Search
You have no alerts.

    Samarin Bana Chapter 6

    [7:24PM, 19/11/2016] Rahamat Nalele 👯:

    XEE tajah numfashi Tace hmm ba tunani na fa’da ba kawai……

    Yayi saurin katseta da cewa kar kiyi min musu Aunty inaso kawai naji me yajefaki cikin tunani

    Taja numfashi Tace tunani nakeyi yanxu idan Nace kar kaje gunta baxa kabi umarnina ba kuma ni haka kawai Naji bana san kaje gunta wlhi kaje sai nayi kuka. shiyasa kaga nayi shuru

    Kuma baxan iya gaya maka dalilin hakan bah

    KHAMIS ya lumshe ido tare da gyara kwanciya kallo ‘daya xaka mishi Kasan yana cikin wani hali na tafiya a cikin SO da qauna

    Yace yanso ki gyara kwanciyarki

    Tace nagyara

     Yace haba Aunty. Me xaisa baxan bi umarnin ki bah.

    Ki shareta kawai Wlhi ba xanje gareta ba na hakura. Dan da kiyi kuka gwara in hakura da ita gabaki ‘daya dan nasan kukanki xaifi damun xuciyata fiye da soyayyar da nake mata

    XEEE taqara qan qame wayan akunnan ta cikin muryar sanyi Tace ina sanka Qanina da xaka ha’kura da ita gabaki ‘daya da sai nafi kowa jin da’di.

    Yayi Murmushi yana raina wayo irin nata. Ga wata xaxxafar soyayyarta da take cafkar xuciyarsa

    Yace LA

    Idan hakan xai saki jin da’di Wlhi xan iya hakura da ita har abada Amma sai dai in xaki…..

    Sai ya kasa qara sawa

    Cikin murna Tace Amma sai dai me

    Yace ina jin tsoran qara sawa ne Aunty.

    Tace kafa’da man. Karka damu. Tafa’da da San jin furucin nashi

    Yace ki bani minti biyu kacal Xanyi addu’a kafin in fa’da miki. Xakiji shigowar sako yanxu

    Tace toh ina jira dan Allah karka wucce 2 minutes ‘din

    Yace angama Aunty….

    Shuru XEEE tayi tana addu’ar Allah yasa ta mallaki KHAMIS a matsayin mijinta ita ka’dai. Dan yayi mata tako ta’ina. Sai juyi take

    KHAMIS ko dariya yayi Yace yes my Luv Allah yasa Ki xama mata agareni

    Sannan yayi rubutu kamar haka……

    _xan ha’kura da ita gabaki ‘daya idan har xaki mayemin gwurbinta. Xanso Ki xama mata agareni Ki haifamin yara kyawawa kamarki_

    Saiya tura mata

    XEEE najin shigowar sakwan tayi saurin dubawa….

    Wani qara tasake cikin farin ciki ta kwashe da dariya……

    Mamah tashigo hankalinta tashe Tace meya faru ne Zainab

    XEEE Ta rungume maman tana Tace yau Xanyi kwanan farin mamah nasamu wanda yafimin Surajo

    Din gure mata kai mamah tayi tajah tsaki Tace Nina ‘dauka wani abunne Wlhi

    Da dariya XEEE Tace aa ba Komai koma gun BABAH kawai

    Fitta mamah tayi tana fa’din Allah ya shirya

    XEEE ta koma gado tana da’da karanta sakwan nasa.

    Kafin ta kashe wayan nata gabaki ‘daya

    Qarfe 11:30pm na dare SAILUBAH ta kwanta danyin bacci. Sai kuma tatuna bata tambayi Qanin nata ko yaci abinci ba

    Nan tafara Ne mansa a waya. Sai kuma tatuna sunyi fa’da tajah tsaki da dai kiran nasa dan tasaba da hakan in bata kirasa ba hankalinta baxai kwanta bah

    Lokacin sun dawo kenan daga wajan ‘yan matansu FAWAS yayi gida shi kuma ya kwanta kenan yaga kiranta

    Yayi Murmushi dan yasan abinda xata tambayesa

    Sai yaqi ‘daukar wayan yana ji har takira sau uku

    Daga qarshema ya kashe wayan gabaki ‘daya yabi lafiyar gado

    SAILUBAH tayi kwafah Tace Wlhi in dai akan Alhaji Aminu  ne sai dai kata fishinka tajah tsaki takwanta

    Can  takasa bacci sai juyi takeyi

    Ta da’de da sanin idan RAMADAN yayi fushi da ita qaurace mata yakeyi na Wasu kwana Wanda hakan ba qaramin axaba bane agareta

    Dan har ciwo takeyi na rashinsa

    Salloli tadinga yi tunda baccin yaqi ‘daukarta kamar yanda shima ya kwana Yana lafular

    Washe gari Suna breakfast da Abbanta take bashi labarin Alhaji Aminu da kuma bashi qarin bayanai akansa kamar yanda yabata jiya

    Da murna Abban nata ya kar6i takaddun gannun nata yana dubawa

    Can ya kalleta Yace ai wannan yaran Malam Saluhu ne

    Kiga ikwan Allah ban sanshi da wannan ‘dan ba

    Kuma yaushe yayi ku’di haka

    Hmm Allah me iko

    SAILUBAH Tace Abba Waye mahaifin nasa

    Yace baxaki sanshi ba

    Amma acan baya da nake da ku’di yayi aiki a qarqashina mutumin kirkine 

    Tace ayya.

    Yace Naji da’di Sosai da kika bi umarnina kika kawo min Wanda kikeso. Karki damu xan nemi mahaifin nasa muxanta Tace toh

    Abban nata na barin gidan tatashi dan xuwa lalla6o qanin nata

    Sai matar Abban nata Tace xan samu  dubu ‘daya dan Allah agunki fita nake san nayi Amma ba ishash shan ku’di a hannuna

    SAILUBAH Tace eh xaki samu na manta in gaya miki jiya nasamu ku’di ahannun shi Alhaji Aminun da yawa xan baki dubu ‘dari biyu Amma Karki gayama Abba

    Da wata irin murna ta rungumi SAILUBAH Tace Allah ya miki albarka kinji ai Wlhi ba Wanda xaiji

    SAILUBAH Tace toh Allah yasa

    Nan taje ta ibo mata mata tabata

    Kana taje gun Kakah Tace Kakah na kawo miki Wasu ku’dine da wani Alhaji Aminu yabani

    Tace aa ki barsu suyi miki amfani kinga ni ba abinda xasuyi min tunda na tsufah

    SAILUBAH ta dafata Tace Karki damu dubu ashirin yaban shine nace bara na baki dan ba’abinda Xanyi dasu yanxu kuma kinga inna ba Abba baxai kar6aba xaice in mayar masa da ku’dinsa kuma kinga bakyau maida hannun kyauta baya shiyasa nakesan kikar6a dan Allah

    Kakah ta waro ido Tace har dubu ashirin gaskiya ku’din yay yawa Karki sake kar6ar ku’dinsa haka

    Tace toh. Da miqa mata

    XEE na tashi da safe ko breakfast batayi tabu’de wayanta tana san qara karanta sakwan masoyin nata……

    Sai kuma ga kiransa ya shigo mata…

    Ita kanta batasan ya akayi tayi saurin ‘dauka ba da cewa hello…..

    Kin hanani bacci jiya Aunty gashi yanxu yana damuna dan ma yau bani da lectures da abin ya ha’du min biyu. dan Wlhi baxan iya xuwa ba. Xuciyar tacika da tunaninki da fargaba. KHAMIS Yafa’da kamar xaisa ma XEEE kuka…..

    Tace toh minene

    Yace ina sanki ina qaunarki xaki Aureni

    Tayi Murmushi Tace har na haifa maka yara masu kama dani kyawawa

    Ina sanka KHAMIS

    Yajah numfashi cikin farin ciki Yace na samu nutsuwa Aunty xan ‘danyi bacci kafin naxo ganinki

    Tace ina fatan xakayi mafarkina

    Yace kwakwalwar tawa babu komai acikinta sai tunaninki. Mafarkin ki shi yadace da ita

    Cikin murna Tace me xan ce ne dan Allah

    Yayi Murmushi Yace da’dine yayi miki yawa my Luv. kawai ki kwanta kema xanxo miki cikin baccinki na tayaki hira. Kuma  xanso Ki canja min Suna daga Qanina xuwa………

    Tayi saurin katse shi da cewa xuwa my sweetheart….

    Yace yayi Sosai saikin ganni mun ha’du

    (Toh ha’duwar XEEE da FAWAS kenan. Rahamat na gaisheku👯)

    Shuru SAILUBAH tayi cikin mamakin ganin kofar RAMADAN akulle da’alamar xai hukuntata ne kamar yanda yasa ban

    Tayi kwafa xuciyarta nayi mata xafi tana kuma tsoranma kanta ciwo kamar yanda lamarin ya saba xuwan mata.

    Da kuka tayi part ‘din momynsa tana tambayarta ina jaye…..

    Momy Tayi Murmushi Tace lefin me kikamai  haka.

    Tace Wlhi Momy bawani abun xafi bane Amma yake san hukuntani kamar yanda ya saba. danya samin ciwo😰

    Khairat tayi dariya  Tace Aunty LUUVAH wai yaushe xaku dena yin fa’dane ke da Ya RAMADAN ya dena miki haka yana saki kuka

    Ta harareta tare da kallan Momy Tace dan Allah Momy ina yake…..

    Yace Wlhi Auntyna ban Sani ba

    Kawai dai ni bana san kixama mata agareshi ne

    Tajah tsaki da sakin fuskarsa Tace nidai ina san shi dan ku’dinsa Amma ban shirya Auransa yanxu ba

    Yace pls my Aunty Ki temaken Karki Aure shi.

    Takalle shi ka’dan Tace har naji kuma bana san shi tunda baka san shi

    Sai kasan yanxu maganar ba a hannuna take bah tana gun Abbana.

    Shuru RAMADAN yayi duk ya burkice tunaninsa ‘daya shine Abbanta Sam Baya magana biyu yanada xafi Sosai.

    Ba abinda yafi dacewa kamar yata addu’a dan itace mafuta.

    Ya kalli Auntyn tashi cikin damuwa Yace kiyi min alqawarin baxaki Soshi aranki ba

    Ni kuma xanta jifansu da addu’a har Allah yasa xancan ya wargaje

    SAILUBAH ta harareshi Tace wai in tambayeka man

    Yace ina jinki Auntyna

    Wai meyasa Sam baka san ka ganni da wani ‘da namiji

    Yayi murmushi Yace nima ban sani ba. Amma xanyi qoqarin in sani nan gaba

    Ta qara harararsa Tace hmm kafin kasani nixan fara sani dan nasan tabbas akwai manufarka akan hakan Yace Auntyna kenan xanso Ki rigani sani. Amma kiyimin alqawari idan har kika sani baxaki qini ba

    Tace duk duniya bawanda nake jinshi araina kamar ka.. Ba ranar da xataxo min wacce xatasa in qika.

