiwa ‘yar uwarsa hakan ya Bata kariyar da sune yakamata su Bata Basu Bata ba basama Nan to baida wanda ya fi masa a gurin zama cikakken cancantar Matarsa da ‘dansa.
Da wannan tinanin ciwon kansa ya tsananta ya rintse Idanuwansa Yana son yin baccin da kansa zai sake din bayan ya rage qarfin AC din dakinsa.
**Su JAMAAL ma Koda suka isa gida Jamaal jikinsa yakeji sosai Dan haka Kai tsaye Mum tafara dubasa hankalinta na tashi siddeeq na mata bayanin abinda ya faru itama take taji zuciyarta ta karaya sedai Kuma bayan ta gama duba Jamaal din ta basa magani Wani wahalallen bacci ya daukesa ta zauna tafara tinanin wasu abubuwan da Omar ke gujewa wanda itama tana guje musu din sbd shedancin Mam karshe ne.
Tasan Yana tsananin son duk Wani abinda zai fito daga jininsa musamman a yanzu da Jamaal kadai garesa Dan haka zai kaunace Arfat fiyeda yanda suke tsammani sbd jininsa ne ‘dan Jamaal dinsa Amma Kuma hakan bazai Hana yayi amfani da Arfat din ba sbd ko yayansa daya Haifa Yayi amfani dasu Dan haka Arfat ne ma daidai amfaninsa sbd shine key na juya rayuwar Omar da dukiyarsa yanda yakeso Dan hakan ne itama take tsoro da shakkar saninsa Dan haka a qasan ranta ta fahimci Omar ta Kuma San yayi hakan ne sbd kauna da kulawansa ga Jamaal din tinda ai ba zai boye masa har abada.
Sai safe guraren 10 da Rabi Jamaal ya sauko har lokacin jikinsa da fuskansa ba walwala ko kadan sai kamewa.
Ganin hakan Mum ta zauna dashi da Siddeeq ta musu nasiha da bayani a tsare akan abinda ta fahimta ya Saka Omar din yin hakan Dan haka kada suji komai wata kaunar tana Saka ka batawa masoyanka indai zaka Basu kariya ko musu abinda zai amfanesu a gaba.
Jamaal kaman yanda tsarin rayuwarsa a duk tsananin lamari Yana kebe kansa Dan ya hadiye komai sbd fuskantar lamari a natse a nasa tsarin Dan haka Koda ya tashin bayajin komai bayan tsayuwarsa a maganarsa ta farko,
Babu saki a aurensa kaman yanda shi maganar Arfat kaman a rubuce yake ai karban dansa kawai dai bayason disrespecting Dad Omar ne zai barsa ya cike time din daya dibar musu su sauko din idan ba hakan ba zai bada mamaki sbd zai taho da Dad din nasa a gaban Dad Omar ya fadawa Dad dinsa Arfat dansa ne jinin SEELAHs
Bayan ya fada hakan Kuma ya karba dansa zai ajiyesa a gidansa yaga idan Dad dinsa zai tabasa Dan ya nuna musu Babu ‘dansa ko matarsa a Cikin abinda aka fara Kuma ake kan Yi yanzu,
Duk wanda ya sakosu a Ciki a Lokacin ne zai dawo musu da Jeey dinsa.
Siddeeq dayaga yanayin Jamaal din take ya shirya musu tafiyarsu daya kamata su tafi Amma ya dakatar sbd abubuwan dasuka faru Amma ayanzu da kan Jamaal yake buqatan sake warwarewa gwara su tafi din sbd akwai Mahimmancin zuwan Jamaal din da kansa Dan haka Shirin tafiyar kawai yayi a daren yau zasu wuce.
Shi kansa Jamaal yayi Naam da tafiyan kawai sbd zai bawa gidan Dad Omar din Hutu na kwana biyu.
Mum dinsa ma kwanciya hankalinta yayi da hakan da kanta ta kaisu har airport tareda driver suka dawo.
A gidan jdens kuwa sai 11 kowa ya fara fitowa.
Ameeenatou ce ta fito ta karshe tareda Arfat dayek biye da ita Yana tsallen surutun special Aunt dinsa datace masa zata nuna masa.
Dakin Ashley suka nufa tayi knocking ahankali tareda budewa ta shiga daidai Ashley din ta gama waya da Siddeeq ya sanar da ita sunyi tafiya.
Zubawa Arfat Idanuwa Ashely tayi tanajin jikinta gabaki daya na sakewa da ganin Jinin Jamaal dayake bayyane a tattareda babyn gabanta.
MAMUH
121
Hawayen farin Ciki Mai tsanani ne ya ciko Idanuwanta tana kallan Arfat din fuskanta na bayyana hakan,
Takowa tayi tana nufosa Shima tsayawa yayi Yana kallanta da Blue Idanuwansa gefen momma dinsa.
Ameeenatou data sake fuska tana kallan Ashley gyada mata Kai tayi tana cewa
“NUHU ARFAT hs name”
Dawo da kallanta kan Arfat tayi Ciki kulawa da sakewan fuska sosai tana nuna masa Ashley tace
“Arfat,your special Aunt Ashley,
Say hello”
Sakin fuska yayi Yana kallan Ashley din ya maimaita sunan special Aunt Ashley da bakinsa kafin ta ware masa hannu ya tafi kuwa ta masa kyakkyawar runguma tana Maida hawayenta na farin Ciki sbd murnanta tai yawa,
Babynsu ne wannan na asibiti,.
Babynsu ne da suka Sha gwagwamarya akan samuwarsa da renonsa.
Wani kaunarsa itama taji ya mamayeta Dan haka ta dagosa tayi kissing hannunsa tana shafa fuskansa ta tambayesa Yaya yake
Ya amsa Yana kallanta Cikin sakin fuska.
Dagowa tayi ta kalli Ameeenatou Dake kallansu tana murmushi cikeda kauna da kulawa kafin ta Bude Baki tayiwa Ashley din barka da tashi.
Sarrah ce ta sake dawowa dakin dauke da lafiyayyan breakfast din Ashley din ta ajiye akan table tareda gaidasu cikeda girmamawa ta juya ta fice.
Tana ficewa zaunawa sukai anan sukai breakfast tare Arfat Yana jikin Ashley da kanta ta ringa feeding dinsa da kanta Suna magana da Ameeenatou din Cikin nutsuwa da kokarin sakewa da juna.
Saida suka gama suka sauko qasa Sarrah Kuma ta hau Dan tattara inda suka gama din.
Kai tsaye bangaren Dad suka fara zuwa suka gaidasa ta sake gaisawa da Mum Nur da Dad din harma da uncle Ahmed da Didi
Fatmah ma duka an gabatar musu da Ashley din daman a gurin breakfast Dad ya fadawa kowa matsayin Ashley a familyn daidai yake Dana kowa sbd inshallah ta zama tasu sune familynta ayanzu kaman yanda itama sune nata familyn a yanzu.
Babbah yayi mamakin hakan sedai Kuma Dad din ya sanar dashi sunyi magana da Ashley batasan waye uban Arfat ba Dan haka kawai kaman yanda suka rufe zancen basa tayarwa sunbarwa Allah.
Babbah yayi farin Cikin ganin Ashley sbd Yana kaunar duk me kaunar budurwansa musamman ita datai Wani irin zaman tsakani da Allah da ita.
A bangaren su babbah suka wuni Cikin kauna da kulawan dadah sai Rana bayan azahar Hafiz ya fito ya shigo palon su dadah sanye da guntayen kaya lafiyayyan fatar jikinsa na daukan Ido ya zauna cikinsu a tare sukai lunch dukkaninsu
Ashley na ganin kauna da kulawan dayake ta sakata hawaye tana hadiyewa sbd tsakani da Allah suke nuna mata kauna da kulawa.
Har dare suna bangaren su dadah sai da sukai dinner gaba daya gidan a tare dining room suka sake tattaunawa da Ashley Dan ta sake da kowa Dad Omar yace ta shirya washe gari akaita siyayyar abubuwan buqatanta.
Mum Nur ma haka ta sake Janta a jiki Cikin sakewa da magana hakama Didi
Su dadah kuwa already tafara Dan sakewan dasu a wuni daya.
Suna hayewa sama wanka kowannensu yayi tareda sallan ishai da Akai tini kafin Sarrah ta dauki ARFAT daga dakin Ashley takaisa dakinsa tai masa Shirin bacci ta dawo dashi dakin sbd Ashely tace abarsa ya kwana gurinta.
Ameeenatou tana gama Shirin bacci kwantarwa tayi duk da tanada aikin dataso dubawa a laptop Amma sai safe.
Washe gari AM Bataso zuwa office ba Amma akwai meeting da zasuyi dole tana buqatan halarta Dan haka Mum da Ashley dinne suka fita tareda driver a Cikin lafiyayyar motar data Saka Ashley sauke ajiyan zuciya.
Suna isa Mum Nur gurin hutarwa VIPs ta nufa ta zauna ta bawa Ashley card tace duk abinda idonta ya sauka Akai tana buqata ta dauka.
Siyayya sosai sukai wadda tayi yawan daya bawa Ashley tsoro sbd data Dan kwatanta ta dauka Mum shirme ta dauki siyayyar Dan haka da kanta ta tashi ta dibar mata asalin designers din gaske suka zubar da kudi suka dauki kaya wanda sedai motar gurin ce ta Kai musu kayan gida su daga Nan gurin siyan kayan native suka nufa anan ma wasu mahaukatan laces masu kudin gaske ta dibar mata da atampopi ready made din kwarai suka sake zubarda kudin kafin suka nufo gida.
Suna dawowa a gajiye Babu abinda sukai abinci suka zauna suka ci Koda Ashely ta isa dakinta tini Sarrah ta gama jere komai ta tsarasu hatta shoes da bags da Tarin uban undies din tini ta gyara komai ta jeresa.
Wanka tayi ta fito ta nufi dakin Arfat lokacin Sarrah na tareda shi tana tayasa wasa da books dinsa na drawing.
Yana ginin Ashley ya dawo gurinta suka dawo palon saman suka zauna kallan cartoon tana biyewa wasansa.
Sai yamma Ameeenatou ta dawo gida a gajiye tareda Hafiz da Fatmah wadda itama gabaki daya ta lafe sbd jiran inda tashin hankalin maganar data fada zata fara bullowa sbd tasan Jamaal bazai yadda da aurenba ayanzu a dayan tinaninta Kuma shirun dayayi ya fasa auren ne Shima yabarsa.
A jere motocinsu suka shigo Mansion din kowa yayi parking ya fito sukayo Ciki.
Samanta ta wuce Kai tsaye sbd gidan tsit su Dad tasan basa Nan Mum Nur Kuma tana samanta Didi Kuma tana kitchen ta sani.
Tana shigowa palonsu na saman Arfat Dake tsalle jikin Ashley da gudu ya sauko yayi gurinta Yana ambatar sunanta.
Cikin farin Ciki ta rumgumesa tana kissing gefen fuskansa tayi gurin Ashley tana mata magana.
Bata Wani zaunaba ta wuce daki Saida tayi wankan tai sallan laasar ta shirya ta fito Cikin skinny jeans da shirt me Fadi tazo ta zauna Sarrah ta kawo mata abinci anan ta zauna tanaci Suna magana fira da Ashley harta gama.
Cikin kwanaki kalilan Ashley ta Sabu da familyn duka ta sake a cikinsu ta koma yar gida sosai ake kaunarta ba banbanci ta zama yar gida hakama itama bata Wani son zaman banzan saukowa takeyi ta tafi kitchen tareda Didi suke aikinsu masu Aiki na kamawa sbd didi karshe ce a bangaren girke girken zamani Dan certificate dinta na girkin sunkai kusan hudu Dan haka Ashley ta saki jiki tana koya sai ya zama sun dinke sosai da Didi Dan har fita sukeyi su kadai da mota idan gidan ya watse kowa na gurin Aiki.
Ameeenatou tayi busy sosai a kwanakin sbd ayyukan gabansu itada hafiz Dan Shima kusan Saida yayi tafiyar kwana uku ya dawo.
ARFAT ma shaquwa ce Mai tsananin gaske ta shiga tsakaninsa da Ashley sbd irin Azababben kaunar datake masa yanzu a gurinta ma yake kwana itace ke masa kusan komai Dan haka ita yakewa shagwaba yanzu.
Bata rufa sati hudu a gidan ba Dad ya Siya mata lafiyayyar motarta Allah ya taimaketa ta iya tuqin sbd lokacin Abdulra’uf Yana Raye yayi mota kafin suka siyar daga baya.
Rayuwar Ashley ta sauya daga sister Ashley zuwa Ashley Ra’uf Cikin qanqanin lokaci.
Ta dawo fresh dinta tayi kyan Gani haskenta ya bayyana sosai ta samu kwanciyar hankalinta da nutsuwa.
JAMAAL kuwa da Siddeeq kusan babu ranar da basa waya Amma Babu wanda yasan da hakan sbd su kansu gidan mamakin jinsa tsit sukai tsawon lokaci Amma dai Babu wanda yayi maganarsa.
Ameeenatou ta samu kanta Dan haka ta shirya hutawa zatai na sati biyu kafin ta fara fita aikin.
Kwananta biyu Bata fita koina ba tana hutawa a gida sai ranar na ukun suka shirya itada Ashley da Arfat suka fita yawo.
Riga da skirt ne a jikinta na Wani simple lace se shegiyar tsada daya kwanta ba nauyi ko kadan maroon kala sai black a jikinsa kadan kadan.
Qaramin veil ne a jikinta wanda ko handbag Bata fito da ita key din motarta ne kadai sai wayarta sai Kuma card dinta dayake Cikin jakar Ashley wadda itama kanta Ashley a account dinta zaa samu lafiyayyun kudi yanzu sbd Dad dayake sakar mata yanda ake sakarwa kowa.
Arfat ma sanye yakeda nosemask da fcap da glasses me kyau sbd Hana kamanninsa fita.
Ashley kuwa doguwar rigar kuwaita ce a jikinta da qaramar veil suka isa spa Akai musu gyara suka fito Kai tsaye zuwa siyan turarukan Ameeenatou din da suke kokarin qarewa.
Suna shiga Kai tsaye bangaren da Ameeenatou ta nufa ba shi Ashley da Arfat suka nufa ba jansa tai suka nufi gurin na babies masu tsadar Dan Siya masa Shima.
Ko taku biyu batai ba daga inda zata nufa taji mutum a bayanta.
Duk qamshin turarukan Dake gurin Saida kamshinsa ya shiga hancinta
Take ta sake tsayawa cak tareda kasa juyowa sbd jinsa a bayanta gap qamshin na sake shiga hancinta da kyau.
Numfashi take kokarin saukewa bugun zuciyarta na Dan sauya taji saukar hannunsa Cikin tafin hannunta ya hade tafin hannunsa da nata ya matse ahankali Yana ziro kansa ta wuyanta ya shaqi sanyayyan qamshinta ya lumshe fararen Idanuwansa da sukai mugun missing dinta ya Dora lips dinsa a kunnenta Saida ya sauke Wani shegen numfashin daya sakata qame hannunsa dayake hade da nata batareda ta sani ba ya sake lumshe Idanuwansa Jin hakan kafin ya Bude Baki da wata shegiyar murya da ita kadai zata iya jinta ya furta
“Heyyy wifey”
Siddeeq na ganin hakan ya juya ahankali yabar gurin Yana tafiya Neman inda Ashley take da Arfat.
Ita kuwa Jin tayi Wani zafin jiki Yana Neman rufeta da sauri ta motsa zata janye ya riqeta tareda qarasa zagayeta da hannayensa Yana Dora kansa a kafadarta Yana sake shaqar numfashinta.
MAMUH
122
Qamshinta ya sake shaqa Yana Bude Idanuwansa da suke bayyanarda abinda yake ji a zuciyarsa akanta.
Hannunsa ya Saka ya juyo ya da ita Yana kallan kyakkyawar fuskanta data kasa dagowa ta kallesa sbd yanda take Jin kirjinta na bugawa
Hannunsa ya sake sakawa Cikin tafin hannunta ya hade da nasa Yana Dan fizgota kadan Cikin nutsuwa zuwa garesa Yana mata Mayen kallan tsananin kewan da yayi nata Dana Arfat.
Kasa barin tayi kirjinsu ya hade tayi baya tana dago Idanuwanta dayake jiran ta dago ya kalla ta kallesa.
Wani Mayen feeling kallanta ya sakar masa ya Dan sake Wani lazy murmushi Yana sake janyota ta sake yin baya tana dagowa ta masa Wani kallo fuskanta na Dan kamewa.
Sake sakin murmushi yayi mara sauti Yana kama hannunta a natse ya jata suka nufi inda VIP room na vip customers nasu.
Kwace hannunta tayi tana juyawa Dan duba Ashley da Arfat da batason Yama hadu dashi sedai Bata gansu ba ta sake juyawa dayan bangaren basa Nan.
Bata Ankara ba ya isa vip room din da ita ya shige tareda Tura kofar ya saketa jikin kofar Yana mata wata kyakkyawar rumfar data hada hada kirjinsa da nata ya saukar da Idanuwansa a kirjin nasu ya masa Wani irin kalla kafin ya dago Idanuwan ya zubawa fuskanta data qi yadda ta kallesa
Ya gangaro da Idanuwan kan dogon hancinta dayake maqale da Wani kyakkyawa gold nose ring daya kashesa kafin ya gangaro da idanun akan lips dinta da sukai Dan ja alaman akwai abinda Tasha me sanyi ko taci Babu jimawa.
Lumshe Idanuwansa yayi kasala na saukar masa ya Saka hannuwansa a bayanta ya dagota daga jikin kofar ya mannota jikinsa kirjinsu yayi kyakkyawar haduwan data sakasa sauke wata fitinanniyar ajiyan zuciya Yana rintse ido ya Bude Yana rungumeta gabaki dayanta ahankali Cikin jikinsa Yana Jin zuciyarsa kaman zata Bude.
Haka kawai taji wasu hawaye masu zafi sun tsinko mata ta Saka hannuwanta zata turesa ya dagota ya Kalli fuskansa kafin ya kama fuskanta yana kallan hawayen.
Sakin fuskanta yayi tareda matseta jikin kofar ahankali Cikin nutsuwa yakai bakinsa kan kunnenta da wata lafiyayyan murya me Wani irin sautin daya sakata rintse Idanuwanta da qarfi tana fashewa da Wani Kuka mara karfi ya furta
“Kinsa illan da wannan hawayen zai iya yi kuwa??
hmmm My Halal” qarasa maganar yayi Cikin qara qanqatar da muryansa Yana shinshina wuyanta Dake buso masa wani fitinanniyar qamshinta.
Kuka ta sake fashewa dashi tana rasa abin fada sbd duk ta rikice da tinani abubuwa da yawa Ciki harda zafi da daci harma da sanyi da Kuma sanin cewan shine uban ‘danta data Haifa.
Kukanta ya sakasa fiddo handkerchief daga aljihunsa batareda ya rabu da jikinta ba ya dago fuskanta yafara goge mata hawayen Yana sake matseta jikin kofar sbd qamshinta Dake Neman bugar dashi kaman yasha Wani abin.
Juyar da fuskanta tayi tana turesa daga jikinta Amma sam ko gezau baiyiba saima sake kashesa da qamshinta keyi.
Ta bayanta ya sake rungumota bayan ta juya baya zata fice ya Sako kansa Cikin wuyanta ya sake furta mata kalman My Halal data sakata rintse Idanuwanta da suka Dan sauya da kukan datai kafin tayi Wani yunqurin ya Dora lips dinsa fatar wuyanta ya sakar mata Wani lafiyayyan kiss din daya Saka gashin jikinta miqewa gabaki daya sbd sanyin lips din nasa da yanda yayi mata kiss din.
Bata fito shock dinba ta sake Dora mata Wani lafiyayyan a gefen kunnenta take taji Wani yar akan gashin jikinta da suka tashi da Wani irin mugun karfi da tsoro ta fisge jikinta tana Bude kofar da qarfi ta fita hannuwanta ba Dan rawa da zufa.
Tana fitowa siddeeq ta hango tareda Ashley Suna fira da dariya da sakewa Arfat na jikinsa Yana Jin kaman zai hadiyesa yayi masa wata siyayyar rashin lissafi sbd mahaukatan kudin daya zubar na turarukan Arfat din.
Juyowa sukai Suna kallanta fuskarta a matiqar hade hakama a Dan rikice duk da ta boye hakan.
Siddeeq kan JAMAAL dayake tafe bayanta ya Maida Idanuwansa Yana kallan yanda yake Shima a kame Babu abinda ya damesa.
Suna isowa ko gaisawa Bata tsaya tayi da Siddeeq ba ta wuce Batama jisa Yana magana ba.
Murmushi Mai aji kawai Jamaal din ya sake Yana kallan Arfat cikeda wata irin Azababbiyar kauna take ya ware masa hannu Arfat din kuwa yazo da gudu ya fada jikinsa ya daukesa yayi sama dashi siddeeq kuwa ya ringa musu hoto.
Ashley ma Cikin kauna da kulawa suka sake gaisawa Suna yiwa Arfat wasa kaman zasu hadiyesa dukkaninsu su ukun.
Sanin tana Cikin rabuwar tinani hade da bacin Rai ya Saka ya Kalli Ashley bayan yabi inda Am din tabi da Mayen kallo me nutsuwa da tsafta yace tayi driving da kanta karta bari am din tayi.
Cikin sakewa tace Dr ka tabamun Baby kenan naga fushin ya dawo Kuma.
Murmushi kawai yayi Yana sake kallan kofar fita Yana cewa
“Babyn naki ce yanzu batason Jamaal Haroon inaga Arfat kadai takeso yanzu”
Dariya siddeeq yai Yana kallan boss din nasa.
Har mota siddeeq ya biyo Ashley da Arfat bayan an zuba uban siyayyar da Akai musu din a baya sai Kuma wata jakar daban da Siddeeq ya miqawa Ashley Yana nuna mata Am din da fuskanta take a matiqar daure da Ido alaman daga Jeey ne ya juya ya Basu guri Ashley ta Saka am fitowa suka sauya mazauni ita ta tada motar taja suka bar gurin.
Har suka isa Babu me magana sai Arfat dayake cakuda am din da zancen handsome Dr Jamaal Yanata fada mata Yana sonsa yace Kuma zai ringa zuwa Yana ganinsa sun zama buddies.
Saida sukai parking am ta juyo ta Kalli Ashley tanason magana Amma ta kasa Dan haka Ashley ta sake murmushi me hade da dariya tana cewa
“Karki damu Babu maganar komai Dana fada masa a yanzu din gameda Arfat.”
Ajiyan zuciya ta sauke tareda sake murmushn dole tana cewa thank you.
Ciki suka nufo su Sarrah suka fito suka dauko kayan suka shigar musu dasu har sama.
Hutawa sukai sukai wanka sukai sallan magrib da ake kira kafin Ashley ta sauko zuwa kitchen duba aikin da Sarrah tace tazo ta duba idan komai yayi sbd Didi Bata Nan.
Tana isa kitchen din Cikin girmamawa masu Aikin sukai mata barka da zuwa tana Dan dubawa Sarrah aikin datakeyi tace ta duba mata.
Am Bata sauko ba sai datai ishai ta sauko sauko sanye da Riga da wanko masu Dan Fadi kadan da kauri sedai yanda sukaiwa jikinta kyau kaman baby Kuma iri daya Dana Arfat sedai nata blue nasa white kafafunta slippers ne farare masu Dan Fadi ko hula Babu a kanta ta sauko tana waya da p.a dinta Dake mata Wani bayanin tafiyar aikin data kamata zuwa Macau next week.
Kai tsaye dining room take kokarin nufa sbd kowa na can ita kadaice Bata kan table Dan haka tana saukowa ta nufi can tana kashe wayarta.
ARFAT tini yayi gaba da gudu Yana ambatar grandpa da karfi ya wuce.
Daidai isowanta tsakiyar palon kafin ta nufi hanyar dakin cin abincin Shikuma Yana Sako Kai a palon sanye Cikin hoodie Sartorios Dark blue hannuwansa sanye Cikin duka aljihun wandonsa ya qaro Wani irin haske da nutsuwa tareda kyau a tafiyar,
Hutun gaske yayi bawai business kadai ba Saida kansa ya sake gabaki daya ya dawo a yau din da safe.
Qamshinsa kadai ta shaqa tasan Yana gurin ta juyo da sauri sbd Bata yadda da hakan ba ta dauka hancinta ne kadai sedai tana juyowa sukai Ido biyu dashi Yana tsaye a bayanta sbd ganinta ya sakashi dakatawa Yana kallanta sbd yanda kayan jikinta suka maidata kaman wata sweet16.
Tana ganinsa tayi saurin dauke Kai tana juyowa tareda yin gaba zata wuce da sauri sedai taku biyu yayi ya riqo hannunta Cikin nutsuwa tareda dawowa baya da ita ya hade bayanta da kirjinsa Yana Kai bakinsa kunnenta yace
“Meyasa kika juyo??
Kallan kofar dining room data shigowa tayi da sauri tana kokarin kwacewa kada babbah ya shigo ya Dan Yana ganinta zai iya kamuwa da paralyze.
Qin sakinta yayi Yana zagayeta da hannunsa daya dayan Kuma ya shafi wuyanta Cikin nutsuwa Yana cewa
“Uhmm?
Meyasa kika juyo?
Banza tai masa tana sake son kwacewa.
Bakinta ta Bude zatai magana yasan baqar magana zata fada masa Dan haka yakai bakinsa yayi kissing bayan wuyanta tareda sakinta Yana wucewa gaba kaman ba shine yayi hakan ba a natse Cikin kamewa da class ya Saka Kai dining room din Yana Dan sake fuska tareda sallama da muryansa me Dadi da class.
Mum dinsa dasuke tare ta dakata ganinsu a hakan itama shigowa tayi palon tana kallan Am fuskanta cikeda tsananin farin Ciki da kauna me tsanani tana cewa
“Heyy my love Yaya kike?
Kasa motsawa Ameeenatou tayi sbd mamakin daga inda Mum din ta fito sbd idan har tare suke da Jamaal din taga abinda ya mata kenan.
Kasa dagowa tayi ta Kalli Dr Aleena din Cikin girmamawa da radadin zucin abinda ya mata ta Bude Baki ta gaidata tareda mata sannu da zuwa Suna wucewa dining room din a tare.
Suna shiga ya dago mayun Idanuwansa ya zuba mata itada Mum dinsa Yana kallan mata biyu dayafi so fiyeda komai a rayuwarsa Dan zai iya bada rayuwarsa akansu.
Zaune yake gefen Dad dinta sbd Dad dinne da kansa ya buqaci ya zauna kusa dashi sbd yai kewansa sosai tafiyar Nan da yayi Kuma baiyi communicating da kowaba.
Ganin Dr Aleena Dad ya sake sakin fuskansa sosai farin Cikin ganinsu itada da Jamaal din na qaruwar masa.
Itama farin Cikin ne ya cika ta na ganin Hadda Arfat Yana table din.
AM kuwa gefen Ashley ta silala ta zauna tana kallan wayarta da Sako ya shigo ta Bude batareda tasan numbern ba tana budewa abinda tagani a Cikin text dinne ya sakata Dan dagowa tanason kallansa Amma taqi hakan sbd Dad dinta dayake kusa dashi sbd abinda yake Cikin sakon ya tabbatar mata da waye ya turosa.
Fatmah da tinda ya shigo taji duniyarta ta tsaya ta dago Idanuwanta Dake cikeda azaban sonsa ta zuba masa tana Jin kaman bazata iya daurewa rashinsa ba idan har Bata samesa.
MAMUH
123
Kasa sake karanta text din tayi ta ajiye wayar kan kafafunta tana dagowa ta Kalli Ashley da itama ita ta kalla sbd ganin ta kalleta.
Dan basarwa tayi tana fara kokarin fara cin abincin Wani sakon ya sake shigowa wayarta taqi daukar wayar ta duba Sabin zai iya yiyuwa daga garesa ne Dan haka abincinta tafara Cikin nutsuwa tana Dan kokarin sakewa Cikin yaqe tana Dan amsa Mum idan ta jeho nata tambaya.
Fatmah ma kusan Tura abincin kawai takeyi Amma ganin Jamaal din ya sakar mata da jiki tareda cike mata Ciki taji Bata Wani Jin Yunwa.
Dad da uncle Ahmed tareda Mum Nur kuwa sakewa sukai sosai kaman Babu komai daya faru Suna fira Cikin kulawa da wayewa tareda Jamaal da Dr Aleena datake son Jan ARFAT a jiki tana kokarin feeding dinsa Kuma Basu nuna komai ba sbd nunawan zai iya sakawa Jamaal ko Dr Aleena din zargin Wani abin Dan haka dole Dr ya barsu Yana fuskewa batareda ya nuna komaiba hakama ga Dan mamakinsa Basu tambaya su waye iyayensa ba kaman yanda baa fada musu ba.
Babbah duk yanda yaso sakewa ya Danne abinda yake ji akan Jamaal da Dr Aleena kasawa yayi sai harare harari yakeyi akan dining din karshe hakura yayi Rabin Plate dinsa na brown beef rice dataji Nikakken nama da Carrots yaci yasha coconut water masu kyau da tsafta da sanyi da qamshi ya tashi ya bar dining din dadah ma ba Wani sosai taci ba tabar dining din bayan ta Dan Dade bayan tafiyar babbah din tukuna ta bisa.
Hafiz dayasan menene yake cin zuciyar babbah numfashi kadai ya sake Yana kallan AM data kallesa tana narke fuska ya gyada mata Kai alamar its okay.
Wani shegen murmushi me nutsuwa da rashin sauti Jamaal din ya sauke Yana dauke kallansa daga kan irin narkewan dayaga taiwa Hafiz a idonsa.
Ashley kuwa Jamaal din ta sata kalla tana ganin irin Mayen kallan dayake yiwa Am batareda kowa ya lura da hakan sbd yanayi Yana basarwa.
Jin Idanuwansa a jikinta yanayi Yi mata yawa Kuma taqi kallan ko inda yake dan haka ta zari tissue ta goge bakinta ta miqe tabar dining din tana yiwa Dr Aleena Saida safe tareda Dad dinta da hakan ya masa daidai sbd ya lura ko kallan inda Jamaal yake bataiba Dan haka ne ya sake sakewa hankalinsa kwance sbd am bazata lalata masa Shirin komaiba.
Tana barin dining din Kai tsaye tana fitowa main palon Mansion din hanyar bangaren su babbah take kokarin zuwa Ashley ta daidai lokacinda ta fito daga kofar palon qarama ba gefen flowers.
Dakatawa tayi tareda juyowa Ashley ta nufota zatai magana da ita sedai kafin ta iso Am Taga fitowansa Yana biyo bayan Ashley wadda tai kaman batasan dashi ba ta durkusa daukan wayarta data Fadi tana Cikin tahowar.
Tana durqushen daukan wayarta ya wuceta a natse Cikin takun kwanciyar hankali Yana kallan am din da Idanuwansa Cikin nata Idanuwan data dauke tana kame fuska sosai tareda juyawa zata ci gaba da tafiyarta tabar gurin.
Hannunta kawai taji ya kama tareda dawo da ita baya ya hade bayanta da kirjinsa ya mata wata kyakkyawar runguma sbd qamshinta tin dazun da kayan jikinta da suka juyar masa da Kai.
Cikin zafi take kokarin kwacewa sedai Bai Bata daman hakan ba saima juyo da ita da yayi Suna fuskantar juna ya kama fuskanta ya hada da tasa tareda hade goshinsu da hancinsa ya sakar mata Wani lafiyayyan numfashi me dumi a fuskanta ta shaqa Mai hade da qamshinsa daya sakata tsayawa cak tana kasa motsawa sbd numfashin nasa daya bugeta da Kuma hannuwansa datake Jin Yana zirawa bayanta ya mannota jikinsa take kirjinsu yayi kyakkyawar haduwan daya sakata dagowa ta Kalli fuskansa Shikuma wani irin feeling dayaji ya sakasa rufe Idanuwansa ya Budesu a fuskanta datake kallansa.
Fuskarsa ta zubawa Idanuwanta tana kallan wasu kamannin ARFAT dinta tasa fuskar sbd hancinsa ne kenan Arfat ya dauko da lips dasuke kaman red kaman pink tsanar fari.
Lips dinsa data zubawa idanuwa ya sakasa sake manneta jikinsa Cikin nutsuwa da sanyi yanason furta mata kalma me sanyi Amma bayason motsa lips Dan katse mata tinanin da duk takeyi akansu Dan haka Bata Ankara ba taji daukan lips din nasa akan lata lips din ya ziro harshensa ya lashi lips dinta da sukeda sauran zaqin madaran datasha me dumi Yana kallanta.
Wani irin tashi gashin jikinta sukai ta kasa motsawa sbd mutuwar tsayen datai ta dago Idanuwanta Cikin Wani mugun speed ta kallesa Bai zare harshensa daga lasar lips din wanda dumin harshensa da qamshin mint na Aesop cool breath ya kashe karfin duk wata gaba Dake jikinta ta kasa motsawa.
Harshensa ya zira zuwa Cikin bakin nata ahankali Yana Jin komai na duniya ya tsaya cak bayajin motsin komai bayajin hayaniyar komai.
Cikin karfin hali ta daga hannuwanta biyu zata turesa ya riqe hannuwan nata Yan qarasa Saka harshensa Cikin bakinta ya laso taste din dayake Cikin bakinta kaman Wani maye ya Ciro harshensa ya lashe abinda kafin ya Bude Idanuwansa da suka sauya ya zuba mata Yana sake kai bakinsa kan lips dinta ya zira harshensa Kai tsaye Cikin bakinta datake kokarin budewa zata fada masa maganar dayasan zata iya dagula lissafinsa Dan yasan ba alkhairi ce zata fada ba ya rufe bakinsa da nata Cikin sanyi da nutsuwa tareda yimata Wata kyakkyawar zuqan data sakata qanqame hannuwansa Dake riqe da fuskanta tana Neman zubewa a gurin ya rungumota jikinsa da kyau Yana Jin bugun da zuciyarta keyi daga kirjinta zuwa nasa sbd mannuwan da sukai.
Kasa cigaba yayi da kissing dinta ya saketa a hankali Yana qin kallan Idanuwanta sbd zai kasa iya riqe kansa kaman yanda yayi niya sbd kashesa Idanuwanta sukeyi Dan haka lips dinta kawai da suka dan sauya ya kalla tareda Saka yatsarsa daya ya shafasu a hankali tareda sakinta gaba dayanta itama qin dagowa tayi ta kallesa hakama ta kasa motsawa sbd bazata iya daga qafafunta da sukai mata nauyiba.
Fahimtar hakan ya Sakasa kama hannunta ya nufi inda tayi juyar zuwa da ita batareda shakkar babbah ya gansu ahakan ba ita Kuma bakin Rai Bata iya tafiyar da kanta shiyasa kaman makauniya ya jata har bakin kofar palonsu babbah kafin ya saketa batareda ya juyoba ya juya ya bar gurin.
Kasa shiga palon tayi Saida ta tsaya tsawon mintina Dan samun kanta kafin ta Bude kofar Kai tsaye ta shige jikinta har lokacin ba kwari.
Babbah dayake zaune Yana cika kaman zai fashe Yana ganinta wata ajiyar zuciya me qarfin gaske ya saki sbd ya fadawa am din inda familyn SEELAHs suka taho ta ringa qauracewa gurin ko ba a Nan suka taho ba duk inda zata hada dasu ta ringa kaucewa sbd baya kaunar abinda zai hadata dasu ko kadan.
Dan haka ne tin dazu yake jiran fitowarta daga bangaren gaba daya harsai sun wuce,
Har zuciyarsa ta fara kumbura da rashin ganinta sai yanzu daya ganta yaji zuciyarsa data kumbura ta fara sacewa.
Kasa zuwa gefensa tayi ta zauna kaman yanda ta saba sbd qamshin Jamaal din dataji Yana tashi a jikinta Kuma Kai tsaye babbah zai iya jinsa duk da baisan ko na waye ba Amma dai zai iya jinsa a jikin Jamaal din wataran sbd tasan waye babban nata.
Shikuwa acan Yana komawa Ashley tana Palo ita kadai da Arfat Saida Jamaal din ya shigo ya dubasa kafin tayi Saida safe dashi suka haye Sama Shikuma a fuske ya shigo Cikin nutsuwa da kamewansa lokacin Suna palon Dad Omar din Dan haka zaunawa yayi sukai sallama kafin suka fito Yana riqe da hannun Mum dinsa cikeda kulawa suka isa mota ya bude mata ta shiga ya rufe kafin ya zagaya ya shiga ya tada motar suka bar mansion din sbd shine da kansa ya tuqo motar siddeeq Yana gida Wani aikin yakeyi Mai Mahimmanci.
Sun isa gida Bai Wani tsaya komaiba yayiwa Mum din gudnight hug ya wuce sama.
Itama mum din batai firar dare sosai da sukeyiba da maman fadeela ba sbd ta Dan gaji Dan haka Saida safe kawai sukai ta wuce bedroom dinta itama.
Ameeenatou ma Saida Hafiz ya shigo yiwa su babbah Saida safe tasan su Jamaal din sun wuce
Itama tayiwa su babban Saida safe ta fito ta koma.
Tana zuwa Kai tsaye sama ta wuce lokacin Ashley da Arfat sun gama Shirin bacci Dan haka Bata Wani tsaya ba itama ta shige bedroom dinta ta fada toilet.
Bata jimaba brush ne da sauran abubuwa tayi ta fito ta Saka kayan bacci sbd kayan jikinta daman a natse data cire su take sbd duk motsin datai kamshinsa ne yake tashi a kayan.
Tana ciresu sbd kada Wani ma yaji qamshin Bata Saka su a laundry ba Cikin closet ta maidasu.
Kwanciya tayi tana rufe Idanuwanta tana Hana kanta dawo da tinanin komai daya faru.
Washe gari tinda safe da a fice office batareda tayi breakfast da kowaba sbd tafiyar Dake gabanta tana buqatan kammala wasu ayyukan dayake gabanta kafin tafiyar hakama Hafiz ma tafiyar zaiyi a satin zuwa Paris bare ta bar masa so tana buqatan kammalasu gashi Fatmah kwata kwata bama bangare daya sukeba hakama ko haduwa Sam basa Yi sbd Fatmah da Bata son duk abinda zai hadata da AM itama data fahimci hakan sai tafi kauracewa Fatmah din kwata kwata batareda tasan dalilin Fatmah na zabar nesanta da itaba.
Bata dawo gida ba sai yamma sosai Kuma a matiqar gajiye Dan haka tana gaisawa da Dad dinta da Mum Nur bat a sake saukowa ba sai dare data he gurin babbah.
Ko dinner Bata saukowaba Kuma taji maganar zuwansa gidan a bakin Ashley ko a daren Dan haka ma taji dadin rashin saukowo nata.
Yasan zaayi hakan Dan hakama Bai damuba Arfat kadai ya Gani yabisa da kisses kafin ya gama da Dad Omar ya tafiyarsa.
Washe gari m haka ta wuni office ta dawo a gajiye Bata saukoba sbd tasan zai taho Dan haka taqi saukowa.
Haka ta Dena saukowa dinner kwatakwata sbd shi batareda kowa yasan da hakan ba ta fake da gajiyan datake dawowa dashi.
Ashley kawai tasan dalilinta na yafe dinner dasu a kwanakin sai Kuma uban gayyar da ake qin zuwan sbd shi wanda yasan da hakan tin kafin Ashley ta sanar dashi.
Cikin kwanakin siddeeq Aiki yakeyi sosai Shima ta bangarensa sbd tafiyan da Suma zasuyi wadda take a next week.
Jamaal kuwa am din kawai yake buqatan Gani kafin tafiyarsa Dan haka Kai yau da tafiyarsa batafi kwana biyu ba yaso ganinta kawai.
Daga yau bazata sake zuwa office ba sai tadawo daga Macau Dan haka meeting ta kusan wuni tanayi sai 4 ta dawo office dinta pa dinta na son sanar da ita akwai baqon dayake jiran ta Amma Bata saurara ba sbd Babu abinda takeso kaman hutawa.
Tana shiga office din qamshin daya gauraye office din ya sakata juyawa da sauri ta Kalli inda take zama Dan hutawa a office din tagansa zaune Yana amsa waya a hankali Cikin nutsuwa ya qara Wani irin haske da koyaushe kayi kwana biyu baka gansa ba sai kaga ya qara wannan hasken.
MAMUH
LOVE/ROMANCE/HOT
124
Dagowa yayi daga wayar dayake Yi ya zuba mata Idanuwansa kafin ya miqa masa hannunta.
Dauke kallanta tayi daga kansa tareda juyawa tana Dan kame fuska sbd Bata son kowanne damuwa yanzu datake Cikin gajiyar nan.
Washroom dinta ta nufa ta shige tareda rufo kofar.
Hannunta ta wanke tareda fuskanta ta janyo towel qarami ta goge fuskanta ta fito.
Ko data fito ya gama wayar Yana duba Sako.
Wucesa take kokarin Yi ya Kama hannunta daya da nasa hannun daya Yana daukan wayar Ashley data shigo wayarsa batareda ya ambaci sunanta ba suka fara magana ya fizgo Ameeenatou ta fado kan kafafunsa ya zagayeta da hannunsa daya Yana kallan fuskanta data daure sosai tanason tashi.
Wayarsa yaci gaba dayi batareda yin kalma ko daya da zata sani ko zargin da waye yake wayar harya gama ya ajiye Yana binta da Wani irin kallan daya sakata sake daure fuska sbd mamakin labarin tafiyarta dayake samu a yanzu a bakin Ashley din.
Hannunsa daya ya Saka ya shafi fuskanta Cikin sanyi da Wani irin salon kulawa kafin ya Bude Baki yace
“Ameeenatoun Jamaal Haroon bazata Kalli Jamaal din bane yau ko saina sakata da kaina??uhmmm?
Ya qarasa maganar yana zira hannunsa hankali Cikin rigarta ta qasa ya shafi Cikinta dayake a lafe sbd yunwar datake cinta.
Hannunta ta Saka ta Dora akan nasa ta riqesa game Cikin nutsuwa tareda dagowa tai masa Wani kallo tareda Bude Baki a Karan farko tace
“Banaso,
Aurenka da kake tinanin Yana kaina bawai na amsa bane bare ka samu daman yin abinda kaga dama so please stay within your limits.”
Bai taba murmushi me sauti a gabanta ba sai yau sbd yanda zancen ya sakasa nishadi.
Mayun Idanuwansa ya zuba mata Yana murmushin ya Kai bakinsa zaiyi kissing bakinta da yayi maganar tayi saurin yin baya da fuskanta tana sake kamewa.
Wani murmushin ya sauke Yana yin sama da hannunsa zuwa kirjinta daga cikin rigar Tayi saurin sake dafe hannunsa tana dagowa ta zuba masa Idanuwanta da sauya sbd fushi ya sauke lafiyayyan numfashi Yana matsota jikinsa ya fara shaqar numfashinta Cikin hancinsa ya lumshe Idanuwansa Yana Jin Wani energy me sanyi Yana shugarsa ya Bude Baki ya fara sakar mata numfashin bakinsa Mai cikeda qamshin mint ya daki fuskanta ya shiga hancinta take ta rinte Ido tana daukewa kallansa.
Da sauti mara qarfi dumin numfashinsa na sauka kan fuskanta yace
“You said within my limits,Ina duba iya inda limit din nawa ya tsaya ne..
A daidai bra dinta da hannunsa yakai ya tsaya tareda dagowa ya Kalli Idanuwanta data matse tana riqe hannunsa wannan karan da qarfi duk da riqon ya Hanasa qarasawa da hannunsa kan bra din ba.
Ahankali ta muryanta ya fito Cikin zafi Amma ba sauti sosai tace
“You’re crossing your limits”
Bakinta ya kalla kafin ya Maida Idanuwansa akan hannunta dayake kan nasa riqe Cikin rigarta.
Akan bakinta ya mayarda Idanuwansa ba zato ya janyota daga zaunen datake a kafafunsa ta fado kirjinsa ya rungumeta tareda hade bakinsu ahankali ya zira harshensa Cikin bakinta ya kama nata yafara mata lafiyayyar tsotsan data gigita zaman lafiyar zuciya da kwakwalwanta gabaki daya.
Hannunsa dayake Cikin rigarta ya wuce dashi sama Yana sakawa a tsakiyar padded pushup dinta ya shafi tattausan fatar kirjinta dasuke qyam a bra.
Asalin taste na yawun bakinta da yayi missing kaman kansa zai kunce ya fara tsotsa Yana hadiyewa kaman zai maidata Cikin jikinsa ya matseta jikinsa ya manne da ita Yana lumshe Idanuwansa da suka Yi Ciki.
Numfashinsa me dumin gaske daya San shine yake kashe mata jiki tin a baya ya sakar mata a fatar wuyanta ya hanata motsawa Yana cigaba da tsotsan bakinta Yana Shanye duk abinda yaci karo dashi aciki.
Jin Kanta na Neman kuncewa ya Sakata dago hannunta dayake Dan rawa a mace ta Dora akan jikinsa Dan turesa daga gareta Amma hakan Wani Sabon feelings din ya sakar masa ya Bude Idanuwansa a wahalce da suka sauya kaman Wanda yake a buge matiqa ya kalleta da Idanuwan wanda sauyinsu ya sakata kasa kallansu itama tayi qasa da Idanuwanta ta Bude Baki a kasalance bakinta na gogan nasa sbd har lokacin Bai janye bakinsa ba daga nataba ba karfi tace
“Stop”
Shima Cikin muryan datafi tata yin qasa yace
“Ameeenatouuuuh,
My Halal,
My crazy baby,
I love you,I love you,I love you,I Love you Ameeenatou Omar Jaden,
I Love you Ameeenatou Nuhu Babbah,
Je t’aime AM,te amor demasiado Am jden,Ina sonki….
Sake Saka bakinsa yayi Cikin nata sbd zuciyarsa kaman zata fashe da irin son dayake Jin Yana mata,
Bai taba tinanin zaiso mace irin yanda yake ji a ynzunba.
Qanqameta yayi Yana Jin kaman zai hanata fita daga jikinsa har abada sbd shikam bayajin zai irin siffanta abinda yake ji a zuciya da jinin jikinsa.
Kalamansa duk yanda take tinanin tanada sauran kuzari Saida suka kakkarya mata shi sbd Bata tana jinsu dan kowa bai taba fada mata su ba rayuwarta,
Haroon yasota kaman zai mutu akanta Amma Batajin ya taba Bude Baki ya fada mata wannan kalaman a jere hakan sbd soyayyar da yayi mata kaman soyayya ce da yake kaman zautuwa akanta Dan haka Bai taba samun nutsuwan fada mata su a jere ba shiyasa a yanzu taji kalaman sun daketa,
Da gaske Ashely takeyi Jamaal ne wanda tafara Gani a rayuwarta ba Jamaal ba kaman yanda tace date din data fada Jamaal ne a gurin lokacin ba Haroon,
Da gaske Jamaal uban Arfat dinta ne tafara Gani??
Sake mutuwa jikinta yayi kanta ya tsaya daga tinanin komai bayan rintse Idanuwanta datai tanajin yanda bakinsu yake hade har lokacin Yana kissing dinta Cikin Wani irin sanyi da fitinannen yanayin dayake sake rikitar da tinaninta.
Wuyanta yayi wata shegiyar shafa Yana Maida bakinsa wuyan ya Dora lips dinsa yayi kissing dinsa Yana gangaro da kansa kan kirjinta dayake kalla kafin ya Bude gaban rigar ahankali fatar kirjinta Mai tsananin haske da lafiya ta fara bayyana ta dago hannuwanta daqyar ta Dora akan hannunsa batareda ta dago ta kallesaba sbd navy blue kyakkyawar bra dinta data fara bayyana akan Idanuwansa.
Shi kansa dakatawa yayi ya kasa dago Idanuwansa sbd bayason Taga yanayinsu hakama idan yaci gaban komai zai iya rikicewa Dan haka ya dakata tareda kwantar da kansa akan kirjinta ya rufe Idanuwanta tareda rungumeta Yana ambatar sunanta Cikin Wani qanqantaccen sauti batareda yace komaiba.
Shiru sukai a hakan ita Kanta batada kuzarin kwacewa a hakan har tsawon mintina kafin ta motsa ahankali tareda janye jikinta ta miqe tsaye Shima miqewan yayi ya kalleta tareda riqe hannunta ya dagosu a hankali yayi kissing kafin yace
“Zanzo anjima idan Baki fito dinner ba ki shirya ganina har bedroom dinki okay¿
Idanuwanta ta dago ta zuba masa
Ya daga mata girarsa daya alaman he’s damn serious.
Sanar da ita yayi zaiyi tafiya a goben Bata kallesa ba ta juya tana barin gurin batareda tace komaiba Shima Bai damu ba ya Kalli agogon diamond din dayake hannunsa na BottegaV ya matso Cikin nutsuwa yakaiwa gefen fuskanta kiss me sanyi ya juya ya fice.
Kasa sauke numfashi tayi bayan fitarsa har sai bayan mintina tukuna ta sauke sanyayyan numfashi tareda silalewa ta zauna a couch Cikin sanyi sbd gajiyanta ma gabaki daya ta Nema ta rasa.
Hafiz yasan JAMAAL SEELAH na Cikin kamfanin nasu kaman yanda Fatmah ma tasan Yana Ciki sbd dukkaninsu sunsan shi kadaine me motar da suka Gani a harabar hakama Hafiz akan idonsa Jamaal din ya fito mota ya shigo Kuma yasan Yana office din am Dan haka koda babbah ya kirasa akan Yanata Kiran Ameeenatou Bata dauka ba ya sanar dashi har lokacin tana Cikin meeting kawai.
Sai 5 ta iso gida Dan haka wanka tayi ta huta Yanda ya kamata kafin ta sauko sukai gurin dadah Dad dinta ma bayanan tareda uncle Ahmed.
Acan sukai magrib tana tsakiyar iyayenta tana musu shagwaban tafiyan da zatai tareda Ashely zasu tafi Dan haka hankalin babbah da kwanta da tafiyar hakama Dad dinta Yana sane yabarta suyi tafiyan tareda Ashley sbd tsaro.
Saida sukai ishai suka halarta cin abincin dare lokacin tini aka cike dining din da abinci marasa nauyi sbd basa cin abinci me nauyi ko kadan da dare,tin babbah Basu Saba ba harsun Saba Suma yanzu duka basa cin abinci me nauyi ko kadan.
Rabon data sauko dinner tareda su ta kwana biyu Amma yanzu sbd tafiyan da zatai goben itama ta zabi saukowa taci abinci a Cikin family.
Sanyeda dogon pencil jeans black da off-white Fendi blouse ta sauko sai kanta sanye da hular da Bata Wani kama kanta sosai ha Dan Bata Saka wadda ya matse mata Kai Sam.
Arfat yai da wuri yayi bacci Dan haka Ashley ta Riga ta shiryasa yai Nisa a bacci.
