THIS NOVEL IS DEDICATED TO BARRISTER BILKISU GARBA
GABA KURAA
NA SADNAF
Page 5
Yadda balaraba ta ke Jin zuciyarta da tsanar Kudirat gani take idan ta sa aka kasheta ma ba lailai ta ji zuciyarta ta mata sanyi ba.
Babban burinta a yanzu bai wuce taga ta raba jafar da kudirat ba.
So take Jafar ya tsani kudirat ya koreta da cikin jikinta yadda ko sunan kudirat din ba zai so ma yaji ba.
Duk abubuwan Da mallaminta ya bukata sai da kai masa haka ya hadota da Abubuwan da zata bine da Wanda zata sawa Jafar a cikin abinci.
Haka ta dawo gida ta fara aiwatar da duk abinda Mallam yace tayi.
Jafar kuwa zai iya cewa bayan rabon dake tsakanin shi da kudirat ladabi da biyayyar da take dashi yasa ta Kara shiga ransa.
Balaraba kuwa duk sai yaji ta fice masa a rai saboda abubuwan da ta ringa aikata mi shi.
Yana dai iya k’ok’arinsa wajen ganin ya kwatanta adalci a tsakanin su baya so balaraba taji wai dan bata haihuwa ya canza mata.
Kusan shi yake rainon Ishama yarinya ta matukar shiga zuciyarsa dan kamaninsa ta kwaso yaso ace akwai magani ko wani Abu da zai iya sawa kafarta ta dawo daidai da daya kafar tata amma da alama haka Allah ya hallice ta.
Balaraba kuwa duk abinda Mallam yace tayi sai da ta aiwatar dashi iya na dakin kudirat din kawai ya rage Mata dan wani laya ya bata yace ta jefa a masan da kudirat din ke amfani dashi.
Sai ta rasa yadda zata shiga dakin kudirat da ke daka kullum idan har ba Jafar ne yake nan ba kulle k’ofar ta take yi.
Gashi ta sawa kudirat din tsoron ta ballantana ta samu ta dan saki jikinta da ita ta aiwatar da mugun nufinta.
Sati biyu kenan tana nazarin yadda zata samu ta shiga dakin kudirat din dan daidai da Jafar shi ma yayi wa kudirat gargadi akan kar ta sake ta tab’a barin balaraba ta shigar mata daki
Tun daga lokacin da ta daki kudirat yake ganin kamar balaraba ba cutar da ba zata iya yiwa kudirat ba idan ta samu dama.
Shi yasa yanzu ya fara Shirin ginawa kudirat din wani gida saboda kamar ware musu gidan sai yafi masa kwanciyar hankali dan ko Yaya ya fita idan baya samun kwanciyar hankalin har sai ya dawo.
Ya Kuma lura kudirat din tana tsoron Balaraban itama.
Sai ya dawo take samun kwanciyar hankali.
Duk da ba abinda ya ragi kudirat dashi hankalinta na wajen danginta.
Kusan kullum sai ta masa maganar su akan tana so taje garinsu taga ko zasu yafe mata tunda a yanzu dai ta haihu kila su sauko.
Taso zuwa tana haifar Ishama cikin da ta Kara samu ne yasa ya bata hakuri akan ta bari idan ta haihu sai suje gabaki daya da yaran kila idan iyayenta suka ganta da Yara har biyu zasu hakura su sauko.
Ya lura tayi matukar kewar iyayenta kawai saboda shi take k’ok’arin danne damuwar da take ciki.
A yau kudirat ta shirya dan zuwa asibiti Jafar tun safe ya fice daga gidan saboda wani rasuwa da aka masa.
A cikin irin hijaban da Jafar ya dinka mata ta Saka guda daya a lokacin cikin ta nada wata biyar Ishama Kuma na goye a bayanta.
Koda ta fito sai da gabanta ya dan fadi da taga Balaraba a zaune a Palo ta dora kafa daya akan daya.
Tana balain tsoron Balaraba da ko muryarta taji sai taji gabanta ya fadi
Bata manta irin mugun dukan rashin tausayin da ta mata ba
Ji take kamar ta koma ciki da ta ga ta zuba mata ido tana Kallonta
A cikin hausar da ta fara koya kadan kadan ta gaida Balaraba tana sunkuyar da Kai.
Ga mamakinta balaraba cikin sakin fuska ta amsa mata gaisuwar har da dan murmurshinta ta Kara da “Unguwa Zaki je”?
Duk da bata gane mai balaraban ta fada ba Kai kawai ta gyada mata tana k’ok’arin maida mata murmushin yake duk sai take ganin kamar wayo balaraban ke San yi mata sai ta saki jiki ta taso ta rufeta da duka tunda yanzu ma cikinta ya fito abinka da ba tsayi gareta sosai ba.
Shiyasa cikin nata ya turo kamar wacce ta kusa haihuwa dan har Jafar ce mata yake Allah yasa ta haifo masa Yan biyu duk Maza.
“Sai kin dawo toh”
Balaraba ta daga mata hannu tana Jin wani farin ciki na ratsa ta dan zaman nan da tayi tunanin kawai take na yadda zata samu shiga dakin kudirat din dan tasan shi kadai ne ya rage a cikin binne binnen da Mallam yasa ta tayi.
Kudirat waje tayi da saurinta da ta ga balaraba ta daga mata hannu alamar bye bye.
Tsorata ma tayi da taga yadda balaraban ta sakar mata fuska a yau.
Balaraba tana ganin kudirat ta fita ta mik’e da saurinta ta rufe k’ofar palon ta d’auko layyar dake d’auke da sunan Jafar da kudirat da aka caccaka wa allura ta nufi dakin kudirat da bata Sha wahalar Bude shi ba dan duk spare keys din gidan na dakinta.
Wani bakin ciki ne ya rufeta da ta ga yadda dakin kudirat din ke cike da kayan Ishama har dasu gadon bby.
Kusan duka ma kayan Jafar yanzu Yana dakin kudirat.
Ji take ma kamar ta samu fetir ta Kona dakin dan tsananin bakin ciki.
Amma da ta tuna aikin da mallam Yayi akansa da bata da haufi tasan sai aikinsa yayi tasiri akan Jafar da kudirat sai ta dan ji sanyi a zuciyarta.
Jefa layyan tayi a masan ta fito tana Jin zuciyarta fes dan kila kafin Jafar ya komawa kudirat tunda itace da girki.
Aikin ya kama shi har hararo duka da Korar Karen da zai yiwa kudirat take.
Rabon da tayi wani kwalliya tayi girki Mai dadi dan tarb’ar Jafar har ta manta amma dayake ta san muguntar da ta hada har da Jan kunshinta tayi kwalliyar tarbar Jafar har da girkinta Mai dadi.
Koda kudirat ta dawo daga asibitin cikin sakin fuska ta mata sannu da zuwa dan tasan kila daga yau watan tashin hankalinta ya kama.
Koda Jafar ya dawo yayi matukar mamakin canjin da ya gani a wajen Balaraba.
Dan har kasa boye mamakinsa yayi sai da Balaraba ta saki dariya tana ya bar mamaki ita kawai tayi wa kanta fada Allah ya basu zaman lafiya yaransa ma nata ne ai rabo yasa ya auri kudirat din.
Jafar kuwa sai ya tsinci Kansa cikin farin ciki ya hau mata alkawarika ciki kuwa har da bata bbyn da kudirat zata haifa.
Balaraba kuwa da ta san tsiyar da ta shuka Godiya ta hau masa tana Allah ya basu zaman lafiya.
A ranar Jafar cikin farin ciki ya kwana Yana Jin wani nutsuwa dan har ga Allah zai ji dadin hadin kan balaraba da kudirat.
A ranar bai leka kudirat kamar yadda ya Saba ba.
Kudirat kuwa a ranar sai ta ringa Jin fargaba da faduwar gaba sai ta rasa me yake damunta.
Ko bacci bata iya yi ba haka kawai taji tana tausayin kanta.
Sai ta hau tuna iyayenta da kanenta sai taji tana san yin nadamar bijire musu da tayi ta zabi Jafar a kansu.
Duk da Jafar bai tab’a Mata wani Abu da zai Sosa mata zuciya ba Yana iya k’ok’arinsa wajen ganin ya faranta mata.
Haka ta tashi sukuku jiki a sanyaye Ishama nada dan kuka ga cikin da take dashi na dan sata bacci Mai nauyi.
Ko Yaya Jafar yaji kukanta haka zai fito ya ma fita iya rarrashin ta take zata koma bacci Koda kuwa a wajen Balaraba yake indai yaji kukanta sai ya fito ya rarrasheta.
A ranar sai ta danyi mamaki da taga Ishama nata tsalla kuka amma Jafar bai fito kamar yadda ta Saba ba.
Ga Kuma bacci da ya fara fusgarta sama sama ga kukan Ishama.
Haka ta mik’e ta fara rarrashin Ishama dak’yar ta samu Ishama ta koma bacci.
Inda sai a lokacin itama ta kwanta baccin dan tasan kila idan Jafar zai tafi massallaci zai leko ya tasheta tayi sallah kamar yadda ya Saba idan baya dakinta.
Ga mamakinta a ranar bai leko ba dan budar ido kawai tayi taga gari ya waye har takwas na Safiya ya kusa haka ta mik’e ta daura alwala tana tunanin akwai dalilin Mai k’arfi daya Hana Jafar leko su a haka ta yanke idan ta iddar da sallah zata leka Palo taga ko lafiya.
Jafar kuwa Koda ya tashi sai ya tsinci Kansa da Jin haushin kudirat na ba gaira ba dalili har Yana Jin baya San ganinta.
A haka yaci abincin da Balaraba ta masa ya fice daga gidan batare da ya Kalli ma dakin kudirat ba.
A takaice daga wanan ranar kudirat ta fara ganin canji a wajen Jafar Dan Koda ta fita bata iya tambayar balaraba inda Jafar yake ba haka ta koma daki tana Dan tunane tunane.
Da yamma tana jin muryarsa ya dawo sai ta hau zuba ido taga ko zai shigo sai dai shiru bai shigo ba har karfe takwas.
Kamar zata fita sai ta fasa dan tasan gobe itace da girki kasan zuciyarta Kuma tana ta mamakin mai ya hana Jafar zuwa dakinta kamar ma Ishama ta San babanta bai shigo dakin ba sai kananan koke koke take.
Balaraba da ta fara ganin canji daga wajen Jafar din wani irin farin ciki ta tsinci kanta a ciki kamar ta taka rawa sai take Jin mai ya Hana ta yin wanan Aikin tun lokacin ma da aka auro kudirat din da kila a lokacin tayi wanan aikin da bata isa ma haifar Ishama ba.
A washegari da kudirat ta karbi girki Balaraba da ta san tsiyar da ta shuka kwalliya taci tazo ta kame a Palo.
Kudirat kuwa kamar yadda ta Saba haka ta danyi aikace aikacen ta na tarb’ar Jafar Ishama a goye a baya zuciyarta duk ba dadi dan tunda ya auri Jafar bai tab’a Mata haka ba.
Jafar kuwa har ya fita aiki bai ji Yana San ganin kudirat ba dan idan ta fado masa sai yaji ransa na b’aci
Koda ya dawo a Palo yayi zamansa ya hau cewa Balaraba ta bashi abinci zai ci.
Balaraba kuwa cikin kirsa tace masa ya manta ba itace da girki ba kudirat ke da girki.
Sunan kudirat data kira yasa ransa b’aci na ba gaira ba dalili cikin hade rai yace ta tashi ta kawo masa abunci shi dai yaci.
Balaraba kuwa ta girgiza masa kai tana ita dai ba itace da girki ba bari ta kira kudirat ta kawo masa abunci ta mik’e ta nufi dakin kudirat tana Jin kamar ta fasa ihuun murna.
A gefen gado ta tarar da kudirat ta buga uban tagumi Ishama na cinyarta da alama bacci take.
Ga kuloli nan da ta jera a tsakiyar dakin.
Shigowar Balaraba cikin fara’a ya katse mata tunanin da ta tafi na mamakin canjin da ta fara gani a wajen Jafar Dan a iya saninta lafiya lau suka rabu bata masa wani laifi ba.
Tana Jin lokacin daya dawo Amma bai shigo ba
Kila ta masa ba daidai ba shiyasa yake fushi da ita bata sani ba a yanzu zaman da take so take idan ya shigo sai ta bashi hakuri.
Balaraba kuwa sai da taje tsakiyar dakin tana sakin murmurshin mugunta bayan ta gama karewa dakin Kallo ta dora idonta akan kudirat dake kallonta.
“Toh tsinaniya zamanki a gidanan ya kare haka kawai Ina zaune da mijina kinzo daga sama Zaki kwace min shi ta hanyar cika masa gida da Yaya bayan ke baki san wahalar da na sha dashi ba shegiya kedara kije ki Kai masa abinci Allah ya sa ya lafta miki duka a yau ya hada miki da saki uku”
Kudirat Sam bata gane mai Balaraban ke fadi ba amma daga ta gane kalmar shegiya.
Bata cewa Balaraba komai ba inda balaraba ta saki murmurshi ta nuna mata kular da k’ofa tana ta Kai wa Jafar zai ci abinci”
Daga haka ta fice daga dakin.
Kudirat kuwa sai ta kasa motsawa dan bama zata iya fadar halin da take ciki ba daga karshe ta gane Mai balaraban ke nufi kawai abinda ya daga mata hankali Jafar bai tab’a Mata haka ba.
Haka ta mik’e jiki a sanyaye tayi waje da farantin abincin
Gabanta na faduwa ta nufi wajen Jafar da bai dago ya kalleta ba.
Balaraba kuwa na kame a gefe tana kallonsu.
Kudirat kuwa da ta tsinci gabanta da balain faduwa haka ta isa gaban Jafar ta ajiye farantin ta hau gaishe shi kamar yadda ta Saba.
Jafar kamar Wanda yaga Kashi haka ya kyabe fuska Ya matsa da sauri har da toshe hancinsa Dan wari yaji Yana busowa daga jikin kudirat din.
Ya mik’e da sauri Yana ta d’auke abincinta ba zai ci ba.
Yayi dakin Balaraba da saurinsa dan har ji ya ringayi kamar zai yi amai
Yana shigewa dakin Balaraba ta kwashe da dariya ta mik’e tabi bayan shi.
Kudirat da kafafunta ke rawa tabi su da Kallo dan Sam bata gane mai ya faru ba a yanzu
Idan har ba tabin hankali ta samu ba kamar toshe hanci Jafar yayi akan tana wari.
Tafi awa daya a zaune ta kasa hade tunanin abinda ta masa da ta cancanci haka daga wajensa.
Kukan Ishama ya sa ta tashi dakyar ta shiga daki.
Daga lokacin ta Jafar ya juya mata baya sai tafi sati biyu bata Saka shi a idonta ba dan ko dakinta baya zuwa.
Idan kuwa ta fito haka zai ta toshe hancinsa akan wari take tun tana kuka har sai da ta koma yin na zuci dan Sam bata kawo wai Jafar baa cikin hayyacinsa yake mata wulakanci ba.
Ko dakinta baya shiga balle ya dauki Ishama.
Haka ta ringa rainon Ishama da cikin jikinta tabi ta zabge saboda tunani Sam bata kawo Jafar zai iya mata haka ba.
Daga lokacin ta fara nadamar zabar Jafar akan iyayenta dan koma mene iyayenta ba zasu tab’a guje mata ba amma sai gashi Jafar yasa kafa ya Shure duk alkawarikan da ya mata ya bude babi Babi na wulakanta ta.
A haka ta shiga watan haihuwarta duk batare da Jafar ya Kara bi ta kanta ba ta fara addu’ar Allah ya sauketa lafiya dan tana haihuwa zata kwashi yaranta ta tafi garinsu.
Balaraba kuwa Sam ba haka taso ba dan taso ace ba iya tsanar kudirat yayi ba taso ace ya saki kudirat din sai dai ga mamakinta ya kasa sakin kudirat din bayan Mallamin nata yace sakin kudirat zai yi.
Haka ta ringa zuba ido taga ko zai saki kudirat din.
Wata ranar laraba kudirat ta tashi da nakuda.
Kuka kawai take dan ta rasa mai taimaka mata ga Ishama itama da ta tashi take ta kuka har sai da ta fado daga kan gado.
Azabar da take Sha yasa ta kasa ma daga Ishaman haka ta rike bayanta ta ringa sallati tana Kiran sunan Jafar.
Tura k’ofar da akayi yasa ta kallon k’ofar inda ta ga balaraba ce ta shigo ta Maida k’ofar ta rufe tana Kallonta.
Tsintar kanta tayi da faduwar gaba ga Ishama da kukanta ya karade dakin har lokacin tana kwance a kasa.
Hannun balaraba na goye a bayanta.
Kudirat kuwa ta fara girgiza Kai dan tasan duk yadda akayi balaraba shigowa tayi ta kasheta.
Balaraba kuwa da idonta ya rufe tayi kan kudirat da ta Bude kafarta da alama so take ta haihu dan har faya ta fashe ta fara nishi……
THIS NOVEL IS DEDICATED TO BARRISTER BILKISU GARBA
GABA KURAA
NA SADNAF
Page 6
Balaraba jikinta har rawa yake wajen sunkuyawa dan ba wani bacci take ba saboda masifar da ta dora wa ranta na san ganin bayan kudirat.
Kamar a mafarki taji kukan Ishama da sallatin kudirat.
Inda ta juya ta Kalli Jafar dake ta sharar bacci duk da tasan ta shiga tsakanin su gani take kamar har yanzu Yana Santa tunda har ya kasa sakinta.
Baya ga haka ma tunda ya juyawa kudirat baya ya Wani susuce Sam Babu wani walwala a tare dashi.
Wani zubin haka zai ta kallon dakin kudirat.
Da dukan alamu aikin bai kama shi yadda take so ba dan ita burinta ya saki kudirat ta tafi da yaran ta zauna daga ita sai shi.
Tunanin ko dai nakuda kudirat din keyi yasa ta tashi da sauri ta nufi dakin kudirat din dan zata je ne kamar taimaka mata take so tayi amma ba taimakon za tayi ba tunda ba Wanda zai ganta sai ta shake kudirat da bbyn sun koma.
Dan gani take idan har ta bari kudirat din ta sake haifar bbyn rabuwarta da Jafar zai Kara mata wahala.
“Ki bari na taimaka miki ga kan bbyn ki nan”
Balaraba tace cikin san hana bbyn fitowa matse ma bbyn take so tayi.
Kudirat da ke nishi da k’arfi da hawaye dake zubo mata na ganin malaikar mutuwarta.
Ta kama hannun balaraba biyun da k’arfi ta saki nishi da k’arfi sai ga jaririya ta fado.
Balaraba kuwa sai k’ok’arin kwace hannunta take amma kudirat ta tattara duk wani karfinta ta riketa gam.
Kudirat cikin harshen turanci tace ” I will not allow you hurt my bby”
Balaraba kuwa da ta fara tsorata da irin rukon da kudirat ta mata idonta a warwaje ta fara k’ok’arin fusge hannunta tana “taimaka miki zanyi ki cikani kinga jaririyarki a cikin jini”?
Kudirat kuwa kamar Kara mata k’arfi ake dan gani take tana cika balaraba zata shake jaririyar.
Ga Ishama dake ta tsalla ihu ga kukan jaririya
Jafar a hankali ya bud’e idonsa kamar Wanda aka tashe shi daga bacci.
Ba abinda ya sauka a kunnensa sai kukan Ishama da jaririya.
Kudirat ce ta fado masa a rai dan yasan itace Mai ciki.
Bai tsaya dogon tunanin ba ya mik’e da gudunsa yayi waje.
(Haihuwar da kudirat tayi da jinin da ta zubar ya karya asirin da Balaraba ta masa hakan na nufin ya dawo hayyacinsa”)
Bankada k’ofar yayi dan rufewa balaraba tayi.
Inda yayi tozali da Balaraba dake ta kokawa da kudirat nasan kwace hannunta.
Ga Mahaifiya bata fado ba ga jaririya a cikin jini.
Wani irin sallati ya saki yayi wajen su da gudu dan take ya gane mai ke Shirin faruwa dan da dukan alamu Balaraba zuwa tayi dan ta cutar da kudirat.
Kudirat kuwa shigowar Jafar ya sa ta saki hannun balaraba ta zube a kasa dan bata da kwari ko kadan jiri ma ke dibarta.
Yadda Taga Jafar ya shigo tasan zuwa yayi ya taimaka mata.
Balaraba kuwa da hankalinta ya tashi da taji sallatin Jafar a bayanta ta wayance da “Zuwa nayi na taimaka mata ka ka Nemo Reza a yanke cibiyar dan Kudirat ta zaro Mahaifiyar da kanta.
Jafar da jikinsa ke balain rawa ya nufi wajen drawer kudirat ya dauko sabon Reza Yana “Balaraba Mai na miki kike san ganin bayana”
Balaraba da ta fara tunanin Jafar ya dawo hayyacinsa ta d’auko Ishama da har lokacin take kuka dan bata so Jafar ya zargi cutar da kudirat din tazo yi.
Yadda taga Jafar yayi kan kudirat din bata Isa matsawa kusa da ita ba.
Zuciyarta kuwa cike da Fargaba da tsoron dawowar da Jafar yayi hayyacinsa aikin da ko wata biyar baiyi ba har ya karye.
Jafar shi ya yankewa Jaririyar cibiya ya d’auketa ya rungumeta Yana Jin hawaye na sauko masa.
Dan sai yake ganin kamar duk a mafarki ya share kudirat ya tsaneta na ba gaira ba dalili.
Yadda ya shigo yaga Balaraba na kokawa da kudirat kawai ya tsaya masa a rai.
Ga kudirat idonta na rufe sai numfarfashi take.
Tsananin tausayin kudirat haka ya rufe shi.
A yanzu ba zai tsaya bi ta kan balaraba ba,sai ya tabbatar da Lafiyar kudirat da Jaririyar.
Balaraba kuwa sai zare ido take tana ita wallahi zuwa tayi ta taimaka wa Kudirat ya yadda da ita.
A cikin zani ya nannade Jaririyar bayan ya goge mata jikinta tas dan ya dan iya komai tun akan Ishama dan har sa napkin da komai ya iya.
Karbe Ishama yayi daga hannun Balaraba Yana Jin kamar yayi shekara rabonsa da ita Sam bai san mai ya hau Kansa ya juyawa kudirat baya ba.
Da taimakon matar makocinsa da shi Kansa makocin nasa suka Kai kudirat asibiti aka duba Lafiyar ta da ta jaririya aka tabbatar da Babu wata matsala sai maganguna da ya siya da kayan shayi da ya siya
Da yawa.
Kudirat kuwa bata ce masa komai ba duk da binta da yake da ido Yana zuba mata sannu
Fadar bakin cikin dake dankare a zuciyarta bata bakine.
Sai da aka zo sallamar su ta Kalli Jafar dake rike da Ishama Jaririyar Kuma na rungume a kirjinta.
Ta kira sunan Jafar tana ita ba zata koma gidansa ba,ya bata Ishama zata Tafi garinsu ba zata iya cigaba da zama dashi ba ta hada da masa godiyar wulakancin da ya mata.
Fadar tashin hankalin da Jafar ya shiga bata bakine dan da gaske kudirat take akan ba zata koma gidansa ba dan a fadarta ganganci ne ma ta koma gidansa bayan balaraba bata da burin da ya wuce taga ta cutar da ita.
Ita Koda iyayenta ba zasu karbeta ba zata shiga duniya.
Jafar kuwa duk ban baki da magiya da rantsuwar da ya mata haka kudirat ta kafe akan ba zata koma gidansa ba.
A takaice a yadda Jafar ya Kara sakin Balaraba kenan inda yaci alwashin ya gama zama da ita.
Ya tattara duk kayanta ya bita dashi.
Dan har ga Allah ya tsaneta saboda mugayen abubuwan da take aikatawa da duk a yanzu ya fara tunanin tana da hannu a juyawa kudirat baya da yayi.
Ya so ya mata adalci saboda haihuwar da bata yi Amma tunda mugunta ta sa a gaba gwara su rabu ya zauna da iya kudirat uwar yayansa.
Sai a wanan lokacin kudirat ta dan san dadin Aure ta samu nutsuwa da kwanciyar hankali.
Dan sosai Jafar ke kula da ita da yaranta dake ta girma kamar Yan biyu.
A yanzu shirye shiryen zuwa garinsu kawai suke dan gabaki daya hankalinta ya koma wajen iyayenta so kawai take ta gansu ta nemi yafiyar su kila su yafe mata idan suka ga ta haifi Yara har biyu.
A cikin shirye shiryen tafiyar suke.
Tafiya ta kama Jafar zuwa Lagos inda suka yanke akan idan ya dawo sai su tafi.
Jafar tunda ya koma Lagos Balaraba ta ringa fado masa a rai a lokacin shekara kusan daya da watani da rabuwarsu.
Shap ya ma manta da babinta dan ba abinda ba’ayi ba akan ya maida ita ya ce ya gama zaman aure da ita kudirat ta ishe shi rayuwa.
Sai dai ga mamakinsa daga zuwa Lagos Balaraba ta fara fado masa a rai har wani gizo take masa Sam aikin ma da ya kai shi ya kasa yi a nutse ji yake ma kamar zai yi hauka idan bai ganta ba.
A daddafe yayi aikin da ya Kai shi ya dawo.
Jaka kawai ya ajiye ya nufi gidansu Balaraba kamar zai zauce haka yake ji idan bai ganta ba.
Balaraba
Da karfinta ta dawo gidan Jafar dan wanan karon ba karamin biye biye tayi wajen san taga ta dawowa Jafar ba wanan karon salo kawai ta canza.
Dan kudirat da kafarta zata bar gidan kamar yadda jafar ya haukace har sai da ya dawo da ita ya samu nutsuwa.
Yadda ta shirya tana zaman jiran dawowar jafar taga ya dawo da kudirat.
Haka kudirat ta shirya da yaranta cikin ado tana jiran dawowar Jafar.
Ga mamakinta a madadin tagan shi shi kadai sai taga ya shigo da Balaraba.
Abinda kawai Jafar ya iya cewa kudirat shine ya dawo da Balaraba ta koma wancan part din da daki daya kawai ya Gina babba ta barwa Balaraba part dinta.
Kudirat tana ji tana gani Jafar ya ringa taya balaraba kwashe kayanta ana kaiwa daki daya sai da aka kwashe komai nata aka kai part din.
Jafar ya hau rawar jiki akan Balaraba kamar wanda yayi sabon Aure.
Kudirat kuwa haka ta kawo ido ta zuba musu tana jin ciwo a zuciyarta kawai Abu daya da ta alkawarta a ranta tabar tsoron Balaraba kamar baya.
Maida hankalinta kawai tayi akan yaranta
Jafar bai wani tsaneta ba Amma ya rage rawar jiki akan ita da Yaran
Bayan a duk duniya ba Abunda yafi so sama da Ishama da Siyama dake ta girma suna kyau.
A yanzu kuwa ko d’aukar su baya yi ranar girkinta ma kamar irin Wanda ake wa dole idan yazo bangaren ta.
Ta kasa yadda ita Jafar ya juyawa Baya haka wani zubin idan bakin ciki ya isheta haka zata kwana tana kuka dan gani take Jafar yaci amanarta,Jafar da gangan yake wulakanta ta tunda yasan bata da kowa ba Kuma lailai iyayenta ma su yafe Mata ba a yanzu idan ta koma Amma duk da haka idan taga ba zata iya ba haka zata daure ta koma garinsu da yaranta kila idan iyayenta suka ganta da arzikin Yara biyu su hakura duk da tasan abune da kamar wuya su yafe mata batare da ta Sha wahala ba.
Dan bata manta kukan da mamanta tayi da Yan uwanta ba ba Wanda bai ce mata kar ta biyewa Jafar ba zai juya mata baya ne amma a lokacin giyan so da yarinta suka sata a gaba har sai da ta zabi Jafar a kansu.
A haduwarta da jafar Abu biyune kawai ba tayi nadamar sa ba musuluntar da tayi da Kuma yaran da ta haifa.
A haka rayuwa ta cigaba da tafiya kudirat tun ta damuwa har sai da ta zo ta daina damuwa a yanzu Jafar din ya fice Mata a rai gabaki daya ta Kuma Yi mugun nadamar zabar sa akan iyayenta.
Kullum tashi take da kaunar yayanta da sune a yanzu farin cikin ta,su take gani taji dadi.
Siyama kamaminta ta d’auko har da jikin dan idan ba tambaya kayi ba tunani za kayi ta girmi ishama dan har wayo da komai ta fita.
Inda Ishama Kuma take kama da babanta.
A cikin irin zaman da take da Jafar kwatsam ta samu ciki.
Jafar Sam bai nuna ya damu da cikin da ta samu ba kamar a baya.
Inda jikinta ya Kara sanyi har tana jin dama tana da damar da zata zubar kawai dan itama baa San ranta ta samu cikin ba dan ta fara ma shirye shiryen tafiya garinsu batare da Sanin Jafar ba.
Cikin sai ya dan zo mata da mugun laulayi ba kowane abinci take iya ci ba ko ruwa ta Sha sai tayi amai.
Amaye amayen da take yasa Balaraba ta gane ta samu wani cikin.
Daga kuwa Ranar da ta gane tana da ciki tayi bankwana da Lafiya.
Dan Rashin lafiya ta ringayi sosai wani zubin Jafar ya Kai ta asibiti wani saiin yak’i kaita.
Haka ta ringa Shan wahala an Kuma rasa gane Mai matsalarta da ikon Allah kawai ta haifi danta namiji kamar dai lokacin haihuwar Siyama.
Sai dai wanan karon Allah ya bata kwarin jiki dan da kanta ta haihu tayi wa kanta komai sai washegari ta tura Siyama akan a kira mata Jafar.
Kamar wanda ya farka daga bacci haka ya sake mata da haihuwar nan da tayi.
Sai a lokacin ya hau rawar jiki kamar zai goyata aka yi Taron da baa tab’a irinsa ba
Aka radawa jariri suna Hisham ko arbain ba’ayi ba kudirat ta Kara koma gidan jiya rashin lafiya yau daban na gobe daban sai da ta kawo ma wani zubin bata Sanin inda kanta yake.
Jafar sai yaji ya fara gajiya da kudirat din wasa wasa sai gashi sun tafi shekara biyu a haka.
A madadin a samu sauki a rashin lafiyar kudirat sai abubuwa suka ringa tabarbarewa dan a yanzu kusan kamar wacce ta samu tabin hankali haka ta koma yi.
Dan karfe dayan dare na yi zata saki ihuuu Mai balain k’arfi ta hau fusge fusge har idan Jafar baa dakinta yake ba haka zata fita da gudu har sai an kamota an dawo da ita.
Jafar kuwa kamar cire masa kudirat ake a ransa kullum dan sai ya ji kamar ya saketa kawai ya karbe yayansa daga wajenta ya bawa Balaraba.
A haka watarana Jafar na kwance a dakin Balaraba Kudirat ta Kara fita da gudu saboda gidan zafi yake mata da har sai taji idan ba barin gidan tayi ba bata samun nutsuwa.
A lokacin Ishama nada shekara bakwai siyama nada shekara shidda.
Idan ta fita da gudu wani zubin haka zasu bita a guje suna kira.
Idan sunga tayi Nisa sai su tafi part din Balaraba su hau bugawa dan Jafar ya fito ya kamota.
Balaraba kuwa da ta ga Takurar da suke mata ta Zane su akan idan kudirat ta fita da gudu su Daina zuwa tashinta.
Abinka da yarinta idan kudirat din ta kara fita da gudu haka zasu je su hau buga mata Ishama ce ma ta Daina zuwa buga musu sai dai Siyama taje .
Yau ma daya nayi kudirat ta saki ihuuu ta tashi a zabure tayi waje.
Ihunta ne ya tashi Ishama da Siyama suka tashi da gudu suka bi bayanta.
Inda Ishama tayi waje Siyama Kuma tayi part din Balaraba tana……
THIS NOVEL IS DEDICATED TO BARRISTER BILKISU GARBA
GABA KURA……
NA SADNAF
**
Page 7
“Abba!Abba!! Ka fito momi ta kara fita da gudu.
Abba Dan Allah kazo ka kamota.
Siyama tace cikin sheshekar kuka tana cigaba da buga k’ofar da k’arfi.
Motsin da ta ji na nufo k’ofar da aka yi yasa ta bar buga k’ofar
Balaraba da ta fito daga dakinta cikin sanda saboda kar ta tashi Jafar ta bud’e k’ofar a fusace ta damke bakin Siyama tayi bangaren su da ita sosai ta matse bakin Siyama ta na Janta da kasa yadda Jafar ma ba zai Jiyo muryarta ba dan tasan Yana Jin muryarta zai fito da gudu.
Dan duk aikin da take yi akansa baya tasiri akan yaran.
Har zuwa yake da yaran wani zubin part dinta wai su kwana.
Sai dai yaran basa yadda su kwana dan su kansu yaran sun san ta tsane su bata kaunar ta bud’e ido ta gansu.
A tsakiyar dakin su ta watsar da Siyama tana “Ba na Miki gargadi idan wanan mahaukaciyar uwar taku ta soma haukarta kar ki Kara zuwa ki buga mana k’ofa ba”?
Siyama cikin tsananin tsoron Balaraban da bakinta dake radadi saboda matsar da balaraban tayi wa bakinta ta hau magana cikin sheshekar kuka tana “Kiyi hakuri Momi ce ta fita da gudu shi yasa nazo tashin Abba”
“Toh yau ta fara fita da gudun dan uwarki haka kawai sai muna cikin bacci sai ki zo ki dame mu da bugu,tunda nayi wa wanan shegiyar gurguwar gargadin zuwa ta buga mana k’ofa bata Kara zuwa ba,amma ke da yake kunnen Kashi gareki da taurin Kai idan har zata fita da gudun sai kinzo kin buga mana bari gari waye idan na Miki mugun duka ba Zaki Kara zuwa ki buga mana k’ofa ba,haka kawai akan wata mahaukaciya zaku zo ku ringa daga mana hankali na Kara ganin kafarki a bakin k’ofa ta kiga”
Balaraba tace tare da zuba mata rankwashi da ya sa Siyama dan sakin ihuuu tare da sake rufe bakinta da sauri dan tasan idan har ta bari muryarta ya fito har Abban nasu ya fito sai ta yabawa aya zakinta.
Da ido tabi balaraban har ta fice daga dakin
Siyama kuwa ganin ta rufe k’ofar Palonta yasa ta fito daga dakin nasu dan tabi bayan Ishama da ta bi bayan kudirat.
Koda ta fita haushin karnuka kawai ke tashi ga duhu,da yake garin shiru tana iya Jin muryar Ishama nesa da gidan tana kwalla Kiran sunan momi.
Ta inda take Jiyo muryar Ishama ta bi da gudun ta dan tasan Ishama ba zata iya taddo kudirat da idan ta fita da gudun sai anyi da gaske ake iya kamota ba.
Siyama da gudun gaske ta Isa wajen Ishama dake Jan kafarta itama kanta kukan take tana cigaba da kwalla Kiran sunan momin da tayi bakin titi har lokacin falfala gudu kawai kudirat ke yi dan burinta kawai taga tayi nesa da gidan.
Siyama da kyar ta taddo kudirat ta bar Ishama a can baya dan ba Lafiyar kafa gareta ba balle ta iya gudun
Zanin kudirat din kawai ta iya rikewa dan sun Sha riketa ita da Ishama sai ta watsar dasu.
Cikin kuka Siyama tace momi kizo mu koma gida Ina Zaki je”?
Kudirat kuwa dake ji kamar ana hura mata wuta a jikinta idan ba gudun ta cigaba da yi ba ta fusge zaninta daga hannun Siyama dan ta cigaba da gudun.
Wani dan vigilantee da yaji tashin muryar su daga nesa ya biyo ta inda yake Jin muryar Yara Koda ya haska su da cocilan din hannunsu.
Kudirat yaga ta watsar da Siyama ta hanyar fincike zaninta.
Inda Siyama ta Kara mik’ewa ganin shi da tayi yasa ta sakin ihuun “Dan Allah ka kama mana mominmu kar ta gudu”
Da saurinsa ya cafo kudirat da har ta gota shi.
Ya riketa gam ta hau kokawa da fusge fusge tana ya cikata da gurgurran Hausarta.
Dan vigilantee kuwa ya Kalli Siyama da ta rike zanin kudirat a daidai lokacin da Ishama itama ta karaso.
Yana
“Ke Ina zakuje daddare nan”?
“Momin mu ce ta fito da gudu muka zo kamota”
“Ina zata gudu taje”?
Bamu san inda zata je ba”
Ishama ta bashi amsa itama tana k’ok’arin rike kudirat kamar yadda Siyama ta riketa.
cikin dan mamaki da San gane abinda ke faruwa dan da dukan alamu kudirat ba ta da Lafiya wadanan yaran Kuma yayanta ne
“Ina ne gidanku Ina Kuma Babanku yake kuka fito ku kadai taya zaku iya riketa ku kadai?
Siyama ce ta bashi amsa da Abban su na wajen mama Yana bacci.
Dan vigilant din kuwa da ya fusge hannunsa daga cizon da kudirat ta kawo masa ya Kara gyara tsayuwarsa tare da kara rike kudirat da take Neman Fin karfin shi dan
Kokawa ma take yi dashi.
Muje ku nuna min gidan naku”
Dan vigilantee yace ya hau Jan kudirat da k’arfi dan dauriya kawai yake har cizon sa tayi.
Siyama ce tayi gaba Ishama ta ringa Jan kafarta dan vigilantee Kuma ya ringa Jan kudirat yana Jin tausayin Yara kananan da suka fito daddare nan dan hana babarsu guduwa.
Haka ya hau musu tambayoyi game da rashin lafiyar kudirat.
Inda Siyama ta ringa bashi amsa daga ma maganar kudirat ya gane ba bahaushiya bace ba daga sunan mama da suka kira ma ya gane kila baban nasu mata biyu ne dashi Yana can wajen daya matar tasa yaran suka fito kama babarsu.
Dak’yar da kokawa suka karaso gidan.
Yace wa siyama ta kira masa babansu ya zo ya shiga da kudirat cikin gidan.
Siyama da bata manta bakinta da Balaraba ta ja da rankwashi ba ta girgiza masa kai tana “Baba Dan Allah ka shigo mana da ita sai mu kulle k’ofar”
“Bazan iya shiga gidanku ba kije ki kira min Babanku nace”
Dan vigilantee din yace Yana ganin yadda yaran hankalinsu ya tashi da yace su kira babansu.
Ishama kamar za tayi kuka tace “Mama ta hana mu zuwa mu kwankwasa mata kofa ka shigo mana da ita sai mu kulle k’ofar dakin”
“Ba zan iya shiga gidan ku ba yarinya kije ki kira min Babanku yazo ya shiga da ita”
“Mama dukan mu za tayi idan muka je dan Allah ka shigar mana da ita ciki”
Siyama tace ta fara k’ok’arin wangale masa k’ofa dan ya shigo.
Dan vigilantee kuwa ganin duk sunki Kiran babansu yasa ya hau buga k’ofar Yana kwada sallama da k’arfi.
A firgice Jafar ya tashi daga baccin da yake Mai nauyi da yaji bugun da ake wa k’ofar gidan.
Balaraba kuwa dake gefensa a kwance ta runtse idonta cikin takaici tana hararo yadda zata ci uban Siyama da Ishamar dan da rarrafe ma ta shigo dakin wai duk Dan kar Jafar ya tashi daga bacci balle har yayi tunanin fita kamo Kudirat da take mata fatan shiga duniya idan ta fice daga gidan.
Ta rasa wane irin ma taurin Kai ne da Jafar da ya kasa mata mugun tsana da idan har yasan ta fita da gudun sai ya kamota ya dawo da ita.
Jafar da balain sauri ya Saka jallabiyarsa yayi waje dan har lokacin buga gidan ake.