    _Yayi Murmushi da fa’di aranse tana kan layi Amma takasa ganewa_

    Afiliko cewa yayi hmm xanso in dauwama dake har qarshen rayuwata

    Tayi Murmushi Tace wai wane irin SO kakemin ne Qanina

    Yace irin son da masoya Su………

    Sai kuma yayi shuru

    Tace qarasa mana

    Tashi yayi ya ‘dau wayarsa tare da kama hannunta Yace idan na qarasa mummunan mari xansha agunki

    Ta kulle ‘kofar tasa suka nufi waje Tace kome yasa

    Ya kalleta ka’dan da Murmushi Yace bansan me xance miki ba

    Ta kallesa……..

    Wani kallo ya sakar mata wanda yake da tabbacin ya kulle maganarta kenan

    Aiko tuni jikinta ya mutu mu’dus

    Cikin wata wahalalliyar murya Tace bacci yaxo min yanxu

    Cikin sanyi murya Yace nasani Auntyna. Ya fa’da da kai hannunshi gefan fuskarta ya qara da cewa xaki iya kaiwa ‘dakin ki koni in kaiki

    Tace hmm Ba ‘daukata xakayi ba bare inji damama

    Inna ganni a’dakina dole qafatace takaini. Karka damu Qanina xanje da sayyadata

    Yayi Murmushi da janye hannunsa Yace in har baxaki iya takawar ba.

    Ki fa’damin. Dan Wlhi ‘daukarki baxai ban wahala ba. Kodako xanta yawo dakene ahaka

    Tadaki girjinsa ka’dan cikin mutuwar jiki Tace saboda ka rainani danni macece. Inxa’a duba na tabbata saina fika nauyi

    Yace hmm toh naji muje in kaiki karki xube min ajiki dan naga baccin ya fara cin qarfinki……

    Haka suka jera ya Kaita har ‘dakinta takwanta

    Ta kallesa Tace karfa kaje club

    Yace toh

    Tace imma kaje xanjika ai

    Ya rufe mata qafafunta Yace dan Allah kiyi bacci karki dashi yau tsakar daje

    Tace dan kar na jiki ko

    Yace ko ‘daya inaso yaudai Ki mori baccin ne

    Tace kaima Kasan na saba

    Yace saida safe

    Tace mu tashi lafiya

    Yace Allah yasa da fucewa

    FAWAS ya harareshi Yace ka shanyani kamar wani kayan wanki

    Yace am sorry kasan…….

    Bai qarasaba wayanshi tayi qara. Yana dubawa yaga wacce sukaci karo ce a Jifatu

    Ya ‘dauka da hello

    Tace kana magana shahuda

    Yace ayya sunanki kenan

    Tace eh RAMADAN naji ‘dakin kar6ar number naka

    Dan xan kiraka lokacin da nake so da kuma buqatar kalaman ka

    Yace ayya da fatan kinkai gida lafiya

    Tace lpy lau

    Yace toh Alhamdulillah

    naji da’din sunanki Sosai

    Tace haka mutane da yawa suke cewa. Nayima tunanin ko qarya suke

    Yace bane Su da yima babbar yarinya qarya sun da’di iya gaskiyarsu ne kawai

    Tayi murmushi Tace kamar yanda kaji nace maka sunana shahuda. Ni ‘yace ga Alhaji iroro me harkar siyar da mai

    Ni ka’daice ‘yarsa muna xama a garin abuja unguwar maitama

    Mahaifina cikakken me ku’dine bana wasa ba yana sanmu ni da mahaifiyata Sosai.

    Bikin ‘Yar qanwar momyna ce ya kawomu kano

    Yanxu haka gobe mukesan kumawa abuja

    RAMADAN Yace daga kalamanki nagene ke me gaskiyace. Kuma baki so. ki yaudari mutum a har karki dashi.

    naji ina sanki dan inasan mutum mai wannan halin

    Tayi dariya Tace Nagode sai mun sake waya ka gayamin kai ko waye gudnyt

    Yace ok gudnyt

    FAWAS ya kalleshi Yace wacece Yace yarinyar da nake baka labari ce

    Yace shegiya taga ‘dan saurayi😆.

    RAMADAN yayi dariya Yace kuma yafi  karfinta ba

    👯: Haka rayuwar tasu tacigaba da tafiya yau da da’di gobe sa6anin haka

    Soyayya me qarfice tashiga tsakanin KHAMIS da XEE

    Ba Wanda bai sani ba har acikin makarantarsu

    Mutum biyu ne basu sani bah. Sune iyayan XEE dana KHAMIS

    Sam bata canja xali ba tsakanin SAILUBAH da XEE wajan qin karatu

    SAILUBAH da RAMADAN sun shiga tashin hankali ba’dan ka’dan bah

    Dan yau saura kwana uku bikin SAILUBAH da Alhaji Aminu

    Xa gwan qasa ya dinga mata tawajan Abbanta ya nuna mishi yana bala’in Santa ayi Komai da wuri

    Yana xuwa duk sati ya ganta ya kuma bata ku’di me tarin yawa

    Ana saura sati biyu bikinne ya bata kyautar wata lafiyayyiyar mota Amma ta biyo ta hannun Abbanta ne wanda daqer ya kar6e a cewarshi ai Auranta xaiyi yabari ayi Auran ya bata

    Ya nace dai saida Abbanta ya kar6a

    Eh motar tatafi da hankalinta SAILUBAH Sosai

    Amma ganin RAMADAN duk ya rikice mata shiyasata qin nuna farin Cikin nata

    Dan yanxu ya canja mata gabaki ‘daya…

    Ita gani takeyi kamar haushinta yakeji

    Yanxu haka xaune take ita da qawayanta wata tana mata gyaran jiki dan ginsu Su dilke

     jiya sukayi walima.

    XEE Tace ikwan Allah kenan SAILUBAH. Ashe xaki  rigani Aure.

    Tace hmm Wlhi XEEE xuciyata xafi takemun kwata kwata na tsani Auran nan

    Wata khamsa’u Tace meyasa

    Tace hmm tunda RAMADAN ya nunamin baya so naji nima bana so

    XEEE Tace na lura har ramewa kukayi ke dashi

    Wata ummi takalli XEE Tace keko sabon da sukayi da juna na wasa ne

    SAILUBAH Tace ni yanxu damuwa ta ya qaurace min kwata kwata

    Na ne meshi awaya na rasa

    Rabona dashi yau kwana hu’du kenan Wlhi xaxxa6in nan da nakeji duk na rashinsa ne

    Nasan ina ganinsa Komai xaixo min da Sauqi

    Wata humaira Tace hmm ki kwantar da hankalinki inda RAMADAN ne qila anjima kigansa dan nasan duk inda yake yafiki shiga tashin hankali

    SAILUBAH tayi tagumi

    Anisa Tace nidai kuna burgeni yanda kuke San junanan nankun nan

    XEE Tace ‘dan iska KHAMIS yaqi gayamin inda yake

    SAILUBAH Tace hmm xan ha’du da shine shima

    Washe gari aka kawo kayan Sa Lalle da akwatuna goma Sha biyu reras

    ‘Yan unguwa sai xuwa gani suke dan kayane nagani na fa’da

    Anan ne fah tsoro ya kama SAILUBAH dan Alhaji Aminu ba qaramin ku’di ya kashe ba

    Qarfe goma sha ‘daya na safe SAILUBAH Tatashi hankalin XEE harda kuka ita dai suje sunemo RAMADAN

    Cikin marairai cewa XEE takira KHAMIS Tace my sweetheart

    Yace na’am my Luv

    Tace kayima Allah da Annabi ka gayamin inda kuke

    Wlhi SAILUBAH kuka take damuwarta taga RAMADAN. Hankalina ya tashi

    KHAMIS ya waro ido Yace pls my Luv kar hankalinki ya tashi dan Allah

    ayanxu kam gaskiya baxaku ganmu bah

    Dan muna can yanhar xuwa qauyan Takai

    Kinsan Aliyu na makarantarmu  Wanda ya rasu a qauyan yake. Shine ‘daxo muka shirya xuwa gaisuwa

    am sorry my Luv saidai in mun dawo kuganmu

    Tace toh ka kulamin da kanka

    Yace insha Allah

    Tace Sannan kasa ya kunna wayansa Ko tasamu nutsuwa Yace angama my Luv

    Tace i Luv u

    Yace me 2 my baby

    XEE ta kalli SAILUBAH Tace toh kinji

    Tace Naji har hankalina ya kwanta. Allah yasa ya bu’de wayansa

    Tace AmEEn

    Kamar yanda KHAMIS ya fa’dama XEE Suna kan hanyarsu ta xuwa takai. Toh haka abin yake da gaske

    FAWAS dake tuqasu ya kalli KHAMIS Yace Gaskiya soyayyarka da Aunty XEE tana tafiya dani

    Yace hmm ina Santa da yawa FAWAS

    FAWAS yayi dariya Yace naji tana maganar Aunty LUUVAH

    Yace eh. Yana me kallan RAMADAN dake karanta wata jarida

    KHAMIS ya ‘dora da. Toh ‘dan iska hankalinka ya kwanta tunda ka sakatah kuka akanka

    Katemaketa ka bu’de wayanka dan Allah danni ta Masoyiyata nakeyi

    Dan nabata tabbacin xan saka ka bu’de wayanka

    RAMADAN yajah tsaki Yace karka dameni dan Allah.

    Yace Wlhi saika bu’de wayanka ko’dan Aunty XEE ya fa’da da ‘dauko wayar tasa……….

    Kan RAMADAN yayi magana FAWAS yajah wani furgitaccan burki Wanda ya basu tsoro

    Yana sauke numfashi sama sama idanshi na kan mudubi yana kallan bayansa

    Cikin maseefa KHAMIS Yace wai kai wane irin ‘dan iska ne xakaje ka kashemu dan iskanci

    Ni ban gaji da rayuwa ba dan ban ajiye ‘ya’yana ba ehee

    RAMADAN yayi Murmushin dole dan rabansa da Murmushi yafi sati uku

    Yace ka lura  man KHAMIS yagano wata xa6in shi ce

    FAWAS ko fa’di yake Ya Allah

    innalillahi

    wayyo kaina

    Kunga wata xanka’da xiya

    KHAMIS ya juya yana san ganin wacce ta gigita FAWAS haka

    Kut😳kut😳kut Yace

    Saka makwan ganin wata xanka’daxiiyar budurwa wacce take sheqa gudu tamkar xata tashi sama

    Ba gyale ajikinta

    Wata fanka ceciyar rigace tasa sai xaninta da kallabi

    Sai wani siririn gyale dataci ‘dam mara dashi

    Kallo ‘daya xaka mata kagano Abu biyu

    Tana da kyau na bam mamaki. tare da kuma matsanancin damuwa.