Tana gama saukowa taji Dad dinta ya kira Jamaal din Suna maganar Bai shigoba.
Zaunawa tayi gefen Dad din tana gaida Mum Nur Cikin yar shagwabanta hakama Didi.
Cikeda kulawa Mum Nur ta fara biye mata tana cewa
“My baby zanyi Mum Nur zatai missing naki fa”
Fatmah datake gurin zaune dauke Kai tayi tana ci gaba da duba wayarta Dan itama tafiyan takeson Yi zuwa Paris tareda Hafiz sbd ta sake kwana biyu kanta ya sake sbd tana buqatan shaqar iska inda Babu am.
Ko fara cin abincin basuyiba qamshin JAMAAL SEELAH ya tinkarosu take Fatmah ta dago a natse ta zubawa inda yake doso su Ido zuciyarta na narkewa.
Ashley ma kallo daya tayi masa ta dauke Idanuwanta tana ajiye ruwan sanyin data dauko daga fridge akan dining.
Babbah ma amsa gaisawansa kawai yayi batareda y dago ya Kallesa ba.
Dad Omar dinsa kuwa rungume juna sukai kafin ya zauna dayan gefen nasa sbd tareda shi zasuyi dinner din.
Mum Nur sun gaisa ta tambayi Dr Aleena
Hakama didi sun gaisa uncle Ahmed ma rumgumesa yayi.
Fatmah Cikin murya me nutsuwa da aji ta gaidasa sedai kasancewan ya fita gogewa a wayewa da iya fuskewa ko inda take Bai kallaba bare bawa kunnuwansa daman jinta ya dago Idanuwansa ya jefawa am Dake zaune Bata nuna alaman tasan da zuwansa ba itama.
Murmushi me nutsuwa da basarwa ya sake Yana gaisawa da Ashley itama wadda ta amsa masa a sake ba alaman akwai kusanci sosai a tsakaninsu wanda hakan ya sake yiwa babbah Dadi ya ji y sake samun nutsuwa.
Tuna salad da white garlic roasted chicken vegetables da roasted potatoes ne da akai garnishing da butternuts Ashley ta zuba masa bayan ta zubawa kowa abinda tasan Yanaci kowa ya bita da thank you Banda uncle Ahmed daya dago Idanuwansa ya kalleta lokacinda ta tsaya gefensa tana zuba masa qamshinta me Sanyi ya shiga hancinta itama kallansa Amma tayi sbd Jin Idanuwansa akanta sedai Bata iya kallan Idanuwansa ba ta dauke Kai tana barin gefensa
Cikin nutsuwa da kamewa ya furta mata thank you.
Zaunawa tayi suka fara cin abincin Babu me magana
AM kasa sakewa tayi ta Dan kame fuskanta sosai sbd Jin galabaitar Idanuwansa dake yawo akanta.
MAMUH
125
Bata ci Wani abinci ba sbd hakan
Kawai Sudan kissra da gizzard sauce taci Tasha juice kadan ta goge Baki ta tashi tabar dining din.
Tana fitowa txt ya shigo wayarta tana duba “goodnight wifey, and see you my Halal” kadai Taga ya rubuto Dan haka ta dakata tareda juyowa ahankali ta Kalli kofar dining room din tana Jin Wani Abu me kaman Taga fuskansa Dan fahimtar sakonsa da kyau.
Kaman ya Sani sai ganinsa tayi ya fito dining room din
Da sauri tana hadawa da gudu tayi hanyar sama Shikuma dayake waya ya fito dauka babbah Kuma biyosa yayi sbd tsaro Dan haka baima San da babbah dinba saida ya daga wayar Yana kokarin ficewa yaga babban Yana zaune a palon.
Wani kyakkyawar murmushi ya sake tareda yiwa babban Saida safe da turanci ya fice Yana amsa wayar.
Itama tana hayewa saman Kai tsaye dakinta ta wuce tayi Shirin bacci ta fito palonsu na saman pages a zauna tana Dan kallo tana duba Abu a laptop sbd abincinta ya narke a Cikinta kafin ta kwanta.
Tana zaune Ashley ta hawo saman tana duba wayarta itama tareda farin Cikin aikinta da zata fara fita Suna dawowa daga Macau din.
Itama sai datayo Shirin bacci ta fito suka zauna Suna firar itama tana Dan chatting da yan uwanta yanzu Dake yawan damunta harda son zuwa gurinta Amma ta dakatar da hakan Amma dai tana Basu kudi sosai shiyasa duk suka haukace mata suke binta.
Sun jima sosai a palon kafin suka shige bacci.
Sanyin AC ta rage sosai sbd yau Arfat Ashley ta kawo mata shi ya kwana gurinta tinda tafiya zasuyi gwara ya kwana da mommansa suji dumin juna.
Shigewa bargo tayi tareda rungumesa tana Jin kewan ‘danta tin batai tafiyanba.
Washe gari jirgin yamma zasu bi Dan haka ba rushing hankali kwance ta wuni tareda iyayenta Bata fita koina ba.
Meeting sukai da Dad dinta anan office dinsa na Cikin gidan itada Hafiz da uncle Ahmed harma da Fatmah da James dayake Dan amanarsu Dad din Shima.
Sun jima Suna meeting din kafin suka gama duk akan aikin da kowannensu zaije musamman na Hafiz dayafi Mahimmancin Kuma Shima dai daga karshe da Fatmah din zasu tafi ita Kuma tareda president din kamfanin gaba daya zatai tata tafiyan da James Dan sai Kuma Ashley datake kaman kaucewa barinta tafiya ita kadai da mazan wanda shi kansa Jamaal share maganar tafiyar tata sbd Jin da Ashley din zata tafi ne Amma badan hakan ba Kai tsaye zai sanar Bai bada izinin tafiyarba Kuma Babu wanda ya isa ya tsallake hakan.
Babbah kaman zai Saka mata aljanun dubiya haka yakeji Amman sanin zataiwa Jamaal Nisa ne ya sakasa Jin nutsuwa da farin Cikin tafiyar daga baya musamman daya ringa nanatawa Ashley karsu dawo saita huta Kona kwana biyu ne bayan aikin sbd kada ta dawo Nan taci gaba da fita aiki batareda ta hutaba.
Karfe 5 na yamma suka fito Hafiz ne da Uncle Ahmed tareda Arfat suka rakasu har airport Cikin wasu lafiyayyun black Rolls Royce phantom.
Suna isa airport Ta rungume Arfat a jikinta tareda kissing gashinsa da gefen fuskansa harma da tsakiyar kansa tana cewa
“My love mommah zatayi missing Dinka,
I Love you Son”
Kissing gefen fuskanta yayi Yana Dan lafewa a jikinta tareda Yin shiru Yana son binta Amma bai Saba rigima ba Dan haka Hafiz Cikin kulawa da tarairaya ya karbesa Yana kwantar dashi jikinsa Yana fada masa maganganu masu dadin da suka sakasa sakin dariya Yana maqale Hafiz din.
Jirginsu karfe 7 na daren ya tashi shi kuwa Jamaal nasa tin safe yabar kasar.
Duk wannan lokacin Mam yayi shiru ne sbd yasan Babu abinda zai warware auren ‘dansa kaman yanda yasan a yanzu bazasu bada matar ba Dan haka kaman yanda ya Saba baya komai da garaje Shima lokaci ya bawa Omar da Babbah su gama borinsu Amma auren ya dauru rabuwarsa sai mutuwa,
Kodai Wani daga maauratan ne ya rasu kokuwa da kansa ya aika Wani daga Cikin masu jiran mutuwar auren haduwa da malaikun tambayar kabari.
Dan hakama baya qasar yayi tafiya kusan wata daya sedai Yana can labarin daya riskesane ya sakasa dawowa ba Kai tsaye sbd lameenu daya tashi bayan yasan alluran dayake masa ta kama jikinsa warwarewan jikinsa ba kusa ba.
Shikuwa lameenu qarfin hali da taurin zuciya me tsananin gaske ya Saka ya fara warwakewa baima gama sakewa ba jikin nasa yafara karfin halin magana ya Saka Akira masa BB sedai Koda su BB din suka taho da labarin da suka wayi gari dashi safiyar yau din suka taho masa na rasuwar Ameeenatun datake asibitin mahaukata wadda duk yanda sukaso samun Damar ganinta tinda wannan AM jden din ta bayyana sun kasa samun Damar Dan haka tana rasuwa sukasan dole zaa Nema danginta Dan Basu gawarta.
Su BB na gama sanar da lameenu rasuwar rawa jikinsa ya fara Yana Neman rikicewa sedai bazai yadda ya sake komawa kwance ba batareda yaga gawar wannan Ameeenatou din da Idanuwansa ba Dan haka a yanda yake yace a kaisa asibitin yanason ganin gawar.
BB ne da bullet suka bisa da motarsu tasa motar Tana gaba driver na jansa.
Idan yace zuciyarsa ba tsallen tashin hankali da matsanancin tsoro take Ciki ba to tabbas yayi karya me girma.
Hannuwansa har Wani irin rawa sukeyi sosai kaman yanda jininsa ke rawa Amma ya hana kansa fidda tashin hankalinsa.
Kafin su isa asibitin tini bullet ya sanar da Mam abinda yake faruwa Dan haka daga airport Kai tsaye asibiti shima yace a nufa dashi.
Ya Riga su isa Dan haka Yana isa shine ya fara samun Damar gawar Aliyah datai munin da shi kansa kallo daya yayi mata ya dauke Idanuwansa sbd yanda ta koma kaman qwarangwal sbd mummunan rama da azabar data gama kone duka Wani jininta da tsokar jikinta ta allurai da ake banka mata na masifaffun qwayoyin da suka wuce hankali.
Duk rubuce rubucen da zaayi anyi kafin isowarsu lameenu an basa gawar a ambulance ya wuce da ita gida inda kafin ya isa tini yan jarida Suna mansions din biyu Suna jiransu wanda bullet ne me wannan aikin.
Lameenu na isa asibitin a zauce ya sake juyowa bayan samun labarin waye ya dauko gawar.
Yana isa take Taron Yan jarida suka sufesa tako Ina Suna jeho masa tambayoyin da suka sakasa kusan samun bugawan zuciya da sauri ya dafe kirjinsa Yana Jin attack na kokarin kamasa.
Sake jeho masa tambayar Akai wadda ta Saka BB zamewa daga cikin Taron Yana hada zufa sbd da alama abubuwa sun fita a Lokacinda basa tsammani.
“Alh lameenu seelah shin da gaske ne Kaine kake bibiyar rayuwar ‘yar Omar jaden Ameeenatou jden wanda ya hakan ne ya kawo rabuwar familyn biyu,
Sbd ankama maaikatan asibitin datai zama wainda suka bada tabbacin Kaine kake Basu alluran d suke mata har haukanta tayi tsanani,
Sannan Audio na maganarka da Dr Dee wanda kuke maganar yaci gaba da aikin dayake Yi karshe yanzu an tabbatarda kashesa Akai ba mutuwar da ake tinanin yayi bace,
Meye ne gaskiyar wannan maganganun??
Shin gaskia ne ko kanada abinda zaka fada Akai??
Jiri ne yafara diban lameenun sbd haka securities ne take suka fara korar Yan jaridar Dan shigar dashi gida.
Yana shiga da sauri ‘yarsa daya data rage masa siyam tayi saurin taresa tana karesa daga hotinansu da ake dauka tana riqe hawayenta sbd radadin da zuciyarta ke make harya wuce abinda zuciyarta zata iya dauka.
Suna shiga Kai tsaye gawar datake shimfide a harabar gidan ya dosa kafafunsa na kasa daukansa kaman zai zauce yake Jin kansa da kwakwalwansa.
Kafin ya iso kan gawar Mam dayake tsaye tareda duka familyn SEELAHs din ya Bude gawar wadda ta tashi daga Aliyah ta koma wata halittar daban.
Duk Mai imanin daya kalli gawar Aliyan sai yaji firgita da tsananin tsoron Allah ya kamasa tareda hawayen tausayi me tsananin gaske Dan haka kallo daya Ayesha da siyam sukaiwa gawar suka zube qasa gwiwoyinsu na sarewa Cikin tsananin tashin hankali da Kuka Mai tsananin gaske.
Mum Sarat kuwa kallo daya tayiwa gawar ta tabbatarda Aliyah ce Dan haka bugawa daya zuciyarta tayi take zuciyarta ta buga a gurin.
Lameenu ma zuciyarsa kusan bugawan tayi sbd yanke jiki yayi ya Fadi a gurin baya ganin komai bayajin komai.
Take Mam ya ce a daukesa ayi Ciki dashi Cikin bayyanarda tsananin damuwa da tashin hankalinsa.
Mum Sarat kuwa Saida aka tabata aka gane zuciyarta ta buga a gurin.
Da sauri aka Nemo likita wanda ya iso Mansion din Yana dubata ya tabbatar musu da ta rasu.
Take gabaki daya mansion din suka qarasa shigewa Cikin mummunan tashin hankalin daya girgixa mutane.
Lameenu take ya fice hayyacinsa ya koma abin tausayi sbd numfashin da baya iya ja ma da kansa saida oxygen wanda oxygen din kansa ba lafiyayye bane sbd Mam so yake ya gama da case din lameenu kwata kwata kafin dawowan Jamaal yasan shine ya qara daukan Wani ran.
Dr Aleena da familyn jdens gabaki dayansu Saida suka halarto SEELAHs mansion din sbd janazah din mum Sarah da Aliyah wanda aka yanke shawaran Yi ba sai an kwana ba.
Lameenu yanaji Yana Gani daga kwance Mam ya Saka Akai janazah din yarsa dayafi so fiyeda komai tareda matarsa batareda shi ba
wanda yayi ajalinsu shine yake karban gaisuwan rasuwarsu.
Tashin hankalin da SEELAHs suke Ciki ya Saka Yan jarida dakatawa sbd Babu wanda Bai girgixa da wannan rashin daya samesu lokaci daya ba da Kuma yanda Akai Aliyah take asibitin batareda sanin iyayenta ba.
Zuwa dare BB ya gama hada duk abinda zai buqata Dan barin qasar gabaki daya ya bace sbd yasan dole akwai abinda yake faruwa a boye Dan kuwa Mam yasan Wani abin da lameenu yayi ya masa hakan Dan ko zai mutu ya dawo yasan wannan hukuncin Mam ne yakewa lam kisan mummuqe.
Bullet dayasan Shirin BB tini ya sanarwa Mam
Mam ya sanar dashi abinda yakeso.
Karfe 9 na dare bayan Yan zaman gaisuwan duka sun watse mansions din sunyi tsit motar bullet ta Sako Kai Cikin mansion din lameenu yayi parking ya wuce ciki sbd securities basa hanasu sunsan matsayinsu sosai a gurin uwayen gidan.
Office din lameenu ya isa ya Bude sbd Mam daya fada masa code.
Yana Cikin office din karfe dayan dare ta buga koina ya sake daukan shiru Dan haka ya fito ya nufo motarsa ya dauko BB Dake kwance a Ciki a sume.
Cikin office din ya kawosa tareda zaune dashi a kujera ya daure hannuwansa.
Wayarsa ya fidda zai kira Mam sai ga Mam din ya Bude kofar office din ya shigo Mum Atee daya Saka ta biyosa tana banyansa suka shigo.
Rufe kofar yayi bayan sun shigo
Kallan bullet yayi
take bullet yasan abinda zaiyi ya juya ya fice.
Kai tsaye sama ya nufa inda bedroom din lameenu yake kwance kaman Wanda yayi shekara ashirin Yana jinya.
Babu Imani ko kadan a ran bullet ya daukesa cak bayan ya fizge oxygen dayake hancinsa ya sauko dashi.
Duka Mansion din Babu kowa daga lameenu din sai siyam sai Yan uwan mum Sarah su biyu Dake kusa sauran duka Suna nesa Basu isoba sai gobe Dan haka duk sunyi bacci Banda Siyam data kasa ko kwanciya sbd quncin datake Ciki
Dan haka tasowa ma tayi Dan tafiya sake dubo mahaifinta.
MAMUH
126
Tana fitowa palon qasa Taga wucewan Bullet da Dad dinta dauke a kafada Dan haka bayansa Yana tabi da sauri tana kokarin Kiran sunansa ya Bude kofar office din daddyn ya shige.
Wanda ta Gani a Ciki ne ya sakata Sako Kai da sauri sbd sanyin dataji na ganin Dad Mam.
Shigowanta yayi daidai da budewan Idanuwan BB Dana daddynta da aka jefar qasa.
Ambatar sunan Mam tayi ahankali Cikin matsanancin mamaki da tsoro.
Mum Atee ma mummunan tsoron ne ya rufeta jikinta na tsananta rawar gaske tareda tashin hankali mafi Muni sbd tsoron Mam daya taso mata.
Mam kuwa da bullet har da mum Atee din juyowa sukai suka Kalli Siyam.
Mam ya rinte Ido ya Bude sbd yaso barinta Amma Kuma hakan yanzu beme yiyuwa bane.
Fizgota bullet yayi ya jefa kan mahaifinta wanda ya tashi zaune daqyar Yana Neman numfashin ja Cikin tsananin azabar gaske ya Bude Idanuwansa da basa Gani sosai Yana kallan Mam Idanuwansa na gangarowa da hawayen radadin dayake ji a zuciyarsa sbd Tino su kasim da Jameel Dan Bai dauka yanda suka dauko ransu ba haka Shima Mam zai dauki nasa.
Mam baida lokacin batawa BB ya fara kalla Yana hango yanda bullet yayi masa bayanin ya samu labarin abinda sukaiwa Haroon a gaban idon yaron BB din.
BB na ganin hakan Idanuwansa sukai jajir sbd yasan me hakan ke nufi,
Mam ya gama sanin komai
Kuma bazai taba barwa Allah ba Dan haka rintse Idanuwansa yayi gashi anriga an masa alluran da bazai taba iya motsawaba ta Yan tiyata.
Siyam Mam ya kalla wadda jikinta yake tsananin rawa tana qanqame daddynta wanda Shima hawayen yakeyi Yana kallan Mam daqyar ya iya Bude Baki Cikin azabar Ciwo da rashin kuzari yace
“Mamman Dan Allah kabar Siyam,
Banda kowa sai ita a yanzu kabarta ko addua zata ringa mun tinda Banda Mai tinawa Dani bare adduar,
Yarinya Dan Allah kabarta ta samu Gina rayuwarta duk da batada kowa Amma Dan Allah Mam Kabar Siyam…..Ina rokonta ka dauki tawa rayuwar data gama Aiki Amma kabar Siyam”
Wasu hawaye ne masu radadin gaske suka gangaro masa Yana Jin radadin rashin Aliyah da Mum Sarat da Kuma tausayin ‘yarsa da batada haqqin komai.
Bullet ne ya miqa hannu zai fizgo Siyam din lameenu ya rintse Idanuwansa Kuka mara sauti me Ciwo Yana kufce masa Amma baida abinyi sbd ko hannunsa baya iya dagawa.
Syringe Mam ya karba daga hannun bullet ya daga a gaban idon lameenu ya sokawa Siyam wadda ta qanqame daddynta zafafan hawayen na gangaro mata Idanuwanta a Bude tana kallan daddyn har Mam ya gama tsiyaye ruwan cikinsa gabaki daya a jikinta take jikinta ya fara saki ta sake daddynta ta zube a gurin har lokacin Idanuwanta a Bude sedai jini daya fara biyo hancinta Yana fitowa.
Lameenu rintse Idanuwansa yayi zuciyarsa na kokarin Dena bugawa kaman yanda zuciyar Mum Atee take Dena bugawa sbd tsananin tsoro da tashin hankali mafi Muni.
BB ma jijjiga jikinsa ke farawa yanason Bude Baki Amma ba dama kafin ya motsa Mam ya daga wata mummunan scroll driver me tsini ya Tura masa daga qasan wuyansa zuwa zamansa ta fito ta hancinsa take jininsa yayi feshi a gurin Yana wata irin jijjiga ransa na fita.
Mayafin jikin Mum Atee data Sako ya fizgo Yana goge hannunsa sbd wannan shine karo na biyi dayayi kisar jini daga tasu kasim sai wannan,
Kwata kwata baya taba jinin kowa
Baya aikinsa ta hakan a saukake Ciki qazantacciyar tsafta yake aikinsa
Jinin BB shine jini na biyun da hannunsa ya taba.
Ko daya gama goge hannunsa mum Atee takai qasa tana Wani irin Kuka me qarfin gaske da tsananin Dana sani tana rokonsa akan ya yafe mata tana tonawa kanta asiri har Wanda Bai saniba akan abinda sukaiwa Haroon da yanda ta juyar da rayuwarsa zuwa mahaukacin gaske da Kuma karshen yanda lameenu ya sama aka kashesa da mota bayan yasan Yana tareda Omar a ranar.
Bata game bayaninta ba Bullet ya soka mata syringe din hannunsa ya sakar mata alluran datafi wadda sukaiwa Aliyah Muni take ta fasa fizga tana fidda jinin ta hanci da Baki.
Lameenu rintse Idanuwansa yayi yanajin abinda Bai taba sanin hakan yake ba sai ayau da a gabansa aka illata rayuwar ‘yarsa.
Tabbas su kasim sun huta da suka tafiyarsu Tim farkon tashin hankalin batareda sun shedar da wannan ranar ba da suke gama kashe junansu akan dukiyar da haryanzu basu sameta ba sun Kuma lalata duniyarsu da lahirarsu akanta
Gashi shi dai yanzu zai barta a Cikin radadi da baqin Cikin zuciya tareda Dana sani mara amfani.
Daqyar ya Bude jajayen Idanuwansa numfashinsa na kokarin tsayawa sbd rashin oxygen ya kalli Mam Bai iya furta komai ba sbd Babu abinda zai iya fada din.
Alluran da Mam ya dago daga hannunsa ya Saka shi lumshe Idanuwansa Yana ganin mutuwar kasim da Jameel a Idanuwansa tareda Jin mummunan danasanin da batada amfani da tsanar kansa akan shine ya fara karya alkwarin amintar SEELAHs sbd shine ya fara kashewa kafin Mam din
Dan haka shima yau layin ya zagayo kansa.
Saukan syringe din yaji a Cikin tsokar wuyansa ruwan na shigewa ahankali har suka gama shigewa.
Bude Idanuwansa yayi da sukai jajir ya zubawa Mam wata rikitacciyar azaba na fara jijjiga jikinsa da karfin gaske jini me yawa na fito masa sedai kasancewan Yana Cikin azabar Ciwo daman Babu Bata lokaci ransa ya fita ya rasu a gurin batareda Mam ya juyo ya kallesa ba.
Mam na ficewa Bullet ya dauki Siyam bayan ya gama goge mata fuskanta ya Kai har bedroom dinta ya kwantar ya fito ya sauko gawar BB Babu wanda ya gansa ya Saka bayan motarsa ya dawo ya tattara gurin Mum Atee na zube qasa tana kallo ya kunnawa dakin wuta ta hanyar kunnawa socket lighter sbd wutar ta fara daga Nan.
Ficewa yayi tareda rufe kofar batareda Saka key ba.
Dayake akwai boysQ da suke kwana a Cikin mansion din can ya tafi yayi kwanciyarsa.
Karfe uku da Rabi wutar tayi Sama batareda an saniba Saida tayi saman aka ganta sbd duka fire alarms din yayi disconnectin nasu Dan haka hankali ya tashi.
A rikice securities suka fara fita da motacin harabar gidan sbd wutar Shima bullet sai alokacin da daman shi yake jira securities suka buga masa sukace maza yazo ya fidda motarsa take ya fito a rikice Yana tambayar lafiya.
Ganin wuta ya nufi motar da sauri ya tayar ya fidda ita da gudu sosai yabar anguwar Dan Kai gawar inda zai Kai.
Yana barin anguwar Yan sandan da Mam ya sanarwa suka kame bullet din take batareda sun jira komaiba suka rufesa da dukan da take ransa ya fita Kuma basusan waye ya kirasu dinba andai kirasu akace zaa wuce da gawa ta anguwa kaza.
Ko kafin Mam ya fito ya bada daman Kiran masu kashe wuta tini fiyeda Rabin Manson din ya kone Kurmus An fiddo Siyam datake kaman gawa ake Saka ran wutan ta Dan daketa ne sai baqin Dake gidan Suma duka an samu fiddo su amma lameenu Kam baa samu fiddosa ba.
Mam yanke jiki yayi ya Fadi Yana ambatar sunan lameenu da matarsa datake ihun Bai ganiba ta dawo Mansion din da dare da niyar kwana da Siyam.
Ayesha na Jin hakan ta yanke jiki ta Fadi sbd tabbas mum Atee din tace mata zata kwana da Siyam
Sedai Mam ya hanata batareda sanin Ayesha dinba Dan haka take itama ta bada cewan Mum Atee tana sashen Dan ta fada mata zata can.
Da Ayesha da Mam take Akai asibiti dasu Dan Basu taimakon gaggawa cikeda tashin hankali da tausayawa.
Da asuba aka gama kashe wutar Saida gari ya fara haske aka fiddo gawar lameenu data mum Atee data tabbata dai tana Cikin.
Take labarin mutuwar tasu ya bazu Cikin tsananin alhini da cewa haqqin ‘yar Omar ne ya kamasa
Wasu Kuma su masa adduar Allah yaji qansa.
Omar a lokacinda ya samu labarin rasuwar rufe kansa yayi a daki a hankali ya fashe da wani irin Kuka Mai tsananin Ciwo da radadin gaske sbd lameenu ma ya fati yabarsu a duniyar Nan Mai wuyar shaani.
Kuka sosai yayi sbd a yanzu cikinsu sun koma sauran su biyu kadai a Cikin su biyar dasukaiwa juna alkwarin rayuwa tare mutuwa kadai zata Raba.
Yaji mutuwar lameenu sosai har Cikin zuciya sbd yasan Allah kadai yasan irin azabar dayasha a Cikin wutar kafin ransa ya fice duk da Yana shakkar rasuwar tasa Amma bayason zargin da haqqi zai hau kansa.
Gabaki dayansu har babbah suka tafi kan gawar Lameenu din sedai Omar na ganin gawar ya kasa boye hawayensa Saida ya tsuguna gaban lameenu yayi Kuka sosai kafin ya tashi.
Anan Akai janazah din mum Atee aka tafi rufeta Shikuma take yasaka Ahmed yayi masa Shirin tafiya Ashlawa sbd binne Lameenu acan kusa da su kasim kaman yanda sukai alkwari da fatan idan duka sun rasu a binnesu a jere Dan haka zai tafi Ashlawan da Bai taba komawa Sai ayanzu.
Suna isa kuwa Babu Bata lokaci Aka Taru dubbin mutane sukai masa sallah aka rufesa sai a Lokacin Omar ya sake durqusawa gaban kabarin su ukun Yana Kukan da Babu abinda yake tinawa idan ba kuruciyarsu da girmansu ba.
Bai kwana Ashlawan ba a ranar ya barota tareda dubbin kewan amininsa uku Yana Jin ya yafewa lameenun duka abinda yayi masa sbd ya same rahamar ubangiji.
Ayesha kuwa tinda ta farfado tana gurin Mum din Jamaal Cikin tsananin damuwa da qunci sbd batada uba Mum Atee ce uwarta da ubanta ga Mam sbd rashin lafiyansa take pa dinsa yayi waje dashi batareda an sanar da Jamaal ba.
Itama Mum din Jamaal batason yasan abinda yake faruwa a yanzu sbd kada hankalinsa ya tashi Dan haka ta boye masa
Siddeeq ma datasan dole zai Gani a labarai ta Saka ya bouewa Jamaal din Dan haka su acan hankalinsu kwance.
Mam yabar qasar so yake sai yagama jinyar da aka fada ya dawo tukuna.
Omar karban Siyam wadda ake Tinanin ta kamu da paralyze sbd shock din rasuwar ya dawo da ita hannunsa tareda daukan mata kwararriyar likata mace Dan ta ringa dubata a gida batareda yakaita asibiti ba hankalinsa yafi kwanciya da Neman mata lafiyan a gida.
***MACAU
MAMUH
127
Tana fitowa palon qasa Taga wucewan Bullet da Dad dinta dauke a kafada Dan haka bayansa Yana tabi da sauri tana kokarin Kiran sunansa ya Bude kofar office din daddyn ya shige.
Wanda ta Gani a Ciki ne ya sakata Sako Kai da sauri sbd sanyin dataji na ganin Dad Mam.
Shigowanta yayi daidai da budewan Idanuwan BB Dana daddynta da aka jefar qasa.
Ambatar sunan Mam tayi ahankali Cikin matsanancin mamaki da tsoro.
Mum Atee ma mummunan tsoron ne ya rufeta jikinta na tsananta rawar gaske tareda tashin hankali mafi Muni sbd tsoron Mam daya taso mata.
Mam kuwa da bullet har da mum Atee din juyowa sukai suka Kalli Siyam.
Mam ya rinte Ido ya Bude sbd yaso barinta Amma Kuma hakan yanzu beme yiyuwa bane.
Fizgota bullet yayi ya jefa kan mahaifinta wanda ya tashi zaune daqyar Yana Neman numfashin ja Cikin tsananin azabar gaske ya Bude Idanuwansa da basa Gani sosai Yana kallan Mam Idanuwansa na gangarowa da hawayen radadin dayake ji a zuciyarsa sbd Tino su kasim da Jameel Dan Bai dauka yanda suka dauko ransu ba haka Shima Mam zai dauki nasa.
Mam baida lokacin batawa BB ya fara kalla Yana hango yanda bullet yayi masa bayanin ya samu labarin abinda sukaiwa Haroon a gaban idon yaron BB din.
BB na ganin hakan Idanuwansa sukai jajir sbd yasan me hakan ke nufi,
Mam ya gama sanin komai
Kuma bazai taba barwa Allah ba Dan haka rintse Idanuwansa yayi gashi anriga an masa alluran da bazai taba iya motsawaba ta Yan tiyata.
Siyam Mam ya kalla wadda jikinta yake tsananin rawa tana qanqame daddynta wanda Shima hawayen yakeyi Yana kallan Mam daqyar ya iya Bude Baki Cikin azabar Ciwo da rashin kuzari yace
“Mamman Dan Allah kabar Siyam,
Banda kowa sai ita a yanzu kabarta ko addua zata ringa mun tinda Banda Mai tinawa Dani bare adduar,
Yarinya Dan Allah kabarta ta samu Gina rayuwarta duk da batada kowa Amma Dan Allah Mam Kabar Siyam…..Ina rokonta ka dauki tawa rayuwar data gama Aiki Amma kabar Siyam”
Wasu hawaye ne masu radadin gaske suka gangaro masa Yana Jin radadin rashin Aliyah da Mum Sarat da Kuma tausayin ‘yarsa da batada haqqin komai.
Bullet ne ya miqa hannu zai fizgo Siyam din lameenu ya rintse Idanuwansa Kuka mara sauti me Ciwo Yana kufce masa Amma baida abinyi sbd ko hannunsa baya iya dagawa.
Syringe Mam ya karba daga hannun bullet ya daga a gaban idon lameenu ya sokawa Siyam wadda ta qanqame daddynta zafafan hawayen na gangaro mata Idanuwanta a Bude tana kallan daddyn har Mam ya gama tsiyaye ruwan cikinsa gabaki daya a jikinta take jikinta ya fara saki ta sake daddynta ta zube a gurin har lokacin Idanuwanta a Bude sedai jini daya fara biyo hancinta Yana fitowa.
Lameenu rintse Idanuwansa yayi zuciyarsa na kokarin Dena bugawa kaman yanda zuciyar Mum Atee take Dena bugawa sbd tsananin tsoro da tashin hankali mafi Muni.
BB ma jijjiga jikinsa ke farawa yanason Bude Baki Amma ba dama kafin ya motsa Mam ya daga wata mummunan scroll driver me tsini ya Tura masa daga qasan wuyansa zuwa zamansa ta fito ta hancinsa take jininsa yayi feshi a gurin Yana wata irin jijjiga ransa na fita.
Mayafin jikin Mum Atee data Sako ya fizgo Yana goge hannunsa sbd wannan shine karo na biyi dayayi kisar jini daga tasu kasim sai wannan,
Kwata kwata baya taba jinin kowa
Baya aikinsa ta hakan a saukake Ciki qazantacciyar tsafta yake aikinsa
Jinin BB shine jini na biyun da hannunsa ya taba.
Ko daya gama goge hannunsa mum Atee takai qasa tana Wani irin Kuka me qarfin gaske da tsananin Dana sani tana rokonsa akan ya yafe mata tana tonawa kanta asiri har Wanda Bai saniba akan abinda sukaiwa Haroon da yanda ta juyar da rayuwarsa zuwa mahaukacin gaske da Kuma karshen yanda lameenu ya sama aka kashesa da mota bayan yasan Yana tareda Omar a ranar.
Bata game bayaninta ba Bullet ya soka mata syringe din hannunsa ya sakar mata alluran datafi wadda sukaiwa Aliyah Muni take ta fasa fizga tana fidda jinin ta hanci da Baki.
Lameenu rintse Idanuwansa yayi yanajin abinda Bai taba sanin hakan yake ba sai ayau da a gabansa aka illata rayuwar ‘yarsa.
Tabbas su kasim sun huta da suka tafiyarsu Tim farkon tashin hankalin batareda sun shedar da wannan ranar ba da suke gama kashe junansu akan dukiyar da haryanzu basu sameta ba sun Kuma lalata duniyarsu da lahirarsu akanta
Gashi shi dai yanzu zai barta a Cikin radadi da baqin Cikin zuciya tareda Dana sani mara amfani.
Daqyar ya Bude jajayen Idanuwansa numfashinsa na kokarin tsayawa sbd rashin oxygen ya kalli Mam Bai iya furta komai ba sbd Babu abinda zai iya fada din.
Alluran da Mam ya dago daga hannunsa ya Saka shi lumshe Idanuwansa Yana ganin mutuwar kasim da Jameel a Idanuwansa tareda Jin mummunan danasanin da batada amfani da tsanar kansa akan shine ya fara karya alkwarin amintar SEELAHs sbd shine ya fara kashewa kafin Mam din
Dan haka shima yau layin ya zagayo kansa.
Saukan syringe din yaji a Cikin tsokar wuyansa ruwan na shigewa ahankali har suka gama shigewa.
Bude Idanuwansa yayi da sukai jajir ya zubawa Mam wata rikitacciyar azaba na fara jijjiga jikinsa da karfin gaske jini me yawa na fito masa sedai kasancewan Yana Cikin azabar Ciwo daman Babu Bata lokaci ransa ya fita ya rasu a gurin batareda Mam ya juyo ya kallesa ba.
Mam na ficewa Bullet ya dauki Siyam bayan ya gama goge mata fuskanta ya Kai har bedroom dinta ya kwantar ya fito ya sauko gawar BB Babu wanda ya gansa ya Saka bayan motarsa ya dawo ya tattara gurin Mum Atee na zube qasa tana kallo ya kunnawa dakin wuta ta hanyar kunnawa socket lighter sbd wutar ta fara daga Nan.
Ficewa yayi tareda rufe kofar batareda Saka key ba.
Dayake akwai boysQ da suke kwana a Cikin mansion din can ya tafi yayi kwanciyarsa.
Karfe uku da Rabi wutar tayi Sama batareda an saniba Saida tayi saman aka ganta sbd duka fire alarms din yayi disconnectin nasu Dan haka hankali ya tashi.
A rikice securities suka fara fita da motacin harabar gidan sbd wutar Shima bullet sai alokacin da daman shi yake jira securities suka buga masa sukace maza yazo ya fidda motarsa take ya fito a rikice Yana tambayar lafiya.
Ganin wuta ya nufi motar da sauri ya tayar ya fidda ita da gudu sosai yabar anguwar Dan Kai gawar inda zai Kai.
Yana barin anguwar Yan sandan da Mam ya sanarwa suka kame bullet din take batareda sun jira komaiba suka rufesa da dukan da take ransa ya fita Kuma basusan waye ya kirasu dinba andai kirasu akace zaa wuce da gawa ta anguwa kaza.
Ko kafin Mam ya fito ya bada daman Kiran masu kashe wuta tini fiyeda Rabin Manson din ya kone Kurmus An fiddo Siyam datake kaman gawa ake Saka ran wutan ta Dan daketa ne sai baqin Dake gidan Suma duka an samu fiddo su amma lameenu Kam baa samu fiddosa ba.
Mam yanke jiki yayi ya Fadi Yana ambatar sunan lameenu da matarsa datake ihun Bai ganiba ta dawo Mansion din da dare da niyar kwana da Siyam.
Ayesha na Jin hakan ta yanke jiki ta Fadi sbd tabbas mum Atee din tace mata zata kwana da Siyam
Sedai Mam ya hanata batareda sanin Ayesha dinba Dan haka take itama ta bada cewan Mum Atee tana sashen Dan ta fada mata zata can.
Da Ayesha da Mam take Akai asibiti dasu Dan Basu taimakon gaggawa cikeda tashin hankali da tausayawa.
Da asuba aka gama kashe wutar Saida gari ya fara haske aka fiddo gawar lameenu data mum Atee data tabbata dai tana Cikin.
Take labarin mutuwar tasu ya bazu Cikin tsananin alhini da cewa haqqin ‘yar Omar ne ya kamasa
Wasu Kuma su masa adduar Allah yaji qansa.
Omar a lokacinda ya samu labarin rasuwar rufe kansa yayi a daki a hankali ya fashe da wani irin Kuka Mai tsananin Ciwo da radadin gaske sbd lameenu ma ya fati yabarsu a duniyar Nan Mai wuyar shaani.
Kuka sosai yayi sbd a yanzu cikinsu sun koma sauran su biyu kadai a Cikin su biyar dasukaiwa juna alkwarin rayuwa tare mutuwa kadai zata Raba.
Yaji mutuwar lameenu sosai har Cikin zuciya sbd yasan Allah kadai yasan irin azabar dayasha a Cikin wutar kafin ransa ya fice duk da Yana shakkar rasuwar tasa Amma bayason zargin da haqqi zai hau kansa.
Gabaki dayansu har babbah suka tafi kan gawar Lameenu din sedai Omar na ganin gawar ya kasa boye hawayensa Saida ya tsuguna gaban lameenu yayi Kuka sosai kafin ya tashi.
Anan Akai janazah din mum Atee aka tafi rufeta Shikuma take yasaka Ahmed yayi masa Shirin tafiya Ashlawa sbd binne Lameenu acan kusa da su kasim kaman yanda sukai alkwari da fatan idan duka sun rasu a binnesu a jere Dan haka zai tafi Ashlawan da Bai taba komawa Sai ayanzu.
Suna isa kuwa Babu Bata lokaci Aka Taru dubbin mutane sukai masa sallah aka rufesa sai a Lokacin Omar ya sake durqusawa gaban kabarin su ukun Yana Kukan da Babu abinda yake tinawa idan ba kuruciyarsu da girmansu ba.
Bai kwana Ashlawan ba a ranar ya barota tareda dubbin kewan amininsa uku Yana Jin ya yafewa lameenun duka abinda yayi masa sbd ya same rahamar ubangiji.
Ayesha kuwa tinda ta farfado tana gurin Mum din Jamaal Cikin tsananin damuwa da qunci sbd batada uba Mum Atee ce uwarta da ubanta ga Mam sbd rashin lafiyansa take pa dinsa yayi waje dashi batareda an sanar da Jamaal ba.
Itama Mum din Jamaal batason yasan abinda yake faruwa a yanzu sbd kada hankalinsa ya tashi Dan haka ta boye masa
Siddeeq ma datasan dole zai Gani a labarai ta Saka ya bouewa Jamaal din Dan haka su acan hankalinsu kwance.
Mam yabar qasar so yake sai yagama jinyar da aka fada ya dawo tukuna.
Omar karban Siyam wadda ake Tinanin ta kamu da paralyze sbd shock din rasuwar ya dawo da ita hannunsa tareda daukan mata kwararriyar likata mace Dan ta ringa dubata a gida batareda yakaita asibiti ba hankalinsa yafi kwanciya da Neman mata lafiyan a gida.
***MACAU
MAMUH
128
Bata ci Wani abinci ba sbd hakan
Kawai Sudan kissra da gizzard sauce taci Tasha juice kadan ta goge Baki ta tashi tabar dining din.
Tana fitowa txt ya shigo wayarta tana duba “goodnight wifey, and see you my Halal” kadai Taga ya rubuto Dan haka ta dakata tareda juyowa ahankali ta Kalli kofar dining room din tana Jin Wani Abu me kaman Taga fuskansa Dan fahimtar sakonsa da kyau.
Kaman ya Sani sai ganinsa tayi ya fito dining room din
Da sauri tana hadawa da gudu tayi hanyar sama Shikuma dayake waya ya fito dauka babbah Kuma biyosa yayi sbd tsaro Dan haka baima San da babbah dinba saida ya daga wayar Yana kokarin ficewa yaga babban Yana zaune a palon.
Wani kyakkyawar murmushi ya sake tareda yiwa babban Saida safe da turanci ya fice Yana amsa wayar.
Itama tana hayewa saman Kai tsaye dakinta ta wuce tayi Shirin bacci ta fito palonsu na saman pages a zauna tana Dan kallo tana duba Abu a laptop sbd abincinta ya narke a Cikinta kafin ta kwanta.
Tana zaune Ashley ta hawo saman tana duba wayarta itama tareda farin Cikin aikinta da zata fara fita Suna dawowa daga Macau din.
Itama sai datayo Shirin bacci ta fito suka zauna Suna firar itama tana Dan chatting da yan uwanta yanzu Dake yawan damunta harda son zuwa gurinta Amma ta dakatar da hakan Amma dai tana Basu kudi sosai shiyasa duk suka haukace mata suke binta.
Sun jima sosai a palon kafin suka shige bacci.
Sanyin AC ta rage sosai sbd yau Arfat Ashley ta kawo mata shi ya kwana gurinta tinda tafiya zasuyi gwara ya kwana da mommansa suji dumin juna.
Shigewa bargo tayi tareda rungumesa tana Jin kewan ‘danta tin batai tafiyanba.
Washe gari jirgin yamma zasu bi Dan haka ba rushing hankali kwance ta wuni tareda iyayenta Bata fita koina ba.
Meeting sukai da Dad dinta anan office dinsa na Cikin gidan itada Hafiz da uncle Ahmed harma da Fatmah da James dayake Dan amanarsu Dad din Shima.
Sun jima Suna meeting din kafin suka gama duk akan aikin da kowannensu zaije musamman na Hafiz dayafi Mahimmancin Kuma Shima dai daga karshe da Fatmah din zasu tafi ita Kuma tareda president din kamfanin gaba daya zatai tata tafiyan da James Dan sai Kuma Ashley datake kaman kaucewa barinta tafiya ita kadai da mazan wanda shi kansa Jamaal share maganar tafiyar tata sbd Jin da Ashley din zata tafi ne Amma badan hakan ba Kai tsaye zai sanar Bai bada izinin tafiyarba Kuma Babu wanda ya isa ya tsallake hakan.
Babbah kaman zai Saka mata aljanun dubiya haka yakeji Amman sanin zataiwa Jamaal Nisa ne ya sakasa Jin nutsuwa da farin Cikin tafiyar daga baya musamman daya ringa nanatawa Ashley karsu dawo saita huta Kona kwana biyu ne bayan aikin sbd kada ta dawo Nan taci gaba da fita aiki batareda ta hutaba.
Karfe 5 na yamma suka fito Hafiz ne da Uncle Ahmed tareda Arfat suka rakasu har airport Cikin wasu lafiyayyun black Rolls Royce phantom.
Suna isa airport Ta rungume Arfat a jikinta tareda kissing gashinsa da gefen fuskansa harma da tsakiyar kansa tana cewa
“My love mommah zatayi missing Dinka,
I Love you Son”
Kissing gefen fuskanta yayi Yana Dan lafewa a jikinta tareda Yin shiru Yana son binta Amma bai Saba rigima ba Dan haka Hafiz Cikin kulawa da tarairaya ya karbesa Yana kwantar dashi jikinsa Yana fada masa maganganu masu dadin da suka sakasa sakin dariya Yana maqale Hafiz din.
Jirginsu karfe 7 na daren ya tashi shi kuwa Jamaal nasa tin safe yabar kasar.
Duk wannan lokacin Mam yayi shiru ne sbd yasan Babu abinda zai warware auren ‘dansa kaman yanda yasan a yanzu bazasu bada matar ba Dan haka kaman yanda ya Saba baya komai da garaje Shima lokaci ya bawa Omar da Babbah su gama borinsu Amma auren ya dauru rabuwarsa sai mutuwa,
Kodai Wani daga maauratan ne ya rasu kokuwa da kansa ya aika Wani daga Cikin masu jiran mutuwar auren haduwa da malaikun tambayar kabari.
Dan hakama baya qasar yayi tafiya kusan wata daya sedai Yana can labarin daya riskesane ya sakasa dawowa ba Kai tsaye sbd lameenu daya tashi bayan yasan alluran dayake masa ta kama jikinsa warwarewan jikinsa ba kusa ba.
Shikuwa lameenu qarfin hali da taurin zuciya me tsananin gaske ya Saka ya fara warwakewa baima gama sakewa ba jikin nasa yafara karfin halin magana ya Saka Akira masa BB sedai Koda su BB din suka taho da labarin da suka wayi gari dashi safiyar yau din suka taho masa na rasuwar Ameeenatun datake asibitin mahaukata wadda duk yanda sukaso samun Damar ganinta tinda wannan AM jden din ta bayyana sun kasa samun Damar Dan haka tana rasuwa sukasan dole zaa Nema danginta Dan Basu gawarta.
Su BB na gama sanar da lameenu rasuwar rawa jikinsa ya fara Yana Neman rikicewa sedai bazai yadda ya sake komawa kwance ba batareda yaga gawar wannan Ameeenatou din da Idanuwansa ba Dan haka a yanda yake yace a kaisa asibitin yanason ganin gawar.
BB ne da bullet suka bisa da motarsu tasa motar Tana gaba driver na jansa.
Idan yace zuciyarsa ba tsallen tashin hankali da matsanancin tsoro take Ciki ba to tabbas yayi karya me girma.
Hannuwansa har Wani irin rawa sukeyi sosai kaman yanda jininsa ke rawa Amma ya hana kansa fidda tashin hankalinsa.
Kafin su isa asibitin tini bullet ya sanar da Mam abinda yake faruwa Dan haka daga airport Kai tsaye asibiti shima yace a nufa dashi.
Ya Riga su isa Dan haka Yana isa shine ya fara samun Damar gawar Aliyah datai munin da shi kansa kallo daya yayi mata ya dauke Idanuwansa sbd yanda ta koma kaman qwarangwal sbd mummunan rama da azabar data gama kone duka Wani jininta da tsokar jikinta ta allurai da ake banka mata na masifaffun qwayoyin da suka wuce hankali.
Duk rubuce rubucen da zaayi anyi kafin isowarsu lameenu an basa gawar a ambulance ya wuce da ita gida inda kafin ya isa tini yan jarida Suna mansions din biyu Suna jiransu wanda bullet ne me wannan aikin.
Lameenu na isa asibitin a zauce ya sake juyowa bayan samun labarin waye ya dauko gawar.
Yana isa take Taron Yan jarida suka sufesa tako Ina Suna jeho masa tambayoyin da suka sakasa kusan samun bugawan zuciya da sauri ya dafe kirjinsa Yana Jin attack na kokarin kamasa.
Sake jeho masa tambayar Akai wadda ta Saka BB zamewa daga cikin Taron Yana hada zufa sbd da alama abubuwa sun fita a Lokacinda basa tsammani.
“Alh lameenu seelah shin da gaske ne Kaine kake bibiyar rayuwar ‘yar Omar jaden Ameeenatou jden wanda ya hakan ne ya kawo rabuwar familyn biyu,
Sbd ankama maaikatan asibitin datai zama wainda suka bada tabbacin Kaine kake Basu alluran d suke mata har haukanta tayi tsanani,
Sannan Audio na maganarka da Dr Dee wanda kuke maganar yaci gaba da aikin dayake Yi karshe yanzu an tabbatarda kashesa Akai ba mutuwar da ake tinanin yayi bace,
Meye ne gaskiyar wannan maganganun??
Shin gaskia ne ko kanada abinda zaka fada Akai??
Jiri ne yafara diban lameenun sbd haka securities ne take suka fara korar Yan jaridar Dan shigar dashi gida.
Yana shiga da sauri ‘yarsa daya data rage masa siyam tayi saurin taresa tana karesa daga hotinansu da ake dauka tana riqe hawayenta sbd radadin da zuciyarta ke make harya wuce abinda zuciyarta zata iya dauka.
Suna shiga Kai tsaye gawar datake shimfide a harabar gidan ya dosa kafafunsa na kasa daukansa kaman zai zauce yake Jin kansa da kwakwalwansa.
Kafin ya iso kan gawar Mam dayake tsaye tareda duka familyn SEELAHs din ya Bude gawar wadda ta tashi daga Aliyah ta koma wata halittar daban.
Duk Mai imanin daya kalli gawar Aliyan sai yaji firgita da tsananin tsoron Allah ya kamasa tareda hawayen tausayi me tsananin gaske Dan haka kallo daya Ayesha da siyam sukaiwa gawar suka zube qasa gwiwoyinsu na sarewa Cikin tsananin tashin hankali da Kuka Mai tsananin gaske.
Mum Sarat kuwa kallo daya tayiwa gawar ta tabbatarda Aliyah ce Dan haka bugawa daya zuciyarta tayi take zuciyarta ta buga a gurin.
Lameenu ma zuciyarsa kusan bugawan tayi sbd yanke jiki yayi ya Fadi a gurin baya ganin komai bayajin komai.
Take Mam ya ce a daukesa ayi Ciki dashi Cikin bayyanarda tsananin damuwa da tashin hankalinsa.
Mum Sarat kuwa Saida aka tabata aka gane zuciyarta ta buga a gurin.
Da sauri aka Nemo likita wanda ya iso Mansion din Yana dubata ya tabbatar musu da ta rasu.
Take gabaki daya mansion din suka qarasa shigewa Cikin mummunan tashin hankalin daya girgixa mutane.
Lameenu take ya fice hayyacinsa ya koma abin tausayi sbd numfashin da baya iya ja ma da kansa saida oxygen wanda oxygen din kansa ba lafiyayye bane sbd Mam so yake ya gama da case din lameenu kwata kwata kafin dawowan Jamaal yasan shine ya qara daukan Wani ran.
Dr Aleena da familyn jdens gabaki dayansu Saida suka halarto SEELAHs mansion din sbd janazah din mum Sarah da Aliyah wanda aka yanke shawaran Yi ba sai an kwana ba.
Lameenu yanaji Yana Gani daga kwance Mam ya Saka Akai janazah din yarsa dayafi so fiyeda komai tareda matarsa batareda shi ba
wanda yayi ajalinsu shine yake karban gaisuwan rasuwarsu.