Yasan duk yadda a kayi kudirat ce ta sake fita da gudu.
Har ga Allah ya fara gajiya da wanan guje gujen da take daddare ana kamota.
Koda ya fita kudirat yaga tana ta k’ok’arin fita daga gidan dan vigilant din Kuma ya tare k’ofar ya hanata fita waje.
Da saurin sa ya karasa wajen kudirat din ya riketa gam
Dan vigilant kuwa da ta gartsawa cizo da k’arfi ya hau yarfa hannunsa Yana “Bawan Allah bai kamata ace kasan kana da Mai lurara irin wanan a gida ka barta haka a sake.
Ace kananan yara irin wanan su suke binta dan su kamota ta Ina zasu iya riketa banda Allah yasa na yo layin nan da Allah kadai yasan inda zata Kai kanta”
“Wallahi na kulle gidan da dakin da take bansan ya akeyi take fita ba ke Ishama Mai yasa baku zo Kun tasheni ba”?
“Jafar yace Yana Kara rike kudirat dake ta k’ok’arin yadda shi saboda kokawar da take na ya saketa”
Ishama da Siyama basu iya magana ba sai zare ido da suke dan basu isa su ce masa balaraba ce ta musu gargadin zuwa tashin sa ba dan sun San sai ta musu mugun duka.
Jafar kuwa ganin Basu ce komai ba yasa ya ja tsaki dan har ga Allah ya gaji da lamarin kudirat din.
Inda ya hau yiwa dan vigilant din godiya.
Dan vigilant kuwa yace ba komai ya Kara bashi shawara sawa kudirat din ido da nema.mata magani.
A haka ya tafi jafar ya kulle gidan ya ja kudirat ya kaita dakinta ya daure mata kafa da hannu
Ishama da Siyama kuwa na daga gefe suna kallon yadda take ta fusge fusge da ihuu
Jafar sai da ya daureta ya juyo ya Kalli su Ishama Yana “Ina tambayarku mai yasa baku zo Kun fada min ta fita da gudu ba kuka fita ku kadai?da ace wani abu ya sameku fa”?
Shiru su Siyama suka yi batare da sun ce komai ba
Jafar kuwa ganin sun ki Koda magana yasa ya girgiza Kai Yana “kuzo ku kwanta toh kuyi bacci kunga Hisham ma baccinsa yake tayi ko mu tafi dakina na can mu kwanta?
A tare suka girgiza kansu dan basu manta kalar rankwashi da dukan da suke Sha a wajen balaraba idan suka bi shi suka kwanta a dakinsa ba.
Jafar kuwa yasan komai zai ce musu ba yadda zasuyi su bi shi ba hakane yasa ya gyara musu katifarsu ya umarce su akan su zo su kwanta.
Sai da suka kwanta ya rufe su da bargo ya Kara gyarawa Hisham rufinsa.
Har lokacin kudirat kokawa take da daurin da ya mata tana kananan ihuu.
Kasan zuciyarsa wani irin tausayinta yake ji kamar yaje ya rungumeta amma sai yaji ko ganinta baya so yayi.
Yasan daurin da ya mata ba ta Isa ta kunce ba da haka ya baro dakin tare da rufe k’ofar.
Koda ya koma dakin sa a zaune ya tarar da balaraban ta cika tayi fam
Har ya zauna a gefen gadon bata ko kalle shi ba.
“Kudirat ce fa ta fita da gudu aka kamota ba wani waje naje ba”
“Tsawon wane lokaci zamu zauna da mahaukaciya a gidanan Jafar domin Allah ka duba lamarin nan ance ka kaita asibitin mahaukata a killaceta kaki”
“Taya zan kaita asibitin mahaukata bayan ba kullum Abun ke motsa mata ba sai daddare
Ni kaina na gaji da hana yarana bacci da take yanzu fa Siyama da Ishama ne suka fita kamota da ace wani Abu ya same su fa a madadin su zo su tasheni wai suka fita kamota”
“Hmm nidai har ga Allah na gaji da zama da mahaukaciya ai wata rana ma su Siyaman zata yiwa duka nidai ka daure ka kaita asibitin mahaukata ni ban yadda ma haukar take ba matar da idan gari ya waye fes take wai sai dare yayi da ya kamata a huta a lokacin haukarta ke tashi banda Allah yasa na ganta wallahi neman jefa Hisham take a rijiya dak’yar na kwace shi a hannunta”
Ido Jafar ya zaro waje Yana “Hisham din zata jefa a rijiya”?
“Kwarai kuwa na fito kenan na ganta dak’yar na karbe shi a hannunta”
Jafar daya balain tsorata da maganar da Balaraba ta masa ya mik’e yayi waje da sauri dan ba zai zauna kudirat ta cuce shi a banza ba.
A takaice haka ya tashi su Ishama suka koma dakinsa aka bar kudirat ita kadai.
Sai da gari ya waye kudirat ta dan Bud’e idonta dan idan bacci ya dan d’auketa ta farka sai ta dawo hankalinta.
Kafarta dake a daure dake mata zugi ta zubawa ido dan da alama ma ta taka wani Abu a garin gudu dan sosai kafarta ke mata ciwo.
Hawaye kawai take tana Jin tausayin kanta daidai da hannunta ma gam aka daure haka take tashi taga an daureta.
Sai idan ta tambayi su Ishama Wanda ya daureta sai su bata labarin gudun da take fita daddare da daurin da Jafar ya Mata.
Gidan Jafar ya isheta dan bata da nutsuwa Sam da kwanciyar hankali har fargaba take dare yayi.
Dan gidan tsorata ta ma yake yi.
Da yaran suna dakinta da yanzu sun kirashi yazo ya kunceta Yana masifar shi ya gaji da wanan halin nata.
Sai dai yau basa dakin
Sai da ta ci kukanta ta gode Allah ta ware muryarta ta hau kwallawa su Ishama kira yadda zasu jiyota.
Da gudu Siyama ta shigo dakin fuskar ta a washe bama tayi magana ba ta Kara fita da gudu.
Ba jimawa sai gata ta dawo da gudu Ishama itama ta shigo da hisham a kafadarsa.
Da ido take bin su da Kallo tana Jin tsananin kaunarsu sai take jin dama ba Jafar ne babansu ba,dama wani can ta haifawa su Wanda iyayenta zasu so.
A yanzu tasan alhakkin iyayenta ne kawai yake binta.
Shigowar Jafar fuska a balain duare yasa ta zuba masa ido tana kallon sa ta kasa yadda wai shi yake mata irin wanan wulakancin.
Sai da ya kunce daurin da ya mata cikin harshen turanci ya rufeta da fada shi ya gaji da wanan fitar da take da gudu yaransa na cikin hatsari yanzu abin ya Kai ma har so take ta kashe masa Yara
Kudirat kuwa da Jafar ya kaita bango tace masa tana bukatar ya bata divorce paper dinta ita ba zata iya cigaba da zama dashi ba.
Jafar kamar Jira kuwa yake ya fita ba jimawa ya dawo da wani farar takarda ya bata ya Kara da cewar idan ta tashi tafiya ta tafi ita kadai bai yadda ta daukar masa Yara ba ya fice daga dakin
Su Ishama duk basu gane Mai ke faruwa ba.
Kudirat kuwa duk da ita ta nemi ya saketan sai da ta girgiza da ya kawo mata takardar.
Sai da ta samu kwana biyu tana nazarin yadda zata soma tafiya tabar yaranta a hannun Balaraban da ta san idan ta samu dama tsaf zata iya kashesu.
Sai Kuma ta fara tunanin idan ta tafi da yaran Kuma iyayenta suka ki yafe mata fa daga Ina zata fara haka zata Sha wahala yaran ma su Sha wahala.
Tasan Jafar Yana kaunar yayansa tunda bashi da wasu yaran sai su,idan har Yana nan ba zai yadda balaraba ta cutar dasu ba.
Abinda ya Kara bata mamaki daga sakin Kuma bata Kara Jin gidan na mata zafi har taji tana san fita da gudu ba.
A haka ta yanke tafiya ta bar yaran a hannun Allah Idan taje ta samu iyayenta suka yafe mata sai ta dawo ta kwashe yayanta.
Har da dan zazzabinta a ranar da zata tafi.
Dan yankewa tayi tafiyar dare za tayi yadda yaran ma ba zasu san ta tafi ba amma wani ikon Allah kamar sun San tafiyar za tayi suka farka sai iya Hisham ne kawai ke bacci.
Haka ta rungume su ta musu addu’a ta mik’e ta Tafi su Ishama na kuka itama tana yi.
Cigaban labarin
Balaraba
A ranar ba ta ko runtsa ba sai da ta samawa kanta mafita.
Ishama ba zata bata matsala ba,Ishama ba zata tona mata asiri ba,Ishama na da balain tsoro.
Hisham kuwa da Jafar yake cewa Magaji tasan yadda zata yi dashi.
Siyama ce kawai take ganin zamanta a gidan kila shi zai zama silar tonan sirrikanta dan gani take Siyama zata ma iya zame mata barazana tana da wayo ba ta kuma Kai Ishama tsoro ba.
Idan har tasan ta fita nema musu abinci wai dan ta hana su ba Abunda Siyama ba zata aikata mata ba
Dan haka dole ma tabi shawarar da kawarta ta bata.
Da wanan tunanin ta samu bacci Mai nauyi yayi awon gaba da ita bayan ta kira ta a waya tace mata ta yadda da shawararta.
Siyama
Har gari ya waye a balain tsorace nake dan gani nake mama so take sai na saki jikina zata min dukan tsiya.
Ga mamakina mama a ranar bata leko ta tashe mu munyi aikin da muka Saba ba hasali ma da ta tashi leko wa tayi cikin sakin fuska tace mana mu fito mu karya kafin na Kara tona mata asiri.
Kallon juna muka hau yi Muna Jin wani sabon tsoron na rufe mu dan mama bata tab’a mana magana cikin kwanciyar hankali haka ba Koda kuwa Abba na gari harara ke hadamu da ita.
Murmushi ta saki tana ba zamu fito mu karya ba sai ta d’auko bulala.
Da sauri muka fito ina Jin kirjina na nemon fadowa dan gani nake wani salo mama tazo dashi dan ta hukuntani.
Sai dai ga mamakina shayi Mai kauri ta hada mana har da kwai .
Hisham.kuwa kamar bai tab’a cin abinci ba haka ya hau ci jikinsa na rawa.
Nida Ishama kuwa sai muka kasa ci dan ni sai nake tunanin ko dai wani Abu tasa dan kawai ta kashe mu ta huta.
Tsawan da ta daka mana yasa muka Shan shayin.
Sai gashi har da Rana ma tayi girki ta zuba mana Mai yawa.
Har da kunna mana kayan Kallo wai muyi Kallo.
Wasa wasa sai gashi mun Samu kwana uku mama na bamu abinci hasali ma janmu kawai take a jiki.
Ishama kuwa murna kamar ta sume dan Dadi
Ko ya muka kebe sai tace min “Siyama kinga mama ta canza Allah yasa ta cigaba da bamu abinci haka”
Nidai murmurshin yak’e kawai nake dan sai nake ganin kamar akwai wani abun da mama ke San mana nama Kuma kasa sakin jikina da ita dan tunda na budi ido tsakanin mu da ita duka ne da zagi da tsinuwa a yanzu wani banbarakwai nake ji.
Abin da ya Kara bani tsoro tafi Jana a jiki akan su Ishama.
Har makaranta ma yanzu duk tare muke tafiya bata cewa wata ta zauna.
Sai na fara Jin dadi a zuciyata dan da alama mama ta fara sanmu.
Cikin sati daya duk muka canza saboda kwanciyar hankalin da muka samu.
Mun Kuma daina kwana a dakin tsumma mun dawo daya dakin nata.
Wata ranar Alhamis Muna daki Muna wasa dan ko aiki mama yanzu ba samu take ba.
Wata bakuwa tayi muka shige daki muka fara wasa amma da a Palo muke zaune Muna Kallo.
Nakan kama mama na Kallona idan muka hada ido sai ta sakar min murmurshi.
Kafin tayi bakuwar Muna gama cin abinci naje na tsuguna a gabanta Ina “Mama mun gode”
Ta sakar min murmurshi tana “Nima Na gode Siyama ai ni zan Miki godiya”
Ban dai gane Mai take nufi ba na koma wajen su Ishama muka cigaba da wasa har bakuwar ta tazo muka gaisheta muka koma daki Muna wasa.
Kirana da naji mama nayi yasa ni mik’ewa da sauri nayi waje.
Ina zuwa na zube akan gwiwata Ina mama gani.
Bakuwarta kuwa Kallona kawai take sama da kasa har sai da na dan Kalli kayan jikina naga ko dai datti nayi.
Mama kuwa ta saki murmurshi tana “Maza jeki Saka hijabin ki kizo ki raka mamanki zata baki Sako ki kawo min”
Bansan Mai yasa naji gabana ya fadi da tace na raka kawarta ba har sai da na dago da kaina na kalleta.
Yar lukuta ce sosai taji tsagu fuskarta.
Hakoran maccan dake bakinta zasu kai hudu.
Muryar mama ya dawo dani hankalina “kije ki sa hijabin mana tafiya za tayi”
So nake na tambayi mama Ina zan Rakata.
Amma sai naji na kasa haka na nufi dakin mu Ina dab da tura k’ofar naji mama na “ni nasan wallahi ba Karamin kudi Zaki samu da ita ba a gaskiya sai kin Kara min kudi wallahi”
Sam ban gane Mai mama ke nufi ba har na shiga daki na dauko hijabina.
Ina k’ok’arin sawa Ishama tace “Siyama Ina zakije”?
“Wai mama ce tace na raka kawarta na karbo mata Sako bana San zuwa bansan Mai yasa nake Jin tsoron matar ba”
“Toh ki zauna ni naje na Rakata kinga yanzu dole muyi wa mama biyayya tunda yanzu ta Daina dukanmu tana bamu abinci”
“Aunty Siyama toh bari na rakaki sai mu dawo tare”
Da wanan naji sanyi a zuciyata na Saka hijabina Hisham ya Saka takalminsa muka nufi k’ofar fita.
Sai Ishama ta kira sunana na juya na kalleta ga mamakina sai naga hawaye take sai na koma wajenta da sauri Ina “Ishama Mai yasa ki kuka”?
“Da ace Ina da Lafiyar kafa Siyama da ni zaa rinka aika Ina so Nima naga ana aikena kina hutawa”
Murmurshi na saki Nima hawayen ya zubo min Ina “Ai ke yayata ce ko kina da Lafiyar kafa ni ya kamata a ringa aika bari muyi sauri mu dawo”
Da haka muka fice daga dakin Ina waigen Ishama da ni take Kallo.
Koda muka fita waje har matar ta tashi tsaye ta rataya Jakarta da alama ni take Jira.
Mama kuwa tana ganina da hisham tace “Kai Kuma Ina zaka je?
“Zan raka Aunty Siyama ne mu dawo tare”?
“Koma daki kafin na zaneka yanzu nan fa zata dawo bakin titi zata Rakata ke yi sauri ku tafi”
Mama tace cikin dan hade rai
Hisham haka ya tsaya Yana Kallona Ina kallonsa har da kwallarsa.
Nabi bayan matar mama ta raka mu bakin k’ofa tana nayi sauri naje na dawo………
THIS NOVEL IS DEDICATED TO BARRISTER BILKISU GARBA
GABA KURAA
NA SADNAF
Page 8
Siyama
Ban daina waigan gidan mu ba sai da na daina hango gidan dan sai nake ganin kamar zan ga Hisham ya biyoni akan mama ta bar shi ya rakani.
Har ga Allah dan mama ta dage min ne bansan Mai yasa bana san bin wanan matar da ta hadani da ita ba.
Ba inda na sani sama da kasuwar dake bakin titi sai makarantar mu amma wai mama tace na raka kawarta na anso mata Sako.
Haka na ringa bin bayan matar dake ta zabga sauri kamar zata tashi sama.
Addu’a na ringa yi akan Allah yasa Muna zuwa titi zata bani Sakon na tafi.
Sai dai Koda muka isa titi Taxi ta tsayar ta juyo cikin dan sakin fuska tana Kallona da ta ga bani da alamar zan motsa balle na hau motar.
“Zo ki hau mu tafi mana”
“Ba Inda na sani idan na hau ba zan san hanyar dawowa ba”
Nace mata Ina jin wani irin tsoro na shigata kamar na juya na sa gudu.
Murmurshi ta saki tana “Dawo dake za’ayi ai kizo ki hau mu tafi”
Ta jawo hannuna da k’arfi Ina ji ina gani na shiga cikin motar ta zauna a gefena naji tana cewa Mai taxi kar ya dauki wani ita drop ta d’auka.
Haka na zuba tagumi Ina ta tunanin idan kuma na bata a hanyar dawowa fa wane irin Sako zan karbowa mama har da sai an hau Mota.
Mama bata san ba inda na sani ba
Ina ma ta bar Hisham ya rakani mun karbo mata Sakon.
Tafiya da naga ana tayi ba alamar ma an kusa sauka gashi an fara kiraye kirayen sallah yasa na Kalli matar Ina “Har yanzu bamu zo ba bana so na bata idan zan dawo”
Na karashe cikin rawar murya idona na ciko da kwalla dan tunda na taso na wayo ban taba hawa motar da akayi tafiya Mai Nisa haka ba.
Hasali tunda Abba yayi tafiya bamu Kara tafiya da zaa hau Mota ba dan idan Yana nan shine yake Dan fita damu da Mota.
Wani kallo tamin ta ja Karamin tsaki ta d’auke kanta.
Daga kallon da tamin naji hankalina ya kara tashi
A haka na hau sharar hawaye ban Kara motsi ba har sai da naga mun iso wani unguwa da ba gidaje sosai muka tsaya a k’ofar wani katon gida ta Bude Jakarta ta Ciro kudi ta bawa mai taxi din.
Cikin hade rai tace na sauko.
Kamar na roki Mai taxi din ya tsaya ya maidani,kamar nace ya taimaka min ni dai bansan inda matar nan ta kawo ni ba.
Haka na hau binta a baya yadda ma ta hade rai sai naji na kasa mata wani magana
Gidan Kato ne tashin hankali bai sa na tsaya kalle kalle ba binta kawai nake har muka shiga wani katon palo.
Inda muka tarar da wasu Yan mata biyu a zaune.
Matar kuwa ta samu waje ta zauna ta Kalli Yan Matan tana su kira mata hajiya.
Da ido kawai nake bin matar da Kallo so nake nace ta bani sakon na tafi amma na kasa saboda tsoranta da nake ji.
Haka na zauna a kasa jimawa kadan sai ga wata matar da zata yi saar matar da ta kawoni ta fito daga wani daki bata da tsayi Sam.
Da faraarta ta karaso palon Yan Matan kuwa suka watse ya rage daga ni sai matar da na rako dan ta bani Sako.
“Aaa Hajiya Naja kun karaso kenan”?
Ta samu waje ta zauna tana kare min Kallo inda kallon da naga tana min Yasa ni yin kasa da kaina cikin girmamawa na hau Gaisheta.
Ta amsa cikin fara’a ta Kalli matar da a yanzu na San sunanta Naja tana “Wanan ce Yarinya”?
“A itace Hajiya ya kika ganta”?
“Hajiya Naja tace tana washe baki itama ta juyo tana Kallona”
Jikina ne ya d’auki rawa dan Sam ban gane inda maganar su ta dosa ba
Hajiyar kuwa itama ta washe baki tana “A tayi gaskiya ba laifi zaa samu Abunda ake so”
“Toh a gaskiya Hajiya Zaki Kara min wani abu dan itama marikiyarta sai da na Kara Mata kudi wallahi”
“Baki da matsala Hajiya Naja zaa Kara miki dan ban kawo ma zan ganta fes haka ba wanan tana dan Jin kudi zata canza sosai”
“Kai sosai ma fa Hajiya ai nima kaina nasan tayi”
Nidai bakinsu kawai nake Kallo dan nidai Bangane mai suke nufi dani ba.
Hajiyar na k’ok’arin magana na katse ta cikin rawar murya da tsoron da ke ta karuwa a zuciyata Ina “Hajiya ki bani sakon na tafi dare Yana yi”
“Ai yanzu ba zaki iya komawa ba sai gobe zan baki sakon ki Kai Mata anan zaki kwana”
Girgiza kaina na hau yi da sauri na mik’e cikin wani irin tsoron da ban tab’a Jin irinsa ba na rushe da kuka Ina “Ni ba zan kwana ba gida zan tafi na baro Ishama da Hisham Ina so na koma wajensu Dan Allah ki bani sakon na Kai Mata”
Na karashe cikin Ihun kuka
Hajiya Najar ta Kalli hajiyar da har lokacin Kallona kawai take kamar zata hadiyeni
“Yarinya nan fa da alama zata bamu matsala Hajiya”
“Ba wani matsala da zata bamu an kawo min irinsu ai yafi a kirga ki barni da ita idan ta cigaba da kukan karnuka zan Saka a sakar mata su cijeta kawai”
Haka da naji tace yasa na damke bakina da hannu biyu na koma na zauna jikina na balain rawa dan naji ma haushin Karnukan daga waje.
Ina ji ina gani Hajiya da muka zo gidanta ta shiga daki ta fito da kudi a hannunta ta mik’awa Hajiya Naja da ta kawo ni .
Inda hajiyar kuwa sai da ta kirga kudin ta washe baki tana “Godiya nake hajiya yauwa ni yaushe zasu tafi ne yaran”?
“Jibi in Sha Allah zasu tafi sai Kuma a fara duba min wasu yaran”
“An gama Hajiya ai tun yanzu ma zan fara Neman wasu dama na tambaya ne saboda Balaraban tace bata son a samu matsala”
“Haba dai ba wani matsala da zaa samu jibin nan zasu tafi”
“Toh shikenan Hajiya bari na tafi kar dare yamin”
Hajiya Naja ta mik’e dan ta tafi.
Inda na mik’e da saurina dan ba zan yadda ta barni a wanan gidan ba.
Har lokacin kuka nake yi kasa kasa
Ganin tayi bakin k’ofa hajiyar da muka zo gidanta na Shirin Rakata yasa na bi bayanta da sauri Ina “Dan Allah ki maidani gida karki tafi ki barni dan Allah kiyi hakuri ki maidani gida”
Nace cikin ihuu dan naga alamar da gaske so take ta tafi ta barni dan bata juyo ta kalleni ba.
Sai Hajiyar da muka zo gidanta ce ta juyo ta watsa min wani irin Kallo tana “Wallahi zan zaneki idan baki min shiru ba gidan uban wa zata Kai ki bayan siyanki nayi ai baki da wani gida a yanzu sama da wanan na Kara Jin muryarki ma sai na saka an kunce Karnukan sun cijeki”
Daga haka ta rufe k’ofar palon dan Hajiya Naja har ta fice daga gidan
Wani irin ihuu na Saka Ina nidai ta Bude min gida zan tafi.
Ihu nake da iya karfina Amma ko Kallona ba tayi ba sai gani nayi ta shige dakin data fito dazu.
Haka na hau birgima a kasa Ina Ihun Kiran sunan Ishama da Hisham.
Wai dama mama siyar dani tayi?Mai na mata da zata siyar dani?dama ana siyar da mutum”?
Kuka kawai nake Ina cigaba da kiran sunan Ishama da Hisham da nake ganin kamar Kiran da nake musu zai Saka su zo su ceceni.
Motsin da naji na Bude wani k’ofa daga cikin kofofin dake cikin palon yasa na juya da sauri.
Inda naga wata matashiyar budurwa ce ta fito Mai tsayi hannunta d’auke da wani dorina.
Ganin ta nufo wajena yasa nayi saurin shiru da bakina
Ban kawo ma na saki fitsarin da naji ya matseni ba.
“Idan na Kara Jin kinyi ko tari sai na Zane Miki jikinki da dorinar nan Maza tashi mu tafi kici abinci ki kwanta”
Mik’ewa nayi da sauri ta tasa keyata muka nufi wani daki.
Koda muka shiga dakin
Wasu mata na gani a dakin har da saoina da ido na kirga su naga su goma Sha daya ne.
Haka suka zubo min ido suna Kallona.
Ni dai har lokacin sheshekar kuka nake a zuciyata.
“Aliya ga wanan yarinya ki nuna mata bandaki tayi wanka inta fito ki je kitchen ki zubo mata abinci idan har tayi kuka ko tayi wani Abu kuzo ku fadamin na zaneta”
Wacce ta kira da Aliya da nake ganin kamar ba ishahshen lafiya gareta ba toh tace mata ta rike hannuna ta nuna min bandaki.
Nafi awa daya a bandakin Ina kuka dan har dubawa nake naga ko zan samu hanyar da zan gudu.
Yadda zan gudu kawai daga gidan nake tunani.
Na kasa daina kukan dan gani nake mama ta rabani da Ishama da Hisham da su kadai ne Yan uwana
Bansan Mai nayi wa mama ta siyar dani ba.
Yanzu kenan ba zan Kara ganin su Ishama ba.
A takaice a ranar sai da wanan budurwar ta zaneni da naki cin abincin.
Tana tsaye a kaina na tusa abincin da tarin da nake ma yasa na Kara amayo dashi.
Sai da na kwashe aman da kaina ta nuna min waje tace na kwanta ta rankwashe ni yafi a kirga.
A gefen wata yarinya na kwanta ni gani nake ma na girmeta idan muka hada ido da ita sai ta daga min hannu alamar sannu itama har da kwallarta.
Haka na kudundune a gefen yarinya Ina sauke ajiyar zuciya tunanin Yan uwana kawai nake.
Bansan karfe nawa ba dai nasan dare yayi Sosai.
Muryar yarinya naji a bayana kamar Mai rada tana “Ki daina kuka kinji kema siyar dake akayi”???
Balaraba
Kallon Ishama kawai take da idonta ke cicike da kwalla tana "Mama kinga har yanzu Siyama bata dawo ba"?
“Ai wallahi sai na Zane ta idan ta dawo nan fa bakin titi nace ta raka haj naja ta karbo min Sako shine dan iskanci ta tafi yawonta,waya sani ma ko wajen Madu ta tafi yarinya da ta san ta fita da tsakar dare taje wajen namiji mene ba zata aikata ba yanzu na fita waje yafi a kirga har titin naje ban ganta ba Allah ta dawo sai na zaneta”
Ishama share hawayen daya zubo mata tayi tana “Mama nima bari naje titin na nemota nasan ba yawo ta tafi ba”
“Da wane kafar zaki nemota Zaki wuce daki ki kwanta ko sai na mangareki na lura baku da burin daya wuce Kuga Kun sani a bakin duniya kema ki fita na nemeki na rasa kenan ko”?
“Mama ni bari na nemota dare Yana tayi”
Hisham yace kamar zai rushe da kuka.
Balaraba kuwa ta daka masa tsawa akan ba inda zaije ya koma daki ya kwanta
Haka suka zauna da Ishama suna sharar hawaye ko ya suka ji motsi sai su leka waje suga ko Siyama ce ta dawo.
Balaraba kuwa daki ta shige ta b’oye kudin data karba daga hannun hajiya Naja tana Jin wani farin ciki na ratsa ta.
Ai Banda Ishama bata da Lafiyar kafa da ta siyar da ita itama ta huta.
Muryar Jafar da taji a tsakar gidan da muryar Ishama da taji tayi Ihun Kiran sunan Abba yasa gabanta wani irin faduwa dan Sam bai fada mata zai dawo kurkusa ba….
Manage pls
THIS NOVEL IS DEDICATED TO BARRISTER BILKISU GARBA
GABA KURAA
NA SADNAF
Page 9
Jafar Kankame Ishama da Hisham yayi a kirjinsa kamar zai Maida su cikinsa yayi matukar kewarsu da ji yake kamar yayi hauka saboda rashinsu.
A jiya suka gama da case din kayan da ya bata na company da yake wa aiki.
Kaya ne na millions of Naira da shi Kansa bai san ya akayi kayan suka bace ba hakane yasa aka hau zargin ko shine.
Haka suka ringa zuba case da Mai gidansa.
Aka ringa bincike abinda ya hana shi dawowa kenan dan ba dama ya dawo har sai an gano gaskiyar lamari.
Yana can ne amma zuciyarsa na wajen yaransa sai yake ganin kamar suna cikin damuwa dan ko Yaya ya kwanta sai yayi mafarki dasu.
Idan bai yi dasu ba zai yi da kudirat tana kuka
Idan ya tashi haka zai tsinci Kansa cikin damuwa har sai ya kira Balaraba a waya ya tambayeta lafiyar yaran.
Duk da tana hada su a waya haka yake fama da tunanin yaran dan gani yake kamar Balaraba ba zata rike su yadda yake so ba.
A karshe sai da duk abinda ya tara ya biya kudin kaya aka Kuma sallame shi daga aiki.
A yanzu ba shi da ko sisi duk kuma bashi ne damuwarsa ba burinsa kawai yaga ya dawo yaga yayansa da sune duniyarsa,su yake gani yaji Dadi.
“Ina Siyama yace yana cika su Ishama ya hau kalle kallen ta inda zai ga Siyama da yake masifar so a cikin yayansa bai sani ba ko dan tana kama da kudirat ne tafi shiga ransa.
Ishama na k’ok’arin bashi amsa cikin sabbin hawayen daya Kara zubo mata na Siyama da take tunanin ko bata tayi shi yasa har yanzu bata dawo ba.
Balaraba ta fito daga dakinta da sauri daya hannunta rike da hijabi ta ari tashin Hankali ta Yafa a fuskarta tana “Abban Ishama tun da Rana Siyama ta fice har yanzu ban ga ta dawo ba yanzu haka ita zan je nema ba inda banje nemanta a makota ba”
Jafar sakin hannun su Ishama yayi cikin faduwar gaba ya Kalli Balaraba dake a hargitse tana saka hijabi Yana “Bangane tun dazu ta fice ba Ina taje”
“Titi na aiketa fa kayan Miya kawai na saka ta siyo min,dan kaga Ishama idan ba makaranta ba,ba inda take zuwa.
Shi ma Hisham ba aikensa ake ba kaga yayi kankanta ma toh Aiken ma wallahi ni nake kayana yau tsautsayi yasa ni aikenta kaga shiru har yanzu ban ganta ba”
Ta karashe tana satar kallon hisham da Ishama da ta musu gargadi da idonta.
Jafar kuwa bai iya magana ba yayi waje cikin tashin hankali akwai gajiya a tare dashi sosai.
Amma rashin ganin Siyama yasa ya nemi gajiyar da ya kwaso ya rasa.
Balaraba kuwa bayansa tabi bayan ta bugawa Ishama da Hisham gargadi data ga Jafar ya fice akan kar su sake su fadawa Jafar Aiken Siyama tayi ta karbo mata Sako
Dan Sam bata so Jafar ya gane ma Haj Naja tazo gidan dan idan har yasan ma ita tace Siyama tabi kawarta asirinta zai iya tonuwa.
Jafar ba inda basu zaga ba a unguwar suna tambayar Koda akwai Wanda yaga Siyama amma shiru duk Wanda suka tambaya sai suce basu ganta ba.
Balaraba har da kukanta wiwi tana ta shiga uku.
Yadda take kuka yasa Jafar hankalinsa Kara tashi dan da dukan alamu dai Siyama bata tayi.
Sai gasu sune har station da gidajen radio sun bada cigiyar Siyama dan Jafar gida ya koma ya d’auko wani Karamin passport dinta ya kai station da gidajen radio.
Yadda balaraba ke kuka yasa shi ya koma rarrashinta.
Dauriya kawai yake Amma zazzabi Neman rufe shi yake Ishama da Hisham kuwa kuka kawai suke da suka ga sun dawo Babu Siyama.
Wuraren karfe hudu Ishama ta ringa wani irin jijjiga sai gashi sunyi asibiti da ita dan duk a Palo suka zauna suka yi cirko cirko.
Balaraba kuwa addu’a kawai take Allah yasa ma Ishama ta mutu kawai ta huta tasan saura Hisham da zata gama dashi dan burinta kawai taga ta waiga taga yadda bata da da shi ma Jafar ya zama bashi da ko daya.
Tashin hankali haka ya hadewa Jafar goma da ashirin har sai da jininsa ya hau a daren
Koda Ishama ta farka sunan Siyama kawai take kira tana kuka dan da dukan alamu mama b’atar da siyamar tayi dan tasan mama ce tace tabi kawarta ta karbo mata Sako Taya mama zata ki fadawa Abban su gaskiya,akan me zata mi shi karya akan kayan Miya ta aiketa ta siyo.
Da ace tasan Siyama ba zata dawo ba ko b’atar da ita mama ke sanyi da ba abinda zai hana ta binta.
Kuka kawai take tana addu’ar Allah ya kare Siyama a duk inda take yasa ta dawo.
Duk da itace babba Siyama ce ta zo ta zama kamar babbar dan itace take musu komai ita da Hisham.
Ko abinci aka hada musu itace take fara cire hannunta a kan ta koshi Koda bata koshi ba.
Bata San yadda zata soma rayuwa Babu Siyama ba.
Haka ta ringa sharar kwalla tana Jin dama mama ta basu guri ta fadawa Jafar gaskiya akan Balaraba tasan inda Siyama take dan itace ta aike ta akan tabi kawarta ta karbo mata sako.
A dan tunanin da tayi a yanzu ta gane mama hukunci tayi wa siyama na fitar da tayi daddare dan ta samo musu abinci.
Jafar kuwa zuba ido kawai yake yaga ko zaa kira shi a waya akan an ga Siyama.
Bai San ya zaiyi ba idan har Siyama ta bata dan shi Kansa ba zai yafewa Kansa ba dan gani yake kamar bai rike amanar da kudirat ta bashi ba.
Siyama
Ban kula yarinya dake kwance a bayana dake ta min sannu tana min tambayar ko nima siyar dani akayi.
Tunanin Ishama da Hisham kawai nake Ina tunanin hanyar da zan bi na gudu daga gidan nan
Bansan Mai na yiwa mama ta siyar dani ba
Kamar a labarai nake Jin Yan yankan Kai na siyan mutane bansan cewar ana iya siyar da mutum ba.
Yanzu shikenan na daina ganin ishama da Hisham?
Tunanin rabani da mama tayi dasu Ishama yasa na Kara rushewa da wani sabon kukan da na kasa dannewa Ina wayo Allah na momi da baki tafi kin barmu ba da baa siyar dani ba
Haka na ringa kuka Yarinyar dake bayana ta ringa rokona akan na daina kuka kar Aunty ta jiyoni tazo ta Zaneni.
Na gane wacce take cewa Aunty wanan matashiyar budurwa ce da ta Zane ni da dorina bansani ba Yar hajiyar da ta siyeni ce ko ba Yar ta bace ba.
Ina ma zasu dakeni sosai su barni na tafi gida wajen su Ishama sai a yanzu nagane Ashe mama bata yafe min laifin da nayi mata na zuwa nema mana abinci ba.
Ta siyar dani ne kawai dan na je nema mana abinci.
Inama dukan da ta Saba min idan na mata laifi irin dukan tamin.
Shigowar wacce naga ana cewa Aunty dakin da dorinarta a hannu yasa na hadiye kukana ta dole inda kirjina ya hau sama da kasa hancina kaca kaca da majina.
Wajena ta nufo bata tsaya bata lokaci ba ta rufeni da duka da dorinar.
Ihu nake da iya karfina tun Ina yi da k’arfi har sai da na ji karfin Ihun da nake dashi na raguwa.
Haka ta kumbura min jiki taja bakina akan na Kara kuka taji muryata naga sai ta kaini wajen Karnuka sun cinye ni.
Haka na hadiye kukan jikina na zugi da radadi.
Yarinya da ke bayana da naga tana kukan tausayina tace a hankali “Kiyi hakuri ki daina kuka idan ba haka ba haka Aunty zata cigaba da zuwa tana dukan ki nima haka nayi kuka lokacin da aka kawo ni”
Kukan da nake ya hana ni yi mata tambayar Wanda ya siyar da ita.
Idona biyu har gari ya waye
Inda naga Yan Matan da suka fi mu girma duk suna mik’ewa daya bayan daya suna shiga bandaki suna fitowa da alama alwala suka yi Banga alamar damuwa a tare dasu ba.
Hirarsu ma suke a hirar su naji suna gobe zamu tafi.
Naji wata na Allah yasa gida daya zaa ajiye su.
Sam Bangane mai suke nufi ba.
Dan kamar dai suna nufin barin gidan nan za muyi mu tafi wani garin
Haka na daura alwala na dawo nayi sallah na zauna tare da buga tagumi Ina tunanin Ishama da Hisham ji nake da ma zan iya Bude idona na gani a gida.
A haka aka shigo mana da abincin karyawa wanan dai matashiyar budurwar ce ta shigo da wasu su biyu da suka shigo da faranti.
Haka aka bi mu daya bayan daya aka bamu abinci
Kallon da Aunty tamin yasa ni karba dan naga duka mutanen dakin Aunty naji suna ce mata.
Sai da ta tafi na ajiye abincin dan ba zan iya ci ba.
Hawaye kawai nake sharewa Ina tunanin dama na samu hanyar da zan gudu bana so a kaini wani wajen.
So nake na koma wajen su Ishama.
“Keeee Mai kuka ya sunanki ne”?
Naji muryar wata budurwa a gefena
Can kasan murya na fada mata sunana inda ta kira sunana tana “ki d’auki abincin nan kici dan Aunty tace idan baki ci ba karnuka zata bawa ke su cinye ki ga Kawa nan ma kin Samu Nurr ita kinga tana kuka ne”?
Wacce ta kira da nurr din ce wacce nake ganin kamar na girmeta
Itace dai wacce na kwana a gefenta jiya da ta ringa min sannu
Koda muka hada ido sannu ta Kara min.
Bance mata komai ba na d’auke kaina na dan ci abincin dake gabana dan Ina tsoron Karnuka su cinyeni da alama da gaske Aunty take zata iya sawa Karnukan su cijeni.
Awa daya a tsakani naga an turo k’ofar dakin an shigo a lokacin nurr ta gaji da min magana saboda ba kulata nake ba.
Wayanda Kuma suke dakin hirar su kawai suke
Da alama ni kadai ke cikin damuwa idan akwai wacce naga itama tana cikin damuwar bai wuce nurr dake can gefe tana tsifan Kai ba
Sauran kuwa hirar tafiyar da za’ayi gobe kawai suke suna shewa.
Shigowar wanan hajiyar da Aunty yasa dukan su nutsuwa.
Hajiyar kuwa cikin fara’a ta shigo tana bin su da Kallo daya bayan daya taba amsa gaisuwar da suke mata tare da Kiran sunan kowace.
Nice ta karshe da ta sauke idonta a Kai.
Cikin muryata data dashe na gaisheta
A madadin ta amsa sai cewa tayi “Mai kuka kin daina kukan”?
Ai kamar zugani tayi na rushe da wani kukan Ina “dan Allah hajiya kiyi hakuri na koma gida Ina so naje wajen Yan uwana yayata ciwon kafa take yi dan Allah ni nake taimaka mata”
Murmurshi ta Kara saki batare da tace komai ba ta fara magana tana kallon dukanmu
“Ku shirya kayanku gobe da sassafe zaku wuce Cameron”
“Innalillahi Hajiya Dan Allah kimin rai bana so na je Cameron gida nake so na koma wajen Ishama da Hisham Dan Allah Karki kaini Cameron”
Na ringa ihuu Ina rokonta
Bata cemin komai ba ta fice daga dakin.
Haka na cika dakin da ihuu Ina bana San zuwa Cameron.
Sai da Aunty ta sake dawowa dakin tazo Zane ni nayi saurin hadiye kukan da nake daddare hajiyar ta shigo dakin da kanta inda ta nufo wajen da nake a rakube da zuwanta ta tsugunna a gabana tana “Kina so ki koma gida”?