    Yanda take gudun Komai na jikinta na rawa shi yasa FAWAS rufe idansa🙈  da hannu biyu

    KHAMIS yajah numfashi Yace eh Lalle yau Allah ya kawo maka xa6inka

    Ganin takusa xuwa garesu yasa RAMADAN fitta daga motar yasha gabanta

    Ta kallesa da wata muguwar harara Tace da Allah matsamin sauri nake

    Yace tayaya ma xa’ayi im matsa miki bayan kina sheqa gudu haka

    Tace toh ina ruwanka hakan na saba kuma ba Wanda ya ta6a tareni

    Yace ko

    Tace gaskiya man

    Yace eh ba shakka dama haka kuke rayuwarku Ku ‘yan qauye

    HAMEEDA ta qare mishi kallo tun daga sama har qasa tabi motarsu da kallo

    Kana ta dawo da kallanta kansa tatabbatar ba ‘yan qauyansu bane

    Allah yayota dasan ‘yan burni

    Da gaske RAMADAN yayi mata MASEEFAR kyau

    Ita duk a iya gane gananta bata ta6a ganin namiji Wanda Komai ya masa dai dai kamar RAMADAN ba

    Atake tayi tunanin shi balarabe ne taji tana san shi Amma baxatace ga irin son dataji ba

    Ya ‘daga mata gira. Nan tadawo daga tunanin

    Tace gaka qaramin yaro Amma sai qarfin halin tare wacce ta girmeka

    RAMADAN yaji kamar ya tsinka mata mari dan duk duniya ba wacce xatace mishi qaramin yaro ya share sai Auntynsa

    Yayi murmushin yake Cikin ‘daga murya yace FAWAS kafito Wlhi. tunkan na tsinka mata mata mari.

    KHAMIS yayi dariya Yace aisai ka fitta Kasan ka’dan da aikinsa ya falleta da marin…

    FAWAS ya fito daga motar Yace sannu ko

    Ta kallesa ka’dan. Gabanta yafa’di dan ganin wani kyakkyawan kuma

    Tace yauwa

    Ta maida kallanta ga RAMADAN Tace waxa ka mara

    Yiyi mata wani mugun kallo

    Yace ban dake  akwai wata ne anan

    Xatayi magana Yace Kinsan Allah kika qara bina da qaramin yaro Wlhi saina miki mari biyu ajere.

    Haba da Allah Daga ganina xaki kirani da qaramin yaro ke ba qaramar yarinyar bace

    Tace kut😳 shekarata ashirin da hu’du ko kaffara baxanyi ba na girmeku karka qara kirana da qaramar yarinya

    RAMADAN yayi Murmushi dan ganin yarinyar ‘Yar ayice

    Yace oho Ashe ba da’di

    Tajah tsaki xata wucce…..

    Yace ‘dan jini ka’dan mana

    Tace lafiya

    Yace atunaninki lafiyace xatasa na tsaidake

    Yanuna FAWAS Yace sanki yakeyi da Aure dafatan xaki soshi

    Tayi dariya da kallan FAWAS Tace gaskiyane kuna da kyau Sosai

    KHAMIS ya fitto Yace har dani

    Ta qura mishi ido canTace eh harda kai

    Amma kunyi min yara sosai

    Wai mema kuka sani a Aure da xaka kalleni kace abokinka xai aureni.

    Kun san mah me ake kira da Aure

    Suka kalli jununsu atare

    FAWAS yayi Murmushin yaqe Yace ki bani dama in aureki sai in nuna miki me ake nufi dashi

    Tayi dariya Tace toh xan baka dama Amma sai nayi shawara da xuciyata

    Tafa’da dasan barin gun

    RAMADAN Yace da kata malama

    Tace muryarka tana d…….

    Kanta qarasa ya wurga mata wani mugun kallon da ya hanata qarasawa

    Yace Ki fa’da mana gidanku

    Itama harararshi tayi ta wucce shi

    FAWAS Yace dan Allah Karki tafi da gudu. Tace naji Qanina tabar gun da sauri

    Kuma daidai nan wayar RAMADAN ta fara ringing

    RAMADAN ya kalli KHAMIS Yace wayace ka kunna min waya dan Allah

    KHAMIS Yace Aunty LUUVAH CE dai

    Ahankali ya kar6i wayan da ‘dauka

    Da kuka SAILUBAH Tace meyasa kakemin haka RAMADAN

    Da sanyin murya Yace menayi Auntyna

    Tace so kake ka kasheni

    Yace idan na kasheki inyi rayuwa dawa……

    Tace hmm ina San ganinka yanxu.

    Yace muna qauyan takai fah😳

    Tace ko qauyan inane ina San ganinka yanxu nace. Tana fa’din haka ta kashe wayan

    KHAMIS Yace yadai

    Yace mukoma gida yanxu pls…….

    FAWAS Yace kut. Kama isa

    Gaskiya kai ‘dan rainin hankaline

    Toh bari kaji. Wlhi baxa mubar qauyan nan ba harsai na sace xuciyar yarinyar can

    RAMADAN ya 6ata fuska Yace hankalina ya tashi.

    Auntyna tana can tana kuka akaina

    Bana san kukanta kai kasani. Kabari mah qara xuwa

    Yace Wlhi Wlhi ba’inda xamu saina sace xuciyar yarincan

    Ta rikitani over baxan iya bacci ba wlhi. Gwara Ku tunda kun saba. Dan wannan ba bakwan abu bane awajanku

    Shuru RAMADAN yayi dan yasan tunda FAWAS ya gigice saiya ‘dorata akan hanya xaibar qaunyan

    KHAMIS na jinsu yayi shuru yace aransa  Allah ya tsallakar dani saura ku

    Ahaka sukaje gidan me gari sukayi gaisuwa dake yaran jikan gidanne

    Duk da yake agidan mutuwa suke. Hakan bai hana mutanan qauyan xuwa ganinsu ba

    Bayan sallar axahar kowa ya Washe suma suka shige mota dan xuwa gidansu HAMEEDA

    Wani yaro suka samu me surutun tsiya. KHAMIS Yace Kasan gidansu  wata budurwa kyakkyawa haka

    Tana da ‘dan shekaru

    Yaran ya ‘daga kai yana kallan sama Cikin tunani Yace HAMEEDA wacce tayi bandaro.

    RAMADAN Yace miye bandaro

    Yaran ya kalli RAMADAN Yace yanxu bakasan miye bandaro ba

    KHAMIS Yace eh miye

    Yace bandaro shine abinda yaqi siyuwa a kasuwa

    FAWAS Yace ita toh ‘Yar tallece da taqi siyuwa

    Yaran yayi dariya

    Yace aa itafah ba wanda yake Santa ne dan sa’anninta duk sunyi Aure harda yara itako tana gida ba mashin shini

    Koda yake tana hannun wata qanwar babanta ne Innah Hansai

    Sam bata santa aiki take sata Sosai ba qaramin gana mata axaba take bah……..

    RAMADAN Yace ya isa haka. Muje karakamu gunta ko itace wacce muke nema

    Aiko yaran ya shiga motar tasu yanata murna yau gashi amota har suka iso gidansu HAMEEDA

    Yace toh ga gidan

    FAWAS Yace jeka kira mana ita

    Yace aiko naje innanta baxata bari ta fitoba

    RAMADAN ya dafah yaran Yace akwai samari agidan

    Yace eh mutum ‘daya ne Alo

    Yace OK yanxu dai ga wannan. Ya miqa mishi gudar ‘dari biyu Yace ka sai littattafai na makaranta kaji

    Cikin farin ciki da murna Yace Nagode Yaya Allah yasaka da alkairi ya fitta daga motar

    Har yayi nisa ya dawo idanshi nakan RAMADAN Yace ko in shiga in yima innan tata wayo sai in gayama HAMEEDAN xuwanku

    FAWAS Yace Yauwa yaran kirki maxa jeka

    Aiko ya shige gidan da gudu

    A tsakar gidan yasamu HAMEEDA tana tanka’dan masara

    Cikin farin ciki Yace HAMEEDA kinyi baqi ‘yan gayu ‘yan birrni

    Tace suna ina Yace suna ‘kofar gida

    Tace bari toh nayi sauri naje kan innah ta dawo

    Yace bata nanne

    Tace eh taje gidan jummai

    Yace kiyi sauri karsuyi xuciya Su tafi

    Tace kafiye surutu Ya’u kace ina xuwa

    Yace toh

    Da murna yake gayama su FAWAS gatanan xuwa sukace toh mungode ko

    Yaran yana barin gun HAMEEDA ta fitoh

    Dama RAMADAN da KHAMIS Suna cikin mota ya yinda FAWAS ya fitoh ya jingida da motar

    Aiko ya xuba mata ido

    Taqarasa gareshi Tace wai da gaske kakeyi

    Yayi Murmushi Yace eh kai. Ko baxaki soni bane da gaske in qara gaba

    Tayi dariya Tace aitunda kai ‘dan birnine baxan qika bah

    Sai dai matsalar kai qaramin yaro ne…..

    Ya katseta da fa’din. Naji ni qaramin yaro ne Amma xan iya riqe mace ai

    Tace kai yanxu kasan me ake kira da Aure

    Yace ban sani ba Amma inna aureki saiki sanar dani

    Tace aini ba ‘Yar iska bace

    Yace oho nine ‘dan iska

    Tace nidai bance ba. kawai kashere batun son da kake min

    Yace baxan share ba. Dan kinyi min tako ta ina

    Tace me kake so kace

    Ya wurga mata wani kallo nan take taji yayi mata wani bala’in kwarjini jikinta kuma ya mutu cikin sauri ta sunkuyar da kanta qasa

     Yayi murmushi dan ya hango yanayin data shi

    Yace  inaso ince ke kyakkyawace kuma abin San kowane ‘da namiji

    Da sauri ta kallesa Tace da gaske ni kyakkyawace

    Kuma abin san kowane ‘da namiji

    Yace kwarai ma kuwa

    Tace shege Iro ‘dan iska Yace nafi kowa muni a qauyannan namu

    FAWAS ya waro ido😳 kamar gaske Yace wanene shi haka in hukuntashi

    Tace wani me satan kajin Mutane ne duk qauyannan sun sanshi Sam bashi da hali me kyau

    Dawai yana sona toh danace bana san shi shine ya gayamin baqaqen maganganu har dacewa ni mummunace kuma wai ahaka xan dauwama agidan mu ba mashin shini bare inyi Aure.

    Ta qarashe da nuna damuwarta

    FAWAS yajah numfashi Yace kalleni. Ahankali takallesa

    Yaci gaba da fa’din. kina sona.

    Ta lumshe da ‘daga mai kai

    Yayi Murmushi Yace kin yarda zaki Aunreni Ki nunamin me ake nufi da Aure

    Ta rufe fuskarta Tace eh

    Yace toh daga yau ko bananan Karki kuskura Ki kula wani saurayi dan ina da kishi xan iya illata duk Wanda naxo nasamu dake

    Cikin shagwa6a da daure fuska Tace ni fah banda saurayi😔

    Yayi Murmushi da fa’din. Shi Iron fah

    Tace ainace maka nace bana sanshi ko.

    Yace toh naji

    Nan sukayi shuru

    Xuwa can kuma Kamar an muntsineta takallesa da Murmushi

    Tace in kawo muku ‘dan malele yana da da’di Wlhi

    Da sauri FAWAS Yace aa barshi

    Ta 6ata fuska kamar xatayi kuka harda juya mishi wai ita adole ranta ya 6aci kuma tayi fushi

    FAWAS yayi Murmushi ya dawo gefan data juyamai bayan ya ha’da hannunsa biyu alamun ban ha’kuri Yace yi hakuri YAYATA jeki kawo min Amma ni ‘daya

    Da sauri ta kalleshi da dariya Tace da gaske xakaci Yace eh mana. kin san ai baxanqi abin Masoyiyata ba.

    Tace naji naqara sanka Yace Allah yasa na mallakeki matsayin matata

    Tace AmEEn da shigewa cikin gidan nasu ya bita da kallo

    RAMADAN da KHAMIS suka fitoh daga motar suka sakama FAWAS dariya

    RAMADAN Yace xakaci ‘dan saluhu ko ‘dan talatu tace maka ne ko Mene

    FAWAS yajah tsaki Yace ban sani ba

    KHAMIS Yace katemaki kanka da kace takawo maka kai ‘daya.