Tashin hankalin da SEELAHs suke Ciki ya Saka Yan jarida dakatawa sbd Babu wanda Bai girgixa da wannan rashin daya samesu lokaci daya ba da Kuma yanda Akai Aliyah take asibitin batareda sanin iyayenta ba.
Zuwa dare BB ya gama hada duk abinda zai buqata Dan barin qasar gabaki daya ya bace sbd yasan dole akwai abinda yake faruwa a boye Dan kuwa Mam yasan Wani abin da lameenu yayi ya masa hakan Dan ko zai mutu ya dawo yasan wannan hukuncin Mam ne yakewa lam kisan mummuqe.
Bullet dayasan Shirin BB tini ya sanarwa Mam
Mam ya sanar dashi abinda yakeso.
Karfe 9 na dare bayan Yan zaman gaisuwan duka sun watse mansions din sunyi tsit motar bullet ta Sako Kai Cikin mansion din lameenu yayi parking ya wuce ciki sbd securities basa hanasu sunsan matsayinsu sosai a gurin uwayen gidan.
Office din lameenu ya isa ya Bude sbd Mam daya fada masa code.
Yana Cikin office din karfe dayan dare ta buga koina ya sake daukan shiru Dan haka ya fito ya nufo motarsa ya dauko BB Dake kwance a Ciki a sume.
Cikin office din ya kawosa tareda zaune dashi a kujera ya daure hannuwansa.
Wayarsa ya fidda zai kira Mam sai ga Mam din ya Bude kofar office din ya shigo Mum Atee daya Saka ta biyosa tana banyansa suka shigo.
Rufe kofar yayi bayan sun shigo
Kallan bullet yayi
take bullet yasan abinda zaiyi ya juya ya fice.
Kai tsaye sama ya nufa inda bedroom din lameenu yake kwance kaman Wanda yayi shekara ashirin Yana jinya.
Babu Imani ko kadan a ran bullet ya daukesa cak bayan ya fizge oxygen dayake hancinsa ya sauko dashi.
Duka Mansion din Babu kowa daga lameenu din sai siyam sai Yan uwan mum Sarah su biyu Dake kusa sauran duka Suna nesa Basu isoba sai gobe Dan haka duk sunyi bacci Banda Siyam data kasa ko kwanciya sbd quncin datake Ciki
Dan haka tasowa ma tayi Dan tafiya sake dubo mahaifinta.
MAMUH
128
Zuba masa Idanuwanta tayi tana kallan mugun sauyin da yayi wanda ta fara fahimtar duk ka kwana biyu batareda ka gansa ba Saiya sauya Maka musamman daga kasar daya fito sanyine zalla yake cikinsa Dan haka haryayi tafiyar yayo Nan Rana Bata sauka jikinsa ba Dan haka sauyinsa yake a bayyane Cikin Wani lafiyayyan Hutu da koyaushe yake nunawa a jikinsa yake kallanta yana Jin gabaki daya jikinsa na mutuwa da ganinta kadai.
Fararen cinyoyinta sake bayyane ya saukar da Idanuwansa Yana musu Wani kallo kafin yayo sama da Idanuwansa ya Kalli wuyanta zuwa kirjinta Dake daure da towel din kalarsa tayi kala daya da fatar jikinta sake daukan Idanuwansa.
Mamakine da kasa gasgatawa ya sakata kasa motsawa tana kallansa Saida ya motsa ya miqe ahankali Yana dosota tayi saurin juyawa ta Kalli gurin balcony datasan Ashley na gurin Kila Taga Bata ganta ba da sauri tayi baya tana Bude Baki zata kira sunan Ashley da Dan sautin dayafi na farko sedai isowansa gabanta tareda riqo qugunta ya janyota gabansa har Saida kirjinta ya hadu da nasa ya jefe ta da Wani kallo jikinsa na mutuwa gabaki dayansa da qamshinta dayake shiga hancinsa Yana.
Zamewa tayi daga jikinsa tana yin baya batareda ya saki qugunta daya riqe da hannuwansa Yana kallanta har lokacin Saida yaga taqi yadda ta tsaya ya Bude Baki Baki a kasalance yace
“How have you been my Halal?
Did you miss you me??
Ni nayi missing naki shiyasa na biyoki coz bazan iya tafiya batareda Nazo naga wifey na ba”
Matsota yayi jikinsa sosai Yana sake hade kirjinsu guri daya Yana kallan fuskanta ya dago hannunsa daya Yana shafa fatar wuyanta dayake daukan hankalinsa yayi kasa sosai da murya Yana cewa
“Uhmmm??
Bazaki Bude bakin ba yau ko baqan maganar inason ji sbd naji muryan Ameeenatun Jamaal,
Menene ma sunan da babbah yake cewa?ammmm…budurwan Babbah right??
Yau muryan budurwan Jamaal nakeson ji Bata babbah ba
Energy nake buqatan samu daga muryan…” Ya qarasa Yana Kai fuskansa ya Saka cikin wuyanta Yana shaqar numfashin da qamshinta Cikin nutsuwa da Wani energy din dayake samu kuwa da gaske.
Turesa ta daga hannu zatayi ya riqe hannun da hannunsa daya Yana Dora hannun kan kirjinsa sautin zuciyarsa Yana lumshe Idanuwansa sbd Dora hancinsa daidai inda ta shafa turarenta a wuyanta sbd Wani caji da energy dayaji Yana samu.
Bakinsa ya Dora a kunnenta lips dinsa suka shafi fatar kunnenta ya sakar mata numfashinsa me dumi da qamshinsa da sauti me cakewa yace
“JAMAAL na son AMEEENATOUN ASHLEY”
Bude Idanuwanta tayi ahankali sbd Jin abinda ya fada wanda yake hade da tsokana Dan tasan itace take fadan hakan lokacin datake a juye tinda ta Gani Kuma Ashley ta fada mata.
Bude Baki tayi Cikin karfin hali sbd hannuwansa Dake yawo a wuyanta Yana mata shafar datake sakata Jin Wani sanyi Yana buso mata daga balcony zuwa Cikin palon.
Da qanqantaccen sauti tace
“Ameeenatou yanzu Bata son Jamaal…… Mannata daya sake Yi kirjinsa da karfi suna mannuwa sosai tareda Saka harshensa ya lasa lips dinta ya Saka zancenta katsewa tana dago Idanuwanta ta masa wani kallan daya Saka duka hakurinsa tsiyayewa ya mata Wani kallan Yana cewa
“Kisa zakiyi a Macau???
Maganar ta sake sakata dagowa tai masa Wani kallan daya sake kashesa Yana zagayeta da hannunsa daya sosai Yana kamo fuskanta da dayan ya hade fuskarsu guri daya Yana goga hancinsa da nata Cikin kokarin riqe kansa da abinda yake ji sbd bazai taba yimata dole ba zai bita ahankali har saita amshesa.
Yanda yake goga hancinsa da nata ya sakata sake Bude Baki batareda ta saniba ta sake maimaita masa abinda ta fada.
Bude Idanuwansa yayi ya Kalli bakin da yayi maganar kafin Cikin sautin daya tayar da duka tsigar jikinta a Cikin kunnenta ya furta mata
“JAMAAL ya Dade da sanin sirrin zuciyar Ameeenatou tin Bata Cikin kanta….
Yana gama fada ya Dora bakinsa akan nata ya kama lips dinta yayi musu wata lafiyayyan sanyayyan tsotsa kafin ya saki ya Saka harshensa Cikin bakinta y kamo nata harshensa Yana fara mata wata tsotsan data sakata qanqamesa tana Jin zuciyarta na Neman dago mata abinda take dannewa gameda Asalin son datake masa Tim na farko sbd taqi yaddawarwa kanta shine wanda asalin wanda zuciyarta tafara Gani da so ba Haroon ba.
Yanda yake bata Wani asalin French kiss Yana zagayeta da hannuwansa tareda mannota jikinsa sosai Yana Jin kirjinta Suna tokale kirjinsa Suna Neman rabasa da numfashinsa.
Daukanta yayi cak tareda dorata akan wata luxury console Dake gurin ya zaunar da ita har Lokacin bakinsa Yana Cikin nata Yana mata abinda ya rikitar da zuciyarta gabaki daya tana kasa tinanin komai bayan na ranar data fara ganinsa da abinda take ji akansa.
Towel dinta ya Dora hannu Akai ya warware tayi saurin dafewa sbd babu komai jikinta.
Daqyar ya Bude Idanuwansa da sauka sauya sosai yayi mata Wani fitinannen kallo itama Bude Idanuwanta tayi Amma ta kasa kallansa sedai zuciyarta Dake bugawa da karfi.
Da Wani shakakken sautin daya sakata rintse ido ahankali ya furta
“Ameeenatouhh…..
Mutuwa hannuwanta da duka gabban jikinta sukai wanda ya basa Damar janye hannunta Yana janye towel din zuwa qugunta
Take numfashinsa yayi daukewan wucin gadin abinda jajayen Idanuwansa suka sauka Akai.
Rungumeta yayi ahankali tareda qanqameta jikinsa Yana kokarin Hana numfashinsa barin kirjinsa sbd abinda yakejin Yana Neman Faso zuciyarsa.
Ita Kanta numfashin nata Neman daukewa yakeyi musamman daya dagota ya kansa a tsakiyar kirjinta Yana sauke Wani irin numfashi me tada gashin jiki Yana mata wata irin shafa da salon daya kusan sumar da ita take tafara Neman guduwa sbd kanta bazai dauki abinda takeji ba.
Bai iya sakinta ba Wani shegen salo yakeyi a kirjinta dayake Neman kunce masa duka notikan Kai Dan haka ya Maida bakinsa Cikin nata sbd su samu numfashinsu da hankalinsu ya dawo daidai sbd bugun zuciyarta dayaji Yana haurawa a amtsayinsa na likita yasan tana buqatan sassaucin bugun Dan haka yafara mata sanyayyan tsotsa Yana sake shigarda ita jikinsa sosai.
Batareda saninta ba ta qanqamesa ta a Jan numfashinta daya fara daidaituwa tana Jin kissing dinsa har Cikin kanta da duka gangar jikinta.
Gaba daya ya kunnu da buqatarta amma kasancewan inda suke ne ya sakasa dannewa ya saketa ahankali Yan shafa bayanta ya rungumeta jikinta Yana sauke ajiyan zuciya masu sanyi da rashin karfi.
Tsawon mintina ahakan Saida dukkaninsu numfashinsu ya dawo daidai tukuna ya dagota daga jikinsa ya kamo towel din ya mayar mata a kirjinta tareda daura mata Yana dagowa ya kalleta ita Kuma ta kasa kallansa sai hannu data Dora ta dafe towel din a kirjinta sbd ya kasa iya daura mata.
Sauko da ita yayi Yana riqe da hannunta har bakin kofar bedroom ya kalleta Cikin kulawa yace ta shirya tazo zai fada mata Wani Abu ne.
Shigewa tayi tareda wucewa gefenta ba ganinta zaiyiba sbd bedroom din Babu kofa sbd kaman suite ne ba kofa sbd kusan dai duka daki dayane ake masa tsarin kaman Palo da bedroom Amma dayake na maaurata ne Shirin gayu da waye kawai Akai masa ba buqatan kofa.
Bata Saka bra idan zatai Shirin bacci amma sbd zata fito din ya sakata Saka bra kafin ta Saka underwear ta Sako Riga da wando masu Dan kauri da hula ta fito tana riqesa wayarta datakeson Kiran Ashley taji abinda yake faruwa da inda ta fice ta tafi.
Tana fito Yana tsaye Bai zaunaba Shima wayar yakeyi Amma da yaren french da batasan me yake fada ba Kuma da Siddeeq ne yake wayar.
Bai ajiye wayarba hannunta kadai ya kama ya jata zuwa kofa ya Bude kofar dakin suka fice tana kokarin kwacewa Amma Bai ma aje wayarba bare ya bata daman maganar son ya saketa datake son fada gashi tana shakkar magana muryanta ya fita sbd batasaniba ko da Dad dinta ne yake wayar sbd so da daman sukan Yi magana da yaren french.
Dakin daki biyu ne tak a tsakanin dakinsu da dakin daya Bude suka shige wanda take tinanin nasa ne kenan.
Faduwa gabanta yayi lokacinda ya rufe dakin Yana isa bakin inda breeze Dadi yake shigowa yana cigaba da wayar.
Har lokacin hannunsa na Cikin nata yayi nata Wani lafiyayyan kyakkyawar riqo ya sarqe yatsun hannunsu.
Gama wayar yayi ya kashe wayarsa gabaki daya tareda ajiyewa a inda baisan ma Ina ya Dora ba ya kalleta da Idanuwansa da suka dawo daidai kaman Babu abinda ya faru a tsakaninsu mintina qalilan da suka wuce.
Murmushi me sanyi da kyau ya sakar mata Yana kallan yanda ta Dan kame fuska tana maganar komawa zatayi ya saketa.
Zaren dayeke gaban rigar jikinta ya kama ya janyota da karfi ta Fado jikinsa yace
“Ko me kikayi Jamaal Seelah zai ci gaba da kamuwa da Ameeenatou jden so just chill baby….
Ya qarasa zancen Yana mata Wani murmushin duminsa dayake sauka a kirjinta.
Kissing goshinta yayi kafin ya saketa ya rufe dakinsa tareda wucewa ciki Dan wanka yayi Shirin bacci shima.
Ashley da Siddeeq kuwa Dake gurin hutawar galaxy din Suna ciye ciyensu hankali kwance wayar Jamaal din ce ta Saka siddeeq kama Wani dakin kusa Dana Ashley sbd anriga anbar mata wannan yanzu ita daya ya Kuma sanar dashi bayason damuwar komai na business a tsayar dashi hutawa zaiyi dakyau.
Jin hakan Ashley ta sake jikinta Suna sake bajewa Basu da niyar barin gurin sai tsakar dare sosai sbd yanzu ne ma mutane ke abinda yake gabansu.
A balcony tayi zamanta tana cigaba da Kiran Ashley kaman masifa taqi denawa ita kuwa Ashley tinda Jamaal din yazo ta fice ta kashe wayarta Dan tasan zaayi hakan.
Kiran wayar take cigaba dayi gashi kusan karfe dayan dare ne Amma kaman ba dare ba Koina hasken burgewa ne a zagaye da galaxy din gashi a sama suke sosai Dan haka hasken kawai suke Gani basa Wani ganin mutane sosai.
Ahankali yazo ta bayanta ya rankwafo Ya ziro kansa Cikin wuyanta kafin yayi maganar komai qamshinsa ne yayiwa hancinta kyakkyawar shigar data sakata juyowa daidai fuskansa na kawowa Kai tsaye hancinsu ya hade tayi saurin janyewa ya tareta Cikin sanyi da nutsuwan ya Hana hakan Yana dawo da fuskan tata Suna sake hadewa Yana Dan lumshe Idanuwansa,..Allah ne kadai yasan irin yanda yake jinta a ransa da jininsa.
Bude Idanuwansa yayi ya zuba mata su ahakan batareda yace mata komaiba.
MAMUH
129
Assalamu alaikum… Welcome all. Dalilin group din nan shine, muna so mu samu kasuwa da zaka tallata kayanka ka kuma siya kaya in sha Allah.
Akwai tsare tsaren da mukayi ga masu kananun business da kuma wadanda basu ma fara ba.
Ya zaki tallata kasuwar ki?
Wanne irin abu ne ya kamata ki fara saidawa da jari kadan?
Ya ake amfani da social media a samu kasuwa? Da sauran su
Zamu gayyato wasu daga cikin masana akan harkar wanda suyi mana bayanin yaya sukayi? Kalubale da sauran su.
Bayan nan akwai wanda za koya mana business ga wandanda ke da shaawar farawa.
Daga karshe wanda akayi verifying business din su zasu samu membership da zasu dinga tallata kayan su, zamuyi musu business logo da flyer idan basu da shi, sannan zamu tayasu tallata kayan su da sauran su.
Idan kina bukatar register din kasuwancin ki, ki samu slot din farko farko sai kiyi ma daya daga cikin admins din magana.
Motsawa tayi tareda janyewa ahankali tana Bude bakinta da muryanta Mai nutsuwa Kai tsaye tace
“Ina buqatan tafiya”
Baice komaiba ya zagayo a hankali ya zauna gefenta tareda shiga jikinta sosai ya kama hannunta daya ya hade da nasa Cikin nutsuwa tareda sarqe hannun nasu Yana kallan sararin sama da Wani ni’imtaccen iska yake kadowa daga garesa Yana daga dogayen curtains din Dake balcony din har Suna zuwa inda suke zaunen a sararin samaniya.
Kwantar da kansa yayi a hankali kan jikinta Yana shaqar iskan dayake hade da qamshinta ya lumshe Idanuwansa ya Bude Baki ahankali yace
“I’m sorry,but I can’t,wifey”
Kallansa ta Dan juyo tayi a taqaice tana janyewa daga jikinta dayake kwance tace
“Aikuwa Kaine da sorry coz Nima I can’t,bazan iya…….
Hannunsa ya Dora akan bakinta ya hanata qarasa maganar Yana kallan fuskanta Cikin Dan hasken da galaxy din yake gabaki daya zagaye dashi dayake Dan hasko musu sbd komai na wutar balcony din Dama palonsa harda dakin gabaki daya a kashe yake sai Dan haske kadan da iya sune suke iya Gani ko amfanuwa dashi sbd qanqancin hasken.
Hannunta ta Saka akan nasa ta janye ahankali tana son sake magana ya sake zagayota da da hannunsa daya ya matseta jikinsa Yana girgixa mata Kai a natse da rashin son magana sbd jikinsa dayake mace.
Bayason doguwar magana sbd Babu abinda yake ji a jikinsa bayan kasala da tsananin buqatanta Amma Kuma kaman yanda yayi alkawari bazai taba takurata ba ko mata dole sbd son dayake mata tamkar azabace gareta idan ya sake maidata cikakkiyar macensa batareda yarda ko amincewanta ba Dan haka yake kokarin controlling kansa.
Miqewa tayi tana kokarin daukan wayarta Dake gefenta ajiye ya kama hannunta tareda dagowa ya kalleta da Idanuwansa da suka sauya Yana sake Danne kansa Cikin nutsuwa da sanyi.
Janyota yayi ya dawo da ita kan kafafunsa ta fado zaune Ya zagayo qugunta da hannunsa daya Yana Kai dayan fuskanta Yana shafawa ahankali Cikin nutsuwa da zazzafar sonta dayake cin zuciyarsa.
Qamshinta ne ya bugo hancinsa ya shaqa Yana lumshe Ido ahankali Yana sake motsota jikinsa sosai kirjinsu ya hade guri daya Yana sake zagayota qamshinta na shigarsa da kyau Yana karya duk Wani karfin hali da kuzarinsa.
Gefen fuskanta ya sake shafawa Yana son Bude Baki ya sanar da ita irin son dayake mata Amma Kuma bakin bazai iya fadar asalin abinda yake ji ba
Daqyar ya Bude Baki Cikin murya me tsananin taushi da yin qasa ya hade goshinsa da nata Ya shafa hancinta da nasa alam kira kafin yace
“Abinda nakeji bakina bazai iya fadansa ba,Yaya zanyi?
Please zaki Bude min zuciyarki na San rage abinda nake ji??
Dago fararen Idanuwanta tayi ahankali ta kallesa sedai Idanuwansu na shiga Cikin na juna ta dauke nata tana sauke numfashin da duminsa ya dokesa ya rufe Idanuwansa Yana matseta jikinsa da babu Riga daman dogon wandon bacci ne kadai ya Sako silk farar lafiyayyar fatarsa tana daukan Idanuwanta shiyasa take matse data gudu daga dakin.
Qamshinsa ne yake shigar mata hanci itama Yana zuwa Cikin kanta da tinaninta Yana yamutso mata komai da komai harda wasu tinanikansa data manta a Lokacin ciwonta.
A fuskanta ya sauke zazzafan numfashi me sanyi Yana sake qanqameta jikinsa a kasalance ya ambaci sunanta Cikin sanyi da nutsuwa Yana hade tafin hannunsa da nata Cikin so Mai sanyi da kauna Mai qarfi.
Lumshe fararen Idanuwanta tayi ahankali wanda tayi hakan daidai akan Idanuwansa.
Wani shauqinta ne ya sake mamayesa ya sake hade fuskansu guri daya lips dinsa na gogan nata ya Bude Baki ya sakar mata iskar bakinsa Mai cikeda qamshin Aesop mouthwash ta shaqa ahankali tana Jan Wani sanyayyan numfashi tana Dan qanqame hannunsa dayake shiga Cikin rigarta Cikin sanyi da nutsuwa sannan ya Bude Baki yace
“Ameeenatou Omar Jaden bazan taba Dena sonki ba so please ki Dena azabar da zuciyana,
I don’t know when and how hakan ya faru Dani but I just can’t do without you my Halal,
Bakyajin komai Dani??
Please Lady AM say something…
Yanda yake kalaman lips dinsa na gogan nata hakama hannunsa daya na tafiya Cikin rigarta ya Saka gabaki dayanta Jin zazzafan zazzabi na Neman kamata
Batareda ta sani ba ta qanqamesa tana sauke masa Wani numfashi Mai dumin gaske a wuyansa batareda tasan tayi hakan ba shi kuwa gabaki daya Wani zafin jiki ne ya rufesa Yana rasa control dinsa sbd ba qaramin kunnuwa yayi da hakan ba ya hade bakinsu Dake kusa kawai Yana sake matseta jikinsa daga zaunen datake a kafafunsa.
Kissing din da Bai taba mata ba yafara mata Cikin tsananin sonta da shi kadaine yake rabasa da hankalinsa yana zagayeta da kyau sbd bawa kansu daman shiga jikin juna da kyau.
Wata irin zuqa yayiwa bakinta Yana sake fita hayyacinsa Yana cigaba da tsotsan duk Wani Dadi dayake ji a Cikin bakinta.
Qanqamesa tayi tana Jin tsananin tsoron rikicewansa Cikin sanyi sbd batada ma ta hanyar kwace kanta sbd irin lafiyayyan rikon da yayi mata Yana mata wannan Shan.
Hannuwansa ya Saka batareda ya saki bakinta ba ya fara warware rigarta Yana zarewa harya zareta gabaki daya yayi wurgi da ita gefe Ya dago Idanuwansa da sukai jajir ya Kalli farar strapless bra din datake jikinta wadda sbd rashin hannunta ya Saka kusan saman kirjinta a Bude suke kame tsam a Cikin bra din farare tas suna Neman rabasa da hankalinsa kwata kwata wanda ya rage masa a Lokacin.
Mannota yayi kirjinsa da Babu Riga suka hade itama bra dinne kadai a jikinta take fatarsa da tata suka hade a tare suka sauke Wani malalacin numfashin daya sakasa miqa hannuwansa bayanta ya balla hook na bra dinta tareda sakewa Yana kallo da Idanuwansa da sukai jajir bra din ta sauka daga kirjinta wanda ya sakata hade kirjinta da nasa Cikin sauri ta qanqamesa sbd kada yaci gaba da yiwa jikin nata kallan dayake sake gigitata.
Haduwan kirjinta da babu komai da nasa ma da Babu koman ya Saka dukkaninsu samun shock ya budewansa a galabaice Ya kalleta sedai taqi barinsa ganin fuskanta.
Wani sanyi ne ya Huro musu ta sake qanqamesa sbd a sararin iska suke.
Cikin galabaitaccen sautin da yayi qasa sosai ya furta
“Ameeenatou please…..”
Dagota yayi daga jikinsa Yana Kai bakinsa wuyanta yafara Dora mata lafiyayyun kiss masu sanyi da tada tsikar jiki Yana gasa jikinta da numfashinsa masu dumi tana qarasa mutuwa a jikinsa.
Gangarowa yayi kan kirjinta Yana sauya salon wasarsa zuwa me girman data girmi tinaninta sbd rawar da jikinta ya dauka take na salon dayake Yi a kirjinta Yana Neman rabata da numfashinta.
Yanda take zaune kan qafafunsa Suna facing juna ya basa daman shigar da ita jikinsa da kyau Yana yamutso duk wani kwanciyar hankalinsu Cikin fitinannun salon daya Saka numfashinsu fara daga sauti.
Tsotsan dayake mata yasaka numfashinta fita da sauti tana sake mace masa Yana cigaba daya yanda yakeso da ita.
Hannuwanta ne suka zagayosa a lokacinda ya sake cusa kansa kirjinta take hakan ya basa daman sake maidata cikakkiyar macensa a karo na biyi Cikin cikakkiyar hankalinta.
Tashi yayi da ita a jikinsa ya kwantar a lafiyayyar shimfidar Dake balcony din me taushi da pillows a zube Yana kallan fuskanta da Idanuwanta suke a rufe.
Ta bayanta ya Kwanta ya rungumota jikinsa ya matse Yana Dora hannuwansa a kirjinta ya sake shigewa jikinta sosai Yana Dora mata kiss masu sanyi a fatar bayanta Dake Bude tin daga sama har tsakiyar bayan yake jero mata kisses din tana dauke numfashi kaman zai bar jikinta.
Birkitota yayi Yana rabata da sauran abinda yake jikinta ahankali Cikin sanyi da nutsuwa duk da notikan kansa a kunce suke gaba daya Amma bazai taba zuwar mata a haukace ba yanason komai ya ratsata Cikin sanyi da nutsuwa ta yanda zata tantance yanayinda zasu shiga ta San mijinta dakyau Kuma love din da zasuyi making ya zauna mata a Kai sbd na farkonsu shine kadai yake Cikin zuciyarsa kaman rubutun dutse Dan bazai taba mantawa ba Dan haka itama a yanzu damanta ne na sanin lokacinda mijinta ya maidata mace.
Tattausan abin rufa me kauri da laushin gaske ya dauko musu ya rufe mata Rabin jikinta kafin ya shiga duvet din Yana hada jikinta da nasa tareda daukanta ya Dora saman jikinsa Yana zagayeta da hannunsa daya dayan hannun kuwa fuskanta ya kamo tareda dago tasa ya hade bakinsu wannan karan kaman Suna jiran juna tare suka fara kissing juna wanda ya kashesa gaba dayansa Dan haka Bai saki bakinta ba ya juyar da ita qasa Yana ci gaba da tsotsan bakinta Cikin kwarewa da sonta dayake weak point dinsa.
Hannuwansa sarqe suke da nata Yana sake bin jikinta da kisses dinsa masu zafi da dumi a lokaci daya ita Kuma tana sake mutuwa zuciyarta na fita daga control dinta akan abinda take ji akansa Dan haka hawaye masu dumi ne suka gangaro Idanuwanta Dake rufe tana Jinsa koina a zuciyarta da gangar jikinta harma da ruhinta.
Iska me sanyin niiman daren Yana buso musu a balcony din ya dauki hanyar rabata da Yan matancin datake cikinsa Cikin kokarin controlling kansa daya kunce sbd samun kansa a matakin da Bai taba tinanin zai sake samun kansa ba sbd jinta kaman a ranar zai fara maidata mace.
Wata irin azaba me qarfin gaske da sanyi ce taji tana ratsata ta fashe da Kuka Mai qarfi tana kokarin janyewa Amma Kuma ba Damar hakan sbd gabaki daya ya sauya daga Jamaal zuwa Wani cikakken namijinsa Dan babu abinda zai hanasa qarasa ratsa matarsa a Lokacin Dan haka bakinsa ya Saka Cikin nata Yana rufeta da Wani kiss me sanyi da qarasa gigicewa tana rawar jiki sedai Kuma kissing din dayake mata yana Bata Damar tabbatarda cikakken yanayin da suke Ciki ne komai Yana shiga kanta Cikin gigitata da Wani zazzafan yanayin da tabbas bazata iya mantawaba.
Yana fara asalin komai ta kasa riqe azabar datake ji tafara Kuka tana qanqamesa Cikin Kuka da Kuma abinda takeji tana rokonsa Amma Sam Babu abinda yakejin a duniyar.
A balcony ya Gina musu sabuwar tarihin rayuwarsu me tsayawa a Rai da qarfin gaske sbd duk azabar datasha Babu abinda yayi wanda Bai tabbatarda ya tsaya mata a zuciya da Rai ba harma da Kai Dan haka ya janyota jikinsa ya rumgume Cikin farin duvet din dasuke rufe dashi bayan wanda suka qara akan shimfidar gurin.
Ajiyan zuciya me sanyi da nutsuwan gaske ya sauke ahankali Yana sake rungumeta jikinsa da babu komai Yana lumshe Idanuwansa da suke a Ciki Ciki Yana Jin kaman zai fasa zuciyarsa akan abinda yake ji gameda ita wanda ya tabbatarda babbar jarabawa ce Allah ya jarabcesa da sonta fiyeda komai na duniyar Nan,
Bayan Mum dinsa da gudan jininsa ARFAT ya rasa abinda yakeso fiyeda ita Dan harjin yayi Idanuwansa na Tara ruwan daya rasa tayaya zaiyi da zuciyarsa akantaba.
MAMUH
131
Dagowa tayi tai masa Wani kallo da fararen Idanuwanta zatai magana Jin hannunsa Cikin wuyanta yayi mata wata irin shafa ya sakata fasawa tana kalla sauya kallanta garesu zuwa me Sirki da kaman harara.
Wani Mayen murmushi ya sake kallan Yana tsananin burgesa ya sake shafa gefen fuskan Yana cewa
“Ina buqatan wannan kallan again”
“Wane kallan?? Ta tambaya tana Dora hannunta akan hannunsa dayake yawo Cikin wuyanta zuwa kirjinta da Wani irin salon Dake Neman sakar mata zafin jiki Dan dakatar dashi.
Hannunta data Dora akan nasa din tsayar dashi yakai bakinsa yayi kissing Cikin sanyi tareda aika mata Wani kallo bayan ya dago yana juyar da ita ya rungumota ta baya Yana cewa
“Measurements naki Babu wanda bansaniba do you know that???
Girgixa Kai tayi tana cewa
“Tayaya??
Zuro kansa yayi wuyanta yayi kissing bayan wuyanta da gefen wuyan tukuna Dora bakinsa a fatar kunnenta yayi kissing Shima kafin yace
“Tayaya??
Like seriously¿
Are you really asking me??
Shiru tayi sbd kunya tana Dan juyowa da fuskanta suka Kalli juna Ya juyota gaba daya Yana daukanata ya zaunar a console ya shige tsakiyar kafafunta ya tsaya Yana mata rumfa da kansa Yana kama hannunta ya zagayo qugunsa dasu Yana rankwafowa ya dora goshinsa a nata ya hade Yana Dora hannuwansa akan jikinta Yana binta da wata irin shafa step by step Yana tabbatarda measurements dinta daya sani tin ba yanzu ba.
Measurements din yake dauka Amma yanda yake shafarta din ta tabbatarda ba gigita yake neman Yi Dan haka ta rintse Idanuwanta tana Danne duk abinda yake Yi din harya gama ya dawo kan kirjinta wanda ya zame kafadar wuyan rigar daya ahankali Yana kallan fuskanta kafin ya Maida kallansa kan lafiyayyar farar tafarta data bayyana tana daukan Idanuwansa.
Lips dinsa yakai yayi kissing kafadar Yana shaqo qamshinta a gurin da alama turarenta ya sauka gurin sosai gurin shafawa.
Qamshinta shine fitinar datake fitinar da zaman lafiyansa Dan haka take yaji ya bugu ya Saka cusa kansa gurin Yana Jan qamshin tareda Bude Baki yace
“My Halal kinsan kina juyar da Tinanin ‘dan Dr Aleena kuwa??
“Waye Halal din?? Tayi tambayar Cikin gatse wanda Bata gama Maida numfashin maganar ba ya kama lips dinta da bakinsa Cikin Wani Mayen salon da Shima Bata saniba ya fara tsotsan lips dinta zuwa Cikin bakinta Yana yiwa yawunta Wani Shan daya Sakata motsin daya zubar da kayan kan console din gabaki daya zubewa qasa Suna fashewa sedai Babu abinda ya damesa Dan rigar jikinta kawai ya qarasa zarewa daman bra din jikinta batada hannu black kala data fito sosai a fatarta datake fara sosai.
Bra din ya balle wannan karan da karfi yayi wurgi da ita tsakiyar gurin Yana Bude gaban rigarsa ya sakata a ciki Yana cigaba da tsotsan bakinta Cikin kwarewa da zafi sbd kewan da yayi nata shi kadai yasan Yaya yayi kwana biyun Babu ta tana gurin Ashely.
Scarf din dayake daure da gashin kanta ya zare tareda jefarwa Shima Yana sake tsananta kissing dinta tareda cakuda kirjinta son ransa Yana Jin fatar jikinta koina santsinta da qamshinta na sake kunnasa.
Zazzafan romance din daya sauya sautin dakin gaba yake bata wanda daga qarshe ya zare rigar jikinsa me San kauri ya Saka mata a jikinta ya sauko da ita tareda daukanta a jikinsa suka fice daga dakin zuwa dakinsa.
Bedroom wannan karan ya nufa Kai tsaye da ita ya kwantar Yana yaga rigar jikinta daya Saka mata ya jefar Yana bin tin daga cinyoyinta har zuwa wuyanta da Wasu zafafan Kisses masu tada tsigar jiki.
Pillows din Dake gadon kusan guda shida duka ya watso qasa sbd ganin kaman sun tare musu guri sosai Dan haka ya sake rufeta da kirjinsa Yana lasar lips dinta da sukai ja sbd kissing din dayayi musu batareda yaji ya gaji da hakan ba.
Dagota yayi ya sake hade bakinsu da karfi Yana ci gaba da Bata Wani sakon kiss din Yana Jin kirjinta na taba nasa kirjin take ya kasa riqe hakurinsa notikan kansa kawai yaji Suna kuncewa hayaqi kawai yakeji Yana fita kunnuwansa batareda wuta ba.
Wannan karan duk yanda yaso yayi mata sanyi gagara lamarin yayi Cikin asalin karfinsa da karfin buqatansa ya kasance da ita tareda budeta sosai sosai yanda ya kamata daidai
Kaman yanda yake Jin karfin buqatansa da karfin sauke buqatan gurin making love din da ita Jin yayi kaman kansa zai qone Kurmus da wuta sbd zazzafan abinda yake ji musamman yaune ya samu Damarta yanda ya kamata sbd yaune tagama Bude masa Dan haka take yaji juyewan hankali na Neman kamasa da Wani irin karfi ya daki bedside lamp qatuwa datake gefen gadonsu ta watse glass dinta ya fasa hannunsa harma da gefen kafadarsa Saida glass din ya yanka kadan Amma Babu abinda yaji Saida yaji kaman zai ballata ita kanta sbd mannuwan da yayi mata kafin ya saketa bayan abinda yakejin ya sauka.
Jan da Idanuwansa Basu taba Yi ba ne Idanuwansa sukai take zazzafan zazzabi ya rufesa ya zube gefenta tareda qanqameta Yana sauke numfashi me zafi.
Taji azabar gaske sedai Kuma batajin zazzabin komai saidai komai nata bazata iya motsawaba ahakan baccin wuya ya daukesu su duka biyun.
Sai asuba suka Farka shine yayi karfin halin fara wanka itama ta lallaba tayo tana tafiya ahankali sbd cinyoyinta Dake Ciwo Dama gabobin jikinta gabaki daya.
Jallabiyansa fara ta Saka tayi Rollin da knit scarf dinsa sukai sallah.
Suna gamawa ba laifi kowannensu yanajin daidai a jikinsa,.
Apple ya dauko daga fridge tareda yoghurt me sanyi kadan a cup ya kawo mata Tasha sukaci apple din tare suka koma bacci bayan ya turawa designer dinta sauran measurement din ta wayarsa.
Bacci sukai sosai sai 11 suka tashi wanka sukai a tare wanda acan toilet dinma Saida suka zuba Wani lafiyayyan romance din daya sakasa sake kasancewan tareda ita tukuna sukai wanka suka shirya.
Ash Canali sweatshirts ta Saka acikin kayansa sai Wani wide leg jeans dinsa daya mata yawa sai scarf data dauro a kanta Shima sweatshirt ce jikinsa da sweatpant Ash na Sartorio da fcap suka fito.
Koda suka sauko ya Riga ya kira Siddeeq ya kawo masa mota Dan haka Suna saukowa gaisawa Kawai sukai siddeeq din na mata magana ta bisa da harara tana narke fuska
Kallo daya JAMAAL ya masa yayi saurin fashewa da dariya Yana cewa
“ok sorry sorry Lady AM”
Motar Jamaal ya Bude mata da Kansa ta shiga kafin ya zagayo Shikuma siddeeq ya Bude masa Dan haka shigewa kawai yayi ya tada motar suka bar galaxy Macau din.
Venetian Macau suka nufa ya kame mata gabaki daya VIP restaurant dinsu na awa hudu sbd taci abinci Cikin nutsuwa.
Abinci kusan kalolin da sukeda dasu irin wanda zata iya ci Babu wanda baa kawo ba sukaci abinci Yana bin duk motsinta da kallonsa me sanyi da nutsuwa har suka gama tace she’s okay tukuna suka baro gurin.
Gurin karban kayanta suka nufa sbd a gwada ya Gani idan zai iya barinta zuwa da kayan a jikinta.
Suna zuwa kuwa kusan Saida ta gwada kaya uku ana hudun ne ya yadda tukuna suka karbo suka baro gurin.
Daganan Gidan Wani abokinsa da yayi Aiki asibitinsu Poland suka nufa wanda yasan da zuwansa dan haka Cikin farin Ciki da kulawa shida matarsa Suka tarbesa da babies dinsu guda biyu.
Sai dare suka dawo tayi wanka tayi waya da gida kafin ta kira Ashley wadda batanan ta fita itama tukuna ya sakata kashe wayarta gabaki daya suka kwanta bacci batareda ya mata komaiba sbd yasan a gajiye take hakama baya tinanin sex zaiyi Dadi a Lokacinda gajiya take Cikin mutum Sam.
Ashley tin ranarda ta dawo dakinsu ta tararda kayan console da aka fasa ta sake kame kanta ta bari sai sun gama hutawa tukuna Dan haka tattara bra din data tarar yashe a palon tayi takai daki tareda sauran am din tukuna ta kira hotel din sukazo suka tattara ta biya kudi me yawan gaske na abubuwan da aka fasa din tukuna tayi kwanciyarta tana dawowa hankalinta akan idan suka sake irin last time kawai suka samu Ciki a jikin Ameeenatou me zata fadawa Dad Omar da Babbah daya yadda da ita fiyeda kowa akan Ameeenatou.
Acikin kwana biyun Wasu irin mahaukatan love yake koyar da ita ta yanda gaba daya jikinta suka gama karban sakwanninsa ya sakata mantawa da alkawarin dayake kansa da kowa da komai bayan soyayyarsa me karfin gaske datake kwance Cikin zuciyarta.
Ranar da sukai taronsu da kansa ya kaita gurin Kuma shine ya daukota wanda James duk Basu gansa ba sbd Ashley data kasa ta tsare duk da shikam ko a jikinsa Dan baya shakkar komai ko kowa.
Suna gama Taron komai ya kammala da kwana biyu James suka gama musu Shirin komawa Dan haka a Cikin kwana biyun jikinta yayi mugun sanyi na tinanin abinda zata tarar gidan Dan tsoro da shakka takeji kaman Wani zai iya sanin abinda ya faru da ita.
Har Kuka tayi na kunyar kanta na yanda zata hada Ido da babbah da Dad dinta duk da basusan komaiba Amma tanajin ciwo da kunyar hakan sbd tasan yanda sukai da ita akan JAMAAL da aurensa.
Shi kuwa a nasa bangaren kewan da zai mata ne da yanda zai nisanta da ita idan ta koma dinne kadai ya damesa Shima ba sosaiba sbd yasan zai ga matarsa a duk lokacinda yaso kafin iyayenta su dawo hayyacinsu akan tinaninsu na Rabasa da matarsa.
A daren ranar da zasu tafi ma Wani shegen love ya hada mata wanda ya sakata mutuwar jiki ta kwana jikinsa a kasalance har gari ya waye ya shiryata da kansa yakaisu airport wanda sai a Lokacin James ya gansa sedai Kai tsaye Ashely ta waske masa akan anan suka hadu yau da safen Nan.
Bayan fitowanta mota a gaban kowa ya janyota jikinsa Cikin sanyi da nutsuwa tareda kulawa da sonta me zafin gaske ya hade fuskansu guri daya tareda kama bakinta ya zira harshensa Ciki yayi mata kyakkyawan kiss na minti daya kafin ya saketa ya sake kissing hancinta da gefen fuskanta ya Kai bakinsa kunnenta da sauti me taushi yace
“Ki kula my Halal,
Zan dawo jibi and i love you”
Dagowa kawai tayi ta kallesa kafin ta gyada masa Kai narke tan wucewa gaba.
Babu Bata lokaci jirginsu ya tashi zuwa Nigeria su Kuma su Jamaal din da yamma Suma sukabi jirgin yamma zuwa Poland daga can zai hada sauran takardun da zai hada su wuto Nigeria Suma.
MAMUH.
Arewabooks@Mamuhgee
133
Zubawa ipad din Idanuwansa yayi Yana karanta duka labaran dayake rubuce akan rasuwar Aliyah zuwa ta Mum Sarat da Daddy lameenu tareda Mum Atee.
Labarin Dad dinsa da Baya qasar bayan ya yanke jiki ya Fadi sbd rashin Dan uwansa da matarsa ya zubawa Idanuwansa Yana kalla Idanuwansa jajir.
Radadin rasuwar Aliyah data Mum Sarat yafi ji fiyeda ta sauran Amma ko Daddy lameenu uba ne tinda suka kasance iyayensa Dan haka ko yayane akwai ciwo da radadin rashinsa,
Yasan ya aikata abubuwa da yawa Amma Bai cancanta hakan daga Dad ba sbd koma menene suka aikata a tare suka aikatasa dole akwai gurin ragawa,
Shi kansa baida niyar qyalesu dukan Amma Bai taba tinanin aikata kisa garesu ba Amma dai yaso rabasu da abinda suke so fiyeda rayukan duniya da mutanen Cikinta,
Yaso rabasu da komai sai sun koma nera goma tana Basu shaawa Amma basuda halinta ta yanda sunaji suna Gani zasu dandana baqin Cikin dayafi na rashin Rai da suka ringa kashewa ba tausayi.
Jajir Idanuwansa suka sake tareda cikowa da Wasu irin ruwan hawaye masu radadi da Ciwo ya rintse Idanuwansa Yana Jin abinda Bai taba ji ba akan mahaifin daya haifesa,
Mahaifinsa ne me wannan mummunan rayuwar ta rashin digon Imani ko kadan harga wanda suka kasance Rabin jikinsa.
Kasa riqe hawayensa sukai Saida suka gangaro ya sake rintse Idanuwansa Yana kasa cire tsananin ciwon dayake ji na kasancewan Dad dinsa mahaifinsa.
Handkerchief ya Ciro ya goge fuskansa datai ja take abinka da farar fata.
Miqawa siddeeq iPad din yayi yace
“Kasan duka takardun dukiyarsu da signing Dina suke Akai lokacinda Haroon ya tafi Poland na taho a matsayinsa duka ka hadasu komai na dukiyar Dad zai bar hannunsa
Wainda ba signing Dina bane Akai a hada musu takardun zan Sakashi signing dinsu batareda saninsa ba.”
Gyada Kai siddeeq yayi Cikin shiga nazari da tinanin abinda zai biyo baya sbd Mam Babu abinda ya hada da dukiyarsa,
Jamaal ne kadai a duniyarsa yanzu dayafi masa dukiyarsa Amma bayan Jamaal Babu wanda bazai iya kawarwa akan dukiyarsa daya zubarda shekarunsa tin na samartaka har tsufa Yana tarawaba data tafi da rayukan duka Yan uwansa da abokan arziki da yawa,
Dan haka ayanzu abinda Jamaal zaiyi shine babbar balain da Mam bazai iya daukaba ace ya wayi gari kaf dukiyarsa ta koma ta Jamaal din Kuma a gaban Idanuwansa ya rabar dasu ga Al’umma yaqi barin komai???
Hummmm” ya sauke ajiyan zuciya da numfashi a Lokaci daya marasa sauti.
Koda suka isa gida Jamaal gaba daya baya Cikin dadin zuciya ko kadan sbd labarin rashin,
Yana isa gidansa ya tararda Ayesha a Cikin su Mum dinsa itama ta fito Cikin sanyin jiki tayi wata irin ramar data sauya kamanninta a qanqanin lokacin.
Su Mum na kulawa da ita sosai kaman yarsu sbd tausayinta da tinanin rashin kowa datake Ciki Amma sun dage sun zama gatanta Suna debe mata kewa musamman dukkaninsu dasuke shaawa da kewan rashin ‘ya mace,
Maman fadeela na mata kallan fadeelanta ita Kuma Mum na mata kallan batada ‘ya macen dayake shaawa samu tin lokacin baya.
Ita Kanta Ayesha tana Jin yanda suke kaunarta hat zuciyarta sedai rashin mahaifiyarta Abu ne da bazata iya mantawa lokaci daya ba musamman daya kasance itace uwarta itace ubanta.
Ganin Jamaal ya sakata fashewa da kukan data kwana biyu bataiba tana tausayin yanda idan zai iya karbanta kaman yanda mum dinsa ta karbeta sbd tasan baya shiri kwata kwata da Mum dinta ko fuska Babu a tsakaninsu.
Mum dinsa shigewa jikinsa tayi ya rungumeta Yana kasa cewa komai sbd nauyin da zuciyarsa tayi sosai Kuma itama ta fahimci hakan takuma San radadin dayake cinsa gameda Dad dinsa wanda Kai tsaye tsakaninsu uku ita dashi da Omar da sukasan waye Mam sun San aikinsa ne.
Saida ta sanyaya masa abinda yakeji da kalamanta kafin ta Dora da yiwa lameenu dasu Aliyah fatan samun rahamar Allah.
Bai nuna damuwansa ga Ayesha ba saima gaisuwan rashin Mum dinta da yayi mata kafin ya amsa gaisawan maman fadeela akan rashinsu daddy lameenu din datai masa tukuna ya wuce sama.
Siddeeq ma gaisuwa sukaiwa juna kafin ya wuce bangarensa bayan yakai kayan Jamaal sama har bedroom dinsa ya sauko.
Tsit gidan yayi kaman rasuwar na dawo musu sabuwa sbd Babu wanda ya dauka Jamaal zaiyi zafin rasuwar sosai haka.
Siddeeq kuwa a ranar ya fara hada aikin da Jamaal din ya basa Dan kuwa Babu ruwansa ko waye Jamaal ya buqata Aiki akansa Yi zaiyi Dan haka take takardun hannunsu na duka wansa signing din Jamaal suke hannunsu ya hadasu guri daya
Sauran dukiyar Mam da basusan da ita ba take ya Saka qwaqwaran bincike akanta Wanda ta Nan ne ya samu labarin mutuwar BB da aka samu gawarsa a gurin bullet wanda Shima ya mutu.
Wanna qazamin labarin rufesa yayi Bai sanarwa Jamaal ba sbd Babu amfani bayan sake quntata zuciyarsa da lamarin zaiyi.
Sai dare Jamaal ya sauko bayan ya wuni cur a samansa bai saukowa ba sbd ciwon Kai na damuwar daya samu kansa a Ciki.
Mum dinsa da kanta ta Taya masu Aiki sukai girkin dinner wanda ba komai ta iyayi ba sai simple snacks irin cupcakes da pancakes sai hada tea, smoothie, milkshakes dasu fruities haka Dan haka ba Wani aikin tayiba Amma dai tayi nasa Cake dinta datasan shi kadai yakeci sbd Sam bayacin cake Amma idan tayi nata Yana ci.
Sun zauna dinner a natse ba hayaniya Cikin kwanciyar hankali sukai suka gama ya miqe siddeeq ya bisa suka nufi office dinsa na Cikin gida ya zauna Yana masa bayanin abubuwan daya fara hadawa wanda Jamaal ya gyada Kai Yana cewa yayi kyau.
Wayarsa ya fidda ya Saka Kiran Ameeenatou wadda a daidai wannan lokacin tana tareda babbah a palonsa Suna fitarsu tana ganin Kiran tasan numbernsa ce Dan haka taqi dauka ko kallan wayar Bata sake yiba harta tsinke.
Babbah wayar ya kalla yace
“Ba kiranki ne akeyiba budurwan Babbah?
Girgixa Kai tayi tana kasa kallan babban tace
“Lokacin daukan wayana ya wuce sai gobe idan an sake Kiran zan daga”
Murmushi yayi Cikin Jin dadin yar budurwansa ta zama mace ta musamman yanda yake fata tin tana yarinya Dan haka ya share Kiran Shima Suna cigaba da firarsu dadah ma ta shigo tareda Ashley da suke dakin dadah tin dazu Suna tasu zancen suka zauna Suna cigaba da firar gaba dayansu.
Sai 10 suka baro bangaren su babbah suka Dawo dakinsu sukai Shirin bacci lokacin tini Arfat yayi bacci Sarrah na dakinsa zaune tana gadinsa.
Tana Shirin bacci ta nufi dakin nasa ta kwanta tareda shi a gadonsa bayan ta sallami Sarrah ta tafi dakinta.
Washe gari da safe Didi da Mum Nur suka tafi Abuja Wani Taron da suka wakilci jdens.
Gidan tsit yake hakama Ashley tayi Shirin Aiki ta fita.
Ita kadai ta rage sai ARFAT wanda Shima dadah zaibi zasu fita tareda babbah zuwa auren Abokinsa Tin na wancan zaman da sukai a Lagos kafin rasuwar su Abdul.
Shirya Arfat din tayi ta takasa har mota driver na jiransu Cikin lafiyayyar motar babbah sabuwa da drivernsa.
A dawo lafiya tayi musu suka wuce ita Kuma ta koma Ciki Dan Shirin office.
Tana juyawa ana budewa motarsa qatuwar gate din mansion din ya shigo.
Taga shigewanta Cikin kayan baccinta Riga da wando masu Dan kauri da santsi.
Parking yayi tareda fitowa Cikin nutsuwa da Wani irin kwarjini da kamewa ya nufi Cikin gidan bayan ya amsa gaisuwan securities da suka taho sukai masa.
Bata Riga ta hau sama ba kitchen ta nufa ta Saka a hado mata Madara me zafi da sponge cake dayaji whip cream a qaramin plate an jero mata su a tray ta fito sbd batai breakfast ba.
Tana fitowa kitchen Yana shigowa qamshinsa ne yafara sauka Cikin hancinta ta dago a natse ta Kalli kofar tagansa Cikin class da Wani irin kwarjini yana tinkarota fuskansa me tsananin kyau da Haske tareda lafiya tana daukan Idanuwanta.