Gyada mata Kai nayi da sauri”
Inda ta sakar min murmurshi tana “toh karki sake kuka zaa maidaki gida idan har kika yi kuka ba zaa kai ki gida ba”
Da sauri na hau share hawayena Ina na daina kukan na hau zabga Mata godiya.
Ko baccin banyi ba aranar dan ji nayi na matsu gari ya waye na tafi gida.
Inda na sa a raina idan har na koma gida zan cewa Ishama mu gudu dan idan Muka Kara batawa mama rai siyar damu za tayi.
Wajen karfe shidda Aunty ta shigo da wasu Yan mata guda biyu
Inda tace mu wuce mu je ga mota nan yazo daukar mu.
Cikin Doki na mik’e kamar yadda naga kowace ta mik’e da saurinta dan tun hudu wasu suka tashi suka shirya haka muka fita waje.
Inda muna fita na ga hajiya a tsaye a gaban katon motar da ke pake a k’ofar gidan
Da alama magana suke
Nidai da saurina naje na gaisheta har kasa Ina “Hajiya kince gida zaa kaini ko”?
Murmurshi ta sakar min tare da gyada min Kai
Inda na zube a kasa na hau yi mata godiya
Ta ce na tashi Maza naje na hau motar.
Haka muka ringa turereniya wajen hawa motar zuciyata fal da farin cikin gidan da zaa maidani.
Matar Doctor Hajiya Mardiya…..
GB KR
Page 11
Balaraba kuwa ganin Jafar na ta kallonta bai yi magana ba yasa ta Kara gyara zamanta tana “Baban Ishama wai baka ji Mai nace ma bane naga ka zuba min ido kawai kana Kallona na dauka sai kafi kowa murna da Wanan Al bishir din dana ma dan Sam ban kawo ma za’a samu Mai auren nakasashiya ba kuma Dan Mai gari”
Jafar kuwa kasa ma magana yayi saboda tsananin bakin ciki da takaicin Balaraba Yana mugun Jin haushi idan ta kira Ishama da nakasashiya ko gurguwa shikenan dan Ishama kafarta daya ba lafiyayya bace ba sai ya d’auketa ya bawa dan shaye shaye ita.
Koda ma ba dan shaye shaye bane nawa Ishama take da zai aurar da ita
Idan ba rayuwa data juya mi shi ba yaso yaransa duk sai sunyi karatu Mai zurfi amma a ya aurar da Ishama da wuri ace ta gama secondary.
“Ishama bata Isa Aure ba Balaraba ba yanzu zan Mata Aure ba,Kuma Koda yanzu zan Mata Aure Balaraba kamar shagari zan d’auki yata in bawa, Shagarin da Mai gari da Kansa ya Sha kullewa ba Wanda bai san halinsa ba.
Yau da ke kika haifi Ishama aka ce miki Shagari na Santa wallahi sai inda karfin ki ya kare amma saboda bake kika haifeta ba kika zo kina fada min wai an samu Mai auren Ishama saboda kawai bata da Lafiyar kafa toh yadda matar Mai garin ta fada miki akan shagari taimakawa Ishama zai yi ya aureta ki koma ki fada mata ni mahaifin Ishama ba zan bashi auren yata ba”
“Jafar ni kake wa gorin haihuwa?
Balaraba tace tana kallon Jafar kamar zuciyarta tayi bindiga ta fashe
“An miki gorin Balaraba ai da Ishama yarki ce ba zaki bawa shagari ita ba,Allah kadai yasan dalilin daya yasa ya hana ki haihuwa,duk wani abu da kike wa yaran nan wallahi Balaraba na sani kawai na barki da Allah ne dan kinfi karfina kin zame min matar kaddara Babu yadda zanyi dake b’atan Siyama nasan kina da hannu a ciki dan kawai baki haihu ba kike wa yaran wasu mugunta kamar su suka hana ki haihuwar”
“Jafar akan ban haihu ba ka rufe ido kake min gori?akan ban haihu ba kake gaya min magana San ranka?wacce mace ce zata iya rike yaran wata bayan ita bata haifa ba.
Wacce ta haihun tasan zafin haihuwar naga watsar da su tayi,ta barmin su na Kuma rike su
A yanzu ba dani ba ka Isa ma ka iya rike su,Siyama da kake magana tun tana jaririya take bin Maza ta bi wani ta shiga duniya kazo zaka kala min sharri wai Ina da hannu a b’atar toh.
Yanzu dan wani ya fito zai auri Ishama da ke fama da jinya yarinya da ba ishashiyar lafiya gareta ba ma,shine kawai zaka rufe ido kayi ta zagina kana min gori?da irin haihuwar yaran nan da kake min gorinsu wallahi gwara da ban haifa ba,daga gurguwa sai Yar iska ga wani can Kuma sace sace yake yi Mai zanyi da iirn wanan haihuwar?
“Idan kin Isa ki haifi ma Rabin da Balaraba ko ma dai yayane ai na haifa din yau idan na mutu Ina da masu yimin addu’a kin shiga uku Balaraba bakiji dadin rayuwarki ba wallahi”
Jafar yace cikin hakki Yana Jin kirjinsa na masa wani irin ciwo.
Tunda ya kamu da ciwon zuciya yake addu’a Allah ya Ara masa tsawon rai saboda idan ya mutu a yanzu yasan yaransa sun shiga gararin rayuwa.
A kullum yayi sallah sai yayi addu’a akan Allah ya kare mi shi Siyama a duk inda take idan har tana rayyye kudirat Kuma Allah ya sa tazo ganin yayanta yadda zai roketa ta kwashe su ya kuma nemi yafiyarta.
Hakika Babu jarrbata Mai zafi sama da namijin da bai dace da mace ta gari ba.
Balaraba zaginsa kawai take ta ringa hadawa da yayansa Banda gorin da ta ringa masa ta Kara da yaje ya nemo musu abinda zasu ci yau ita ba zata ma Basu abincinta su ci ba yayi da Yar halak.
Haka ta koro Ishama daga kitchen din ta sauke abincin da ta dora.
Inda Ishama ta shige daki ta ringa kuka kasa kasa saboda tsananin tausayin Jafar.
Har ga Allah tana balain tausayin shi.
Tasan da ace Yana da cikakiyar lafiya sai inda karfinsa ya kare saboda ya Nemo musu abinda zasu ci.
Yau da ace Siyama na nan tasan kila da sun hada hannu wajen tunanin hanyar da zasu bi dan su taimaka wa Abban su.
Hisham a Karamin shekarunsa ya san ya nemi kudi idan ya samo dak’yar ya kawo haka Balaraba zatayi ta rantsuwar sato kudin yayi ta kwace.
Daga ita har Hisham a yanzu ba wani nutsuwa gare su sosai da zasu yi karatu ba.
Wani zubin sai taji kamar itama ta shiga duniyar kawai ta huta.
A kullum sai ta tuna Siyama da kudirat da take tunanin duk yadda a kayi mutuwa tayi.
Dan idan har ba mutuwa tayi ba ya kamata ace ta waiwaye su tunda ta tafi.
Balaraba kuwa girkinta tayi iya cikinta ta juye a flask ta Kai abincin dakinta har lokacin kananan maganganu take.
Ishama haka ta fito da Jan kafa ta saka hijabinta ta fito dan a yanzu ma bata cikinta take ba.
Dan bama ta fiye cin abinci ba Abban su kawai take so ta samo wa abu yaci dan abinci karyarwar ma da Balaraba ta San masa su ya bawa akan suci.
Koda ta fita sai ta rasa wajen wa zata je dan bata sani ba ko dan tana da nakasa a kafa ne bata da farin jini a wajen jamaa sosai.
Sai taga kamar ma kyankyaminta ma ake ko a makaranta ba kowa ke kulata ba bata da Kawa zata iya cewa Hisham kawai da Abbanta ke Santa.
Sai Kuma Yan iskan samarin dake dandazo a k’ofar gidansu idan tana soya wainar fulawa.
Tana fama da Yan Iska da rabinsu iskanci suke zuwa su mata su tafi.
Ko Shagarin da Balaraba ke magana idan yazo haka zai ta k’ok’arin kawo hannu jikinta tana kaucewa har ranar sai da ya shammaceta ya tab’a mata kirji.
A ranar sai da taci kuka ta gode Allah dan hijabi take sawa saboda Allah ya mata baiwar kirji Sosai duk da bata da wani jiki.
Amma k’arfi da yaji Balaraba ta hana ta Saka hijabin ta ringa bata siririn mayafi tana yafawa ko rufe kirjinta baya wani yi sosai.
Ta kusa Isa titi ta hango Hisham ya taho daga nesa bakinsa duk ya bushe da alama yunwa yake ji.
Tsayawa tayi ta Jira har sai da ya karaso wajen da take tsaye.
A mugun gajiye da idonsa da yayi jajjur yace “Ina zaki je Aunty Ishama”?
“Abincin zan nemo mana mu ci mama yau tace ba zata bamu ba yau Hisham na gaji wallahi na gaji da wanan rayuwar da muke tausayin Abba nake ji shekaran jiya na farka naga Yana aman jini Ina tsoron mu rasa Abba Hisham”
Ishama ta karashe cikin kuka dan a yanzu bata da sama da Jafar da Hisham.
Su kadai suka rage mata dan ta cire rai da ganin Siyama da kullum take zuba ido taga wata rana ta dawo.
Hisham shiru yayi Ya na kallon Ishama dake kuka kasa kasa.
Dan fitar da yayi wani shago yaje ya musu dakon kaya basu bashi ko sisi ba wai sai gobe idan ya karasa Kai kayan.
Balaraba bata basu abinci sai taga dama duk da jafar na nan,hakan da ya gani ne yasa suna dawowa daga makaranta sai ya fice idan dako ya samu daidai Wanda zai iya sai yayi a bashi kudi.
Koma wane irin aikine da ya san zai iya shi yake yi dan ya samu kudi su ci abinci dan Sam ba koshi suke ba dan har hakura Jafar yake da nashi abinci ya basu suci.
Nan ma ba tsira yayi ba idan ya kawo kudin da aka bashi haka Balaraba zata dage tace satowa yayi tayi ta kiransa barawo.
Ya mugun tsanar Balaraba da har fatan mutuwa yake mata.
Tunda aka haife shi ya budi ido da Shan wahala bai san dadin uwa ba har gwara su Ishama sun Santa sun San dadinta.
Yadda yake Jin tsanar Balaraba haka yake Jin tsanar kudirat da bai Santa ba a wajen Su Ishama da Jafar yake yawan Jin labarinta duk da Jafar na iya k’ok’arinsa wajen wanke kudirat da dorawa Kansa laifin tafiyar da tayi ta bar su.
Gani yake duk abinda aka mata Bai dace ta tafi ta bar su ba kamata yayi ace ta tafi dasu ko a bola take rayuwa gwara ace suna tare da ita da ta bar su a hannun Balaraban da bata da burin daya wuce taga ta kashe su.
Idan yaga abokanansa na makaranta da uwarsu sai yaji dama shine.
Muryar Ishama ya katse masa dan tunanin daya tafi.
“Ka samo wani abu ne Hisham”?
“Ba abinda na samo Aunty Ishama sunce sai gobe idan na karasa daukar kayan zasu biyani.
Amma ki koma gida naje gurin mai gidan nawa zan roke shi ya bani kudin iya na yau mu samu mu ci abinci
“Bari na bika Hisham sai Nima na roke shi dan wallahi nasan yau mama ba zata bamu abinci ba,Kuma tun safe ba abinda Abba yaci”
“Aa Aunty Ishama ki koma gida ki kula da Abba yanzu nan zan dawo”
Daga haka ya juya da sauri
Tsabar aikin wahalar da ya Saba da yi yasa nan da nan jikinsa ya bude ya zama wani babba kamar ba Dan shekara goma Sha biyu ba.
Ishama ganin ya dage yasa ta koma gida.
Inda taci karo da Jafar a bakin k’ofa.
Kallo daya tayi masa tasan ba kalau yake ba dan ganinta da yayi yasa shi saurin cire hannunsa daga kirjinsa idonsa jawur kamar an zuba jini.
“Ina kika je Ishama”?
“Abba ba ka da Lafiya ne”?
Ishama tace Hankalin ta a balain tashe dan tasan Jafar Sam ba daidai yake ba.
“Lafiya lau nake zan fita Ishama yanzu zan dawo zan nemo kudi muci abinci”
“Aaa Abba ka koma Hisham ya tafi karbo kudin aikinsa Abba naga kana dafa kirji Mai yake damunka ko na karbo ma magani”
“Aaa Ishama nace miki kalau nake bari dai na fita yanzu zan dawo”
“Dan Allah Abba mu koma ciki yanzu Hisham zai dawo ba yunwa muke ji ba”
Jafar juyawa yayi a hankali dan sosai yake Jin kamar ya cire zuciyarsa ya Yar saboda azabar zafi da nauyi.
Ko a yanzu sai da ya gama aman jini ya fito Balaraba na kallonsa ya gama ya goge wajen dan Sam baya so ya dagawa su Ishama hankali.
Tunda Ishama ta fita yaji ya kasa samun nutsuwa gani yake da zai na Jin jikinsa da kwari da ko dakon ko aikin gini ne da ya ringayi da wanan gori da wulakancin da Balaraba take masa.
Suna koma ciki Balaraba ta cewa Ishama tazo ta fara Shirin soya fita soya waina
Jafar kallon Balaraba kawai yayi dan ya rasa yadda zai yi da ita ya tsani wainar da Ishama ke soyawa a k’ofar gida.
Ishama kuwa idan da sabo tama Saba da duk wani aikin da Balaraba ke sata.
Tana cikin daka yaji Hisham ya dawo gidan da niki nikin Leda.
Bata San lokacin da ta saki tabaryar hannunta ta nufi wajensa da Jan kafa ba.
Jafar na zaune akan tabarma Hisham da fuskarsa ke balain hade yayi saurin zare wani Karamin Leda daga cikin bredin daya shigo dashi har dasu garin kwaki suga da Madara.
Balaraba dake k’ofar dakinta a zaune ta gyara daurin zaninta tare da mik’ewa tsaye tana “Kai Hisham Ina ka sato bredin nan manya”
“Hisham ko kallonta baiyi ba ya nufi wajen Jafar Ishama nabin bayansa da ledar hannunta burin su biyu Jafar ya samu yaci bredin kawai.
“Dan uwarka ba magana nake ma ba nace a Ina ka sato Wanan zunduma zundumar bredin”?
“Balaraba Dana ba zai tab’a Sata ba in Sha Allah a niyyarki ta biki”
Jafar yace Yana Jin tsanar da addu’ar ranar da zai rabu da kaya ya huta
Balaraba da Hisham ya gama kashewa da mamaki da banzan da ya mata ta hau masifa da bambami akan ita tasan sato bredi yayi ai ita Amma d’auke mata kudi tasan da kudin ya siyo bredin barawon banza barawon wofi yazo ya biyata kudinta.
Hissham bai ko kalleta ba ya ci bredin daya shigo dashi ya koshi.
Ishama itama bredin taci Jafar kuwa haka suka sa shi a gaba sai daya ci sosai.
Hisham ya d’auke sauran dan yasan Balaraba fin karfi zata musu ta kwace
Balaraba kuwa hakan da ta gani yasa ta cigaba da danna masa Ashar tana shan alwashin dukansa.
Wajen biyar Ishama ya fita ta fara soya wainar fulawar.
Kafin kace me samari sun cika k’ofar gidan suna siya kamar yadda suka Saba
Rabi ba dan Allah suke zuwa wajenta siyan wainar ba kirjinta kawai suke zuwa su kalla kusan dukansu ma sha’awar Ishaman suke dan ba iya kudin wainar da take siyar musu suke bata ba.
Duk dan su siye ta da kudi
Balaraba na daga zaure duk tana kallon abinda ke faruwa.
Tana Jin dadi a ranta idan har bata samu shagari ya Auri Balaraba ba toh zata so rayuwar Ishama ya lalace a samu wani ya dirka Mata ciki tunda har ita Jafar ke yiwa gorin Haihuwa.
Tana ban zaune Shagari ya iso da abokanansa Yan shaye shaye.
Yana balain sha’awar Ishama kamar yayi hauka idan ka d’auke kafarta da ya nakasa Ishama macece da kowane namiji zai so aurenta dan tana da kyau da diri kafarta daya ce kawai ta mata cikas.
Shi a yanzu ma aurenta yake so yayi Balaraba Kuma ta tabbatar masa da zaa bashi ita.
Yawancin samarin unguwar na shakkarsa shi yasa Yana zuwa duk suka watse.
Balaraban daya hango da kujerarta a zaure yasa ya nufi wajenta dan kudi yake bata sosai dan a bashi Ishama
Tana ganin shi ta hau washe baki tana “Aa Shagari har ka iso”?
“A na iso ya maganar mu ne yaushe zan turo dan na matsu fa”
Balaraba kasa tayi da murya tana “Karka wani damu babanta ne yake san ya kwafsa mana amma nasan yadda zanyi maganin sa ka bani nan da kwana biyu”
“Toh shikenan nidai ko bai yadda ba zan Saka ya yadda ta k’arfi wallahi”
“Ai ta karfin nake so dama kasa ya yadda da Auren”
Murmushi shagari yayi Yana “toh a sake masa magana idan yaki sai na biyo masa ta bayan gida.
Daga haka yasa hannu a aljihunsa ya d’auko kudi ya bata ta karba da sauri ta cusa a zaninta.
Shagari ya koma wajen Ishama ya hau mata soki burtsun daya Saba ko kallonsa ba tayi ba sai daya shameceta ya kaiwa kirjinta Cafka.
Inda ta d’auki manjar dake cikin kwanu a fusace ta watsa masa tana “Kayi na farko kayi na karshe wallahi duk ranar da ka Kara tab’ani sai na baka mamaki”
Shagari jikinsa kawai yake Kallo da ta watsa wa Mai
Balaraba kuwa dake zaure tana kallon duk abinda ke faruwa tace “kambalai man nawa kika zubar”?
Murmurshi shagari yayi ya girgiza Kansa Yana “Kin d’auki bashi matata zan rama”
Daga haka ya juya dashi da abokansa.
Balaraba kuwa tana ganin sun tafi ta ringa rantsuwa akan sai Ishama ta biyata manta da ta zubar.
Ta koma ciki inda taci karo da Hisham ya fito daga dakin ta.
Ashar ta Luka Mai tana “Uban me kaje nema a dakina”
“Siga naje nema”
“Ka bani ajiyar suga ne dan ubanka”?
Hisham bai kulata ba yayi waje inda balaraba ta hade su biyun ta ringa zaginsu.
Jafar bai ce mata komai ba dan bai San ma a wane matsayi zai ajiye Balaraban ba.
Wajen takwas na dare duk suna zaune a tsakar gida saboda zafin da ake yi
Ishama da Hisham na zaune a gefen Jafar suna cin kwadon Salak da Hisham ya siyo musu.
Balaraba Kuma na bakin k’ofar dakinta tana ta cin abincin ta tana gyada Kai.
Dan abinci biyu ta raba Dan taci daddare.
Sai dariyar mugunta take wa su Jafar da ta ga suna cin kwadon Salak.
Kallon da Hisham ke mata Yana wani murmurshi yasa ta hade rai tana “Kai Dan uwarka saarka ce ni yaushe na zama abokiyar wasarka kaji dan iskan!!!! Kasa karasawa tayi saboda cikinta daya mugun Murda mata kamar zai d’auke mata numfashi.
Wani irin Murda mata taji cikinta nayi ba kakautawa kamar ana tsinka mata duk jijjiyoyin cikinta
Ihu tasa da “Wayyo Allah cikina zan mutu”
Kafin kace me sai ga Balaraba na mimikewa
Hisham kuwa ya mik’e tsaye yayi waje batare da yako kalleta ba
Yadda ta mimike yasa Jafar da Ishama yin kanta da gudunsu…..
Cameron…..
GB KR
Page 12
Cameron
Siyama
Nidai tunda nazo gidan Hajiyar da tace na ringa kiranta da Aunty Hajiya ban ga alamar zata bani wani aiki ba,hasali ma lallabani naga tana yi kamar wata Yar gida.
Bayan na san kila itama siyana tayi a hannun wanan matar da ake cewa madam
Kamar yadda nasani duk Wanda aka siyar dashi bawa yake zama yayi ta bauta.
Na gama sawa a raina bauta zan ta Mata kila yafi na Wanda nake wa mama
Kawai dai nasan kila ita za tayi dan kirki daga Yanayin ta mama ta fita mugunta
Sai dai duk hasashena bai bani daidai ba
Dan dana fito dan nayi aiki sai naga wata budurwa nayi.
Na dai kasa gane Mai yasa ta siyeni idan har ba bautar zan Mata ba.
Daga ci sai kwanciya tunda nazo gidan har tunani nake Mai ya hana Aunty Hajiya Saka ni aiki tunda nazo gidan.
Idan har Aiki take tunanin nayi kankanta da yi gwara ta bani aikin da zan na mata dan na saba da yin aikin da mama take yawan sani.
Yau da sassafe na tashi dan na Saba da tashin sassafe
Inda na fito Palon gidan.
Ba kowa a palon haka na fita waje dan na Nemo inda tsintsiya yake na Dan share palon na goge duk da yana da girma kila idan taga na iya aikin sai ta ringa sani tunda bai kamata ace ta siyeni bana mata komai ba ni nama kasa samun nutsuwa da na ga ba abinda nake mata, ba Kuma aikin da take sani.
Palon ba datti ko daya haka na zage na share palon na dan goge da tsumar da na gani a rataye a igiyar dake bayan gidan dan ta window dakin da nake kwana na gane shanya ake a bayan gidan.
Tas na goge palon ganin har lokacin banji motsin kowa ba yasa na samu waje na zauna a kasa.
Wajen takwas naga an Bud’e wani k’ofa tun ranar da aka kawoni na gane dakin Aunty Hajiyar ne
Sanye take da wani rigar bacci dogo har kasa.
Sai wani hular net fara ce sosai doguwa tana da dan jiki.
Duk da Aunty Hajiya babba ce tana gayu sosai kamar budurwa
Wajen da nake zaune ta nufo tana “Aaa Siyam Mai ya fito dake da sassafe nan dama ba zarau ce tazo ba kece kike yin shara”?
Zube gwiwata nayi a kasa na hau gaisheta Ina satar kallon kafarta da tayi wa adon sarka.
Cikin fara’a ta amsa gaisuwar da na mata ta zauna tana “Siyam ai Muna da Mai aiki Mai yasa kika zo kina aiki da sassafe nan ke da zaki kwanta kiyi bacci ki huta”
Murmushi na dan saki Ina “Aunty Hajiya ai aikatau aka kawo ni dole nayi aikin da aka kawoni”
Murmurshi ta saki tana “toh ai sai ki bari na fara baki aikin tukunna ko ba haka kawai zaki fara aiki batare da na saki ba koma daki ki kwanta”
Godiya nayi mata na mik’e na nufi dakin Ina mamakin halin Aunty Hajiya
Sam ban Saba da a nuna min kulawa da wata soyayya ba tunda na taso tsawa duka da rankwashi na sani.
Tunda na taso da bauta na budi ido dan tun bamu da wayo ma mama ke samu aiki tun bamu iya ba ta k’arfi da yaji da duka muka iya.
Haka na koma daki na kwanta ba wai dan zan iya komawa baccin ba
Haka na kwanta Ina juyi da tunanin inama da su Ishama da Hisham muka samu wanan gatan dama za’a samu mace Mai mutunci haka.
Ina dai kwancen Zarau Yar aikin nata ta shigo da farantin abincin.
Inda na mik’e da sauri na karbo daga hannunta ni tsoron ma yadda suke min nake dan har daki take kawo min abinci Mai yawa.
Har na kasa cin Koda rabi dan tunda nazo ma bana iya cin abincin
Kullum a koshe nake jina inda kamar baya ne da na samu wanan abincin nasan tas zan cinye.
Kadan naci abincin na rufe sauran na fito dan na Kai ragowar kitchen.
A Palon naga Aunty Hajiya a zaune sai wani Alhaji da Kallo daya zaki masa kisan kudi sun zauna masa dan lukuti ne sosai har tumbinsa na bajewa a cinyarsa.
Kudi naga Aunty Hajiya na kirgawa.
Shi yasa bata dago Ina ga ta kalleni ba itama kwalliya taci sosai kamar zata je Biki.
Nidai Ina ajiye farantin na koma dakin da sauri dan nama rikice kamar zan je na gaishe da Alhajin da na fara tunanin ko dai mijinta ne dan ban tab’a ganin sa ba.
Amma Kuma kar na zake da yawa kila ma mijin nata bai San an d’auko ni ba haka na shige dakin.
Na zauna a gefen gado na buga uban tagumi
Dan har ga Allah na fara tsoro da tunanin dalilin da zai sa Aunty Hajiya ta siyeni bayan ba aiki zata sani ba.
ban ga alamar wani mugun Abu a tare da ita ba
Balle nace ko zata iya min wani mugunta.
Kila Kuma kankantar da nayi shi yasa take tausayina ta kasa sani aiki dan duk da girman jiki gareni duk Wanda zai gani zai san ni yarinya ce.
Ji nake dama ni da Noor ta dauko haka da yanzu Muna nan muna dan tab’a hira dan na fara sabawa da ita sosai dan tana debe min kewa daga tunanin Ishama da Hisham da bacci barawo kawai ke rabani da tunanin su.
Bansan wane irin zama suke da mama da ni na tabbatar da azabtar dasu take yanzu idan bata basu abinci ba waye zai nemo musu a yanzu.
Tuna irin azabar da mama take gana mana da a garin neman abinci Madu ya ringa zurmu ka min hannu a jikina azabar da na Sha a hannunsa yasa na fara zubar da hawaye.
Sam banji motsin shigowar Aunty Hajiya ba sai muryarta naji tana
“Siyam kuka kike Mai aka Miki da kike kuka”?
Hannuna na Kai na fara share hawayena da sauri Ina “Ba komai Aunty Hajiya Yan uwana na tuna”
A gefena ta zauna tana “saboda Yan uwan naki kike kuka”?
Kai na gyada mata
Inda ta rike hannuna tana “ki kwantar da hankalin ki ki daina kuka wata rana zan Kai ki wajen su da kaina kinji ko”?
Gyada mata Kai nayi da sauri Ina dan Jin sanyi a Raina dan na yadda zata iya kaini wajen su Ishama wata rana dan daga zuwan da nayi na gane tana da balain kirki.
Hannu tasa ta Kara goge min fuskata.
Fuskarta d’auke da murmurshi.
Inda ni Kuma na sadda kaina kasa Ina “Na gode Aunty Hajiya”
“Aji nawa ma kike Siyam”?
“Ina aji biyar common entrance muke Shirin Zanawa”
na bata amsa Ina dan Jin farin ciki na rufeni dan da alama har makaranta zata Saka ni.
“Ok zan duba makaranta Mai dan kyau ki cigaba da zuwa”
Saukowa nayi da saurina na tsugunna na fara mata godiya inda ta sakar min murmurshi tana kure ko’ina na jikina da ido.
“Siyam kin fara period ne”?
Girgiza mata Kai nayi a hankali dan ban fara ba Ishama ce ma naga ta fara.
Kuma a makarantar mu akwai wayanda naga suna labarin Aladar inda na gane mai period kenan
“Ikon Allah ai na dauka kin fara dan kina da girman jiki ma Sha Allah”
Bance mata komai ba na Kara yin kasa da kaina Ina Jin idonta a kaina.
Inda ta mik’e tsaye tana “ki shirya kizo muje kasuwa na dan tsinta Miki kayan sawa”
Ido na waro cikin dan mamaki da wani irin farin ciki Ina “Aunty Hajiya ni zaki siyawa kaya Kuma ki sani a makaranta?
Kai kawai ta gyada min
Mik’ewa nayi cikin murna na ma kasa tsayawa waje daya na fara mata godiya Ina “Na gode Aunty Hajiya Allah ya Saka da alheri toh aikin me zan ringa miki Aunty Hajiya wallahi ba abinda ban iya ba na gyaran gida girki ne ban iya ba Sosai”
“Karki damu Siyam akwai aikin da zaki min amma ba yanzu zaki min ba sai kin girma sosai a yanzu ki saki jikinki kawai ba wani aiki da zaki na yi”
Zubewa nayi akan gwiwata na hau mata godiya Ina Jin wani farin ciki na ratsa ni,dan tunda nake ba Wanda ya tab’a nuna min so da kauna haka.
Ji nake kamar nace Mata Dan Allah ta aika wajen mama ko zata siyar Mata da Ishama da Hisham duk ta hada mu ta rike mu.
Har nake kuka an siyar dani Ashe gata zan samu da ban samu a gidan mahaifina ba.
A gurguje na shirya na fito cikin wani doguwar rigar da aka bani a gidan madam bai Kai min har kasa ba dai.
Inda na tarar da Aunty Hajiya a zaune a Palo da wasu Yan mata biyu fada kawai take musu tana girgiza kudin hannunta da “Ni zaku zo kuyi wa karya Yafa yimin waya ya fada min nawa ya baku saboda Kun raina min wayo zaku raba kudin gida biyu ku kawo min rabi kuce abinda ya baku kenan”
“Hajiya wallahi karya yake yi abinda ya bamu kenan ba karya muke ba”
Daya daga cikin Yan Matan tace.
Aunty Hajiya kudin ta jefa a cikin Jakarta dake gefe tana “tunda iya kudin da aka baku kenan shikenan kuje baku da rabo a ciki dan ban tura ku wajensa ba sai da muka tsadance dashi ya kuma ce zai bayar saboda Kun raina min wayo zaku zo ku raina min hankali sisi ba zan baku ba a kudin nan ku!!!
Shigowar wanan matashin Saurayin da na Gani a k’ofar gida ranar da aka fara kawo ni ya katse mata maganar da take ta amsa sallamar da yayi cikin hade rai ta Kalli Yan Matan tana “ku tashi ku tafi”
Tashi suka yi da sauri suka fice.
Inda wanan matashin Saurayin dake sanye da Farar shadda komai na jikinsa fari ne har agogo tunda ya shigo palon ya d’auki kamshin turarensa har sai da na daina Jin na jikin Hajiyar.
Kyakyawa ne sosai Yana kama da Aunty Hajiya nan na fara tunanin ko dai danta ne.
A kasa ya zauna ya dan rusunar da kansa ya hau gaida Aunty Hajiya
Inda Aunty Hajiya ta amsa masa fuskarta a hade tare da mik’ewa tsaye ta kalleni tana “Siyam zo ki wuce mu tafi kinji”
Saurayin kawai nake satar kallo Ina tunanin Kuma anya danta ne dan naga indai ta gan shi sai ta hade rai.
“Fita za kiyi Ummi”?
“Ummm fita zanyi kafin kazo ka tsayar dani da wa’azin ka”
Kasa naga yayi da Kansa a dai dai Lokacin da na hau gaishe shi.
Ya amsa tare da dagowa Yana Kallona.
Aunty Hajiya kuwa ta rike hannuna muka yi waje har lokacin Yana zaune bai motsa ba sai da muka je bakin k’ofa naji yace “A dawo lafiya”
Juyawa nayi na kalle shi inda na ga ashe ni yake Kallo.
Aunty Hajiya ciki ciki ta amsa da Allah ya sa.
Muna fita tsakar gida ta saki hannuna ta nufi dakin dake Jere a tsakar gidan guda biyu.
Na lura kamar akwai Yan mata a gidan sai dai a dakunan tsakar gidan suke daya bayan daya haka zan ga wani zubin suna shigowa su gaisheta.
Daddare Kuma haka zan ta Jin tashin muryarsu a palon Hajiyar nidai bansani ba ko yayanta ne ko haya suke a gidan.
Dan gani nake da yayanta ne a part din hajiyar ya kamata ace suna zama ba’a tsakar gidan ba.
Ina tsaye Ina Jiran dawowar Aunty Hajiya wanan Saurayin ya fito daga palon Hajiyar.
Dogo ne Sosai fari ga gemu daya ajiye da tabon sallahsa da shine baki da gashin fuskar sa.
Kasa d’auke idona nayi a daga Kansa har sai da ya Saka takalminsa yazo ya wuceni batare da ya kalleni ba.
A daidai lokacin hajiya ta fito daga dakin da ta shiga fuskarta a hade dama Ina Jin tashin muryarta daga dakin da alama dai bata mata rai aka yi dan yau shine karo na farko da naga fuskarta a hade har tana daga murya wajen yin magana.
Koda muka fita kasuwa muka je inda ta siya min kaya Mai yawa dasu inner wears sababbin brush da MacLean.
Sai na kasa ma magana dan bansan Kuma tunanin da zanyi akan iirn hidimar da naga Aunty Hajiya na min ba.
Ko ita ta haifeni sai haka a irin siyayyar da ta min.
Koda muka dawo haka na zube a kasa na ringa mata godiya.
Abu kamar wasa tun Ina ganin kamar a mafarki na samu canjin rayuwa sai gashi na fara zuwa wani private school na fara daga jss one dan Aunty Hajiya tace nayi girma a primary da zata samu daga jss 2 zan fara.
Cikin watani da basu fi hudu ba nayi wani irin canjawa dan kirjina nan da nan ya ciko.
Har Kuma na fara Al ada bansani ba ko cimar da nake samu ne Mai kyau yasa nayi wani irin bulbul haka Aunty Hajiya za tayi ta Kallona tana murmushi.
Kawai nasan Allah ne ya hadani da ita dan ta taimakeni
Har lokacin Kuma ta ki bari ko tsintsiya na ringa dagawa.
Islamiya ne kawai bana zuwa inda na mata maganar San komawa islamiya tace min kar na damu zata sakani tana sane.
A yanzu idan akwai abinda yake damuna bai wuce tunani da kewar su Ishama ba ji nake dama Ina da damar da zan dauko su mu zauna a gidan Aunty Hajiya.
Mama siyar dani da tayi alheri ya zame min kullum cikin yiwa Aunty Hajiya addu’a nake.
Ban Kara ganin wanan dan nata yazo ba ban sani ba ko idan naje makaranta ne yake zuwa ya gaisheta.
Wata rana na dawo daga makaranta na tarar da hajiyar a zaune da wata bakuwa itama da ganinta taji kudi.
Nidai Ina ganin manyan mutane sosai na zuwa wajen hajiya Maza da Mata.
Bansan mai suke zuwa su siya a wajen hajiya har wani zubin naga tana kirga kudi ba.
Sallamar da nayi suka ansa fuskar Aunty Hajiya a sake tana “Siyam kin dawo”?
Murmurshi nayi na nufi wajenta dan na rungumeta kamar yadda ta fara sabar min dan idan zan fita sai ta rungumeni idan zan dawo ma sai tamin haka hakane yasa na Saba da idan zan fita ko na dawo sai na rungumeta.
Har ga Allah bansan kalar addu’a da zan Mata ba dan tamkar Yar cikinta naga ta d’aukeni.
Sai da ta cikani na rusuna na gaida bakuwar da ta kureni da ido tana Kallona kamar ta hadiyeni
Amsa wa tayi cikin fara’a.
Aunty Hajiya kuwa tace “Maza jeki cire uniform kiyi wanka Zarau zata kawo miki abincin ki”
Toh nace na nufi daki Ina Jin idon wanan bakuwar a kaina haka na shige daki na juyo muka Kara hada ido da ita.
“Rahila Ina kika samo wanan yarinyar Mai kyau da diri haka”?
Murmushi Hajiyar Shagali tayi tana “Hmm Hajiya Mardiya tana cikin yaran da madam ta kawo ai Ina ganinta na daukota ni nasan ba Karamin Alheri zan samu da ita ba”
“Hajiya ki bani ita mana kinsan nafi Jin dadin yaran wallahi dan biyayya gare su sai yadda kika yi dasu”
“Kai Ina ai ba mai fara tab’a yarinya nan sai ni nima ba Karamin dauriya nake wajen danne abinda nake ji akanta ba”
“Kai Rahila yarinya nan tamin nawa zan baki Dan Allah na fasa tafiya da wanan yarinya wanan nake so”
Dariya Hajiyar Shagali tayi ta girgiza Kai tana ba zata bayar da Siyama ba a yanzu.
Akan dole hajiya Mardiya ta hakura ta tafi da wata.
Dan fadar dadin da take ji na muamalla da Mata da take bata bakine.
Dan da ace tasan mata zasu iya gamsar da ita haka da bata tsaya Jiran dawowar Dr har take Neman zarewa saboda sha’awar da take fama da ita.
Idan taga Assadiq sun tafi makaranta gida take zuwa tayi abinta kafin su dawo ta sallami wacce ta d’auko yadda dai namiji zai d’auko karuwa ya biyata haka.take kashewa Mata kudi.
Ta fara lura zuwanta hotel kamar ba sirri dan ta hadu da mutane biyu da ta sani.
Kamar tayi abinta a gida yafi mata sirri.
Kawai matsalarta Yaranta balle ma Rafia da suke kwana waje daya idan har Assadiq baya nan zuwa take ta nace Mata ko a cikin daki take sai ta biyota.
Sam bata san yaran su tab’a sanin halin da take ciki.
Tana isa gida ta da yarinya da ta d’auko suka shige daki dan yadda namiji ke ji idan yaga mace haka take ji a yanzu idan taga mace so take suyi abinda zasu yi Kafin Rafia ta dawo dan Assadiq bama yanzu zai dawo ba sai can dare.
Ba kunya tayi zigidir ta baje akan gado.
Budurwar da ta d’auko itama ta cire kayanta suka hau lashe juna.
ASTAGAFURULLAH
Siyama
Ina cin abincin nayi assignment dina na fito Palo wajen Aunty Hajiya dan tace na ringa fitowa Ina Shan iska
Koda na fito Kallo take hakane yasa nima na samu waje na zauna da sauri dan Ina balain San Kallo a rayuwata.
Wani t shirt ne a jikina da dogon skirt ni kaina yadda naga kirjina na cika har mamaki nake jikina dai yafi karfin shekaruna.
Ina Jin idon hajiya a kaina idan na juyo muka hada ido sai ta sakar min murmurshi ni ma sai na mayar mata a kunyace nidai bansan Mai yasa take da Kallo haka ba.
Shigowar wanan dan nata da na dade ban gan shi ba yasa muka Kalli bakin k’ofar a tare.
Ciki ciki Aunty Hajiya ta amsa sallamar da yayi ni Kuma na amsa a fili.
A wajen kafar ta ya zauna ya rusuna kadan ya hau gaisheta ta amsa tana Kara hade rai.
Inda ni Kuma na sauko na durkusa akan gwiwata na hau gaishe shi.
Ya dago ya amsa Ya kalleni sau biyu ya d’auke Kansa
Ya hau murza Azurfar dake hannunsa.
Muryarsa naji da “ummi wajenki nazo”
Wani iirn Kallo ta masa cikin azabar hade rai ta kalleni tana “Siyam dan jeki daki zamu yi magana kinji”
Gyada mata Kai nayi da sauri na nufi daki.
Ina shiga na manne a jikin kofa dan naji wane magana za suyi bansan Mai yasa Aunty Hajiya idan taga wanan kyakyawan dan nata take hade rai ba ko dai laifi ya mata ne”
Muryar Aunty Hajiya naji a kaushashe tana “Ina jinka Saleem Yau ma wa’azin kazo kamin tunda Kaine kake da wuta da Aljanna da idan ka tashi kawai jefani za kayi a wuta idan banji wa’azin da kake min ba”?
“Ummi dan Allah kiyi hakuri akan dole nake zuwa na miki magana ummi bani da sama dake shi yasa kika ga ina k’ok’arin fada miki gaskiya”
“Ka rike gaskiyar ka bana so naji Saleem,Saleem ba na Maka gargadin zuwa kace zaka min wa’azi ba”?