    Kanya bashi amsa harta fitoh da wata tsohuwar robah ta ajiye akan dakalinsu

    Kallo ‘daya FAWAS yayima robar gabansa ya fa’da

    Dan Wlhi ko karansa na gidansu yafi qarfin cin wani a robar

    Haka yaje gareta ya xauna a dakalin

    Tace kaganshi ko. Yanxu na gama da xafinshi gashi yaji manja

    Arayuwar FAWAS bai ta6a ganin irin wannan abun ba

    Yace aikuwa gashi nan sai Qamshi yake ya ake cinsa

    Tace kai😳 bakasan ‘dan ‘danlele ba

    Ya juya kai Yace tunda yanxu ina tare dake ai Xan sanshi ko

    Ta ‘dagamai kai Tace aha. Dake kai ‘dan birni ne kaga harda cokali na kawoma.

    FAWAS ya kalli cokalin wani ko ‘dad’de dashi sai dai a tsaftace yake

    Ya kar6a da Murmushi Yace Nagode

    Nan ya gutsira ya kai bakinsa…….

    Aiko cak ya tsaya shi bai ha’diye ba kuma bai xubar bah…..

    Yayinda ita kuma ta kafeshi da ido. Ganin haka yasashi ha’diyewa da sakar mata Murmushi

    Tayi dariya harda tafah hannu Tace yayi da’di ko

    Ya ‘daga mata kai cikin murmushin yaqe Yace Sosai mah

    Tace Yauwa saika cinye dukka in qaroma kan Innah tadawo

    FAWAS ya waro ido Yace in cinye fah kikace. Tace eh ko wani abune

    Ya kalli Su RAMADAN cikin damuwa kamar xaiyi kuka Yace aa

    RAMADAN ya kalli KHAMIS suka saki dariya

    RAMADAN Yace bala’i. Watoh shidai SOO maseefa ne

    KHAMIS yayi dariya Yace haka siddan gari banxa wani yaba FAWAS waccan jagwalgwalan sai mutum yasha mari Amma dake SOO daban yake da Komai kaga ko xaiyi kuka sai yayi yanda takeso

    RAMADAN yayi Murmushin mugunta Yace bari mugani koxai cinye idan ya cinye insa ta qaro mishin

    KHAMIS ya waro ido Yace haba dan Allah ka tausaya mishi ai😆

    Yace ai tunda yaqi yarda naje ga Auntyna Wlhi saina guma masa.

    KHAMIS ya qara yin  dariya

    Da ace HAMEEDA tasan FAWAS toko da tagane yanacin ‘dan malelanta ne tamkar xaiyi kuka….

    Cokali hu’du yayi yana tunanin inya qara na biyar toko ba abinda xai hanashi yin amai

    Ya kalleta ka’dan. Idanta nakansa. Yayi Murmushi Yace YAYATA…..

    Da sauri ta sakar mai murmushi Tace na’am

    Yace na koshi

    Nan take annurin fuskarta ya ‘dauke Tace meyasa ka koshi bayan…….

    Saurin katseta yayi dan ganin annurin nata ya ‘dauke

    Yace wasa nake miki. Da xaki ‘daure min fuskar nan taki me kyawun kallo.

    Ta saki fuskar tata tare da rufe fuskar da hannu Tace har naji da’di Wlhi.

    Ganin da gaske tana Cikin jin da’di shiyasa FAWAS daurewa ya dinga cin ‘dan malelannan har ya cinye

    Da sauri Tace in qaro maka

    Ya kalleta cikin marairai cewa Yace aa

    Tace karka damu akwai da yawa

    Ya qura mata ido yana kissima abubuwa da dama aransa akanta

    RAMADAN ya kalli KHAMIS Yace Wlhi qiris FAWAS yake jira ya saki amai

    KHAMIS Yace wlhi kuwa gashi ta kasa ganewa

    Yace bara naje na ‘dora mishi da nawa

    Kan KHAMIS yayi magana RAMADAN ya fito daga mota ya nufusu da Murmushi Yace dan Allah ki daure in akwai da yawa Ki qaro masa dan dama baici abincin rana ba

    Haka kawai ya tsinci kansa da qinci. Ashe xaixo ne ya tarar dana masoyiyarsa ne. Baki lura da yanda ya cinye bah pls yi sauri ki qaro masa mana

    FAWAS ya maida kallansa qasa da dafe kansa.

    HAMEEDA Tatashi da murna Tace aikuwa nayi da yawa

    Daqar FAWAS Yace ka’dan xaki qaro pls…..

    Bata jishi ba tayi Cikin gidan nasu da sauri burinta yayi ya gama kar innah ta dawo

    Dama tana barin gun RAMADAN ya koma mota. FAWAS yabishi da kallan ramuko

    Haka ko takawo masa kamar na ‘daxo

    FAWAS ya rufe ido ya dinga ci batare da yace mata Komai ba. Har yaci rabi

    Ya kalleta Cikin wani yanayi Yace da kinada leda da kin sakamin sauran dan anjima incinye.

    Taxaro wata leda daga gefan cikinta Tace gashi dama kamar nasan xaka buqata. Dana juye masara naqi yarwa 

    Yayi Murmushi da kar6a ya juye cikin ledar

    Yace toh fa’damin

    Tace me fah

    Yace kin yarda in dinga xuwa gareki ta’di har Allah yasa Ki xama mata agareni

    Tace eh

    Yace toh Nagode ga wannan Ki sai abinda kikeso. Ya qarashe da miqa mata dubu biyar

    Ta waro ido waje👀 Tace kai kai kai tab😳

    Yace wani abune

    Tace ko ‘Dari biyar ban ta6a riqewa ba bare sama da ita

    Idan aka ganni da wannan Wlhi ba qaramin tashin hankali xan shiga ba

    Yayi Murmushi Yace Kinga ko bana san tashin hankalinki Sam

    Amma Ki kar6a Ki 6oye xai miki ammafani.

    Ba xanji da’di ba in baki kar6a ba

    Amma idan kika kar6a xanfi yarda da cewa lalle kin yarda in xama miji agareshi tunda nabaki abu kin kar6a batare da gaddama ba

    Tayi shuru.  Candai ta kar6a Tace Nagode Allah yasaka. Amma miye sana’arka.

    Yace ina skull yanxu ina karantar kasuwanci ma’ana nan da Wasu ‘Yan shekaru xan xama cikakken ‘dan Kasuwa

    Tace shima dama kasuwancin karantarsa akeyi Yace eh ai ba abinda ba’a karantarsa

    Tace tab ni ban San kasuwancin karantar sa ake ba.

    Yace hmm kina karatu kuwa

    Tace ban San ilimin boko ba. Nadai sauke alqur’ani da sanin Wasu takaddun musulunci irinsu nahahu kawaqidi adaf hadis da dai sauransu

    Yace eh lalle kice da malama nake

    Ta kallesa cikin sanyi Tace nasamu wannan iliminne agun BABANA da’ace iyayena sun mutu tun ina yarinya na tabbata baxan samu komai bah

    FAWAS Yace ‘dan naji labarinki ka’dan………

    Nan tabashi labarin kanta.

    Yace yanxu kina nufin duk wani aiki na gidannan ke kikeyi

    Tace ba aiki ka’dai ba harda aika xuwa ko ina

    Yaqura mata ido tabbas kallo ‘daya yayi mata Komai nashi ya kunce yaji maseefar sonta

    Cikin wani yanayi yace yanxu xan iya samun matsala wajan xuwa na gareki

    Tace indai bana san matsala ta afku Saidai iyayanka suke wajan me gari da maganarmu

    Kasan yana hukunci bisa kan Gaskiya

    Xai kirani agaban mutane ya tambayeni ina sanka

    Idan Nace eh

    Toh saiya sakama Innah Hansai Duka akan karta kuskura ta takura min akanka

    Sai kuma Yace ma iyayanka Su gaggauta kawo sadaki ayi Aure

    Yayi Murmushi Yace daga nan shikenan kin xama tawa saiki koyar sani yanda Aure yake ko.

    Ta dariya da rufe fuska cikin shagwa6a da ta6ara Tace toh yaushe xaka dawo

    Ya kwai kwa yi muryarta wajan cewa jibi idan kinaso

    Ta qarayin dariya danjin yanda ya kwaikwayeta. Tace  kaga banaso

    Yace toh nadena ‘dan bu’demin fuskar ka’dan ko na sami bacci cikin nutsuwa yau.

     Tunda Allah yasa nayi gamu da kyakkyawa wacce tafi kyawawa kyau

    Ta ‘dauke hannunta daga fuskar tata ta kallesa damai fari da ido tana ‘daga mai gira irin tasu salan soyayyar ta qauyawa…….

    Amai yakeji saboda ba qaramin cika cikin sa yayi bah. xuciyarshi tashi take sobada bai saba da cimar data bashi ba. Burinshi takauce mata ya amayar da shi ko yasamu kanciyar hankali

    Yayi Murmushi dan ba qaramin burgeshi tayi ba. damai fari da idan da tayi

    Ya tashi yana cewa wannan fari da ido haka. aisai kisa in sume a axaune

    Ta rufe fuskarta Tace Allah

    Yace kunyarki na burgeni

    Tayimai shuru

    Yayi Murmushi da cije le6ansa.

    Ni xan tafi saikin ganni jibin

    Tace kamar karka tafi Wlhi

    Ya ‘daga mata gira Yace idan bakyaso ai sai in tsaya har Innah tadawo immata gaisuwa

    Ta waro ido da cewa tab kace tarabani dakai kenan

    Yace aini bamai rabumu sai Allah Ki kulamin da kanki pls bana San wani abu ya sameki

    Ta ‘dagamai kai cikin Murmushi

    Ya shige motar tasu

    Ta ‘dagamai hannu alamar bye bye

    Shiko ya sakar mata wani kallo me kashe jiki

    Nan ta’dauke hannunta cikin sanyi dan kallan ya shigeta

    KHAMIS ya tada motar sukabarta nan

    Suna fitta daga qauyan. FAWAS Yace pls bani minti biyu KHAMIS

    Ba musu KHAMIS ya tsaya da motar agefan titi

    Sosai FAWAS yadinga sharara amai kamar xai amayar da hanjin cikinsa

    Yana gamawa RAMADAN ya bashi ruwan gora ya wanke bakinsa

    Kana KHAMIS yajah motar

    Banda dariya ba abinda RAMADAN da KHAMIS sukema FAWAS

    RAMADAN Yace kaci da yawa fah

    KHAMIS Yace Sosai mah kuwa

    RAMADAN yasa dariya Yace daga ganinta xatayi da’din Luv dan tana tare da shagwa6a.

    KHAMIS Yace nima na lura da hakan Sosai

    FAWAS najinsu yayi musu shuru….

    Tunda suka sako kan motar tasu layinsu RAMADAN

    Gaban RAMADAN ya dinga fa’diwa. Tuni damuwarsa ta dawo masa sabuwa fill

    Haka suka saukeshi sukayi gaba KHAMIS na fa’din yasan Aunty XEE na gidansu Aunty LUUVAH bayasan Su ha’da yanxu sai dare..