Baiyi tinanin samunta a palon ba Dan haka ganinta ya sakasa Jin zuciyarsa na warwarewa daga nauyi da damuwan datake Ciki gabaki daya
Ya zuba mata Ido Yana jifanta da kallan daya sakata ita dauke nata Idanuwan daga kansa tana qarasa fitowa tsakiyar palon daidai Nan Shima ya qaraso Ya Kalli abinda yake hannunta ya dago hannunsa daya ya miqa mata Yana cewa
“Hi,good morning Mrs Jamaal Seelah”
Wani kallo tai masa kafin ta Kalli hannunsa tukuna ta daga hannunta daya ta miqa masa tana Bude Baki a sanyin sauti tace
“Morning Dr”
Kame hannunta yayi tareda janyota gabansa suka hade sosai ya ja qamshin dayaketa jiran ya shigesa ko karfin jikinsa ya dawo.
Kayan hannunta tayi saurin nuna masa da Idanuwanta tana cewa
“Easy Dr,mu anan bama barna”
Wani Mayen murmushi ya sake Yana dago fararen Idanuwansa masu kyau ya zuba mata kafin ya kama hannunta daya ya Dora mata akan tray din da hannunta dayane kadai yake riqe dashi ya Kalli Cikin Idanuwanta da itama shi ta kalla ya daga mata girarsa daya da sautin daya kusan sakata sakin tray din yace
“Ok Nima bana barna lady am so zamu ga waye zaiyi barnar idan ta kama”
Riqe tray din tayi da hannu biyun tana kokarin matsawa daga kusan da sukai ya juyar da ita tareda rungumeta ta baya ya ziro kansa wuyanta kafin tayi motsin komai sai Jin bakinsa tayi a kunnenta ya saukar mata Wani sanyayyan ajiyan zuciya Mai dumi kafin yace
“Yaya kike??
Meyasa jiya Baki daga wayana ba?
Kinsan nayi kewanku kuwa?
Rawa tray din hannunta yafara Dan haka ta sake qanqamesa da kyau tareda hadiye Wani ajiyan zuciya me sanyi kafin ta Dan juyo gefenta ta kallesa daidai daman yana jiran hakan Dan haka kissing kawai ya sakarwa lips dinta Yana sakar mata Wani murmushi Yana qarasa zagayeta da hannuwansa Cikin Wani arnen salon daya Saka tray din hannunta kufcewa sedai dayake yasan zaayi hakan a shirye yake ya riqesa da sauri tareda hannunta Yana juyowa ya Kalli fuskanta murmushinsa na qaruwa yace
“Ohhh lady am na dauka gidan Nan bakwa barna kikace¿”
Rasa abin cewa tayi sai kawai ta sakar masa tray din tana cewa
“Ko yanzu ai barnar Bata faru ba kayi saurin riqewa ne Dan Koda baka riqe dinba ba faduwa zaiyiba sbd Ina riqe dashi ai”
Yanda tayi maganar ne ya kashesa da Sabon sonta Dan haka ya janyota jikinsa gabaki dayanta Yana zagayeta da hannunsa daya yai kissing hancinta kafin yace
“Koma me kikace ni Abu daya na sani shine I love you Ameeenatou Omar Jaden,
Ko Ameeenatou babbah zance ne ma wai?” Ya qarasa zancen Yana Jan qamshin jikinta duk da batai wankan safe ba kamshine kawai me sanyi ke fita jikinta.
Zamewa tayi tana cewa
“Breakfast zanyi zan fita office so bye”
Hanyar wucewa sama take kokarin bi dauke da tray din ba zato taji ya dauketa gabaki dayanta da tray dinta a hannu yayi saman da ita sbd wata irin tafiyanta data juya zatai data kashesa kaman zai rasa notin kansa biyu a gurin Cikin uku.
MAMUH
134
Da sauri ta kalleta tana riqe kayan hannunta da qarfi kada zu zube tace
“Wat do you think you’re doing?
Saukeni pls,akwai masu Aiki a gidan fa”
“I’m taking you to your room that’s all love,so just relax baby”
Ba shine hawansa na farko ba sbd ya taba Hawa lokacinda da suka taho tareda Mum dinsa lokacinda zata duba Ashley datai Wani zazzabi me karfi kusan tareda ma Dad Omar da Mum Nur suka hawo yasan bedroom din Ashley yasan na Ameeenatou din Duk da hakan Bai nufi bedroom dinta da ita ba a palonta ya sauketa tareda kallanta zaiyi magana ta Saka tray din hannunta tsakaninsu tayi musu tazara tana nuna masa kofan sauka da Idanuwanta tana cewa
“Thanks and please….” Tana sake nuna masa hanyar fita da Idanuwanta murmushin datake boyewa Yana Dan bayyana akan kyakkyawar fuskanta.
Shiru yai Yana kallan boyayyan murmushinta dayaji ya gama da rayuwarsa a Cikin seconds din,
Cikin Idanuwanta ya kalla kaman yanda take kallansa tana jiran fitarsa murmushinta na fitowa fili
Jan Wani wahalallen numfashi Yayi ya Kalli cikin Idanuwanta ya Saka hannu ba tsammani ya dibi whip cream din da baima taba shansa ba ya Saka a bakinta yace
“Da kin sani bakiyi wannan murmushin ba…..” Ya rufe bakinta da nasa tareda cream din ya hada Yana tsotsewa Cikin wata irin nutsuwa da kwanciyar hankali zaqin cream din da aka zubawa condensed milk Akai Da yawun bakinta Suna ratsasa lokaci daya cikeda kewanta da murmushinta dayake Gani a Cikin Idanuwansa har lokacin.
Batareda ya saki bakinta ba ya karbe tray din ya ajiye gefensu kan qatuwar crystal vase Dake kusa dasu ya mannota jikinsa ya a matseta da kyau.
Ashley Dake gurin Aiki siddeeq ne ya kirata ya sanar da ita Jamaal na mansion dinsu Dan haka tana buqatan komawa gida sbd sanin ba kowa a gidan komai zai iya faruwa tana buqatan komawa Dan Kare duk barnar da zata iya zuwa.
Dole Ashley ta Dan tattaro ta dawo gidan tana isowa kuwa motar Jamaal din na harabar gidan Dan haka parking tayi itama tareda fitowa ta nufo Ciki sedai Jin tsit Kuma Bata gansa ba bare Ameeenatou din ya sakata zaunawa palon qasa tana chatting da wayoyinta Dan hana masu Aikin gidan ko fitowa palon bare Hawa saman Ameeenatou.
Acan saman kuwa cream din daya zubar mata a wuya da kirji ya kalla da Wani slow ya bisu Yan latsewa Yana kashe duk Wani kuzarin jikinta sai bakinta Dake furta masa kalman ya Dena ya fita please.
Bakin ya sake rufewa da bakinsa bayan dauki cup din madaranta me dumi ya Bata a Baki ta Shanye sbd bayason ta huce batareda Tasha ba sbd yasan breakfast dinta ne.
Sauran ta bakinta da Bata qarasa hadiyewa ba a tareda bakinsa suka qarasa hadiyewa Yana bin gefen bakinta da tsotsa har Cikin bakin.
Cake din ya sake debowa ya Saka mata a Baki Shima tana karba ya Saka bakinsa Akai suka cinye tare Yana sake maqaleta jikinsa.
Da qafarsa daya ya Saka ya Tura kofar palon dasuka bari Bude Yana Saka hannuwansa duka biyu Cikin rigarta
Take ta dauke numfashi Mai sanyi tana zagayesa da hannuwanta Shikuwa daga cikin rigar ya Saka hannuwansa da karfi ya balleta botiranta suka zube qasa gabaki daya ya Sako rigar ta Fadi qasa.
Farar lacey bra dinta datake bayyanar da komai na halittar kirjinta sbd lace din dayake transparent ya kalla Yana yawo da hannunsa daya tsakanin bayanta da Cikinta zuwa cibiyarta.
A hannun bra dinta ya tsayar da hannunsa daya Yana dagowa sukaiwa juna Wani kallan dayake sake juya kansa…
Ahankali ya zare hannun Yana bin inda ya janye hannun da kiss me sanyin dayake tada gashin jikinta.
Yana zare hannun ya Kalli jikinta Yayiwa lips dinsa dayaji sun bushe take Wata kyakkyawar lasa Yana zira hannunsa bayanta ya balle hooka din kawai Yana jifa da bra din ya dagata sama yana maqaleta jikinsa Yana bin jikinta da bakinsa Yana sauya musu numfashin palon nasu kadai kakeji Cikin nutsuwa da shauqi tareda manta inda suke da abinda zai iya faruwa.
Wani fitinannen romance suka Sha a palon batareda yayi komai da ita ba ya saketa bayan sun jigatu yayi kissing hancinta da tsakiyar kanta kafin ya mayar mata da rigarta batareda ya mayar mata da bra dinta ba ya kama hannunta har bakin Kofa ya kalleta bayan sun dawo daidai yace
“Gobe inada meeting a Abuja kina buqatan sanin hakan,so see you love.”
Hannunta ya sake kissing ya juya ya fice tareda saukowa ba shakkar komai hankalinsa kwance.
Ashley datake waya ya Gani a palon qasan kwance a kujera tana ganinsa ta kashe wayar tana dariya Shima Cikin murmushi yace
“Ashley you’re too good,luv you too”
Cikin dariya tace
“You’re always welcome our Dee”
Rakasa tayi har mota suna magana hankali kwance.
Yana barin gidan ko sama Ashley Bata komaba ta sake ficewa itama.
Ita Kuma Ameeenatou wanka tayi tana Jin zuciyarta cikeda abinda bakinta zai iya fada ba sbd tsoro da shakkar babbah da Dad dinta.
Tana gama shiryawa office ta fita Cikin lattin da Bata ta yiba sbd sai bayan 12 na rana kusan karfe daya ma ta isa office din.
Text dinsa kusan hudu suka shigo wayarta Babu wanda tayi replying harta baro office din karfe 4 ta wuce gida Kai tsaye.
Arfat ne ya mata oyoyo Yana fada mata abubuwan daya Gani da suka fita din sbd Bai Saba shiga mutune sosai irin hakan ba.
Wanka tayi ta zauna dasu Ashley sunata fira har dare suka kwanta.
Karfe 9 ta fito zuwa office bayan tayi sai anjima dasu babbah tana fitowa harabar gidan motar Jamaal din na shigowa baice komaiba Bude mata kawai yayi Yana cewa ta shigo kawai.
Kallan siddeeq dayake gaba Yana tuqi tayi Shikuma yayi kaman Bai gane me take nufi ba suka gaisa.
Ganin taqi shiga t tsaya kallansa ya sakasa Bude motar ya fito da kansa ya kama hannunta tareda Bude motar ya sakata da kansa ya rufe ya zagaya ya shiga.
Kai tsaye siddeeq ya juyar da motar ya fice daga Mansion din suka nufi airport.
Kallansa tayi ganin Suna dosar hanyar airport tace
“What’s going on?
Ina zuwa Kuma?
Hannunta ya kama kawai ya hade da nasa Yana daukan wayarsa da aka kira batareda ya bata amsaba har suka isa airport Bai gama wayarba fitowa kawai yayi da ita har Lokacin hannunsa na Cikin nata ya jata suka wuce siddeeq kuwa Saida ya Kai motar inda zaa barta a airport din ya gama komai ya samesu daman anriga ansiya tickets dinsu tin jiyan Dan haka Id card kawai suka fitar suka wuce Kai tsaye.
Tana ganin hakan ta daure fuska sosai ta fizge hannunta zata juya ya kamo qugunta a hankali tareda dawo da ita jikinsa yana kashe wayarsa yakai bakinsa kusada kunnenta Cikin nutsuwa yace
“Karma ki fara Halal sbd kinsan Nima ba fasawa zanyiba,tafiya zanyi Abuja and I’m going with my wife so idan ba so kike Yan jarida su Ankara da mu ba mu tafi a natse”
Siddeeq Kam yini ya wuce dan haka Koda suka shigo jirgin Yana zaune Yana ganinsu ya saki murmushi Yana dauke kansa sbd ganin fuskan Ameeenatou datake daure kaman zata fasa Kuka.
Ashley ya turawa Sakon tafiyar Dan taji dasu babbah
Itama Ameeenatou din ganin hakan dole ta turawa babbah sakon tafiya ta kamata Abuja daga office gobe da safe zata dawo inshallah.
Dayake ta Saba tafiyan sai babbah Bai damuba ya kirata ya mata fatan sauka lafiya da addua tareda cewa ta kula da mutuncinta.
Tana kashe wayar sakon Ashely na shigowa wayarta
Tsoki tayi tana hararar sunan Ashley din ta kashe wayarta gabaki daya.
Jirginsu na tashi Mam Kuma na sauka a qasar sedai tin a airport ya tararda labarin daya kusan sumar dashi daga bakin Yan jarida cewan a gobe ne zaa qaddamar da Taron Rabin dukiyarsa data Dan uwansa gabaki daya a Abuja zuwa ga marayu da asibitoci da masallatai.
Shiru yayi tareda kallan Yan jaridar Yana rasa abin fada sbd baisan Ina zancen ya dosa ba Dan haka ya Dan fuske Yan sakin murmushi kawai securities dinsa na karesa ya wuce ya isa motacin da suka taho daukansa ya shige suka wuce.
MAMUH
135
Koda Mam yabar airport din tin a mota ya Kalli pa dinsa yace
“Meyake faruwa ne??
Menene suke fada?
Numfashi pa din ya sauke Yana Bude tablet din hannunsa Yana dubawa sosai Amma Bai samu komai ba Dan haka ya dago ya Kalli Mam din yace
“Ranka ya Dade Babu komai Dana samu a internet tukuna dai so inaga akwai inda suka samu wrong information gameda Kai.
Shima numfashin ya Dan sauke Yana gyada Kai sbd yasan daman zance ne kawai tinda hakan bame taba yiyuwa bace Dan haka ya watsar da zancen.
***Su kuwa su Jamaal Suna sauka Abuja Kai tsaye gidansa suka nufa wanda Babu abinda Babu na Jin Dadi da kwanciyar hankali tareda luxuries koina.
Kafin su isa tini siddeeq ya kira ya saka aka Kai cleaners biyu suka gyara koina duk da komai fes yake daman aka kunna ac dasu qamshi koina tareda kunna su fridge aka zuba ruwa da drinks wainda shine yayi ordernsu da kansa sedai Akai delivery dinsu suka karba suka jera komai suka fice daga gidan daman kafin zuwansu tuni siddeeq ya biya kudinsu sbd kafin su taho ake payment a kamfanin daka daukosu.
Kai tsaye gida suka nufa da motar da aka kawowa siddeeq har airport sbd siddeeq ne kadai yake yadda ya jasa idan har ba shine zai tuqa motarba.
3bedrom bungalow ne da Siddeeq ya zubarda kudin gaske gurin ginawa guda biyu a guri daya shi da ubangidan nasa sai qaton swimming pool dayake daga gefen kowanne ta baya inda kowa baya ganin na kowa sbd samun Damar hutawa da iyali idan ta kama.
Kai tsaye Cikin nasa aka wuce da kayansa kafin shida am din suka isa suka shige har lokacin hannunsa n riqe da nata itama Lokacin tana sanye ne da shades sbd Rana.
Suna shigewa siddeeq ma nasa gidan da duka tare aka gyara ya Bude ya shige Yana sauke ajiyan zuciya sbd hutawa sosai zaiyi Dan acikin kwana biyun gurin hada kan dukiyar Mam da zasuyi zakkarta Yasha wahala da rashin bacci ba dare b Rana sai daya hadasu.
Kafin ya kashe wayoyinsa ordern lafiyayyan abinci kusan kala uku zuwa hudu yayi musu tareda zabar time din da zaa kawo abinci sbd yasan ko ankawo yanzu ba yanzu duka zasuci ba sbd yasan kaman yanda yake buqatan hutawa JAMAAL ma Yana buqatan hutun sbd sun aikatu Dan haka ya zabi zuwa karfe uku haka tukuna yayi payment na komai ta online din da address ya kashe wayarsa ya fada toilet Dan wanka Yana fitowa wanka lokacin sallan azahar yayi ya gabatar da ita ya zube a lafiyayyar gadonsa tareda kashe hasken komai ya ragewa AC karfi.
Suma acan Waya me Mahimmanci Jamaal din yakeyi wadda ta Sakasa zaunawa palo Yanayi Yana duba abinda aka turo masa ta email Yana Yi Yana Dan kallanta cikeda kauna da kulawa.
Ita Kuma duk yanda taso matsewa kasawa tayi dole ta miqe ta nufi hanyar datasan bedroom ce ta shige ta nufi toilet.
Bata jimaba ta fito harma da alwalarta.
Sallah tayi a dakin batareda ta fitoba bayan ta duba Qibla.
Tana gamawa wayarta ta fitar daga handbag dinta ta kunna.
Kiran dadah ne yafara shigowa tana Gani ta saki ajiyan zuciya sbd ta dauka Kiran babbah ne Dan haka miqewa tayi ta isa bakin window din dakin ta Bude ta dauki wayar sbd iskan dazai Dan ringa shigowa ya taimakawa wayar da yar iskan da zata Hana dadah Jiyo muryan Jamaal ko da tsautsayi duk da dakin a rufe yake.
Barka da hanya tayi mata tana tambayarta Yaya abujan tareda aikinta.
Amsawa tayi tana Sako wata maganar Dan kawai da maganar yaya aikinta tinda tasan ba shi tazo Yi ba.
Kashe wayar tayi bayan sun gama tana kokarin juyowa jiran babbah ya shigo wayarta ta dauka tana sake fuskewa Cikin shakkar kada yaji ko zargin komai.
Suna fara magana Jamaal din na shigowa bedroom din Ya nufota Kai tsaye tareda rungumeta ta baya Yana sauke ajiyan zuciya ahankali zaiyi magana ta juyo a jikin nasa da sauri tareda Dora masa yatsants akan lips dinsa tana masa Wani kallo.
Kallan Idanuwanta Dake masa Wani kallo yayi kafin ya Kalli bakinta Dake magana tukuna yayi kissing yatsarta Dake kan lips dinsa kafin ya zagayeta da hannuwansa Yana sake matsota jikinsa yakai bakinsa gefen fuskanta yayi kissing kafin ya saketa ya juya ya fice sbd sallah.
Kai tsaye master bedroom dinsa dayake daban da sauran bedrooms din gidan ya nufa wanda saima ka Dan taka stairs zaka isa duk da ba up bane Amma dai anyi sama da bedroom dinsa kadan.
Yana shiga sallan ya fara Yi Shima bayan yayo alwala kafin yayi wanka daga baya yana fitowa Kai tsaye ya fito daga bedroom ya nufi kitchen daure da towel din dayake daure halfwaist.
Ruwan sanyin ba sosai ba ya dauko tareda drink dinsa da Baya rabuwa dashi ya fito zai koma bedroom dinsa sai gata ta gama wayar ta fito.
Kallo daya tayi masa ta Dan dauke Idanuwanta sbd ganin yanayinsa
Itama kitchen din zata nufa Neman ruwa ko abin Sha sai kawai ya riqo hannunta Dan Bata na hannunsa wanda take taji ta fasa Shan ruwan sbd irin kallan dayake mata ta juya zata koma dakin data fito ya dauketa cak da ruwan a hannunsa da drink ya wuce bedroom dinsa da ita.
Suna shiga ajiyeta yayi bayan rufe kofar da kafarsa kafin ya nufi table ya ajiye kayan hannunsa Yana wuceta yana cewa yayi ordern kayanta zaa kawo kowanne time.
Da kansa ya zare mata duka kayan jikinta daura mata towel ya kaita har Cikin toilet zai mata tace bataso ta koresa daqyar.
Wanka tayi itama taji jikinta ya Dan sake mata taji dadin wankan tukuna ta fito daure da towel dinsa na Maza da yayi mata nauyi sosau sbd girmansu yafi na wanda take daurawa Dan haka kasa dauresa tayi sosai ta fito riqe dashi daga saman tana qin kallan inda yake sbd tinda ta shiga toilet din tana jinsa yake waya sbd ba qaramin tsoro da shakkar abinda zai faru a Taron Manya sukeyiba wanda daga karshe da kansa ya nuna musu komai Dad dinsa da kansa ya buqaci a bayar sbd duniyar gabaki daya ta fita kansa tinda ya rasa Dan uwansa Rabin jikinsa late lameenu Seelah.
Wannan ne ya Saka kowa ya saki jiki tareda kwantar da hankalinsa
Hakama ta bangare daya siddeeq ya tanadi Yan jarida masu zafi da rashin tsoro da zasu halarci Taron Incase idan Mam ya iso gurin sune zasu watse kansa da tambayoyinsu Dan haka JAMAAL din yake busy da wayoyi sbd kaf dukiyar Mam tin daga zuwa me girma har qarama Suna hannunsa cif cif ya hada takardunsu tsaf,
Wainda suke buqatan Saka hannunsa Dansu zama nasu su bayar shi kadai yake jiran su ya samu Saka hannun Dad din ya qarasa gamawa da labarin dukiyar SEELAHs gaba daya sai wadda ya Tara da halal ita kadai zata rage wadda zaa kira da SEELAHs Kuma itace zata tsarkake musu sunan SEELAHs daya Dade acikin qazantar jini sbd shi kadaine Seelah dazai rage wanda yakeson ya wanke sunan Dan nasa Yayan suci gaba da amfani dashi Cikin tsafta da aminci.
Tinda ta fito Idanuwansa suka sauka akanta ya mata Wani kallan you are really my Halal baby
Kafin ya dawo bayanta ya tsaya tana gaban mirror Yana cigaba da wayar dayake Amma Idanuwansa na kanta ta Cikin mirror.
Itama shi ta kalla din ta Cikin mirror tana miqa hannunta ta dauki body splash dinsa na Intenso ta shafa a jikinta sedai yanda take shafawan ya sakasa riqe hannunta daya Yana Kai hancinsa fatar hannunta data shafawa zuwa wuyanta ya shaqi qamshin yaji kaman a jikinta yau yake fara sanin dadin qamshin turaren Dan haka da Idanuwansa ya mata nuni data barshi hakan idan ba so take ta kashesa da ransa ba sbd qamshi a jikinta kowanne iri ne kashesa yakeyi.
Kashe wayarsa yayi tareda ajiyewa kan dresser Yana juyo da ita ya karbe man data dauko da dayar hannun zata Dan shafa ya maida ya ajiye tareda cewa
“Hutawa zakiyi you can skip that”
Kallansa tayi Cikin sauti mara karfi sbd fushin datakeyi dashi har lokacin akan tafiyar tace
“A hakan zan huta din ba kaya??
Kallan jikinta yayi daga qasa zuwa sama kafin ya tsayar d Idanuwansa akan kirjinta datake riqe da towel din data kasa daurawa sbd kauri da girmansa.
Murmushi me sanyi ya sake kafin ya janyota jikinsa Yana cire hannunta daga kan towel din wanda ya zake ya Fadi take ba Bata lokaci.
Shigewa jikinsa tayi da sauri tana zura hannuwanta ta qanqamesa sbd Hanasa ganinta dakyau.
Shi kuwa hakan datai kaman rabasa da numfashinsa yaji tayi sbd Saida yayi saurin riqe numfashinsa dayaso barinsa gabaki daya sbd ba zato yajita jikinsa gashi ba kaya jikinsa Shima iya towel dinne haryanzu hakama asalin fatar kirjinta da suka sauka kirjinsa shine yaso yayi kisan,
Dan haka Yana samu numfashinsa na daidaituwa Bude Idanuwansa da sukai Ciki take yayi ya kalleta ta Cikin mirror Idanuwanta a rufe tana sake qanqamesa batareda ta iya cewa komaiba sbd itama hakan saura kadan ya sumar da ita a jikinsa.
Qasa yayo da fuskansa ya Kai bakinsa setin kunnenta da wata muryan datake nuna ba qaramin kunnasa tayiba yace,
“Kinsan kin kusa kashewa babbah siriki kuwa???
Turesa tayi tanaso tasowa daga jikinsa Amma ta kasa hakan sbd hakan yake jira ya qarewa Albarkatun jikinta kallo sbd ta qarasa zarewa.
Murmushi me hade da kunnuwan da yayi ya sake Yana juyota gaba daya ya rungumeta ta baya tareda rufe kirjinta da hannuwansa duka tafin hannuwansa biyu Yana lumshe Ido tareda Wani numfashi me dumi daya sauka a tsakiyar bayan wuyanta ta rintse ido tsikar jikinta na tashi.
Saukan lips dinsa taji a tsakiyar bayanta tayi saurin qanqame hannunsa dasuke rufe ruf da kirjinta tana rintse ido cikeda dumin dayake shigarta duk da sanyin AC daya gama kama dakin.
Sake Dora lips dinsa yayi tsakiyar bayan nata ya fidda harshensa ya mata Wani irin lasan daya sakata Bude Ido fes sbd abinda taji.
Hannuwansa ya zare daga kirjinta Yana sake juyowa da ita suka fuskanci juna ya sauketa cak ya Dora a gaban mirror batareda damuwa da kayan dasuke Kai ba ya tsaya tsakiyar fafafunta tareda kamo fuskanta Bai tsaya komaiba ya hade bakinsa da nata Cikin Wani irin slow da tsananin kewanta da yayi ya ziro harshensa ya fara lasan lips dinta ya lashe Yana lumshe Idanuwansa Cikin Wani shegen yanayi kafin ya zira harshen Cikin bakinta ahankali wanda Yana sakawa suka hade bakinsu ruf a tare Suna tsotsan bakin juna a tare cikeda tsananin kewan juna da sukai musamman shi dayake Jin kaman zai zare sbd tsananin sonta da kewanta.
Mannota jikinsa ya sake Yi Yana mata wata zuqan daya Saka jikinta gaba daya daukan dumi kaman zata kamu da zazzabi.
MAMUH
136
Jikin mirror ya manneta Yana hade tafin hannuwansu tareda sarqe hannuwansu har lokacin bakinsa Yana Cikin nata Wani lalatacen french kiss sukeyi qafafunta na zagaye da qugunsa da towel dinsa ya kusa kuncewa ya zube qasa Shima.
Wani irin tiriri dayaji Yana fita kansa ya sakashi Saka hannu ya watsar da kayan gaban mirror din gabaki daya Yana fizgota ya sake hade hannunsu Yana dawo da kansa wuyanta zuwa wuyanta Yana binta da Wasu fitinannun lasa da kisses din da suka sakata banqare masa gaba daya tana kama kansa cikeda da Wani irin salo.
Sake bajesu yayi a gaban mirror din Yana zafafasu Cikin duniyar data banbanta da wadda suke Ciki.
A gaban mirror din sukai Wani lafiyayyan love daya sakasa kusan watse mirror din gabaki daya sbd duniyar da suka samu kansu.
Daga Nan daukanta yayi suka koma toilet acan ma Wani shegen wanka sukai wanda suka sake lalacewa kafin sukai suka fito da kansa ya Saka mata rigarsa da underwear dinsa Shima ya Saka Sha drink dinsa tare kafin suka kwanta bacci me Dadi da karfin gaske.
Sai lasar suka Farka lokacin ankawo abincinsu bada jimawaba siddeeq ya karba Saida suka Farka bayan sunyi sallah ta Saka jallabiyansa da hulansa data rufe Rabin gashinta
Yana ganin Kiran Jamaal ya kawo abincin ya jere musu a dining suka fito tare su ukun sukaci abincin hankali kwance suna Dan fira.
Suna gamawa Jamaal din da Siddeeq suka fita aka barta ita kadai sai alokacin ta kira Ashley suka Sha fira bayan ta ringa mata surutun abinda tai mata kafin sukai sallama bayan tayi magana da Arfat.
Basu dawo ba sai dare bayan har tayi sallah tayi wanka ta kwanta Cikin wasu kayan baccinsa da sukai mata yawa sosai sedai ko bra Bata Saka ba daga pant sai rigarsa da wandon kayan masu tsanti.
Rangwafowa yayi yai kissing lips dinta ganin tayi bacci kafin ya wuce Shima yayi wanka ya fito yayi Shirin bacci kafin ya shige jikinta sukai baccin tare.
Da asuba tare sukai sallah tukuna ya Saka gajerun kayan geamin dinsa ya fice zuwa geamin room dinsa dayek gefen pool dinsa.
Daukanta yayi ya tafi da ita sedai karshe ba Wani geamin din ya samu Yi ba shiriricewa yayi anan suka lalace qarshe a lafiyayyar gadon hutawarsu na gefen pool ya kwantar da ita Yana mata rumfa da kirjinsa datake kalla cikeda slow kafin ta dago ta kallesa tana shafa fuskansa kafin ta Bude Baki tayi maganar da zatai ya lashi lips dinta Yana hadiye yawun daya sakata zageyosa da hannuwanta da sukai sanyin safiyar da gari ya fara haske sosai take ya zube a jikinta gabaki daya Yana yaga fizge gaban rigarta ta Bude gaba daya ya Saka kansa Cikin rigar take ta sauke numfashi tana Dora tafin hannuwanta duka biyu a tsakiyar bayansa tana sakar masa dumin bakinta a kunnuwansa take ya zare mata gaba daya Yana sakasu cikin shaukin gaba daya.
A gurin suka kwanta Cikin abin Rufa mara nauyi tana jikinsa bayan komai ya kammala kenan Suna kallan ruwan gabansu tana Jin bacci na kokarin daukanta sbd bai isheta ba baccin.
Jin sanyin gurin ya fara mata yawa sbd yanda ta shige jikinsa sosai ya sakasa tashi ya dauketa suka koma Ciki Saida sukai wanka tukuna suka koma baccin.
Karfe goma da Rabi ya tashi ya shirya tsaf tareda yin breakfast din da aka cike dining dashi ya fito a shirye tsaf bayan ya bar mata note da Kuma text duk lokaci daya ya fice.
Siddeeq Dake mota zaune Shima Cikin wasu navy blue Armanis yayi Wani Azababben kyau Yana jiransa dagowa yayi ya Kalli asalin kyau da kwarjinin Jamaal din ya saki murmushi Yana cewa
“Man of his word,the great Jamaal Jeey Mam seelah”
Yana shiga motar take siddeeq ya jata daman ya kunna tini.
Suna barin gidan Kai tsaye securities din Dake jiran fitowarsu mara musu baya sukai sauran securities din gidan Kuma suka tsaya sbd gadin Am Dake Ciki tana bacci hankali kwance.
Koda suka isa gurin Taron ya cika fiyeda yanda sukai tsammani duk wasu manyan Baki da manyan malamai da ma’aikatan gidan marayun da duka aka gayyata sun halarta securities Tako Ina Dan haka Suna isowa aka hau hayaniyan isowan tasu.
Securities kuwa da Yan jarida sai aikinsu sukeyi cikeda kwarewa.
JAMAAL da baiso Akai Taron sosai ba Babu Bata lokaci ya bada dama aka fara qaddamar da Taron wanda take Yan jarida da gidajen television suka fara yadawa live akan ganin abinda yake faruwa tarihin farko
“SEELAHs sun ranarda dukkanin dukiyar da suka mallaka tin daga numbobin da basa kirguwa har zuwa numbern zero zuwa ga gidajen marayu da asibitoci da Kuma masallatai”
A gaban lauyoyi da Yan jarida Jamaal ya gabatar da takardun dasuke mallakinsa a rubuce tinda shine me Saka hannun bayan an tabbatar ingancinsu da gaskiyar hakan take aka hau murna da zuba masa addua.
Ana gama kammala gabatar da komai take Yan jarida suka cigaba da yadawa ana Saka masa albarka tareda mamakinsa sbd tsoron ma girman dukiyar daya rabar din a Lokaci daya.
Yana barin gurin acan Lagos Yan jaridan da Suma siddeeq ya tanada tini suka zagaye gidan Mam wanda baisan abinda yake faruwa ba Saida ya fito ya zauna tareda kunna wayoyinsa da TV tukuna yafara ganin Kiran pa dinsa kafin ya daga wayar da labaran ya fara cin karo ya zubawa tv din Idanuwansa Yana kokarin fahimtar abinda ake fada sbd kaman Bai gane komai sedai Kuma kansa yaji kaman ya toshe.
Takardun da aka gabatar ne ya sakasa miqewa qafafunsa na Wani irin nauyi da sauri sauri ya nufi office dinsa na Cikin gidan ya Bude hannuwansa na rawa yayi ciki da gudu ya isa safe dinsa ya Saka password wanda yake date of birth din su Jamaal dinne Yana budewa Babu abinda yake Cikin safe din bayan envelope babba guda daya wanda ya riftosa da karfin gaske ya budesa abinda ya Gani Ciki ne ya saka ganinsa daukewa na mintina sbd katin daurin auren Omar ne da Aleena wanda Jamaal ya hada batareda sanin kowa bayan Mum din da Dad Omar sai Uncle Ahmed da Mum Nur Kuma abinda yake Gani a rubuce auren an Riga an daurasa.
Baya yayi Yana daga Bango sbd ganinsa daya fara daukewa Amma Bai bari hakan ta tabbata ba sbd bazai taba yadda da gaskiya bane abinda ya Gani ba sbd Babu wanda ya isa ya auri Aleena idan Yana duniyar Nan Kuma Wanin ma Omar.
Yana fitowa daga office din yayi ciki Dan dauko wayarsa sedai Bai qarasa pa dinsa ya shigo gidan a rikice yayi parking motarsa yayo gurin Mam din Yana rasa ta inda zai fara sanar dashi abinda yake faruwa sbd take an kawo takardan barinsu building din SEELAHs group of companies ayau din.
Kafin Mam ya gama sauraronsa Yan jarida suka rufe harabar gidan gabaki daya sbd a Cikin mintinan Jamaal ya kira ya sallami duk Wani security dayake Aiki a karkashin SEELAHs ko gidan ko kamfaninsu Dan haka take suka janye suka tattara suka bawa Yan jarida hanya suka cike harabar gidan.
Tsaye Mam yake Yan jaridar sun zagayesa sai hotina Suke masa Suna jeho masa tambayoyin da suka Sake sake sanqaresa daga tsayen sedai zuciyarsa abinda yake jijjigata da Wani irin radadi da zafi shine katin auren Aleena da Omar dayake hannunsa wanda Babu wanda ya masa hakan face ‘dan daya Haifa da cikinsa.
Wata magana da Wani Dan jarida ya a jeho masa ya sakasa dago jajayen Idanuwansa ya zuba masa Idanuwansa na sake rinewa da tsananin ja da zafin zuciya me zafi.
“Alhaji Mamman Seelah da gaske ne Kaine kayi sanadin mutuwar Dan ‘uwanka lameenu Seelah sbd dukiya wanda hakan ya Saka kayi Dana sani ka Saka danka ya rabar da dukiyar kokuwa Yaya zancen yake na gaskia”
Pa dinsa ne yayi saurin tare zancen Yana korar Yan jaridar wanda tini sukai wallafa wannan tambayar tareda rashin amsar Mam din tafara yawo.
Pa Jan Mam yayi ciki wanda Yana shiga Ciki key din mota ya dauka Ya fito ko ganin gabansa bayayi ya fito ya fada motar ya tayar hannuwansa na wata irin rawa sbd yafi shekaru ba adadi rabonsa da tuqa mota da kansa.
Cikin Wani irin mugun gudu yaja motar ya fice.
Dad Omar da Baya qasar Amma daidai lokacinda Ahmed ya nuna masa abinda yake faruwa a waya take ya saki Wani lafiyayyan murmushi yasan Kai tsaye aikin Jamaal ne.
Baiji komaiba sbd yasan a wannan lokacin maganar aurensa da aka daura da Aleena zai iya fita Dan haka yacewa Ahmed a aika jami’an tsaro gidan Jamaal sbd Aleena Kuma a bada umarni daga garesa duk wanda yazo ko waye Kar abari ya shiga duk Kuma Wanda yayi rigima da hakan ko waye a rufesa saiya dawo qasar wannan umarnin daga garesa ne me qarfin gaske a sakarwa hukuma kudi sbd tin yanzu Mam yasan muhimmanci da karfin dukiyar daga lokacinda ya fara rasata yasan hakan.
Aikuwa Ahmed baiyi wata wata ba ya sakarwa hukuma wasu qazaman kudi tareda bada umarnin ko zuwa Mam yayi gidan Kai tsaye su kamasa su rufe batareda sanin kowaba sai Jaden ya dawo qasar.
Wannan umarnin ma Omar baisan dashiba Ahmed ya badasa Dan haka take aka Kai jami’an tsaro aka zuba a bakin makeken gidan Jamaal batareda ma Aleena ta sani ba tana Ciki hankalinta kwance.
Jamaal kuwa Koda ya aika nasa securities din gidansa sbd Mum dinsa tini suka sanar dashi sun tadda wanda sukafi qarfin gaske zagaye da gidan yanaji Shima ya sake murmushi me shegen kyau sbd yasan Dad Omar ne San haka Shima ya juyo ya Kalli ‘yar Dad Omar din datake gefensa tana Shan Wani lafiyayyan smoothie a jikinsa daga ita sai farar vest dinsa take ya hadiye mata wasu yawu Yana Jin kaman sonta zai Faso kirjinsa Dan haka wanda yake bakinta tana kokarin hadiyewa ya hada da bakinsa Yana Shanye mata tareda karbe sauran smoothie din ya zube rabinsa gabaki daya ajikinta tareda zaunar da ita kan kafafunsa Yana kallan yanda smoothie din ke tafiya a fatar jikinta daya zarewa Riga ya dago ya mata Wani kallo kafin ta Saka harshensa Yana shanyesa a jikinta Cikin Wani lafiyayyan sanyi.
Yanda yake shansa ajikinta ya sakata sauke Wani bayyannen numfashi me tana rungume kansa da kyau Idanuwanta na juyewa.
MAMUH
137
Mam Kai tsaye gidan jadens ya fara nufa zuciyarsa har Wani dagowa takeyi sbd yanda take bugawa hannuwansa na wata irin rawa Yana qanqame steering mota kaman zai ballasa sbd Jin yake kaman yabi takan duka mutanen Dake giftawa hanyarsa ta zuwan.
Babu abinda Idanuwansa ke Gani Suna qara ja sai katin daurin auren Omar da Aleena da Kuma takardun notice din tashinsa da ma’aikatansa da pa ya nuna masa….
Sake figar motarsa yayi sbd yau ta tabbata ta bayyana a duniya Omar ya haifawa Jamaal sbd ace ‘dan daya Haifa da cikinsa ne yai masa hakan to tabbas yaga mummunan kaddarar datafi ta kisan dayake Yi sbd Jamaal shine abinda yafi so fiyeda duka dukiyar daya mallaka din sedai Kuma duniyar ma yanai mata so da kaunar da Bai hadata da komai idan aka cire Jamaal din Dan zai iya komai Babu wanda bazai iya kawarwa a duniyar Nan bayan Jamaal Amma ace Jamaal dinne zai karya kafafunsa dayake tsaye akansu sbd auren Aleena da Omar tareda dukiyarsa daya rabewa mutane a banza sune qafafunsa biyu daya karya a Lokaci daya wanda bazai taba yadda ba,
Ayau din yafison yayi kisan Omar a bayyane idan yaso komai zai faru ya faru.
Tin daga farkon anguwar jadens mansion aka zuba wasu mahaukatan securities masu kalan kayan soldiers din da babu Imani ko rahama a fuskansu Dan Babu wanda fuskansa Bata nuna zai iya taka kan Mam din ya yanka ya cinye namansa ba Dan haka tin a farkon layin Akai juya dashi suka Saka masa kan motarsa ta juya kafin shigabansu da kusan dinkuna shida ne a fuskansa ya Kalli Cikin Idanuwan Mam da suka qara Wani irin mummunan ja yace
“Jaden baya qasar kwata kwata tsaron gidansa a hannuna yake yanzu bana magana biyu cire Kai nakeyi a gaban kowa Babu wanda ya isa ya sake kalla bare magana so Vamos”
Baya yayi Yana kallan Yaransa yace
“Mintina biyu suka cika Bai bace daga anguwan ba kwata kwata a fasa masa kansa kaman yanda ake fasa kwakwa a bawa Alingo(dog) kwanyarsa ya cinye.
Wani ‘dacin gaske ne ya gauraye bakin Mam daya bushe take sbd yanda zuciyarsa ta qame da tsananin baqin Ciki da bacin Rai Dan haka ya dago ya Kalli fuskokinsu yaga Babu abinda zasu iya aikatawa daga abinda suka fada wanda yasan irinsu tinda Shima yayi taadancin yasan sarai yanda asalin rashin Imani yake.
Wani tsayi sukai Babu me alaman zaiji tausayi ko shakkan daukan ransa take a gurin Suna kallansa dole ya tada figi motarsa Cikin quncinsa dayake sake gauraya bakinsa dacinsa na tsananta Idanuwansa har Wani yaji sukeyi sbd tsananin radadin dayake gauraya a cikinsu.
Gidan Jamaal ya nufa gurin Aleena sbd bazai taba barinta da auren Omar ba,
Idan har Jamaal zai iya masa wannan tozarcin to tabbas yafison duk yanda yake tsananin son Aleena din ya rabata da duniyar kowa ya rasata Dan bazai taba iya kallo ta zama cikakkiyar matar Omar ba.
Yana kaiwa tin daga nesa ya hangi securities Amma bai tsayaba sbd idan Omar ya dauki matakin Hanasa isa gidansa wannan gidan ‘dansa ne daya haifa Babu wanda ya isa ya Hanasa isa gidan.
Kai tsaye ya tinkaro gidan Yana isowa gate din dayake zagaye da securities Tako Ina tsayar dashi Akai Suna manta matsayinsa da irin power din daya riqe wanda kowa yake binsa kaman zaa masa sujjada idan ya fada Abu Amma a Cikin awanni qalilan hakan ya kauce sbd labaran koina sai yawo sukeyi take a buga sa a wanda baida komai a ynzun,
Billionaire din daya tashi safiyar yau Cikin Tarin arzikinsa da dukiyarsa tareda girmansa kafin yamman ya koma wanda baida komai.
Kai tsaye suka basa umarnin juyawa ba Damar shiga gidan umarni daga Jaden sbd iyalinsa datake Ciki idan zaiso gidan dansa ya bari sai iyalin Jaden tabar gidan Kuma idan ‘dan nasa ya dawo.
Wannan Kalmar itace tafi komai masa tsananin ciwon gaske ya Bude motar ya fito Cikin tsananin zafin zuciya jikinsa na wata irin tsika ya dauke shigaban jami’an tsaron dayake gurin da Wasu lafiyayyun Mari guda biyu a take Yana cewa duka saiya saukesu daga matsayinsu.
Basu tsaya sauraron sauran fadansa ba suka kamesa take tareda Saka masa handcuffs suka turasa a mota daman dalilin tafiya dashi din kawai suke jira sbd umarnin Ahmed jaden Dan haka suka turasa mota suka tafi dashi.
Suna isa headquarters baa bari kowa yasan da waye aka taho ba sbd Yan jarida da mganar mutane aka turasa Wani shegen cell aka rufe.
Nauyi kirjin Mam yayi me balain zafi sbd bakinsa ma ya kasa budewa yayi magana Wani Azababben nauyi da tauri ne ya toshe maqoshinsa sbd a rayuwarsa ko talauci Bai wulaqantasa hakan ba sai Omar sbd yasan aikinsa ne wannan dai baiyi zubewan da a wuni daya da karyewansa zaa masa hakan ba.
Ana samun tabbacin an daure Mam din aka rage securities din gidan Jamaal da Jaden mansion.
Siddeeq kuwa daya samu cikakkiyar labarin kama Mam din sai Bai sanarwa Jamaal ba Kuma Bai bari ya sani ba Dan koyayane zuciyarsa zata iya Jin Wani iri Dan haka sai kawai ya bada himma suka qarasa cigaba da rarrabe dukiyar sbd koda Mam zai fito ya zamana Babu komai daya rage masa bayan kayan sakawansa sbd babban illan da Jamaal yayi masa shine kaf dukiyarsa ta qasashe daban daban dayake boyo ya Dade da hadesu ya Kuma samu signature dinsa akansu tinda dadewa Dan haka kaman ya kunnawa kaf dukiyar Mam din Ashana ne a Lokaci daya yayi masa qunar wutar daji dasu.
Omar kuwa Jin Ameeenatou ma Bata Lagos din tana Abuja gurin Taro ya sakasa Jin hankalinsa ya sake kwanciya sukai watsi da maganar Mam saiya dawo a sakesa tukuna.
***Cikin kwanciyar hankali Jamaal ya sake Yana rayuwar Jin dadinsa da Halal dinsa wadda itama kwantar da hankalinta tayi musamman da Ashley ta samesu abujan bayan su Mum Nur sun koma anan suka sake shiga sabuwar rayuwar kwanciyar hankali musamman da Siddeeq da Ashely da suka San kan shiririta take suka Bude babin yawon Jin Dadi kawai sai dare yayi su kasheta da zazzafan love wanda Babu inda basa Yi a gidan musamman a bakin pool Nan sukeyin na bayan asuba.
Siddeeq da Ashley dole suka Saba da ganin abubuwan da suka Fi karfin Idanuwansu Wani lokacin sedai Kuma dayake sun Saba da kasancewan Jamaal bature yasaka basa Wani damuwa sbd shi din baya damuwa da rungumar matarsa a gabansu ko kissing dinta.
Satinsu biyu a Abuja kafin suka dawo Lagos sbd Dad dinsa da zai dawo Hafiz da Fatmah kuwa a ranar da suka isa Suma a ranar suka dawo daga France Dan haka gidan ya cika kusan lokaci daya cikeda kewan juna sukaci abincin dare a tare gabaki dayansu.
Fatmah da Hafiz Koda suka dawo fada sukeyi Sam Bata masa magana sbd fuskewa da yayi ya karbe id cards dinta da passport ya hanata tafiya dataso Yi da qawayenta Australia.
Dan haka Sukai fada dole yayi mata suka dawo gida Tina daga can yake riqe da hannunta har suka shiga jirgi.
Tin Suna can su Dad Omar sukasan da fadan Dan haka suka basa go ahead din yimata duk yanda yaga ya kamata ya dawo da ita gida.
Babbah ganin irin haske da sauyawan da Ameeenatounsa tayi farin Ciki ya rufesa sbd hutun dayakeson ta samu yau bulbul sai yanzu yaga ta samesa sbd Aiki da boko duk ya tsotse masa ‘yar budurwansa Dan haka kaman zai maidata Ciki haka ya ringa tarairayanta.
Dadah ma kaman zata Bata nono haka takeji sbd sunyi kewanta.
Arfat ma yayi kewan mommansa Dan haka duk suka dabaibaiyeta da kauna.
Hafiz Cikin mamaki ya Kallesu Shima ya sake sauyawa sosai kaman Wani lafiyayyan halfcast haka ya koma ga class da wayewa tareda kudi takoina da suka gama ratsasa Dan haka sake kallansu yayi da mamaki bayan angama dinner Suna zaune palon babban su duka yace
“Wai yanzu babbah wannan qatuwar budurwan kuke was wannan tarairaya kaman Wanda tayi tafiyan shekara baku ganta ba Gani nida nayi tafiyan kusan wata nawa ko kallon arziki na kasa samu.”
Kallansa babbah yayi Yana washe hakoransa gaba daya bayan ya sake kallan Ameeenatou yace
“Kai yanzu kake maganar qatuwar budurwa ake tarairaya baka Kalli kanka qaton gardi da Kai kake cewa a tarairaya,
Banason Saka Ido fa,ka dawo zakabi ka Saka mata Ido ka dameta har sai yar qibar datayo ta tsiyaye sbd surutunka.”
Yasan babbah bazai taba sauyawa akan Ameeenatou ba komai tsufan da zaiyi da girman da itama zatai Dan haka murmushi kawai yayi Yana kallan dadah da itama Idanuwanta basa gajiya da harara indai akan maganar Ameeenatou ce to zata iya wuni Bata gajiba tana hararar mutum.
Ashly dataga haka sai ta shigarwa Hafiz tana cewa
“Babbah Hafiz fa ma gaskia yakamata ayi tarairayansa sbd nidai idan kowa baiyi kewansa ba to ni nayi sosai”
“To ai saikiyi tarairayansa shekenan an huta da Saka idonsa”
Babbah ne ya fada hakan Yana kallansa cikeda kaunarsa Shima.
Fira sukai sosai harma da Didi data taho Nan din suka sake bajewa a palon Suna fira sai dare sosai kowa ya nufi dakinsa.
Suna hayewa sama wayarta ta tararda misscalls dinsa harma da txt sai kawai ta share ta wuce toilet tayi wanka ta fito tayi shirin bacci ta shige Cikin jikin Arfat da zai kwana dakinta.
Bacci me karfi ne ya dauketa sedai da tsakar dare tashinta biyu tana sauya gurin kwanciya sbd haka kawai takejin gajiya da baccin.
Washe gari da safe ma Bata tashi da wuri ba sbd bazata fita Aiki ba Dan haka kawai batason fita koina.
Gida suka wuni tareda kowa da kowa Dan babu wanda ya fita Aiki Suna hutawa luxury life kawai.
Jamaal ma Bai fita koina ba hutawa yayi gida tareda nasa familyn daya hada sbd Maman fadeela Kam tini ta zama tasa hakama Ayesha ta saki jikinta tinda dai tsakani da Allah Taga Suna kauna da kulawa da ita hakama tin farko ba halin Mum dinta Allah ya Bata ba Dan haka ta sake
Mum Aleena ma sbd kaunar da Ayesha tayiwa Haroon da Yana Raye ya sakata kaunarta da gaskia daga zuciya Dan haka tini suka zama family hankali kwance.
Dr Aleena na son zuwa duba Arfat da Ameeenatou data dawo Amma Sam batason zuwa su fuskanci juna da Nur wadda tasan da auren Kuma Bata damuba sbd Omar bai boye mata ba Kai tsaye ya sanar da ita maganar daura auren wanda Yana can Jamaal Kai tsaye ya hada auren Kuma aka daura.
Daga ita har Nur har Omar Babu wanda suka hadu a face to face tinda aka daura auren.
Ita Nur Bata damu ko kadan da auren ba sbd tasan tarihin son dayake tsakaninsu Dan haka ko Bata yadda da aurenba ba Dena son Aleena Omar zaiyiba kaman yanda itama ta manyanta ba auren kowa a kanta tin rabuwarta da Mam sbd Omar ne Dan haka ba amfanin tada hankali hakama Suna Cikin arzikin da idan kaso Damar da kanka ne zaka sakawa kanka kishi da tashin hankalin da bazaka sake Jin dadin rayuwar da Allah yayoka a Ciki ba bare kaman yanda tasan bazata bawa Aleena da Omar ciwon Kai ba Suma bazasu taba Bata ba hakama nata kalar tsananin son da Omar yake mata daban da wanda itama Aleena yake mata hakama itace farkon matarsa a duniya girmanta daban yake har abada so ba abin damuwa gareta take ta amincewa auren wanda baa daura ba Saida ta amince din and ta samu girman da batai tinani ba a idon Jamaal da shi kansa Omar din harma da Dr Aleena da Uncle Ahmed da babbah wanda Shine yayi wakilcin Omar Jamaal yayi na Aleena sedai har akai aka gama ba fuska daga babbah zuwa ga Jamaal Wanda murmushi kawai abin yake sakasa sbd kauna da tausayin babbah Dan tsananin son dayake wa Ameeenatou ya Saka Jamaal kaunarsa me girma da tsafta sedai Yana tausayinsa sbd yasan ya gama lalata masa Aiki.