“Kinyi min ummi amma ba zan iya zuba ido Ina kallo ba ummi dan girman Allah ki ajiye Wanan rayuwar da kike ummi wanan yarinya da kika d’auko dan girman Allah Karki lalata mata rayuwa,ummi yarinya nan bata san komai ba idan har ta taso ta lalace ta silarki wallahi duk abinda tayi sai an rubuta miki zunubi ummi idan akan kudi kike wanan rayuwar kawalcin dan manzon Allah ki daina zan iya kula dake ko Mai ne zanyi dan na kula dake ummi bana san wanan rayuwar da kike ummi a yanzu ban Isa na shiga cikin mutane raina bai b’aci ba ummi ki taimaka min ba dan halina ba dan Allah da manzonsa ki daina tun kina da damar da zaki iya tubarwa Allah kafin lokaci ya kure Miki”
“Akan ka na fara bada kaina dan na samu kudi na kai ka asibiti saboda kar ka mutu, akan ka na fara bada kaina dan na samu abincin da zan baka Kaci wanan rayuwar da ka budi ido kaga Ina yi silarka duk na fara Saleem daga rana irin ta yau karka kara taka kafarka kazo min gida idan har ba so kake na ma baki ba kar na Kara ganin kafarka a gidanan da sunan kazo min wa’azi tashi ka fita”
Naji muryar Aunty Hajiya cikin tsananin tsawan da yasa na koma gefen gado na zauna jikina na rawa
Bansan ma yadda zan hade maganganun da danta yayi mata ba har ya bani ma’ana kalmar lalatani da naji ya fada yafi tsaya min a wuya.
Nigeria…..
GB KR
Page 13
Balaraba
"Na rantse da Allah sai na kulle yaron nan sai dai idan bai sa kafarsa ya shigo gidanan ba"
Balaraba tace tana hakki dan ita kadai tasan azabar da ta dandana Allah ne yayi da sauran kwananta a gaba.
Zata iya cewa har kamshin mutuwa sai da taji
Dan sai da ta samu kusan kwana ashirin a asibiti kafin aka sallamota.
Dan tana farfadowa ta tuna Hisham ne ya shigar mata daki shi yaje ya zuba mata guba a cikin abinci dan ya kasheta.
Jafar kuwa Yana can gefe a zaune bai ko Kalli Balaraba dake kwance da ya dauka idan aka sallameta zata Dan nutsu saboda wahalar da ta Sha ba.
Sam bai tab’a tunanin Hisham zai iya zuba mata guba a cikin abinci ba.
Sai da suka je asibiti aka tabbatar musu da guba a ka sa mata abinci
Inda likitoci suka dukufa akanta dan ceto ranta.
Dan ya d’auka ma kafin su iso asibitin zata iya mutuwa ya balain tsorata da yadda suka kawota
Koda aka ce ya biya kudin asibitin
Bashi da ko sisi haka ya dawo gida Yana tunanin hanyar da zai bi wajen samun kudi
Ji yake kamar shi ma a bashi gado ya kwanta kawai dan dauriya kawai yake kamar zai yanke jiki ya fadi haka yake ji dan abubuwa sun hade masa goma da ashirin.
Hisham ma tunda ya fice bai Kara ganin sa ba yayi matukar mamakin abinda Hisham yayi har Mai yayi zafi haka zai kashe Balaraba.
Yasan Balaraba tana musu mugunta,yasan ta matsa musu amma bai kawo har hakan zai Saka yayi tunanin kashe ta ba
Ishama kawai ya bari a wajen Balaraba akan zai dawo gida ya Nemo kudin da zai basu da shi kansa bai san daga ina zai soma nemo kudin ba.
Tuna Balaraba na yawan kashe kudi yasa shi shiga dakinta dan ya duba ko zai samu.
Kudin da ya gani a kasan katifarta sai da ya dan girgiza shi.
Dan kudine Mai balain yawa har zata iya bashi rabi Yaja jari Amma da yake ba matuniyar arziki ba ce haka take pillow da kudin da shi Kansa yasan a iirn kudadeen da yake bata ne a lokacin da yake da kudi.
Iya kudin da aka nema ya kirga ya maida sauran kasan katifar.
A haka suka ringa Jinyar Balaraba da ta farfado da kyar
Tun kan a sallame ta ma take Shan alwashin kulle Hisham.
Shi dai bai ce mata komai ba har aka sallame ta a yanzu hankalinsa baa jikinsa yake ba dan bai san inda Hisham yake ba tunda ya bar gidan.
Ishama na daga gefe tana ta sharar kwalla dan rashin ganin Hisham ya matukar daga mata hankali
Zata iya cewa daga Jafar sai Hisham da suka rage mata a rayuwa
Hisham shi ya maye mata gurbin Siyaman da kullum tazo bacci sai tayi kukan rashin ta taji muryar ma Siyaman a kunnenta
Bata tab’a kwanciya ba tayi mafarki da Siyama ba.
Haka bata tab’a wuni bata yi tunanin ganin Siyama ta dawo gidan ba duk da sun tashi sun dawo wani unguwar.
Yanzu Hisham shi kadai ne Wanda take gani taji dadi a zuciyarta duk da namiji ne haka ta shakku dashi su hadu su koka halin da suke ciki.
Ya tab’a furta Mata zai kashe Balaraba inda ta balain tsorata,yadda ta daga Hankalin ta yasa shi ce mata da wasa yake.
Inda tace kar ya Kara irin wanan tunanin taya zai kashe Balaraba.
Bai Kara nuna mata komai ba,Ashe Yana da wanan kudiran a ransa
Kila tsorata yayi da abinda ya aikata shi yasa ya gudu bai Kara dawowa ba.
Fadar damuwar da take ciki b’ata bakine dan ba zata so Hisham da shi kadai ne dan uwanta daya rage mata ace shi ma ta neme shi ta rasa ba.
Tana Jin rantsuwar da Balaraba ke ta sha na kulle Hisham daga dawowar ta
Mutuwar da ta tsallaka da baya bai zame mata ishara ba.
Haka ta ringa neman Hisham akan zata kulle shi.
Inda su Kuma suka ringa neman sa dan su san halin da yake ciki.
Ishama har da dan zazzabinta sai da taga halin da take ciki na tsananin damuwa na tab’a Jafar ta fara dan kwantar da hankalinta.
Dan a yadda Jafar bashi da cikakiyar lafiya ba zata so wani Abu da zai daga masa hankali ba
Jafar kuwa a zuwa yanzu addu’a kawai yake yiwa yayansa a duk inda suke bai tab’a ji a jikinsa wai Siyama mutuwa tayi ba kawai addu’ar da yake Allah ya kareta a duk inda take yasa tana hannu na gari.
A yanzu gani yake duk shine jefa yayansa a cikin damuwa dan da bai saki kudirat da shi Kansa bai San mai ya hau Kansa ya saketa ba da yanzu Koda Dadi ko ba Dadi suna tare.
Da ace da yaran ta tafi da kila duk kansu suna tare da ita koman daren dadewa tasan zata sa yaran su neme shi.
Gashi Hisham dashi ne dansa daya tilo namiji shi ma ya bace a Karamin shekarunsa
Da addu’a kawai zai bi su biyun dan idan har rabuwarsu da Balaraba shine zai zame musu Alheri Yana addu’a Allah yasa da su da duk wani alkhairi.
Wanan shine kaddararsa a yanzu addu’ar da yake kullum bai wuce yaga Ishama ta gama secondary school ta samu miji tayi Aure ba.
Dan tana balain bashi tausayi har bacci baya iya yi daddare Balaraba aiki kawai take jibga mata duk da larurar kafar da take fama dashi
Ta zama cikakiyar budurwa da ya kamata ace tana killace a cikin gida.
Amma Balaraba saboda fin karfinsa da tayi haka take sa ta talla a k’ofar gida da sunan idan ba tayi ba mai zasu ci.
Yana ganin yadda Ishama ke cikin tsananin damuwa da yasan hakan baya rasa nasaba da Siyama da Hisham da ta rasa ta zama ita kadai.
Yau ma Yana Jin muryar samari a k’ofar gidansa dan tun kafin ma ta fita soya waina suke cika gidan yasan ba dadin wainar fulawa ke sawa su zo ba.
Wani kudurin daban ke kawo su wajen ta.
Fadar bakin cikin da yake ciki bata bakine dan damuwar da yake ciki yasa Ishama ta ke k’ok’arin danne nata damuwar da nuna masa ba abun damuwa bane dan tana yiwa Balaraba talla tunda sai tayi zasu ci abinci a gidan.
Rufe idonsa kawai yayi Yana k’ok’arin hana Kansa tunani Sam ba irin rayuwar da ya so yayi da yayansa ba kenan
Allah yasan yaci burika rayuwa da yayansa da mahaifiyarsu.
Bai San Balaraba zata zama silar da iyalinsa zasu watse ba
Sunan sa da Balaraba ta kira yasa shi Bud’e idonsa har lokacin Yana Jiyo muryar samari a k’ofar gidan
“Shagari fa sun ce zasu turo ran asabar akan Auren Ishama dan shekaranjiya da matar Mai gari ta kirani nace Mata ka yadda zaka basu ita.
Ni har kudade ma wallahi na karba akan Ishama na biya kudaden da wanan dan iskan dan naka ya kwashe na Yan adashi”
“Balaraba naga dai ni na haifi Ishama bake kika haifa min ita ba ko,ki bari idan kin haifi yarki ki d’auke ta ki bawa shagari Amma ni Yata ba zata auri shagari ba Kuma ba ruwana da wani kudin su da kika karba muguwa azzaluma ba zan tab’a yafe miki tarwatsa min farin ciki da kika yi ba Balaraba”
“Magana kadan sai kamin gori akan haihuwa ko abu kadan Jafar sai ka goranta min ka nuna min bani na haifi Ishama ba toh ya ma kyau shagari dai bai tab’a neman abu ya rasa ba idan baka bashi aurenta ta cikin kwanciyar hankali ba ka bashi ta karfin tuwo kama samu zaa auri Ishaman da take gurguwa kamar Dan gidan mai gari ka tsaya wani surutu sai kace wata Yar gwal mtsss”
Ta tashi ta shige dakinta
Dan a yanzu ta samu abinda take so Siyama nacan kila ta zama magajiyar karuwai tunda tun tana karama tasan taje Madu ya kwakuleta ai tasan yanzu kam sai Abunda Hali yayi.
Hisham kuwa duk da ta tsallaka rijiya da baya so yayi ya kasheta
Taji dadin guduwar da yayi dan dama zamansa a gidan ma barazana zai zame mata sai Kuma ya saukaka mata ya gudu da Kansa.
Yanzu kuwa idan ta samu shagari ya Auri Ishamar shikenan duk ta samu cikar burinta sai ya zama daga ita sai Jafar a gidan abinda dama take so kenan.
Ishama
A b'oye take fito da hijabi yanzu ta saka dan ba iya shagari ke Kai Mata hannu kirjinta ba har da wasu samarin masu zuwa siyan wainar fulawa
Duk wanan abin dauriya kawai take dan bata so ta jefa Jafar a cikin damuwa.
Shagari kuwa ba zata iya kirga adadin Marin da yake Sha a hannunta ba dan ta k’arfi da yaji yake kawo hannunsa jikinta.
A yanzu ta Kai ba iya k’ofar gidan yake zuwa ba har makaranta yake binta idan an taso.
Ta rasa yadda za tayi dashi.
Ko a yanzu Yana zuwa da abokanansa sauran samarin suka watse
Bata ko kalle shi ba ta cigaba da soya wainar ta.
Inda ya zauna ya fara magana Yana “Amaryata nan da sati biyu,wane shiri kike mana ne a auren namu”?
Ya dauki waina daya ya dunkulle yasa a bakinsa
Ishama bata ko kalle shi ba ta cigaba da abinda take dan bata ma yiwa shagari kallon mai hankali”
Idan zai cinye wainar ma duka bata magana dan tasan Yana bawa Balaraba kudi.
Kuma Balaraba idan tasan shi ne ya cinye wainar bata magana
“Wai ya Ina ta miki magana kina shareni ne”?
Ya Kai hannunsa dan ya dago habarta
Ishama ta janye fuskarta da sauri ta watsa masa wani mugun Kallo tana “Shagari ka rabu dani shagari ka fita a harkata”
“Taya zan fita a harkar ki bayan auren ki zanyi ke wai dan ma kin Samu Ina lallabaki dan ma kin Samu Ina sanki kinsan idan nayi niyyar samunki ta k’arfi wallahi a daren nan sai na same ki”
Ishama mik’ewa tayi ta sauke kaskon dan ta gama soya wainar.
Ba zata tsaya sauraran Shagarin da yake a buge ba.
Sai dai ko data nufi cikin gidan da abuabuwan da tayi amfani dasu da Jan kafa tare mata hanyar shiga gidan yayi.
Duk yadda taso ta shiga gidan haka ya hana ta Yana daga murya akan ba zata shiga ciki ba shi zance yazo wajenta
Maganarsa tasa Balaraba fitowa tana “Hayaniyar me nake ji hakane”?
“Yauwa gwara da kika fito yarinya nan wulakantani kawai take ni kam na gaji ma ya muke ciki ran asabar din ya yadda zai bani aurenta ko sai na biyo masa ta bayan gida”
Ishama kallon shagari tayi da taji maganar da ya fito daga bakin sa dan da dukan alamu Jafar yake nufin zai biyo wa ta ba bayan gida.
Shagari mugu ne na karshe har bata San ma matsayin da zata ajiye shi ba.
Ya yanki mutum da wuka ba wahala yake masa ba
Shagari mutum ne gaggarare ko kulle shi aka yi sai ya fito Mahaifiyar sa nada kudi ba Kuma tasan laifinsa kusan kamar Yana da daurin gindin duk wani iskancin da yake yi.
Balaraba wani kallo ta watsa wa Ishama tana ta shiga ciki mana tsayuwar Mai ta tsaya yi.
Shagari kuwa yayi saurin dakatar da Balaraba Yana “Ba sai ta shiga ciki ba nafi so muyi magana a gabanta tasan cewar ba wasa ne ya kawo ni ba ya yadda zai bani aurenta ko bai yadda ba”?
“Bai yadda ba gaskiya maganar da nake so na ma kenan akan ko Mai gari zaka fadawa ya Aiko a kira shi”
“Duk ba sai ta kaini da gayawa Mai gari ba nidai ban tab’a neman Abu na rasa ba,bana so na lalata wa yarinyar nan rayuwa shi yasa nake so na aureta amma wallahi da ba haka ba da tuni na samu abinda nake so ke dai yanzu ki koma ciki zanyi magana da ita idan har bayan munyi maganar da ita bata yadda ba ni sai na biyo ta bayan gidan.
Balaraba ciki ta koma tana Jin dadi a ranta dan tasan shagari sai ya auri Ishama ko Jafar naso ko baya so.
Haka ta zauna a tsakar gidan tana Jin wani nishadi na shigarta.
Wajen Rabin awa a tsakani sai ga Ishama ta shigo fuskarta a kumbure saboda kukan da ta sha.
Daki ta shige batare da ta sake fitowa ba.
Jafar kuwa ganin har an kira sallah Isha bata fito kamar yadda ta Saba ba yasa ya hau kwalla Mata kira dan idan har aka yi sallah Isha haka zata fito ta zauna a kusa dashi.
Koda ba hira zasu yi ba
Koda ta fito Kallo daya ya Mata ya gane tana cikin damuwa.
Ba tambayar da bai mata akan abinda ya sata cikin damuwa ba tak’i fada masa
Dama ba fada masa za tayi ba ya sani tana da zurfin ciki da shanye damuwa shi yasa yake balain tausayinta yanzu haka Balaraba ce ta mata wani abun.
A haka Ishama ta danyi Karamin zazzabinta ranar asabar ta kulle a daki.
Wajen karfe goma Sha daya sai gashi Mai gari ya Aiko da mutane.
Jafar da shap bai san ma da zuwan su ba haka ya tarbe su Yana Dan cije lebbe saboda kwana biyun nan kirjinsa ya matsa masa da ciwo rashin kudi yasa ya ma kasa zuwa asibiti.
Sai da suka gama gaisawa ya gane wai auren Ishama aka zo nema.
Fadar mamakin da ya rufe shi bata bakine dan bai kawo Balaraba zata iya ce musu suzo bayan yace mata ba zai bawa shagari auren Ishama ba.
Ganin duk dattijai ne yasa ya fara basu hakuri da Ishama na da Wanda zata aura suyi hakuri ba zai iya mata auren dole ba.
Sai dai budar bakinsu sai cewa suka yi ai Ishamar ce tace wa Shagarin suzo su same shi.
A San ya karyata su ya hau Kiran Ishama.
Ishama da dogon hijabinta ta fito idonta jawur kamar an watsa mata borkono tana zuwa ta zube a kasa ta hau gaishe su.
Sai da suka amsa
Jafar ya tambayeta akan ko itace tace shagari ya turo manyansa wajensa.
Ishama tayi kasa da kanta ta gyada masa Kai
Jafar kuwa kamar ta soka masa kibiya haka yaji
Cikin rawar murya ya Kara tambayar Ishaman akan ita tace shagari ya turo manyansa.
Ta Kara gyada masa Kai.
Bai iya magana ba dan sai ya rasa mai zai ce ma dan da dukan alamu wani abun balaraba tayi wa Ishama take so ta karbi auren shagari ta k’arfi da yaji.
Hakuri ya bawa wayanda Mai garin ya Aiko akan su dawo nan da jibi
Da haka suka yi sallama suka fice daga gidan.
Sai da yaga sun fita ya nufi dakin Ishama Yana Jin kamar kirjinsa ya fado Dan azaba kafin ya Isa k’ofar dakin Ishama ya zube a kasa ya hau aman jini.
Siyama
A ranar har na kwana na kasa hade maganar saleem dan gidan Aunty Hajiya dan kamar dai wani mugun abun Aunty ke yi yake mata nasiha akan ta daina.
Wacce yarinya saleem din ke magana akan zaa lalata ni zaa lalata ko wata.?
Na duba ta hanga banga ga wani mugun abun da Hajiya Aunty ke yi da zai Saka na mata zargin ko tana da niyyar yimin wani Abu na mugunta ba
Har ga Allah Aunty Hajiya tana da balain kirki ko itace ta haifeni iya kulawar da zata bani kenan.
Ganin ina neman takura kaina da tunani maganar da saleem yayi da Aunty Hajiya yasa na watsar da Abun a Raina.
Haka na cigaba da zuwa makaranta zan iya cewa bani da matsalar komai
Tun daga Kuma ranar ban kara ganin saleem yazo gaisheta ba haka kawai ya tsaya min a rai.
A yau na a shirya tsaf dan na tafi makaranta.
Koda na fito ban ga Aunty Hajiya a Palo ba hakane yasa na nufi dakinta dan na gaisheta kafin na wuce makarantar kamar yadda na Saba.
A hankali na tura k’ofar dakinta
Inda na tarar da ita a gaban mudubi da towel a daure a kirjinta da alama daga wanka ta fito.
Shigowar ta yasa ta sakar min murmurshi tana “Siyam an fito zaa tafi”
Murmushin da tamin na mayar mata na karasa wajenta na rungumeta kamar yadda na Saba dan sai da ta nuna min bacin ranta sosai na daina zubewa a kasa wajen gaisheta.
Gam naji ta rungumeni kamar ba zata sakeni ba.
Inda ni Kuma na dan fara k’ok’arin raba jikina da nata
Hakan da ta gani yasa ta cikani tana
“Siyam dan shafa min Mai a bayana da kirjina kafin ki tafi”
Toh nace Mata na ajiye flask din hannuna
Inda ta sauke towel din daga kirjinta tayi kasa dashi gabad’aya.
Tsintar jikina nayi da rawa da hannuna.
Na d’auka zata bar towel din ne a kirjinta ta dan zamar dashi na shafa mata Mai a bayanta.
A hankali na Lakota man ta lumshe idonta dana saci kallonta hannuna na rawa na hau shafa mata man a gadon bayan ta hannuna na rawa
Ina gama shafa mata na bayan ta Bude idonta ta sauke a kaina ta mudubin dake gabanta tana “zagayo ki shafamin a kirjina”
Duk abinan na kasa kallon ta ta mudubi wai dan kar ta duaka kare mata Kallo nake tunda ba kaya a jikinta.
Kasa motsawa nayi Ina tunanin ta yadda zan shafa mata Mai a kirjinta inda sai da ta sake min magana na Lakota man hannuna ba balain rawa.
A madadin na shafa mata a kirjinta sai na hau shafa mata a wajen wuyanta
Ta lumshe idonta nidai duk a rude nake.
Haka nayi saurin cire hannuna dan kar na tab’a kirjinta.
Cikin rawar murya nace “bari naje kar nayi latti”
Na dauki flask din da na ajiye a kasa nayi waje da sauri
Ina zuwa bakin k’ofa ta kira sunana na juya na kalleta tace “Siyam yau a dakin nan zaki kwana bana Jin dadi sosai”.
“Toh Aunty Hajiya sai na dawo”
Nace da saurina na fice Ina Jin kirjina na bugun tara Tara.
Har nayi nisa da gidan na kasa gane Mai yasa Aunty Hajiya yau zata ce na shafa mata Mai.
Na Sha kwanan da zai sadani da titi kenan.
Naga Saleem danta a jingine a jikin wani machine.
A rude na gaishe shi Ina shirn wuce shi.
Ya kirani da “Ke dawo nan tambaya zan Miki”????…..
GB KR
Page 14
Siyama
Yadda naga ya hade rai ga Kuma wani irin kwarjini da yamin yasa ni Isa wajensa na dan tsaya nesa dashi na rusuna nayi kasa da kaina saboda ji nayi kirjina kamar ya fado da irin kallon da yake min
Shirun da naji yayi bai magana ba yasa na dan dago da kaina muka hada ido dashi na Kara Maida kaina kasa Ina “Latti nake yi”
“Ya sunanki”?
Naji muryarsa sama sama
Sai da na dago na kalle shi dan bansan dalilinsa na tambayata sunana ba
“Sunana Siyama”
“Waye ya kawo ki wajen ummi a wanan garin kike”?
“Baa garin nan nake ba Aunty Hajiya ce ta d’auko ni a wani gidan”
“Mai kika je yi a gidan kafin ummi ta d’auko ki ki min bayani yadda zan gane iyayenki ne suka kawo ki ko Kuma dai ke kika Kai kanki”?
“Matar babana ce ta siyar dani aka kawo ni nan shine Aunty Hajiya ta d’auko ni iya abinda na sani kenan”
Saleem shiru yayi Yana Dan mamakin maganar da Siyama tayi duk da ba wai Kuma wani abin mamaki bane dan yasan irin harkar da Hajiyar Shagalin ke yi
Tun ranar da yaga Siyama yaji hankalinsa ya Kara tashi dan mahaifyarsa abin nata Kara gaba yake yi.
Yana ganin yadda take kawo Yan mata take kasuwanci dasu Amma tunda yake bai tab’a ganin ta kawo karamar yarinya kamar Siyama ba
Tun yana karami ya budi ido da tsangwama zagi da Gori daga wajen mutane na irin rayuwar da mahaifiyar sa ke yi.
Shi kadai yasan irin ciwon da yake ji da halin da mahaifiyar sa ta jefa kanta ta jefa shi a ciki.
Yayi wa’azin yayi nasihar ba abinda baiyi ba amma firr tak’i ji hasali ma fushi take yi dashi kamar zata masa baki.
Idan har dan a baya Babu ne yasa take Wanan kazamin rayuwar yanzu ya kawo girman da yasan ya nemi na Kansa ya riketa tunda shi kadai ne da ita
Amma da alama ba zata iya barin wanan mumunan sana’ar ba Koda kuwa duk duniya zai kawo ya ajiye Mata.
Kallo daya yayi Siyama yasan ba abinda ta sani Mahaifiyar sa ta d’auko ta ne dan ta dorata a hanya mara Kyau yarinya karama irin wanan a Koya mata abubuwan da basu dace ba a lalata mata rayuwa.
Sai da yayi da gaske Maza suka rage sintiri a gidan.
Dan har da a gidan wasu suke zuwa su kwana
Yana Jin ciwo kamar ya mutu saboda bakin ciki halin da mahaifiyar sa ke ciki.
Ba zai zuba ido Mahaifiyar sa ta lalata Yar karamar yarinya ba dan da ace tana da ya mace ma da tayi jika da Siyaman.
“Kika ce siyar da ke akayi aka kawo ki nan”?
Gyada masa Kai nayi cikin gajiyawa da tambayoyin da yake min
“Ina Babanki da Yan uwanki? Mahaifiyar ki rasuwa tayi da matar Babanki zata siyar da ke”?
“So nake na taimaka miki ki koma gida ko bakya so”?
Dagowa nayi da sauri Ina kallonsa taimaka min da zai yi na koma gida na nufin na koma wajen mama ta cigaba da gana min azaba,komawa gidan da zanyi na nufin zan ga Ishama da Hisham,amma Kuma wanan gatan da Aunty Hajiya ke min ba zan same shi ba idan na koma sai dai na koma gidan jiya mama ta cigaba da azabtar damu
Mik’ewa nayi da sauri Ina “Bana so na koma gida a wajen Aunty Hajiya nake so na zauna dan Aunty Hajiya kamar ya ta d’aukeni bana so na koma gida”
Na wuce shi da saurina Ina Jin yadda ma zan soma yadda ya maidani wajen mama
Ina Jin Yana Kiran sunana Amma ko juyawa banyi ba har sai da na tsallaka titi.
A ranar bangane komai ba saboda raba hankalina da nayi wajen tunani.
Dan bansan Mai yasa Saleem yake so na bar gidan Aunty Hajiya ba.
Sai da aka tashe mu na tuna Aunty Hajiya tace yau a dakinta zan kwana sai na tuna yadda ta sani shafa mata mai.
Nidai yau ta dan canza min ba kamar Sanin da na mata ba.
Koda na isa gida palonta cike yake da Mata Yan mata masu kyau da aji kowace taci kwalliya kamar zata je Biki
Nidai bansan Mai Yan mata suke yi a gidan Aunty Hajiya ba akwai tambayoyin da ke dankare a Raina da nake so nayi mata amma na kasa dan nidai bansan kasuwancin da Yan Matan suke mata suke kawo mata kudi ba.
Har wata naga ta kora kwanaki tana ta zabga fada akan ta hainceta.
Haka ta koreta da kayanta.
A tsakar gidan dakunan Yan Matan suke.
Bana zuwa wajensu basa shigowa Aunty Hajiya ma bata bani fuskar fita tsakar gida ba ma daga Palo sai daki.
Wuce daki kawai tace min a lokacin da na yi sallama na shiga palon
Hakan da ta fada fuska a dan hade yasa na nufi dakin da saurina dan na ga kamar Yan Matan da suka zubo min ido take zabgawa harara.
Bata fiye sakewa Yan Matan fuska yadda take sakar min ba.
Haka na cire uniform Dina na daure alwala nayi sallah Zarau ta kawo min abinci har daki.
Rashin aikin da bana yi Yana damuna dan gani nake dole akwai dalilin daya sa Aunty Hajiya ta d’aukoni
Mai yasa bata bari na mata wani aikin
Ni dai zuciyata ba dadi haka nayi ta zama a daki na saka wanan na kunce wanan
Tunda Saleem yamin maganar gida naji Ina matukar san ganin Ishama da Hisham suna Raina kullum balle ma idan nazo cin abinci.
Addu’ata kullum bai wuce Allah ya kare su daga duk wani mugunta da zaluncin mama ba
Ko Abba ya dawo yanzu ko har yanzu bai dawo ba Allah shi ya barwa kansa sani.
nasan idan har ya dawo su Ishama zasu samu saukin wasu Abubuwan ko iya abincin ne su Ishama zasu na samu su ci.
Har aka kira sallah Magriba Ina jin muryar mutane a palon Aunty Hajiya
Zaman wajen dayan Kuma na damuna naso ko Yaya ne ta barni na ringa zuwa Islamiya dan mama na dan barin mu zuwa Islamiya duk da ba kullum ba.
Bana so na matsawa Aunty Hajiya da maganar islamiya tunda samu ma nayi ta taimaka min
Abincin dare na ma ko budewa banyi ba saboda a koshe nake jina.
Wajen goma na gama assignment dina Ina shirn kwanciya Aunty Hajiya ta turo k’ofar dakin fuskarta d’auke da murmurshin da yasa nima sakin murmurshin
Dan na tuna tace yau tare zamu kwana.
“Siyam kinyi Shirin kwanciya ne”?
“Aa yanzu na gama assignment zan kwanta”
“Toh idan kin gama kizo ki kwanta kinsan nace a dakina Zaki kwana”
Gyada mata Kai nayi Ina Dan Jin fargaba na shiga ta da bansan dalili ba
Bayan tafiyarta sai da na Dade a zaune Ina tunanin ko dai ma Mayya ce Aunty Hajiya idan Ina cikin bacci ta lasheni fa?Anya ba wani mugun abun Aunty Hajiya ke San yimin ba shi yasa Saleem yake san maidani gida.
Sai na tuna maganar da Saleem ya Mata a ranar da yazo
Mama Sam bata min kama da muguwa ba ko mitsina na bata tab’a yi ba da wanan tunanin na dan samu kwarin gwiwa na mik’e na nufi dakinta.
A kwance na sameta ta daura wani guntun towel
Jikinta a jike alamar daga wanka ta fito sai kamshi turare daya cika dakin.
Umarni tamin da na kulle k’ofar.
Inda na kulle k’ofar dakin na fara wurga ido Ina tunanin inda zan kwanta dan ban Isa hawa Mata kan gado ba.
Na nufi wajen da kafet ke shimfide dan da abin rufa na na shiga dakin
Ina k’ok’arin kwanciya ta kira sunana da “Siyam Mai za kiyi ne”?
“Kwanciya zanyi”
“A kasa zaki kwanta dalla wuce bandaki kiyi wanka kizo ki kwanta akan gado Taya Zaki kwanta a kasa”
Abin rufar tawa na ajiye na nufi bandaki Ina Jin gabana na dan faduwa dan sai naji tsoron ta ma ya rufeni
Bansan Mai yasa tace nayi wanka ba
Da kayan jikina dai wani riga da wando mara nauyi na shiga bandakin
Inda na watsa ruwa na Kara Maida kayan jikina na fito.
Inda fitowar da nayi yasa ta dago daga danna wayar da take ta zuba min ido tana Kallona.
Kallon da take min yasa Ni tsayawa dan bansani ba ko laifi na mata.
“Kin jika kayan jikinki Siyam da kin daura towel kafin ki shiga wanka.
Ki cire kayan ki daura wancan towel din ai garin ma akwai zafi taya zaki kwanta da kaya a jikinki”?
“Lah Aunty Hajiya kayan nawa bai wani jike ba Kuma bana Jin zafi Wallahi”
“Siyam bana san kiringa musu dani duk abinda nace miki kice toh d’auko towel din ki daura.
“Aunty Hajiya ba zan iya kwana ba kaya ba bari na canzo kayan jikina”
Nace cikin rawar murya da tsoronta da ya rufeni dan zuciyata ta gama kitsa min mayya ce ita kila cinyeni take so tayi.
Waya sani ma ko dalilin daya sa Saleem danta ke San taimaka min kenan bansani ba.
Kallon da take min fuska a dan hade yasa na kasa motsa kafata sai na tsinci kaina Dan bin umarnin ta.
Na d’auko towel din na koma bandaki na cire kayana na daura towel din kasa fita waje nayi saboda tsananin tsoron da ya rufeni.
Sai da ta sake Kiran sunana na fito Ina addu’a a zuciyata
Taya zata sakani cire kayana itama ba kaya a jikinta sai towel.
Gefen gadon ta nuna min akan nazo na kwanta
Inda na nufi gefen gadon jikina na wani iirn karkarwa.
A karshen gado na kwanta na Kankame jikina.
Dan towel din dak’yar na daura saboda yamin kadan.
Ina Jin lokacin da ta mik’e taje ta kashe fitila.
Duhun da ya mamaye dakin yasa na Kara Kankame jikina Ina addu’a a zuciyata dan kawai gani nake Aunty Hajiya wani Abun zata min.
Sai dai kwanciya naji tayi itama a gefena ban ga alamar zata min wani Abu ba.
A haka na rufe idona bacci ya fara k’ok’arin fusgata.
Sai Jin motsin ta nayi a bayana cikin faduwar gaba na Bude idona da sauri.
Sai Jin hannunta nayi a saman kirjina ta jawoni da k’arfi tana “Siyam Sanyi nake ji bari na rungumeki”
Kirjina wani irin bugu yake da naga yadda ta kamkameni tana sauke min numfashi a wuya.
Mutsu mutsu na fara yi da naga yadda take yawo da hannunta a jikina daga kankamar da ta min na gane itama ba kaya a jikinta.
Hajiya Aunty tafi karfina dan ban Isa hada karfina da nata ba hannunta da naji a wajen wandona yasani tuna Madu Mai ruwa na fara k’ok’arin fusge jiki na da k’arfi Ina “Aunty Hajiya”
“Siyam karki Kara motsi kinji ko”
Ta fara lashe min baya kamar ta samu alewa.
Hmmm Allah ya kyauta ya shirya Ameen
Hajiya Mardiya
Cikin zafin nama ta jawo bargo ta rufe jikinta hankalinta a balain tashe tana kallon Rafia da tayi suman tsaye a bakin k'ofa tana kallon ta da yarinya da itama ke gefenta tana k'ok'arin rufe jikinta da bargon.
Ita da kanta taje ta sauke Rafia a wajen bikin akan idan Assadiq ya tashi dawowa zaije ya d’auko ta.
Tasan su da dawowa za su iya kaiwa goma na dare
Shi yasa tana sauke Rafia ta wuce ta d’auko wata ummi da aka hadata da ita.
Dan a yanzu duk sun san juna masu harkar mata zalla.
Shiyasa a yanzu duk masu iirn wanan harkar connection suke wa juna.
Tasan har sai su gama su Rafia basu dawo ba
Sai gashi tayi tik kafafunta a sama ummi na sata kurma ihuuu sai Jin muryar Rafia tayi cikin ihuuu na “Hajiyaaa”
Rafia kallon Hajiya Mardiya kawai take dakin na juya mata dan idan har ba tabin hankali ta samu ba
Mahaifiyar ta ta gani a tsirara ta dage kafarta sama
Yarinya da bata wuce saarta ba ta na daga kasanta ta kafa bakinta.
Kallon su kawaii take ta kasa motsa kafarta da take Jin suna Neman kayar da ita saboda rawar da suke.
Hajiya Mardiya dake Jin dama tana da ikon shigewa kasa ta bace daga gaban Rafia ta Bude idonta da ta rufe gam saboda kunya tace “Rafia Mai kika dawo yi Mai yasa zaki min haka????
Nigeria…
GB KR
Page 15
Cameron
Siyama
Tsawan da ta daka min yasa Ni yin tsit tace kar na Kara Koda kwakwaran Motsi.
Haka na hadiye ihuu da kukan da nake ta cigaba Abunda take
Ban Kara mutsu mutsu ba dan zirr zirr kawai nake ji har Ina Jin kamar motsi a kasana.
Hankalina bai tashi ba sai da naga ta sa baki ba zan iya fadar halin da na tsinci kaina a ciki ba.
Dan ba zafi nake ji ba wani iri dai nake ji a jikina.
Ita kuwa sai numfarfashi take tana cigaba da jagwalgwalani.
Abinda nake ji ne yasa naji kamar zan saki fitsari inda na sa mata ihuuu da “Aunty Hajiya fitsari zanyi”
“Kiyi Siyam kiyi fitsarinki ni nasan zan same ki yadda nake so”
Har ta gama jagwalgwalanin ban fitsarin ba.
Sai Jin muryarta nayi a kunnena da “haka zaki min anjima kinji zan miki duk abinda kike so”
Ban ce mata komai ba nidai naja towel din na rufe jikina dan na kasa motsa Koda dan yatsa na
Kafata ma hardeshi nayi da k’arfi dan kamar Jin harshen ta nake a jikina har lokacin.
Haka ta jawoni tasani a tsakiyar kirjin ta ta ringa shafa min baya.
Ban ga alamar zata sake ni ban hakane yasa nayi lamo a jikinta har sai da bacci yayi awon gaba dani Ina tunanin abinda Aunty Hajiya tayi min.
Muryarta da naji a kaina ya sani Bude idona
Inda naga Ashe har gari ya waye na mik’e zumbur.
Kayan da Babu a jikina ya sa na tuna Abunda ya faru jiya daddare Ina ga nayi bacci Mai balain nauyi.
Dan Aunty Hajiya cikin kwalliya na ganta da turare a hannunta tana fesawa.
“Siyam kin tashi”?
Ta jefa min tambayar batare da ta nuna kamar munyi wani abun ba
Kai kawai na gyada mata nayi kasa da kaina dan ba Mai yadda itace tayi tik jiya ta ringa danna kaina a kirjinta
Tuna Kuma daren jiya yasa na fara Jin wanan yam yam din a jikina
Wani irin kunya nake ji da tunanin Mai ma’anar abinda tamin jiya har ga Allah ban san mace nayi wa mace haka ba
Ko na namijin ma sai da na Kara wayo na gane cutar da Madu ya so yamin
“Wai kunyata kike ji Siyam”?
Tace tare da zama a gefena
Kasa na Kara yi da kaina dan duk da kaya a jikinta a tsirara nake ganin ta kamar dai jiya ni dai idan ba wani Abu ne ya hau kanta jiya ba ban daina mamakin abinda ya faru ba jiya dan nasan kila zata iya jika dani kallon uwa nake mata.
Hab’ata ta dago tana “Siyam Babu kunya a tsakanina dake,Zaki ji dadin abinda na miki jiya idan har na cigaba da Miki kema Zaki ringa min duk abinda kike so ki fada min zan miki Kuma karki tab’a kula kowa duk Wanda ya nemi yi Miki magana mace ko namiji ki gaya min,kinsan dai nace Miki akwai aikin da zaki na min ko?
Gyada mata Kai nayi Ina dan janye jikina dan wasa take da hannunta a kirjina har Ina Jin tsigar jikina na tashi da tuna haka ta ringa min
“Toh ba aikatau zaki min ba wanan shine dalilin daya sa na dauko ki Kuma na kashe kudi Mai yawa duk wani motsin da zakiyi na sani Siyam Ina sanki duk ranar da kika take duk abinda na fada Miki siyam ba zaki ji dadina ba kinji Mai nace miki ko”?
Kai na Kara gyada mata
Dan a hankali take magana tana wani hura min iskar bakinta
Bansani ba ko ta d’auka ita yarinya ce sai wani lulumshe ido take.
Cemin tayi na tashi naje nayi wanka nazo na karya
Naso barin dakin dan na kasa sakin jikina nama kasa kallonta
Amma haka ta tisani a gaba tace na shiga bandakinta nayi wanka
Haka na shiga nayi Wanka abinda ya faru jiya kawai ke manne a kaina tamkar lokacin take min
Na kasa daina Jin Abubuwan da nake ji a jikina idan na tuna
Na riga da na makara hakane yasa Koda nayi sallah dakina na so komawa
Amma Aunty Hajiya tace nayi zamana a daki ba inda zanje da kanta ta fita ta d’auko min abincin karyawa
Gabad’aya ma na rasa tunanin da ya kamata nayi dan abinci ma itace ta bani a baki tana yi tana shafani.
Jikina duk a mace kamar mara lafiya.
Haka nayi kwanciyar dole ta ki barin dakin ma balle nayi tunanin abinda tamin da itama tace sai na mata.
Akwai bambancin abinda Aunty Hajiya tamin da Madu
Dan Madu har gobe ban manta azabar dana Sha a hannunsa ba
Ita kuwa Aunty Hajiya zirr zirr din kawai na ringa ji
Sam ban Bude kafata ba aranar hade shi nayi ta k’arfi
Sai wajen biyar na yamma Aunty Hajiya ta bar dakin inda a lokacin na samu damar tunanin ko dai dan wanan abun da Aunty Hajiya tamin yasa Salem cewa na bar gidanta
Bansan ma tunanin daya dace nayi ba.
Dan da dukan alamar wanan abin da ta min jiya shi ya sa ta d’auko ni ba aikatau zan mata ba.