     👯: Wanka RAMADAN yayi ya canja Kaya da wadata kansa Qamshi

    Sannan ya nufi gun Auntyn tashi

    Tana kwance a gado  XEE na gefanta ga qawayanta nan sai hira suke

    RAMADAN ya shigo ‘dakin

    XEE ta 6allamai harara Tace ban ta6a ganin qani mesa Auntyn shi cikin damuwa da tashin hankali ba kamarka RAMADAN…….

    Da sauri ya katseta da cewa haba Aunty XEE kidena haka. Yanxu xakisa taqara jin  haushina bayan KHAMIS ne Babban me lefi dayaqi gaya mata inda nake

    Tace eh Gaskiya. dake gaka gata ai dole ka kanemi kare kanka. Karka wani saka KHAMIS dan bashi da lefi

    Ya kalleta da Murmushi Yace toh Naji bashi da lefi

    Ya maida kallansa ga Auntyn tashi wacce ta kafeshi da ido tun shigowarshi

    Yace Barka da yammaci my Aunty

    Ta sauke ajiyar xuciya Tace me yasaka ramewa haka

    Ya tashi yana cewa tunani da tashin hankali

    Tashi itama tayi Tace muje

    Ba musu suka jero tare har xuwa gidansu part ‘dinsa

    Ta xauna gefan gado shi kuma yana kan kujerar da take fuskantarta

    Tace wane tunanine haka da tashin hankali yasaka ramewa

    Ya kalleta ka’dan Yace kema ai kin rame Sosai

    Tace kaban amsata

    Yace hmm tunaninki Auntyna mana….

    Wai a tunaninki rabuwa dake xai barni na xauna lafiya ne.

    Hmm Sam hakan baxai yuhuba

    Dan daga ranar da kika bar gidanku xuwa gidan wani toh Ki tabbatar baxan qara samun kwanciyar hankali arayuwata bah

    Saban danayi dake ya kai matsayin da in tunaninki yayimin yawa xan iya rasa rayuwata……..

    Kuka SAILUBAH tasamai Sosai…..

    Duk da hankalin RAMADAN ya tashi Amma sai ya share dan yanxu burinshi yayi mata abinda xaisa taji xafi fiye da yanda yakeji axuciyarsa

    Nan ya hau 6arar mata da kalamai  cikin qara kashe mata xuciya da takaici

    Fa’di yake narasa me kika gani ajikin wannan mutumin Sam bai dace dake ba

    Ina ganin ma ‘dan shan jinine

    Dan bashi da fuskar imani

    Ki kula dashi Sosai mana

    Gashi shi ba wani kyakkyawa bah.

    Kawai Kinga ku’di kin yarda yaxama miji agareki 

    Akan ma wane dalili xaki yanke igiyar shaquwarmu saboda shi

    Nayi baqin ciki da takaicin hakan.

    Bani da wani buri daya wucce in tayaki neman xabin ranki. Kyakkyawa me aji me ku’di me maseefar kishinki.

    Nayi addu’ar istahara nayi Sallah akan Allah ya bani haske akan lamarinki dashi…..

    nagani Cikin mafarkina Auran shi nadama ne agareki

    Ni fah baxan 6oye miki ba. In bake baxan iya rayuwa sak kamar yanda aka sanni ba

    Kuka take Sosai yana qara jefah mata qiyayyar Alhaji Aminu

    Can dai dayaga kukan yayi yawa kuma yana maseefar damun xuciyarshi sai ya matso kusa da ita ya kama hannunta

    Yace toh kiyi shuru kidena kukan nan tunda kina sanshi baxan qara kushe miki shiba tunda ranki na 6aci kiyi hakuri

    Ki dena bana so. inba so kike Ki hanani bacci ba. Yafa’di hakan da leqa fuskarta cikin kusanci dasan qara hargitsa mata kwanya

    Aiko ta shaqa

    Dan yanda yayi kusanci da ita ka’dan ya rage bakinsu ya ha’du dana juna

    Ganin yasami abinda yakeso dan jikinta ya mutu mu’dus. qiris take jira ta xubemai ajiki. Shiyasa ya ‘dan janye kansa ka’dan daga gareta tare da jifanta da wani kallo Wanda atake yasan ya gama kunce mata Komai.

    Ta lumshe idanta tare da dafe kanta Tace bana sanshi bana sanshi

    Na da’de dasanin Kaine kwanciyar hankalina RAMADAN

    Ban San me yake damuna ba.

    Kina sanshi tunda kike min kuka akansa. Kuma aida bakya sanshi ko kusa baxaji sha’awar kar6ar abin hannunsa bah. RAMADAN Ya fa’da dasan qara harxuqa xuciyarta

    Aiko cikin fusata Tace wai kai wane irin ‘dan iskane

    Nace bana sanshi bana sanshi bana sanshi Amma sai qara Sa xuciyata xafi kakeyi tun kwanaki can da suka wucce nayi dana sanin sanin shi

    Yariga da ya samu guri gun Abbana ya hanashi kallan ra’ayina

    Ya kakeso nayi ne RAMADAN. So kake na haukace

    Naji Komai bana jin da’dinsa aduniyar nan saboda qaurace min da kayi.

    Sam nalura bakasan farin cikina

    To bara kaji na rantse da Allah ka kara min haka sai mun sami mummunan matsala dakai

    Dan narigada na auna na garo ba abinda yake tadamin hankali kamar rashinka kusa dani

    Da 6acin rai Tatashi da niyar barin ‘dakin…….

    Cikin sauri ya Sha gaban da yanayin damuwa……

    Yace 6acin ranki tashin hankaline agareni

    Ki temaken kisaki ranki ko nasami nutsuwata

    Tace matsamin in fitta ko kasha mari…….

    Yasan acike take dashi Komai xata iyayi masa

    Saidai kash yayima kansa alqawarin baxai barta tatafi awannan yanayin ba

    Dan yanasan yau ya bala’in hargitsa mata kwanya

    Dan haka cikin yi mata baxata ya rungumeta da kashe murya irinta Wanda yake yin kuka

    Yace kimin rai auntyna kiyafemin nasan narabu dake kenan yau har abada. baxan ta6a yafema kaina bah idan har xuciyarki batayi sanyi munyi bankwana cikin farin ciki bah…….

    Tundaga tsayar kan  SAILUBAH taji wani abu na yawo ajikinta Wanda yasa ta rikice Komai na jikinta ya tsaya cak…..

    Cikin wata murya me sanyi Tace toh naji sakeni

    Cikin sanyin jiki ya raba kansa daga jikinta idan shi akanta yana San gano wani Abu

    Yace kin hakura ta kallesa ka’dan cikin wahalalliyar murya Tace ya xanyi dakai RAMADAN

    Pls ina buqatar ka’daita

    Ya bu’de ‘kofar suka fitoh tare har ‘dakin Kakah ya kaita dan nanne ba kowa.

    Yace toh Ki huta my Aunty.

    Ko kulashi batayi ba

    Yayi Murmushi dan yana san ta qara harxuqowa dan bai gaji da maseefar taba

    Idan tana magana sam bayaso tadena.

    dan haka ya leqa fuskarta Yace toh xan tafi fah Auntyna…..

    Kamar xatayi kuka tace wai me xan maka

    Ba xaka barni nasamu ka’daicin bane.

    Yace da naso kitashi mu’danyi hira ta bankwana

    Da maseefa tatashi ta kallesa kamar xata falleshi da mari Tace baxan tashi ba. wai hirar dole ce Nace ina buqatar ka’daici kabarni man

    Sai yayi kalar sanyi irin na abin tausayin nan Yace toh shikenan Auntyna Allah ya baki hakuri. Ya nufi hanyar futa

    Aiko saita fashe da kuka. Bai tsaya ba ya futa abinsa Yana Murmushi fa’di yake aransa Auntyna kenan duk Sallah idan nayi ina ha’daki da Allah ya xa’ayi Ki xauna cikin kwanciyar hankali akaina. Sam hakan baxai yuhuba

    XEE tatareshi a farfajiyar gidan Tace shigowarku ‘daxo naga SAILUBAH daga dukkan alamu tayi kuka

    Yanxu kuma kafitoh kana Murmushi wai me yasa Sam bakaso kaganta cikin kwanciyar hankaline

    Yace Aunty XEE kenan. Wlhi duk duniya bawanda yafini San ganin kwanciyar hankalinta

    Kawai batasan Auran wannan shegen ne

    Ni kuma dama basan shi nake ba. Saina  bata haske akan hakan……..

    Ta katseshi da fa’din Ka hargitsata dai

    meyasa ka tsani ganinta da kowane ‘da namiji.

    Yace saboda duk wa’yanda take ha’duwa dasu basa dacewa da ita Sam

    Ke Kinsan burunta

    Auran namiji me aji

    Kyakkyawa

    Me ku’di over

    Me kishinta

    Me shakarun da suka xarce nata Sosai

    Shin tsakaninki da Allah har yanxu ta ha’da me wannan abubuwan gabaki ‘daya 

    XEE tayi shuru. Can Tace gaskiya aa

    Yace hmmm

    Kinga Ki share kawai wannan Auran nata ba inda xaije dan xatayi rayuwa ne da Wanda ko kusa bai dace  da itaba

    Kin santa sarai idan tace ta tsani abu bata sanshi ba tayanda xa’ayi tarayu da wannan abun cikin xaman lafiya

    Wlhi ta tsaneshi batasan ha’dinta dashi yanxu

    Tayi nadamar saninshi

    Ki rubuta Ki ajiye ba’inda Auran sun nan xaije

    Idan kin shiga ciki yanxu dan Allah kice tadena kukan ya isa haka

    Na barki lafiya. Yana fa’din haka ya wucceta ya ficce daga gidan

    XEE tabishi da kallo baki sake

    Kana tayi ‘dakin khakha.

    Har lokacin ko SAILUBAH kuka take ta kalli XEE cikin kukan Tace yaxanyi da RAMADAN XEE yaxanyi dashi

    Tace hakuri SAILUBAH hakuri xakiyi dashi

    Tace na rasa me yake damuna akansa….

    XEE Tace hmm nihar narasa wane tunani Xanyi akanku…….

    Wannan dare duk ya rikita mutane hu’du 4 idan ka cire XEE da KHAMIS Wanda yanxu yake tare da ita kusan qarfe tare da rabi na dare.

    *Luv*💔 suke xugawa tamkar xasu ha’diye junansu

    Sam XEE manta kanta take idan tana tare da KHAMIS

    Ya kalleta cikin wani yanayi Yace my Luv

    Tace na’am sweetheart

    Yace dama ace yanda muke xaunan nan matsayin ma’aurata muke

    Tace lokacin na xuwa MENI

    Yace kinga mun kusa gama skull ya kamata iyayanmu Susan da xaman soyayyarmu.

    Tace mu qara lokaci ka’dan sweetheart

    Yace aa fah. nagaji da mafarkan ganinki da yarana inasan inga hakan axahiri

    Ta kallesa Tace xaka fara ko

    Yace kona fara yanxu dai baxai tabbata ba. Tunda masu ha’dawan basusan da xaman soyayyarmu bah

    ( *XEE da KHAMIS kenan*)

    *RAMADAN*ko Sallah Na dinga ganinshi yanayi ni Rahamat

    Addu’a yaketa xabgawa Amma bansan me yake cewa ba

    Can ya kwanta ayanda na lura yana cikin farin ciki

    *Sa6anin SAILUBAH*

    Data kwana kuka da damuwar aranta

    Ko wane juyi idan tayi ganinta take rungume da RAMADAN tana shaqar qamshinsa

    Wannan abu shiyafi damun xuciyarta

    Sam yau bataji Tatashi tayi lafula ba.