MAMUH
138
Da daddare Suna zaune Suna fira a palon Babbah bayan sun gama dinner tana jikin dadah kwance bacci me dadin gaske ne takeji ya dauketa.
Wayarta na dakinta ta baro yayita kira Bata dauka ba Dan haka ya taho Kai tsaye gidan.
Hafiz ne da sukai waya yayi masa iso har palon Babbah Dan gaidasa.
Suna shigowa babbah ya Dan kame fuska Yana amsawa batareda sakewa ba harya gama gaisuwansa a taqaice Shima Idanuwansa na kan Halal dinsa datake kwance jikin dadah bacci takeyi hankalinta kwance kaman baby.
Yanda yake mata Wani kallo ya Saka babbah cewa dadah ta tadata su tafi itada Ashley su wuce sama.
Ahankali dadah ta tadata cikeda kulawa.
Tana Bude Idanuwanta akansa suka fara sauka haskensa ya sake mata yawa hakama yau kamanninsa da Arfat take ganin Suna bayyana.
Wani sanyi da tsananin sonsa ne taji Yana taso mata Yana kashe mata jiki Babu abinda takeso kaman jinta kwance jikinsa tana shaqar qamshinsa me sanyi da sanyaya zuciyarta.
Ashley ce ta zungura kafarta da hannunsa daya Cikin fuskewa sbd yanda ta lafe tana yiwa Jamaal din kallan da kana kalla kasan tsananin sonsa takeyi.
Tashi tayi zaune tayi Taga Idanuwan babbah akanta Yana jiran tashinta da ficewanta.
Batace komaiba ta miqe tareda zira slippers dinta masu laushi ta nufi kofa tana mantawa da yiwa su babban Saida safe Shima babban Bai damu da hakan ba sbd tafiyanta kawai yake buqata.
Hafiz murmushi kawai ya sake sbd yasan abinda yake faruwa tinda ita dashi din Babu abinda suke boyewa juna tini yasan tin a Macau Suna tare har zuwanta Abujan Kuma Shima Bai fadawa kowaba shiru yayi abinda shiyasa Shima ya zama Dan hannun Damar JAMAAL SEELAH.
Suna ficewa Shima Jamaal sanyayyar ajiyan zuciya ya sake a boye Yan sauke wani kyakkyawan murmushin daya Saka gaban babbah mummunan faduwa sbd ganin kamar kamanninsa da Arfat wanda baitaba lura ko kadan ba.
Ganin dukkaninsu kaman turawa haka suke ya sakasa tinanin kawai hakan ne ya Saka sukai kamannin bawai Dan hadin jini ko Wani abin b daban.
Shima sallama yayiwa babbah din tareda ajiye masa envelope dayake dauke da Yan 100 100 dollars wanda babban baima lura da ya ajiye masa din ba Saida ya fice tukuna Kuma yace bayaso mayarwa zaiyi
Dadah ce da Hafiz suka Hanasa sbd rashin dacewan hakan.
Shi kuwa Yana fitowa daman Basu qarasa part dinsu dinba Dan haka Yana kawowa daga bayansu ya rungumota Yana sauke ajiyan zuciya da cewa
“Ya Rabb have mercy on me I love babyn Babbah fiyeda yanda zuciyana zai iya dauka”
Kissing din gefen fuskanta yayi Yana sake cewa
“I can’t take ths anymore baby aban Halal Dina kawai”
Ashley Dake gefensu cewa tayi
“Wlh Nima na gaji da karyan Nan da kame kame da gadin zance a baka na huta Dr”
Dariya yayi mara sauti Yana sake rungumeta yace
“Me kikace matar Jeey??
Kallansa ta dago tayi tana zamewa daga jikinsa tabar hannunsa Dake sarqe kawai tace
“Sai abinda babbah ya ce nakeyi ni”
Wata dariya me Dan qarfi Ashley ta sake tana toshe Baki sbd kada babbah ya jiyota zatai magana JEEY ya kalleta tareda gigiza mata Kai Cikin fuskewa batareda Am din ta lura da hakan ba Dan haka Ashley ta hadiye zancenta tana dariya kawai.
Gaba tayi ta Dan Bari suyi bankwana sai alokacin ya sake dawo da ita jikinsa ya Dora bakinsa kan lips dinta ya Dan tsotsa kafin rungumeta Yana cewa
“You’re warm baby,Yaya dai??
“I don’t know Amma inajin bacci ne sosai”
Sakinta yayi tareda kama hannunta suka wuce har palonsu ya kaita na qasa kafin ya juya ya fice.
Koda ya isa gida siddeeq bayanan Yana gurin hada kan motacin kaf SEELAHs da Akai gwanjonsu a ranar.
Zaunawa yayi da Mum dinsa Shima tareda rungumeta jikinsa Suna maganar Arfat datai missing sosai Kai tsaye ya sanar da ita zai kawo mata shi har gida shida Ameeenatou din ta gansu.
Taji dadin hakan matiqa Dan haka ta cire damuwan rashin ganinsu din.
Yauma kwata kwata kasa Wani baccin kirki tayi har safe ta daure ta lallaba tayo a fita Aiki sai yamma ta dawo.
A daren ranar ma Batai baccin ba Saida ta fito dakinta ta koma dakin Arfat tukuna ta samu baccin me karfi ya dauketa take ta fahimci dakinta ne yanzu Bata iya bacci sedai Wani dakin Dan haka ta Dena bacci dakinta se dakin Arfat ko na Ashley taje ta shige bargo sbd Ashley na son sanyi sosai ita Kuma Bata Wani son sanyin.
Rage fita Aiki tayi sbd yawan kasala da rashin dadin kanta datake ji idan baa gida take ba Dan haka fitarta Aiki yafara qaranci wanda ya Saka Ashley shiga fargaba sbd hasken Data qara sosai hakama Bata Wani cin abinci sosai sedai kayan ruwa ko fruits kaman lokacin Cikin Arfat Dan haka take Ashley taji hankalinta na Neman tashi.
Ita Kanta Ameeenatou din rasa gane kanta din datai ya sakata damuwa sedai Babu tinanin dayaxo kanta irin ko yanayin sauyi. Weather ne yake tabata.
Ranar da Dad dinta suka dawo tareda uncle Ahmed farin Ciki sosai suke Ciki Dan haka da dare tare gaba daya aka zauna cin abinci sedai Babu abinda ta iya ci bayan samosas din da Ashley tayi wanda Shima Dan Taga tacisa sosai ranar datai Wani Dan haka tayisa me yawa dashi aka jera a dining din.
Mum Nur dataga yanda Ameeenatou din taci samosas din da yawa batareda taci komaiba kallanta tayi tana cewa
“Am bazaki ci komaiba sai samosas dinne da kikacisa da yawa haka??
Murmushin karfin hali tayi sbd qamshin abincin dasuka hau kanta gaba daya daurewa kawai takeyi.
Apple Ashley ta miqa mata sbd Danne abinda takeji sedai tana fara ci Wani amai me qarfin ya taso mata ta miqe da sauri tabar dining din tareda ficewa da gudu sedai tana fitowa palon daidai shigowansa tareda Siddeeq.
Ashley ce ta biyo bayanta bayan ta Kalli su babbah da Dad da kowa yayi tsit Cikin mamaki da tausayin menene ya samu am din tace musu zazzabin gajiyar Aiki Ameeenatou din ke fama dashi kwana biyu.
Fitowan Ashley tabi bayan Ameeenatou din sama ya Saka Jamaal binsu Kai tsaye Yana shigowa palon Ashley ta fasa shiga bedroom din Ameeenatou din ta barsa ya shige ita Kuma sai daga baya ta bisa.
Amai takeyi sosai jikinta yayi zafi take.
Rungumeta ta baya yayi ba sosaiba Yana shafa bayanta tareda gefen fuskanta harta samu ta gama aman Cikin Jin sassauci sosai sbd yanda yake shafa bayanta da gefen fuskanta.
Wanke fuskanta sukai a tare kafin ya zubawa fuskanta Idanuwansa Yana kallanta cikeda qwarewansa a amtsayinsa na likita.
Towel ya Saka Yana goge mata fuskanta Yana Jin kaman zai hadiyeta sbd so da kauna tareda abinda yake ji.
Baice komaiba ya kama hannunta suka fito yabarwa Ashley ita ta tayata gyarawa ta kwanta kawai.
Yana saukowa siddeeq dayake zaune a palon kadai ya tarar Yana yiwa Siyam da aka fito da ita palon zaune kan wheelchair Bata iya magana bare dogon motsi sbd kanta daya juye sama sama take sedai juyewan kanta bana hauka bane tuburan idanma batai magana kaji yarinta ko shirme aciki ba bazaka ce kanta ya juyeba.
Nurse dinta ce ta fiddota palon daga bedroom dinta Dan Tasha iska.
Jamaal na ganinta dakatawa yayi tareda qarasowa gurinta zuciyarsa cikeda tausayinta da kaunarta a matsayinta na yar uwarsa.
Itama zuba masa Idanuwanta tayi bat ko kyaftawa kaman zata tinasa Amma Kuma Bata gane komaiba sai kawai ta Maida kallanta kan siddeeq daya ambaci sunanta lokacinda aka fito da ita cikeda kulawa da tausayinta Shima.
Jin tayi zuciyarta yafi kaunar siddeeq din Dan haka ahankali ta Bude Baki tana kallansa tace
“My name is Siyam Seelah,
Did you know my Dad??
Please take me ta him…..
Hawaye tafara tana qanqame kujeran datake Kai tana Neman jiwa hannuwanta Ciwo da sauri Jamaal ya miqa hannu zai cire mata sedai Yana matsowa ta fasa Kuka da ihu me qarfi.
Dakatawa yayi siddeeq yayi saurin isa ya zare mata hannuwan sbd har farcenta data kafe a jikin karfen kujeran sun fara jini.
Ga mamakin kowa daya fito palon sbd ihunta Siddeeq suke kalla sbd Bata taba yadda da kowa ba ihu takewa kowa Ameeenatou kawai takeso sai Dadah sai Kuma siddeeq din wanda Shima tsayawa yayi kallanta.
Babbah na Bude Baki sai cewa yayi shikenan an samu wanda zai fanshi Dadah a gurinta.
Maganarsa ta Saka Didi da Mum darawa sedai Kuma Jamaal sosai yanayinta ya tabasa sbd Ameeenatou dinsa ce ta fado masa arai alokacinda itama ta samu kanta a wannan yanayin.
Dad Omar ma koyaushe ya Kalli halinda Siyam din take Ciki zuciyarsa Ciwo takeyi sbd Siyam tamkar yarsace daya Haifa hakama Shima yarsa tayi wannan rayuwar a baya Dan haka yakejin radadin ganinta hakan.
Dadah ce ta qaraso ta kama hannuwan Siyam din cikeda kulawa tana share mata hawayenta tace
“Siyam Din dadah Yaya dai?
Bakyason yayanki yazo ya ganki ne?
JAMAAL ne fa,yayanki”
Qanqame Dadan tayi tana rufe Idanuwanta batason ganin kowa.
Janta dadah tayi tai Ciki da ita shi kuwa babbah akan tasa yar hankalinsa ya koma.
Jamaal da Dad Omar dinsa kuwa sbd kewan juna da sukai rungumesa Dad yayi kafin sukai sama Shima hankalinsa na rabuwa zuwa ga ‘yarsa da batajin Dadi.
Ashley data Cikin mummunan fargaba kallan Ameeenatou tayi Cikin sanyin murya tace
“Am nidai Ina zargin Ciki a jikinki…..
Wani aman ne ya sake tasowa Ameeenatou din sbd dukan da maganar tai mata.
Toilet ta koma ta ringa Wani Aman jikinta na rawa.
Tana gamawa zazzafan zazzabi me qarfi Mai hade da mummunan tashin hankali suka rufeta.
Ashley ma tsinkewa tayi sbd tsoron ma babbah taji Yana shigarta da Kuma kunyar kowama duk da ba itace me cikinba Amma kusan lefin nasu ne su duka ga Jamaal gefe daya da Yana Jin Cikin idan akwai ko a jikinsa zai iya fitowa ya fada Kai tsaye.
Cikin tsoro da fargaba duka su biyun suka samu suka ga safiya ta waye Dan haka yau da wuri sukai Shirin Aiki su dukan duk da Ameeenatou har lokacin tanajin jikin Amma haka ta Danne ta daure tai Shirin Aiki suka fita a motar Ashley sbd bazata iya tuqi ba.
Fatmah data ga fitarsu take tayi zargin akwai abinda suke boyewa da alama sbd fitarsu a taren Kuma tinda sassafe Dan haka itama data fito zata fitan binsu tayi da motarta Dan saita ga ko menene sbd duk abinda zai Saka ta tona kowanne asirin Ameeenatou shi takeso sbd Jamaal ya rabu da auren Nan kowa ya huta itama zuciyarta ta huta.
Wata asibitin daban suka nufa ba tasu ba sbd tasu ansan waye Ameeenatou Kuma aga sunzo awon Ciki.
Dan haka Wani tsadaddiyar private asibiti suka nufa Suna zuwa Kai tsaye scanning ma suka buqata kowannensu zuciyarsa kaman zata fado.
MAMUH
139
Ameenatou tafi Ashley shiga tashin hankali sbd harda Wani tsoro taji Yana kamata idan ta Tina babbah sbd batajin Dad dinta kaman yanda tajejin babbah sedai Kuma kunyar Dad dinta itace take sakata Jin kaman zata zare a asibitin.
Scanning ta kwanta aka fara yimata wanda tashin farko Kai tsaye likitar tana farawa tace musu Cikin kuwa gashinan lafiyayye ba matsalar komai.
Ashley kusan zarewa tayi itama sbd firgita da tsoron daya rufeta ga abin arziki da murna Amma Kuma tsoro da kunya na Neman rage musu son Cikin.
Ameenatou kasa riqe kukanta tayi ta fasa Kuka mara sauti tana qin karban takardan scanning din da ake Bata tayi gaba.
Ashley ce ta karba takardar tareda bin am din a baya sbd daman sungama biyan komai.
Ko data fito ameenatou ta isa mota tana rufe fuskanta sbd kada aga kukanta.
Bude mota tayi ta fada tareda rufewa ta fashe da lafiyayyan Kuka tana Saka kanta a qafafunta.
Ashley ma Neman shiga sabuwar damuwa takeyi Dan haka ta fara rarrashin am din Dan rage musu damuwa da fargaba gaba dayansu.
Sun jima a motar tana rarrashin am da tinanin yanda zasuyi sbd dole suna buqatan sanarwa Jamaal
kafin Ashley ta tada mota suka bar asibitin.
Suna ficewa Fatmah ta fito motarta ta nufi inda Taga sun fito.
Tana shiga Kai tsaye ta fahimci gynecology Dr suka Gani hakama scanning Akai musu wanda ganin komai dayake gurin ya sakata fahimtar hakan.
Shiru tayi tareda shock da tsoro da tinani kala kala sbd dole dole Babu abinda zai kawo macen da ba Ciki ne a jikinta ba wannan dakin.
Riqewa tinaninta yake neman Yi Dan yaka ta Kalli nurses da Dr din datai musu scanning tana Dan bayyanar musu da ko ita din jdens ce ta Bude Baki ta tambayesu abinda ya kawo wainda suka fita.
Da farko kallan rashin tinani sukai mata sbd Babu ta yanda zasu fada mata matsala ko sirrin patients dinsu Dan haka Kai tsaye Dr din tace Dan Allah ta fice kawai.
Nurses din kuwa dayake sunfi kowa iya wulaqantawa banza sukai mata batareda sun Dake ko kallanta ba.
Qaramin tsoki tayi sbd ganin batada lokacin batawa akansu Dan kallan Yan wahala ma take musu Dan haka handbag dinta kawai ta Bude ta Ciro kudin da suka sakasu kallanta dukansu lokacin da ta ajiyesu gabansu.
Batace komaiba bayan hannu data miqa musu tace results din abinda Akai mata kawai nakeso.
Kallanta sukai a tare kafin Dr din ta kalleta tace
“Bama bada copy gaskia na result sbd akwai hadarin hakan sosai ga aikinmu sedai zaki iya karanta komai gashinan a rubuce bamuyi clearing ba tukuna.
Juyo mata da fuskan screen din sukai tana karantawa batareda ta fahimci komai sosai ba tinda ba karatun asibiti tayiba ta Kalli Dr din tana Neman qarin bayani.
Cikin nutsuwa sukai mata bayanin Ciki ne na wata kusan biyu a jikinta.
Wani irin shock ne ya sake shigarta sbd Jin tabbas cikine kenan,
To waye da Cikin a cikinsu biyun sbd sunan da sukai amfani dashi na A J kawai wanda daga Ashley din har am din da A din suke farawa.
Koma menene zata gane hakan ya Dan ta nutsu sbd duk Tama rikice sbd Ciki a jikin daya daga cikinsu abin mamaki da firgici ne gaba daya.
Fitowa tayi tana Jin zufa na Dan jiqata sbd Tama rasa tinanin kamawa sbd bazai taba yiyuwa ace an samu Cikin mutum a jikinsu ba sbd a Cikinsu Babu ko me saurayi bare,
To kodai Ashley ce sbd itace tubabbiya Kila halin ba komai a haihuwan shege Yana jininta shikenan sunyi daya da Ameenatou kowaccensu nada ‘dan da Babu aure aka haifesa.
Rikicewa tinaninta ya sake Yi Dan haka itama gida Kai tsaye ta nufo kaman yanda Suma Suna kamo hanyar gida Ameenatou ta dago jajayen Idanuwanta ta Kalli Ashley Cikin tsananin sanyin murya da Bata fita sosai tace
“Ash Dan Allah kada ki fadawa Jeey,
Kada yasan da Cikin Nan please
Wlh Yana sani ba ruwansa zai iya fadawa su Dad da bakinsa Kuma nidai wlh zan iya shiga kowanne hali idan su babbah sukasan da Ciki a jikina
Dan Allah kada ki fada masa…..” Qarasa maganar tayi hawaye masu tsananin zafi Suna gangaro mata masu tsananin zafi.
“Nidai cire Cikin Nan zamuyi batareda kowa ya sani ba,
Gobe muje asibitin da babu wanda ya sani a cire kokuma muyi tafi kawai mubar qasar muje wata qasar a cire batareda sanin kowa ba idan mun cire mu dawo Amma wlh bazan iya barin kowa yasan da Cikin Nan ba har Jeey din.” Kukan daya zo mata ne ya sakata rintse Idanuwanta tana goge fuskanta da tissue.
Ashley da itama hankalinta da tinaninta suka Dena Aiki Jin tayi zuciyarta na aminta da hakan sbd tsakani da Allah sai yanzu take gane kuskuren da suka tafka babba sbd fitar Cikin Allah kadai yasan bacin ran da zaayi hakama idan an boyewa Mam Arfat Ciki Kam a jikin Ameenatou indai anan zata rainesa to tabbas bazai taba boyuwa ba,
Hakama Jamaal tabbas Yana sanin da Cikin maganar boyewa Bata tasoba Dan Kai tsaye zai fadawa duniya cikinsa ne ba ruwansa da ciwon zuciya da hawan jinin da Wasu zasu iya shiga Dan haka itama ta zabi boye masa din a ynzun kafin su samo mafita.
Suna parking harabar gidan sake goge fuskanta am tayi tana kokarin daidaita kanta itama Ashley daidaita kanta tayi.
Sun Bude kofar motan suna fitowa motar Fatmah na shigowa harabar gidan Dan haka Idanuwanta akansu suke qur har tayi parking.
AM dataqi barin Fatmah Taga fuskanta sosai ta zubawa Ido tana karantarta sosai sbd duk yanda taso boyewa take Fatmah Taga yanda Idanuwanta sukai Wani irin kumbura sbd Kuka.
Kasa gasgatawa tayi tana sake tinano aman datai jiyan Suna dining tabar gurin da sauri wanda kowa yake tinanin cin dataiwa samosa ne da yawa.
Ciki sukai dukkaninsu Ameenatou
Sama ta haye batareda kowa yaga fuskanta ba tana isa bedroom dinta toilet ta nufa ta wanke fuskanta sedai Kuma Wani kukan ne ya sake zuwan mata ta zauna Nan Cikin toilet Tasha kukanta kafin ta wanke fuskanta ta sake Wani wanka sbd liquid din scanning da aka shafa mata.
Tana fitowa kaya marasa nauyi kawai ta Saka tareda kashe wayarta tayi kwanciyarta daki tareda rufewa tanajin ma zazzabi na Neman rufeta.
Ba Bata lokaci kuwa zazzabin ya rufeta me Dan qarfi wanda ya hada da baccin wuya da Shima yazo ya rufeta Dan haka Ashley na shigowa dubata Taga tayi bacci sai kawai ta kashe haske tareda rage mata AC tukuna ta fice itama jiki duk zazzabin na Neman kamata sbd sanyin jiki.
***Dad Omar kuwa Dama bawa Ahmed akan a saki Mam wanda ko ‘dansa baisan cewan rufesa Akai ba sbd duk inda zancen zai fita Basu bari ba Dan ko inda aka rufesa babu wanda zai gansa bare zanfen ya fita.
Ko da aka fiddosa gabaki daya ya sauya daga Mam ya koma Mamman dinsa Dan Wani irin warin zufa daya fitarwa da tsananin baqin Cikin dayake cin zuciyarsa datake Neman bugawa ya Saka ko abinci tinda aka rufesa Baici ba Dan hakan Nema ko karfi sosai baida a jikinsa sai zuciyarsa da kawai take ci da wata irin wutar da baisan iya illan da zaiwa kowa ba a yanzuba.
Motar jami’an tsaron har kofar mansion dinsa suka ajiyesa wanda Babu masu Aiki ko daya duka siddeeq ya sallamesu Dan haka shine ya a budewa kansa kofar gate din datake Bude ya shiga.
Kai tsaye kofar shiga dayake Gani Bude cikeda mamaki ya dosa sbd koina a Bude.
Yana Sako Kai palon ya tsaya cak tareda dago Idanuwansa da sukai Wani irin jajir Yana kallan koina sbd kusan Babu komai barayi da suka samu gidan Bude sunata shigowa Suna sacewa.
Babu abinda yake palon bayan kujerun palon masu tsananin tsadar gaske Amma hatta curtains din miliyoyin kudin Dake palon an sace bare sauran luxuries din Dake Palon.
Qafafunsa da sukai masa Wani irin nauyi ya daga Yana nufar dakunan mansion din daya bayan daya Yana Jin zuciyarsa na sake shiga Wani irin radadi da Ciwo,
Ayau ace shi Mam seelah ne qananun barayi masu Satan kaya suke shigowa gidansa Suna yiwa kayansa dauki daddaya.
Bedroom dinsa ya Bude anan ya tararda Wani mummunan shock din sbd suturar sakawa ko daya baa bar masa da zai Saka komai an kwashe hattada takardunsa da komai da komai na rayuwarsa masu Mahimmanci da marasa Mahimmancin ma an dauke duka.
Bangon dayake gefensa ya dafa Yana Jin Wani zafi da radadin gaske na ratsa zuciyarsa.
Wayarsa ma da zaiyi waya Babu sbd ranar daya bar gidan Bai fita da itaba anan yabarta Dan Bata Cikin motarsa da aka kamasa da ita tinda da ita aka dawo dashi Kuma Babu aciki.
Jan jikinsa yayi kaman me ciwon laka ya nufi bathroom din dakinsa ya shiga abin baqin Ciki hadda Kashi anyi an cika toilet seat din dashi.
Wanke toilet din yayi da hannuwansa da basusan aikin komaiba bayan Hutu da kisan ruwan sanyi.
Yana gama wankewa wanka yayi ya fito kayansa daya cire su ya kalla ya kakkabe ya sake mayarwa ya fito.
Motarsa ya shiga Kai tsaye Bank ya nufa Dan cire kudi sedai Kai tsaye aka sanar dashi Babu abinda yake bankinsa bayan 100k.
Yanke jiki yayi ya Fadi Cikin bankin Yana Neman kamuwa da ciwon zuciya.
Taimaka masa Akai aka kaisa har office din manager tinda ansansa babba ne sune wainda suke da manyan kudin da babu me irinsu a bankin Dan haka Ciki kulawa da girmamawa manager yayi masa bayanin da wayarsa Akai amfani aka cire kudin bankin gabaki daya zuwa bankin ‘dansa Jamaal Seelah manyan Kuma da basa fita shine da kansa yazo ya cire sbd shine magajinsa dayake rubuce wanda kadai zai iya cire kudinsa bayanshi wanda tin farko shi Mam din ya saka Jamaal dinne a matsayin wanda kadai zai iya cire kudin dayake accounts dinsa na Nigeria Dana waje sbd yasan har abada Jamaal Babu abinda zaiyi da ko qwandala a Cikin kudinsa sbd tsanar da yayiwa dukiyarsu da Kuma tasa dayake da ita baya buqatan qarin.
Cikin mutuntawa aka Ciro masa sauran kudinsa aka basa Wanda yana fitowa motarsa ya shiga baya Gani sosai ya nufa Wani boutique ya Siya ready made masu yar kudi sbd ya Saba Saka masu tsadar.
Kaftan ne na 80k ya Siya ya sauya kayan jikinsa kafin ya wuce Kai tsaye gidan drivernsa da shine yasan dukiyarsa ta boye.
Yana isa ya tararda labarin shida matarsa sun bar qasar gaba daya zuwa south Africa.
Daga Nan Kai tsaye gidan Jamaal ya nufa zuciyarsa na gap da bugawa Amma bazai taba yadda yayi qasa ba sbd haryanzu Yana power da zai iya illata Omar da ita tinda ‘yarsa itace abinda yafi so to tabbas zai dandana masa radadi da ciwon rasa abinda kakeso sbd Jamaal bazai taba masa hakan ba batareda Saka bakin Omar.
Hakama Aleena zata zama matarsa ne kadai a lahira idan sun hadu acan Amma badai idan shi Mam Yana Raye ba.
MAMUH
140
Dr Aleena zaune take ita kadai a palon Jamaal dayake Sama tana magana da Siddeeq wanda ta Kira zasuyi magana tinda a palonta ko palon qasan maman fadeela zata iya ji ko Ayesha Kuma batason ko kadan su San asalin waye Mam bare Jin abinda zasu fada gashi Jamaal baya Nan ya fita tin safe Yana tareda Dad Omar gurin Wani Mahimmin meeting.
Jamaal baisan Dad dinsa ya dawo ba a ranar
Shikuwa Dad Omar Bai dauka an Riga an saki Mam dinba sbd ya dauka sai bayan sun dawo Ahmed zai isar da sakon Dan haka Babu wani special tsaro a gidan ranar sai iya securities na gidan Dan haka Mam na isowa Babu musun komai suka Bude masa gate kaman yanda suka Saba ya shigo fa motarsa.
Mum Aleena kuwa tana sama da Siddeeq ta kallesa tace
“Siddeeq Omar ya fadamun zaa Sako Mam yau Kuma a yanzu idan ya fito kowama Yana Cikin hadari musamman Ameenatou da Arfat sbd Mam bazai taba iya rayuwa Babu dukiyarsa da Bai hada da komai da kowaba,
So tinda Omar haryanzu Bai fada mana ARFAT ‘dan JAMAAL bane Nima bazan masa maganar mun sani dinba Dan haka ba Damar ce masa a kula fiyeda tinani akan Arfat sbd Mam a yanzu kaman a haukace zai fito inason ne kawai kayiwa Ashley magana koina Kar asake fita da Arfat yanzu sai komai ya lafa”
Numfashi siddeeq ya sauke Yana kallan Mum yace
“Mum karki damu babban tsaron da Arfat yake Ciki ayanzu shine rashin saninsa da Dad Mam din yai wanda hakan ma Wani tsaron ne am ce kadai a Dan hadarin Amma itama Jamaal zai iya komai akan tsaronta.”
“No siddeeq nidai hankalina ya kasa kwanciya kwata kwata akan Arfat da Ameenatou din”
“Tayaya hankalinki zai kwanta Aleena? Mam Dake tsaye kofar palon ne ya Fadi hakan Idanuwansa na sake rinewa zuwa Wani irin Jan dayafi na farko jikinsa har Wani rawa yakeyi sbd abinda yaji.
Siddeeq ne da Aleena din sukai saurin juyawa cikeda mummunan firgita da tsinkewan zuciya.
Siddeeq daya Kalli mum din Yana riqe hannunta Dan ganin yanda jikinta ya Dan dauki rawa Cikin nutsuwa da kulawa Dan kada ta rikice yace
“It’s ok Mum,karki damu”
Mam da zuciya ta gama cinyesa kallo daya yayiwa siddeeq yace ya fita ya basa guri magana zaiyi da Aleena din.
Kame fuska dakyau siddeeq yayi zai Kalli Mam din yayi masa maganar da zata kashesa sai Kuma ya fasa sbd tinawa da komai lalacewansa mahaifin Jamaal ne,
Kaunar dayakewa Jamaal da abinda yake tsakaninsu akwai abinda bazai taba yiwa mahaifinsa ba duk lalacewansa Dan haka ya hadiye fushinsa da bacin ransa sbd akwai halas da ake bari sosai Dan kunya.
Ficewa yayi daga palon ya sauko qasa Yana barin palon gaba daya Yana v
Ciro wayarsa Dan Kiran Jamaal Wanda Shikuma acan wayarsa take silent kaman yanda ta Dad Omar take silent din.
Dagowa Aleena tayi ta kallesa Idanuwanta na sauyawa sbd damuwan rashin sanin abinda yake sakawa a ransa da Kuma yanda jikinsa ke rawa.
Shima zuba mata Idanuwansa yayi Wani irin radadin gaske da jininsa dayake Kuna Suna qara masa azabar zafin dayake ji a zuciyarsa.
Takowa yayi ya iso gabanta Bai tsaye komaiba ya Saka hannuwansa biyu ya kamo wuyanta ya shaqeta da karfin gaske jikinsa na sake daukan rawa yace
“ARFAT din Dana samu hotinansa tareda Omar daga bincikena wanda baya barin kwata kwata ana samun hoton fuskansa da kyau shine ‘dan Jamaal?
Jinina??
Tayaya Jamaal zai Haifa Dan kansa jinina Yana yawo a jikinsa ku Taru ku boyemun?
Yaron da ban taba sake bi takan jefa bincikena akansa ba sbd ban taba tinanin akwai Wani jinina Dake duniyar ba bayan Jamaal Ashe jikana ne????
Cikin tsananin azaba ta fara kokarin cire hannunsa daga wuyanta tana cewa
“Daman nasan dawowanka ba alkhairi bane sbd har abada Babu tsarki ko Imani a zuciyarka,
Meyasa bazaa boye Maka ARFAT dinba tinda Babu wanda bazaka iya cutarwa akan burinka da qazantacciyar kwadayin duniyarkaba”
Sakinta yayi da qarfi Yana tureta har Saida ta Fadi ta bugu da table ta dago Idanuwanta da sukai jajir sbd sbd shaqan datasha ta kallesa zuciyrta na radadin yanda ya kasance mahaifin ‘yayanta wanda har abada bazata Dena Dana sani da radadi tareda baqin Cikin hakan ba.
Hannuwansa rawa sukeyi sosai sbd abinda yakeji a zuciyarsa Dake Jin azabar radadin boye masa yanada Wani jinin Wanda ya fito daga ‘dansa mafi soyuwa a garesa,.
Hakam ‘da ne da zai kasance qarshen cikar burinsa sbd samun Arfat shine qarshen hada irinsa da Omar wanda ko a so ko Babu dole sai sun zama daya hakama dukiya dole ta zama yanada haqqi da sake cikakkiyar iKon mallakanta.
Cikin zafin zuciya hannuwansa na sake rawa ya kalleta yace
“Meyasa Kuka boye min?
Kin bawa Jamaal shawaran a boyemun ne sbd daman kin shirya auren Omar din?
Waye ya bawa Omar daman auren matar datake uwar yayana Matata….
Cikin baqin Ciki da Jin zafi ta katsesa da cewa
“Mam Babu ranar da bana baqin Ciki da Danasanin auren daya taba shiga tsakanina dakai,
Badan su Jamaal ba wlh tallahi da tini na Dade da miqaka hannun hukumar qasar Poland sbd acan kaje ka kashe rayuka fiyeda biyar ka tsallake ka tahowarka,
Babu wanda yake tareda SEELAHs yayi mutuwar Allah batareda kune Kuka kashesa ba,
Me zaka fadawa Allah a ranar daya tadaka ya tsayar dakai a tsakiyar wainda kukai sanadin rayukansu?
Kasan meyasa ‘danka ma daka Haifa ya tsaneka baya kaunarka sbd kawai ka kasance mara Imani ko digo daya acikin ranka Mam,
Babu ran dayakeda Mahimmanci a gurinka bayan naka,.wace rayuwa ce wannan??
Kanta yayo koina jikinsa Yana rawa sbd Abu biyu Dake Neman kashesa da ransa kallanta amatsayin matar Omar da Kuma boye masa jikansa da daya sani da yanzu Wani labarin akeyi ha wannan ba Dan Babu wanda a duniya zai Hanasa karbansa Koda kaf ahalin jdens da seelahs zasu mutu ne.
Sake shaqeta yayi Cikin tsananin zafi zuciya da tiriri Yana cewa
“Wallhi tallahi alqawarine nayi har abada Babu namijin da zai aureki Banga bayansa Dan haka wlh Omar idan ban kawar dashi akan dukiyarmu da itace silar komai to tabbas tabbas zan kawar dashi daga duniyar gaba dayanta sbd aurenki da Kuma jikana Arfat daya rabani dashi ya boyesa.
Cikin azaban datake ji tace
“Mam Babu wanda bazaka iya kashewaba na sani tinda ka kashe ‘dan uwanka Rabin jikinta lameenu da iyalinsa kaf tareda matarsa Ateeka to Amma ka sani nikuma idan Ina Raye inshallah bazaka taba Omar ba sbd bazan barka kayi hakan ba sbd Son danake masa shine Asalin son daka rabani dashi tin lokacin kuruciyat……
Wani Azababben Mari ya sauke mata Yana Jin kansa na Neman kamawa da wuta sbd abinda yakeji Dan gaba daya zarewa yake neman Yi,
Baida komai a Lokaci daya matarta ta aure amininsa Kuma Dan uwansa hakama yanada jinin dayake tsananin so an boyesa hakama baida kowa ko gurin zuwa sannan tana Dora masa da asalin son gaskiya datakewa Omar.
Shaqeta yayi da karfi Yana marinta Yana cewa
“Idan bazan iya kashe Omar sbd Raba wannan auren ba mutuwarki itace zata Raba auren wanda wlh bazan barsaba”
Bakinta ne yafara fidda jinin Marin qarfin dayake mata Yana sake shaqeta numfashinta na kokarin barin jikinta sbd tsananin azabar da bata taba jintaba a duniya.
Hawaye masu zafin gaske ne suka gangaro mata gefen Idanuwanta tana Bude Idanuwanta daqyar ta kallesa Shima wasu irin hawayen ne masu tsananin zafi da Ciwo suke taruwa a Idanuwansa sbd radadin dayake ji a zuciyarsa Amma ya zabi tabar duniyar gabaki daya ya huta..
Ayesha datake bakin kofar tin lokacinda suke magana sbd ganin shigowansa gidan ya sakata fitowa Dan rabonta dashi tin lokacin rasuwar hakama Bata taba waya dashi ba sbd Bata samunsa ba Dan haka ayau din Cikin Jin sanyi da farin Cikin ganinsa tinda shine matsayin mahaifinta ta fito Kai tsaye sbd farin Ciki da tsautsayi batai tinanin komaiba ta bisa saman bayan siddeeq ya fice kenan sedai abubuwan dataji ne suka sumar da ita tsaye bakin kofar palon tana kallansu da jinsu Cikin mummunan shock da masifar datafi karfin hankali da tinaninta.
Ganin Dr Aleena na kokarin mutuwa a hannunsa da Kuma hayyacinta data Dade da ficewa sbd tashin hankalin da firgicin abinda taji
Ko Gani Batayi ta miqa hannunta kan console Dake gurin ta dauki wata qatuwar crystal me tsananin nauyi da tsinin shape din Kibiya ta daga da karfi zata kwada masa Jin motsi bayansa ya sakasa juyowa batareda ta saki Aleena dinba daidai juyowansa daidai Ayesha din na cakowa da karfi take gabaki daya tsinin ya ratsa tsakiyar idonsa na Dama take ya sake Aleena da qargi Yana yin baya jini na Wani irin bartsi daga idonsa.
Ayesha na ganin hakan ta buga Wani irin ihun tashin hankali da tsoro jikinta na jijjiga.
Aleena datake zube a qasa kasa motsawa tayi sai kokarin fidda numfashi takeyi Cikin tsananin azaban gaske.
Maman fadeela da Siddeeq dayake shigowa palon qasa lokacin sbd ya damu Damar magana dasu Jamaal take sukai saman da mugun gudu hankalinsu tashe.
Suna shiga da jinin Mam Dake bartsi suka fara cin karo take maman fadeela tayi baya tana buga Wani ihun itama siddeeq kuwa da tsananin gudu ya isa gurin Mum Yana kokarin kamota sedai Bata iya ko motsawa sosai ga jini bakinta sosai.
Daukanta yayi da sauki gabaki dayanta tareda saukowa da ita daidai Nan su babbah da Hafiz suka shigo gidan sbd dabai samu Jamaal ya dauka ba da Dad Omar Hafiz ya kira sbd tinanin Yana office din Shima sedai Yana gida tareda babbah Suna Jin abinda yake faruwa take babbah ya fito sbd yasan waye Mam da abinda zai iya Yi.
Siyam datake gurin dadah zaune a kujera tanajin sunan Mam take ta sauke ajiyan zuciya me sanyi tareda rufe Idanuwanta Wanda ya Saka dadah kallanta cikeda mamaki sedai Gani Bata motsaba ya sakata tashi tabi bayan Hafiz tana cewa ya kula sbd kada zuciya ta dibi babbah yayi Wani abin.
Babbah na shigowa gidan ganin halinda Dr Aleena take Ciki Cikin tsananin tashin hankali da mamaki ya Kalli Mam Dake fitowa Cikin mummunan hali kafin kowa ya Ankara tini babbah yayi saman ba tausayi ko kadan a ransa Shima ya Saka qafa ya shuro Mam din qasa take yafara gangarowa idonsa na qarasa tsiyayewa Cikin tsananin azaba.
Daidai Nan Jamaal ya fara shigowa gidan kafin Dad Omar sedai kusan a tare suka iso Cikin palon suka hade da Siddeeq Dake dauke da Mum Bata Wani dogo motsi.
Hannuwan Jamaal ya miqa zai karbeta daidai Nan Omar ma ya miqa nasa hannuwan Siddeeq ya miqawa Omar din ita Suna juyawa zuwa mota.
Cikin gaggawa duka motacin kusan guda uku suka fice zuwa asibitin gabaki dayansu.
Suna fita gidan Siyam Data biyo hanyar gidan itama ta iso gidan tana shigowa Cikin saa Babu kowa San sun manta da Mam din Dake yashe Cikin jini Yana kokarin tashi zuciyarsa na kokarin bugawa da baqin Ciki me tsananin gaske.
Kansa ta tsaya ahankali tareda zuba masa Idanuwanta da sukai Wani irin Jan gaske hannuwanta na rawa ta dago syringe din dayake hannunta na alluran dabbobi me karfin gaske ta kalla tareda kallansa.
Shima Cikin tsananin azaba da rashin Gani sosai da idonsa daya ya dago ya kalleta Yakuma tabbatarda Siyam dince sedai Bai iya cewa komaiba.
Daga syringe din tayi tareda saka masa a wuya ta tsiyaye masa ruwan hawayen masu zafin gaske na tsiyayo mata.
Wata mummunan fizga yayi tareda fizgota ya shaqe a tsakiyar hannunsa Yana Shure Shure itama fizge fizgen tafara a jikinsa sbd shaqura.
Daidai nan siddeeq da maman fadeela da Ayesha suka dawo Cikin gidan Suna Gani da gudu siddeeq ya iso ya cire Siyam daga jikin Mam din sedai kaman Babu Rai a jikinta Dan haka ya dauketa da gdu ya fice
Sbd tsoro su Maman fadeela ma binsa sukai daidai Nan Ahmed ya shigo gidan Shima da jamian tsaron da take suka kwashe Mam din sedai jinin dayake fiddawa daga bakinsa da hancinsa ya Saka dole asibitis
Shima aka wuce dashi sbd yanayinsa ba kyan Gani.
MAMUH
141
Bayan barinsu gidan Jamaal Kai tsaye asibitin jdens aka nufa da ita Omar zuciyarsa kaman zata fashe sedai shiru Bai iya cewa komaiba bayan kallan fuskan Aleena din datai tsananin laushi.
Jamaal ma dayake tuqin tasa motar Jin yayi kaman zuciyarsa zatai bindiga sbd tsananin zafi da tafasan datakeyi.
Su babbah ma zagine kala kala yake jifan Mam dasu Yana tsinewa rayuwarsa gabaki dayanta tareda tausayin Dr Aleena Yana Kuma Jin Dan sassaucin abinda yakeji sbd hankadosa da yayi ta benen Yana fatar kansa ya fashe ko dayan idon ya tsiyaye.
Hafiz dai baice komaiba sbd damuwa da tashin hankalin abinda yake faruwa din.
Siddeeq ma Kai tsaye asibitin jdens din ya nufa sedai kafin su isa Siyam tayi Wani irin Nisan da hankalinsa yayi mugun tashi.
Mam ma mummunan hali yake cikinsa kafin a isa asibitin take jikinsa ya Dena Aiki sbd alluran da Akai masa hakama wata azabane da ita yanaji tana quna jininsa kaman ana yanka Naman jikinsa Amma Kuma Bai iya ko motsa yatsansa daya hakama idonsa daya dabai tsiyayeba baya Gani sosai sbd tsananin azabar dayake Ciki.
Duk azabar dayake Ciki radadin da zuciyarsa take Ciki na abinda ‘dansa na cikinsa da matarsa sukai masa tareda Omar shine Ciwo mafi zafi dayake ji Dan haka wasu hawayen azaba ne suke gangarowa gefen Idanuwansa.
Dukkaninsu asibitin jigum jigum sukai bayan an karba Mum zuwa Ciki da Siyam ma dasuka iso daga baya.
Omar da Jamaal har lokacin Babu wanda ya furta kalma ko daya bayan tsit da sukai kowanne da abinda zuciyarsa take Ciki wanda baya faduwa Dan haka kowa gurin ya sake shiga damuwa da yin shiru Suna jiran tsammani da fatan komai yaje daidai Dan basa fatan daga Mum din har Siyam su rasa ko daya.
Ameenatou na gida batasan meyake faruwa ba itada Ashley dasu Mum Nur Dan hakane suke fama da tasa gagarumar matsalar Cikin rashin madafa.
Baa dauki lokaci doctors din dasuke kan Dr Aleena kusan guda biyar sai kace wadda tayi mummunan accident duk da ba Wani rauni bane kawai dai shaqar da yayi mata ne ya galabaitar da ita.
Doctors din na fitowa bayani sukaiwa se Omar akan Babu matsalan komai gameda Dr Aleena bayan galabaita datai na toshewan numfashin Amma inshallah komai ya dawo daidai.
Siyam ce dai itama tana tsananin hali sbd daman ba lafiyayya bace sunyi mamakin samun lafiyanta lokaci daya sai Kuma mummunan shaqar da Akai mata data Riga takusa rabata da ranta Dan haka gaba daya lungs dinta ma sunqi karban numfashi anata kokarin dawo da numfashin dasu oxygen da dubarunsu na qwararri.
Ajiyar zuciya Jamaal da Dad Omar suka sauke a boye batareda sautin kowannensu ya fito ba.
Sai alokacin kowa ya sauke tasa a bayyane Suna Jin tashin hankalinsu ya fada.
Jamaal ne ya miqe ahankali Cikin nutsuwa ya nufi dakin siddeeq ya Bude masa ya shige fuskansa Babu walwala ko kadan sai Idanuwansa da sukai Wani mummunan ja.
Yana shiga mum din na Bude Idanuwanta Cikin nutsuwa da sanyi ta zuba masa tausayinsa Mai tsananin gaske Yana rufeta koina sbd tasan tsananin radadin dayake Ciki gameda Mam wanda yake mahaifinsa Kuma bazai iya masa komaiba daya dangaci zagewa ya masa mummunan wulaqanci Dan hakan ne zuciyarsa take cikin Wani irin suya da qunci me qarfin gaske.
Takowa yayi ahankali ya iso gareta
Kafin ya iso ta tashi zaune ahankali tana share hawayenta da suka gangaro ahankali
Zaunawa yayi ahankali gefenta ya Bude hannuwansa Cikin sanyi ta shige jikinsa ya rungumeta Yana Dan qanqameta Cikin sanyi da tsananin kaunarta.
Itama lafewa tayi jikinsa Cikin sanyi da tsananin kaunarsa ta motsa bakinta zatai magana ya tareta ta hanyar sake rungumeta bayan yayi kissing tsakiyar kanta ahankali Yana Bude Baki da wata shaqaqqiyar murya Mai tsananin sanyi yace
“I love you Mum,
I love you,.I love you”
“I love you too son” tafada itama tana sake lafewa jikinsa.
Sun jima a hakan kafin aka Bude kofar dakin ya dago jajayen Idanuwansa yaga su siddeeq ne da babbah sai Hafiz da uncle Ahmed daya iso Shima sai Maman fadeela da Ayesha dukkaninsu Cikin kulawa da kauna suke mata sannu tana amsawa batareda ta dago jikin Jamaal dinba.
Sama sama suka jajanta kafin suka fito Dan tafiya gida sbd doctora sunce ba zata kwana ba tana sake hutawa gida zaa koma da ita sai zuwa dare ko gobe su sake zuwa gidan a dubata.
Suna fitowa Hafiz da babbah da maman fadeela da Ayesha suka fice daga asibitin a motar Hafiz.
Fara biyawa gida yayi ya ajiyesu har lokacin Ayesha bata Cikin cikakkiyar hayyacinta sbd tsoro da tashin hankali da mummunan firgicin zuciya datake Ciki na abinda duka yafaru da abinda taji akan mutuwar Mum dinta Dan haka Suna isa gidan dakinta ta shige ta rufe tareda zubewa qasa ta fasa Wani irin Kuka Mai tsima zuciya da tausayi tana tinanin ta tabbata kenan ita batada kowa yanzu sbd Mam ne take tinanin Dad dinta da zaici gaba da zama mahaifi kuma ubanta Amma yanzu tsoron Jin sunansa ma da akeyi.
Bayan barin kowa asibitin sai alokacin Dad Omar ya sauke ajiyan zuciya Mai Dan taqaitaccen sauti Yana miqewa ya nufi dakin Kai tsaye Shima ya shiga Cikin nutsuwa da kamewa kaman ba Cikin tashin hankali ya fito ba.
JAMAAL da har lokacin Idanuwansa Basu dawo daidaiba sbd zuciyarsa datake tsananin tafasa da Kuna har lokacin ya dago ya Kalli Dad Omar din wanda Shima Idanuwansa suke sauye Cikin yayi kokarin daidaitasu da kansa.
Janye Mum din yayi daga jikinsa Yana miqewa tsaye bayan ya sake kissing gefen fuskanta ya juya ya fice
Siddeeq ma bayansa ya bi uncle Ahmed ma sannu yayi mata tareda juyawa ya five daga dakin bayan yaja kofar aka bar su iya su biyun Cikin dakin.
Shiru dakin yaji Babu wanda ya motsa bare magana.
Itace ta fara dagowa ahankali ta kallesa Taga Idanuwansa kafe suke akanta Yana mata Wani irin kallo zuciyarsa na tinanin da Mam yayi nasarar illatata Yaya zasuyi shi da Jamaal??
Takowa yayi ahankali tareda isowa har inda take tukuna ya zauna inda Jamaal ya tashi tareda miqa mata hannunsa Yana kallan Cikin tsakiyar Idanuwanta data kasa kallansa sedai ta dago hannunta da yayi mata Dan nauyi ta miqa masa tana Dan rintse Idanuwanta.
Kama hannun nata yayi da nasa tafin hannuwansu na haduwa a tare suka sauke Wani ajiyan zuciyan shekarun da suka debo tin kuruciya na jira da fatan wannan ranar.
Dagowa tayi ahankali ta kallesa Shima ita ya zubawa Idanuwansa da jan da sukai har Lokacin Bai washe ba sbd radadin dayake cin zuciyarsa.
Tasan zuciyarsa tafasa takeyi kaman ta ‘danta akan duka abinda Akai mata Dan haka ahankali ta daga hannunta daya wanda baya Cikin nasa ta Dora a gefen fuskansa ahankali ta shafa Cikin sanyi da nutsuwa da tsananin kulawa da so da rarrashi tana sauke hawayen da zuciyarta ta kasa riqewa sbd feelings da yawa.
Rintse Idanuwansa yayi Shima ahankali tareda sake damqe hannunta dayake Cikin nasa Yana Jin zuciyarsa na sanyaya ya Bude Ido ya sake zuba mata su zaiyi magana ta Dora hannunta ahankali kan lips dinsa tana kallan farar lafiyayyar fuskansa data manyanta sedai kyansa da ajinsa da lafiyan fatarsa tin ta kuruciya haryanzu Suna Nan musamman yanzu da asalin Hutu da kwanciyar hankali ne da Arzikin gaske suka ratsasa komai nasa kaman ma yafi kyau a yanzu.
Cikin sanyi da nutsuwa tareda son tausarsa ta Bude Baki da rashin kuzari sosai tace
“It’s okay,am okay inshallah Babu komai,banajin komai yanzu.”
Ajiyar zuciya ya sauke me sanyi Yana Dora hannunsa kan hannunta dayake kokarin sauka daga fuskansa ya maidasa datareda Dora nasa akan nata din Yana sake sauke ajiyan zuciya Cikin nutsuwa da kulawa tareda zafin zuciyarsa daya ragu ya furta
“Thank you for being okay”
Jin tayi zuciyarta na narkewa da kalmansa Dan haka Idanuwanta suka ciko da hawaye sedai Bai bari sun saukoba ya janyota jikinsa ahankali ya shigar da ita tareda rungumeta Yana sauke ajiyan zuciyan data itama hawayenta suka sauko tana sake lafewa jikinsa.
Shiru sukai tsawon mintina ahakan kafin ta Bude Baki Cikin sanyi da nutsuwa tafara fada masa abinda yafaru komai da komai tanajin Yana sake qanqameta alaman yankar zuciyarsa zancen yake Dan haka ta qarasa da rarrashinsa tareda nuna masa komai ya wuce inshallah.