Yanzu haka zata na tsirara Ina lasheta kamar yadda ta lasheni jiya kenan
Anya zan iya wanan abinda Aunty Hajiya ke San na ringa Mata.
Dama kenan bata da miji tambayoyi da tunani kawai na ringa yiwa kaina.
Har ina tunanin da na sani na saurari Saleem danta da a yanzu na gane dalilin daya sa yace na bar gidan Aunty Hajiya
A yanzu na gane wa’azin da yake zuwa yayi mata kenan.
Bata dawo gidan ba sai wajen karfe goma bacci ya fara fusgata sama sama haka kawai nake Jin wani iri idan na tuna tace wai zan lasheta haka kawai duk girmanta zata zauna na ringa lasheta batare da taji kunya da tunanin tayi jika dani ba dan gani nake ma zata girmi mama kawai kyan jiki ne da ita.
Kayan kwalam da makulashe ta siyo Mai yawa tana “Siyam na barki ke kadai ko”
Kai kawai na gyada mata dan bugun kirjina har ya sauya daga dawowar ta
A gefena ta zauna tana “Siyam gwara ki saki jikinki batun Jin kunyata ya kare ki Sha ice cream dinan ki shiga wanka ki fito.
Yadda ta dage wajen bani ya sa na dan Sha ni dai wani iri nake ji fusge fusge da Mata musu a wanan lokacin ba nawa bane ba.
Haka na tashi na shiga wanka na fito da daurin towel na zauna a gefen gadon Ina Jin jikina na dan rawa har ta fito itama da daurin kirjin ta fesa wani turare ta zo kusa dani ta fesa min Nima.
Ta mayar da turaren ta ajiye tare da wurgi da towel din jikinta inda nayi kasa da kaina da sauri jikina na kwasar wani rawar.
Wani Abu naga tana ta shafawa a ko’ina na jikinta sai da ta gama ta kashe fitilar dakin tana “Zo babyna”
Ta fusge towel din jikina ta Yar.
Haka ta baje a kan gado ta ringa sani yi mata abubuwa.
Yadda na mata haka nima ta ringa min dan tsintar kaina nayi da Jin dadin abinda tamin.
Haka muka kwashe sati a daki ni da ita.
A cikin sati dayan na haddace Abubuwan da take so.
Inda na ringa Jin idan har wanan ne aikin da zan Mata ban ga abinda zai daga min hankali ba dan nima Ina Jin dadin yadda take min.
A yau ma sai da naso makara dan ban bacci da wuri ba.
Nayi fashin zuwa makaranta a yanzu Kuma Aunty Hajiya tace na koma bayan tamin gargadin kula kowa.
Koda naje makaranta ba wani gane abinda ake koya min na ringa yi ba rayuwar da muka yi da Aunty Hajiya kawai ke manne a zuciyata inda na hau kallon Matan dake cikin ajin mu.
Fareeda ce muke zama a desk daya saata ce amma ta fini tsayi.
Ido kawai na kura mata Ina kallonta ko itama tasan abinda ake ji idan aka tab’a juna
Kirjin ta na dan kalla da bai fiye tudu ba juyowar da tayi da “Siyama idan kin gama note din ki bani nayi wanan drawing din”
Ya katse min tunanin da nake a a zuciyata dan shap na manta Aron littafin ta nayi dan na kwafi darasun da suka wuce ni.
Ce mata nayi ban gama ba na Bude littafin dake gabana na biology na hau kwafa Jefi Jefi sai na dago na kalleta Ina rayya Abubuwa da yawa a raina.
Ina cikin rubutun wata prefect ta leko tana “Who is Siyama Jafar”?
Hannuna na daga sama cikin faduwar gaban laifin Mai na yi da zaa zo nemana
Hannun da na daga yasa tace “Naje staff room ana nemana”
Mik’ewa nayi cikin faduwar gaba da tunanin mai nayi da zaa nemeni a staff room
Har na isa staff room din gabana ba daina faduwa ba.
Ina zuwa na shiga da sallama inda idona fada kan Saleem dake sanye da Farar shadda komai na jikinsa fari ne har hular Kansa.
Sai a lokacin na dan samu nutsuwa da naga shi yake kirana
Cikin Ladabi na gaishe shi ya amsa tare da mik’ewa yayi waje Yana nazo magana zamu yi.
Mik’ewa nayi nabi bayansa Ina tunanin kar dai akan barin gidan Aunty Hajiya yazo nemana dan a gaskiya ba zan tafi ba.
Hmm
Nigeria
Jafar
"Idan dan mugunta Balaraba ya hada auren nan in sha Allahu alheri zai zame miki Ishama Allah ya baku zaman lafiya zan ta saki a cikin addu'a ta Allah ya miki albarka"
Jafar yace cikin dauriya dan shi kadai yasan ciwon da kirjinsa ke masa.
Ishama kuwa tunda aka daura aurenta da shagari take zabga kuka duk addu’ar da tayi da Allah ya kawo silar da zaa fasa aurenta da shagari addu’ar ta bata karbu ba tana ji tana gani aka daura auren ta da shagari.
Balaraba kuwa kamar ta zuba ruwa a kasa ta sha bata barta taji da tashin hankali da fargabar irin zaman da za tayi da shagari ba ta bita har daki tana “Toh Ishama kin dai zama matar Shagari sai ki daura damarar wajen yi masa biyayya kar ki tab’a zuwa gidanan da sunan zaki kawo Kara ko wani Abu.
Idan yayi shaye shayensa ya dawo naki kwashe amai ne.
Kinsan fa Yan shaye shayen nan Basu fiye hankali ba wallahi kika gwada masa hauka dukan ki zaiyi idan kina so ma ki shiga zuciyarsa idan ya Sha ya rage kema ki karba ki Taya shi Sha.
Ai taimakon ki ma yayi dan ni bansan ma zaki samu Mai aurenki ba”
Maganganu marasa Dadi da tayar da hankali Balaraba tayi ta mata cikin washe baki
Ishama hawaye kawai ta ringa sharewa batare da tace mata komai ba.
Dan tashin hankalin kawai da take ciki ya isheta.
Ga wani irin tausayin Jafar dake dawainiya da ita dan tasan a yanzu Jafar ba zai na samun kulawar da ya dace ba.
Dan kusan ita ce take masa komai tunda ba cikakiyar lafiyar gare shi ba.
Sai a yau taga kadan daga cikin dangin Jafar Maza dan sun zo daurin auren bata ga alamar suna da wani kyakyawa alaka balle suyi zumuncin da zai sa su taimake shi ba.
Haka zazzabi ya kwantar da ita wajen biyar sai ga Balaraba ta fado dakin da gudunta tana “Ke tashi tashi ki shirya Yan daukar amarya sun zo”
Kasa mik’ewa tayi dan kanta taji ya Sara mata da tunanin shagari da a yau kila zata kwana dashi a waje daya
Fargaba da tsoron yadda yake yawan nuna maitarsa a fili akanta da ita tasan ba Santa yake ba shaawarta yake kawai yasa ta ji hawaye ya hau zubo mata
Da taimakon Balaraba ta shirya da bata tab’a bata kulawa ba iirn na ranar har da bata maganguna tana gwara shagari yaji garau.
Bata tab’a ganin muguwa azzaluma irin Balaraba ba da abin kirki ne da duk bata mata haka ba.
Ganin bata da alamar ma zata barta taje wajen Jafar suyi bankwana yasa ta fusge hannunta ta nufi dakin Jafar da Jan kafarta da Balaraba tasa aka zo aka mata lalle har gida.
Koda ya shiga Kallo daya tayi wa Jafar wani irin tausayinsa ya rufeta dan wani irin rama yayi ya tsufa Yana jingine da katifar dakinsa idonsa a rufe
Shigowarta yasa ya bud’e idonsa inda ita kuma ta zube a kasa ta rike hannayensa.
Anan ya hau mata addu’a Balaraba na bakin k’ofa tana “hmm Jafar kenan Kai yanzu duk k’ok’arin nan da nayi akan yarinya nan baka gani ba cewa kake ba dan Allah na hada auren nan ba aikuwa idan baka gode min ba ba zaka tsine min ba”
Jafar bai ce mata komai ba yace “Ishama tashi ki tafi kinji da izinin Allah Idan har Shagari din alheri ne a gareki ta silar ki zai shiryu”
Ishama tsagaita kukan da take tayi ta Kalli baralaba dake daka Mata tsawa akan ta taso su tafi ana jiranta
Tace “Mama dan girman Allah ga Abba nan mama Dan Allah ki kula dashi kinga ba cikakiyar lafiya gare shi ba dan Allah mama ki taimaka bashi da kowa sai Allah sai ke”
“Nida mijina sai kin rokeni na kula dashi ke Kinsan yadda nake San mijina kafin wanan mahaukaciyar uwar taku tazo ta shiga tsakanina dashi?ai ba dan wanan arniyar matar ba da har kwatancen soyayyar mu za a ringayi Ina San mijina kar ki wani damu kune dama matsala ta tunda a yanzu kinyi Aure duniya ta dawo sabuwa nida mijina dan haka kema a yanzu ki cangala kafarki ki tafi dakinki ki je ki ji da naki mijin idan kika masa hauka Kuma ya ci uban daya kafar Kuma shikenan
Jafar cikin tsananin takaici da tsanar Balaraba yace wa Ishama ta tashi ta tafi Allah ya Basu zaman lafiya.
Ishama haka ta mik’e tana kuka ta fito Balaraba ta bita da guda har zaure.
Ta cikin mayafinta ta ringa karewa gidan Kallo tana Jin dama tana da damar da zata gudu ita da Jafar ko wane irin rayuwa za tayi a gidan shagari.
Anya zata iya bari ko hannunta ya rike kuwa.
A haka suka Isa family house din su shagari kawayen Balaraba ne suka tafi Rakata dan ba dangin Jafar da suka zo mata iya mazan ne suka zo daurin aure.
Wajen Mahaifiyar Shagarin aka fara kaita ta mata addu’a cikin Jin dadin auren da shagari yayi.
Kuka kawai take na tsananin tausayin kanta a haka har kowa ya watse aka barta ita kadai.
Ko minti goma mutane Basu yi da tafiya ba sai ga shagari nan da abokanansa sun shigo dakin
Shagari kuwa bai zauna a ko’ina ba sai a gefenta Yana “duk wayon amarya wai wai wai……
GB KR
Page 16
Siyama
Ido na zubawa Saleem daya Bude gaban wata Farar mota fuskarsa a balain hade yace na shiga.
Bansan Ina zai Kai ni ba dan har jakata yasa aka dauko aka kawo min na dauka magana yace zamu yi Wanda nake hashashen ba zai wuce akan na bar gidan Aunty Hajiya ba.
Duk da kwarjini da shakkarsa da nake haka na daure na ce “Ina zamu je”?
Kallon da yamin yasa naji ba zan iya masa musu ba dan sosai ya hade rai a hankali na shiga cikin motar Ina tunanin abinda ya fadawa principal din mu har ya bar shi akan ya tafi dani.
Har ya hau kan titi bai ce min komai ba tukinsa kawai yake a nutse inda naji hankalina ya tashi da tunanin inda zai kaini ba dai rabani zai yi da gidan Aunty Hajiya ba?ba dai mai dani nigeria zai yi ba
Hankali a dan tashe na fara magana da “Dan Allah Ina zamu je?
Ko Kallona bai yi ba ya cigaba da tukinsa.
Ganin ya bawa banza a ajiyata bai kalleni ba sai ma Kara gudun motarsa da yayi yasa na fara magana cikin muryar kuka Ina “Dan Allah karka rabani da Aunty Hajiya wallahi bani da mai taimaka min sai ita.
Matar Abbanmu mugunta take min a har siyar dani tayi silar da nazo nan kenan a yanzu bani da kowa sai Aunty Hajiya dan Allah karka rabani da ita”
Idan dutse na magana toh ya kulani.
Yadda yake sharara gudu yasa nasan kila yadda aka kawo ni Cameron ta k’arfi haka zai maidani Nigeria ta k’arfi
Kifa kaina kawai nayi a cinyata na hau rera kuka dan a yanzu da na fara samun nutsuwa da kwanciyar hankali a gidan Aunty Hajiya bana kaunar abinda zai maidani gida duk da Ina matukar kewar Ishama da Hisham babban burina bai wuce naji labarinsu nasan halin da suke ciki ba
Dan idan zan ci Abinci sai sun fado min a raina.
Bansani ba ko har yanzu Abba bai dawo ba.
Amma a wanan gabar duk San na gansu nafi so na zauna a wajen Aunty Hajiya dan ba wahalar da nake sha ba abinda Kuma na nema na rasa
Shekaranjiya nan Aunty Hajiya ta siyamin kaya da inner wears Mai yawa ko shara bata tab’a barina nayi ba
Ga makaranta da ta sani duk fargabar da nake da zamana da ita a yanzu ya Kau dan abinda take min nake mata da ni nasan kamar shi ne dalilin daya sa Saleem ke San na bar gidan ni Kuma a yanzu ban d’auke shi a bakin komai ba dan ba wahala nake Sha ba hasali ni yanzu dadin sa nake ji.
Idan har iya abinda zai na mata kenan ta cigaba da min gatan da take min ba zan so abinda zai rabani da ita ba sai gashi Saleem saboda fin k’arfi ya d’aukoni daga makaranta da ace na sani ban hau motar ba,da nasani guduwa ma nayi.
Tashin hankalina ko ya kaini ma ba lailai na san hanyar dawowa ba.
Yanzu haka zan koma gida mama ta cigaba da azabtar dani da su Ishama.
Yadda na Saba da cin abinci masu Dadi a yanzu zan koma gidan jiya kila sai na hada da roko kamar a baya kafin mu samu abinda zamu ci idan har Abba bai dawo ba.
Saleem kuwa volume din Karatun Qurani dake tashi a cikin motar kawai ya Kara dan kukan Siyaman mugun damunsa yake.
Mutum ne shi da baya san Hayaniya tun ranar da ya Tari Siyama dan ya ji ta bakinta saboda yasan yadda zai taimaka mata taki bashi hadin kai.
Ji yayi hankalinsa ya kasa kwanciya dan Koda ta tafi ya koma gida.
So yayi ya shareta kawai tunda har yaso taimaka mata amma taki.
Amma sai yaji ta tsaya masa a rai da tunanin she is so innocent bata San komai ba bata San wacce Mahaifiyarsa ba,taya zai zuba ido Mahaifiyar sa ta cigaba da irin wanan barnar a yanzu ma ba Yan mata sosai da suka mallaki hankalinsu da ta Saba d’auko wa ta d’auko ba wanan karon yarinya da bata Kai sha bakwai ba ta d’auko kamar Siyama da bata san komai ba.
A yanzu haka zai zuba ido kenan rayuwar karamar yarinya ya lalace
Daga maganar da Siyama tayi ya gane wahala take Sha a wajen matar babanta shi yasa take tunanin zamanta a wajen Mahaifiyar sa kamar rufin asiri ne a wajenta
Bata San cewar Mahaifiyar sa na da wani mumunan manufa ba
Yakan ci kuka ya godewa Allah da irin jarrbatar da ya tsinci Kansa a ciki.
Mutum ne shi mai hazaka da ilimin Addini.
Dan Mahaifiyarsa ta tsaya tsayin daka wajen ganin yayi makarantar boko Mai kyau da islamiya.
A duk bai san irin sana’ar da take ba dan bai San mahaifinsa ba Hana rantsuwa ya ga hoton mahaifinsa sau daya da rike shi Yana jariri.
A ranar ma a garin dube dubensa ya ga hoton
Har sai da ya ajiye da mahaifiyar sa ta dawo ya nuna mata hoton ya tambayeta wane shi Dan ce masa tayi Mahaifin ta ya rasu
A ranar har dukansa tayi ta karbe hoton daga hannunsa bai San mai yasa bata so ko kadan ya ringa maganar mahaifinsa ba takan ce “Nice uwarka nice ubanka”
Koda ya fara wayo sai ya fara gane sana’ar da mahaifiyar sa ke yi.
Jikinta take siyarwa wajen samun kudin da take kula dashi
A tun Yana karami ya fara shiga damuwa har yasan ya Mata maganar mazan dake sintirin zuwa gidan da suke zama
Dan a makarantar da ta Saka shi sai dare yake dawowa.
Ashe da biyu ta sa shi a makarantar dan ta ringa sana’arta batare da takura ba.
A kankanin shekarun sa ya taso da kyama da tsangwama a wajen mutane haka za’ayi ta jiransa da dan karuwa har ana cewa shi dan gaba da fatiha ne.
Dan gaba da fatihar da ake jifansa dashi yasa ya haukace mata akan lailai sai ta fada masa wane mahaifinsa.
Da magiya da komai ya samu ta fito da hoton mahaifinsa ta nuna masa ta rantse masa akan shi dan Sunna ne ba dan gaba da fatiha ba.
Mahaifinsa sakinta yayi da cikinsa gata ba ta da uwa da Uba marainiya ce ita gaba da baya.
Ita kadai ta Sha wahalar cikin da haihuwar sa har Kuma zuwa rainonsa.
Tana bashi labari tana kuka.
A yadda yasan labarin mahaifinsa kenan.
Hazakar da yake dashi a islamiya da boko yasa tun Yana dalibi shi ma yake koyar da Yan kananan aji
A haka ya taso Yana koyarwa ba littatafan da bai sani ba ta bangaren a Addini.
Wanan baiwar ilimin da yake dashi yasa ya ringa cin duk wani gasa ya ringa samun kudi tun a Karamin shekarunsa.
sanin halin da mahaifiyar sa ke ciki yasa ya sako ta a gaba dan ta ajiye Wanan kazamin sana’ar da yake hana shi shiga cikin mutane sosai har ya iya karantar da mutane.
Dan zai iya cewa ba Wanda bai san halin da mahaifiyar sa ke ciki ba.
Haka suka ringa canja unguwa Yana zabgawa Mahaifiyar sa wa’azi amma duk a banza dan Babu alamar zata ji wa’azinsa.
A yanzu haka Yana aiki Mai kyau a karkashin wani gidan Mai Yana samun albashi da zai iya rike ta ya biya Mata duk wani bukatar ta.
Yana Kuma koyarwa a wani babban makaranta private ta islamiya.
Duk magiya da rokon da yake wa Mahaifiyarsa tak’i ajiye abinda take yi dan a karshe ma sai ta zama kawaliya ita take hada connection har ma take rike Yan Matan da basu da gata ta kashe musu kudi suyi clean.
Tasa su ringa kawo mata kudi.
Wai a haka saboda shi Maza suke Daina kwana a gidanta itama wai tace ta daina sai dai Yan Matan su mata aikin ta karbe kudin.
Duk Kuma abun nan bai san tana Neman mata ba.
Dole ya d’auki Mataki akan Siyama kafin Mahaifiyar sa ta gurbata mata rayuwa itama.
Sai dai ya rasa ta hanyar da zai samu yaga siyama dan Yana ta zuwa makarantarsu ance bata zuwa bai san dalili ba
Gashi mahaifyar sa ta masa gargadi akan kar ya Kara zuwa gidanta a kurkusa.
Idan har ya biyewa Siyaman a gaban idonsa Mahaifiyar sa zata gurbata mata rayuwa a dan ya san yarinta ma Yana cikin abinda ke damun Siyaman.
Idan har ya biye mata ba zata tab’a yadda ta bar gidan ba dan duk ba zata gane ba dan Allah Mahaifiyar sa ta riketa ba.
A haka ya ringa neman hanyar da zai samu ganin Siyaman dan yasan ta hanyar da zai rabata da gidan mahaifiyarsa cikin sauki.
Albarkacin ilimin da yake dashi yasa ake balain girmama shi yake da Kuma alfarmar a wajen mutane.
Hakane yasa ya roki principal din makarantar akan duk ranar da Siyama tazo makarantar a kira shi a waya.
Shi yasa Yana kiransa ya taho makarantar dan Koda ya fada masa zai tafi da Siyaman bai Musa masa ba ya roke shi akan idan Mahaifiyar sa ta zo neman Siyaman kar yace shi yazo ya d’auketa.
Siyama
Tafiyar da muke ta Sha yasa na tabbatar da zargina akan Nigeria kawai zai maidani.
Haka na cigaba da kukan tausayin kaina da nadamar hawa motar Saleem da nayi
Ko ya Aunty Hajiya zata ji idan taga ban dawo ba
Da nasani lokacin da Saleem ya fara tarata na gaya mata
Sai da naji ya tsayar da motar na dago da kaina a lokacin yamma tayi sosai .
Ni dai nasan lokacin da muka bar Nigeria mun kwana biyu Muna tafiya bata yadda zaa yi ace har mun zo Nigeria
Ido kawai na ringa rabawa Ina kalle kalle inda idona ya sauka akan wani green din allo Mai d’auke da sunan buea Cameron
Wajen kamar kauye haka dai.
Saukowa yayi daga cikin motar fuskarsa hade ya zagaya ta wajen da nake zaune yace na fito
A hankali na zuro da kafafuna na fito Ina Jin haushinsa da tunanin ko Ina ya kawoni bansani ba.
Da kafa muka shiga layin da nagane mota ba zata iya shiga ba shi yasa yayi parking.
Wasu gidaje muka ringa wucewa iri daya kowane da house number din shi
Sai da muka zo Mai block 15 naga ya tsaya ya tura k’ofar a hankali ya nuna min da hannu akan na shiga.
Sai da yaga na shiga shi ma ya shiga ciki.
Da sallama muka shiga ciki duk da nawa sallamar kasa kasa nayi.
Wata dattijjuwa ce ta amsa mana sallamar fuskarta d’auke da fara’a tana zaune akan tabarma da wani littafi a gabanta.
“Saleem har Kun iso”?
Takalminsa ya cire ya zauna a gefen tabarmar Yana “mun iso Ammu”
Kasa na zube na hau Gaisheta
Inda ta cire glass din fuskarta ta amsa cikin fara’a tana kare min Kallo
Kasa kawai nayi da kaina Ina Jin kamar na rushe da ihu dan bansan mai saleem yake nufi dani ba bansan Mai yasa ya kawoni gurin wanan matar ba ban ma san ya yake da ita ba.
Dattijuwar mik’ewa tayi tace na zauna cikin bin umarninta na zauna a karshen tabarmar Ina hararar Saleem da nake Jin kamar na shake shi dan bakin ciki.
Ina kallon sadda ya mik’e ya isa wajen da pampo yake ya hau alwala.
Dattijuwar nan da naji Yana kira da Ammu ta ajiye mana ruwa a tsakiyar tabarmar da wani faranti dake d’auke da kuloli tana “Ki saki jikin ki kinji ci abinci sai kiyi sallah”
Dan dai kawai tamin kwarjini ne na cakali abincin amma Sam ba yunwa nake ji ba dan hankalina baa kwance yake ba.
Ina cikin sallah naji Yana cewa Ammu
“Taimakon yarinya nan kawai nake so muyi Ammu kinga na gaya miki halin da ake ciki.
Anan zata zauna ta cigaba da zuwa makarantar boko da Islamiyar tunda naga alamar gidan nasu ne bata so ta koma kila idan an kwana biyu ta dan samu nutsuwa sai mu San yadda zamu nemi iyayen nata duk da tama ki fadamin komai game da ita”
“Kayi k’ok’ari Saleem Allah dai ya baka ikon cinye wanan jarrabawa Allah ya ganar da ita gaskiya”
Naji tace inda yace Ameen Yana shi tafiya zaiyi duk abinda ake ciki suyi waya.
Hawaye kawai nake Ina Jin duk maganar da suke daga maganar da yake Yana nufin yanzu na dawo nan da zama a yanzu dai tafiya zai yi barni da wanan matar shikenan na bar gidan Aunty Hajiya kenan.
Sunana da ya kira yasa na juya na kalleshi har lokacin uniform ne a jikina inda yayi waje Yana nazo na same shi.
Kamar ba zan bi shi ba sai Kuma na mike na bi bayan shi.
Harde hannayensa yayi a kirjinsa Ya jingina da motarsa Yana Kallona har na isa wajensa ban bari ma yayi magana ba nace “Dan Allah ka maidani wajen Aunty Hajiya ba zan iya zama anan ba”
“Idan har ba zaki iya zama anan ba dole na maidaki gidanku dan in Sha Allah ba Abunda zai Kara maidaki wajen Ammi..
Nigeria
Ishama
Jikinta wani irin rawa yake tana kallon Shagarin da ya tube daga shi sai gajeren wando da vest
Ledojin da suka shigo dashi shi da abokanansa kawai yake budewa Yana “Amaryata ki sauko kici kazar nan dan kema Kinsan yau ba Mai kwace ki a hannuna yadda na Dade Ina dokin wanan ranar ke kinsan yadda nake sanki kuwa”
Yace a daidai lokacin daya juye balangu dake ta tururi daga cikin ledar.
Ishama kuwa da tsoro ke neman sata ta shidde dan bata san ma ta yadda zata soma kwana dashi a waje daya har ya tab’a ta ba.
“Wai ba zaki taso bane ba toh bari nazo Ina ganin kunyata kike ji ko”?
Mikewar da yayi yasa Ishama Kiran sunansa cikin tashin hankali tana “Shagari dan girman Allah ka rabu dani karka min komai wallahi bani da Lafiya dan darajar da Allah yayi wa Annabi karka matso kusa dani”
Ishama tace kamar numfashinta zai d’auke
Shagari kuwa cak ya tsaya Yana Kallonta
Bai San Mai yasa yaji yana balain tausayin Ishamar ba dan kukan ma da take tayi yasa yaji ya kasa tab’a ta.
Bai kawo akwai ranar da mace zata sa yayi wani laushi haka ba
“Toh idan kina so kar na tab’a ki ki Daina kukan nan amma idan har kika cigaba da kukan nan sai na tab’a ki”
Ishama da sauri ta hadiye kukan da take ta fara share hawayen dake zubo mata.
Abuja Nigeria…..
GB KR
Page 17
Abuja Nigeria
Alhaji Kaseem
"Hajiya yadda nake Jin kaunar yaron nan a raina wallahi ko ni ne na haife shi sai haka Ina tsoron ranar da wani nashi zai zo neman shi"
“Alhaji Allah ne ya amsa addu’ar mu ya kawo mana yaron nan rabon da najini cikin farin ciki haka na manta in Sha Allah ko wani na shi yazo neman sa zamu roke su su bar mana shi.
“In Sha Allah ba Mai zuwa neman sa bari na leko shi na dawo”
Alhaji Kaseem yace tare da mik’ewa ya fice daga dakin Hajiya Bintu ya sauka down stairs dan yaga Hisham da Allah ya dora mi shi San shi kamar shi ya haife shi.
Koda ya sauka palon bai gan shi ba hakane yasa ya nufi dakin da suka mallaka mi shi tun lokacin da ya kawo shi Abuja.
A hankali ya tura k’ofar dakin.
Inda ya hango Hisham a kan Kujera ya kurawa wani text book ido
A cikin kasa da watani yayi wani irin fari da kyau ya canza ma kamar ba shi ba
Alhaji Kaseem kuwa ganin Sam bai san ya shigo ba ya gane tunani Hisham ke yi
Ido ya kura mi shi ya tafi Tunanin ranar da ya fara ganin sa
Nesa da wajen plazansa dake garin Minna ya tsaya ya goya hannayensa a bayan sa yana kallon yadda ma’aikatan ke ta Kai da kawowa.
Gefensa Kuma wani yaronsa ibrrahim ke ta masa lissafin yadda zaa Gina filin dake jikin plaza.
Sam bama Jin Mai Ibrahim din yake cewa yayi ba dan wasu Yara da suka fito daga plazar su biyu ne suka d’auki hankalinsa da dukan alamu Yan biyu ne daga shigar dake jikinsu da kamaninn da suke.
Haka ya zubawa Yan biyun ido Yana Jin kamar ya sace su.
Allah ya dora masa San yara kamar ya mutu sai gashi Allah ya jarrabce shi da rashin haihuwa.
Har ya kawo girma bai fidda rai da zai samu haihuwar ba duk da yasan da wuya ya tab’a samun haihuwar tunda tun Yana Saurayi ya gamu da matsalar ta hanyar hatsari inda likitoci suka tabbatar masa da ba zai iya yiwa mace ciki ba.
A yasan matsalar bai sa ya cire rai da Kuma san Yara ba dan fadar likita ba fadar Allah bace ba
Bayan Bintu uwar gidansa sai da ya auri mata wajen hudu
Duk ba wacce ta iya zama sai da ta fita.
Har Bintu yaso sauwake wa dan kar ya cutar da ita amma Bintu ta dage akan haihuwa ba zata rabu dashi ba.
Haka suke zaune suka ringa bin yaran dangi suna karbowa su rike
Gashi Allah ya mi shi arzikin da shi Kansa ba zai iya kiyastawa ba amma arzikinsa bai iya siya masa haihuwa ba
Har ji yake da ace zai iya bada duk wani abu da ya mallaka da ya bayar dan ya samu da ko ya Koda guda daya ne.
Idan har zai ga Yara haka zai ta kallonsu Yana Jin dama na shi ne.
Musamman yake warar lokaci dan ya je gidan marayu.
Yara na Saka shi nishadi da Jin dadi.
Shekara biyu da suka wuce suka aurar da wasu guda biyu da Bintu ta d’auko daga gidan marayun
A yanzu haka daga shi sai ita a gidan.
Tab’a shi da Ibrahim yayi yasa ya dawo daga tunani da kallon Yan biyun da suka fara k’ok’arin shiga motar da suka zo dashi.
Ibrahim sai da ya maimaita duk maganar da ya masa
Inda yace masa ba matsala duk yadda suka tsara yayi.
Daga haka ya nufi wajen motarsa ya hau Saman motar ya zauna.
Ya cigaba da kallon kayayyakin da ake saukewa.
A kalle kallensa idonsa ya fada kan wani yaro a can gefe Yana zaune a saman kwalli shi ma kallon masu sauke kayan yake.
Hannunsa d’auke da biscuit da alama siyowa yayi dan yaci
Haka kawai yaji ya kasa d’auke idonsa akan yaron
Dan sai yaga kamar yaron na cikin damuwa yayi kankanta da tunani dan kamar Yana zaune ne kawai Yana kallo Amma zuciyarsa na wani wajen.
Alhaji Kaseem haka ya cigaba da kallon Hisham har sai da yaga ya tashi ya sa biscuits din A Aljihunsa bai ci ba
Ya nufi wajen da ake sauke kayan shi ma
Bai San mai yace daya daga cikin su ba
Sai yaga sun kore shi
Da dukan alamu taimako yake nema
Gashi fes haka dai bai kama da Almajiri ba
Yana kallon sadda ya koma gefe ya cigaba da kallon masu shiga da kayan.
Kamar yadda dama idan ana sauke musu kaya ana samun Almajirai masu bin kwallaye da kayan da suka dan fashe su yi ta k’ok’awar dauka.
Haka yanzu almajiran suka daka Wawa suna kwasa bayan an gama sauke kayan.
Amma Bai ga ya koma wajen ba illa ma inuwa da ya nema a ta wajen da yayi parking ya ajiye kwallinsa ya zauna ya Kara fito da wanan biscuits din duk Alhaji Kaseem nata kallonsa dan nutsuwar sa ta burge shi ga Kuma tausayinsa da yaji saboda yadda yaga kamar Yana cikin damuwa.
A hankali ya ringa cin biscuits din inda kamar yasan ana kallonsa ya daga Kansa ya Kalli gefen da yake suka hada ido dashi.
Inda shi kuma yayi dan kasa da Kansa Yace “Abba Ina wuni”
Alhaji Kaseem kasa amsawa yayi dan sai yaga kamar ba dashi yake ba ya juya gefensa yaga ko da wani yake.
Sai yaga ba kowa shi din dai ya kira da Abba,a karo na farko da aka kirashi da sunan Abba,Ba Alhaji ba dan ko a cikin dangi Yara baba Alhaji suke ce mi shi.
Amma shi wanan ya kira shi da Abba.
Kallon sa ya cigaba da yi cikin mamakin Abba da ya kira shi har sai da ya gama cin Rabin biscuits din ya Maida Rabin Aljihunsa ya mik’e ya Kara daukar kwallinsa.
Alhaji Kaseem kuwa ganin Yana Neman wuce shi yasa ya kira shi da “Kai zo nan”
Wurinsa ya nufa ya Dan rusuna ya Kara Kiransa da Abba ya gaishe shi
Alhaji Kaseem kuwa har cikin zuciyarsa yaji kalmar Abban da ya kira shi da shi ya amsa yana “Yaro ya sunanka”?
“Sunana Hisham”
“Almajiri ne Kai?
Hisham girgiza masa kai yayi.
Alhaji Kaseem kuwa yace “daga je wajen masu sauke kayan can Mai kake so suyi ma”?
“So nake na taya su sauke kayan na samu abinda zan ci anjima”
“Kace Kai ba Almjiri bane Ina iyayenka da kake Neman abinda zaka ci da kanka”?
Hisham shiru yayi idonsa ya ciko da hawaye da yadda tsoron gubar da ya sawa Balaraba a abinci yasa ya gudu dan yasan sai an gane shi ya kasheta
Balaraba ta ishe shi ya tsaneta ya gaji da zaluncin da take yi musu shi yasa ya nemi guba kawai ya zuba mata abinci.
Sai da Kuma taci tana ihuun cikinta tare da sandarewa yaji hankalinsa ya tashi inda ya gudu ya bar unguwar.
Bai tsinci Kansa a ko’ina ba sai Tasha
Ganin ba Mai kallonsa yasa ya hau bayan wani babban mota dake d’auke da buhunhuna.
Kwanciyar da yayi a kan buhun yasa bacci barawo sace shi.
Bai Bude idonsa ba sai ji yayi mota na falfala gudu ba damar Kuma ya sauko
Yana ji Yana gani ya tsinci Kansa a wani garin da bai sani ba .
A haka ya ringa yawo Yana Neman abinda zai ci tun safe haka yake yawo idan yaga dan dakon da zai iya sai yayi idan dare yayi sai nemi karkashin babban mota ko wani shagon ya shimfida kwalli ya kwanta.
Wajen sati biyu kenan Yana bulayi yayi kukan har ya gode Allah dan bai San ma ta yadda zai koma gida ba.
“B’ata nayi bansan hanyar komawa gida ba”
Ya bawa Alhaji Kaseem amsa hawaye na cikowa idonsa
Alhaji Kaseem kuwa wani irin tausayin Hisham ne ya rufe shi ya ruko hannunsa Yana ya San sunan garin nasu.
Hisham kuwa ya fada masa.
Alhaji Kaseem kuwa yace masa kar ya damu zai taimaka masa ya Kai shi da Kansa.
Amma dole sai sunje Abuja tare idan ya gama abinda yake sai ya Kai shi.
Haka Hisham ya zube a kasa ya ringa zuba masa godiya.
Alhaji Kaseem kuwa yadda aka yi ya tafi da Hisham Abuja kenan
Koda suka isa sai Hajiya Bintu tafi shi kaunar Hisham
Duk da ya fada mata bata yaron yayi amma haka ta roke shi akan su rike shi kawai ita Hisham ya Mata yaron na da nutsuwa da hankali.
Alhaji Kaseem kuwa ganin Hisham bai masa wani maganar tafiya gida ba.
Hasali ya saki jikinsa da su Hajiya Bintu kuwa Mami yake kiranta
Basu tab’a Jin yaron daya shiga zuciyarsu ba kamar Hisham
A haka suka yanke sa Hisham a makaranta.
Kamar wasa Hisham ya fara zuwa makaranta
Abba da Mami nan kawai da yake kiransu yasa suka ji kamar ba zasu iya rabuwa dashi ba.
Hisham kuwa yadda yaga suna San shi da Kuma irin rukon da suka masa yasa ya daina maganar zuwa gida dan kila ma yayi kissan kai nemansa ake
Amma sosai yake san ganin Jafar da Ishama.
Ba shi da burin daya wuce ya gansu yaga halin da suke ciki.
Balle Ishama da yasan bata fiye lafiyar kafa ba.
Idan har zai kasance shi kadai haka sai yayi tunanin Ishama da Jafar.
Siyama kuwa ya fara mantawa da ita dan kawai ya yanke ta mutu ba lailai tana rayye ba.
Mahaifiyarsu kuwa bai san kalarta ba Aunty Ishama ke yawan bashi labarinta.
Ko a yanzu da yake home work dinsa tunaninsu Ishama yake Sam bai san Alhaji Kaseem ya shigo ba sai da ya zauna a gefensa.
“Hisham tunda zu na shigo dakin nan baka ma san na shigo ba tunanin me kake”?
“Ba komai Abba wanan maths din da aka bamu home work ke bani wahala ban iya ba”
Murmushi Alhaji Kaseem yayi ya karbi text book din Yana ya kawo ya koya masa.
Haka Alhaji Kaseem ya hau koya masa
Hisham ji yake dama da yadda zai d’auko Jafar da Ishama su dawo gidan
Yama kasa fadawa Alhaji Kaseem maganar Jafar da yayarsa Ishama.
Alhaji Kaseem kuwa yak’i masa maganar iyayensa ne saboda kar yace zai koma dan baya so ya rabu da Hisham da yake Jin zai iya komai akansa tamkar dan cikinsa yake Jinsa
Weekend ma tare suke fita a Hisham dai dan gatan Alhaji Kaseem ne da Hajiya Bintu.
Ishama
Bata iya bacci ba duk da shagari a kasa ya kwanta da bargo bai hawo kan gadon ba.
Tayi matukar mamaki da taga bai tab’a ta ba.
Dan ta d’auka sai ya Mata duka ya hada da mata fyade.
A kunneta aka kira sallah dan bacci na fara fusgarta
Sai ta tashi a firgice wai kar shagari ma yazo ya afka mata.
Duk da dakile Mata zuwa Islamiya da Balaraba ta ringa yi hakan bai hana ta tsintar abinda ta tsinta ba.
Bata wasa da sallah dan addu’oi nan duk ta dan sani.
Cikin sanda ta mik’e dan kar ta tashe shi ta shiga bandaki ta daura Alwala ta fito dan da kayan jikinta ta kwanta.
Sai Kuma da ta zo tadda sallah sai ta ga ya kamata ta tashi shagari yayi sallah
Pillon da yake Kai ta hau bubugawa
Inda shagari da dan kayan mayyen da ya Sha ya samu bacci Mai nauyi ya d’auke shi amma da ba haka ba ba zai iya bacci Yana kallon Ishama da burinsa da mafarkinsa bai wuce yaga ya kasance da ita ba.
Dak’yar ya bude idonsa ya sauke akan Ishama.
Inda Ishama ta ja da baya tana “Kayi hakuri da tashin ka da nayi lokacin sallah kar ya wuce ka”
“Ina tashi zanyi”
“Dan Allah ka daure kayi shagari sallah asuba an fi so ayita cikin lokaci”
Shagari da kyar ya mik’e bacci cike a idonsa yayi hanyar bandaki Yana mamakin yadda ya ji maganar Ishama.
Koda ya fito sai ce masa tayi ya daure yaje massallaci duk cikin dan tsoronsa take masa magana.
So yake yace mata bata Isa ta ringa juya shi ba dan sallah asuba kam tunda ya fara rashin ji sai gari ya waye tarr yake yi.
Amma sai ya tsinci Kansa da bin umarninta.
Duk Yan gidan da shi Kansa Mai garin mamakin ganin sa a massallaci kawai suke dan Mai gari kasa hakuri yayi sai da yace “Da ace nasan Aure zai kimtsa yaron nan wallahi da tuni na masa ikon Allah ko dai mafarki nake ne..
Cameron
Hajiyar Shagali
Barrarajewa tayi akan gado ta ringa shafa jikinta cikin bargo tana wani lumshe ido
Tunda Siyama ta tafi makaranta taji har ta fara kewarta
Dan Siyama ta kwashe duk abinda ta Koya mata.