    *FAWAS ko*

    Rasa nutsuwarshi yayi gabaki ‘daya

    HAMEEDA ta rikitashi

    Ta hanashi bacci Sam

    Duk juyin da xaiyi hotan fuskarta yake gani tare da jin muryarta tana mishi kurwa akunne

    *Ashe itama HAMEEDAN hakan take*

    dan har mari tasha agun Innah Hansai dan tafa’da kogin tunanin FAWAS har bata sani bah talgen Innah Hansai ya jinkice daga murhu ya xube bata sani bah

    Saida taji saukar mari Tace wayyo  FAWAS….

    Tace ubanki ne FAWAS ‘din xakibar min talge ya xube

    Kan HAMEEDA tayi magana Innah Hansai ta rufeta da Duka

    (FAWAS kawo magaji)😰

    Haka kawai nima Rahamat na tsinci kaina da fa’duwar gaba Ganin yanda mutane suka cika layinsu SAILUBAH dan ‘daurin Aure

    Na kalli RAMADAN Wanda yayi kyau cikin shigar wani yadi me ruwan madara

    Yayi kyau sai Qamshi yake

    Haka FAWAS da KHAMIS ma dan anko sukayi

    Duk inda kakai da hassadarka saikace yes wa’yannan sun dace da’a kirasu da *~“`SAMAREEN BANAH“`~*

    HAYATUDDEEN ya kallan Yace mutuminki da annuri a fuskarshi banga wani tashin hankali atare dashi bah

    Nace hmm wai RAMADAN

    Yace eh shi

    Nace daran jiya baiyi bacci ba addu’a ya dinga yi

    Kasan me yaroqa.

    Yace eh gaskiya da walakin goro amiya

    😀😀😀😀😀😀

    SAILUBAH na kwance akan cinyar XEE xaxxa6i na cafkarta damuwarta taji ance amfasa ‘daurin Auran

    Dan ‘daxo da Asuba tasa Abbanta tayi agaba kan yayi hakuri karya Aura mata Alhaji Aminu

    Sai kawai ya kalleta Yace tatashi tabashi guri

    Toh shine take cikin wasi-wasi xai Aura mata shine ko aa….

    Wasuwasin nata ya katsene lokacin da taji ance an ‘daura Auran

     *Alhaji Aminu da *FATEEMA SAILUBAH*

    Ai SAILUBAH najin haka tasume

    RAMADAN Yace innalillahi

    FAWAS Yace wa’inna’ilaihirraji’un

    KHAMIS Yace shi kenan

    Ni Rahamat nace Allah yayi

    SAILUBAH Bata samu kanta bah har wajan qarfe biyar na yamma

    Lokacin ‘yan Uwa da abokan axxiqi suke ta shirin kaita gidan mijinta

    Fa’di Take XEE ina RAMADAN. XEE Tace ya shigo ‘daxu baki farfa’do ba

    Tace xan iya ganinshi yanxu

    Tace kai daka mar wiya

    Lumshe ido tayi batare da Tace Komai ba

    Acikin yamman nan suka ‘dauki hanyar Abujah. Basu sami kansu  sai qarfe tara na dare

    Wani gida ne a maitama Wanda ya hargitsa duk Wanda ya shigeshi

    SAILUBAH najin yanda mutane suke santin gidan wai ita dai me sa’ace arayuwarta wannan gida ai aljannar duniyane

    Data ‘daga kanta taga bet room ‘din da take ciki sanda gabanta ya fa’di dan ganin daular da aka narka a ‘dakin

    XEE ta kalleta tayi Murmushi Tace aha

    Bet room ma kenan kije falanki kisha kallo.

    Gaskiya xakiyi farin ciki da irin daular da Aminu ya narka miki

    Tace ba’abinda xai sani farin ciki ayanxu kamar inji muryar RAMADAN

    XEE tayi dariya Tace RAMADAN dai RAMADAN dai

    Karki damu yana tare dake

    Ba qarya SAILUBAH taga irin daular da take fatan samu

    Saidai ba farin ciki aranta da kwanciyar hankali.

    Musamman Washe gari da kowa ya watse ya barta daga ita sai ‘yan aiki masu fuskar rashin imani

    👯👯👯👯👯

    SAMAREEN BANAH 👯

    👯👯👯👯👯

    Su XEE sundawo gida sunnata santin gidan SAILUBAH

    KHAMIS ya kalli FAWAS Yace munyi missing ‘din Aunty LUUVAH

    Tace kadai bari kawai Allah ya kareta ya xaunar da ita lafiya  da mijinta

    KHAMIS Yace AmEEn

    RAMADAN Yace story…….

    Muna xaune daku xata dawo gida batare da sun huta da juna bah

    Wai meyasa tunda aka ‘daura Auran nan nata baka mata fatan alkairi ne. Cewar FAWAS

    KHAMIS Yace bar ‘dan iska insha Allah baxata fitto ba

    RAMADAN yayi dariya Yace kamar yanda nasaba gaya muku xance ya tabbata haka wannan mah baxai Sha ruwa bah

    FAWAS Yace hmm ni inata nemanta awaya na rasata

    KHAMIS Yace Wlhi nima ‘daxuma Aunty XEE take gayamin itama ta rasata a waya.

    RAMADAN yayi shuru can ya ta6e baki Yace Allah yasa ba aiki ya fara mata yanxu ba

    KHAMIS Yace me kake nufi. Khana nufin dan xaiyi…..

    RAMADAN bai barshi ya qarasa ba Yace ‘dan iska ba haka nake nufi ba. Ina tabbatar maka Wlhi ko kissing ‘dinta baxai samu damar yiba

    Ya maida kallanshi ga FAWAS daya saki baki yana kallansa Yace HAMEEDA na jiran xuwanka fah. Kuma lokaci na wuccewa pls muje banaso dare yayi mana scan

    FAWAS yajah numfashi Yace Wlhi RAMADAN kana bani tsoro wani xubin

    KHAMIS Yace aha

    Na xata baxa kace bah…..

    Ta hanaka bacci na kwana ‘daya idan kabari yauma ta hanaka Wlhi gobe da Asuba xakayi qauyan takai

    RAMADAN ya fa’da hakan dasan kawar da hiran da Murmushi akan fuskarsa

    FAWAS Yace kamar ko kasani. Yarinya kamar Aljana tabi ta rikitani ta hanani sukuni

    KHAMIS yayi murmushi dan tuno da ‘dan malelan data bashi Yace kace yauma xaka qara cin wannan abun

    Gaban FAWAS ya fa’di cikin sanyi Yace eh. in har tace sainaci Kasan ba abinda xai hanani ci

    RAMADAN ya tada mota suka nufi supermarket siyayya Sosai FAWAS yayi mata

    Sukayi biotic ananma yasiya mata Kaya danginsu dogayan riguna da riga da siket

    Ya siya mata qaramar waya dasa mata layi

    Kana suka nufi qauyan takai

    HAMEEDA na ixa wutta tana hawaye wani yaro yashigo gidan nasu cikin ra’da yake CE mata tayi ba’ki Wasu kyawawa masu ku’di

    Da sauri tasaki Murmushi Tace kaje kace FAWAS ne

    Cikin san’da yaran yaje gasu RAMADAN Yace wai FAWAS ne

    FAWAS ya fitoh daga motar Yace kace mata eh shine

    Yaran yadawo ya gaya mata

    Tacije yatsa takalli kofar innah Hansai taga a wangale take taje ahankali ta ‘dauko gyalanta dan Innan bacci take ta hangame baki…

    Usaina da rabi ‘yayanta kuma sunfita gantali

    Dan haka da murna tafitoh wajan

    FAWAS yaba yaran ku’di ya maida kallansa kanta Yace naxata baxaki fito ba gabana yanata fa’duwa sai kuma gaki

    Tayi Murmushi Tace Barka da ranah

    Yace Barka dai ya gida.

    Tace lafiya lau

    Yace toh Madallah

    Tace ai baxanqi fitowa bah

    Yanxu hakama innah bacci takeyi shine na lalla6a na fitoh naganka kona sami sanyi araina

    Da Murmushi FAWAS ya kalleta Yace na ‘dauka ni ka’dai na rasa nutsuwata Ashe harda ke

    Tace kai😳

    Hmm dama haka masoya sukeji idan sun fa’da soyayya

    Yace wani abu ne YAYATA…….

    KHAMIS da suke  Cikin mota  shida RAMADAN Yace wannan ‘Yar surutu CE

    RAMADAN Yace nalura kam. idan suka cigaba ko kisa tayi xata gaya masa Komai.  Saurara kaji cewa xatayi takasa bacci ranar daya tafi ya barta

    KHAMIS yayi dariya Yace da tayi hakuri shi xai fara gaya mata

    RAMADAN Yace kaidai jisu ka’dan kaji

    Tace daka tafi ban shiga gida ba har sanda Innah tadawo

    Har mari nasha wajan shagalewa da tunaninka

    Ata qaice wannan ranar ban iyayin bacci bah. Tunaninka yadami xuciyata

    FAWAS ya qura mata ido Yace yayi daidai hakan dan nima hakance ta faru dani

    Yakai hannun shi faskarta yana shafawa ahankali yaciga da fa’din Wlhi da badan Innah bace ta mareki da anyi ‘dan qaramin yaqi akan hakan

    Kanta tayi magana Innah ta leqo idanta ko ya sauke a fuskar HAMEEDA Wanda har lokacin FAWAS bai cire hannunsa bah

    Innah ta doka salati tana fa’din mexan gani haka ni Hansai

     FAWAS ya janye hannunsu

    Cikin tsoro da tashin hankali HAMEEDA Tace Wlhi  innah baiyi min komai bah

    Kuraje yagani afuskar tawa shine yake ta6awa dan yaban magani

    FAWAS yabi HAMEEDA da kallo dan jin yanda ta tsara magana cikin sakwanni qalilan

    Ta kallesa cikin shagwa6e fuska tacigaba da fa’din. Ina hakane….