Bayan radadin abinda Mam din yayi mata babban shock dinsa shine yanda sukasan waye Arfat Amma sukai shiru tsawon lokaci batareda tada hankalin komai ba ko rigima wanda yasan itada Jamaal din sunyi hakan ne sbd tsananin respect dinsa dasukeyi da Kuma son bawa Arfat din da AM tsaro Amma duk da hakan sun basa tsananin mamakin daya sakasa Jin jikinsa yayi sanyi Dan baisan Jamaal zai iya masa hakan ba bayan ya Gano Arfat jininsa ne tsatsonsa ne Kuma ya zabi janyewa daga auren ya hakura yayi shiru sbd tsananin biyayya da bin dokar maganarsa.
Itace mara lafiyar Amma kusan itace take rarrashin sbd yanda tasan shi da Jamaal Babu abinda zai hanasu daukan mummunan mataki.
A tasa zuciyar kuwa bazai bari Jamaal ya taba Mam ba sbd mahaifine koman zamansa Shedan Dan haka shine dayake daidai dashi zai dauki matakin akansa daidai yanda ya dace sbd zai nuna masa Shima jinin SEELAHs dinne idan sun manta hakama akwai sirkin Ashlawa a jikinsa.
Babu jimawa doctors suka sallameta suka fito hannunta Yana Cikin na Omar Amma jikinta Yana Dan hade Dana Jamaal suka nufo mota tana tafiya ahankali.
A motar Jamaal zata koma gidan Dan haka Siddeeq ne ya Bude mata motar Yana komawa gefe.
Hannunta dayake Cikin na Dad Omar ya kalla kafin ta dago ta kallesa Shima ita ya kallan cikin kulawa da nutsuwa yace “its okay Babu abinda zai faru bazamuyi abinda Bai kamataba, Jamaal ma is out of it,be okay.”
Gyada Kai tayi ahankali sbd batason daga Jamaal din har Omar suyi abinda zai Bata imaninsu ko halinsu akan Mam Dan haka ta sake sauke ajiyan zuciya tana cewa “thank you” da qaramin sauti tukuna ta shige motar.
Jamaal ne ya rufe mata kofar tareda juyowa ya Kalli Dad din shi har Lokacin Idanuwansa Basu dawo daidai ba shi kadai yasan abinda yakeji.
Dad Omar rungumesa yayi Cikin tsananin kauna da sanyi Yana cewa
“Karka damu zanji da komai karka tabasa ko kadan
Abinda kayi masa na Rabasa da komai ma yayi sbd shine Abu mafi Ciwo da karya rayuwa hakama hakan ne ya tabasa yayi wannan zarewan daya aikata hakan so ka cire komai ka Kula da Mum dinka.”
“Thank you Dad” Jamaal din ya furta Yana Jin zuciyarsa na Dan sanyaya wanda ayanzu ‘yar Dad dince kadai ganinta zai qarasa wargaza nauyi da zafin dayake rage a Cikin zuciyar tasa.
Motar suka shiga siddeeq ya tada suka bar asibitin
Shima Omar din Ahmed ne ya dawo da motarsu gabansa aka Bude masa ya shige take suka bar asibitin Suma.
Hanyar gida suka kama Omar na shiga tinani kala kala masu zafi da Ciwo da masu sanyi da nutsuwa.
Koda suka isa gida babbah ya sanarwa dasu dadah abinda ya faru Dan haka hankalinsu Mum Nur da Didi harma da dadah din ya tashi sai a Lokacin dadah ta hau sama gurinsu Ameenatou Dake fama da kansu ta samu Ameenatou din ta Dan samu sauki tana zaune Ashley na yanka mata apple da watermelon tanaci ahankali ta qara haske sosai tareda yin bulbul sai alokacin dadah take sake lura da hakan sedai ganin batajin Dadi sai Bata Wani Yi musu dogon bayaniba ta Dan fada musu sama sama tana zaunawa gefen Ameenatou din Dan sake dubata.
MAMUH
142
Cikin kulawa Dadah take kallanta tana tambayar menene yake damunta ne?
Numfashi Ameenatou din ta sauke ahankali tana kasa kallan dadah.
Ashley dadah din ta kalla tareda sake tambayarta Cikin kulawa tana shafa wuyan Ameenatou din dayake dan sauran zafi.
Cikin sanyi Ashley tace
“Dadah zazzabi ne yake damunta na yawan Aiki sbd Bata son hutawa”
Kallan Ameenatou dadah ta dawo tayi tana cewa
“Budurwan Babbah gaskia Nima na lura da bakyason hutawa,
Meyasa kikeson takura kanki tinda Babu me Miki fada Koda Baki tafiba,
Kinga gashinan yanzu kina fama da zazzabi,
Dan Allah ki kiyaye kinji,
Banason wannan zazzabin sbd Abu kadan yake sakaki Ciwo sosai ayita fama kibi ki galabaita.”
Sai alokacin ta dago ta Kalli dadah da Idanuwanta da suke son cikowa da hawayen tausayin dadah da batasan komaiba kafin ta zame ta kwanta jikin dadah din tana lumshe Idanuwanta.
Dadah cikeda kauna da kulawa ta gyara mata kwanciyar a jikinta tana Jin tsananin kaunar ‘yarta na qaruwar mata.
Koda su Dad suka dawo kawai sama sama aka sake tattaunawa tukuna aka bar maganar sbd batada dadin cigaba da tattaunawa sedai Mum Nur tace anjima zasu tafi gabaki dayansu su dubo Dr Aleena din da daddare.
Dad Omar ne ya bada umarnin a bari sai zuwa gobe gabaki dayansu saisu tafi dubota din sbd yau dai Kam akwai sauran shock a tattareda SEELAHs din.
Haka suka bari zuwa goben wanda Hafiz uncle Ahmed ya Saka ya sanarwa SEELAHs din Jadens na Nan zuwa gidansu dubiya acan zasuyi dinner.
Mum Aleena sosai ta ringa rarrashin Jamaal tareda nuna masa samun saukinta kafin ya sake Dan dawowa daidai,
Siddeeq ma Saida Mum din tayi da gaske kafin ya Dena blaming kansa akan hakan duk da Jamaal yace karya sake Jin ya fada hakan sbd yasan idan Siddeeq zai bari a dauki ransa to sedai a dauka Amma idan Yana kusa bazai bari ayiwa Mum dinsa hakan ba Dan haka ko a tinani bayason Siddeeq din na fadar hakan.
Maman fadeela ma Ayesha data rikice gabaki daya take kulawa da ita haka dai suka samu gari ya waye suka tashi da nutsuwa da kwanciyar hankalin ajiye komai kaman yanda Mum din ta fada Dan haka Mum ita farin Cikin ma zuwansu da akace takeyi sbd zata ga Arfat wanda ta kwanaki da yawa Bata sakasa a idonta ba.
Maman fadeela ma haka ta ajiye Ayesha tayi mata nasihar data Saka jikinta mutuwa ta rungumi qaddara ta barwa Allah komai tinda Jamaal da Mum Aleena sun karbeta da dukkanin zuciyarsu ta godewa Allah badan hakan ba Allah kadai yasan gantalin rayuwar da zai sameta Amma gashi tana Cikin rufin asiri da kauna da kulawa kaman wadda takeda uwa da uba a duniya.
Hakan ya Saka itama Ayeshan rungumar kaddara ta barwa Allah ta ‘dan sake,
Maman fadeela kitchen ta shiga Cikin masu Aikin gidan Dan kulawa da girke girken da zaayi na baqin sbd sanin daga Nan gidan har jdens din lafiyayyar cima suke ci Mai tsari da kyau.
Ameenatou dole ta tattaro karfi da kuzari ta warware sbd kada a gane halinda take Ciki sbd babbah daya fara mitar rashin lafiyanta tasan baya wasa da lafiyarta ko kadan.
Dad dinta ma Cikin kulawa ya sanar da ita fitar tasu bayan ya sanar da kowa maganar aurensa da Dr Aleena wanda ya Saka kusan kowa shock bayan wainda suka san da auren sedai Babu wanda yayi Wani magana bayan ta congratulating Dad din da sakawa auren albarka sbd Basu dauka hakan Wani damuwa ba Ameenatou ce kawai ta tafi gurin Mum Nur har bedroom dinta tana isa ta rungumeta ahankali Cikin sanyi da tsananin kulawa batareda tace komaiba ta nuna rarrashinta da jinjina mata kaunarta na sake cike zuciyarta sosai sbd Mum Nur takai uwa ta Dade da wuce matar uba a gareta shiyasa take jinta har Cikin ranta.
Ahankali ta Bude bakinta Cikin sanyi tace
“Mum Nur Allah ya Saka Miki da mafificin alkhairinsa duniya da lahira,
Allah ya qara Miki hakuri da juriya tareda lafiya,
Thank you for being calm Mum Nur,
I love you”
Ahankali Mum Nur taji Wani sanyi da nauyin datake ji a kirjinta tin ranar da Akai auren ya fada mata sbd Babu wanda ya zauna da ita ya rarrasheta bayan mijin nata wanda yayi iya kokarinsa gurin rarrashinta da nuna mata kauna da tsananin girman datake dashi a Idanuwansa sai Ameenatou din yanzu data rarrasheta batareda dogayen magana ba Cikin sanyi da kaunar gaskia Dan haka rungumeta tayi ahankali tana sauke numfashi me sanyi tana sake Jin har ranta tasamu sanyin komai game da auren.
Cikin kulawa da nutsuwa ta Bude Baki tace
“Thank you my baby,and I love you too”
Shiru sukai har Lokacin am na jikin Mum Nur din Suna debowa junansu kewa da Dan susar da zuciyoyinsu sukai ita am na mahaifiyarta da Bata duniyar ita Kuma Nur na kanta sedai Kuma yanda Dad Omar Bai hada farin Cikinsu da komaiba ya sakasu Jin nasa farin Cikin na karbansa hannu bibbiyu da zuciya daya Suna tayasa murna har zuci musamman am din da yanzu ne take Jin asalin tarihin soyayyar Dad din da Dr Aleena tin Yana asalin baqar fatarsa baida Wani gogewa sosai kaman yanzu.
A dakin Mum din suka wuni su biyun tana kokarin cire mata duk Wani abin damuwa ko makamancinta tinda da daddaren ranar zasu gidan SEELAHs din.
Jikinta ma jinta Yi ya warware sosai ba laifi sbd harga Allah taji auren a farko kafin Kuma suka samu nutsuwa dashi hakama tasan mahaifiyar Jeey dinta bazata taba cutatar da Mum Nur ba sbd itama she’s calm.
Ashley ma ta taho da ita suka qarasa wunin tareda Mum Suna debe mata kewa tareda nuna mata irin kaunar da suke mata harta qarasa sakewa zuciyarta fes sukai lunch dinsu a sama su duka harma da Didi data taho Fatmah Kuma batanan ta fita zuwa spa sbd yau zata ga Jamaal.
Dadah ma sosai ta sake ganin girman Mum Nur suka Taru aka wuni Cikin walwala da farin Ciki har yamma tayi tukuna kowa ya watse suka tafi dakunansu Dan sallan magrib da fara Shirin fitar.
Arfat Ameenatou tafara shiryawa da kanta Cikin wasu Ted Baker set na Yara Riga da wando navy blue sbd sune best kalan da akafi Siya a kayansa sbd sunfi komai fidda kalar fatarsa me kyau da tsananin haske.
Jacket ta Dora masa Akai da Valentino fcap itama navy blue sai jacket dinsa da talkarmansa na berluti dasuke ash me duhu qamshinsa me sanyi wanda sak turaren Dad dinsa ne ya zu ake masa amfani dashi sbd Jamaal din da kansa yake siyowa Yana bawa Ashley tana masa amfani dashi Wanda a duk lokacinda am taji qamshin jikin Arfat sai ta kusan hadiye numfashinta sbd tinanin Jamaal din na kusa sai take dena Saka masa indai ba Ashley datace itace take siyo masa ba ya shafa masa.
Itama wankan tayi ta shirya Cikin doguwar fitted abayar da dakanta aka aunata aka Dinka mata daidai jikinta shape daidai a Dubai dataje tareda Mum Nur a Lokacin.
Babu kwalliyar komai ajikin rigar bayan black crystal dasuke Saka rigar motsawa tana Dan daukan idon fidda asalin kudin da aka zuba gurin siyarta.
Qaramar veil Ash me duhu kalar takarman Arfat da jacket dinsa ta nade kanta dashi.
Babu kwalliya a fuskanta bayan eye Kajol me kyau dayake Cikin idonta ya qarawa Idanuwanta haske Yakuma sakata yin kyau ko man Baki Bata shafawa lips dinta ba hakanan ta fito tana fidda qamshi me sanyi sai wayarta Dake hannunta.
Ashley ma dagowar rigar ce a jikinta me shegiyar tsada datake rawa da veil data nade kanta dashi itama qamshinta yafi na Ameenatou tashi sbd ita Ameenatou saika kusantota kake jinsa har Cikin ranka sabanin ita nata Yana Dan tashi tinda ba igiyoyin auren kowa kanta gashi itama natan tsadar ne dashi.
Kaman hadin Baki itama Fatmah doguwar rigar ce a jikinta me shegen kyau da kwantawa a jiki maroon da black hakama Babu me makeup a cikinsu.
Didi ma doguwar Rigar Lafiyayyan lace ne ajikinta daya kwanta sai Mum Nur da ita Kuma Wani shegen material ne da kallansa kawai zai sakaka sanin ba kudi kadan suka siyesa ba Amma baida kwalliya sosai very simple and unique doguwar Riga da mayafin da itama Rollin nasa tayi sai ta koma kaman yarinya a cikinsu Ameenatou din.
Dadah da babbah bazasu samu daman zuwa ba Dan haka su kadai zaa bari.
Hafiz kuwa Yana fitowa Cikin lafiyayyun Cesare attolini black da suka fiddo kyansa da wayewansa fuskansa fresh da Hutu kawai.
Kallo daya Fatmah tayi masa ta dauke Kai tana barin gurin Shima Bai Kalleta ba ya qaraso Yana kama hannun yaronsa Wanda yake murnan ganinsa sukai gaba.
Sai a Lokacin Dad Omar ya fito Yana saukowa Cikin black Kaftans na Armanis da suke bayyanarda shine Asalin jden din a cikinsu sbd ilimin da wayewan bama daya ba sbd shine tushe.
Hannu ya miqawa Ameenatou Dake kallansa Cikin tsananin kaunarsa ta kama tareda shigewa gefen jikinsa kafin Mum Nur ta kama hannunsa daya suka fito Kai tsaye motocinsu Dake jere ana jiransu suka nufo.
Motar Dad Omar shine a Ciki da mum Nur sai Ameenatou.
Dayar motar kuwa Hafiz ne da Ashley sai Arfat da Fatmah sai dayar uncle Ahmed da Didi da Arry.
Barin Mansion din sukai Kai tsaye tareda nufar asibiti suka fara duba Siyam wadda dangin Mum dinta suka taho Dan samun saukinta su tafi da ita gurinsu Wanda Dad Omar Bai Musa Hakan ba zai aikasu India idan taji sauki zasu dawo da ita hannunsa sbd shine zai riqeta dan shine mahaifinta kaf duniya a yanzu.
Sunji dadin hakan sunyi masa godia tareda jinjinawa zuciyarsa kafin suka fara Shirin tafiya idan ya kammala musu komai.
Zuwansa asibitin da iyalansa kaf ya sake basa girma sosai a Idanuwan dangin Mum Sarrah din akan Siyam.
Suna barin asibitin Kai tsaye gidan Jamaal din suka nufa wanda Suma acan angama shirya dining room da komai gidan tsaf kaman Babu tashin hankalin daya faru a jiyan Kuma dayake tsarin ginin turawa ne Babu mahaukacin girman Nan sedai kusan kana shiga zaka San gidan turawa kazo ga Babu hayaniya
Chiefs dinsu da Maids dinsu duka sun tafi bangarensu Babu Wani bako bayan su Yan gidan.
Siddeeq ne da kansa ya tarbesu sai Ayesha wadda itama take shirye Cikin doguwar riga kwance a jikinta da silk scarf daure akanta.
Da farin Ciki suka tarbesu Suna musu barka da zuwa lokacin Jamaal ya sauko ya fito palon Yana sauke Idanuwansa akan Dad din ya rungumosa yana juyar da Idanuwansa da sukai Ciki take akan Ameenatou Dake gefen Dad din itama shi din ta kalla Idanuwanta na narkewa kaman zata narke masa agurin take ta kashe jikinsa sbd ganinta kadai kashe duk wata wutar jikinsa yake musamman ya azabtu daga jiyan zuwa yau dabai ganta ba Kuma Bai jita ba.
Sakin Dad din yayi Yana yiwa su Mum sannu da zuwa Cikin nutsuwa da Wani irin ajinsa da kwarjinin dayake cike musu Idanuwa da kyansa.
Dr Aleena ce ta sauko qasan itama ta nufo palon tana musu sannu da zuwa Cikin nutsuwa sanye Cikin daguwan rigar data qarawa haskenta kyau sosai itama Idanuwanta akan Mum Nur tana sake fuska sosai suka Dan rungume juna kafin sukai Ciki.
Siddeeq ne a baya da Ashley Suna kallan juna magana na cin bakin kowannensu.
Gaba zatai tabi bayan Dad dinta ya riqo hannunta tareda dawo da ita baya ya hada bayanta da kirjinsa ya rungumeta Yana lumshe Idanuwansa.
Ashly na ganin hakan itada siddeeq sukai gaba Suna Dan tare hanyar sbd kada Wani ma ya juyo.
Daukanta yayi kaman babynsa Arfat yabi wata hanyar da ita zuwa samansa batareda yace komaiba sbd saiya samu nutsuwa daga gareta zai ita zaunawa cin abincin.
Itama dayake zuciyarta na Cikin tsananin kewansa Bata iya motsawaba sbd tasan Babu abinda zaiyi mata bayan ya samu sassaucin quncin da zuciyarsa ta shiga daga jiyan zuwa yau Dan haka zagayo wuyansa tayi da hannuwanta biyu sbd basa daman nutsuwan.
MAMUH
143
Suna shiga palonsa ya Tura kofar palon da kafarsa tareda sauketa ya shigar da ita jikinsa Yana rufe Idanuwansa nutsuwa da sanyi na cike damuwan dayake cikin ransa.
Itama duk da tana Cikin damuwan Amma tasan Yana Cikin buqatan rarrashinta Dan haka hannuwanta ta Saka ta zagayesa tana qanqamesa Cikin sanyi da nutsuwa tareda tsananin son datake masa Yana bayyanuwa,
Ahankali ta Bude Baki Cikin sanyi da kulawa tace
“Its okay komai ya wuce inshallah
And alhmdllh she’s safe and okay”
Numfashi ya sauke ahankali Yana sake rungumeta sbd sai yanzu ne yaji abinda ya Danne zuciyarsa ya fada masa kwata kwata.
Sake zagayeta da hannuwansa yayi Yana furta “thank you love” Cikin sauti me sanyi da nutsuwa da Kuma rashin qarfi.
Shiru sukai na mintina a hakan kafin ta dago ta kallesa Shima ita din ya zubawa Idanuwansa Yana kalla ganin yanda ta sake haske da kyau a idonsa.
Hannunsa daya ya Saka Yan shafa wuyanta ahankali Yana gangarowa harya iso kan Cikinta dayeke shafe kaman baby Bai taba zamansa ba ya shafa Cikin Yana lumshe Idanuwansa cikeda da tsananin so da Kauna da Jin kaman zai hadiyeta duk lokaci daya ya mannota jikinsa da hannunsa daya batareda ya dauke hannunsa dayeke kan mararta ba ya Saka kansa wuyanta ya shaqi qamshin me kashe masa karfi ya shafi wuyanta da gefen fuskanta da tsinin hancinsa ya Bude Baki kaman muryansa zata shige kunnenta sbd laushi da nutsuwa tareda sanyinta yace
“You okay??
Yaya jikinki?
How are you feeling now?
Kinci gaba da Aman ne?
Yanda yake goga mata hancinsa ya sakata Bude Idanuwanta Cikin sanyin itama ta kallesa kafin takai hannuwanta biyu ta kama fuskansa ahankali tana tsayar dashi guri daya ta Bude Baki lips dinta na gogar hancinsa dayake hade da fuskanta tace
“Naji sauki Babu aman yanzu”
Hancinsa ya sake shafa mata ahankali a fuskanta Yana cewa
“Meyasa nakejin jikinki ba karfi a yanzu?
Ki fadamun Yaya kikeji coz I know you’re not okay”
Cikin sanyi tana kokarin sake yanayinta tace
“Lafiyan kalau”
“Kin tabbata?
Gyada Kai tayi tana Dan lumshe Idanuwanta sbd wata shafar da hancinsa ya mata a gefen wuyanta Yana sauke mata numfashinsa.
“Are you sure baby?
“Yes” ta sake fada tana kokarin dagowa su Kalli juna sedai tana dagowa harshensa taji ya fara sauka a lips dinta yayi musu Wani irin sanyayyan lasa kafin ya lashe nasa lips din ya sake lasar nata yasake lashewa tukuna ya zira harshen Cikin bakinta Yana fara tsotsanta Cikin sanyi hankali kwance.
Taso dakatar dashi ta hanyar zamewa sbd inda suke din sedai kewansa datai da yanda ya zagayeta Cikin jikinsa Yana tayar da duk Wani sonsa da shaawansa dayake zuciyarta ya sakata fara tsotsansa itama tana zagosa da hannuwanta Wanda hakan ya Sakasa dagata Sama ahankali ya hadata da Bango Yana samun Damar tsotse bakinta da kyau Cikin nutsuwa da qwarewa itama tana sake basa Damar hakan.
Hannunsa ya zira ya Bude zip din gefen rigarta Yana zura hannunsa Ciki ya shafi bra dinta dayake lafe a jikinta Ya shafo kirjinta dasuka qara cika da lafiya sosai.
Jin zai rabata da bra din ya sakata riqe hannunsa tana dagowa ta kallesa Shima ita ya sake kalla da mayun Idanuwansa ta girgixa masa Kai ahankali tana zaro hannunsa daga rigarta ta zagaye qugunta dasu tana shigewa jikinsa ahankali tace
“Su Dad na qasa Suna jiranmu fa”
Rungumeta yayi Yana sauke ajiyan zuciya tareda kissing gefen wuyanta yace
“Thank you for being my Halal”
Qamshinsa ta shaqa tajisa ya ratsata har Cikin kanta da zuciyarta tace
“Thank you for being ARFAT father” qasa sosai ta fada hakan batareda tabari yaji abinda ta fada dinba.
Sakinta yayi bayan sun samu nutsuwa sosai a hakan rungume da juna ya gyara mata rigarta tareda mayar mata da zip din suka gyara kaman Babu abinda ya faru a tsakaninsu suka fito hannunsa na Cikin nata har suka gama saukowa har Lokacin Ashley da Siddeeq na palon farko suna jiransu Basu shiga ba sbd suna shiga zaa tambaya Ina AM din ko Jamaal shiyasa suka tsaya tasu firar sbd a dauka gabaki dayansu Suna tare.
Shima acan Ciki Hafiz ne ya Hana a Tina ma basa Nan sbd firar da akeyi Cikin wayewa da ilimi.
Suna sauko Ashley ce ta miqa mata hannunta ta kama kaman wasu Yan biyu haka sukai gaba bayan ta waiwayo ta kallesa Shima Wani shegen kallon yake binta dashi Suna bayansu shida siddeeq Wanda Shikuma Ashley da kusan komai nata yake kaman na am din yake kalla dan duk da ta girmi am din da kusan shekaru bakwai haka zuwa 8 koma 9 idan ka kallesu zaka dauka shekarunsu daya sbd ba Wani Jikin girma ne da Ashley dinba gata fara sosai sbd asalinsu Dan hakan ne ma suke kaman sisters din gaske.
Suna shigowa palon kusan kowa indanuwansa akansu ya dawo musamman Dr Aleena data zubawa Ameenatou din Idanuwanta tana karantar sauyinta bakinta kaman zai Bude yayi magana Amma sai tayi shiru tareda miqawa am din hannunta daya dayan Yana rungumeda ARFAT da tinda suka taho yake jikinta.
Cikin Jin nauyi da nutsuwa ta nufi Mum din ta miqa hannunta ta kama hannun Mum din tana zaunawa gefenta Cikin nutsuwa da kulawa ta gaidata tana mata Yaya jikinta.
Cikeda kauna kaman zata hadiyeta ta amsa tana qarawa da thank you love.
ARFAT na ganin Jamaal da gudu ya sauka jikin Mum din Yana nufarsa daman tini ya Bude masa hannuwansa cikeda tsananin kaunarsa datake sake cike koinansa a a daukesa sama Yana sauke masa kusan kisses hudu a gfen fuskansa lokaci daya.
Siddeeq ma Yana daukansa kisses din ya fara sauke masa kafin yafara tambayarsa Yaya yake.
Cikin kunnen Jamaal din ya fada masa Kalmar data Saka Jamaal din murmushi me kyau da tsari Yana sake Jin kaunar dansa bar Cikin ransa.
Dr Aleena ma kaman zata Budewa am zuciyarta takeji Dan haka firar komawa Tai kaman tarairayan am da Arfat kawai akeyi.
Dad Omar ma duk motsin Dr Aleena din Yana kan idonsa ne kaman yanda Jamaal duk Wani motsin am saiya zuba mata Idanuwansa Yana Jin kaman ya dauketa su tafi inda saita haife masa cikinsa zasu dawo.
Kallan Dad Omar yayi yaga yanda Shima yake jifan Mum dinsa da Wasu lafiyayyun kallo Cikin fuskewa Yana Dan basarwa.
Yasan Dad Omar bayajin abinda yakeji gameda matarsa Amma Yana iya hango nasa jarabawan ta mutuwan son dayake mata Dan haka Dan matso da kansa yayi gurin gefen Dad Omar din Cikin sauti me nutsuwa yace
“Dad welcome to the club,
And sorry Dad Amma kasan Mum Dina bazata iya tafiya a yanzu batareda tasan waye zata barwa ‘danta ba,Allah sarki Jamaal da Dad dinsa”
Rasa abin fada Dad yayi sai Wani murmushin daya kufce masa sbd yasan me kalaman Jamaal din suke fada sarai.
Juyowa yayi ya Kalli fuskan Jamaal din wanda ya Kalli Dad din Yana marairaicewa kaman bashi ba sai ya Tina masa lokacin kuruciyan Jamaal din Dan haka Wani murmushin ne me sauti ya sake kufce masa ya dauke Kai Yana cewa
“To shi “Dan nata me yakeso ayi ne?
“Dad a tausayawa a basa abinda yake nasa?”
Sake kallansa Dad Omar yayi Yana sake Wani mugun murmushi yace
“Matar ‘dan tawa matar baa hannuna take ba,asali ma ba nine zancen yake hannuna ba idan zai iya da babanta ni Dan rakiya ne”
“Kallan Dad Jamaal yayi Yana satar kallan Ameenatou ya sake qasa da murya Yana cewa
“Bazan iya da tsohonta ba dan Allah Dad karka hadani dashi zai iya bacewa bat da itama gaba daya idan aka takurasa musamman yanzu Danai masa Wani laifin”
Juyowa Dad yayi ya Kallesa Kuma a Lokacin kowa yaji abinda ya fada sbd sautin ya Dan fita
Dad yace laifin me Kai masa kenan??
“Yar budurwansa is carrying my second child…..”
Ruwan da Fatmah da Mum Nur suka Saka a bakinsu lokaci daya suka dawo musu da mugun karfi.
Didi kuwa zubewa ruwan sukai a hannunta batareda takai bakinta.
Uncle Ahmed ajiye wayarsa datake hannunsa yayi Yana dagowa Cikin tsananin mamaki.
Siddeeq Wani iskan farin Ciki yaji yayi sama dashi
Ayesha da maman fadeela ma duka dagowan sukai.
Hafiz Ashley ya fara kalla Cikin mamaki da jinjinawa wannan babban barnan da sukai.
Ashley sunkuyar da kanta qasa tayi tana dafe goshinta jikinta na Wani irin mugun nauyi kaman Wadda aka danna Cikin ruwan zafi.
Ameenatou dagowa tayi da Wani irin tsananin mamaki da shock ta kallesa.
Dad Omar kuwa kasa yadda da abinda yaji yayi ya juyo ya zubawa Jamaal din Idanuwansa shikuwa Babu abinda yaji a abinda ya fada sbd baya buqatan jiran kowa ya sanar dashi ko sanar da kowa sbd abu ne daya rasa a Cikinsu na farko Dan haka a yanzu dayake tareda matarsa lokacinda take dauke da Wani Cikin nasa shine yakeda iKon sanarwa kowa.
Tsit palon yayi Banda Tarin Fatmah daya kasa tsayawa sbd muguwar sarkuwa tayi Idanuwanta take sukai jajir ta dago ta Kalli Jamaal din wanda Babu abinda yake shimfide a fuskansa bayan asalin farin Cikin dayake Cikin zuciyarsa bama wannan me yake nufi da second child dinsa??
Gabaki daya su mum Nur ma Cikin mamaki da shock basuma Tina da second child yace ba
Cikin mamaki Didi ta fara Bude Baki tace
“Who’s pregnant??
Ameeenatou qasa tayi da kanta wasu irin hawaye masu zafi na gangarowa daga Idanuwanta batareda ta dagoba Dan bazata iya kallan kowaba.
Dad Omar daya mutu a zaune ahankali ya mayar da numfashinsa kafin ya sake kallan Jamaal din ya juya ya Kalli Ameenatou da kanta ke qasa ya dawo da kallansa kan Jamaal yace
“Waye me Cikin??
Kallan Dad din Jamaal yayi Cikin kulawa yace
“Dad please”
Da tsananin mamakin gaske daya qarasa cinyesa daga zaune ya Jiyo yana kallan Ameenatou wadda ta fasa Kuka kawai ahankali tana sake cusa kanta Cikin kafafunta.
Dr Aleena ce ta Kalli Dad din tana cewa
“OMAR please”
Mayar da kallanta kan Jamaal tayi Wanda yakejin kukan Ameenatou din har tsakiyar kansa da zuciyarsa sedai wannan shine karshen abinda zai kawo masa karshen tasa matsalar da wainda suka Hanasa matarsa yaso ma babanta na gurin yaji idan yaso kafin safe idan ya tashi bacewansa ya bace bat shi kadai Dan ya fahimci sai sunyi rikicin gaske da babbah kafin abasa matarsa.
MAMUH
144
Kowa kasa gasgata abinda yake faruwa yayi Dan haka har Lokacin tsit gurin yayi siddeeq ne ya taso daga inda yake kafin ya iso Jamaal ya miqe suka rungume juna siddeeq na cewa
“Congratulations to us Dr”
“Thank you Sir Siddeeq”
Dariya siddeeq din yayi zuciyarsa koina cikeda farin Ciki.
Uncle Ahmed ma dai daya tabbatarda zancen gaske ne kallan Jamaal din yayi Yana miqewa suka rungume juna Yana cewa
“Congratulations son”
“Thank you uncle”
Maman fadeela ma Cikin farin Cikin ta tayasa murna ta Taya Dr Aleena da Omar ta zubawa Idanuwanta tana karantar yanayinsa da kowa ya kasa ganewa duk da tasan bazai taba qin cikin daya kasance daga Ameenatou dinsa ne da Jamaal sedai labarin Cikin yazo ne Kai tsaye katsam sbd abune da Babu wanda ya taba tinani ko kawo tinanin hakan ma.
Mum Nur Ameenatou Dake Kuka ta kalla mamaki na kasheta duk Tama rikice sedai kukan nata ya sakata komawa gefenta ta janyota jikinta.
Fatmah Kuka kawai itama akaji ta fasa Wanda ya zaka kowa kallanta itama sedai Babu mema iya tambayar abinda ya sameta sbd har ga Allah mamaki kowa yake cikinsa sosai Didi da batasan ta sake jeho tambaya ba cewa tayi
“Garin Yaya ne wai aka samu Cikin bayan tana gida a gabanmu Bata tare koina ba.???
Wani kallan da uncle Ahmed yayi mata ne ya sakata rufe Baki da abinda ta fada sbd batamasan ta fada dinba sbd rikicewa da mamaki.
Hafiz ma Cikin farin Cikin ya Kalli Dad Omar yace
“Dad congratulations to us”
Maida kallansa kan Jamaal yayi Yana yar dariya yace
“You better be ready for whats coming sbd ba ruwana nima Dan kallo ne a gurin tsohonta,
Congratulations Allah ya kawo babies masu albarka”
Murmushi Jeey yayi Yana cewa
“Baban Nan nata Ina shakkar hukuncinsa duk da Nima na koya irin hukuncin nasa if Baku Saka Baki ya hakura ba bacewa zamuyi kawai”
Dariya Hafiz yayi Yana cewa
“Hmmmmn yafika qwarewa anan sbd kafin kayi tinanin bacewan harya Kai inda zai bacen shi,
Amma shawaran shawo kansa daya ne.,
Matso da fuskansa yayi kusa qasa qasa sbd kada su Dad su ji yace
“Ka tabbatarda ka qarasa gamawa da ‘yarsa duk fushinsa baya iya hanata abinda takeso”
Kallansa Jamaal yayi Yana Wani shegen murmushin ka tabbata hakan?
Murmushi Hafiz din yayi Yana cewa
“U welcome”
Kan Ameenatou JAMAAL ya Maida kallansa Yana mata Wani shegen kallo Mai sanyi da nutsuwa Yana Jin kukanta na sake ratsasa.
Dad Omar ganin kukanta da yayi tsanani Cikin tsananin qunci da kunya takeyinsa dole ya sauke numfashi ya Bude Baki Yana kallanta yace
“Ya isa hakan kada kukan ya Sako Miki Wani ciwon tinda kinsan yanayinki yanzu din”
Maganarsa ta Saka kowa sauke ajiyan zuciya Banda Jamaal Dake jiransa ya tayasa murna.
Juyowa yayi ya Kalli Jamaal din dayake murmushi Yana kallansa yace
“Ka shammaci babanta sbd bazan ce ni ka shammata ba so wannan ba ruwana ba layina bane so congratulations Son”
Rungumesa Jamaal yai yana cewa
“Thank you Dad,Allah ya qaro Nisan kwana da lafiya”
“Amin son Allah ya Muku albarka Kuma dukanku ya sakawa abinda zaa Haifa albarka”
Amin kowa ya amsa dashi Banda Ashley da kaman ruwa ya cinyeta satar kallan Dad din takeyi shi kuwa kallo daya yayi mata yasan tasan da komai.
Ameenatou dai dole Dr Aleena ta Janta zuwa bedroom dinta itada Mum Nur Suna rarrashinta sbd sosai take Kuka tana Jin zafin abinda JAMAAL din yai mata.
Ashley ma silalewa tayi ta bisu Dad da nace mata zaki hadu da Wanda yake daidai Dake ne Ashley.
Tana shiga dakin Ameenatou na ganinta ta sake fasa Wani kukan mara sauti sosai tana Jin fargaban yanda zasu hadu da babbah idan wannan zancen yaje kunnensa.
Mum Nur rarrashinta tayi tana nuna mata ba komai bane Kuma su Kam sunyi Marna da farin Cikin wannan Cikin.
Dr Aleena data rasa yanda zata rarrasheta shafa bayanta takeyi tana fada mata yanda suke kaunarta da duk abinda zata Haifa musu Babu abin damuwa ko Kuka Akai sbd abune da suke tsananin so sukam.
Bayan ta Dan dawo hayyacinta ta rage kukan sosai fita sukai suka barta da Ashley.
Suna fitowa JAMAAL ya Kalli Mum dinsa da Idanuwansa
ta gane abinda yakeson sani Dan haka a hankali tai kissing tsakiyar kansa dayeke zaune gefen Dad din Cikin sauti mara karfi tace
“Karka damu she’s okay”
“I love her Mum”
“I know son”
Wucewa tayi ta gaba Omar ta wuce hanyar dining room Dan Yi musu iso ya bita da Wani irin tsaftataccen kallo.
Dining suka nufa dukkaninsu Banda Jamaal daya fice ya nufi bedroom din Mum dinsa.
Koda ya shiga tana jikin Ashley tana tsiyayo hawaye Ashley na share mata tana cewa
“Baby kukan ya isa haka kinsan daman ba isashiyar lafiya ne Dake ba zaki iya jawowa kanki Wani zazzabin akan Wanda kike fama dashi”
Qamshinsa ne ya Saka Ashley dagowa ta kallesa fuskanta Babu walwala sbd itama taji kunya da damuwan abinda yayi musu din ba zata.
Miqewa tayi zata fice batareda tace masa komaiba Ameenatou da Bata dago ba sbd tasan shi dinne ta riqeta tana Dan Bude Baki tace
“Ash gida zan tafi ki fadawa Hafiz yakaini”
Numfashi Ashley din ta sauke tareda dagowa ta Kalli Jamaal din wanda Am din yake kalla kafin ya Kalli Ashley yace
“Kije zan kaita gidan da kaina”
Ficewa Ashley tayi tabarsu su biyun.
Miqewa Ameenatou tayi tana goge fuskanta da tissue ta nufi kofa zata fice daga dakin.
Hannunta ya riqo tareda dawowa da ita zaiyi magana ta dago jajayen Idanuwanta ta masa Wani kallan tsananin zafinsa datake ji Cikin ranta.
Rungumeta zaiyi ta turesa tareda Bude bakinta zatai magana sai Kuma ta fasa kawai ta wucewarta ya sake riqota ta fizge hannunta tareda ficewa daga dakin.
Kai tsaye dining room din da kowa yake ta nufa tana zuwa ta zauna Babu wanda ta kalla sbd Zuciyarta Dake Cikin zafi da baqin Cikin kunyar datake daure da ita gashi kusan kowa Yi yakeyi Yana kallanta.
Fatmah da Mummy dinta ta rarrasheta ta samu ta Dena kukan itama kasa riqe abinda takeji tayi kaman yanda Ameenatou ta kasa riqe nata Dan haka kusan tare suka miqe daga dining din.
A tare suka Kalli hafiz dayaji saukan Idanuwansu akansa lokaci daya
Ya dago ya fara kallan Fatmah data ambaci sunansa Cikin sanyin murya kafin Ameenatou.
Kowa a tare ya kallesu harda Jamaal daya Kalli am Yana dauke Idanuwansa sbd yasan bazata taba yadda ya kaita ba Dan haka baice komaiba.
Hafiz tissue ya dauka ya goge bakinsa daga abincin dayake Ciki ya miqe tsaye Yana cewa dukkaninsu su biyosa.
Suna barin dining room din juyowa yayi ya fara kallan Fatmah zaiyi magana hawayen Idanuwanta suka sauko mata ta katsesa da cewa
“I wanna go home please” ta qarasa zancen da sanyin murya da Wasu siraran hawayen.
Kallanta yayi Cikin nutsuwa kafin ya dawo da kallansa kan Ameenatou da alaman ita fa??
Itama Bude bakin tayi Cikin sanyi tace
“I wanna leave this place too please”
Numfashi ya sake Yana cewa kowacce ta share hawayenta.
Ciki suka koma Suna bayansa sukai sallama da kowa suka juya suka fice.
Jamaal kallan nutsuwa yabi bayan Am din dashi Yana Jin sonta da babyn Cikinta na sake cikesa.
Dr Aleena ma Jin tayi kaman ta janyota ta hanata tafiya sbd Jamaal dinta Amma Kuma ganin yanda Omar ya sakewansa Yana murmushin data San Kila na mugunta ne ya sakata jifarsa da harara.
A yanzu Kam tabbas zai Saka Ido yabarwa babbah komai sbd yasan iya maganar ma an karba auren rigimace a gurinsa bare ganin Ciki kawai a jikinta ko jinsa.
A mota Ashley da Ameenatou ne a baya Fatmah a gaban motar tana tsiyayar hawayenda har Lokacin ba wanda yasan n menene hakama ba Wanda ya tambayeta tinda kowa ta gabansa ta ishesa
Hafiz ne kadai ya zaro tissue daga miqa mata Yana Dan juyowa ya kalleta itama kallansa tayi tana marairaicewa kaman zata fasa Kuka me qarfi ta karba tana share hawayenta.
Suna isa gida kowa ya fice daga motar Babu me magana kowa dakinsa ya nufa Cikin jimami.
Arfat na can gurinsu Mum Nur Dan haka daga Ameenatou din har Ashley tubewa sukai sukai wanka da Shirin bacci suka kwanta.
A dakin Ashley tayi kwanciyarta tanaji wayarta na ringing taqi dauka.
Ashly kuwa daman ta kashe tata sbd tin a hanya take ganin Kiran siddeeq taqi dauka.
Acan kuwa sai dare sosai su Dad suka dawo gida aka baro Arfat acan sbd Dr Aleena data roki Dad din wanda daman sunada siyayyar Arfat din dasukeyi sosai a gidan da Shirin idan ya taho Dan haka Babu buqatan komai nasa.
A hanya Mum Nur ta tada maganar Cikin Ameenatou din tana sake nunawa Dad din Dan Allah kada yayi wata maganar bayan a Saka lokacin bawa Jamaal din matarsa ta haihu acan tinda dai ta tabbata Jamaal din shine mahaifin Arfat sbd idan ya sake tada wata maganar kunya sosai take Saka Ameenatou wannan halin Kuma ba Dadi hakan kada m Wani ciwon ya shigo yinda dai yanzu ba ita kadaice ba.
Murmushi yayi kawai Yana Jin kaunar ‘yarsa da duka jikokin da zata Haifa masa sedai yasan ba shine matsalar ba a yanzu babbah ne Kuma shi duk da shine ya haifeta bazai taba hada girman babbah a kanta ba da kansa sbd son da babbah yake mata ko yayansa daya Haifa baya musu wannan son hakama Babu Wani Rai ko Abu dayakeda Mahimmanci a rayuwar babbah kaman Ameenatou sbd itace hasken zuciyarsa da Idanuwansa Dan haka Babu wani Iko da kowa a duniya zai nuna mas akanta shine me cikakkiyar ikonta Dan haka sai yanda babbah yace a yanzu Dan shine akaiwa babban laifi musamman ta yanda zai samu bayanin ARFAT Jamaal ne ubansa na asali..
Suna isa gida gidan tsit da alama kowa Yana daki Yana jimami Dan haka Suma Kai tsaye kowa makwancinsa ya nufa.
Babbah baisan meyake faruwa sbd Babu wanda ya fada masa Dan haka hankali kwance ya tashi sedai Jin gidan tsit Babu motsin kowa ya Saka dadah Tinanin ko lafiya Duk da haka sai tayi tinanin gajiyan daren da sukai ne jiyan ya Saka kowa hutawa ba buqatan fitowa da wuri.
Sai kusan 12 na rana tukuna suka fara fitowa daya bayan daya kuma a Lokacin ne zasuyi breakfast Wanda yake hade da lunch sai Kuma dare.
Fatmah datake sanye da pencil jeans da knit freesize Riga fara tana fitowa daidai Lokacin Jamaal ya shigo palon tareda Siddeeq Arfat Yana jikinsa.
Tsayawa tayi tana kallansa cikeda Jin kamarma ta tsanesa sbd abinda yaji din dan Bata dauka zai mutu akan macen da aka fada masa ta haihu baa San uban Dan ba.
Ko kallan inda take baiyiba sbd baima lura da ita kwata kwata ba Siddeeq ne kadai ya Dan kalleta Shima baice mata komaiba ya wuce.
Ameenatou ce da Ashley suka sauko daidai lokacin Suma
Ta Kalli Ameenatou din da Idanuwanta da sukai ja ta kasa riqe bakinta Cikin son samun amsar tambayarta tace
“Dagaske Cikin ne Dake?Kuma na wanda ya fada din?
Ke shikenan haka zaki ringa Ciki sedai a ganki dashi batareda sanin yaushe kike yo war abinki ba….
Dago jajayen Idanuwanta Ameenatou tayi ta Kalli Fatmah din wadda itama zancen ya fito mata Cikin ciwon yanda take jerosa.
MAMUH
145
Ashley ce data sauko taji maganar ta Kalli Fatmah din zatai magana Ameenatou ta tareta ta hanyar cewa
“Menene naki a Cikin duk yanda nake daukan Cikin,inace nine nake dauka Kuma nake haihuwar”
Cikin takaici Fatmah tace
“Babu komai nawa a Ciki Amma keda kikeda komai a Ciki na dauka zaki fara tsayawa kisan mahaifin cikinki na farkon kafin ki sake kwaso Wani….”
“Duka wannan ba matsalarki bace Kuma bakya Cikin wainda suke dole da Susan mahaifin ‘dana sbd bakida alaqa da hakan bake ba kadai ko wanda suka Fiki banajin sunada alaqa da sanin hakan,nice dole Kuma nice na San waye uban Dana”
“Wane Dan ne kikasan ubansa?” Sukaji an fada daga bayansu Cikin mamaki da sauti me tattareda bawa maganar Mahimmanci.
Ashley ce tayi saurin juyawa gabanta na faduwa da karfi ta Kalli babban dayake tsaye bakin kofar kafin yafara shigowa palon gabaki daya a natse.
Ameenatou rintse Idanuwanta tayi Suna sauyawa zuwa ja zuciyarta na nauyi batareda ta juyoba.
Fatmah kuwa wasu hawaye ne masu tsananin zafi suka ciko Idanuwanta sbd kalaman Ameenatou da suke a bayyane zaginta ne tayi itada iyayenta da kalaman data fada.
Tsayuwa babbah yayi a gaban Ameenatou din bayan ya Kalli Ashley ya Kalli Fatmah ya tsayar da kallansa kan Ameenatou din lokacin Hafiz Shima ya shigo palon ya tsaya Yana kallan yanda duka sukai cirko cirko babbah Cikin mamakin abinda yaji yace
“Ameenatou kikace kinsan uban ‘danki?
Da sauri Hafiz ya Kalli Ashley wadda ta rasa abin cewa bayan hawayen Dake Neman ciko Idanuwanta.
Dadah ma da bataji abinda Ameenatou ta fada ba Saida babbah da a maimaita tambayar ta Kalli Ameenatou din da sauri.
Shiru Ameenatou din tayi tana kasa dagowa ta Kalli babbah sai hawayen Dake Ciki Idanuwanta da sukai ja sosai.
Fatmah da zuciya ta gama dibanta kallan Ameenatou din Tayi Cikin radadin kalaman da suka kasa ficewa daga kanta tace
“Zaki fada ne ko na fada masa tinda kince ni da iyayena bamuda hurumi ko iKon sanin mahaifin danki?
Dawo da kallanta tayi kan babbah tace
“Babbah Wani Cikin ne a jikinta na haihuwa sai ta hada duka ta fada Maka waye uba…….” Wani lafiyayyan Marin daya sauka fuskanta ne ya Saka sauran maganarta katsewa tana ganin wasu mahaukatan taurari.
Dad dinta ne tareda su Dad Omar dukansu suke tsaye a bayanta.
Didi ma Wani Marin ta Kuma sauke mata tana son magana Amma zuciya ta cita sbd yanda take maganar kaman hade da rashin kunya ga Babbah.
Hawayen Dake cikeda Idanuwan Ameenatou ne suka gangaro mata tana rintse Idanuwanta tareda yin baya tana kasa dagowa.
Babbah wata nannauyan ajiyar zuciya ya sauke me sanyi kafin ya dago ya Kalli kowa daya bayan daya yaga dukkaninsu shi suke kalla batareda kowannensu ya shiga mamakin abinda aka fadan ba hakama Babu shock ko alamansa a tattareda kowannensu Dan haka Shima saiya Danne yaqi shiga shock din sbd magana ce da baikamata ya dauka da Mahimmanci ba Shima Dan haka Fatmah din ya kalla wadda ke Kuka sosai tana tallafe da fuskanta kafin ya Maida kallansa kan Ameenatou datake hawaye sosai tana bayan dadah ya sake sauke ajiyan zuciya sbd iskan dayaji ya cike masa Ciki kaman ma ya kumbura a take a gurin.
Cikin sanyi da nutsuwa Babu wasa ko kadan ko sakewa a Cikin maganarsa yace
“Ameenatou menene yake faruwa nakeson ji daga bakinki?
Meya hadaki da Fatmah take wannan maganar?
Me Kuma kunnuwana suka Jimin akan uban Arfat??
Uban waye uban nasa da kike cewa kin sani?
Kin sani fa kike fada Ameenatou?
Kuka ta fashe dashi Mai tsananin tsima zuciya da baqin Ciki tareda kunyar kanta da yau take ganin asalin kame fuskan babbah.
Dadah ce ta kalleta tana cirota daga bayanta tace
“Me yake faruwa akace ba Kuma zakiyiba”
Ashley ce ta motsa zatai magana babbah ya kalleta Babu rahama ko daya a fuskansa yace
“Ayshatu ki kiyayeni a daidai wannan lokacin Kuma idan kin jira ai kanki zanzo”
Shiru Ashley tayi jikinta na sake nauyi da shiga Wani mummunan fargaba.
JAMAAL ganin kowannensu yayi shiru ya sakasa matsowa gaban Ameenatou ya Ciro handkerchief dinsa zai share hawayenta ta ture hannunsa da karfi tana sake fashewa da kukan.
Kallan babbah yayi yanason ya sanar dashi duka amsoshin tambayarsa Amma Dad ya girgixa masa Kai sbd babban girman da zaa bawa babbah shine barinsa yayi magana da Ameenatou din da kansa.
Hafiz ne ya dage gefen Ameenatou din ya Kalleta kafin ya Kalli babbah ganin yanda ransa yayi mummunan Baci yace
“Babbah kayi hakuri Nima nasan waye baban Arfat din tare muka boye hakan sbd kada ranka ya sake Baci tinda haryanzu baka yadda da aurensa ba”
Tari ne ya kufcewa babban ya dago ya Kalli hafiz Yana cewa
“Wane auren?
Tanada auren ne daman?
Inace anbar maganar auren dayake kanta ma bare Wani auren”
“Jamaal da Bai iya wannan kwana kwanan zancen ba Jin yayi ya kasa riqe zancensa sbd kukanta dayake cizon zuciyarsa ya Kalli babban Cikin nutsuwa da girmamawa irin tasa yace
“Duka abinda suke son fada shine Arfat ‘dana ne,nine mahaifinsa”
Qin kallansa babbah yayi Yana kokarin Danne abinda yakejin Yan taushe kirjinsa ya juya ya Kalli Dad Omar wanda ya sauke ajiyan zuciya Yana kallan babban Cikin tsananin Jin nauyi Shima.
Hakan da Omar yayi ya tabbatar masa da abinda ake fadan gaskia ne.
Juyawa yayi batareda yace komaiba zai bar gurin JAMAAL ya Bude Baki Cikin sanyi yace
“Babbah kayi hakuri ko yanzu Wani Cikin ne a jikinta”….
Saurin juyowa dadah tayi da karfi ta Kalli Ameenatou Wanda ta sauke Kai kukanta na tsayawa.