Sosai Siyama ke neman zautar da ita
A yadda Siyama ta shiga zuciyarta.
Bata Jin zata tab’a iya barin wata ta tab’a ta.
Dan idan har ta gama samun yadda take so sosai.
Sai Kuma ta fara neman wata.
Ko a yanzu akwai guda uku a gidan itace ta fara koya musu.
Suka kuma iya take hada su da Matan.
Amma kaf dinsu bata ji akwai wacce ta Kai Siyama ba bata sani ba ko Dan yarinya ce ita sosai.
Akan sauran
Ta matukar matsuwa ta dawo dan dabdalar da suka ringa yi jiya kawai take tunawa hankalinta na Kara tashi.
Bata Jin ko abinci zata barta taci sai ta zo sun gamsar da juna.
Idonta na kan agogo har wani zillo take ita kadai dan tasan Siyama na hanya an tashe su.
Sai dai har karfe uku Siyama bata shigo gidan ba.
Ba Kuma ta tab’a kaiwa haka bata dawo gidan ba.
Haka dai ta kwanta tana tunanin kila wani Abu ya hanata isowa gida da wuri.
Sai gashi an tafi uku da rabi Siyama bata shigo ba.
Tuna yadda Siyaman itama take yi idan suna tare yasa gabanta faduwa da tunanin ko dai Siyaman cin amanarta za tayi da wata.
Tunanin nan da tayi ya sata mik’ewa da saurinta bata sa komai a jikinta ba sai doguwar riga da wani hijabi ta zura slippers ta fito ta nufi makarantar su Siyaman tana ayyana abubuwa da dama a ranta akan idan har taje ta ga Siyama da wata a zuane ma a desk sai taci mutuncin ta.
Sai dai Koda ta isa makarantar suka gaisa da principal ta tambayi Siyama ce mata yayi ai Siyama gabad’aya bata ma zo makaranta ba shi ma a yau yake San kiranta ya tambayi ko lafiya kwana biyu ta daina zuwa.
Hajiyar Shagali ji tayi kanta yayi wani irin sara mata ta dafe kirjinta cikin tashin hankali tana “Kana nufin Siyama yau bata zo makarantar nan ba”?
Principal din gyada mata Kai yayi dan haka Saleem yace ya fada mata duk da bai san dalilinsa na daukar Siyaman ba
Amma yasan kila saboda halin Mahaifiyar sa ya duake Siyaman.
Sallati hajiyar Shagali ta saki tana ” Ina zata je idan bata zo makaranta ba ba inda ta sani fa a garin nan”
“Sai dai a bada cigiyarta ko dai batan tayi amma bata zo makaranta ba”
Fadar tashin hankalin da Hajiyar Shagalin ta tsinci kanta a ciki bata bakine.
Dan tana barin makarantar su Siyama tayi wajen Yan sanda ta fada musu batan Siyama da su taimaka a Nemo mata ita.
A zuwa yanzu sai ta fara tunanin ko dai guduwa Siyaman tayi Anya ma Siyaman zata iya guduwa a daidai lokacin da ta dora ta a wanan hanyar da ta san a ganiyar Jin dadinsa Siyaman take ko dan wanan ba zata iya guduwa ba dan bata manta irin rukon da Siyaman ta Mata jiya tana karkarwa ba.
Tunanin da tayi yasa taji hankalinta ya Kara tashi ta d’auki wayarta ta hau kiraye kirayen manyan mutanen da ta sani dan su taimaka mata wajen Nemo Siyama dan Sam bata shirya rabuwa da ita ba a yanzu ai bama ta moreta ba…
Allah ya shirya
GB KR
Page 18
Siyama
Ina ji ina gani Saleem ya tafi ya barni bayan duk magiya da rokon da na masa akan ya maidani wajen Aunty Hajiya.
Sai da ya bacewa ganina na d’auke idona daga kallon ta inda motarsa ya bi.
Dan tambaya ya hau yimin akan na fada masa komai game dani.
A Nigeria a wane gari nake Ina babana yake da matarsa ta siyar dani tambayoyin da yake min yasa na zargi ko sai yake ya maidani gida Nigeria inda nace masa Abba matafiyi ne sai ya kwashi shekara Bai zo gida ba.
Na dan bashi labarin wahalar da mama take bamu har zuwa siyar dani da tayi na nuna masa bansan wani abu wai shi Jin dadin rayuwa ba sai da Allah ya hadani da Aunty Hajiya dan haka ya taimaka min ya maidani wajenta dan ko na koma gida azaba zan cigaba da Sha a wajen mama.
Na dauka labarin da na Dan bashi zai saka yaji tausayina ya maidani wajen Aunty Hajiya sai dai ga mamakina hakan bai sa yaji tausayina ba sai cemin yayi kar na damu zanfi samun kwanciyar hankali a gidan Ammun da ya kawo ni akan gidan Ummi Mahaifiyar sa.
Daga haka yace na shiga ciki zai dawo bayan kwana biyu.
Dak’yar naja kafafuna na shiga gidan bayan na gama tsayuwa da nazarin wajen da nake ganin kamar wajen gari ne akan garin da Aunty Hajiya suke
Tabbas da na San hanya ba abinda zai hana ni guduwa na koma gidan Aunty Hajiya.
Nayi matukar nadama da ban fadawa Aunty Hajiya Saleem baya san zamana a gidanta ba.
nasan yanzu haka tana nan cikin damuwa tana nemana.
Indan nace guduwa zanyi ma bansan hanya ba
Koda na shiga ciki da kumburarren idona.
A kitchen na tarar da Ammun da alama girki take yi.
Tsakar gidan Kuma ta shimfida wani katon tabarma
Ba kamar na dazu ba.
Sannu da aiki na mata ta amsa cikin fara’a ta fito daga kitchen din tana “Siyama sunanki ko”?
Gyada mata Kai nayi.
Ta ce “Siyama karki damu nan ma gida ne kinji ki kwantar da hankalin kiyi zaman ki anan din yafi alheri a hankali zaki saba da nan din”
Kasan murya na mata godiya inda ta nufi wani waje da nake kyautata zaton Palo ne tace na biyota
Bin ta nayi a baya har lokacin uniform ne a jikina.
Dakuna uku ne a palon na tsakiyar ta Bude na bita abaya.
Wani katon katifa ne a dakin sai standing fan dakin dai fes kamar yadda gidan yake ko’ina tsaf.
Madaidiacin wadrobe din dake jikin bango ta Bude ta Ciro wani riga ta miko min tana “ungo wanan rigar Abla ki sa kafin a dan tsinto Miki kaya nasan ma su Abla na hanya yanzu sun kusa isowa zaki samu yan tayin hira”
Karbar rigar nayi na mata godiya ta fice daga dakin
Inda na cire uniform din jikina na zura rigar da kamar dan jikina akayi.
Sunan Mai kayan na Kara maimaita wa da Abla kenan ba matar nan kawai ce a gidan ba akwai sa’ata gidan kila yarta ce ma
Haka dai na daura alwala na tadda sallah Magriba dan da akwai sallaya a shimfida a gefe har da hijabi.
Ina matukar kewan Aunty Hajiya dan jikina ne kawai anan amma zuciyata na wajen Aunty Hajiya da nasan zuwa yanzu hankalinta ya tashi da rashin ganina.
Kuma nasan ba zata kawo Saleem ne ya sace ni ba.
Shigowar wasu Yan mata biyu da sallama ya katse min tunanin da nake dan Ina zaune akan sallaya dana iddar ban tashi ba
Sallamar na amsa na hau kare musu Kallo.
Doguwar ce sa’ata ita nake kyautata zaton itace Abla Dan dayar yarinya ce daga Kaminin da suke na gane ya da kanwa ne.
Sannu duk suka min cikin sakin fuska Inda nima na aro murmurshi na yafa tare da musu sannu da zuwa.
Karamar ce ta shiga bandaki da uniform din jikinta bayan ta ajiye Jakarta.
Inda wacce nake tunanin itace Abla ta cire hijabinta tana “Wai Allah yau na gaji”
Kyakyawa ce ba laifi gata da gashi.
Kasa kawai nayi da kaina Ina satar kallonta inda ta mik’e ta hau cire uniform din jikinta.
Bana so Sam ta gane kallonta nake dan tsintar kaina nayi da bin ko’ina na jikinta da kallo.
Da vest da wani gajeren wando a jikinta.
Ni dai kallonta kawai nake har sai da ta ninke uniform dinta.
Ta Bude wadrobe din ta Saka ta d’auko wani riga ta sa.
A daidai lokacin da ta fara magana tana “Waleeda dalla fito ko Kashi kike ne”?
“Kai Aunty Abla Kashi kuma fuskata na wanke”
Wacce ta fito daga toilet din ta bata amsa
A daidai lokacin da ta isa wajen wadrobe din itama ta fara k’ok’arin cire kayan jikinta
Itama dai kare mata kallon na hau yi har sai da ta saka kayan
Tayi waje Abla kuwa da ta fito daga bandakin ta d’auki wani hijabi dake rataye ta kalleni cikin sakin fuska tana “ki zo muje tsakar gida kar mu barki ke kadai a daki”
Mik’ewa nayi bayan ma Maida mata murmushin da ta min nabi bayanta Ina Jin na samu wacce zan na Hira da ita tana debe min kewa
Har kila ma muyi abinda muke yi da Aunty Hajiya da ita
Tunanin hakan kawai da nayi yasa naji tsigar jikina na tashi.
A tsakar gidan na tadda wasu Yan mata wajen su goma akan wanan shimfidar tabarmar
Ammu Kuma na daga gefe da Qurani a hannunta
Daga maganar da naji tayi na gane tana koyarwa ne daga Magriba zuwa Isha.
Abla ce ta nuna min gefenta na zauna.
Ammu kuwa tace su kawo hadda karatun da ta musu jiya.
Abla kuwa ta bude Quranin hannunta ta matso yadda zan ringa gani
Ni kam sai na hau zare ido
Dan ba wani zurfi nayi ba banfi izu biyu na sani ba Kuma ban iya hada baki ba.
Kamar Ammu ta karanci halin da nake ciki sai ta kirani.
Na Isa wajenta tace.
“Bamu fara karatun dake ai ba,idan na gama musu sai na ki fadamin inda kika tsaya sai na Kara Miki”
Godiya nayi mata na koma gefe na zauna.
Cikin kiraa mai Dadi suka hau karatun Ina Jin dama nima na iya bakin Abla kawai nake Kallo sai na hau tuna yadda Aunty Hajiya take min
Sai da na matse kafata saboda abinda naji.
Tunanin da na tafi yasa Sam bansan lokacin da suka gama karatun ba sai gani nayi sun fara mik’ewa daya bayan daya suna yin waje.
Abla da Waleeda su ma suka shige ciki naji Ammu na suyi sallah su fito mu ci abinci
Sai da suka shige tace “Siyama a wane sura kika tsaya na ringa Kara miki”?
Fada mata nayi cikin jin kunya inda ta jefa min tambayar ko na iya hada baki?
Na girgiza mata kai tace min kar na damu zata Koya min.
Ko da tace na karanta mata inda na tsaya din sai da ta ringa cin gyarana.
Sai da ta sani maimaitawa har sai da na iya daidai.
Tace naje gobe zata Kara min
Na mata godiya na mik’e na nufi dakinsu Abla dan cewa tayi naje nayi sallah Nima duk mu fito.
A takaice a tare muka ci abinci a faranti daya
Daga hirar da suke na gane Ammu mallama ce da safe ma tana fita ta koyar da Matan Aure.
Yanzu iya Abla da Waleeda ne a gabanta.
Tana hira tana ta saka ni a ciki duk dan na saki jikina.
A hirar da take musu take fada musu na dawo nan da zama ni Yar uwar Saleem ce ai Saleem ne ya kawoni
Sai Abla tayi wani zumbur tana “Ammu dan Allah Yaya Saleem yazo gidanan”?
Ammu gyada mata Kai tayi
Abla kuwa ta koma ta zauna fara’a dake fuskarta ya ragu tana “Banji dadi da bama nan ba yazo”
Waleeda itama ta cafe da itama bata ji dadin rashin zuwan sa ba
Ammu tace ai nan da kwana biyu zai dawo
Sai Abla tayi saurin cewa idan ya zo basa nan dan Allah Ammu tace ya jirasu
Murmurshi kawai tayi tace toh
A haka suka dan cigaba da Hira ni Kuma na ringa tunanin ko ya suke da Saleem din da naji suna cewa Yaya
Kodai dan uwansu ne
Murmurshi kawai nake idan suka jefani a maganar su.
Wajen Tara da rabi tace mu wuce muje mu kwanta
Saboda mu tashi da wuri
Haka muka mik’e suka mata sai da safe anan dai muka barta.
Waleeda kuwa kayan bacci ta Saka ta Kalli Abla tana “Na tafi dakin Ammu sai da safe”
“Yau zan bararraje ba mai dukana da kafa”
Abla tace tana dariya
Waleeda itama dariya tayi ta fice
Sai naji sun burgeni naji dama nice da Ishama.
Ko ya Ishama take a yanzu na tuna yadda wani zubin muke hira da ita kafin muyi bacci.
Maganar Abla ya katse min dan tunanin da na tafi
“Ga zanin rufa nan naga garin kamar da dan sanyi ko zaki canza kayan jikinki na baki mara nauyi”?
Girgiza mata Kai nayi bata cemin komai ba
Ta kwanta a karshen katifar inda ni Kuma na kwanta daga gaba
Ina Jin lokacin da take karanta addu’ar kwanciya bacci.
Nidai Ina gefenta a kwance har sai da naji ta fara sakin munshari.
Sam Babu alamar bacci zai d’aukeni
Dan tunanin Aunty Hajiya na tafi yi Ina Jin zirr zirr a jikina
Mutsu mutsu kawai nake Ina juyi.
Ji nake dama na budi idona na gani a gidan Aunty Hajiya
Fitsari nake ji Amma idan na shiga bandaki ba fitsari ba dalilinsa haka na ringa juyi.
Ina ayyana abubuwa da yawa a raina ji nake dama Abla ce Aunty Hajiya
Ita kuwa baccinta kawai take bama tasan Mai nake ba
Yadda nake ji yasa na yanke saka hannuna a jikina ko zan daina Jin abinda nake ji.
I find it difficult rubuta irin wanan labarin
But abune da ya zama ruwan dare I was forced to write it bani da illimi a Kai so ba zan iya wani Buda wa yadda yake ba fatana darasin ciki a dauka kamar yadda ake so din Allah ya tsare mana zuria Ameen
Kwana biyu a tsakani na fara zuwa makarantar su Abla dan bansani ba ko saleem ne ya bada kudin makarantar.
Na dai ga Ammu ce tayi cuku cukun da komai na fara zuwa
Abla ta fini da Aji daya inda naso ace ajin mu daya.
Dan har ga Allah Abla ta shiga raina Sam bana gajiya da satar kallonta kyau take min sosai balle idan naga ba kaya a jikinta idan zata shiga wanka ko tana shafa Mai.
A ranar Alhamis daya zama kwana uku da fara zuwa makaranta.
Aka taso mu tare da Abla da Waleeda.
Ba wani nisa sosai daga makarantar zuwa gidan
Da Waleeda kawai take zabga hira dan na lura akwai shakuwa Mai k’arfi a tsakanin su.
Har muka iso gidan ban wani sa baki a hirar su ba.
Koda muka shiga gidan a tsakar gida muka tarar da Saleem da Ammu.
Yayi shigar wani brown din yaddi yayi balain kyau
Ni na fara d’auke idona da sauri dan hada ido muka yi ya amsa sallamar da muka yi batare da ya d’auke idonsa a Kaina ba.
Abla kuwa cikin tsananin murna naji tana “Yaya Saleem yaushe kazo”
Ta zauna a kan tabarmar kamar yadda itama naga Waleeda na murna da zuwan da yayi.
Satar kallon sa nayi naga Yana murmurshi da “ban dade da zuwa ba Abla”
Da wucewa zanyi ciki sai naga rashin dacewar haka sai na dan rusuna Ina “Sannu da zuwa Yaya Saleem”
Amsawa yayi cikin sakin fuska
Ni kuwa na shige daki na yi zamana.
Ina cikin cire kayana Abla ta shigo dakin da saurinta
Sai wani murmurshi take ita kadai.
Da sauri da sauri ta cire rigarta ta fada bandaki.
Bansan saurin Mai take ba
Indai Abla zata cire riga a gabana sai naji wani iri.
Ko a yanzu haka wani iri na ringa ji
Bansan Mai yasa sai naji Ina ma Ina da damar da zan tab’a ta ba.
Dabarar da ta fado min yasa Ni nufar bandakin
Inda na tura k’ofar a hankali ita kuwa cikin dan ihuu tace Da mutum fa”
“Fitsari ne ya matseni Abla yi hakuri fitsari zanyi”
Nace a rikice da naga yadda ta rude tana rufe jikinta
“Toh Siyama ai dai kin buga min sai na fito taya Zaki shigo kanki tsaye bayan kinsan Ina ciki”
Ta fusgo zanin tare da rufe jikinta cikin dan hade rai
Ni kuwa da bansan ma Mai ya sani shigowa bandakin ba nace “Kiyi hakuri wallahi matseni fitsarin yayi”
Bata cemin komai ba tayi waje jikinta duk kumfa
Duk sai naji ba dadi bansan Mai yake damuna ba.
Bansan Mai yasa bana iya danne zuciyata ba
Dama ba fitsarin zanyi ba shigowa kawai nayi Kuma ganin ta nake so nayi dama.
Sai da na dan jima a bandakin.
Na dan watsar da ruwa na fito.
Ina fitowa ta shige haka na zauna duk Ina Jin ba dadi a zuciyata
Har ta fito daga bandakin ta dan shafa Mai ta dan shige k’ofar wadrobe ta Saka kayanta
Abinda bata tab’a yi ba
Ban dai ce mata komai ba naga ta shafa hoda har dasu jambaki ta fesa turare sai da ta yi hanyar waje ta juyo ta kalleni tana “ki fito mana Siyama ke kadai zaki zauna a daki kizo muje muci abinci”
Toh kawai nace Mata dan mamakin kwalliyar da tayi kawai nake dan ban tab’a ganin tayi kwalliya ba
Ban fita wajen ba na cigaba da zama a dakin
Sai da Waleeda ta leko akan nazo na mik’e na bi bayanta
A tsakar gidan na tadda Abla sai Saleem da yake dan danna wayarsa Ammu bata tsakar gidan dama naji motsin ta a daki
Fitowar da nayi yasa Saleem dagowa muka hada ido na duake kaina na samu waje na zauna.
Abla kuwa ta cigaba da zuba tana ya Saleem kaza ya Saleem kaza.
Sunana ya kira da “Siyama ya makarantar”?
“Lafiya lau Ina Aunty Hajiya”?
Murmurshi yayi yana “Tace a gaishe ki”
Kasa nayi da kaina batare da nace komai ba
Abla kuwa sai surutu take masa
Idan na dago sai na hada ido dashi
Kallon da ya isheni dashi yasa ni mik’ewa na koma Palo.
Koda yazo tafiya ban fita ba sai da ya sa Waleeda ta kirani.
Na fita waje na same shi a tsaye a jikin motarsa.
Ido ya zuba min har sai da na karasa wajensa nayi kasa da kaina ya kira sunana na dago muka hada ido yace “Siyama akwai wani abu da kike so”?.
Girgiza masa kai nayi ya bude gefen motar ya d’auko wani katon Leda ya miko min Yana “Toh gashi zan wuce akwai lambar wayata na rubuta idan kina bukatar wani Abu ki kirani da layin Ammu sai ki fadamin”
Godiya na yi masa na karbi ledar sai da ya shiga motar nace “Dan Allah ka bani lambar Aunty Hajiya na kirata mu gaisa”
Wani Kallo yamin ya tayar da motarsa ya tafi ya barni a tsaye.
Haka na koma cikin gidan.
Sai naga Abla ta dan canza min bata wani sakar min fuska
Har Ammu ta Kara mana karatu bata wani Kalli inda nake zaune ba
Sai naji na damu har Ina nadamar shiga bandakin da nayi tana ciki.
Abincin ma da muka zo ci kadan taci ta mik’e ta shige daki.
Duk sai na rasa mai ke min Dadi.
Haka na zauna a palon Waleeda nata min Hira
Sai da Ammu tace na tashi naje na kwanta kar na b’iyewa surutun Waleeda na mik’e na Shiga dakin.
Har na kwanta Abla bata ko dago ta kalleni ba ba Kuma bacci take ba.
Sunanta na kira ta dago ta kalleni nace “Dan Allah kiyi hakuri wallahi ba da gangan na shigo bandakin ba fitsari ne ya matseni”
“Ba komai Siyama ki ringa kwankwasa k’ofa kafin ki shiga bandaki kinsan hakan ba Dadi nace ba ya kike da Yaya Saleem dan Ammu bata fada mana ba”….
Nigeria
Balaraba
Sallati ta saka a lokacin da ta shiga dakin Jafar taga Babu shi Babu kayansa ko daya
Kirjinta ta dafe tana “Jafar ba dai guduwa kayi ka barni ba”….
GB KR
Page 19
Jafar
Tunda aka tafi Kai Ishama gidanta yaji gidan ya masa duhu da baki.
Rayuwar da zai yi daga shi sai Balaraba kawai yake tunani dan ya matukar tsanar Balaraban da ko ganinta baya san yayi ya kuma kasa furta mata saki.
Yana kallon yadda take farin ciki kamar ta zuba ruwa a kasa ta Sha.
Balaraban da ba wani shigowa dakinsa take ba tsakanin sa da ita rashin mutunci ne da gori.
Sai gashi ta fara shishige masa ba kunya ba tsoron Allah Ashe duk rashin mutuncin nan da take masa saboda tsanar da tayi wa yayansa ne.
Har sababin kula ta tsiri zuba masa abinci
Rayuwa ce dai take so suyi kamar can baya kafin ya auri kudirat
Tsanar da ta nunawa yayan cikinsa da ya haifa da yau itace silar tarwatsewar su yasa mi shi mugun tsanarta
Kukan zucci kawai yake da Auren da Ishama tayi
Dan gani yake Ishama zata Sha wahala a gidan shagari
Dan ba wani hali nagari da ya san shagari dashi idan har a yadda yake Jin labari ne
Amma Balaraba haka ta shiga ta fita ta hada auren.
Addu’a kawai yake yiwa Ishama Dan kaf yaransa tana matukar bashi tausayi dan tana da balain hakuri da sanyin hali.
Yasan kuma ko Mai shagari zai mata ba lailai ta tab’a zuwa gidan ta fada ba
Har wani fargaba ke rufe shi idan ya tuna kudirat dan Sam bai rike Amana ba yanzu idan ta bayyana bai san mai zai fada mata ba
Ya Sha zama yayi nadamar ma rabota da yayi da iyayenta har ta zo ta haifa masa yayan da ya kasa kula dasu balle ya rike amanar da Allah ya dora masa akan su.
Hisham yayi nashi guriin bai san inda yake ba
Siyama ma bai san inda take ba.
Duk Kuma shine silar halin da suke ciki dan da bai auri Balaraba ba,da bata tarwatsa kansu ba.
A yanzu har wani kulawa Balaraba ke bashi har da tambayar sa mai zaici
Bai dai tab’a bude baki yace mata komai ba tsakanin su ido ne
Haka take zuwa ta kwanta a gefensa.
A watarana laraba Yana daki yayi zuri cikin tunani
Rayuwa Sam ba Dadi take masa ba
Balaraba kuma da alama bakuwa tayi dan yaji sallamar mata biyun daga dakinsa Yana Jiyo shewar da take da kawayenta
Caraf yaji muryarta tana “Ai yanzu daga ni sai mijina a gidan nan na kada kan duk wanan tsinannun yaran haka kawai Muna zaune ya auro arniya tazo ta haifa mana yayan hau.
Gurguwar na can nasan tana kwasar amai da cin ubanta a hannun dan shaye shaye
Ita Kuma Mai binta nasan ta Dade da zama babbar karuwa tun fa tana karama tasan taje shago Mai ruwa a kwakuleta.
Shi Kuma wanan shegen yaron bai wahalar dani ba ya gudu da kafafunsa dan ni da bai gudu ba wallahi sai na sa yayi abinda zai kare rayuwarsa a kurkuku sai ya saukaka min ya gudu.
Yadda ban haihu ba bana so naga kowa a gidan har wai na ringa kallon yayan da wata shegiya ta haifawa mijina.
Yanzu hankalina a kwance yake dagani sai shi ko mutuwa yayi ba mai zuwa yace min za’ayi rabon gado duk da gidan nan kadai ya rage masa.
“Kai Balaraba ke dai anyi muguwar mata wai toh ita kanwar Ishamar ya akayi kika koreta”
“Siyar da shegiya nayi da na gane Ashe tasan ma tabi Maza sai na taimaka.mata kawai na dorata a hanya nasan ai yanzu anyi nisa.
Jikinsa wani irin rawa ya d’auka Kansa ya hau juya masa bai iya karasa Jin Mai Balaraban ke fada ba saboda tashin hankalin daya rufe shi.
Idan har Balaraba duk zata iya aikatawa Yara kanana haka mai zai hana ta kissan Kai.
Nawa Siyama take da Hisham
Ashe siyar da Siyama tayi bai sani ba
Taya ma zai iya cigaba da zama da Balaraba a matsayin matarsa.
Ai da alama wata rana Balaraba zata iya kashe shi dan duk ta wuce yadda yake tunani.
Allah ne ya rufa mi shi asiri da bata kashe yaran a lokacin da yake kan ganiyar tafiye tafiye ba dan a hali irin na Balaraba zata iya zuba musu guba a abincinsu ta kashe su.
A ranar duk yadda yaso ya yanke igiyar aurenta daya da yake ji ya shake mi shi wuya sai ya kasa.
Da rarrafe ya rufe k’ofar dakinsa dan ba zai iya rike Kansa ba idan har ta shigo mi shi daki.
Haka ta karaci buga k’ofar da magiya ya bude abincinsa ta kawo masa yak’i budewa
A Daren ya yanke barin gidan dan bai ga amfanin zama da irin Balaraba ba.
Zai bar garin gabad’aya ko a gefen titi ne ya ringa kwana da dai ya cigaba da zama da Balaraba a gida daya ya kuma kasa sakinta ya kuma rasa dalili
Tunda har ba yaransa a gidan bai ga amfanin zamansa da Balaraba ba
A daren ya hade Yan kayansa a cikin wani jaka.
Duk da ba cikakken lafiya gare shi ba
Haka ya daure wuraren hudu ya bude k’ofar dakinsa cikin sanda
Ya fice daga gidan dan ta window ya hangi Balaraban tayi daidai tana zuba minshari.
Koda ya fice bai zame ko’ina ba sai unguwar su shagari
Haka ya zauna a k’ofar massallacin Mai garin
Har sai da aka fara kiraye kirayen sallah asuba
Yana cikin massallacin yaga shigowar Mai gari da yayansa gabad’aya.
Dama a cikin yayan nasa shagari kadai ne ya fita zakka so yake ya roki mai gari ya bashi amanar Ishamar.
Sai da aka iddar da sallah ya matsa kusa da Mai garin da ba lailai ya wani San shi ba.
Ya kuma ga shigowar Shagarin massallaci ana iddarwa ya fice.
Sai yaji wani sanyi a zuciyarsa dan ya dan ga alamar nutsuwa a tare dashi.
Gaisawa suka yi da Mai garin inda ya fada masa shine mahaifin Ishama matar Shagari.
Bai gama rufe bakinsa ba Mai gari ya damko hannunsa Yana “Allah yayi wa yarinya nan albarka kaga auren da akayi cikin sati biyu kawai da kwanaki har shagari ya canza
A ranar da aka kawota fa washegari yazo massallaci ai yarinya nan addu’a kawai zan ta mata dan da ace ma nasan shagari zai iya nutsuwa haka wallahi da tuni na aura masa ita.
Jafar ji yayi Kashi hamsin cikin damuwar da yake ciki ya Kau dan ko shi ya dan ga nutsuwa a tare da Shagarin
Addu’a zaman lafiya ya musu ya ce masa zai yi tafiya ne ya biyo ya bashi amanar Ishamar.
Mai gari yace kar ya Wani damu Ishama Yar sa ce ai Ishama ta gama masa komai.
Da haka Jafar ya samu nutsuwa da kwanciyar hankali ya karbi lambar Mai gari
A lokacin gari ya fara haske
Suka yi sallama ya nufi Tasha
Borno yayi niyyar zuwa wajen dangin Mahaifinsa
Sai dai a madadin ya hau motar bornon sai ya hau motar da zata Kai shi garin su kudirat
Bai Kuma San dalilin sa na hawa motar garin nasu ba.
Ya dai bi umarnin zuciyarsa ne kawai duk da bai san ma dalilin sa na zuwa garin su kudirat din ba.
bai san wajen wa zaije ko ya zauna burinsa yaji ko zai samu labarin kudirat din duk da Yana tsoron ya hadu da ita dan bai San mai zai ce mata ba idan har ta tambaye shi inda Siyama da Hisham suke.
Ishama
Ishama da ido ta ringa bin katon gidan da ke bayan gidan Mai garin da Kallo.
Gani take mafarki kawai take yi ba itace zata zauna a gidan da mahaifiyar shagari tace su dawo da zama ba dan a fadar ta a dan nutsuwar da taga shagari yayi bari ta fara da bashi wanan gidan tukunna.
Kwana uku da tayi kawai a gidan shagari ta dan ga canji a wajensa
Ta d’auka zai ringa kawo abokanansa Yan shaye shaye suna cika gidan
Idan sun gama ya kirata ya Mata fyade ya Mata dukan tsiya
Kamar yadda duk Balaraba ke yawan fada mata akan ta shirya kwasar kashinta a hannu
Sai ta ga akasin haka dan shagari tana fara kuka idan ya nemi tab’a ta sai ya hakura a karshe ma sai ya bige da rarrashinta.
Mamaki bai gama kasheta ba sai da taga ya d’auko sigari zai kunna ta roke shi akan ya taimaka kar ya Sha
Sai taga ya ajiye sigarin Yana shi fa ba mijin hajiya bane ba ya take San juya shi ne dan taga Yana Santa.
Duk Kuma karfin hali take dan mugun tsoronsa take ji.
Ana Kiran sallah cikin Ladabi take fada.masa yaje massallaci
Sai yayi kamar ba zai je ba sai taga ya tashi ya tafi massallaci
A haka ta fara sakin jikinta dan duk abinda take tunani daga wajensa bai mata ba
Sai take ganin kamar ma bashi bane canza shi aka yi.
A ranar da ta cika kwana hudu a gidan a ranar ya rufe ido duk magiya da rokon da take masa yace shi bai aureta dan ya kalleta ba
Ya kusanceta wahalar da ta sha yasa shi Kiran wata a cikin gidan dan kasa tashi tayi dan kamar dai farin shiga ne shi bai wani bi da ita a hankali ba
Kamar ta sume saboda kunya da taga wata Yar dattijuwa tazo taimaka mata.
Har da bata maganguna ta Sha.
Wahalar da ta sha yasa ta Sha maganin taso ta iya daurewa ta nuna ba wani ciwon da yake damunta.
Amma sai ta kasa dan zazzabi ne a jikinta
Gashi shagari ya Kafa ya tsare Yana ta sata Jin kunya kamar zai d’auke ta a gaban matar.
Matar kuwa hakan da ta gani yasa ta fice ba jimawa sai ga wasu sun dawo wai Ishama taje inji Mahaifiyar Shagarin
Shagari cikin hade rai yace ya za’ayi Ishama da ba lafiya gareta ba taje.
Aje a ce mata bata da lafiya
Ishama kuwa daurewa tayi ta saka hijabinta dak’yar shagari ya barta ta shiga cikin gidan.
Nan ma sai da tayi ta hada shi da Allah akan kar ya biyota dan tasan zai iya bata kunya a gaban Mahaifiyar sa.
Tunda kuwa ta je bangaren Mahaifiyar shagari ta riketa a wajenta kamar zata Maida ta ciki.
Tamkar Yar cikinta ta rike Ishama ta ringa bata kulawa.
Dan taji dadin canjin da ta gani a wajen shagari sosai.
Dan a yanzu shagari ba agaban mutane ma yake zuke zukensa ba kebbewa yake yi.
Ba abinda ba tayi akan shagari ya nutsu ba gashi shi kadai ne danta.
Iya massallacin ma kawai da taga Yana zuwa ya matukar faranta mata rai duk shegun abokanan da yake zuwa dasu da karnuka Babu
Shigarsa ma a yanzu ta kamalla yake ko sati daya ba’ayi ba.
Tasan Kuma duk ta silar Ishama ya canza
Sai da ta tabbatar da Ishama ta warke sumul da taimakon magangunan masu kyau da bata ta bar Ishama ta komawa Shagarin da ya tare a bangaren ta.
A San shagari ya Kara nutsuwa sosai ta bashi mukullin gidan da ta siya na bayan gidan dan Mahaifinta na da kudi ya bar mata dukiya itama Shagarin duk take Shirin mallakawa nutsuwar da bashi da ita ne kawai.
Sai da aka zuba komai sabo a gidan dan wulakantattun kaya Balaraba tayi wa Ishama.
Ishama duk bata kawo inda Mahaifiyar Shagarin tace zasu koma ya Kai haka haduwar ba.
Sai dai ga mamakinta sai taga tamfatsasen gidan masu kudi.
Sam bata kawo ba mafarki take ba sai da taga ta shiga dakin da shagari yace nan ne dakinta taga dan kayayyakin lefenta da kusan Balaraba ta kwashe duka.
Haka ta zauna a gefen gadon
Shagari na ta jera mata kayanta a sabon drawer.
Ta kasa yadda shagari Mai zuwa da wuka da karnuka Yana fesar da hayaki ne yau a gabanta haka kamar bashi ba.
Yana Shaye shayen ta sani Amma a b’oye dan tana Jin warin a jikinsa
Bata tab’a kawowa zai ma yi shakkarta ba
Duk ta d’auka zata Sha mugun wahala a hannunsa sai dai wani ikon Allah tattalinta ma kawai yake.
Kiran sallah laasar yasa ya fice daga gidan
Inda ta mik’e da sauri ta hau zagaye gidan hawaye na zubo Mata
Ko a mafarke mafarkenta bata tab’a yaudarar kanta da tunanin samun Rabin wanan gidan ba.
Bata ma sa rai da samun miji ba dan tasan ba Mai auren nakasashiya wai sai gashi ta samu Wanda ya aureta iya nan bai Isa ba rayuwar da bata mafarkinsa ba shi take Shirin tsintar kanta a ciki.
Jafar Siyama da hisham ne suka fado Mata da tunanin ko a wane hali suke ta zube a kasa ya hau kuka tana tunanin inama da yadda zata iya dawo dasu gidanan su zauna Ina ma da yadda zata ga Siyama da Hisham dawowar Shagari yasa ta saurin fara share hawayenta.
Balaraba
Har bakin titi taje da kafa dan lokacin gari bai wani waye sosai ba
Kiran sallah ya sata Bude idonta dan duk wanan bakin halin nata bata wasa da sallah.
Tana sallah akan lokaci Amma zuciyarta Babu ko Digon Imani
Waje ta fito tana kananan surutai da kulle k’ofar da Jafar yayi
ya hana ta kwana a dakin sa.
Har da dan Shan maganinta dan a yanzu so take zaman su ya koma kamar da
Ba tsufa tayi da samun nutsuwa ba tsanar su ishama kawai yasa duk ta jingine komai a gefe Amma a yanzu da ba sa nan sai hankalinta ya kwanta.
Sai da ta iddar da sallah ganin bata ji motsin Jafar da ta San fita sallah asuba ma baya wuce shi yasa ta fito dan ta buga masa akan ya bude haka ko yau ba zai je massallaci ba
Sai dai tana zuwa taga k’ofar a Bude Babu Jafar Babu kayansa ko daya
Gabanta wani irin faduwa yayi ta Dora hannunta aka da sallati
Dan idan har guduwa Jafar yayi ya barta ya gama da ita.
A haka tayi waje hankali a balain tashe ta hau dube dube
Kamar wani Karamin yaro ta hau tambayar duk Wanda ta gani da ko akwai Wanda yaga Jafar
Tsabar batar basira itace har da duba drawer dakinsa taga ko dai buya yayi.
Amma ba wani Abu na Jafar a gidan balle shi.
Da dukan alamu Jafar dai ya gudu ya barta bayan duk abinda tayi
Hannu ta dora Akai ta hau zunduma Ihun kuka tana Jafar ya kasheta ya zaiyi ya tafi ya barta.
Kamar karamar mahaukaciya haka ta ringa yawo wai ko zata gan shi.
A haka ta isa layin Mai unguwa inda ta yanke leka Ishama dan kila ma zata iya Sanin inda Jafar ya gudu yaje.
Sai dai Koda ta shiga gidan
Ce mata akayi Ishama sun tashi aka hada ta da wani yaro akan ya kaita gidan Ishama.
Dan musamman ta zo ganin inda zaa ajiye Ishaman inda taga daki daya ne Kato iya hakan ma ya mata dan Sam bata San Ishama taji dadin rayuwarta.
Bin yaron kawai take tana tunanin ko Ina su Ishama suka koma ko dai ma Korar Shagarin akayi saboda rashin jinsa aka bashi gidan da bai Kai na Ishama ba.
Sai da ga mamakin ta wani katon gida taga yaran na k’ok’arin shiga.
Inda taja ta tsaya tana “Kai kana da hankali kuwa gidan gurguwan nan amaryar da wanan dan shaye shayen ya aura zaka kaini fa”
“Kutumar matar tawa ce gurguwa dan uwarkiii …
GB KR
Page 21
Nigeria
Balaraba.
Cikin dan mamaki da faduwar gaba ta juyo tana kallon Shagarin da ya sa 3qtr da wani armless daga yadda idonsa ya kada yayi ja tasan zuke zukensa yayi.
Mugun tsoransa take ji dan tasan ya kawo mata Mari ma ba Karamin aikinsa bane ba
“Dan uwarki matata kike cewa gurguwa har kina cemin dan shaye shaye”?
“Kayi hakuri sirikina wallahi na rasa da me zan kwatanta masa Ishama ne ya gane shi yasa nace gurguwa Allah ya hucci zuciyarka nuna min inda kuka koma dan Ina bukatar ganin Ishama dan da alama yaron nan Mari yake so ya jawo min kaga gidan da ya kawo ni”
“Daga yau karki Kara cewa matata gurguwa idan ba haka ba ni zan maidaki gurguwa aradu lafiya kike nemanta”?
Shagari yace cikin hade rai tare da ratsa ta gefenta ya shiga gidan dan Balaraba na bakin k’ofa.
Yaron da ya rakota kuwa Yana ganin shagari ya gudu.
Dan kaf yaran area balain tsoronsa suke ji baya musu wasa ko kadan.
“Sirikina maganar bata tsayuwa bace ba ka daure dai ka nuna min gidan naje”
Balaraba tace cikin daga murya dan shagari ya shige gidan ya barta a tsaye.
Ta kuma kasa shiga sai Leke take tana aunawa shagari zagi da wulakancin da yake mata har ace kamar ita shagari ke aunawa zagi haka
Murya ta Kara dagawa tana “Dan Allah sirikina Ina ne gidan”?
“Ki tsaya a wajen tunda ciwon kafa kike da ba Zaki shigo ba nidai idan takura matata kika zo yi wallahi rashin mutunci zan miki”
Iya abinda kunnenta ya Jiyo mata kenan a daidai lokacin daya Bude wani k’ofar glass ya shige
Balaraba kuwa cikin dan mamaki da tunani ta shiga gidan ta hau bin ko’ina da Kallo.
Ko dai wanke wanke Ishama keyi a gidan nan Mai ya kawo shagari da Ishama irin wanan gidan.
Kasa shiga gidan tayi ta tsaya dan ba ita shagari zai jawowa duka ba.