    Da sauri FAWAS ‘daga mata

    Taqara shagwa6e fuskar hawaye nasan xubo mata Tace kayi magana mana

    Cikin wani yanayi FAWAS ya kalli Innah Yace xan iya rantse miki da Allah abinda tafa’da hakane

    Innah ta gyara tsayuwa

    Tace Naji

    Ku  suwaye

    RAMADAN yafitoh Yace aikomu akayi

    Tace Waye ya aiko ku

    Yace gwamnati CE

    Innah tawaro ido😳 Tace miye ha’dinmu da gwamnati

    Yace kayane taturo mu mu rabama mutane. Toh acikin wa’yanda xamu rabawa hadda HAMEEDA aciki

    Yanuna FAWAS

    Wannan yanada sani akan quraje shine yake tambayarta ya akayi quraje suka 6ata mata fuska

    Innah tasaki ranta Tace aiho toh ina kayan

    FAWAS yabu’de motar suka ibo kayan da suka siyama HAMEEDA suka dire mata agaba

    Tabi kayan da kallo Tace Naga harda kayan ‘yan iska

    KHAMIS ya fito yana cewa eh haka oganmu na ‘yan sanda yace tasasu haka ba’a yarda wani yasa mata ba. Duk Wanda yasa mata xai turo ‘yan sanda Su kamashi

    Cikin Innah Hansai ya ‘doru ruwa cikin sanyi da tsoro Tace insha Allahu bamai Sa mata

    Ganin tsoran data shiga yasa RAMADAN qarawa da cewa yana nuna FAWAS yace wannan ‘dan shugaban ‘yan sanda ne

    Yana San HAMEEDA dafatan Allah yasa Ki amince ta aureshi

    Da sauri Innah Tace Xanyi magana da ita wannan aiba matsala bane

    Yanda jikinta yake rawa shiyasa KHAMIS yin dariya cikin ransa yake fa’din ‘dan qauye da tsoran ‘dan sanda

    Har cikin gidan RAMADAN ya rakata da kayan suka fitoh

    HAMEEDA ta kafe FAWAS da ido jikinta na ‘dan rawa

    Tace yanxu babanka ‘dan sanda ne

    Ya kalleta ka’dan yayi Murmushi Yace Ki nutsu YAYATA idan kinasan kwanciyar hankalina

    Tace toh gayamin

    Yace aa

    Tace har hankalina ya kwanta

    Yace kema kina tsoran ‘Yan sandan ne

    Tace Sosai mah

    Yace toh kidena dan ina tare dake

    Tace toh

    Inje in ha’dama ‘dan malele Yace yau naci abinci basai kin wahalar da kanki ba

    Tace toh yaushe xaka dawo

    Yace ko yaushe kikeso

    Tace toh da daddarema kadawo

    Ya waro ido Yace ‘dan qaramin ka’dan mana

    Tace toh gobe

    Yace Yauwa YAYATA bara mutafi Kinga dare nayi

    Amma kafin nan bara in ‘daukeki a photo ko yau na sami  cikakken bacci me da’di

    Tayi dariya ya ‘dauketa.

    Kana ya bata wayar daya siya mata tadinga murna yana binta da kallan jin da’di da Murmushi

    Haka ya dinga nuna mata yanda wayan take da yanda in aka kirata xata amsa da kuma yanda ita xata kira da saka waqa da kashewa da kunnawa

    Ta kalleshi da murna Tace toh samin hotanka nima indinga ganinka

    Yace toh

    Nan yatura mata hotunan shi

    Tace Yauwa shi kenan

    Yace bashi kenan bah

    Tace toh miye

    Yace kidinga saka wannan kayan

    Tace toh Amma fah idan ya matseni baxan saba dan xa’acemin ‘Yar iska

    FAWAS yayi shuru. can Yace toh muntafi

    Tace xansa toh karka tafi

    Yace Karki damu YAYATA dare ne yakeyi kinga fah kamar ruwama xa’ayi

    Tace toh sai goban in kaxo

    Yace Allah ya kaimu

    Amma gayamin kalma me da’di wacce xata sani farin ciki

    Tarufe fuskarta Tace ina sanka

    Ahankali ya ra’da mata akulle bai isheni bah 

    Da ta6ara Tace toh xan gayama idan kakirani a waya anjima

    Yace yayi saikin jini bye bye

    Yashige motar ta’daga mai hannu tana fa’din karka kalli wata mace fah

    Yace ke ka’dai ce☝🏻

    RAMADAN yajah motar yana qaryane yanada Aymana

    Bata jishi ba ta shege gidansu da murna

    👯👯

    Qarfe Tara FAWAS ya kirata 

    Lokacin tana ‘dakinta Wanda ya kasance daga kayanta sai  taburmar kunciyarta

    Jiran kiranshi takeyi tun bayan isha

    Tana ganin kiran ta’dauka da sauri tana fa’din salamu alaikum

    Yace AmEEn wa’alekis-salam

    Tace ka sauka lpy

    Yace lpy lau lau

    Tace toh Nagode Allah

    Yace gayamin meya faru Bayan tafiyata

    Tace ina shigowa gida nanuma innah wayar da kaban saitaja tsaki tace in bata guri

    Can Tace min wai ina sanka Nace eh

    Tace toh ai shi kenan

    Na San ta tsorata ne daku tunda kuka ambaci ‘dan ‘yan sanda

    Yace toh tabar miki kayan nan

    Tace ba’abinda tata6a dan ta tsorata Sosai

    Yace toh yanxu gayamin Kalmar da kikace saina kira xaki gayamin

    Tace toh ka rufe idanka 🙈

    FAWAS ya gyara kwanciyar shi kan gadan RAMADAN

    Yayi Murmushi Yace na rufe

    Tace toh kaine farin cikin na Kaine me sani nisha’di

    A kwana biyu ka hargitsa min tunanina. Bana fatan kabarni ko da wasa

    Ina sanka Sosai🙈

    Ta qarashe da rufe fuskarta kamar yana gabanta

    FAWAS yayi Murmushi yama rasa mexaice mata. Wlhi shi mamaki ma take  bashi

    Yace nima ina sanki Sosai da ace kina tare dani yanxu dana nuna miki *WATA RAYUWA*.

    RAMADAN ya kalleshi Yace ‘dan iska duk abinka saika ‘daga mah wannan qafa

    FAWAS ya shareshi yaci gaba da fa’da mata kalamai masu kashe jiki

    Tace toh Xanyi bacci Yace toh kiyi mafarkina

    Tace toh

    Ya kashe wayan Yana kallan RAMADAN Yace basai ka fa’da ba wannan nata na cikin gidana ne

    Kasan Allah xan gayama Dady Aure nakeso dan inasan in wayar da ita da wurri

    RAMADAN Yace dayafi kam

    Kafin ka lalatata mata tunani.

    KHAMIS Yace nayi gun Aunty XEE sai jini

    Suka bishi da kallo

    FAWAS Yace yau inasan mukai uku a club

    RAMADAN Yace imma biyar ne mukai ya rage min qewarta Sosai.

    FAWAS Yace wah

    RAMADAN ya kallesa ka’dan Yace farin Cikin ruhina

    FAWAS yayi dariya Asma’u ko Amina

    RAMADAN ya waro ido Yace wama naba hutu a cikinsu.

    FAWAS ya harareshi yace ban sani bah

    Kan yayi magana wayarsa ta’dau qara

    Yana dubawa yaga shahuda ce

    Tsaki yajah Yace Wlhi baxan ‘dauka bah

    FAWAS ya leqa wayan ganin shahuda yasa ya fashe da dariya Yace kai wannan ‘yar naci ce

    RAMADAN Yace bar shegiya kullun ni kenan a tsarata tamayar dani me magana kamar aku………

    👯👯 Jama’a mulequuuu  SAILUBAH…

    SAILUBAH tanemi wayanta sama ko qasa ta rasa. Ita kuma da kanta ta ajiyeta Bayan tafiyarsu XEE

    Tafitoh falan nata taga wata ‘yar budurwa kyakkyawa haka tana kwashe kayan abincin dasu XEE suka 6ata Tace ke bakiga waya ba da Allah anan gun

    Tace aa Saidai yanxu  Alhaji ya ‘dauki wata akan kujera ya futa

    SAILUBAH tayi shuru wato ya shigo ya fitta bai nemeta ba Tace Samsung ko

    Tace tabbas ita nagani ahannunsa

    Tace ke miye aikinki agidannan Tace jiya aka kawoni wai xandinga temaka miki da aiki

    A ina kike

    Tace suleja

    Owkie SAILUBAH Tace tashige bet room.

    Dare yayi SAILUBAH taji ango baixo gareta ba. Har safiya

    Abin fah yabata mamaki yanda taga ta’dau sati ba Ango ba alamarsa

    Saidai taci abinci tayi wanka tayi kallo damuwa da kewar gida da RAMADAN ‘dinta ya dameta

    Yau dai ta’dau alqawarin saitayi waya da RAMADAN ko XEE da Abbanta

    Amma me duk tanemi waya agun ‘yan aikin sunce basu da waya

    Hankalin SAILUBAH yatashi taxauna gun shaqatawa tana tunanin me Alhaji Aminu yake nufi da ita ya ‘dauke mata waya bata ganinsa me yake nufi da hakan

    Kamar ance takalli can ta hango shigo yana fitowa daga motarsa

    Wani shashi taga yayi shida Wasu yara uku biyu Maza ‘daya mace

    Aiko Tatashi tanufi shashin fatanta taga dama anan yake kwana kuma me ya ha’dashi da Yara

    Taxo daf da shiga falan gun wani murtuqeqen mutum Yace sannu Hajjiya wani abu kike buqata…….

    Kan tayi magana sai taga wani qatan mutumin baqi qirin dashi yaxo ya wucce da sauri da kan yarinyar da taga Alhaji Aminun ya shigo da ita. Wato anfille mata kai ga jini nan kaca kaca ahannun mutumin Sam bai lura da itaba yashigesu ya shiga wani ‘daki da kan yarinyar ba gangar jiki………

    Kan SAILUBAH yajuya hankalinta ya bala’in tashi

    Tayi mutuqar shiga furgici.

    Ainan take taxube sumammiya……..

    Wannan qatan mutumin ya’dauketa kamar wata baby ya kaita shashinta. Kana yaje yagama ogansu Alhaji Aminun Hajjiya fah taga kisan da yayi

    Cikin maseefa Alhaji Aminun yace ya’ayi kabarta taxo tagani

    Yace nima ganinta kawai nayi

    Yace yanxu tana ina

    Yace nakaita shashinta

    Ya tashi ya nufi gunta cikin xafin rai

    Wanene Alhaji Aminu

    Alhaji Aminu wanine Wanda ya taso agidan marayu

    Bashi da komai bashi da kowa

    Daya mallaki hankalin kan saiya tsere daga gidan marayun

    Ya fantama garin Abujah

    Anan yasamu wani ogansa meyin harkar ma’digo da qananan yara da manya kuma ‘dan ungiya Wanda duk sati saika kawo jinin yarinya qarama wannan xaunanne ne

    Aminu ganin irin ku’din da ogan nasa yake sake masa shi yasashi cemai yanaso ya xama kamarshi

    Ogan yayi Murmushi Yace xaka iya kisa kuma kasha jini kuma kullun akayi amfani da yara da manya ishirin arana

    Aminu Yace eh kai. inhar xan xama me ku’di kamarka

    Ogan yayi Murmushi Yace toh daga yau kaxama Alhaji Aminu

    A sati ‘daya kacal Alhaji Aminu yaxama cikakken me ku’di

    Yaga SAILUBAH ne abikin Saudat da yaxoma abokinsa taya murna

    Sai hankalinsa ya tashi akanta yaji yana San ya mallaketa a matsayin mata

    Gashi shi ba iyayene dashi bah

    Nan yasa amasa bincike akanta da kuma Abbanta

    Nan aka bashi tabbacin Abbanta yayi ku’da kuma ita tana da burin Auran me ku’di

    Yace toh acikin wa’yanda sukayi aiki a qarqashin Abban nata da can’din anemo masa ‘daya☝🏻wanda yake cikin talauci yaxama uba agaresa dan maganar gaskiya xai Auri SAILUBAH dan tayi mishi tako ta’ina

    Nan suka samo masa Malam saluhu Wanda Abban SAILUBAH yayarda da gaskiyanshi da Amanarsa

    Alhaji Aminu ya cikasa da ku’di da siya mishi qaramin gida da xuba mishi ‘danyakun abinci kala kala

    Sannan ya gabatar mishi da ‘kudirinshi nasan mallakar SAILUBAH gashi bashi da iyaye yanaso ya xama uba agareshi

    Sam Malam Saluhu bai wani yi mishi gaddama ba. ya amince da ‘kudirinsa tunda yanxu rayuwar taxama babu🙅🏼. marasa tsoran Allah komai akace suyi yi suke dan kare kansu daga yunwa.