Babbah kuwa kafafunsa kasa daukansa sukai ya juyo Yana kokarin riqe shock dinsa ya Kalli Ameenatou ta Bude Baki muryanta na rawa da Kuka tace
“Babbah Dan Allah kayi hakuri wlh sharrin Shedan ne”
Sarewa kafafunsa sukai yayi Wani mugun zama a kujeran Dake kusa dashi rigarsa na jiqewa da Wani irin gumin gaske.
Da sauri Hafiz ya nufesa Jamaal ya datakar dashi ya isa gurinsa shida siddeeq dayayi saurin daukan magazines Dake ajiye a table da alamar Wani yayi karatunsu ya bari a gurin suka fara masa firfita Jamaal na kokarin dubasa sbd da alama attack yake kokarin samu.
Ameenatou na ganin hakan itama ta matso gurin babban tana durqusawa gefensa sbd a zuciyarta ko Arfat tanajin kaman Bata masa tsananin kaunar datakewa babbah ba sbd shine uwarta Kuma ubanta shi kadaice jini dangin mahaifiyata,
Shine Wanda rayuwarsa ta kuruciya ta qare a gurin tsananin so,reno da dawainiyar mahaifiyarta ya Kuma qarar da manyancinsa a tsananin sonta fiyeda rayuwarsa da Kuma dawainiyarta Dan haka Bata hada sonsa da komai a rayuwarta ba.
Tsabar rikicewa babbah ganin yayi kaman ma baya Gani sosai take jininsa ya haye sama.
Jamaal na ganin hakan ya fara basa taimakon gaggawa Yana Hanasa shidewa.
Ganin hakan kowa ya shiga tsoro da tashin hankali sbd da gaske dai babban ya rikice.
Mum Nur tsoronta kada babban zuciyarsa ta buga su shiga uku.
Kamasa dole Akai zuwa bangarensa aka kwantar dashi a kujera Jamaal ya dubasa da kyau aka samu bugun zuciyarsa dayake yawan da baa so ya dawo daidai ya masa abinda zai masa suka samu ya rintsa badan ya samu sassaucin abinda yakeji ba sai Dan dole yayi baccin idan ba hakan ba zai iya samun bugawan zuciyar.
Bayan sun fito dadah zubawa Ameenatou Idanuwa tayi Yana karantar yanayinta ta tabbatarda da gasken dai Cikin ne.
Numfashi ta sauke ahankali tareda kama hannun Ameenatou din sukai dakinta bayan ta kira Ashley itama.
Zaunawa sukai ta kallesu su duka biyun Cikin nutsuwa tace
“Ayshatu da gaske Cikin ne kenan?
Numfashi Ashley ta sauke tinda dai ankai karshen zance kowa ya sani ba Damar boyewan
Gyada Kai tayi tana dagowa cikeda kunya.
Mamaki ne ya sake kama dadah ta juya ta Kalli am din tana mamakin yaushe hakan ta faru bayan tana tareda su.
Samun nutsuwa da farin Cikin Jin Jamaal ne mahaifin Arfat Kuma Cikin na yanzu ya saka mamakin nata taqaituwa da Jin kwanciyar hankali sedai tasan babbah Kam sai anyi fama Dan haka kallan Ameenatou din ya sake Yi kafin ya janyota jikinta tana cewa ta Dena kukan hakan kada Wani ciwon ya shigo Kuma.
Ashley kallan Dadah tayi tace
“Dadah Dan Allah ki rarrashi babbah kada zafinsa ya haura wlh nidai nasan nayi kuskure Amma bazan sake ba.”
Dariya suka so sakata musamman Ameenatou da duk tayi Sanyi ga zazzabi tana ji me qarfi sbd kukan datake fama dashi tin ranar da Cikin ya bayyana a Cikinta har yau din Amma Kwata kwata batajin ma zazzabin bayan babbah tinda su Dad sun sani tin jiya su.
Jamaal barin gidan yayi Dan Basu Damar daidaitawa Amma da Arfat ya tafiyarsa hakam idan cikinma sunqi amsa kaman yanda sukaqi amsar auren mamaki zai bawa kowa.
Fatmah kuwa Kuka takeyi kaman ran zai fita sbd Jin Jamaal ne uban Cikin Kuma yasan da hakan yabarta ta tsaya gabansa take sanar dashi Ameenatou nada ‘dan shege Ashe kallan sakarya ma yake mata duka wannan lokacin.
Gasu Dad take kowa ya dauki mummunan fushi da ita Jin itace ma tafara fadawa Jamaal Ameenatou na da Dan shege.
Wannan kalman ta girgixa kowa musamman iyayenta duk da Dad Omar yayi kokarin Danne fushinsa sbd Ahmed daya bayyanarda nasa sosai da Mummy dinta.
Ta bangaren babbah ma zuwa dare Yana warwarewa haukace musu yayi da kowa gidan fada ne yakeyi sosai akan mummunan cin amana da taadancin da Akai masa Yana zaune da ‘yarsa an sake cutarsa an mata Ciki a karo na biyi bayan an San zaman dagar da yayi na Raba auren sbd matiqar b Jin yayi ance Mam ya rash an rufesa da qasa ba bazai iya bada yarsa a zuriar gidan ba Ashe kallan Mai saman ruwa suke masa,sun cucesa sunci amanarsa.
Ameenatou da Ashley dayace auren dole zai Mata idan Bata fidda miji a satin ba zaune zuke gabansa Suna kuka musamman daya sake tabbatar musu da ita Ameenatou bazata sake fita aikin kowa ba saita haihu ya kaiwa Dr Aleena abinda ya Haifa ita Kuma Ashley ba ja da Baya auren dole zai Mata koma da waye ya samu Kuma ya bada umarnin Maza Maza a dawo masa da Arfat.
Gabaki daya gidan dauke wuta sukai tareda kama kansu sbd ba qaramin zafi babbah ya dauka ba Dan Babu wanda ya ragawa hadasu yayi har Omar din yaci musu mutunci bayan hakuri Babu abinda suke basa sbd tabbas kowa yasan an masa laifi.
Jamaal kuwa damuwansa gabaki daya ta koma ne akan matarsa datake fama da kanta Kuma ana sake sakata tsoro da Kuka gashi ko wayarsa Bata dauka kwata kwata ta Dena yadda kota Yaya ya ganta Dan haka yake Cikin tasa gagarumar damuwar.
Fatmah ma tsananin fushin da uncle Ahmed yakeyi da ita yanke shawaran maidata France karatu yayi babbah na Jin hakan yace ba inda zata a hadasu duka ai musu auren sadaka shine kadai zai daidaitasu.
Take uncle Ahmed ya amince da hakan hakama Dad Omar Dan haka Fatmah na Jin hakan tafara Kuka da birgima tana rokon babbah ya taimakesu sun tuba.
Ashley ma tayi rokon babbah da Neman tuba harta gaji.
MAMUH
146
Mam a ranar daya cika kwana hudu a asibiti Omar ya bada umarnin kawai a miqasa asibitin mahaukata sbd cigaban da Babu ko kadan a tattare dashi sbd duka matakin dayaso dauka ma akansa ganin yanda gaba daya fatar jikinsa yayi Wani mummunan baqi a Cikin kwana hudun sbd balain ruwan alluran da suka shigesa Wanda likitoci sun tabbatarda qwayoyin Cikin ruwan alluran sun Riga sun kama ruwan jikinsa sedai idan zaa fiddasa waje ne.
Ahmed baima bari Omar ko Jamaal sunji wannan sakamakon ba ya sanar da Dad Omar abinda zai sanar Anan ne Omar din yace a miqasa asibitin mahaukata kawai.
Jamaal kuwa baima San meyake faruwa ba sbd ya Riga yabarwa Dad Omar din yaji da komai.
Haka aka nade Mam din da idonsa daya aka kaisa asibitin qazanan mahaukatan Dake wajen gari aka basa daki bayan an cike masa komai.
Yanaji Yana Gani baya iya magana bare motsawa aka ajiyesa da Ido daya tsiyaye aka barsa Cikin dakinda gwara wata bolar dashi sbd tsananin wari da sauro ga Kuma wasu ruwa Dake kwance gefen dakin wainda har sunyi baqi da alama ruwan sama ne ke zubowa idan anyi Suna taruwa aciki.
Ko ficewa Basu gama yiba sauro da quda suka fara yayyabesa daga kwancen dayake.
Sama ya Dan kalla ahankali yaga Babu ko ceiling take wasu hawaye masu radadi da Ciwo suka gangaro gefen Idanuwansa Yana rufe Idanuwansa yanajin wasu irin qwari ja shigewa rigar jikinsa da ko ita Bai samu an sauya masa ba duk jinin daya zubar mata ya bushe yayi Wani irin baqi.
Duhun dakin kadai idan dare yayi wata azabar datake firgita ruhin dan Adam dayake cikinsa ne,
Sanyi jikinsa yayi Yana sake rintse Idanuwansa hawayen cikinsa suka gangaro sbd yasan har abada bazai taba qara moruwaba sbd shi kadai yasan azabar dayake ji a jini da jikinsa.
Dare nayi gurin ya dauki tsit bayan kukan sauron masu yawan gaske dayake tashi a dakin Babu sautin komai,
Wasu azababbun cinnaku ne ke cizonsa Tako Ina azabarsu na ratsashi Amma baya iya ko motsa ko yatsansa bare Wani abin
Ga Wani irin duhun da ko a Lokacin da suke shiga gino zinari a Cikin duhun Rami me zurfi da tsayin gaske Bai Kai wannan ba sbd wancan akwai hasken fitila Amma ayau ko wanda zai kunna masa hasken fitila Babu,
Wannan duhun duhu ne da Yan uwansa Dake kwance kabari Kila sunfisa samun rahamar hasken kabari akan wannan dayake Ciki.
Haka ya kwana Babu sauki ko rahamar ubangiji ko daya har gari ya waye sai guraren 10 aka shigo aka Bude dakinsa Wani qazamin dattajo ne da yake a Buge ya zauna ya tayar dashi zaune ya fara Tura masa abincinda ta ringa dawo masa sbd azabar dayake Ciki ta Fi masa abincin Dadi da saukin wucewa a cikinsa.
Ganin hakan me basa abincin ya Saka hannu ya dame tuwo da miyar kaman kunu ya zuba musu ruwa suka sake sakewa ya maqure bakinsa ya dura masa shi gabaki dayansa a bakinsa ya wuce cikinsa.
Yana fita amai ya fara feso masa har jikinsa har qasa take gurin ya lalace da Wani irin qarni da qazantar Aman Amma Babu wanda yazo ya sake dubasa haka Nan ya wuni Cikin aman tareda ruwan qazanta.
Haka ya wuni sai dare aka sake zuwa basa abinci Nan ma Babu Bata lokaci Aka dura masa ya sake feso Wani Aman Cikin azabar ciwon Ciki Mai tsananin azabar daya sakar masa gudawa.
Anan ne aka zo aka daukesa suka wanke masa jikinsa Shima bayan ya wuni Babu wanda ma yasan halinda yake Ciki bayan wari da qazantar sun ma fara bushewa a jikinsa.
Lokacinda suka zaune dashi a bakin Wani fanfafo Cikin qazanta suka fara sheqa masa ruwa qarnin amai Dana jinin rigarsar daya bushe Dana gudawar suka fara Wani mummunan tashi a jikinsa take suka suka rufe hancinsu Suna sake Dan yin baya daga jikinsa suka sheqa masa ruwa kaman Wani Dabba.
Wani irin kukan baqin Ciki da qunci ne ya taso masa Yana rintse Idanuwansa.
Suna gamawa Wani gajeran wandon dinki suka Saka masa suka kaisa dakin hakanan suka kwantar dashi suka tafiyarsu.
Sanyi ne Me karfin gaske suka fara ratsa fatarsa zuwa namansa har zuwa qashinsa suna ratsasa cikeda azaba da qaiqayi Amma ba halin motsawa.
***A daidai wannan lokacin Omar na tareda Dr Aleena wadda sukai tafiya a safiyar zuwa Abuja shi da ita da Ahmed gurin Wani Taron manyan likitocin da zaayi na qasa Wanda tana Cikin manyan baqin likitoci masu Mahimmanci da aka gayyata sbd shi Omar din daya Saka sunanta sbd ta daukaka a qasarsa kaman yanda takeda daukaka a tata qasar akan aikinta.
A lafiyayyan luxury Bangalore dinsa suka sauka Wanda yake tsare da securities da luxuries Tako Ina hankalinsu kwance.
Ahmed bangarensa daban a gidan Dan haka Shima a nasa bangaren ya sauka hankalinsa kwance.
JAMAAL ma dashi a Cikin Manyan likitocin da aka gayyata Dan daga sunan Mum dinsa sai nasa Dan haka Yana Abujan sedai bama tare suka taho ba Dan yaso tahowa da tasa halal din Amma Sam ko muryanta taqi barin ya sake ji daga ranar bare ganin fuskanta Dan ba qaramin fushi da zafi ta dauka dashi ba Dan haka duka yake Cikin dacin zuciya.
Siddeeq ma duk yanda yaso magana da Ashley ta samu Damar fitowa da am din Dan su dauketa kawai su tahowarsu ya kasa samun Damar wannan maganar da ita sbd babbah daya Saka musu mugun Ido musamman Ashley din dan yafi qin yadda da ita akan kowa ma Dan haka ya Saka mata Ido tareda rantsewa akan duk Wanda ya kamata tana waya dashi shi zai aura mata ko waye sbd maganinsu.
Fatmah ma hakan ya fada mata hakama gabaki dayansu ya sakasu dawowa sashensa ya Kuma hadesu a daki daya sbd su duk abinda zasuyi su shirya Babu shegen da zai zauna zaman shiryasu tinda ba Wanda ya hadasu fadan da hassadar tareda qyashin da zage zagen.
Fatmah kusan zaucewa take Neman Yi sbd ganin su Dad Omar da Dad dinta ko ta kan zancensu Basu sake bi ba alaman hukuncin babban yayi musu daidai Dan haka ta sake dagewa da rokon babbah tana Neman tuba da bazata sakeba Amma ko bi ta kan tubanta baibiba.
Ameenatou dai batada ta cewa bayan komawa salihar gaske sbd Cikin kaman Yana jiran asan dashi sai laulayinta ya dauke tsaf Bata Ciwon komai ko Wani amai saima fitowa dayek kokarin farawa sbd tasowa da mararta tafara Yi hakama fushin datake cikinsa akan Jamaal din Bai saukoba ko kadan sbd kunce mata zani a kasuwa ne yayi duk da tasan a gunsa shi ba komai bane tinda bature ne Amma meyasa baima fara fada mata yasan tana dauke da Cikin nasa ba Wanda itama harga Allah taji tana tsananin son Cikinsu yanzu sbd na Arfat Bata hankalinta ta dauki Cikin ya Renu a Cikinta har haihuwansa.
Ashley dai itama taitayinta ta shiga ta Dena waya da kowa se babbah baya gidan dan sanin rantsuwarsa akan duk Wanda ya kamasu Suna waya shi zai aura musu indai auren ya halasta tsakaninsu.
Hafiz da dadah ne ke tausaya musu matiqa musamman Fatmah data kasa Dena Kuka haryanzu gaba daya ta shiga Wani mummunan hali akan abubuwa da yawa Ciki harda Dad Omar data batawa Dan tasan zuciyarsa ta sosu ko yayane da jin abinda tayi hakama iyayenta fushi sukeyi sosai da ita ga Ameenatou da batajin zata sake ganin mutuncinta ga Jamaal din datai abin akansa ma Ashe mahaukaciya ya dauketa ga Babbah da dauren sadakansa gabaki daya ta rasa inda zata Saka kanta a Cikin dakin ma Ashley da Ameenatou Babu me mata magana mugun zama ne sukeyi gashi kowannensu bai Saba da kwanciyar qasa ba idan ma ka Saba sanyin AC kadai da tiles ya dauka zai iya illata rayuwarka Dan haka bame yafewa haka suke shigewa lafiyayyan gadon dakin Anne suyi bacci Cikin Rufa daya.
Hafiz ne da dadah ke Dan rarrashinsu Suna tarairayansu Amma Didi ko gaisuwan Fatmah din Bata amsawa itada Mum Nur Ameenatou ma Mum Nur tayi fushi da ita akan maganar data fadawa Fatmah sbd tsakanin Dad Omar da Ahmed yanzu Yan uwantaka ce data Fi ta jini karfi Dan kuwa kowa a tare ya gansu a tare ya sansu Kuma alaqa ce data Riga ta zama family bazata taba gogewa ba sbd kaf gidan har Ahmed din kowama yayansa da matarsa da Jaden suke amfani a sunansu kaman yanda yanzu duka harsu Hafiz duka an qara jdens a karshen sunayensu so maganar iyaye da rashin daa ba dabia ko hali bane.
Anyi Taron kwana uku din a Abuja an gama a ranar Jamaal ya dawo Lagos tareda Siddeeq Banda su Mum dinsa da ba yanzu zasu dawo ba sai sun kwana biyu sbd wasu manyan kwararrin likitocin da Omar zai hada da Dr Aleena.
Duk Yanda Omar da Aleena din suke ganin yayansu sun girma Basu San sunada sauran lokacinsu ba sosai Saida suka kasance da juna a kwanakin sbd wata lafiyayyan sanyayyan soyayya ce me karfi da kwanciyar hankali suke gudanarwa hankali kwance.
Omar Jaden Bai baro Abujan ba Saida maganar aurensa ta fita duniya tasan matarsa ta biyu wadda ta fita tareda maganar auren ‘yayansu,
Ya gabatar da Dr Aleena second wife dinsa da Kuma son dayake mata itama kaman yanda yakeson matansa duka Dan haka take aka ringa daukansu hotina ana yadawa Kuma kowanne Suna tareda juna kusan ma duk inda zasu hannunsu Yana riqe da juna hotinan ke fita sbd ita dai baturiya ce hakan ba komai bane gareta hakan Shima tinda kusan haihuwansa ne kadai baayi baturen ba Amma Shima turai dinne kawai.
Bayan dawowan Jamaal duk yanda yaso yaga halal dinsa hakan Bai samu ba Dan Babu fuska a gurin babbah Dan haka dole ya fara lallaba babban sbd sai yanzu yake fahimtar zare hannun da Dad Omar yayi yabarsa dashi yasan karfin zuciyar gaske ne dashi saiya masa tasa karfin zuciyar akan son dayakewa ‘yarsa zai gane shi kwata kwata ma baisan meye kunyar sirikin da ake magana ba indai akan a Hanasa halal dinsa ce musamman yanzu datake fama da laulayin babynsa a karo na biyu.
Ganin take taken Hafiz akan son fitar da Yan matan zuwa Wani gurin su samu su Sha iska kansu ya sake ya Saka babbah taka masa Burkin karya kuskura ya shiga Cikin masu karban hukuncin sbd shi kansa me laifin ne sosai a gurinsa sbd duka halinda Ameenatou take Ciki ya sani shine suka Taru suka ci amanarsa aka barsa a iska qaton ga Babbahn mahaukata ko?
Ya kiyayesa sbd Yana laifi daya wlh dashi zai hada ya Basu baqin mamaki.
Hakan ya Saka Hafiz Dan kama kansa sbd yasan babban idan ya Riga ya dauki zafi akan Abu bare yanzu laifi ne akan duka wainda yake ganin sun Saka ‘yarsa taci amanarsa Dan Bai yadda yin kanta bane zugata yake ganin anyi Kuma ba kowane yayi wannan aikin ba bayan Ashley da Siddeeq da Jamaal din kansa harma dashi Hafiz din.
MAMUH
146
Mam a ranar daya cika kwana hudu a asibiti Omar ya bada umarnin kawai a miqasa asibitin mahaukata sbd cigaban da Babu ko kadan a tattare dashi sbd duka matakin dayaso dauka ma akansa ganin yanda gaba daya fatar jikinsa yayi Wani mummunan baqi a Cikin kwana hudun sbd balain ruwan alluran da suka shigesa Wanda likitoci sun tabbatarda qwayoyin Cikin ruwan alluran sun Riga sun kama ruwan jikinsa sedai idan zaa fiddasa waje ne.
Ahmed baima bari Omar ko Jamaal sunji wannan sakamakon ba ya sanar da Dad Omar abinda zai sanar Anan ne Omar din yace a miqasa asibitin mahaukata kawai.
Jamaal kuwa baima San meyake faruwa ba sbd ya Riga yabarwa Dad Omar din yaji da komai.
Haka aka nade Mam din da idonsa daya aka kaisa asibitin qazanan mahaukatan Dake wajen gari aka basa daki bayan an cike masa komai.
Yanaji Yana Gani baya iya magana bare motsawa aka ajiyesa da Ido daya tsiyaye aka barsa Cikin dakinda gwara wata bolar dashi sbd tsananin wari da sauro ga Kuma wasu ruwa Dake kwance gefen dakin wainda har sunyi baqi da alama ruwan sama ne ke zubowa idan anyi Suna taruwa aciki.
Ko ficewa Basu gama yiba sauro da quda suka fara yayyabesa daga kwancen dayake.
Sama ya Dan kalla ahankali yaga Babu ko ceiling take wasu hawaye masu radadi da Ciwo suka gangaro gefen Idanuwansa Yana rufe Idanuwansa yanajin wasu irin qwari ja shigewa rigar jikinsa da ko ita Bai samu an sauya masa ba duk jinin daya zubar mata ya bushe yayi Wani irin baqi.
Duhun dakin kadai idan dare yayi wata azabar datake firgita ruhin dan Adam dayake cikinsa ne,
Sanyi jikinsa yayi Yana sake rintse Idanuwansa hawayen cikinsa suka gangaro sbd yasan har abada bazai taba qara moruwaba sbd shi kadai yasan azabar dayake ji a jini da jikinsa.
Dare nayi gurin ya dauki tsit bayan kukan sauron masu yawan gaske dayake tashi a dakin Babu sautin komai,
Wasu azababbun cinnaku ne ke cizonsa Tako Ina azabarsu na ratsashi Amma baya iya ko motsa ko yatsansa bare Wani abin
Ga Wani irin duhun da ko a Lokacin da suke shiga gino zinari a Cikin duhun Rami me zurfi da tsayin gaske Bai Kai wannan ba sbd wancan akwai hasken fitila Amma ayau ko wanda zai kunna masa hasken fitila Babu,
Wannan duhun duhu ne da Yan uwansa Dake kwance kabari Kila sunfisa samun rahamar hasken kabari akan wannan dayake Ciki.
Haka ya kwana Babu sauki ko rahamar ubangiji ko daya har gari ya waye sai guraren 10 aka shigo aka Bude dakinsa Wani qazamin dattajo ne da yake a Buge ya zauna ya tayar dashi zaune ya fara Tura masa abincinda ta ringa dawo masa sbd azabar dayake Ciki ta Fi masa abincin Dadi da saukin wucewa a cikinsa.
Ganin hakan me basa abincin ya Saka hannu ya dame tuwo da miyar kaman kunu ya zuba musu ruwa suka sake sakewa ya maqure bakinsa ya dura masa shi gabaki dayansa a bakinsa ya wuce cikinsa.
Yana fita amai ya fara feso masa har jikinsa har qasa take gurin ya lalace da Wani irin qarni da qazantar Aman Amma Babu wanda yazo ya sake dubasa haka Nan ya wuni Cikin aman tareda ruwan qazanta.
Haka ya wuni sai dare aka sake zuwa basa abinci Nan ma Babu Bata lokaci Aka dura masa ya sake feso Wani Aman Cikin azabar ciwon Ciki Mai tsananin azabar daya sakar masa gudawa.
Anan ne aka zo aka daukesa suka wanke masa jikinsa Shima bayan ya wuni Babu wanda ma yasan halinda yake Ciki bayan wari da qazantar sun ma fara bushewa a jikinsa.
Lokacinda suka zaune dashi a bakin Wani fanfafo Cikin qazanta suka fara sheqa masa ruwa qarnin amai Dana jinin rigarsar daya bushe Dana gudawar suka fara Wani mummunan tashi a jikinsa take suka suka rufe hancinsu Suna sake Dan yin baya daga jikinsa suka sheqa masa ruwa kaman Wani Dabba.
Wani irin kukan baqin Ciki da qunci ne ya taso masa Yana rintse Idanuwansa.
Suna gamawa Wani gajeran wandon dinki suka Saka masa suka kaisa dakin hakanan suka kwantar dashi suka tafiyarsu.
Sanyi ne Me karfin gaske suka fara ratsa fatarsa zuwa namansa har zuwa qashinsa suna ratsasa cikeda azaba da qaiqayi Amma ba halin motsawa.
***A daidai wannan lokacin Omar na tareda Dr Aleena wadda sukai tafiya a safiyar zuwa Abuja shi da ita da Ahmed gurin Wani Taron manyan likitocin da zaayi na qasa Wanda tana Cikin manyan baqin likitoci masu Mahimmanci da aka gayyata sbd shi Omar din daya Saka sunanta sbd ta daukaka a qasarsa kaman yanda takeda daukaka a tata qasar akan aikinta.
A lafiyayyan luxury Bangalore dinsa suka sauka Wanda yake tsare da securities da luxuries Tako Ina hankalinsu kwance.
Ahmed bangarensa daban a gidan Dan haka Shima a nasa bangaren ya sauka hankalinsa kwance.
JAMAAL ma dashi a Cikin Manyan likitocin da aka gayyata Dan daga sunan Mum dinsa sai nasa Dan haka Yana Abujan sedai bama tare suka taho ba Dan yaso tahowa da tasa halal din Amma Sam ko muryanta taqi barin ya sake ji daga ranar bare ganin fuskanta Dan ba qaramin fushi da zafi ta dauka dashi ba Dan haka duka yake Cikin dacin zuciya.
Siddeeq ma duk yanda yaso magana da Ashley ta samu Damar fitowa da am din Dan su dauketa kawai su tahowarsu ya kasa samun Damar wannan maganar da ita sbd babbah daya Saka musu mugun Ido musamman Ashley din dan yafi qin yadda da ita akan kowa ma Dan haka ya Saka mata Ido tareda rantsewa akan duk Wanda ya kamata tana waya dashi shi zai aura mata ko waye sbd maganinsu.
Fatmah ma hakan ya fada mata hakama gabaki dayansu ya sakasu dawowa sashensa ya Kuma hadesu a daki daya sbd su duk abinda zasuyi su shirya Babu shegen da zai zauna zaman shiryasu tinda ba Wanda ya hadasu fadan da hassadar tareda qyashin da zage zagen.
Fatmah kusan zaucewa take Neman Yi sbd ganin su Dad Omar da Dad dinta ko ta kan zancensu Basu sake bi ba alaman hukuncin babban yayi musu daidai Dan haka ta sake dagewa da rokon babbah tana Neman tuba da bazata sakeba Amma ko bi ta kan tubanta baibiba.
Ameenatou dai batada ta cewa bayan komawa salihar gaske sbd Cikin kaman Yana jiran asan dashi sai laulayinta ya dauke tsaf Bata Ciwon komai ko Wani amai saima fitowa dayek kokarin farawa sbd tasowa da mararta tafara Yi hakama fushin datake cikinsa akan Jamaal din Bai saukoba ko kadan sbd kunce mata zani a kasuwa ne yayi duk da tasan a gunsa shi ba komai bane tinda bature ne Amma meyasa baima fara fada mata yasan tana dauke da Cikin nasa ba Wanda itama harga Allah taji tana tsananin son Cikinsu yanzu sbd na Arfat Bata hankalinta ta dauki Cikin ya Renu a Cikinta har haihuwansa.
Ashley dai itama taitayinta ta shiga ta Dena waya da kowa se babbah baya gidan dan sanin rantsuwarsa akan duk Wanda ya kamasu Suna waya shi zai aura musu indai auren ya halasta tsakaninsu.
Hafiz da dadah ne ke tausaya musu matiqa musamman Fatmah data kasa Dena Kuka haryanzu gaba daya ta shiga Wani mummunan hali akan abubuwa da yawa Ciki harda Dad Omar data batawa Dan tasan zuciyarsa ta sosu ko yayane da jin abinda tayi hakama iyayenta fushi sukeyi sosai da ita ga Ameenatou da batajin zata sake ganin mutuncinta ga Jamaal din datai abin akansa ma Ashe mahaukaciya ya dauketa ga Babbah da dauren sadakansa gabaki daya ta rasa inda zata Saka kanta a Cikin dakin ma Ashley da Ameenatou Babu me mata magana mugun zama ne sukeyi gashi kowannensu bai Saba da kwanciyar qasa ba idan ma ka Saba sanyin AC kadai da tiles ya dauka zai iya illata rayuwarka Dan haka bame yafewa haka suke shigewa lafiyayyan gadon dakin Anne suyi bacci Cikin Rufa daya.
Hafiz ne da dadah ke Dan rarrashinsu Suna tarairayansu Amma Didi ko gaisuwan Fatmah din Bata amsawa itada Mum Nur Ameenatou ma Mum Nur tayi fushi da ita akan maganar data fadawa Fatmah sbd tsakanin Dad Omar da Ahmed yanzu Yan uwantaka ce data Fi ta jini karfi Dan kuwa kowa a tare ya gansu a tare ya sansu Kuma alaqa ce data Riga ta zama family bazata taba gogewa ba sbd kaf gidan har Ahmed din kowama yayansa da matarsa da Jaden suke amfani a sunansu kaman yanda yanzu duka harsu Hafiz duka an qara jdens a karshen sunayensu so maganar iyaye da rashin daa ba dabia ko hali bane.
Anyi Taron kwana uku din a Abuja an gama a ranar Jamaal ya dawo Lagos tareda Siddeeq Banda su Mum dinsa da ba yanzu zasu dawo ba sai sun kwana biyu sbd wasu manyan kwararrin likitocin da Omar zai hada da Dr Aleena.
Duk Yanda Omar da Aleena din suke ganin yayansu sun girma Basu San sunada sauran lokacinsu ba sosai Saida suka kasance da juna a kwanakin sbd wata lafiyayyan sanyayyan soyayya ce me karfi da kwanciyar hankali suke gudanarwa hankali kwance.
Omar Jaden Bai baro Abujan ba Saida maganar aurensa ta fita duniya tasan matarsa ta biyu wadda ta fita tareda maganar auren ‘yayansu,
Ya gabatar da Dr Aleena second wife dinsa da Kuma son dayake mata itama kaman yanda yakeson matansa duka Dan haka take aka ringa daukansu hotina ana yadawa Kuma kowanne Suna tareda juna kusan ma duk inda zasu hannunsu Yana riqe da juna hotinan ke fita sbd ita dai baturiya ce hakan ba komai bane gareta hakan Shima tinda kusan haihuwansa ne kadai baayi baturen ba Amma Shima turai dinne kawai.
Bayan dawowan Jamaal duk yanda yaso yaga halal dinsa hakan Bai samu ba Dan Babu fuska a gurin babbah Dan haka dole ya fara lallaba babban sbd sai yanzu yake fahimtar zare hannun da Dad Omar yayi yabarsa dashi yasan karfin zuciyar gaske ne dashi saiya masa tasa karfin zuciyar akan son dayakewa ‘yarsa zai gane shi kwata kwata ma baisan meye kunyar sirikin da ake magana ba indai akan a Hanasa halal dinsa ce musamman yanzu datake fama da laulayin babynsa a karo na biyu.
Ganin take taken Hafiz akan son fitar da Yan matan zuwa Wani gurin su samu su Sha iska kansu ya sake ya Saka babbah taka masa Burkin karya kuskura ya shiga Cikin masu karban hukuncin sbd shi kansa me laifin ne sosai a gurinsa sbd duka halinda Ameenatou take Ciki ya sani shine suka Taru suka ci amanarsa aka barsa a iska qaton ga Babbahn mahaukata ko?
Ya kiyayesa sbd Yana laifi daya wlh dashi zai hada ya Basu baqin mamaki.
Hakan ya Saka Hafiz Dan kama kansa sbd yasan babban idan ya Riga ya dauki zafi akan Abu bare yanzu laifi ne akan duka wainda yake ganin sun Saka ‘yarsa taci amanarsa Dan Bai yadda yin kanta bane zugata yake ganin anyi Kuma ba kowane yayi wannan aikin ba bayan Ashley da Siddeeq da Jamaal din kansa harma dashi Hafiz din.
MAMUH
147
Siddeeq ne ya turowa Ashley txt a kusan karo na Kila Dari Amma Bata basa reply sbd Shima fushin ya shafesa Dan haka shima baida nutsuwan Dan kusancinsa da Ashley din ya Saka ma yakejin duk ya shiga damuwar rashin daga wayar tasa da fushinta Dan haka ya dage gashi Kuma Jamaal na son magana da AM duka dole sai Ashley din ta basa hadin Kai Dan haka Bai denaba a wuni hakai zaita kira Bata dauka Yana bi da txt tinda shi yasan tana karantawa so da sauki ko Bata bada reply dinba indai ta Gani.
Yau ma txt yayi mata wanda ya saka jikinta sanyi sbd itama tana Cikin damuwar daurewa ne kawai takeyi tana sharewan sbd daga shi har Jamaal su San sun tabasu.
Zubawa sakonsa Idanuwanta tayi kafin ta sauke ajiyan zuciya tana dagowa ta Kalli Ameenatou Dake zaune ta zubawa tv Idanuwanta itama kewane sosai a Cikin ranta Amma Kuma fushinta yaqi sauka ko kadan.
Kiransa siddeeq ne ya shigo wayarta bayan sakon nasa Dan haka sake sauke ajiyan zuciya Ashley din tayi tana daukan wayar sbd babbah bayanan Yana gurin sallan laasar masallaci su Kuma suna palon a zaune Suna Dan kokarin ragewa kansu damuwa, dadah Kuma tana kitchen tareda Mai aikinsu Suna girki.
Ganin sunan siddeeq a wayar Ashley kafin ta daga ya Saka Fatmah Dake kusa da ita sauke ajiyan zuciya sbd ganin kwana biyun Dad dinta Ashley din yake kira yaji Yaya suke sbd Ameenatou ta kashe wayarta gabaki daya ta ajiye ita Kuma Fatmah din Baya kiranta kwata kwata ya Dena Dan haka Ashley dince dole wadda zai kira yaji Yaya suke Dan haka hankalin Fatmah baya kwance sbd Tino rantsuwar babbah duk Wanda ya kamaka kana waya dashi shi zai aura Maka.
Duk wayar Ashley tayi ringing hankalin Fatmah tashi yakeyi sbd kada Kiran Dad dinta ya shigo daidai babbah Yana kusa Dan haka yanzu ma da Kiran ya shigo sai dataga siddeeq ne taji nutsuwanta ya dawo daidai musamman da Ashley ta dauki wayar Dan haka take tafara adduar Allah yasa babbah ya dawo daidai lokacin ya samu tana wayar da Siddeeq tinda ba Wai girmansa tayi ba sedai suzo shekaru daidai da ita sbd Jamaal ya girmesu dukansu.
Tana daukan wayar ajiyar zuciya me qarfin gaske Siddeeq din ya sauke Yana ambatar sunanta Cikin sanyi sbd Bai dauka zata iya fushi haka sosai dasu ba tsawon kwanaki.
Amsawa tayi a sanyaye Cikin sanyin murya tana cewa
“Meyasa bazaka tsaya a iya txt din ba sbd kasan hukuncin da babbah yake jira?”
Ganin hakan Fatmah ma datakeson waya tini tana tsoro ta dauki wayarta ta turawa Hafiz txt din Dan Allah ya shigo mata da Maganin daya siyo mata last time na ciwon Kai datake tsananin fama dashi a kwanakin sbd Kuka data kasa denawa ya qare sbd itada Ashley suke Sha dan Ashely dince ma ta rubuta masa ya siyo musu shi.
Tana Tura masa txt din saiga kiransa ya shigo wayar kofa ta fara juyawa ta kalla batajin motsin dawowan babbah ba Dan haka ta dauki wayar tana sauke ajiyan zuciya.
Tambayarta yayi me zatai Kuma da maganin bayan dai komai ya Dan lafa gwara karta fiye shan magani musamman irin wannan zai iya zamar mata illa ta kasa Dena shansa.
Hawaye ne suka ciko Idanuwanta Cikin sanyi tace
“Nidai inaso zan Sha kaina sosai yake Ciwo ko bacci bana iyawa idan nasha zan samu saukin da zanyi baccin,ka siyo min kawai”
“To idan ban siyo bafa?”
“Nidai ka siyo wlh bana iya bacci duka kwanakin Nan,ka siyomin Dan Allah..” hawaye ta sake kaman Yana ganinta tana sake narke murya kaman zata fasa Kuka”
Shigowan babbah da Babu wanda ya lura sai Ameenatou wadda ba itace take wayar ba Amma Jin tayi gabanta yayi mummunan faduwa gashi da alama Yana tsaye hankali kwance Yana jinsu da kallan Ashley da Fatmah din wanda babu wadda ba a narke take magana ba musamman Fatmah da gata ya riga ya gama lalatata Ashley kuwa Cikin Wani Dan Jan aji da basarwa take maganar.
Ameenatou data gama shiga mutuwar jiki da tausayinsu duka biyun sbd ankarar dasu ta Bude Baki Cikin sanyi tace
“Babbah sannu da dawowa”
Fatmah Cikin tsananin tashin hankali ta juyo tana sakin wayarta batareda ta kashe ba hakama Hafiz ta can din yaji lokacin da Ameenatou ta ambaci sunan babbah din Dan haka tsit yayi zuciyarsa na Neman tsinkewan Shima Amma ya Dake sbd Fatmah ta sake ajiye wayar ba lallai yagane wayar takeyiba Dan haka ya Dan saurara yaji abinda babban zaice.
Ashley ma Jin maganar Ameenatou din Tayi saurin kife wayarta gefenta itama batareda ta kashe ba Kuma Shima siddeeq din a kunnensa am ta ambaci sunan babban Wanda ya sakasa kallan Jamaal Dake tareda shi ya Bude Baki a natse yace
“Babbah ne ya shigo”
Kallansa Jamaal yayi da fararen Idanuwansa Yana cigaba da karanta Mahimmin bayanin da aka turo masa ta iPad yace
“Allah yasa yaji dakai take wayar nakai masa sadakin auren kawai a daura ni na samu hanyar daukan tawa matar musan inda mukai Dan naga tsohon Nan nata so yake na Saka ayi kidnapping dinsa saina nabar qasar da Matata na Saka a sakesa.
Siddeeq dinma kallan Jamaal din yayi da fararen Idanuwansa Yana Saka maganarsa a zuciyarsa Dan bata matsuguni sbd Bai taba tinanin soyayya da Ashley ba bare ta aure sedai akwai wata irin shaquwa da kauna a tsakaninsu shi da ita harma da kusanci Bai taba kawo sonta a ransa ba sedai idan har aurenta zai Saka Jamaal ya samu Damar samun macensa ya dauketa su tafi to tabbas zaiso ace babban yajisu Shima Dan Babu abinda bazai iyaba sbd farin Ciki da samun abinda Jamaal ke so,
Take yaji ma fatarsa daya babbah yajisu ya Kuma tabbatarda shi dinne yake wayar da Ashley Dan haka daga wayar yayi ya sake Saka kiranta hankali kwance batareda Jamaal yasan ya sake Saka Kiran bane sbd bazai barsa ba tinda ya fada ne Amma shine farin Cikin siddeeq Yana Cikin abinda shine nasa farin Cikin.
Acan kuwa babbah takowa yayi Cikin nutsuwa da kwanciyar hankali Yana Jin nutsuwa da farin Cikin wannan lokaci Dan haka qarasowa yayi ya zauna kan kujeran zamansa ya dago ya kallesu cikeda nutsuwa farin cikinsa na bayyana.
Fatmah na Gani Hakan Cikin firgici da tashin hankali tareda son wanke kanta tace
“Babbah bada kowa nake waya ba ni da Hafiz ne wlh tallahi Kuma magani ne zai tahomin dashi sbd shi kadaine yasan Wanda nakeso…”
“Dakyau” babbah ya fada Yana kallanta Yana qara dorawa da
“Hafiz dai nawa na Nan gida kike magana ko??
“Gyada Kai tayi da sauri Dan sake wanke kanta tace
“Eh Hafiz ne Allah babbah ni kama duba wayar wlh Ba Wani bane”
“Ba saina duba ba ai Fatmah sbd kin Riga ke kinyi naki mijin Abu me sauki ma basai mun tsaya yiwa Yan Wani wajen bayanin mun tashi Yi Miki aurenba Kinga a Cikin gida ma zaa gama komai can ku qarata da maganin dayasan kinaso harma sa sauran duka abinda kikeso”
Zubewa qasa Fatmah din tayi da sauri gaban babban tana fasa Kuka me karfi da rokonsa ta tuba Dan Allah karya mata auren dole bataso Shima Hafiz din bayaso.
Hafiz dayake jinsu a wayar har Lokacin kashe wayarsa yayi zufa na feso masa Tako Ina Cikin motarsa hannunsa na rawa ya qarawa ac din motar karfi tareda juya kan motar zuwa gidan.
Ko kallanta babbah baiyiba daidai lokacinda dadah ta fito kitchen da sauri sbd kukan Fatmah din ya Maida kallansa kan Ashley data gama jiqewa da zufa sharkaf Cikin wide leg jeans din dayake jikinta da qaramar Riga mara nauyi Idanuwanta sun sauya tana Neman Hana hawayen Dake kokarin taruwa a idonta saukowa.
Kai tsaye babbah yace
“Kefa Ayshatu da wane gogan ne ake wayar??
Shiru Ashley din tayi tana sake jiqewa da zufa tana dagowa ta kallesa zata shimfida karyan da mace ne take wayar
take ya hango karyan zata shimfida masa Dan haka ya jefa mata maganar da zata sakata fadar gaskia yace
“Ko kema Hafiz dinne a hadaku ku biyu a aura masa duka ma Kun hutar damu saiku cigaba da……
Cikin tashin hankali Ashley din ta katse babban da cewa
“Wlh babbah ba Hafiz bane siddeeq n….
Rufe bakinta tayi da sauri tana kallan babban da sauri Cikin firgici
Ameenatou ma Cikin tashin hankalin ta rintse Idanuwanta tana ayyana shikenan.
Babbah kuwa sake cewa yayi
“Dakyau Ayshatu Allah dai ya biya Hafiz da Siddeeq yayi Muku albarka ku dukan”
Zamewa qasa Ashley din tayi itama da sauri hannuwanta na rawa tafara rokonsa tana fashewa da kukan itama sedai Baima tsaya sauraron su ba ya miqe yabar palon Yana duba kwanan wata a wayarsa Dan ko sati bayason su mayar batareda an daura auren ba sbd kada ma Wani lamarin ya gifto.
Ameenatou ma shiga tsananin tausayinsu ya sakata fara hawaye tana rungume Ashley dinta duk da tasan best candidate for aurenta sbd kusan komai na halayensa irin na Jamaal dinta ne so zata samu farin Ciki da kulawa sosai a hannun siddeeq da Jamaal.
Fatmah kuwa dole dadah ta janyota jikinta ta rungume tana rarrashinta da kokarin kwantar mata da hankali lokacin ne Hafiz ya shigo a natse Yana kallan yanda manyan Yan mata dasu masu ilimi da wayewa suke Kuka kaman gidan mutuwa.
Daidai Didi ma ta shigo palon ta tararda rikicin take taji Wani sanyi da farin Ciki a boye ya rufeta sbd Hafiz shine wanda hankalinta Yafi kwanciya dashi akan duk Wanda zaa samo a daurawa Fatmah din Dan haka ita Kam Bata ga abin Kuka ko tada hankali ba.
Barin jikin dadah Fatmah tayi ta nufi hafiz ta rige hannuwansa duka biyu tana sake fashe masa da Kuka tana cewa ya fadawa babbah ba soyayya sukeba.
Daidai Nan babban ya sake fitowa ya kallesu yaga yanda ta cukuikuye Hafiz din Shikuma Yana kokarin kwantar mata da hankali take ya dauke Kai Yana sake cewa “dakyau” ya ficewansa.
Hafiz sakin Fatmah din yayi ya fice Yabi bayan babban Dan suyi magana.
Mum Nur ce itama tazo tana shiga farin Cikin zancen itama Dan tsaf hakan yayi mata Dan haka rarrashinsu da kwantar musu da hankali itama tafara yi tana Jin duka ta Dena Jin laifinsu saima kaunarsu.
Haka aka wuni a gidan ana zuba bori karshe dai Koda zancen ya isa kunnen su Dad Omar take ya amince ba musu uncle Ahmed ma kusan farin Cikin da Didi tayi shi yayi Yana sakawa babbah albarka da qarin Nisan kwana.
Dr Aleena ma hakan ya mata Dadi Dan haka a bakinta su Jamaal suka samu zancen.
Kallan siddeeq Jamaal yayi zaiyi magana siddeeq din ya katsesa Cikin nutsuwa da kwanciyar hankali da cewa
“Am 100 percent happy and okay with it”
Rungumesa Jamaal yayi Yana cewa
“Congratulations to us tohm,and luv you my personal person, Siddeeq and Jeey for life bro”
“Thank you hero”
MAMUH
148
Kwana biyu shiru su Jamaal sukai a nasu bangaren sbd nasu Shirin Wanda ya Saka Mum Aleena dawowa dole.
Dad Omar ma Suna dawowa ba Bata lokaci Aka buga katin dauren aure bayan an gama zaman Neman auren an amince da komai da kowa.
Lafiyayyan gida a maqale da mansion din aka fara ginawa Hafiz Wanda dole sukai shiru suka zubawa sarautar Allah Ido akan auren da ko zasu mutu sunsan Babu fashinsa.
Fatmah ma data Hana kanta zaman lafiya ganin Babu abinda zai Hana auren dole ta dangana.
Ashley hadda kwanciya rashin lafiya tayi kwana biyun Amma haka ta gama ciwon ta miqe Babu alamar fasa komai itama dole ta dangana gashi daga ranar Bata sake daga wayar siddeeq dinba sai dai yayi text ta kalla ta share jiki a sanyaye.
Su Mum Nur Wani gyaran gaske aka fara yiwa amaren harma da Ameenatou da Mum Nur keson ta tare itama Dan tasan Jamaal bazai taba barinta ba kaman yanda Taga shirunsa tasan komai zai iya yiyuwa.
Dole bikin daman an sakasa wata daya me zuwa ne sbd Shirin komai Cikin nutsuwa.
Gabaki daya familyn mata Paris suka tafi sukai shirye shiryensu acan kafin daga Nan suka wuce Dubai acan Akai gyaran amaren da Babu wacce Bata sauyaba hatta mum Nur da Didi gyaran sukai take suka koma kaman wasu Yan mata amaren sbd Suna sunada kyan jiki.
Ameenatou kuwa kasancewan akwai Ciki a jikinta sai ta fisu yin haske sosai sai Ashley wadda itama take fara sosai Fatmah kuwa daman chocolate beauty ce,skin dinta brown ne me shegen kyau da lafiya ga Hutu dayake Ciki tin haihuwa haryanzu.
Duk wata siyayyar da zasu sunyi,
Hafiz da kansa ya bada mahaukatan kudin da zaa hadowa Fatmah din lefen alfarma Wanda yaji sarkokin gwal bama guda daya ba da tsadaddun komai.
Satinsu uku suka dawo Nigeria Dan haka Suna dawowa aka fara bikini da zai hada duka wasu shegun qasa da manyan mutane Tako Ina.
Kwanansu hudu da dawo aka kawo lefen Ashley Dana Ameenatou Wanda ya girgixa mutane aka ringa yawo da bikini kawo lefen kawai da Akai Wanda shi kansa bikin kudin da aka kashe masa zai Gina gida da furnitures din cikinsa.
Babu abinda ya banbanta lafiyayyan lefen Jamaal Dana siddeeq Wanda Mum ce ta dauki manyan Nigerian designers na Hausa da sukasan al’adun Hausan da maman fadeela da Ayesha ta fita dasu waje sukaiwa dukiya zubarwan da kusa su kansu masu siyayyar duk budewan idonsu da kudin da suke cikinsu Basu taba hado kayan lefen irin wannan ba.
Sarkokin gold Dana diamonds kadai dasuke Ciki Saida aka ringa yawo da hotinansu.
Ta bangaren sauran surutar sakawa kuwa da sauran kayan baa magana.
Acan gidan Jamaal din kuwa Suna barin qasar aka daga gidan aka sake budesa sosai da Wani irin girma aka Gina part biyu iri daya masu girman gaske da walwala Cikin qanqanin lokaci Suma aka kammala gyaran sedai komai dayake gidan uncle Ahmed ne yayi SA sbd komai iri daya aka siyawa su ukun wanda kowannensu har Fatmah gidanta yake dauke da palours guda kusan uku uku da bedrooms da zasu Kai hudu hudu Dan haka luxuries ne kawai ta ko Ina sbd ba qananun kudi aka zubarba aka zuba musu luxuries din.
Dad Omar daya rasa abinda zai musu sbd angama komai motoci ya siyawa kowannensu har Jamaal da Siddeeq din
Angwayen mota iri daya ya Siya musu Rolls-Royce phantom fullsize luxury car sai Matan su uku ya Siya musu Bentley continental gt farare tas.
Babbah da baisan duk wannan hidimar ana yinta ne da yarsa ba sbd ganin ma Cikinta harya Dan fito ana ganinsa ya barshi akan sunayi ne duka Dan shawo kansa ya sauko shiyasa Akai su lefe da sauransu duk da Abu daya ya sani Babu wanda zai dauki yarsa ya bawa Wani idan ba shi yaso hakan ba.
Ba sosai ma Ameenatou ta sake a bikin ba sbd Cikinta dayake a dan bayyane Dan qarami dashi da Kuma boyon da sukewa angwayen Dan ko Ashley taqi bawa siddeeq daman ganinta hakama sisters dinta sunxo bikin sedai haka suka koma kaman Yan kallo sbd ita Kanta Ashley din tayi musu Nisan da sedai kallo da fatan qarin daukaka su da ita Danma tana Basu kudi sosai.
Sunga Siddeeq Shima Wanda suka buqaci ganin mijin yar uwarsu ko yayane kafin su wuce Dan haka Yana ganinsu Shima kudin gaske ya Basu tareda Saka driver ya maidasu har Abeokuta.
Dad Omar ma yayi musu alkhairi hakama babbah ya musu alkhairi Dan haka da farin Ciki suka koma batareda sun tsaya har a gama bikinba sbd basuga irin tasu jamaar ba agurin manyane masu abin duniyar gaske Tako Ina a zagaye da shaanin.
Ranar daurin auren da farin Ciki tareda hidima families din suka tashi musamman dayake haddata maauratan sun dangana sun Dan sake.
Karfe 12 na rana dubban Jamaa suka sheda daurin auren SIDDEEQ ALEEY SEELAH kaman yanda Jamaal ya basa last name dinsa Tin da dadewa Da Amaryansa AYSHATU ADRIAN JDEN(Ashley)
Sai Kuma HAFIZ NUHU JDEN da tasa Amaryar FATMAH OMAR JDEN.
Yanda Akai daurin auren Cikin Taron Manya da aminci aka Kuma watse a farin ciki.