Dan tunda gaggarare ne ma ba inda ba zai iya shiga ba
Karewa gidan Kallo ta cigaba da yi tana tsinewa shagari
Dan da alama shaye shayensa yayi ya shigo gidan mutane.
Tasan Yana nan Yana cin uban Ishama amai kuwa tasan haka zai tayi ta kwashewa tana cin duka a hannunsa
Tasan zuwa yanzu ai ya gama cin amarcin dan tasan ba dan Allah yake San Ishama ba sha’awar ta yake.
Bata da burin da ya wuce taga yayan kudirat na balain Shan wahala sai ma taga Ishama ta samu ciki zata San yadda zata kashe mata auren dan Sam bata San taga ma Ishama ta samu wani nutsuwa da biyu ta shiga ta fita sai da shagari ya auri Ishamar dan tasan shagari ba na gari bane Ishama Kuma zata Sha wahala a wajensa.
Tunanin nan da tayi yasa
Taji t ta matsu taga ma Ishamar taga yadda ta koma.
Ji take kamar ta bi bayan Shagarin ta Kara tambayarsa amma tsoron ma shigar take yi dan bata san uban da yazo nema a irin wanan gidan ba
Ganin ta tafi minti goma Sha biyar a tsaye shagari bai fito ba.
Yasa ta daure ta nufi wajen da taga shagari ya shiga dan tasan ba nan ne dai gidansu ba.
Za Kuma taso dan bawa idonta abinci saboda haduwar da gidan yayi.
Iya k’ofar glass din kawai abin Kallo ne.
A hankali ta hau kwankwasa k’ofar tana ayyana zagin da zata Sha a wajen shagari har yanzu kanta a daure yake da shigar da yayi gidan mutane.
Dan tasan dai Mai gari bashi da irin wanan hadadden gidan ko Yana dashi ba yadda zai dauka ya bawa shagari.
Tana shiirn Kara Dan buga k’ofar da k’arfi dan a hankali take ma buga k’ofar dan kar shagari ya karta mata rashin mutunci
Taga an Bude k’ofar palon
Inda wata yarinya ce ta Bude k’ofar da wani dan towel a hannunta ba zata fi shekara goma Sha uku ba.
Gaisheta yarinya tayi Balaraba kuwa ta amsa tana satar kallon katoton palon dake zabga kamshi kujerun palon kawai abin Kallo ne ji take dama da yadda zata shiga ta dan zauna a kujerun da alama zai yi laushi
“Yarinya Ina Dan gidan Mai gari da ya shigo yanzu shagari Dan Allah kice masa ya fada Miki inda gidansa yake Ina so naje ne”
Yarinya na k’ok’arin magana taji muryar Ishama na “Ameena waye ne”?
Balaraba matsar da yarinya tayi da sauri ta shiga ciki dan idan har a hayyacinta take muryar Ishama take ji.
Turus tayi tana kallon Ishama dake sanye da wata doguwar riga ta dawo fara tas tas da ita.
Hannunta Kuma wani dan farantin ne dake d’auke da jug dake tsiyayar sanyi
“Aa Mama Ashe kece ki shigo mana”
Ishama tace cikin sakin fuska da Jin dadin ganin maman dan wanan shine karo na farko da ta ga wani yazo gidan daga bangaren ta
Yan uwan shagari ne kawai ke sintirin zuwa Kuma duk suna kaunarta.
Kwana biyu kawai suka yi a gidan Mahaifiyar shagari ta sa aka kawo mata Ameena wai ta ringa tayata aiki.
Banda akwatuna biyu da aka Kara kawo Mata cike da kaya
Sai idan ta kwanta bacci ta tashi take Kara yadda duk ba mafarki take ba a gaske Allah ya canza mata rayuwa canjin da ko a cikin hashashenta bata tab’a kawowa kanta ba.
Shagarin da take Jin azabar tsanarsa da tunanin zata same shi da mugayen halaye da Balaraba ta kwatan ta mata duk bata same shi dashi ba
Bata san ma zai wani darajata har ya sota kamar haka ba wai har ta roke shi akan kar yayi abu yak’i yi
Ko sigari a yanzu sai dai taji warin a jikinsa baya Sha a gaban ta
“Mama ki shigo mana”
Ishama ta Kara cewa cikin tsananin farin ciki tare da ajiye farantin hannunta.
Balaraba kuwa da tayi suman wucin gadi da gudumar da taji kamar ana kwada mata ta girgiza kanta da sauri da ta Kara Jin muryar Ishaman da take tunanin wata Mai kama da itace dai a gabanta ba Ishama ba tace “Ishama wai kece ko dai Mai kama dake nake gani uban me kike nema a gidanan”?
Murmushi Ishama ta saki tana “Kai mama na canza ne da ba ki gane ni ba ki shigo ciki ki zauna”
“Ishamaa nace Mai kike nema a gidanan”?
Balaraba tace cikin tsananin mamaki dan kwakwalwarta ya kasa bata hadin kai wajen tunanin abinda take tsoron ji daga bakin Ishamar
“Mama nan fa muka dawo Dan Allah ki zauna bari na kai masa lemon nan na dawo”
Kamar Mai ciwon wuya haka Balaraba ta bi Ishama dake dingisa kafa da Kallo har sai da ta bud’e wani k’ofa ta shige
Ba Abunda ke yawo a kunnenta da “Nan fa muka dawo”
Mai Ishama ke nufi da nan suka dawo
Tana nufin wanan katon gidan suka dawo anya kanta bai tab’u ba kuwa?Anya shagari dan shaye shayen da Ishama gurguwa ta gani a irin wanan gidan ko dai yunwar da take ji yasa ta ganin masu kama da ishama da Shagarin.
Rawar da jikinta ke yi yasa ta zauna a kujerar da ke ta shigar Mata ido
Ta Dan rufe idonta tana tunanin idan ta Bude kila zata dawo hayyacinta ainihin masu gidan su fito
Bata Kai ga Bude idonta ba taji muryar ishama na “Ameena yi sauri ki daukowa mama lemo da ruwa ta Sha”
A hankali Balaraba ta Bude idonta inda ta sauke akan Ameenar da ke goge tv stand ta ajiye tsumar ta nufi wani dan corridor
Ishama Kuma ta zauna daga kasa tana “mama Ina wuni”?
Balaraba kasa amsawa tayi ta Kara rufe idonta dan har lokacin bata yadda ba tabin hankali ta samu ba sai da ta muryar ishama na “Mama Ina Abba ya jikin sa?Mai yasa baku zo tare ba”?
Balaraba hannunta da ta mitsina da karfin ta Sosa dan da dukan alamu dai ba tabin hankali da mafarki take ba Ishaman da take Shirin ta ganta a daki daya a kumbure mata jikii da duka itace dai a gabanta bulbul tayi fari tas wai har tana bawa wata umarni alamar a kasanta ake”
“Ishama wai baki bani amsar tambaya ta ba Mai kuke nema a gidanan ke da shagari”?
Balaraba tace cikin rawar baki tana kallon Ishaman da take addu’ar Allah yasa idonta gizo yake mata ba Ishamar bace ba wata ce
Ishama kuwa jikinta ne yabi yayi sanyi da yadda taga Balaraba na rawar jiki da tashin hankali a tare da ita
“Mama nan muka dawo fa mun bar cikin gidan gobe ma nake Shirin zuwa na gaida Abba Ina ta tunanin sa”
“Wai Bangane nan kuka dawo ba kamar ya nan kuka dawo waye ya baku wanan gidan akan ku zauna taya ma hakan zai yu bayan nasan a cikin gidan Mai gari aka baku daki daya ku zauna karki raina min hankali mana Ishama Taya hakan ma zai yu ko dai aiki kike yi a gidan nan”
Balaraba duk ta ce cikin azabar tashin hankali da tunanin taya ma dare daya Ishama zata samu irin wanan daular bayan dan shaye shaye ta aura”
“Mama nan muka dawo wajen sati biyu kenan Mahaifiyar shagari ce ta bashi gidan akan ya zauna iya dai abinda na sani kenan”
Balaraba dankwalin kanta ta cire saboda ji tayi kamar ruwan zafi ake watsa mata ta hau fifita da dankwalinta
Tana Kara nanata maganar Ishama a kunnenta
Da gaske ne kenan Mahaifiyar shagari Mai kudi ce yanzu itace ta bawa shagari wanan tamfatsatsen gidan ta zauna?har kamar Ishama ce zata zauna a gidanan dama Ashe shagari nada gata haka tayi b’atar basirar hada auren Ishama da shagari
A kasa da wata biyu Ishama ta canza haka kamar ba ita ba wane irin ganganci ta aikata haka
“Mama ki Sha ruwa dan Allah”
Ishama ta hau mik’awa Balaraba ruwan da Ameena ta kawo mata gabanta ta ajiye
Har a yanzu tana balain tsoron Balaraba bata da burin daya wuce ta ji halin da Jafar yake ciki
Kullum da tunaninsa da na siyama da Hisham take kwana
Bacci kuwa sai dai barawo ya saceta Amma kullum cikin tunanin su take da halin da suke ciki
Haka za tayi ta Jin Ina ma ta Bude idonta tagansu a gidanan Ashe talauci da babu kesa aji yunwa ita dai tunda ta auri shagari ko abinci bata iya ci
Ita dake kwana a kasa sai gashi dakuna biyu d’auke da manyan gado wai duk mallakinta ne Sam bata kawo ita da take da nakasa zata dandana irin wanan rayuwar ba a kullum ma mafarkinta bai wuce ta samu Wanda zai sota a matsayinta ta nakashahiya ko daki daya ne ya ajiye ta ba sai gashi Hakurin da tayi da karbar Auren Shagarin da take tunanin azaba zata Sha a hannunsa ya zame mata alherin da take burin Ina ma zata ga Yan uwanta su ci wanan arzikin tare.
Balaraba bata karbi ruwan ba ta cigaba da fifita da dankwalinta tana “Ishama kina nufin dai wanan gidan na shagari ne Kuma naki abinda kike so kice min kenan ko”?
Ishama gyada kanta tayi a hankali tana Jin jikinta na sanyi da yadda balaraba ke yi
Balaraba kuwa sai girgiza kanta take tana waige waigen kallon katon palon wai da yake matsayin mallakin Ishama gurguwa da tayi wa fatan Shan wahala
Bushewar da taji makoshinta yayi da zafin da ke shigarta ko ta Ina yasa ta daukar ruwan da hannun haggu dan Ishama gajiya tayi da rike ruwan ta ajiye tare da yin kasa da kanta.
Sai da ta shanye ruwan tas ta ajiye kofin ta fara matsawar hawaye tare da kirkiro kuka
Ishama kuwa ta dago da kanta da sauri tana “Mama lafiya kike kuka Mai ya faru ba dai wani Abu ne ya samu Abba ba”?
“Hmm abinda ya kawo ni kenan Ishama tunda kika Yi Aure Abbanku ke ta rashin lafiya ya ce baa San ransa kika Yi auren nan ba shi da samun lafiya sai ya ga kin dawo gidan gani yake kamar zalintar ki nayi
Yanzu haka ya bar garin yace wai idan har ban kira shi akan kin dawo gida da takardar sakin ki ba ba zai Kara dawowa garin nan ba wai gwara kawai ya mutu ya huta ke yake gani ya tuna Mahaifiyar ku Ishama abinda ya kawo ni kenan Sam bansan Abban ku zai daga hankalinsa haka akan Auren ba da ban soma hada auren nan ba ko baccin kirki a yanzu bana iya yi bana so mahaifin ku ya mutu da bakin cikin auren da kika Yi ishama idan har kina kaunar mahaifin ki da kika San baki isa ki canza shi ba kije ki samu shagari kice ya sauwake miki zaki samu Wanda ya fi shi
Balaraba ta karasa cikin sheshekar kuka
Ishama kuwa ido ta zubawa Balaraba tana Kallonta dan Sam bata San ma tunanin daya kamata tayi ba.
Cameron
Siyama
Jikina wani irin rawa ya d’auka na zubawa Abla ido da ta mik’e zaune har lokacin tana rike gam da hannuna
Bansan ba bacci take ba da banyi gangancin Kai hannuna jikinta ba a yanzu Mai zance mata
“Siyama nace uban me kike Shirin yi Mai ya kawo hannunki kirjina”?
Kasa magana nayi dan kaina kullewa yayi balle nayi tunanin yi mata karya
“Ba zaki bani amsa ba Siyama sau biyu kenan Ina kamaki kina San tab’ani bayan lekani da kika Sha yi a bandaki kin d’auka duk bansani ba?
Girgiza mata Kai na hau yi Ina “rigarki zan gyara miki Abla ban Kuma taba Leka ki a bandaki ba”
Na yanko karya cikin rawar baki Sam bansan duk abinda nake tana sane dani ba.
Wurgi tayi da hannuna ta sauka daga kan gadon tana “Haka kawai kizo kina Abu kamar namiji Muna zaman zaman mu aka kawo mana ke cikin gida kaya yanzu ban Isa sawa a dakina ba wallahi ba zan iya cigaba da kwana dake a dakin nan ba gwara kawai na fadawa Ammu tasan yadda za tayi dake
Ta Bude k’ofa ta fice daga dakin
Inda na dafe kirjina na hau sallati da tunanin yadda zan wanke kaina idan Ammu ta kirani…
Nagode masoyana da suka san halina suka min shaida Mai kyau domin ku na dawo da cigaban labarin nan
Ku Kuma da kuke karanta na battti da hakkina iya nan bai isheku ba sai Kun hada da cin namana na barku da Allah.
GB KR
Page 22
Cameron
Ammu
Ido ta zubawa Abla da ta zauna a gefen gadon tana fitar da numfashi cikin bacin rai.
Maganganun da ta zayyana mata a cikin tsohon Daren nan kawai take k’ok’arin digesting dan ta kasa gane abinda Abla ke nufi da Siyama na yawan lekata da san tab’a jikinta.
Dan Siyama Sam bata magana har a kullum idan taga yadda Siyaman bata da hayaniya da dan kunya sai ta tsinci kanta da godewa Allah da mahaifiyar Saleem bata samu lalata rayuwar Siyaman ba.
Allah ne ya hadata da Saleem da ta d’auke shi tamkar dan cikinta silar haduwar su da Saleem a shekaru bakwai da suka wuce ne mahaifin su Abla ya zo dashi a lokacin suna unguwa daya dasu saleem.
Mahaifinsu Abla a rayuwa Yana matukar san da namiji sai Kuma Allah bai bata haihuwar Maza ba sai ya Mata arzikin Yaya mata har takwas.
Daya ta rasu tun tana jaririya ragowar kuwa duk ta aurar dasu iya Abla da Waleeda suka rage mata.
Mahaifinsu Abla Mallam Nura dan kasuwa ne Kuma mallami dan itama dalibarsa ce sai Kuma Allah yayi ta aure shi duk da ba itace matarsa ta fari ba
Matar da suka yi auren Saurayi da budurwa ta rasu basu Kuma haihu tare ba
A wajen Mallam Nura tayi saukar Qurani ta kuma yi hadda tare da Sanin sauran litattafan.
Yaransu har ta aurar dasu tana koyar dasu.
A irin haka Kuma Allah ya hada Mallam Nura da Saleem da take yawan Jin labarin sa a bakin mallam Nura akan hazaka da k’ok’arin sa har yakan ji dama dansa ne Saleem din dan yace jininsa ya d’auki Saleem sosai ya Kara da fada mata yadda yake Jin tausayin sa da irin rayuwar da ya taso yaga Mahaifiyar sa nayi dan duk unguwar ansan Mai Mahaifiyar Saleem din keyi.
Shi ke dan kwantarwa da Saleem hankali a lokacin Yana babba aji dalibinsa ne.
A haka ya hada shi da Ammu inda Saleem ya ke Jin kamar su suka haife shi sune ma iyayensa.
Kullum cikin Yi masa Nasiha da wa’azi suke akan jarrabtar da Allah ya masa ta bangaren Mahaifiyar sa.
Duk wani damuwa da Saleem ke ciki Ammu yake zuwa ya fadawa duk wani abu da yake ciki.
Ginin da mallam Nura ya musu yasa su barin garin dasu saleem suke suka dawo Karamin gari.
Shekara biyu kenan da rasuwar Mallam Nura daga ciwon ciki kafin ya rasu haka yayi ta jaddada wa Ammu rike Saleem da Amana.
Saleem shi ya zama namiji da ya tsaya akan harkokin Mallam Nura bayan rasuwarsa.
Ammu tasan duk wani halin da Saleem din ke ciki game da Hajiyar Shagali dan ban da ta dan tsayawa Saleem wajen rarrashin da nasiha da Saleem ya kamu da hawan jini saboda halin da mahaifiyar sa ke ciki da ya kwashi shekaru Yana k’ok’arin ganin ta dawo hanya ta daina abinda take yi.
A tun lokacin ma da Mallam Nura ke rayye yaje da Kansa da wasu Mallamai biyu dan su mata nasiha ta murzawa idonta toka ta musu rashin mutunci tasan sai dai idan Allah ya kawo lokacin shiriryarta Amma tayi Nisa
Saleem kuwa alwashin da take Sha na masa baki yasa shi hakura da daina tura mata mutane
A irin haka yazo mata hankali a tashe inda yake labarta mata labarin Siyama da yake ganin tayi kankanta da yawa Mahaifiyarsa zata iya cutar da ita ta lalata mata rayuwa.
Tunda ma take dashi bata tab’a ganin hankalin sa ya tashi haka ba a haka ta bashi shawara akan ya taimakawa Siyaman wajen guduwa sai dai Siyaman sai tak’i bashi hadin kai
Inda a karshe ya yanke kawota ta k’arfi dan ba zai iya budewa Siyama cikinsa ba balle ta gane dalilin daya sa yake San rabata da Hajiyar Shagali.
A karo na farko da aka kawo Siyaman sai taga tana da nutsuwar da kunya, duk wani dabarar da taso yi dan tasan halin da Siyaman ke ciki game da yadda tazo Cameron din tak’i sakin jikinta ta fada mata Amma har ga Allah yarinya na bata tausayi dan Sam bata da magana haka zata ga tayi shiru kamar wacce take cikin damuwa.
Taya Kuma Abla zata zo mata da irin wanan maganar akan Siyaman.
Ajiyar zuciya ta sauke ta kira sunan Abla dake ta cika tana batsewa
Abla ta amsa ta dago tana kallon Ammu
“Magagin bacci yasa ki zuwa ki tasheni da wanan maganar ko Kuma dai a hayyacin ki kike ?Taya Siyama za tana yawan leka ki har tana san tab’a jikinki”?
“Haba Ammu akan me zan Mata sharri wallahi shekaranjiya ma Ina wanka motsinta kawai naji a bakin k’ofa idan zan Saka kaya tayi ta satar Kallona kwana biyu baki lura dakin nan nake zuwa na Saka kaya ba toh yanzu mutsu mutsunta yasa na kasa bacci na ringa kallonta kawai sai gani nayi ta kawo hannu zata tab’a min kirji”
Ammu shiru tayi tana Kara nazarin maganganun Abla Sam bata ga alamar karya a maganar Abla ba amma me hakan da Siyama ke yi.
Anya Saleem bai makara wajen rabota da Hajiyar Shagali ba?ko dai hajiyar shagai ta fara hada ta ma da Maza batare da shi Saleem ya sani ba?
(Ba kowa yasan Hajiyar Shagali na lesbian ba)
“Wallahi sai dai ta kwana ita kadai Ammu gwara na kwanta kawai a kasa Kuma ba zata Kara kwanar min a daki ba wallahi idan baki yadda da maganar da nake miki ba gobe Waleeda taje ta kwana da ita zata zo ta baki labari
Ammu hade rai tayi tana “tashi ki koma dakin ki ki kwanta Taya Zaki barta ita kadai ta kwana dama hanya kike nema da zaki kawo laifinta dan duk wani hade rai da canza fuska da kike idan kika ganta Ina sane dake,
Wani Abu Siyaman ta Miki bayan wanan abinda kika zo kika fada min”?
“Ni ba abinda tamin Ammu iya dai abinda take yi nazo na fada Miki”
“Toh Mai yasa idan kika ganta kike hade rai ko idan tazo cikin ku sai ki tashi Abla ki nutsu ki shiga hankalin ki ba zan tab’a daukar wulakanci ba dan kawai tana zaune a gidanan duk wani abu da Saleem zai kawo gidanan k’oda allura ne zan so a girmama shi tashi ki koma dakinki gobe zan san abinda ya dace nayi akai”
Abla mik’ewa tayi ta fice daga dakin dan Sam bata samu fuskar da zata sake wani magana ba har ga Allah ji tayi bata kaunar Siyaman
Ammu baccin da bata koma ba kenan haka ta ringa tunanin halin da Siyaman ke ciki dan idan har duk abinda Abla ta fada mata hakane kila Saleem ya makara wajen d’auko Siyaman dan Siyama tana cikin stage din da za tayi saurin reacting a duk abinda aka dora ta akai tana dai addu’a akan Allah yasa ba hakan bane dole ma tasa wa Siyaman ido sosai.
Siyama
Sai da na shiga bandaki ya Kai sau biyu tunda naga Abla ta fice daga dakin.
Da ace nasan ba bacci take ba da ban soma Kai hannuna jikinta ba.
Yanzu idan taje ta fadawa Ammu daya zan kare kaina,wai Mai yake damuna haka?Mai yasa na kasa cire duk abinda Aunty Hajiya tamin akaina
Idan har zan zama ni kadai ba abinda nake tunani sai sama da rayuwar da muka yi da ita
Rayuwar da ni ma na fara ganin illar da ta min na Kuma kasa hana kaina idan abin ya motsa min kuka na naci na gode Allah na zauna a gefen gadon tare da buga tagumi da tunanin karyar da zanyi wa Ammu idan ta Tambayeni.
Idan nace banyi nadamar biyewa zuciyata wajen leka Abla da kwadayin San tab’a jikinta ba nayi karya.
Tsigar jikina har tashi take idan na ganta gashi ita kuma naga alamar ta tsane ni bansan Mai yasa ba,bansan Mai na mata ba.
Nasan dai daga lokacin da Yaya Saleem yazo yayi min siyayyan kaya ta canza min Koda ma ta Tambayeni Mai hadina dashi ce mata nayi ba komai.
Nasan Abla zata yi Sa’ar Ishama ba wai wani shekaru ta bani da yawa ba.
Ji nake dama mama bata siyar dani ba da duk ban tsinci kaina a cikin irin wanan halin da ya zame min balai da ko bacci bana iya yi ba.
Nasan Abla ta tsaneni dan
Ko da hira suke ita da Waleeda indai zata ga na shigo haka zata hade rai a makaranta kuwa idan muka hadu bata nunawa ma ta sani Waleeda kawai ke sakar min fuska.
K’ofar da ta bugo da k’arfi ya katse min tunanin da nake.
Pillonta ta dauka da bargo ko Kallona bata yi ba ta shimfida a kasa ta d’auko wani zani ta kwanta tare da rufe jikinta har Kai.
Magana kawai take kasa kasa tana ta tsaki.
Kamar zan Mata magana na bata hakuri na dan musanta zargin da ta min sai Kuma na fasa haka na kwanta sai bacci barawo ne ya saceni.
Washegari kuwa Ammu ba abinda ta nuna min cikin fara’a ta amsa gaisuwa ta kamar yadda ta Saba.
Nayi sharar da na samu dak’yar ta barni nake yi.
Abla ke mana breakfast kafin Mu tafi makaranta Waleeda Kuma tayi wanke wanke.
Satar kallon Abla kawai nake da ta bala’in hade rai tunani nake da ta fadawa Ammu abinda na mata kuwa dan banga alamar kamar ta fada mata ba
Sai da muka karya kamar yadda muka saba a faranti daya.
Muka hau Shirin tafiya bayan munyi addu’ar fita daga gida duk Ammu ta koya min Dan ba laifi na iya addu’oi yanzu karatun Kuma Ina ganewa ba laifi.
Zan iya cewa banda wanan abin da ya manne min a kai bani da wani damuwa.
Koda muka isa makaranta Waleeda ce ta daga min hannu ta nufi ajinsu.
Abla kuwa ko Kallona ba tayi ba ta itama ta shige ajinsu.
Haka na shiga ajinmu duk Ina Jin ba Dadi da tunanin Ina ma ban aikata abinda nayi ba dan sosai na tsinci kaina cikin damuwa
A seat dina na zauna gefena wata Adama ce da gaisuwa kawai ke hadani da ita bata da fara’a sam.
Har gwara wata dake zama a ta bayana Ramlat da ita muke dan gaisawa har idan anyi break suna hira sai ta ringa sakani a hirarsu.
Ba laifi Ina da dan k’ok’arin fahimtar karatun ba abinda ke bani wahala da kaina nake duk wani assignment ko test da aka bamu.
Shigowar wani Mallam Usman da wata daliba daga bayansa yasa Yan ajin nutsuwa
Inda muka mik’e muka gaishe shi kamar yadda muka saba ya amsa ya umarce mu da mu koma mu zauna.
Sai da muka zauna ya Kalli dalibar da ya shigo da ita da Kallo daya zaka mata kasan new commer ce dan komai nata sabo ne da ido kawai take bin duk Yan Ajin dasu.
Kallonta kawai nake kasa kasa dan na iya satar kallon mutum batare da Kasani ba.
Baka ce da dan tsayinta bata fiye jiki ba amma tana da kyau da manyan idanu.
Har mamakin yadda idona ba inda yake fara sauka a jikin mace sama da kirjinta.
Ban ma san mai Mallamin daya shigo da ita ke cewa ba sai da naji ya kira Adama Muhammad dake gefena.
Dan desk din namu mutane bibiyu ke zama.
Mik’ewa tayi yace ta fito da Jakarta.
Inda sai da ta dan zabga masa harara ta duaki Jakarta har tana tureni wajen fitowa.
Mallam usman kuwa ya nuna mata baya akan ta koma nan ta zauna daga rana irin ta yau nan ne wajen zamanta.
Ya Kalli new commer da ya kira sunanta da Muhseena ya nuna mata seat din da Adama ta tashi akan taje ta zauna
Suka karaso wajena a tare ya kira sunana da “Siyama ki ara mata notes dinki ta kwakwafa ki ringa nuna mata abinda bata gane ba nasan kina da k’ok’ari zaki iya nuna mata”
Kai kawai na gyada masa Muhseena kuwa ta shige lungu ta zauna.
A haka Mallam usman ya fice.
Mallamin English yazo ya fara koyar damu.
Koda muka fara rubutu banga alamar tana da niyyar rubutu ba.
Kai kawai naga tana dan gyadawa tana taunar cingum
Hannunta Kuma cikin hijabinta.
Kamar zan Mata magana Kuma na fasa dan bansan taga ko shishigi gareni.
A haka Mallamai biyu suka mana darasi suka fita ko jaka bata Bude ba.
Break din da aka fita yasa Yan ajin suka fara watsewa suna yin waje
Ni dama ba inda nake fita a aji nake zamana.
Dan snacks din da Ammu ke bamu a aji nake zama na cinye.
Yau kuwa bama muzo da snacks din ba.
A irin biscuits din da Yaya Saleem ya kawo min da na kaiwa Ammu ta raba mana.
Biscuits din na dauko na saci kallon Muhseena da naga ta kifa kanta a desk ana fita naga ta ciro hannunta daga hijabin ta da wani Abu a hannunta
Tab’a ta nayi da naga Ina ta Kiran sunanta bata dago ba
Dago da kanta tayi ta kalleni.
Inda na nuna mata biscuits din tare da mata tayi
Ta girgiza min Kai akan ta koshi
Ta Kara Maida kanta desk yadda take kokawa da boye hannunta a kasan desk din yasa ni san naga Mai take boyewa haka.
Koda na dan yi baya waya ce a hannunta da alama Kallo take yi.
Baya na Kara yi yadda zan ga abinda take kallon din
Inda na hango turawa ne tsirara ba kaya a jikinsu daya akan daya
Dagowar da tayi yasa ni saurin Kau da kaina Ina Jin gabana na balain faduwa da abinda naga tana Kallo.
Tsaki naji tayi ta fito da hannunta daga kasan desk ta cusa wayar a cikin Jakarta.
Tana ita bata san sa ido
Nidai bance mata komai ba balle na nuna nasan dani take.
Abinda na Gani a wayarta ya tsaya min a rai har lokacin tashin mu yayi aka tashe mu ta d’auki Jakarta ta fice dan ana kada kararrawa ta mik’e da saurinta ta fice.
Ba Kuma tayi rubutu ba wane irin film ne wanan take Kallo na namiji da mace ba kaya.
Har muka Isa gida Ina tunani da mamakin film din da naga muhseena na kallo.
Koda muka isa gida kamar yadda muka saba sai munci abinci muke Shirin tafiya Islamiya.
Sanan idan muka dawo Ammu ta koyar damu daga Magriba zuwa Isha
Ina k’ok’arin shiga dakin Abla dan na watsa ruwa nayi Shirin islamiya Ammu ta kira sunana tana “Kayanki na dakina daga yau a dakina Zaki na kwana ki wuce dakina ki je ki shirya..
Nigeria
Ishama
Mama nasan Mai yasa Abba yake so na rabu da shagari ya dauka wahala yake bani ko zan Sha wahala a gidansa
Wallahi duk zaton da muke masa mama duk ba haka bane ko zagina bai tab’a yi ba kema ai kinga alama da kika zo Yan uwan sa gabaki daya sona suke ni nasan da Abba yasan irin zaman da nake da shi wallahi sai yafi kowa farin ciki a yanzu Ina zan samu lambar Abba na kirashi muyi magana mama ki bani lambarsa na kirashi dan shekaranjiya ya siyo min sabuwar waya da layi”
“Lailai yarinya nan baki da hankali kwana nawa da Miki auren da har kika San dadin namiji da zaa ce miki ga halin da mahaifin ki yake ciki Amma kin tsaya min surutu.
Ai shi Shagarin ne baya so kwata kwata Ishama
Ke yanzu har sai kin tsaya min dogon bayani ki wuce ki amso takardarki mu wuce gida dan wallahi idan ba haka ba mun rasa Babanku kenan”
“Wane takarda naji ana magana wai dama matar nan ce a gidanan tun dazu bata tafi ba”…
GB KR
Page 23
Balaraba.
Ido ta zaro cikin faduwar gaba da taji muryar shagari daga bayanta da takun tafiyarsa.
Shap ta manta ma Yana cikin gidan burinta kawai taga Ishama bata Kara kwana a wanan tamfatsasen gidan da ya sa kanta daukar dumi da zafi ba
Idan har ta bari Ishama tace mi shi ita tace ya saketa da abinda ta fada mata tasan shagari ba iya ballata zai yi ba zai iya soka Mata wukar da take gani Yana yawo dashi a kugunsa.
Wukar da taso ace ya yanke wa Ishama daya kafar idan ta masa hauka
Dabarar da ya zo mata yasa ta zube a kasa ta hau ihunn kuka tana wayyo Allah na shiga ukuna.
Yadda take ihuu da birgima yasa Ishama rikicewa ta bi Balaraba kasa tana “Mama Dan Allah ki bar kuka Abba zai dawo bari na”…
Ihuuu Balaraba ta Kara sawa da k’arfi ta katse Ishama daga maganar da take san yi agaban shagarin da ya goya hannu a kirjinsa Yana Mata wani irin Kallo.
Ishama kuwa ihuun da Balaraba ke tayi ya rudata ta sa kukan itama ta ririke Balaraba tana tunanin duk yadda aka yi Jafar Yana cikin wani mugun hali shi yasa Balaraba ta daga hankalinta haka take kuka.
Abinda Abbanta bai sani ba duk zaton da sukewa shagari akan zata Sha wahala duk ba haka bane.
Dan idan ban da rashin Yan uwanta Siyama da hisham da Mahaifiyar su da ta ke yawan addu’a akan Allah ya jikanta dan tasan ba yadda za’ayi ace Kudirat na rayye ta kawo tsawon wanan lokacin bata neme su ba.
Zata iya cewa sai da ta auri shagari tasan me ake cewa nutsuwa da kwanciyar hankali,Babu tsawa Babu zagi Babu kyara Babu hantara da cin mutunci.
Wai itace zata tashi da Kiran sallah ba tsawa da ruwan sanyin da Balaraba ke tashin ta dashi ba
Itace shagari ke kafa kafa da ita duk da nakasun da take dashi.
Hakan bai sa ya Mata wanan kallon ba so kawai yake gwada mata.
Karnukansa kawai taga ta roke shi yak’i rabuwa dasu.
Amma shaye shayen da yake sai dai a waje ba dai cikin gidan ba
Abokansa duk ba Mai zuwa gidan da ta nuna tana tsoron su.
Bata taba Jin wani ya kirata da gurguwa a cikin danginsa ba ko da wasa ba.
Amma kalmar gurguwan nan dashi ta taso tun tana yarinya har zuwa girman ta.
Da ace Abbanta yasan Alherin da Auren ya zame mata da Sam bai dagawa Kansa hankali har ya dagawa Balaraba da take san ta rabu da shagari ba.
A Yanzu zuciyarta a rabe yake da tunanin Taya ma mahaifinta zai ce tasa shagari ya saukewa mata bayan shi da Kansa ya amince da Auren ya kuma sa mata albarka da addu’oi.
Idan har bata manta ba akwai maganar da ya mata da “Ishama kiyi hakuri mahakurci mawadaci ne,duk yarana ba Mai hakurinki in Sha Allah Zaki ci ribar hakurinki,na kan ji na tsani kaina idan naga illar da Balaraba ta muku da cuta.
Ban tab’a Sanin muguwa bace ba,ban rike amanar da Allah ya bani ba akan ku.
Na kasa rike amanar da mahaifiyar ku ta bani yau gashi kema da kika rage min Balaraba ta shiga ta fita ta rabamu.
Ishama Ina addu’ar Allah yasa gidan shagari ya zame miki alheri.
Kiyi hakuri da duk abinda zaki gani dan nima ji nake kamar yanci kika samu daga wahalar da take baki.
Idan har shagari zai baki ci da sha duk wani abu da zai miki ki duare ki hadiye karki yadda ki dawo gidanan nan dan Balaraba zata dora daga inda ta tsaya ne zata cigaba da gana miki azaba ne
Ki ringa taya shagari da addu’a nima zan na masa Allah ya shirye shi kibi shi sau da kafa Zaki samu Lada kin ji Ishama karki yadda ko yaji ki tab’a yi dan nasan Balaraba bata da burin da ya wuce taga kin zama karamar bazawara ta cigaba da baki wahala ban tab’a ganin mace Mai irin zuciyarta ba na barta da Allah ba zan tab’a yafe mata wargaza min kanku da tayi ba”
Taya Kuma Jafar da ya gama mata wanan maganar zai dawo yace ta nemi saki a wajen shagari?
Anya balaraba ba so take ta kashe aurenta ta koma gida ta cigaba da soya waina tana gana mata azaba ba.
Muryar shagari cikin tsawa ya katse mata tunanin da ta tafi
“Ke tashi ki fice min daga gida kafin na sakar Miki karnuka suyi laga Laga dake?uban ma me kika zo nema a gidanan takardar ma me naji tana magana”?
Ishama mik’ewa tayi jikinta na dan rawa da tsoron shagarin dan tunda ta aure shi ma bata tab’a ganinsa cikin bacin rai da hade rai haka ba
“Abba ne bashi da Lafiya shine tazo take fada min”
Ishama ta tsinci kanta da yanko karya dan ji tayi ba zata iya fada masa gaskiyar abinda ya kawo Balaraba gidan ba.
a yadda taga idonsa ya kada yayi jajjur dinan zai iya sakarwa Balaraba da ta mik’e a tsorace Karnukan da yace.
“Duk wani abu da ya faru ki ringa aikowa kar ki sake ka Kara taka kafarki kizo min cikin gidan nan dan nasan alheri ba zai tab’a sawa kizo gidanan ba sai sharri fita nace”
Shagari yayi kan Balaraba da bata ma San lokacin da ta mik’e tsaye ta nemi ihu da kukan munafircin da ta sa ba ta rasa.
Kiris ya rage ta saki fitsari da ya tambayi ishama maganar takarda da yaji tana yi sai Allah ya rufa mata asiri Ishama bata fada ba.
Da azabar gudu tayi waje har tana zubewa a kasa saboda biyo bayanta yayi Yana rantsuwar sai ya karya mata kafa ya Kara ganinta a k’ofar gidansa.
Sai da tayi nesa da gidan sosai ta tsaya tana hakki ta juyo tana kallon gidan da take ganin Babu kamarsa a layin.
Yadda shagari yake zuwa a wulakance k’ofar gidanta kawai take tunani.
Idan har ba idonta ke mata karya ba har wani nutsuwa taga yayi ita da take so yafi haka shaye shaye yadda zai zauce Ishama tayi ta wahala.
Wai sai gashi Ashe auren ma da ta Kulla da nufin Ishama ta Sha wahala Ashe gata zata samu gatan da ko a mafarki bata tab’a tunanin zata samu ba.
Wai Ishama ce a irin wanan katon gidan har da Yar aiki ita tana can a karamin gida zafi zai kasheta.
Har ta isa gida surutu kawai take kamar wacce ta zare hanyar da zata raba Ishama da gidan kawai take tunani dan idan har bata ga shagari ya dankarawa Ishama saki uku ba,ba zata tab’a samun nutsuwa da kwanciyar hankali ba.
Babu yadda tana rayye zata bar yaran kudirat su tab’a samun Jin Dadi.
Tuni ta manta da tashin hankalin guduwar da Jafar yayi ya barta ta fara tunanin ta inda zata bulllowa Ishama dan Ishama kawai zata Sako a gaba ta bayan gida.
Dan wanan tsinanen shagarin idan har ya gano abinda take shirin aikata masa zai iya kaita har lahira.
Da ace ma tasan ba iya shaawarta yake ba Santa yake da Sam bata hada auren ba.
Dan har sai da ta masa tayin Ishamar wata rana akan zata Aiko ta wajensa ta kawo waina ba sai yazo ba.
Duk Kuma tayi haka ne dan ya wulakanta rayuwar Ishamar sai yaki bata hadin kai yace shi aurenta zai yi.
Banda toshewar da kanta yayi ai tun a lokacin ya kamata ta gane da gaske yake San Ishamar tunda har mazan da ke cika k’ofar gidan sai da ya kore su gabaki daya.
Dole ma shagari ya gane take takenta dan ta nuna masa tsanar Ishama da kushe Karara dole ba zai manta duk Abubuwan da ta fada a lokacin dan kar ya aureta ba.
Dan har labarin kudirat sai da ta bawa Shagari akan arniya ce bata sallah.
Kamar mayya haka ta ringa zagaye dakinta da tunanin yadda Ishama zata baro wanan gidan da take ganin ko a aljanna aka bata ta gama dacewa.
Tsabar bakin ciki da tashin hankalin da take ciki tana iddar da sallah ta fice daga gidan ta nufi gidan Aminiyarta da a yanzu bata iya tafiya saboda hatsarin da tayi a biye biyen mallamai.
Ishama
A ranar Sam ba tayi bacci ba dan idan har da gaske Balaraba take akan Jafar ya bar garin hakan na nufin yanzu bata da kowa kenan sai Allah da shagari da Yan uwansa.
Har Mai zai sa Jafar ya gudu ya bar garin ko dai Balaraba tazo ta fadi hakane kawai dan ta sa Shagari ya bata takardarta.
Kukan da take kasa kasa yasa shagari tashi zaune ya hau rarrashinta akan da sassafe ai zasu je gidan ta daina kuka haka dan duk ya d’auka rashin lafiyar da jafar ke yi Ishama ke yiwa kuka.
Sai zagin Balaraba yake Yana nadamar barinta ma da yayi a k’ofar gida bai koreta ba da a yanzu Sam bata zo ta dagawa Ishama hankali haka ba
A rayuwa idan akwai abinda yanzu yake daga masa hankali bai wuce yaga Ishama cikin damuwa ba Yana mugun Santa da tausayinta.