Medias da maroqa tareda Yan jarida Tako Ina Dan haka koina haska angwayen daukosu akeyi Cikin shigar alfarma da kowa yasan kudi ne kawai yake magana ta ko Ina a jikin 2 families din.
JEEY SEELAH kuwa kusan yafi agwayen daukan Idanuwan mutane da cike musu Ido sbd yanda shigar daurin auren tayi masifar Yi masa kyau Yana sanye da sky blue tsadaddiyar soft shadda Mai babbar Riga da hula sai agogon diamond na BottegaV dayake hannunsa qamshinsa ne nutsuwa sai tashi yakeyi.
Siddeeq da Hafiz ma sky blue shaddodin ne a jikinsu sedai nasu design daban da nasa iri daya sunyi Wani irin kyau.
Daga can gida kuwa a ranar amaren zasu tare Dan haka ana gama daurin auren yamma na Yi aka fara Shirin Kai kowacce gidanta.
Ameenatou Kuka sosai tayiwa babbah kafin daqyar ya amince ta fita aje Kai Amaren day ita.
Da farko Sam Sam Bai aminta da fitartaba sedai yaga yanda ta nuna tuba da Kuka sosai ga Kuma Cikin dayake jikinta da bayason Wani ciwon ya sameta Mum Nur da dadah suka Saka Baki ya amince.
Tausayin kansu taji itada Ashley sbd da baa barta ta Rakata ba Jin sukai kaman sun rabu kenan Dan haka ana barinta taji Wani irin sanyi da farin Cikin data dauki lokaci batai ba.
Shirya Amaren Akai sosai Cikin shigar alfarma wadda kusan anko sukai su ukun da kayan da Mum Nur ta dinka musu.
Babbah da kansa yayi musu huduba tareda dad Omar da uncle Ahmed kafin su dadah da Mum Nur ma suka Dora da tasu tukuna aka fito Kai Amare.
Da securities sosai da motocin alfarka aka fito da Amaren zuwa gidajensu.
Babbah dadah da Mum Nur ya bawa amanar ‘yarsa yace yanda sukeje da ita su dawo Mai da ita suka amince.
Fatmah Dake kusa aka fara kaiwa gidanta mijinta ya karbeta da hannunsa ya karba da hannu biyu tareda shigarda ita jikinsa ya rungume itama hawaye tafara tana rufe fuskanta a kirjinsa kukanta na fidda sauti mara karfi
Duk sai ta Saka jikinsu Mum din yin sanyi musamman Mum dinta datake sake Saka musu albarka tana Jin farin Cikinta na qaruwa.
Arry ma da akazo dashi rungume yar uwarsa yayi Yana Allah ya sakawa auren albarka kafin ya rungume Hafiz.
Ameenatou ma hawayen farin Cikin ganin Dan uwanta yayi aure daga qarshe dai suka gangaro mata ta rungumesa tareda Fatmah din tana cewa tana tsananin sonsu sosai Allah ya sakawa auren albarka ya Kuma Saka musu tsananin son junansu.
Kukan kunya da sanyin jiki Fatmah ta sake tana sake rungume Ameenatou din kafin suka saki juna Hafiz na kallan Ameenatou din cikeda kulawa da tsananin kauna ahankali yace
“Ki kula, Allah ya saukar Dake lafiya”
“Amin yaya Hafiz” tace tukuna suka baro tareda komawa mota Dan Kai Ashley wadda tayi Sanyi laqwas kaman ba ita ba sbd batada sauran energy na magana ma.
Suna isa SEELAHs kuwa su Mum Aleena ne da maman fadeela suka tarbesu da farin Ciki anan bangaren su Mum din kenan.
Suma siddeeq din suka bawa matar ya miqa hannuwansa biyu ya kama nata Yana sauke ajiyan zuciya me sanyi tareda yiwa su Mum Nur din da dadah godiya.
Jamaal tinda suka shigo gidan akan Idanuwansa matarsa ta fito motarda Amarya Ashley take tana sanye da da Wani navy blue lace daya masifar kwantawa jikinta da lafayar da itama take navy blue din da touch na Ash.
Ba kwalliya a fuskanta Amma tayi wani irin haske me sirkin kalan butter tana daukan Idanuwan duk Wanda zai kalleta.
Wani zazzafan kishinta ne ya tsaya a maqoshinsa yanajin zafin jiki na sauka jikinsa da kansa.
Rufe Idanuwansa yayi daga sama dayake Yana kallanta ta balcony ya Bude ahankali ya zubawa qaramin Cikinta daya Dan fito Idanuwansa Yana kalla Yana Jin zuciyarsa na shiga Wani ha’ulain yanayi na rashinta da yayi kwanaki masu yawa.
Numfashi ya sauke tareda juyawa ahankali ya Kalli tickets dinsu na tafiya a daren Nan Wanda duka duka baifi awa uku ba jirginsu ya tashi na tafiyar da zaiyi da matarsa batareda tsayawa jiran izini ko Nema umarnin kowa ba sbd bazai iyaba ita Kanta duk tayi Sanyi sbd rashinsa ga fushin datake Yi dashi kaman zai zauce haka yakeji Dan hakan ne ma suka karba passports dinsu itada Ashley suka gama komai na tafiya a yau din.
Angama komai sun bada amarya Ashley zasu fito Jamaal ya sauko daga sama Cikin shigarsa ta tafiya tsaf Idanuwansa akan Ameenatou data dago itama tai masa kallo daya ta dauke kanta ya gaida su Mum suka amsa Cikin kulawa.
Kallan dadah yayi Kai tsaye yace
“Dadah please ki barmun halal Dina I can’t do without her,
Babbah bazai ban ita ba saita haihu ta Kuma haihuwa a gidan tukuna,
Banason mu haife muku duka ‘yayanmu a gidan sbd inason babies da yawa so please dadah ki tausayawa mana ni da ‘yayana ki ban Ameenatou dinki, please dadah,
Mum Nur please kema ki duba lamarin Nan sbd my Halal bazata bar gidan Nan ba tariga tazo so Amma nafison ace Nima an bani itane kaman yanda aka bawa kowa matarsa Dan haka Nima a taimaka aban tawa a hannuna kada na sake Dora laifi akan laifi gurin Babbah sbd bada ita zaa komaba gwara aban.
Hannuwansa guda biyu ya daga a natse Yana jifan Ameenatou din da Wani Mayen kallo kaman kishinta da sonta a Lokaci daya zai masa muguwar illa ya miqa Yana jiran su dadah da Mum Nur din.
Mum dinsa ma kallansu tayi tana komawa gefen danta ta Dan shafi gefen hannunsa ta Kalli su dadah a marairaice tace
“Please Dadah,
Mum Nur please and please ku duba.”
Numfashi da ajiyar zuciya dadah da Mum Nur suka sauke lokaci daya cikeda sanyin jiki da sanin kosu bayar koma karsu bayar Jamaal din ba barin su koma masa da mata zaiyiba hakama Kuma da babbah can gida Yana jiran a dawo masa da yarsa a hannunsa a basa.
MAMUH
149
Mum Nur da dadah daman sunsan zaayi hakan shiyasa Basu taba cire Am din gurin gyarana Amaren ba sedai Kuma Mum Nur na shakkar balai da masifar Babbah Dan haka ta fidda wayarta zata Saka Kiran Dad Omar kafin Kiran ya shiga dadah ta kama hannun Ameenatou din data koma bayan Didi ta boye tana shiga tsoron da fargaban babbah duk da Baya gurin.
Ta janyota Cikin kulawa da sanyin jiki tareda tsananin kauna ta Dora hannunta akan na Jamaal din wanda Cikin Wani Mayen kallo a slow ya Maida Idanuwansa akan hannunta da aka Saka Cikin nasa ya kama da Wani irin nutsuwa yana dagowa ya kalleta.
Ita Kuma dadah ta dago a hankali ta kalla tana kokarin janye hannunta daga nasa sbd Bata yarda da hakan ba Sam babbah zata komawa.
Riqe hannunta yayi da kyau vikin kulawa tareda dagowa ya zuba mata Idanuwansa alaman kin Riga kin shiga hannuna har abada bazaki koma gidanku da zama ba Kuma sedai Ganin gida.
Kan dadah ya dawo da kallansa cikeda girmamawa da kaunarta yace
“Dadah Allah ya Saka Miki da mafificim alkhairinsa”
Amin suka masa gabaki dayansu
Dr Aleena ma godiya tayiwa dadah din sosai dasu Mum Nur din wadda ta koma gefe ta sanar da Dad Omar komai yace su bawa Jamaal matarsa kasarma zai bari Koda babbah zaiyi masifarsa basa Nan kafin su dawo yayi ciwon zuciyarsa ya gaji ya warware.
Ameenatou Kuka ta fasa ahankali sbd batada karfin duk Wani tashin hankali jikinta tinda aka fara bikin a mace yake da rashin kuzarin da Cikin ya sakar mata Dan haka duk yanda taso kwacewa bazata zauna ba Bai saketaba jikinta ya sakata tareda mata kyakkyawan runguma har su dadah din suka fice tana Kuka tana Kiran sunan dadah da Mum Nur harda Didi Babu wanda ya juyo haka suka bar gidan suka barsu itada Ashley Dake jikin siddeeq har Lokacin tana Kuka sosai.
Suna ficewa su Mum Aleena ne suka Kai kowaccensu bangarenta da komai nasu yake iri daya.
Bayan barowansu Siddeeq ne kadai dayake Cikin manyan kaya harda babbar Riga ya sauya zuwa wasu qananun kayan kiton off-white masu kyau ya fito.
Ba wasu kaya ne zasuyi tafiya dasu ba sbd Mum Aleena tini ta hadawa kowaccensu luggage na tafiyar aka fito da kayan.
Jamaal daman a shirye yake hannun matarsa Dake Kuka har Lokacin ya kamo suka fito bayan ya warware mata lafayar jikinta ya Dora mata doguwar tsadaddiyar after dress a jikinta itama Ashley din hakan ne after dress Mum Aleena t Dora mata akan kayanta bayan ta zare mata tata lafayar suka fito Mum da maman fadeela harma da Ayesha suka rakasu har motocin da zasu kaisu airport sukai bankwana suka shige suka wuce.
Suna isa airport ba Bata lokaci jirginsu ya daga zuwa Costa Rica.
Babbah Koda su dadah suka dawo Babu yarsa take zuciyarsa ta fara kumbura
Mum Nur na ganin hakan tace Dadah ce idan itama sadakar zaiyi da ita Suna Cikin Yan rakiya akoda yaushe.
Dad Omar da uncle Ahmed yi sukai kaman basusan abinda yake faruwa ba su Mum Nur suka silale sukar bangaren gabaki daya.
Dadah babbah ya ringa kalla Yana sauke ajiyan zuciya Yana rasa abin fada sbd ya rasa me zai Mata ko fada mata Dan haka sai ya koma kaman Sabon bebe idanuwa kawai yake zubawa dadah Yana sauke ajiyar zuciya gashi dare yayi sosai bare ya fita yaje ya daukota su dawo gidan Idan ma yayi hakan yasan taadanci kawai zashi su shimfida shi da Jamaal din Dan yasan bazai basa itaba karshe ya fada masa abinda zai Saka daga can ayi emergency room dashi tinda Jinin Mam ne ai Amma ai bawai qinsa yakeba shi Mam ne kwata kwata bai yadda dashiba Kuma bazai taba yadda dashi ba Dan haka bazai taba samun nutsuwa da kwanciyar hankali da wannan aurenba matiqar ba qasa ce ta rufe idon Mam ba sbd can kawai yasan baa dawowa idan an tafi.
Da asuba suka isa Ameenatou tayi wani irin laushi sbd Kuka da damuwa tini zazzabi ya galabaitar da ita Dan haka a tarairaye ya isa da ita.
Lafiyayyun honeymoon suites suka kama tin kafin isowarsu Dan haka Kai tsaye dakunansu aka Kai kayansu Wanda dakunan suke kusa da juna Dan haka kowa dakinsa ya wuce da matarsa hankali kwance Banda Ashley da duke take Cikin wani irin awkward yanayi tana rasa ta yanda zata fara iya kallan siddeeq a matsayin mijinta a daki daya.
Suna shiga kuwa siddeeq din Kai tsaye toilet ya shige yayo wanka ya fito daure da towel a qugunsa Wanda kallo daya Idanuwanta da suka sauka kansa ba zato tai masa ta dauke Idanuwan daga kansa sbd ganin qaqqarfan jikinsa dayake bayyane Hutu na magana a fatarsa Dake kaman fresh.
Ba shiri ta miqe itama shige toilet din tana daidaita bugun zuciyarta dayake qaruwa.
Kafin ta fito ya shirya Cikin wasu kayan bacci masu tsantsi yayi sallah ya gama Yana addua kaman Wani black balarabe.
Itama daure da towel take Amma ta rifo jikinta da Wani towel din sbd kunya Kuma sharp sharp ta shirya kafin ya gama adduar ya juyo harta Saka Riga da wandon baccin masu tsantsi sbd kaf kayan Dake akwatin lv dinta Babu Wani abin arziki kunyace ma ta kamata da ganin kayan Cikin Kuma Dr Aleena ce da kanta ta hada kayan.
Bata Saka bra ba tana kokarin Saka budaddiyar Riga akan kayan Dan tayi sallah ya juyo Yana kallanta sbd qamshin turaren data shafa jikinta daya gauraye dakin Yana yiwa hancinsa wata fitinannen shiga har zuwan Cikin qwanyar kansa dayaji kaman tana motsawa.
Fuskanta ya kalla ita Kuma ta kasa dagowa ta kallesa tana qarasa Rollin gyalan da zatai sallah dashi.
Akan rigarta Idanuwansa suka sauka yanda yaga kirjinta sun San mitsa da Kuma shape din tsininsu Dake tsaye qyam alaman ba bra a jikinta ya sakasa dauke Idanuwansa Yana wucewa ta gefenta.
Yana wucewan sallah ta tayar tana sauke ajiyan zuciya.
Tana idarwa ruwan lemon juice masu dumi ya kawo mata ta karba ahankali ta fara Sha harta Shanye kafin ya karba cup din ya ajiye tareda nasa daya gama Sha ya miqe ya kashe wayarsa bayan yace taje ta kwanta ta huta kawai.
Tana kwantawa bacci ya dauketa take hankali kwance sbd tinanin ba kwantawar zaiyiba.
Shima lafiyayyan gadon ya hau ya Kwanta tareda shigewa rufar Yana ji qamshinta na kokarin illata zaman lafiyarsa ahakan bacci ya daukesa jikinta na haduwa da nasa batareda tasaniba Shikuwa ajiyan zuciya kawai ya sauke Yana janyota jikinsa ya rungume Wani numfashi me sanyi na qwace masa sbd bazai iya Wani nuqu nuqu ba sbd zama da Jamaal Shima Dan kai tsaye ne.
Su Jamaal dinma wanka sukai shikam tareda halal dinsa yayi wankan sbd batada kuzari sosai na yiwa kanta Dan haka shine yayi musu wankan sukai sallah suka shige gado baccin gajiya da kewan juna.
Sai guraren 12 dukkaninsu suka tashi Kowa wanka yai suka shirya Cikin qananun kaya dukkaninsu suka fito a balcony din daya hada dakunansu suka zauna aka kawo musu lafiyayyan breakfast sukaci Ameenatou na jikin Jamaal din kwance sbd har Lokacin rigima take masa na bazata zaunaba sbd Babbah.
Dariya siddeeq kawai yayi mata dan yasan babbah din nacan Kila ya kusa cizon duwawunsa sbd fitina.
Suna gama breakfast din sallah suka koma sukai daga gurin sallan ne Babu wanda y sake fitowa.
A daidai wannan lokacin siddeeq ya janyo matarsa a jikinsa sbd qamshinta ya Hanasa zaman lafiya hakurinsa ya qare ga wata irin shiriyar datake masa wadda take kashesa musamman Wani kyau da hasken data qara fatarta na daukan Idanuwansa.
Jikinta ya mannota Yana shaqar qamshinta tareda lumshe Idanuwansa Yana ambatar sunanta Cikin Wani Mayen sautin namijin da baitaba sanin kowacce mace ba.
Fuskanta ya kama Yana kallan dogon hancinta zuwa lips dinta dayake da Dan duhu kadan me kyau.
Itama dago fuskarta tayi tai masa kallo daya zuciyarta na bugawa da sauri ta sunkuyar Kai ya tarota tana dago fuskan ya hade fuskansu Yana goga hancinsa da nasa Yana sake shaqar qamshinta kafin ya Dora lips dinsa akan nata ahankali Yana zagayeta da hannuwansa zuwa jikinsa da kyau sukai wata irin mannuwar data sakasa zira harshensa Cikin bakinta Yana Bude bakinta ya harshen tukuna ya fara mata wata lafiyayyan kiss Yana sauke numfashi masu nauyi da dumin gaske a fuskanta Yana qamwameta jikinsa.
Yanda yake kissing dinta yanajin abubuwan da Bai taba ji ba ya sakasa rikicewa gabaki daya Yana dauketa cak gaba dayanta kaman Wani babyn roba ya rufi gado da ita Yana binta da Wasu zafafan Kisses da shafa tareda rabata da kayan jikinta Yana Neman zaucewa Da abinda yake ji.
Zazzafan abubuwan dayake bin jikinta masu rikitarwa dasu ya saka jikinta fara rawa tana qanqamesa Dan Neman ceto sbd karfi ne take Gani asalinsa Yana Neman nuna mata wanda take Jin kaman bazata iya dauka ba Amma Kwata kwata ba alaman zata samu kubutar ko ceton sbd yanda ya fara kokarin maidata macensa Cikin samun yanda yakeso.
Maidata cikakkiyar macensa yayi Cikin karfin dayafi karfinta sbd matashi ne dayake Cikin cikakkiyar karfi da lafiyarsa Dan haka tayi matiqar Jin jikin kaman Wadda yau take fara haduwa da namiji sbd daqyar take iya daga hannunta ma bare qafafunta Dan haka da kansa dole ya koma aikin tarairayanta sedai taji jikinda zazzafan zazzabin wahala ya rufeta take Dan haka tana jikinsa har dare yayi dole aka Nemo likitan daya dubata karshe dai haka suka kwana da Dan sauki sauki.
Koda gari ya waye ta Dan warware Dan haka kasa riqe kansa yayi ya sake sakancewa da ita wanna Karan tafi gurxuwa a hannunsa Amma hakanan ta daure sbd dole ta Saba da hakan ta lura sbd Abdulra’uf kwata kwata Basu Wani zauna sosaiba Kuma ba mabuqaci bane gashi ya girmeta sosai sosai sabanin siddeeq din dayake kan lokacinda da karfinsa haka shi matashi ne akan Abdulra’uf din.
A bangaren su Jamaal kuwa Babu abinda ya faru a tsakaninsu sbd ganin yanajin jikinta Saida sukai kwana biyu ta warware sosai harta koma itace me jinyar Ashley da kwana biyi yake Jin jiki harta warware tafara sabawa tana sakar masa jikin yanda yakeso.
Ranar da suka cika sati daya a garin a ranar itama nata gogan ya waiwayo cikeda tsananin kewanta datai masa illa.
Zaunar da ita yayi akan mirror bayan ta fito wanka daure da towel Shima towel dinne a jikinsa iya qugunsa ya zare towel dinta daga sama Ya zubawa qaramin Cikinta fararen Idanuwansa da suka sauya yana dagosu zuwa kirjinta daya sakasa numfashinsa kusan daukewa daga kirjinta ya Kai fuskansa a Cikin wuyanta yafara lasarta ahankali zuwa samanta ya Kalli lips dinta dayayi missing ya lasa tareda lumshe Idanuwansa Yana Jan Wani irin Mayen numfashi me dumi kafin ya lashi fatar wuyanta Suna sauke numfashi me sanyi a tare shida ita.
MAMUH.
AMEENATOUH
by
Mamuhgee
150
Hannuwanta masu sanyin wanka ta Saka tareda zagoyo wuyansa tana sake sauke Wani malalacin numfashin daya saukan masa a fatar wuyansa ya Saka kansa Cikin wuyanta Yana lashe bakinsa daya Bushe take sbd dumin jikinta daya qamar masa da ruwan jiki.
Harshensa ya Saka Cikin kunnenta yayi mata Wani irin sanyayyan lasar data sakata saukar da tafin hannunta a tsakiyar bayansa tana Bude Idanuwanta da suka Bude daqyar tana sake mannuwa da kirjinsa da Babu Riga take ya Bude Baki daqyar ya ambaci sunanta Cikin Wani Mayen sauti Yana gangaro da fuskansa zuwa kirjinta.
Bakinta ya sake hadewa da nasa itace tafara kissing dinsa tana zagayo qugunsa da hannuwanta duka biyu da saukansu kan fatar jikinsa kadai kunce kansa yakeyi.
Kissing din juna sukeyi kaman zai mayar da ita cikinsa itama kaman zata Bude masa zuciyarta yaga illan da sonsa yayiwa zuciyarta.
Laushi da qamshin dayake tashi a fatar jikinta ya Saka hancinsa Yana Jan qamshin kaman Yana Jan cocaine sbd yanda Yana Jan numfashin a fatar jikinta Yana bin jikinta da hannunsa daya Yana shafarta kaman Wanda bayason komai ya tabata kafin ya Saka dayar hannunsa ya kamo fuskanta ya sake hadewa da tasa ya Dora bakinsa ahankali Yana sake kama bakinta Yana mata Wani tsotsan datake jinsa har Cikin kanta ta kame towel dinsa da qarfi sbd faduwan da zaiyi daga qugunsa.
Hakan datai ya Saka jajayen Idanuwansa budewa ahankali ya Kalli a galabaice Yana zagaya hannuwansa a kirjinta sbd saukan hannunta riqe towel din mararsa tayiwa Wani shafar daya dauke duka wutar jikinsa.
Wata kyakkyawar lasa yayiwa kirjinta zuwa Cikinta take taji yawun bakinta ya dauke tareda numfashinta daqyar ta iya Bude Idanuwanta da sukai mata kaman an Saka gam sbd daqyar suka Bude ta Bude bakinta Saida ta Saka bakinta Cikin kunnensa numfashinta ya sauka a Cikin kunnen Wanda ya tayar da gashin jikinsa gabaki daya tsaye ya rufe Idanuwansa ahankali Yana miqa hannunsa ya damqe gefen mirror din sbd idan ya damqeta a wannan lokacin da abinda yaji zai iya ballata.
Da Wani siririn muryan daya sake sakasa damqe mirror ta Bude Baki tace
“Water”
Dagowa yayi ya Kalli bakinta da tai maganar dashi Idanuwansa jajir sbd Bai taba sanin zata illatasa haka da muryan Nan ba.
Daukanta yayi cak ya fito da ita zuwa palon ya zaunar da ita akan dining table lafiyayye Dake gurin ya nufi fridge ya dauko mata robar ruwa mara sanyi sosai ya dawo dashi gabanta ya tsaya tareda kallan Cikin Idanuwanta ya Bude ruwan yakai robar bakinta ta Bude bakin Cikin Wani irin sanyi da slow din daya sake kashesa ya zubawa maqoshinta da ruwan ke wucewa Ido.
Hannunsa yakai ya shafi wuyanta zuwa maqoshin ahankali da Wani shegen salon daya Saka ruwan dawo mata ba shiri ta feso masa su a fuskansa masu yawan gaske.
Lumshe Idanuwansa yayi sbd yanda sanyin ruwan suka ratsasa Suna sake kunce kansa ya fiddo harshensa Cikin mutuwar son komai daya fito daga gareta ya lashi ruwan fuskan tasa Dake gangara ya sake rufe ido ya Bude a kanta tareda sake miqa mata ruwan a bakinta.
Kallansa tayi da Idanuwanta da suka sauya itama tareda Saka hannu ta ture robar ruwan tana kallan ruwan fuskansa ta karbi robar ta ajiye gefe tana yiwa fuskansa kallan dayake sake saka Idanuwansa sauyawa.
Kan towel dinsa ta Saka hannu tareda fizgosa jikinta daga zaune kan dining din ahankali kaman yanda yake mata ta mannesa da jikinta tana dagowa da binsa da Wani Mayen kallon daya kashesa da mamaki.
Kirjinsa tafara shafawa ahankali tareda yin sama ta kama fuskansa da hannuwanta biyu ta hade fuskansu guri daya Saida tabi ruwan fuskansa Dake gangara har Lokacin kafin ta Kalli Cikin Idanuwansa Shima ita yake bi da Wani Mayen kallo
Ba zato ta saukar da harshenta kan fuskansa tafara lasar ruwan tana lumshe Idanuwanta cikeda tsananin sonsa dayake Neman Faso zuciyarta itama.
Kiris ya rage ta rabasa da ransa sbd daqyar ya riqe numfashinsa daya kusa ficewa daga kirjinsa Dan haka ya gyara musu zaman dining din sbd kada su zube tinda itace a zaune shi a tsaye gabanta Dan haka daga dining din yayi ya Dan Yi mata rumfa sbd saura kiris ya zube mata a gurin sbd dumi da Wani irin electric shock dayake samu daga harshenta.
Ruwan ta lashe tas kafin ta Bude Idanuwansa tai masa Wani kallo Shima ita din yake kalla
Batareda ta saki fuskarsa ba ta taho da fuskanta ta Dora bakinta akan nasa tareda lasar lips dinsa ta lashe bakinta tareda lumshe Ido tukuna ta Saka bakinta Cikin nasa kafin ma tafara tsotsansa tini ya haukace mata sbd take ta gama kunce masa notikan Kai ta zautasa gabaki daya da abinda tai masan.
Wani irin kissing sukeyi numfashinsu me qarfin gaske Yana fita a tare musamman shi dayake Jin idan Babu ta bazai taba iya rayuwa ba.
Kukan shawaga da Dadi ta sakar masa wanda ya sakasa kwantar da ita a dining din Yana mata abinda ya sakata watso da gabaki dayan kayan dining din qasa tana Jan Wani numfashi me qarfin gaske tana riqe kansa.
Anan yafara sakasu cikakkiyar shauqin love din tana sake haukace masa a gurin.
Saida sukai Nisa ya sake dagota Yana kissing bakinta tukuna suka sake Nisa,
Daukanta yayi zuwa lafiyayyan gadonsu Yana tsallake towels dinsu da suka watsar a qasa.
Kwantar da ita yayi Cikin nutsuwan yake bin fatarta da Wasu kisses masu dumi da suke sakata qanqame pillow datake Kai tana lumshe Idanuwanta Cikin sanyi da mutuwar jiki tareda numfashin dayake tayar da tsikar jikinsu duka.
Kasancewar akwai Ciki a jikinta dagota yayi tareda zaunar da ita akan qafafunsa Yana Bata Damar zaunawa da kyau kafin yaci gaba da binta da wasannin da suka fi karfin kanta kafin suka fada duniyarsu ta maaurata Yana binta da Wasu zafafan Salo Amma masu sanyi sbd Cikinta sedai Jin yayi ma kaman zai zare sbd yanayin daya sameta Dan haka Shima zagewa yayi ba tsayawa ya ringa mayarda da kewan da yayi mata a Cikin kwana biyu suka zare su dukan Wani lafiyayyan love ne kadai suke bugawa hankali kwance ba damuwar komai.
Ashley ma ta warware fes amarcin kawai suke Sha sbd siddeeq Bai bari ta zauna da kunyar auren ba da rashin shirin aure a tsakaninsu take ya dage a Cikin kwanaki qalilan ya maida shaquwarsu so Kuma wanda Babu nuku nuku Dan haka ta sake tana narke masa tareda biye masa Suna rayuwarsu cikeda nutsuwa da soyayya ba takura.
Jamaal dayake shi nasa tsarin daban ne Saida sukai kusan kwanaki Bai bari matarsa ta fito ba sbd bayason ko kadan ta wahala sbd Cikinta da Kuma soyayyar dasuke zubawa Dan kuwa koina love dinsu sukeyi b ruwansu.
Koda sukai sati 7 a garin gabaki dayansu Babu wanda hutunsa Bai nuna yayi masa yawa ba,
Ashely da Babu Bata lokaci tafara laulayi me Dan wuya sbd yawan zazzabin datake fama dashi da Kuma Bata iya cin komai se ta zaba take Jamaal ya dubata yasan Ciki ne da ita Dan haka farin cikinsa ya qaru akan nasa Cikin sbd ‘dan siddeeq tamkar ‘dansa ne Dan haka haka suka Taya junansu murna ba kunyar komai suka sanar da Dr Aleena wadda ta tare a jden mansion bayan barinsu bangaren Ameeenatou da Ashley aka sauyawa gyaran daya maidashi kaman wata duniyar me zaman kanta acan saman ta tare Cikin aminci Dan haka acam gidan su Maman fadeela ne kadai da masu Aiki sai idan su Jamaal din sun dawo Dan sai Kuma Ayesha da Jamaal yace abarta gurinsa.
Maganar Cikin tuni ta yadu kowa na murna anata kiransu ana mata ya jiki Cikin kulawa kaman ta dawo su kula da ita da kansu sukeji.
Fatmah da Babu Wani ci gaba a aurensu tana Jin hakan taji kaman itace a bayansu Ameenatou ko yaushe gashi zasu haihu abinsu su dukan su barta Dan haka itama ta fara shigar data fara karkato hankalin Hafiz gurinta daman Yanata kokarin tarairayanta kaman Baby haka yake biyewa shirmenta Amma tana zuba masa rashin ji Dan haka ya tattarata ya watsar ya fuskanci harkan gabansa Kuma tanajin zafin hakan sai gashi yanzu tazo tana masa shagwaba da tabara iri iri karshe ta kunnasa iya kunnuwan daya kasa riqe kansa ya maidata cikakkiyar macensa Shima Wanda taci uwar azabar data sakata kwanciya Ciwon kusan kwanaki itama Yana tarairayanta karshe qasar suma suka bari zuwa Cyprus Wanda acan yaci amarcinsa son ransa ya morewa matarsa yanda ya kamata itama tini ta basa hadin Kai ba sauki honeymoon kawai gashi batada Aiki sai narke masa duk ta sukurkutasa ya gama kamuwa da sonta Mai zafi Tako Ina kaman yanda itama Basu baro ba Saida ya gama koyar da ita sonsa Bata iya komai sai ajikinsa ko gurinsa Dan haka Koda suka dawo mamakinsu kowa ya ringa Yi Amma Kuma lura itama ta kwasa Cikin ya Saka aka ringa tarairayanta tinda itace a kusa har Lokacin su Ameenatou Basu dawoba Suna maganar share wata hudu acan.
Cikinta ya fito sosai Dan so sukeyi saita haihu su dawo.
Cikin Ashley ma yafara fitowa Kuma ita har Lokacin laulayinta sauki kawai yaji Amma Bata Dena gaba daya ba kaman yanda Ameenatou ita ta Dena laulayin komai.
Duk inda zasu gabaki dayansu suke fita Cikin qananun kayan da zaka dauka basusan ma Nigeria ba bare Hausa sbd a Cikin dukkaninsu hudun Babu baqi farare ne sosai Musamman oga kwata kwata Wanda shi kana kallansa zakasan baturen ne.
Suna cika wata biyar da sati daya zuciyarsa ta kasa nutsuwa kwata kwata a Yan kwanakin gameda mahaifinsa dayake yawan mafarki Dan haka yasa aka Nemo masa Wani daga asibitin nakasashin da dad dinsa yake ya kirasu Dan yanason Jin Wani Abu gameda Dad dinsa.
Bayanin da Akai masa akan sosai Dad dinsa baida lafiya yayi mugun Nisa ya sakasa Jin rashin nutsuwan zuciya idan ba zuwa yayi ya dubosa da kansa ba Dan haka Babu wanda ya sanarwa acan Nigeria suka shirya dawowa.
Yaso Halal dinsa ta zauna anan yaje ya dawo sbd yanason ta haihu a Costa Rica din Amma tace Sam bazata zaunaba zata bisa ta dubo Dad din itama tinda basusan yaya jikin nasa yakeba.
Siddeeq dai daman shine Mai riqeda ragamar tafiyar musamman daya fahimci akwai damuwa a tattareda Jamaal din Duk yanda yaso boyewa Dan haka suka shirya gabaki dayansu suka dawo.
Ranar da suka dawo Saida suka sauka a Nigeria akasan da zuwansu aka aika motoci daukansu.
Daga airport jden mansion suka fara nufa inda kowa yake jiransu cikeda farin Ciki da murnan dawowansu.
- MAMUH
- AMEENATOU
- Mamuhgee
- 151
- Last chapter
- Babbah dayayi tsananin kewan ‘yarsa Yana ganinta kallo daya yayi mata da tsohon Cikinta yaji duka zuciyarsa ta wanke fushinsa na yayewa Yana tsiyayewa musamman daya ga kwanciyar hankalin datake cikinsa da yanda Jamaal kwata kwata ko hannunta baya saki ya Saba duk inda zasu ko a gaban waye baya iya sake hannunta itama kusan ta Saba din Dan haka ko a gabansu Dad din bataji komaiba Saida tayi Ido biyu da babbanta ta zare hannunta daga nasa ta rungumesa tana ciko Idanuwanta da hawayen kewansa da tsananin kaunarsa.
- Dadah ma Cikin farin Cikin ta rungume yarta tana godewa Allah daya nuna mata wannan ranar ga tsohon Cikinta da Wani irin kyau ya qara mata da lafiya.
- Ashley ma tayi Wani irin kyau da fresh ga Cikinta a gabanta sedai ita Kam ba Wani lafiya ne da ita sosai sosai ba Dan haka lallabata aka fara ana tarairayanta.
- Mum dinsa kuwa rumgumesa tayi tana sauke ajiyan zuciya sunfi nawa kafin ya dagota yayi kissing tsakiyar kanta da hannuwanta Yana cewa
- “Mum I love you”
- “I love you too My love” ta fada tana shafa fuskansa sbd haske da Wani kyau daya qara ga wata lafiyayyar gashin fuska daya kwanta masa luf daya Tara.
- Dad Omar da bayanan suka iso Suna isowa Shima rungumesa yayi Yana fadan yanda yayi kewansu kafin ya sakesa ya rungume yarsa wadda itama kallo daya yayi mata yasan tana Cikin amincin Allah da nutsuwan rayuwa tareda kulawa sbd tana barin jikin Dad din hannunta ya koma cikin na mijinta.
- Arfat na dawowa school yaga iyayensa tsalle da murna ya ringa Yi Yana fadawa jikinsu musamman ganin Mommah dinsa da aunt Ashley zasu basa babies masu kyau kamansa sukace.
- Kaman zaa hadiyesu dukkaninsu haka aka ringa tarairayansu har zuwa dare suka tattara suka nufi gida.
- Koda suka isa masu Aiki sun gama gyara koina bayan qamshi da sanyin AC Babu abinda yake tashi.
- Maman fadeela da Ayesha kaman zasuyi me Suma sbd murnan dawowansu Dan haka take gida ya cike tinda sun dawo gashi da Arfat da nanny dinsa aka taho duk da daqyar babbah ya bawa Jamaal din shi Dan yace bazai taba Basu shi din ba ARFAT nasu ne bazai bar jden mansion ba.
- Dukkaninsu a gajiye suke Dan haka wanka sukai kowa yayi Shirin bacci ya kashe wayoyinsa tareda nata suka shige gadonsu ya rungumeta Yan lumshe Idanuwansa d suke cikeda damuwar dayake boyewa sbd rashin sanin Yaya jikin Dad din nasa da suke maimaita masa irin Nisan d yayi Yan buqatan zuwa da gaggawa garesa.
- Washe gari Koda suka fito masu Aiki tini suka gama gyare koina tareda cike dining da breakfast dinsu Wanda Saida aka tambaya wanne zasu ci tukuna aka girka verities daban daban.
- Dr Aleena ce ta iso gidan sbd tayi kewansu ita Kam Dan haka tare zasuyi breakfast Dan 10 ma ta Dade da wucewa.
- Cikin farin Ciki da tsananin kauna da kulawa hankali kwance sukai mata sannu da zuwa tana rungumesa Shima Cikin nutsuwa da sanyi ya rungumeta sbd gabaki daya ya koma Jamaal dinsa baya Cikin sakewa ko walwala.
- Ameenatou ce ta shige jikinta ta rungumeta har zuka zauna kan dining tukuna sukai breakfast cikeda nutsuwa da kwanciyar hankali gabaki dayansu harda su Siddeeq da Ashley da Mum Aleena din duka Saida ta sake dubasu bayan breakfast din.
- Suna gamawa ya shirya white Reiss sweatshirt da wide leg jeans da fcap ya fito.
- Siddeeq ma off-white Ralph Lauren polo ce a jikinsa da jeans da farar hular Shima.
- Black dolce and Gabbana vshape shades ne a fuskan Jamaal daya sake qure fitowan kyau da ajinsa tareda tsadarsa gashi fuskansa a kame take tsaf Babu sakewa ko kadan a Cikinta kana kallansa sai kaji zuciyarka ta narke sbd kwarjini da class.
- Kissing lips din halal dinsa yayi tareda sake Dora mata a goshinta kafin ya Dan rungumeta Yana cewa
- “Take care baby”
- Gyada masa Kai tayi tana kallan Cikin Idanuwansa itama tace
- “I love you,take care too love,
- Allah yasa jikin nasa da sauki,
- He’ll be okay inshallah”
- Sake kissing lips dinta yayi Yana juyawa gurin Mum dinsa ya rungumeta itama tace masa Allah yasa ba sosai bane jikin na Mam.
- Ashley Dake jikin siddeeq janyewa tayi tana zare hannunta daga nasa yayi kissing hannuwanta Shima tukuna suka juya suka fice.
- Kai tsaye asibitin da Mam yake suka nufa Babu me cewa komai sai siddeeq daya fara Shirin fitar da Mam din da kawai zasuyi waje duk da Basu ga halinda yake Ciki ba Amma dai hakan shine abinda zaayi din daman komai nasa na hannunsu tin daga Id cards da passport da sauran abubuwansa masu Mahimmanci.
- Suna isa tin daga yanayin asibitin jikin Jamaal ya fara sanyi sbd bayajin zai iya awa ko daya a asibitin sbd cuta zata iya kamasa Dan haka nosemask siddeeq ya dauko musu daga mota suka Saka kafin suka kutsa Kai tsaye inda zaa kaisu dakin Mam.
- Tin kafin su isa dakin hankalin Jamaal ya tashi zuciyarsa tafara tsinkewa sbd ganin balain da suke dosa da sunan dakin da mahaifinsa yake Ciki.
- Suna tsayuwa kofar dakin kafin a Bude Wani Azababben wari me Saka ciwon Ciki ya tirniqesu
- Siddeeq ya Kalli Jamaal da sauri sbd shi kansa Jin yayi zuciyarsa na Neman karyewa bare Jamaal din.
- Ana budewa kallo daya Jamaal yayiwa Dan qaramin qazamin zanin dayake rufe da Dad dinsa daya koma kaman skeleton sbd rama da azabar Ciwo daya gama cinyesa take qafafunsa sukai Wani irin mummunan sanyin daya kasa dagasu siddeeq ne yayi karfin halin zuwa har gaban Mam din ya miqa hannunsa ya yaye rufarsa take ya fashe da wani irin Kuka duk jarumtarsa baisan lokacin da kukan ya taho masa ba sbd idan ba ance Maka Mam dinne ba bazaka tana cewa shi din bane sbd wannan Yama tashi daga mutum ya koma wata halittar.
- JAMAAL da zuciyarsa ta gama karyewa akan mahaifin nasa Shima takowa yayi ya durqusa gabansa.
- Qamshinsa ne ya shiga hancin Mam din da Baya iya komai bayan kallo da Idanuwansa da idan suka kalleka zaka iya firgita sbd tsoro.
- Qamshin Jamaal ne daya shiga hancinsa ya sakasa Bude Idonsa daya dayake rage masa ya zubawa fuskan Jamaal din Yana tantance kamannin ran dayafi so a duniya fiyeda komai Kuma duk tsawon wannan lokacin Babu wanda yake cikeda kewa da tsananin son Gani kaman Jamaal da ‘dansa dayake son Gani ko so daya ne ya tabasa kafin ransa yabar jikinsa.
- Jamaal na hada Idanuwansa da mahaifinsa hawayensa gangarowa sukai batareda ya iya riqesuba duk jarumtarsa Dan haka hannuwansa na rawa ya Saka batareda qyama ko shakkar komaiba ya dago Dad din ya rungumosa jikinsa Yana rintse Idanuwansa da sukai tsananin ja hawaye na qara saukowa daga cikinsu.
- Bai iya cewa komaiba daukansa yayi cak tareda miqewa tsaye dashi take suka fito siddeeq kuwa da Shima Idanuwansa suka sauya sbd Kuka sosai shikam yayi.
- Da ambulance akai gaggawar barin asibitin da Mam Wanda Bayan hawayen Dake gangarowa daga gefen idonsa Babu abinda yakeyi sai Kuma kallan Jamaal bayason ko kyaftawa sbd Bai taba tinanin zai sake samun cikar burinsa ba a duniya na ganin Jamaal dayeke tsananin fata kafin barinsa duniya.
- Duk halinda yake Bai taba Jin tsana ko zafin ‘dan nasa ba sbd ya tabbatarda tsananin son Jamaal shine kaddararsa da jarabawansa wadda yake rungume da ita har Lokacin hannu bibbiyu sbd Bai taba Dana sanin sonsaba fiyeda kansa ba har yanzu din.
- Qazantar Dake tattare da Mam din wadda ta gama cinye fatarsa da Naman jikinsa ya Saka Saida aka fara tsaftacesa sosai kafin akai dakin taimakon gaggawa dashi duk da ba a gigice yake ba kawai a Cikin asalin ciwon dayake cinye namansa ahankali yake wanda ruwa kawai da sauran abubuwa sukai masa sbd fita dashi Cikin gaggawa Jamaal din zaiyi.
- Zaunawa yayi gaban Dad din lokacinda kowa ya fice ya dago jajayen Idanuwansa ya zubawa Dad din wanda Idanuwansa suke rufe Cikin tsananin azabar da shi kadai yake jinta Cikin jikinsa tana cinsa.
- Hannu Jamaal ya Dora akan na dad din dayake rufe gabaki dayansa sbd Sam bazaa so kowa ya gansa a hakan ba sbd ya nade ya koma kaman Dan shekara goma Sha biyar sbd qanqatarsa.
- Cikin wata irin murya Dake rawa da tsanani tausayi da kewa ya furta
- “Dad Allah ya yafe duka kura kurenka ya dawo da haske rayuwarka da lafiya tareda tuba me tsarki”
- Ahankali Mam ya Bude Idanuwansa ya Kalli Jamaal din Jin adduar da yayi masa har Cikin ransa ya lumshe Ido da sanyi alaman Ameen.
- Kafin Jamaal ya sake magana Dad Omar ya shigo dakin Cikin hali na tsananin damuwa da Wani Azababben quncin daya nauyaya zuciyarsa da Kiran Jamaal din ya samesa akan Mam jikin Mam din sbd duk abinda yake tsakaninsu akwai wata irin kaunar asali tin ta quruciya a tsakaninsu dasukewa junansu.
- Kallo daya yayiwa Mam ya kasa qarasowa gurinsa duk manyancinsa Shima Kuka ne ya kufce masa Mai tsananin Ciwo da radadin gaske.
- Jamaal ma qasa yayi da kansa tareda miqewa daga inda yake ya bawa Dad din guri ya qaraso gurin Dan uwansa ya zauna ya Dora hannunsa akan na Mam tareda sake fashewa da Wani kukan.
- Mam da zuciyarsa ta gama mutuwa ahankali ya motsa hannunsa ya kama na Omar din dayake Cikin nasa hawaye masu dumi na gangaro masa kaman a mafarki Allah ya basa iKon Bude Baki ahankali ya furta
- “Omar idan na rasu Nima ka kaini gefen sauran yan uwanmu ka rufeni”
- Omar sake damqe hannun Mam din yayi Yana kasa cewa komai sai jajir da Idanuwansa sukai yanajin Wani irin nauyi a zuciyarsa gameda Yan uwansa da suka barsa daya bayan daya.
- Jamaal Mam din ya kalla kafin ya Kalli Omar ya sake Maida kallansa kan Jamaal ya Bude Baki a wahalance da sauti mara fita yace
- “Jamaal na yafe Maka komai kada Allah ya kamaka da komai akaina na yafe Maka Allah ya shirya Maka zuri’arka ya musu albarka”
- Dago jajayen Idanuwansa Jamaal yayi ya Kalli Dad din nasa Yana kasa cewa komai bayan adduar dayake masa Shima na allahyya yafe masa.
- Omar ma da Mam din ya kasa kallansa ya Nemi gafararsa sbd yasan cun cutatar dashi mafi cutarwa ajiyan zuciya me zafi da qunci ya sauke ya Kalli Mam din ya Bude Baki yace
- “Na yafe Maka Mam duka ku dukan Allah ya yafe Muku ya karbi tubanku Kuma”
- Hawaye masu Ciwo ya sake gangaro masa Yana kasa kallan Omar din.
- Dr Aleena ce ta shigo dakin sai Ameenatou me tsahon Ciki Dake bayanta sai babbah da dadah tareda Arfat sai Kuma hafiz wanda shine ya kawosu,
- Bayan shigowansu maman fadeela ce da Ayesha da siyam Wanda itama ta warware fes ya dawo tana hannun Dad Omar din kaman yarsa.
- Kallansu yayi bayan dayan ciwonsa na tsananta sbd zuciyarsa data kasa daukan kallansu sbd a Cikinsu kaf Babu wanda Bai Raba da masoyansa ba Dan haka Bai iya cewa komai bayan ciwonsa dayake Neman rikicewa.
- Arfat ya qurawa Idanuwansa Wanda Jamaal ya kamo hannunsa ya kawo masa gabansa tareda kamo hannunsa ya Dora masa Akansa Cikin sanyi murya a shaqe yace
- “ARFAT SEELAH”
- Wani irin Kuka mara sauti Mam ya sake Yana riqe Arfat din wadda yake kallansa kafin ahankali ya Bude Baki yace “grandpa” kaman yanda Mommah dinsa ta sanar masa gurin grandpa dinsa zasu.
- Wannan kalman ta Saka zuciyar Mam kasa dauka take ya rikice gabaki daya Yana kallansu daya bayan daya kafin ya tsayar da Idanuwansa akan Jamaal Wanda ya rungumosa jikinsa Dad Omar Yana karanta masa kalman shahada Yana karba kafin rai yayi halinsa agaban kowa take dakin yayi tsit jikin kowa a mace cikeda tsananin tausayin Jamaal Wanda ya rungume Dad din nasa da kyau Yana rintse Idanuwansa dake radadi sbd rashin kukan daya kasa fitowa daga cikinsu.
- Babu wanda a dakin Cikin mata hawaye Bai zubo masa ba a mazan ma Dad Omar Kuka yakeyi sosai sbd ya koma shi kadai ya rage a Yan uwansa duk sun tafi sun barsa Shima Yana fatar idan lokacinsa yayi akaisa kusa da Yan uwansa a rufesa.
- **Rasuwar Mam seelah Babu Bata lokaci ta yadu Dan haka Babu Bata lokaci Aka tafi da gawarsa Ashlawa kaman yanda yaso acan Akai janazah dinsa aka rufesa Omar ya zauna gaban kabarin su hudu a jere yayi kukan da kusan ya sakar masa ciwon kirji,
- Jamaal ma yayi kukan daya bawa Ameenatou da mum dinsa tsoro sosai Dan haka Suma sunyi Kukan Wanda yake na tausayinsa Dana tausayin Mam din tareda masa fatar rahamar ubangiji.
- Bayan rasuwarsa da sati uku Ameeenatou ta haihu a hannun Mum Aleena a asibitinsu ta haifowa Jamaal baby girl kyakkyawa wadda tafi Arfat kama da Mum dinsa kaman an tsaga Kara.
- Haihuwan ce ta dawo da farin cikinsa daya rasa na lokacin Dan haka sai alokacin kowa ma ya samu farin Cikin familyn ya dawo sukaita murna cikeda tsananin kaunar Baby Aleena little da aka samu.
- Tinda Mam ya rasu lafiya tafara gagarar Dad Omar sbd Saka abin aransa da yayi Dan haka Dr Aleena ta daukesa suka bar qasar sbd treating dinsa da Kuma kwantar masa da hankali.
- Tafiyarsa da Dr Aleena ya Saka kusan duka sauran families dinma biyu suka kwashe gabaki daya suka bisu acan Ashley ta haifi baby boy Wanda aka sakawa Mam seelah little.
- Fatmah ma namijin ta Haifa aka Saka masa Omar Shikuma.
- Saida sukai kusan wata hudu acan tukuna suka tattaro suka dawo Cikin kwanciyar hankali da aminci suka Dora sabuwar rayuwa me cikeda kaunar juna da Jin Dadi tareda tarbiyantar da yaransu a Nigeria.
- Dad Omar da uncle Ahmed manyanci yazo sosai Dan haka tini suka ajiye komai zaman Hutu kawai sukeyi sun barwa Yara ragamar komai musamman Hafiz da shine yanzu kusan shugaba a komai na jdens shida Ameenatou da Fatmah wadda ta Jame dasu Ameenatou da Ashley wadda take karatun likita yanzu itama hankali kwance Hutu da nera ta zauna mata.
- Jamaal kuwa duk wata martaba da mutuncin sunan SEELAHs ya dawo dashi ya sake daukaka darajarsu xuwa matsayin dayafi na bayan ma Dan haka rayuwa tayi daidai sai hamdala da godiyan Allah yanzu.
- MAMUH
- ALHMDLLH
- ANAN NA KAWO KARHEN LABARIN AMEEENATOU WANDA INA ROKON ALLAH YA YAFE MANA KURAKURAI DA LAIFIN DA MUKAI BA DAIDAIBA.
- SAI MUN HADU A SABON LITTAFI NA GABA INSHALLAH
- INA MIQA GODIYA MAI TSANANI GASKE GA MASOYAN DA SUKAI KOKARIN BINA TIN FARKO HAR QARSHENSA.
- ALLAH YA SAKAWA KOWA DA KHAIRAN
- IDAN AKWAI INDA NAYI MANTUWA BAN TABO BA KO TABOWA BA DAIDAIBA KO YANDA YA KAMATA TO AMIN UZURI AJIZANCI JE JA YAR ADAM
- ALLAH YA BAR TARE YA QARO MANA HAKURI DA KAUNAR JUNA.
- AMEEN YA ALLAH.
Thanks, please ameenatou part 5
ameen mungode
Muna godiya kwarai Allah yasama da mafificin alkhairi
Aslm please broz ataimaka Mana da ci gaban tsutsar nama da ameenatou Dan Allah thanks you
munada shi complete book 1 and book 2 check our website
Ma sha Allah
Dan Allah meye sunan website din?
wanne kennan
Next please 🥺
kin ga ma wannan duka ne
Eh nagama
Mun gode Dan Allah part 5
zamu kawo maki shi insha allah
Thank you
hauwauadamu456@gmail.com