Dan har alwashi ya sha a ransa na tayata neman Yan uwanta duk da bai san ta Ina zai soma ba.
Amma ya samu ta dan bashi labarin irin rayuwa da suka yi da Balaraba da hakan ya Kara Saka mi shi mugun tsanar Balaraba da har ji yake kamar ya tura yaransa suje gidan su zaneta su karya mata kafa.
Dan ban da Ishama ta rantse masa akan ba Balaraba ce silar matsalar kafarta ba da tuni yasa an cirewa Balaraba kafarta daya itama.
A haka ma ba wai zama Ishama tayi ta hau bashi labarin azabar da ta gana musu ba.
Sai da ya ga tab’unan dake jikinta yayi yawa ya matsa mata da tambaya ta fada masa a haka ma kamar b’oye masa wasu Abubuwan tayi dan daga karantar da yayi wa Ishama tana da balain zurfin ciki.
Tana jikinsa bacci yayi awon gaba da ita.
Inda sai da ya tabbatar da tayi Nisa a bacci ya cire ta daga jikinsa.
Ya kwanta Yana tunanin yadda zai ci uban Balaraba idan ta Kara taka kafarta tazo masa gida.
Ishama dak’yar ta bari ta karya saboda ta matsu ta ganta a gida ta tabbatar da maganar Balaraba akan Jafar na nan ko baya nan
Jiya haka ta kwana tana mafarke mafarke marasa dadi akan Jafar din.
.addu’a kawai take akan Allah yasa ba barin garin yayi ba.
Idan har ya bar mata garin shikenan ta zama cikakiyar marainiya.
A sabuwar lifan din shagari.
Shagari ya goge ya shirya tsaf dashi ba Mai yadda shine wanan dan shaye shayen da idan yazo wucewa sai an kauce masa.
Idan ba lebbensa da idonsa da idan ka kalla zaka San Yana zuke zuke ba ba Mai yadda Yana Shan wani Abu yayi fes dashi.
Ashe da kyau da haskensa.
Idan da suka hada da Ishama da ya kama tana satar kallonsa yasa shi sakar mata murmushin tayi kasa da kanta da sauri.
Sai da ya tayar da lifan din ta hau tayi kyau itama cikin shigar atamfar da tayi.
Ta k’ofar gidansu ya zagayo da ita
Inda hakan da ta gani yasa tace ya tsaya ta shiga ta gaida mahaifinsa da mahaifiyar sa.
Tsayar da machine din kawai yayi batare da yace mata komai ba.
Inda ta sauko shi ma ya kashe machine din ya sauko suka shiga gidan tare.
Palon Mai gari suka fara shiga Dan shine daga farko farko.
Suka kuwa ci Sa’a ba kowa shi kadai ne sai Mahaifiyar shagarin.
Tuni su biyu suka washe fuska da ganinsu.
Inda shagari yayi kasa da Kansa Yana Dan sosawa cikin kunya dan a baya kafin ya auri Ishama bai San ma wani kunya ko nutsuwa ba a haukace Kawai yake fado musu.
A tare suka zube wajen gaishe su.
Mai gari ya amsa tare da ajiye kofin shayin dake hannunsa.
Yana godewa Allah da shigowar Ishama rayuwar shagari dan gabad’aya kamar canza shagarin aka yi.
Ya zama wani nutsetse ko a mafarki aka ce masa shagari zai nutsu haka karyatawa zai yi.
“Ina zaku je haka da sassafe”?
Mahaifiyar shagari ta jefa musu tambaya tare da kallon agogo dake palon.
“Wai mahaifin ta ne baya Jin dadi shine zamu je mu duba shi”
“Aaa Mallam Jafar din ya dawo ne naga jiya munyi magana dashi”?
Ishama dago da kanta tayi da saurinta tana “Da Abba kayi magana”?
Mai gari cikin dan daurewar Kai yace “shekaranjiya ya kira ai yana tambayarki nace masa kalau kike zan sa ma shagari ya tura min lambarki na tura masa ai kwanaki yazo nan akan zai dan bar garin nan sai an kwana biyu kafin ya dawo waye yace muku Kuma bashi da Lafiya da har zaku je ku duba shi”?
Shagari cikin mamaki shi ma ya kalli Ishamar da ta kasa duake idonta daga kan Mai gari dan ta rasa tunanin ma da ya dace tayi.
Shagari ya girgiza Kai ya mik’e Yana “Dama nasan wani makircin tazo kulawa shi yasa tazo jiya toh kinji Abbanki ma baya nan zuwa kawai tayi dan ta daga Miki hankali”
Ishama da mamaki ya gama kasheta da tunanin dalilin da zai sa Balaraba ta zo har gida tayi mata irin wanan karyar.
Ta Kalli mai gari tana “Dan Allah ka bani lambar Abban nawa na kira shi”
“Ai gashi nan ma ina kiransa a waya zan hada ku”
Kafin ya rufe baki taji muryar Jafar ya ratso wayar da sallama
Ishama kuwa Sam bata San lokacin da ta Isa gaban Mai gari ba ta zube akan gwiwata hawaye ya hau zubo mata tana Jin kamar ta shiga cikin wayar taga Jafar din.
Wayar Mai garin ya Miko mata ta sa hannu ta karba
Tana “Abba”
Ta fashe da kukan da taji ya taho mata ta mik’e ta bar Palon.
Shagari kuwa da yaji kukan Ishama har cikin zuciyarsa ya mik’e yayi waje bai zame ko’ina ba sai gidan Balaraba da wukarsa a kugunsa.
Gudun da yake a machine yasa cikin Yan mintuna ya Isa gidansu Ishama
Ko sallama bai yi ba ya fada cikin gidan.
Inda ya samu Balaraba a tsakar gidan ta barraraje da wasu ledoji a gabanta
Ido biyun da tayi dashi yasa ta mik’e cikin faduwar gaba da rawar baki tana “Aaa sirikina lafiya Mai kake nema”?
“Yanka ki nazo nayi dan uwarki”. .. .
Ya hakuri dani mun dawo yanzu in Sha Allah ku gyara zama mun fara shiga cikin labarin.
GB KR
Page 24
Balaraba
Wukar da ta ga shagari ya zaro daga kugunsa yasa taji ruwa na bin kafarta
Jikinta wani irin rawa ya d’auka cikin rawar baki ta zube a kasa tana “Sirkina kayi min rai Dan girman Allah kar ka min haka Mai na ma da zaka yankani”?
“Uban me ya kawo ki gidana jiya”?
Shagari ya buga mata wani tsawa tare da matsawa kusa da ita
Balaraba da kafafunta suka ki bata hadin kai wajen guduwa ta saki ihuuu tana “Ba abinda ya kaini wallahi zuwa nayi na cewa Ishama Babanta ya gudu wallahi ba wani Abu ya kaini ba Amma da ga yau ba zan Kara zuwa ba ka rufa min asiri kar ka yankani”
“Daga yau Babu ke Babu matata daga yau kar na Kara ganin kafarki a k’ofar gidana,ai ba wani Abu da ya hadaki da Ishamar tunda ba ke kika haifeta ba.
Duk wani zalinci da kika mata da Yan uwanta Ina da labari duk dukan da kika mata naga tabon a jikinta a tayi auren ma ba Zaki barta ba sai kin bita kin daga mata hankali saboda ke shegiya ce tsohuwar banza kince Abbanta bashi da Lafiya.
Bayan bama ya garin tsabar fitina da san kiga kin Hana ta zaman lafiya Allah duk ranar da naji labarin kin wuce ta gefen gidana sai na yanka ki”
“In Sha Allah ba zan Kara zuwa ba sirikina Allah ya baka hakuri wallahi bashi da Lafiya na Kuma neme shi na rasa shi ne naje na fada mata Amma ba zan sake ba kayi hakuri.
Jikinta rawa kawai yake har sai da ta ga ya Maida wukar kugunsa ya fice daga gidan ta saki numfashin da ta rike tayi bandaki da gudunta saboda juya mata da cikinta ke yi.
Da dukan alamu za ta Sha wahala wajen samun cikar burinta.
Amma shagari saninta ne baiyi ba sai ta raba shi da Ishama zata samu kwanciyar hankali kudi yanzu kawai take nema da zaa Mata aiki dan kudin da akace ta kawo da taje wajen Mallamin da aka Rakata bata dashi.
Ishama
Koda suka gama waya da Jafar da ya karyata maganar da Balaraba taje mata dashi mamaki ne ya kasheta jikinta ya Kara sanyi da lamarin Balaraban
Dan Jafar ma fes taji muryarsa Inda ya ringa sa mata albarka akan yana fatan ace mutuwa ce zata rabata da shagarin
Shi ma yanzu Yana garin Mahaifiyar su ya samu wani gida Yana musu gadi.
Yana bincike da addu’a akan Allah ya hada shi da kudirat yasan halin da take ciki .
Idan an kwana biyu zai dawo ya cigaba da Neman Hisham da Siyama da bashi da addu’a da ta wuce Allah yasa suna hannu na gari ya kuma yanke masa wahala wajen ganin su.
Ya ce ta karbi lambarsa ta kira shi da nata layin zai na kiranta yaji Lafiyar ta
Da haka suka yi sallama ta Maida wa mai gari wayarsa tana Jin sanyi a zuciyarta da taji muryar Jafar kalau.
Kasan zuciyarta Kuma mamakin Balaraban kawai take da take so ta kashe aurenta har yaushe Balaraba zata barsu suji dadin rayuwa kenan?
Wato niimar da Allah ya Dan mata ne Kuma bata so.
Haka ta wuni a gidansu shagarin sai da shagari ya dawo suka koma gida.
Saleem
Cikin tsananin damuwa da dan tashin hankali ya Kalli Ammu Yana “Ammu dan Allah ki fadamin Mai yasa kika ce tana samun miji ayi mata Aure wani Abu kika ga tayi”?
Ammu girgiza masa kai tayi da sauri tana “Ko daya Saleem ba wani Abu da Siyama ta aikata ko tayi da yasa kaji nace idan ta samu miji ayi mata auren kawai.
Kasan kowace mace da irin hallitar ta kawai na karanceta ne naga kamar auren shi yafi dacewa da ita.
Ga shi kullum cikin zuwa sallama ake yi da ita.
Tana da farin jini ba laifi gani nake kawai auren shi yafi dacewa tayi in yaso sai ta cigaba da karatun a gidan mijin nata.
Sanan Ina ta so na Maka maganar zuwa neman yan uwanta Ina ga lokaci yayi da ya kamata a nemi dangin ta kar ya zama suna can suna nemanta Kuma idan auren ne kaga ba zai yu a aurar da ita batare da Sanin wani nata ba.
Saleem Jin Ammu kawai yayi ba wai Dan yadda da maganar da tayi ba gani yake dole akwai wani Abu da Siyaman tayi da yasa ta nemi shawararsa akan yiwa Siyaman auren
Idan ba haka ba Ai Abla ta girmeta ita ya kamata ayi tunanin yi mata Aure tunda ta kusa gama secondary school din Kuma yasan dole akwai wani abu da ya sa Ammu ta masa maganar nan ba haka kawai ta nemi idan Siyaman ta samu miji tayi Aure ba.
Flask din da ta Mika masa na abincinsa ya karba ya nufi dakin da yake sauka idan yazo gidan dakin Yana daga cikin zaure.
Yau asubancin ya dako dan ji yayi idan bai ga Siyaman ba ba zai tab’a samun nutsuwa ba
Sam bai san ya akayi ya wayi gari da matukar kaunar Siyaman da taimakon ta kawai yaso yi ba.
Sai dai yadda ta tsaya masa a rai a duk wani motsi nashi da har bacci kan kaurace masa saboda tunanin ta da yake yasan ya kamu da san Siyaman da zuciyarsa bata yi shawara dashi wajen Santa ba.
Bai tab’a soyayya ko ya kamu da san wata ya mace ba.
Yasan dai akwai Yan mata da yawa da suke San shi.
Har wani dan kwando guda gare shi na wasikar Yan Mata duk da suke San shi.
Wasu ma tararsa suke su fada mi shi duk ba wacce ya tab’a Jin Yana kaunarta.
Akan Siyama ya fara Jin so mai zafi Mai hana sukuni da walwala.
Kunyar Ammu da yake ji da kar ta zargi halin da yake ciki yasa bai sintirin zuwa wayar ma in zai bugo sai dai ya wayance da a bawa su Abla su gaisa daga nan ake bawa Siyama inda idan yaji muryarta
A ranar haka zai wuni cikin farin cikin
Kawai dai yasan zai fuskanci matsala daga wajen Mahaifiyar sa idan ta gano Yana da sa hannu a bacewar Siyaman
So kawai yake ya daure har zuwa lokacin da Siyaman zata gama secondary school ya fada mata halin da yake ciki ya kuma san yadda zai Mai da ita gida ya nemi mahaifin ta ya aureta.
Sai gashi Yana zuwa Ammu ta tare shi da maganar wai ko a yanzu ta samu miji ayi mata Aure.
Tunanin Koda dai ya ma makara wajen rabo Siyama daga gidan mahaifiyarsa yasa gabansa wani irin faduwa gumi ya hau karyo masa
Dan shi mutum ne Mai balain kyankyami da kishi
Ko Yan Matan dake gidan mahaifiyarsa ba ya ko San ganinsu balle ya amsa gaisuwar su.
Dole ya bincike Siyama idan ta dawo dan bai San mai yasa yaji kamar da akwai dalilin da yasa Ammu tace ayi mata Aure ba.
Agogon dake cikin dan dakin kawai yake Kallo Yana Allah Allah su Siyaman su dawo daga makaranta.
Siyama
Muhseena da ta kafe ni da ido na kalla cikin marairaicewa Ina "Na fada miki Ammu nada tsauri ba lailai ta barni nazo gidanku ba dan Allah ki bari gobe sai mu hadu"
“Ba zan iya Jira har zuwa gobe ba Siyama na fada Miki gidan mu ba kowa daga ni sai Yar aiki Mummy na ba zata dawo ba kila yau Dan Allah kizo kinga yau bamu fita break ba ba abinda muka yi”
Nasan idan na cigaba da yiwa muhseena bayani ba lailai ta gane ba hakane yasa nace Mata zan zo da haka na samu ta bani hanya nabi bayansu Abla da saurina dan bana so su rigani Isa gida.
Zan iya cewa ban taba Jin dadi a rayuwata ba sai da na hadu da Muhseena da farko ban kawo zan samu fuska a wajenta ba.
Dan a ranar da ita na kwana a Raina da film din da naga tana Kallo.
Kasancewar a dakin Ammu nake Waleeda da Abla na dakinsu.
Yasa na nutsu a ranar na shiga hankalina ban yi wani nutsu mutsu ba rufe idona kawai nayi a gefen Ammu ba wai Dan bacci nake yi ba.
Dan tunanin muhseena da abinda na Gani a wayarta ne a raina
Bansan sadda bacci ya saceni ba sai da naji Ammu na tashina sallah asuba.
Kamar zan rushe da kuka saboda mafarkin abinda ya shiga tsakanina da Aunty Hajiya kawai nake yi Sam banso tashina da tayi ba.
Ammu na gani a kaina ta kura min ido tana Kallona.
Sai nayi saurin kallon jikina da tunanin ko wani abu ta gani a jikina.
Tashi kiyi alwala kiyi sallah
Kawai tace min inda na mik’e da sauri na shiga bandaki Ina Jina a jike.
Sai da na wanke jikina na daura alwala na fito Dan a Palo muke sallah na Saka hijabina na fito Palo wajen su Ammu.
Ko da muka iddar da sallah muka yi azkar muka gaida Ammu
Da na lura tana bina da ido duk sai ta sa na kasa sakin jikina.
Haka dai kowace ta kama aikin da ta Saba Ammu na zaune tana kallonmu.
Amma bansan Mai yasa tafi Kallona ba.
Sai da muka karya muka fice daga gidan
Yadda Abla ta shareni haka nima na shareta.
Da yake Waleeda na da dan surutu ita ta ringa Jana da Hira Abla ta danyi gaba.
Koda muka isa makaranta kowace ajinsu tayi inda Ina shiga ajinmu na hango muhseena a zaune hannayenta cikin hijabi ta cusa kanta a ciki.
Take jikina ya bani wanan video da naga tana Kallo a wayarta take Kallo shi yasa ta b’oye wayar a hijabin ta.
Mamakin karfin halinta nake dan doka ne baa zuwa da waya makarantar har Yan ss3 idan har aka kama ki da waya sai an kwace kin kuma kira iyayenki bansani ba ko muhseena bata da labari dokar.
Bata amsa sallamar da na mata balle ta Ciro fuskarta a hijabin ta ba.
Haka na zauna har sai da duk Yan ajin suka gama shigowa.
Takwas da rabi mallamin maths ya shigo har lokacin kanta na cikin hijabi sai naji dama Ina da damar da zan daga hijabin naga Mai take Kallo.
Mikewar da muka yi wajen gaishe da mallamin yasa ta Ciro da
kanta daga cikin hijabin inda muka hada ido da ita ta dan hade rai ta mik’e itama
Sai da muka koma muka zauna ya fara koyar damu darasi inda na Maida hankalina gabaki daya wajen Mallamin.
Jiya dai ba tayi rubutu ba gabad’aya Amma naga ta d’auko littafi yau ta fara kwafar rubutun da mallamin yayi.
A haka mallamin yayi ya gama ya fita.
Mallamin chemistry ya shigo Shima
A takaice duk tayi rubutu ina ankare da ita.
Sai da aka Kada kararawar fita break naga ta Maida littafin dake gabanta cikin jaka
Ta zaro wani gora Mai kyau ta kafa bakinta ta shanye.
Idon da muka hada da ita ne yasa ta ja tsaki kadan tana “Wai Ina Miki kama da wata ne kike Kallona haka? Haba mana bansan Kallo da sa ido wallahi”
Bance mata komai ba dan Sam bansan zata kamani Ina kallonta ba
Sai da ta rufe Jakarta naga ta daga hijabinta Ashe akan cinyarta ta dora wayarta.
Tasa kanta a desk kamar jiya.
So nake na fice daga ajin saboda kar tayi tunanin sa mata idon nake kamar yadda ta fada Amma sai naji bansan fita Ina san satar kallonta ko Allah zai sa naga ko irin film din jiya take Kallo.
Sai dai bata dago ko ta muskuta yadda zan ga Mai take Kallo din ba Amma Ina iya ganin yadda ta rike wayar da hannu biyu.
Haka na zauna na kukure kasan desk din da ido duk a San naga mai take Kallo.
Dagowar da tayi yasa na fara k’ok’arin mikewa dan ta kamani Ina kallonta
Sai ji nayi ta ruko hannuna fuskarta a hade tana “kice kina so ki kalla mana da wanan daga wuyan da kike,ki matso muyi kallon tare tunda kin dage kina so ki gani”
“Baa zuwa da waya fa makaranta idan aka kamaki zaa kwace Kuma asa kizo da iyayenki”
“Mtsss ba Wanda ya Isa ya kwace min waya ki matso mu kalla idan Zaki kalla”
Ta Maida kanta kasa ta cigaba da kallonta
A lokacin mu biyar ne a ajin
Ukun suna daga can bayanmu hirarsu kawai suke
Duk da Ina balain tsoron azo aganmu da waya haka na matsa kusa da ita dan har ga Allah ji nayi Ina so na ga abinda take kallon.
Turawa ne tsirara abinda naga suna Yi yasa naji tsigar jikina na tashi.
Haka na kafe wayar da ido Ina kallo kafana a matse da k’arfi.
Ni kadai nasan Mai nake ji a jikina dan abu ne da ban tab’a gani ba.
Lurar da tayi na kure wayar da ido yasa ta saki murmurshi ta fito daga videon tana “Bari kiga na Mata zalla”
Sai gani nayi ta Bude wani videon turawan mata biyu ai tuni naji jikina ya duaki rawa da kyarma shocking kawai nake ji a jikina
Dan sak abinda Aunty Hajiya tamin Nima na mata turawan keyi.
A takaice silar wanan kallon muhseena ta zama kawata sosai har sai da ya Kai na tsani mallami ya shigo ajin dan bamu da aikin da ya wuce Kallo a wayarta
Har labari na bata akan na tab’a yi nima irin na cikin wayar.
Inda ita kuma ta bani labarin Mai gadin gidansu Shima yayi da ita
Ita Kuma tayi da wata kawarta a tsohon makarantar da ta baro.
Kamar wasa tace min ko zamu yi nida ita
Bayan an tashi daga makaranta
Inda na girgiza mata Kai cikin tsoro duk da ji nayi bani da burin da ya wuce na sake tsintar kaina a cikin wancan Yana yin da na tsinci kaina da Aunty Hajiya
Inda na hau ce mata tare nake tafiya da yan uwana dole zaa tambayeni inda na tsaya suka rigani isowa gida.
Muhseena kuwa ta rantse akan sai fa munyi Koda baa tashi ba.
Tace min zata je bandaki bayan Yan mintuna na biyo bayanta ba Wanda zai gane
Haka kuwa akayi ita ta fara mik’ewa ta fice daga ajin mintuna a tsakani Nima nabi bayanta dan lokacin ba mallami ajin
Mallamar Hausa ce Kuma ta gama ta fita.
A bandaki muka dakumi juna duk da a balain tsorace nake haka musheena tayi min kamar Aunty Hajiya inda itama na Dan mata a tsorace dan gani nake kamar zaa zo a kama mu.
Daga ranar muka koma yin haka da ita ko muje bandaki ko mu faki ido a class idan muka ga ba kowa.
Ji nake bana san wani Abu ya rabani da muhseenar.
Sosai nake jinta a Raina kamar yadda itama naga ta like min dan har tafini San taga Muna kebewa.
Haka za tayi ta rokona nazo gidansu da bashi da Nisa sosai da makaranta
A bakin titi daga zubin gidansu nasan muhseena Yar gidan masu kudi ce sosai.
Duk wani Abu a makaranta nake yi Amma idan na koma gida taka tsantsan nake sosai dan na fahimci Ammu ido take samin inda zargina ya bani akan Abla ta mata wanan maganar shi yasa take dan sa min ido inda ni kuwa na balain iya takuna
Abla a yanzu ko kadan bana kallonta gaisuwa da cin abinci kawai ke hadani da ita.
Idan kuwa lokacin weekends ne haka zan jini akuntace dan a yanzu ba abinda yake faranta min rai sama da naga muhseena da take San zuwa gidanmu Ina hanata.
Ko a yau text din da muke yasa bamu samu kebewa da musheena ba inda hakan yasa ta dage akan sai naje gidansu.
Ina tsoron nayi wani Abu da Ammu zata zargi wani abu
Dan Ammu idan tana wa’azi sai naji kamar dani take har wani tsoro ke shiga na Amma Muna tashi daga gabanta na tuna muhseena sai na watsar da duk wani tsoron da nake ji.
Da sallama muka shiga cikin gidan inda Abla ta saki Dan ihuu da taga Yaya Saleem da Nima nayi mamakin zuwansa dan kwana biyu kenan Yana fado min a rai
Abla tamabayarsa ta hau yi akan yaushe yazo kamar bakinta ya yage dan murna.
Kallon da naga Yana min yasa ni yin kasa da kaina na hau masa sannu da zuwa ……
GB KR
Page 25
Siyama
Bai amsa ba illa Kallona da ya cigaba da Yi
Kallon daya haddasa min faduwar gaba da na rasa dalili.
kallone da na kasa gane na mene dan bai tab’a min irin wanan kallon ba.
Bai ma amsa gaisuwar Abla da naga fara’a fuskarta ta gushe ba da taga yadda ya zuba min ido da alama bai masan tana masa tambayar yaushe yazo cikin farin ciki ba.
Tunani kawai nake ko dai laifi nayi masa.
Ina dab da shigewa Palo dan a tsaye yake a wajen k’ofar palon
Naji muryarsa yana “idan kinci abinci kizo ki sameni a waje Ina jiranki.
Sai a lokacin naji Yana cewa Abla ya makaranta
Sam ban nutsu wajen cin abincin ba da tunani kawai nake akan Kiran me yake min
Nida Waleeda ne muka ci abincin
Dan Abla wani mugun Kallo ta min ta shige dakinsu Koda akace tazo mu ci abinci tsawa ta dakawa Waleeda akan ta koshi.
Ammu kuwa na tsakar gida tayi bakuwa.
Haka na tsakuri abinci na mik’e na koma dakin Ammu
Nasa wani Ash din yadi da Ammu ta dinka mana.
Ni kaina mamakin yadda na zama katuwa nake dan Allah ya min baiwar kirji Sosai ga hips da baya.
Gani nake jikin da nake dashi yasa bani da tsayi sosai.
Hijabi na Saka dan hijabai ma su Abla ke sawa tunda nazo gidan.
Hijabine haka Mai adon stones da bakin less bai Kai har kasa ba Ammu ce duk ta bani irinsu kamar irin tana dasu a ajiye dan
Idan har su Abla suka Yi kwalliya zasu fita shi naga suke sawa da kadan ya wuce kirji yadai Fi kyau da doguwar riga.
Sai da duk da dan girman Hijabin hakan bai hana kirjina tudu sosai ta cikin hijabin ba.
Muhseena da na tuna ya sa na dan saki murmurshi dan tana balain san kirjina indai Muna aji taga ba a Kallon mu haka za tayi ta kawo hannu tana dakumarsu.
Dan ita bata da kirji Sosai nasan tana can tana tunanin zan zo har ta fini san mu kebbe ni a yanzu ko dan na hadu da ita bana wani doki ko rawar jiki akan karatun da Aunty Hajiya ta koya min kawai dai nasan Ina so sosai dan Yana sani nishadi gashi muhseena kwarariya ce sosai kamar ma tafi Aunty Hajiya wai a haka sai tace min dan a makaranta ne na bari na samu wajen da daga ni sai ita bama fargabar wani ya kama mu.
Banda na ki nasan da tuni ta biyoni taga gidanmu ni kuwa tsoron zuwanta nake dan ba zan so muyi abinda Ammu zata dago ni ba dan ni nasan komai nake idon Ammu na kaina shi yasa nake balain taka tsantsan.
Ko samarin dake layin biyoni har gida ba Wanda na tab’a bawa fuska.
Sai da na Kalli kaina a madubi naga nayi kyau na Kara dan gyara zaman hijabin nayi waje Ina dan ji faduwar gaba da tunanin maganar da Yaya Saleem zai min.
Waleeda kadai ce a palon da wayar Ammu a hannunta da alama game take daga sound din dake fitowa daga wayar.
Waje nayi naga har lokacin Ammu na zaune da bakuwar ta.
Inda na zube a gabansu nace wa Ammu zanje Yaya Saleem na kirana a waje.
Dan na gaida bakuwar tin lokacin da ta zo
Kai kawai ta gyada min nayi waje.
Inda na hango Saleem na zaune a dan gaba da gidan a kasan wani bishiya yasa wata Farar riga mai dogon hannu sai bakin jeans yayi matukar kyau Dan dama can Ina balain ganin kyaunsa.
Na fahimci Yana San Saka fararen kaya ko dan suna masa kyau ne bansani ba.
Tun kafin na karasa wajensa nake Jin idonsa a kaina.
Koda na karasa sallama nayi masa
Inda ya amsa fuskarsa a hade Yana Kallon kafafuna hakan da na gani yasa na tsugunna Ina “gani nan Yaya Saleem”
“Ki zauna karki gaji da tsugunno”
Unarninsa nabi na zauna a karshen tabarmar da yake zaune a Kai.
na hau wasa da zaren cikin tabarmar Ina Jin jikina na rawa da dan tsoron maganar da zai min haka da har maganar ba zai yi ta a cikin gida ba sai ya fito nan waje ya zauna
Sunana da ya kira yasa na daga kaina na kalle shi.
Ya fara magana Yana
“Tambaya nake so na miki gaskiya kawai nake so ki fada min karki sake ki b’oye min idan har kika min karya nayi bincike na gano gaskiya zan d’auki mumunan Mataki a kanki
Kirjina wani irin bugawa yayi take abinda ya shiga tsakanina da Aunty Hajiya ya fado min inda na tsinci kaina da hada zufa da tunanin ko akan hakan zai min tambaya
Magana
ya fara Yana “Siyama kafin na dauko ki daga gidan Ummi,ummi ta tab’a hada ki da wani ne?
Dagowa nayi Ina kallonsa dan Sam Bangane inda tambayarsa ta dosa ba sai na tsinci kaina da Dan sakin ajiyar zuciya da ba akan nida Mahaifiyar sa yake min tambayar ba.
Yamutsa fuska nayi Ina
“Hadani da wani Kuma ?Bangane tambayar ba”?
“Siyama Ina nufin Ummina da kike cewa Aunty Hajiya kafin na kawo ki nan a lokacin da kike gidanta ta tab’a hada ki da wani namiji haka”?
Kai na hau girgiza masa da saurina Ina “Bata tab’a hadani da kowa ba wallahi Allah”
Shiru yayi Yana kallona inda na kasa jure kallon da yake min na maida kaina kasa
Dan bansan Mai yasa nake Jin wani iri idan muka hada ido dashi ba.
Shiru yayi batare da yace komai ba ya cigaba da Kallona kamar Mai San gane gaskiya na fada masa ko karya
Dagowa nayi dan tunani na ya bani hakane nace masa “wallahi Aunty Hajiya bata tab’a hadani da wani namiji ba Allah da gaske nake”
Saleem ajiyar zuciya ya saki Mai k’arfi Yana Dan Jin nauyin da kirjinsa yayi na raguwa dan daga yadda Siyaman tayi magana yasan da gaske take kila girman jikin da take dashi yasa Ammu kawo shawarar a aurar da ita tunda dole na namiji lafiyayye da zai ga Siyama bai ji ta kwanta masa ba balle yanzu da bata gari suka yi yawa.
Zamansa ya Kara gyarawa
Ya fara magana Yana “Siyama tun kafin na dauko ki Ina ta miki tambaya akan iyayenki Ina so naje Nigeria zuwa karshen wata Ina so ki fadamin yadda zan nemi dangin ki dan ya kamata ace mu san wani naki kamar yadda kika fada min a baya kince min matar Abban ku ce ta siyar dake aka taho dake nan toh Ina so ki fada min sunan mahaifin ki da unguwar ku idan har mahaifin naki na rayye sanan baki fada min komai game da mahaifiyar ki ba rasuwa tayi ko Kuma rabuwa tayi da Abbanki duk a yanzu Ina so ki fada min.
Dan duk inda muka Kai ga mu rike ki ba kamar danginki ba kila suma suna can suna nemanki dan haka ki fada min yadda zan iya tayaki Neman su idan naje Nigeria”
Runtse idona kawai nayi Ina k’ok’arin hana kaina tuna Mama da a yanzu da na girma na Kara mallakar hankalina na gane irin azabar da ta gana mana.
A yanzu da na girma nasan mummy da Abba Sam ba su mana adalci ba dan yau da ace da momi ta tafi Abba ya tsaya mana da mama bata siyar dani ta rabani da Ishama da Hisham da kullum suke cikin zuciyata ba balle Ishama da nasan ba cikakken lafiya gareta da kafa ba.
Sam bansan na jika hijabina da hawaye ba sai da ya Kara Kiran sunana a hankali inda na dago na sa hijabina na hau goge fuskata.
Sai da na gama na hau bashi labarin duk irin rayuwar da muka yi da mama har tafiyar da momi tayi ta barmu har zuwa azabar da mama ta ringa gana mana kamar zan bashi labarin yadda Madu ya so lalatani duk akan Nema mana abinci sai Kuma na tsinci kaina da boye masa dan bansan kallon da zai min ba.
Haka na fada masa komai har zuwa yadda mama ta yaudareni akan na raka kawarta na karbo Sako Ashe siyar dani tayi bansani ba har zuwa Cameron da muka yi da yadda Mahaifyarsa tazo ta d’aukeni.
Daga yadda naga Yana yi da fuska nasan labarin da na bashi ya matukar tab’a shi dan idonsa kadawa yayi jajjur
Ni kuwa dama kuka nake har sai da na gama bashi labarin.
Dan idan har zan tuna mama da wahalar da ni tafi bani sai nayi kuka har Kuma gobe ji nake kamar na zan iya yafewa momi idan har tana rayye ta bar mu haka muka Sha wahala Allah kadai yasan rayuwar da Ishama da Hisham suke yi yanzu a wajenta
Dan na Lura Abba Neman kudinsa kawai yasa a gaba San da yake mana a Baki ne kawai
Wani zubin idan naga yadda Ammu ke Hira dasu Abla har Waleeda na matashi da cinyar Ammu sai na tafi Tunanin Ina ma nida su Ishama ne muka samu gatan uwa haka Ina ma momi itama bata gudu ta bar mu ba dama ta barmu munji dadin da Yara suke ji da mahaifiyar su.
Sunana da ya kira cikin sanyi yasa na dago muka hada ido dashi ya fara magana Yana “Karki damu in Sha Allah zan k’ok’ari na nemo miki mahaifinki da Yan uwan ki tunda har Allah yasa kika tuna sunan garin da unguwar ba zan dawo ba sai naji wani labari game dasu in sha Allah dama da ace baki San sunan garin da unguwar ba shine zan iya Shan wahala wajen neman su.
Ai Zaki so ganin su ko”?
Kai na gyada masa da saurina dan har ga Allah bani da mafarki da burin daya wuce naga Ishama da Hisham su kadai nake San gani Abba kuwa tafiyar da yayi ya barmu har ya zama silar siyar dani da mama tayi yasa naji ban damu dashi ma na gan shi ba dan gani nake shi da momi ba sanmu suke ba.
Murmurshi ya min Yana kar na damu zai Nemo min su har momi ma in Sha Allah indai tana rayye zai nemo min ita.
Godiya na hau yi masa ya jefa min tambayar ai zan so komawa Nigeria idan ya gano min su”
Dan Jim nayi dan muhseena ce ta fado min Amma sai na gyada masa kai dan nafi san su Ishama akan muhseena da nake gani wani abu da yake Neman zame min ciwo take min maganinsa.
Hira ya cigaba da Jana dashi har sai da na saki jikina sai Gani Ina kyalkyala dariya.
Sai da yaji an fara kiraye kirayen sallah ya mik’e tsaye Yana na shiga ciki Sam bansan haka yake da sakin fuska da hira ba
Kuma naji dadin hirar da muka yi dashi sosai dan har ji nayi kamar mu kwana muna hirar.
Kallon da naga Yana min yasa naji kunya ya dan rufeni dan sama da kasa naga Yana Kallona.
Ya kira sunana cikin dan hade rai Yana “Ki Daina Saka wanan Karamin hijabin Ina hijaban da na Dinka miki”?
Ce masa nayi suna nan yace daga yau kar na Kara Saka wanan Karamin hijabin na ringa sa wayanda ya Dinka min dan su har kasa suke.
Sai zabga min gargadin kula samari yake wai duk ranar da aka ce na tsaya da Saurayi sai na fuskanci bacin ransa
Toh kawai nace masa na karbi tabarmar da ya bani na nufi cikin gida.
Ammu ce a kitchen inda na danyi mamaki dan nasan Abla ke yawan girkin gidan.
Sai idan munje makaranta ne Ammu ke girki.
Sannu na mata ta amsa min cikin sakin fuska.
Inda nacewa Waleeda bari na cire kayana na zo na Taya su aiki a kitchen
Na nufi dakin Ammu da saurina
Inda na tarar da Abla a kwance idonta a rufe sallamar da nayi yasa ta dan Bud’e idonta.
Inda ta watsa min wani shegen Kallo ta Maida idonta ta rufe.
Nidai bansan Mai yasa ta tsaneni ba bansan Mai na mata ba.
D’auke kaina nayi na cire kayana na Saka wani bubu da nafi sakewa a ciki na daura kaina Ina k’ok’arin fita daga dakin Ammu ta shigo dakin tana Abla ta daure tayi alwala ta Sha magani.
Anan na gane lafiya ne bata dashi shiyasa Ammu ta karbi girkin.
Mik’ewa tayi zaune tana cije lebbe inda ni Kuma na mata sannu a madadin ta amsa sai gani.nayi ta saci kallon bakin bandakin da Ammu ta shiga taja tsaki tayi waje.
Har ga Allah na tsani wulakancin da take min bansani ba ko Dan Ina zaune a gidansu ne.
Ita kadai ce take samun tsanar gidan Ammu.
Koda muka iddar da sallah Yaya Saleem bai shigo ba sai da akayi Isha.
Duk Muna zaune a tsakar gidan dan ba wuta.
Har da Abla dake kwance itama.
Ina lura da yadda take kallon Saleem da ni Kuma muke ta hada ido Yana sakar min murmurshi.
Hararar da naga Abla na wurgo min yasa ni mik’ewa na koma Palo.
Ina Jinsa Yana Hira da Ammu da Waleeda Yana ta fada musu tafiyar da yake so yayi zuwa Nigeria.
Inda naji Ammu tayi saurin cewa kar ya manta ya tambayeni game da dangina
Inda yace ya Mata yamin maganar na fada.masa.
A takaice a cikin kwana uku da Saleem yayi kafin ya tafi ya shiga zuciyata sosai dan idan har zan kwanta haka zan ta tunaninsa.
Muhseena kuwa fada kawai muke da ita a yanzu dan idan har wata tamin magana a class na amsa a ranar na shiga uku haka za tayi ta masifa.
Na rasa yadda zanyi da ita gashi bata da tsoro ko kadan ban da Ina kin biye mata ba abinda zai hana ta sa asirin mu ya tonu dan har a cikin aji idan taga ba mutane da yawa sai ta nemi tab’a ni.
A yanzu Ina tsoron a tab’a Sanin halin da muke ciki da ita dan nasan Abu ne da bashi da kyau Sam Sam Amma na kasa hana kaina idan ya motsa min.
K’ok’arin da nake dashi yasa Yan ajinmu kan kulani da San na musu Karin haske Amma haka Muhseena zata hade rai ta dage akan ba zan kula kowa ba.
Kwana biyu kenan naki binta bandaki dan na lura kamar wasu a ajinmu sun fara sa mana ido.
Kuma ko break a kayi basa yadda su fita haka zan kama su suna ta satar Kallonmu.
Dak’yar na samu muhseena take b’oye wayar da take zuwa dashi muke Kallo.
Sau biyu Kenan ta zuro min hannu cikin hijabi na doke hannunta cikin tsoro dan wayanda nake tunanin sun fara dago mu suna bayanmu Kuma mu suke Kallo.
Kasa nayi da murya ta Ina “Muhseena wai tona mana asiri kike so kiyi ana kallon mu fa dan Allah ki bari karki jawo mana matsala”
Tsaki tayi ta juya itama ta Kalli su faridan taja Karamin tsaki tana kunkuni.
A haka ta hade rai har sai da muka tashi
Inda na mike da saurina nayi waje muhseena tabiyo bayana.
Sai da muka fita gate ta fara magana tana “Siyama kinsan Allah Idan baki zo munje gidanmu ba zan biyoki gidanku nace Miki ba kowa ma yau a gida tunda yanzu kinsa tsoro a ranki”
“Muhseena ba zan iya binki gida ba na fada miki Ammu na da tsauri wallahi fada za tayi idan taga su abla sun rigani zuwa gida kuma tamin fadan kawaye wallahi”
Muhseena girgiza kanta kawai tayi batare da tace min komai ba tayi tafiyarta ta barni.
Inda ni Kuma nabi bayan su Waleeda da saurina dan ba zan biyewa muhseena ta tona min asiri ba ita na lura bata San tsoro da kunya ba.
Koda muka isa gida a ranar ba makarantar islamiya aikace aikacen mu kawai muka yi Abla ta hau kan Keken dinki Waleeda Kuma ta dauki wayar Ammu tana game
Ni Kuma na hau kallon film din da naga Ammu na kallo itama.
Kamar daga sama naji sallamar muhseena kafin na dawo daga tunanin da na tafi sai ganin ta nayi a tsakiyar palo ta zube a kasa tana gaida Ammu……