    To yanda akayi kenan Alhaji Aminu yasamu SAILUBAH batare da wata matsala ba

    _______________

    Da xafin rai yashiga falan SAILUBAN……

    Saidai ganinta kwance kan kujera asume shiyasa shi ‘dauke fushin nashi ya xauna daf da ita yana qare mata kallo musamman kyakkyawar fuskarta.

    Ya xubama breast ‘dinta ido ya lumshe idon dan bashi da damar amfani da mace wannan dokace a kwungiyarsa

    Ya dinga bin kowane lungu da saqo na jikinta da kallo

    Maseefar sonta na qara mamaye masa xuciyarsa. Yaji aduniya ba abinda yake so kamarta.

    Yayi murmushi Yace abayyane  shegiya kintara abubuwan more rayuwa da yawa. Wannan duk Wanda yanemi hutawa dake xai more Sosai 😍

    .

    [6:43PM, 27/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Ya ‘dauki ruwa ya watsa mata…

    Ta farfa’do ta xubamai ido

    Nan take ta tuno meya faru

    Da sauri tatashi ta kallesa sama da qasa xatayi magana.Yace dakata. Nasan me xakice bara nabaki haske

    Ni ‘dan ma’digo ne kuma ‘dan kwungiya me kisa nasan Kinga kisan da nayi

    Karki tada hankalinki akan hakan pls

    Tace kutumai uba….

    Me kace…

    Karna  tada hankalina

    Wlhi qarya kake mugun axxalimi…

    Narantse da Allah saika sakeni

    Ya tashi da waro ido Yace saina sakeki fah kikace.

    Tace kwarai

    Yayi dariya Yace canja tunaninki dan Wlhi baxan sakeki bah

    Karki damu xan sama miki ramari masu lafiya kamar goma kixa6i ‘daya a cikinsu Wanda xaki dinga hutawa dashi

    Ina sanki SAILUBAH

    Na aureki ne kawai dan in dinga ganin kyakkyawar fuskarki da surarki

    Ina San ki saki ranki dan xan mallaka miki duk wani Abu da kike buri arayuwarki

    Cukumeshi SAILUBAH tayi cikin maseefa Tace kai ka Isa ka rainamin hankali Wlhi kayi nadamar sanina dan saina tona asirinka ‘dan iska mugu axxalimi mara imali

    ‘Yar yarinyar nan me tasani meta sani daxaka fille maka kai

     Saika sakeni

    Yace ke kina da hankali kuwa

    Taqara cukumeshi Tace bandashi

    Xanci uwarka im baka sakeni ba

    Nafika maseefa da tashin hankali kwanciyar hankalinka ‘daya ka sakeni

    Yace ni kuma baxan sakeki bah

    Bari kiji Wlhi inxaki ihun duniya ba Wanda xai jiki agidan

    Ba kuma Wanda xai barki Ki fita daga gidan.

    Sannan xanja miki kinne Karki qara gangancin cukumeni danni……

    Aikan ya qarasa SAILUBAH ta falleshi da mari ji kake tassss

    Taqara cukumeshi Tace natsane ka bana qaunarka

    Wlhi in kana nema xaman lafiya karabu daniii👈🏻

    Da matuqar mamaki Alhaji Aminu yake kallan SAILUBAH

    Yace ni kika Mara

    Tana niyar bashi amsa ta hango wayarshi na shirin fa’diwa daga ajjiwun wandansa

    Aiko tayi saurin xarota ta sakeshi da fallewa da gudu xuwa bet room ‘dinta ya bita da nashi gudun

    Aikan yakai tasaka key ta xareee

    Cikin kuka ta fara saka numbar Abbanta bai shiga ba

    Aiko tayi saurin saka numbar RAMADAN tana kuka duk hankalinta atashe

    Lokacin RAMADAN Suna shirin xuwa qauyan takai shika’dai FAWAS da KHAMIS suke jira amota ya tsaya saka wani takalminsa

    Kwana hu’du kenan suna jelan xuwa qauyan dan FAWAS ya Riqe wutta Sam baya wasa da xuwa gun HAMEEDAN sa…..

    RAMADAN Ya picking da Aloo

    Cikin kukan SAILUBAH

    Tace RAMADAN

     RAMADAN

    RAMADAN na mutu na lalace

    Gaskiyanka ne meshan jinine

     me kashe mutane ne ‘dan ma’digo ne

     ‘dan ungiyane xai kasheni Wlhi kasheni xaiyi RAMADAN…..

    Da tashin hankali RAMADAN Yace Ki nutsu Auntyna kidena kukan nan kimin magana Cikin nutsuwarki pls

    Taqara fashewa da wani kukan……

    Da sauri RAMADAN ya xauna yana cewa Naji

    Tace ka fahimta

    Yace eh

    Tace xai kasheni im baka xo bah.

    Yace addu’ata akanki baxata barshi ya ta6amin lafiyarki bah

    Tace RAMADAN

    Yace Auntyna

    Tace wannan wayarshi CE yanxu nasan Komai akansa Bayan tunda akayi Auran banga idanshi ba.

    Yace Karki damu ba abinda xai miki

    Tace kaxo yanxu katafi dani dan Allah

    Ya kalli agogo yaga kusan uku

    Yace xanxo gareki Auntyna Amma kidena kukan nan kuma Karki nuna mishi munyi waya…….

    Bu’de ‘kofar taji anaji

    Ta qara fashewa da kuka Tace ni Wlhi kaxo yanxu kaga yana qoqarin xuwa gareni

    Yace toh kashe wayan Ki goge numbar tawa saiki qara kirana

    Tace baxan katse ba.

    Cikin maseefa Yace ke wai wacce irin wawiyace Nace Ki kashe kigoge numbar tawa Sannan Ki qara kira

    Nan take ta kashe tayi yanda Yace mata Amma sai yaqi ‘dauka……..

    Daidai nan Alhaji Aminu yayi nasarar bu’de ‘dakin

    Yana shigowa ta cilla mishi wayan tasa

    Ya ‘dauka yafara duba wa takira

    Nan yaga numbar Abbanta yakira yaga bata shiga

    Sai yakira RAMADAN nan ya ‘dauka

    Yace Waye kai.

    RAMADAN Yace RAMADAN ne

    Alhaji Aminu Yaja numfashi Yace Qanin SAILUBAH

    Yace eh kai Waye

    Yace mijinta ne

    RAMADAN Yace ayya yanxu nake shirin kiranka Allah yasa lafiya dan naga miss call har uku

    Alhaji Aminu Yace ita takira Ashe baka ‘daka bah

    Yace eh ban ‘dauka ba dan ina toilet lokacin

    Yace toh yanxu na fita idan nashiga gidan anjima xan kiraka kugaisa

    Yace toh nagode

    Aminu ya kashe wayan yana kallan SAILUBAH da murmushin mugunta Yace kinci sa’a ina sanki…

    Yana fa’din haka ya ficce daga ‘dakin

    SAILUBAH ta rushe da kuka wiwi

    RAMADAN ya tashi yana safa da marwa fa’di yake am sorry Auntyna……..

    Abin da RAMADAN yake ta fa’di kenan yana ciga da safa-marwa

    FAWAS yashigo yana fa’din ka shanyamu fah

    Ya kallesa Yace baxan iya xuwa ba kuje kawai

    FAWAS Yace me yasa Yace yanxu Auntyna ta kirani……..

    Da sauri FAWAS ya katseshi da kar6i wayan nashi da murna yake cewa Aunty LUUVAH

    Yace eh

    Yace nayi missing ‘dinta ina number na kirata pls.

    RAMADAN ya dafa FAWAS Yace akwai matsala

    Jikin FAWAS a sanyaye Yace wacce irin matsala. Kar dai fatanka ya bita

    Yace nasan xai bita Amma ba kamar yanda na xata ba

    Kashare kawai xan gyarota…..

    FAWAS yayi shuru Yace Allah Sarki Auntynmu……

    KHAMIS ya shigo ganin yana yinsu Yace lpy

    FAWAS Yace hmmm fatanshi ne yake san bin Aunty LUUVAH

    KHAMIS ya waro ido Yace what

    Tana ina yanxu

    RAMADAN yayi Murmushi Yace tana gidanta mana

    Fahimtar dani pls Naji gabana ya fa’di am serious.

    RAMADAN Yace kirana tayi yanxu muka gaisa daga yanayin muryarta ya nuna min akwai matsala.

    KHAMIS ya xauna kan kujera cikin sanyi Yace wayyo Allah Aunty LUUVAH Allah ya kareki

    Amiien FAWAS Yace

    RAMADAN Yace karku damu xan gyarota cikin sauqi. Inaga mah gobe xanje Abujan in ban ganta bah hankalina baxai kwanta ba

    FAWAS Yace amma tare xamu ko

    RAMADAN yayi Murmushi Yace kadinga cika alqawari a rayuwarka hakan xai qara maka daraja da kima ako kake

    Nasan yau ka fasa xuwa ga HAMEEDA inaso gobe kaje gareta pls

    KHAMIS Yace saimu tafi tare

    RAMADAN ya qara yin Murmushi Yace kaima kagare man.

    Kasan Aunty XEE da ru’dewa bana San tasan wani abu pls

    Kubarni naje. akwai waya ai nadinga muku bayani

    Yanxu dai muje ga Aunty XEE tayi min bayanin inda gidan nata yake……

    Sun sami XEE a harabar gidan tana wanke gyalinlikanta sai surutu takeyi ita ‘daya cikin damuwa

    Duk suka fito daga motar ta sakar musu Murmushi Tace kaga *SAMAREEN BANAH* Na Aunty Rahamat daga ina haka kuma xuwa ina

    KHAMIS ya saka hannunshi cikin wankin yana tayata da jefah mata wani kallo irin na tuhuman nan

    FAWAS Yace daga gida Aunty…

    RAMADAN ya xauna kusa da ita Yace Aunty XEE bayani xakimin akan inda gidan Auntyna yake

    Ta kallesa da sauri tace aha…..

    Yanxu kuma kana buqata ne

    Yace Sosai mah dan xuwa xanyi gobe

    Tace hmm yanxu nake magana kamar wata ta6a66iya akan na rasata awaya kuma gabana sai fa’duwa yake Sosai akanta. Tafa’da da damuwa akan fuskarta…

    RAMADAN Yace hmm Karki damu insha Allah ba wani Abu.

    Tace Allah yasa

    Yace AmEEn

    Nan tayi mishi bayanin gidan. Yako fahimceta Sosai dan bayau yasaba xuwa Abujah ba dan Qanin Dadyn shi acan yake

    Tace kushiga falo mana

    RAMADAN ya tashi Yana cewa aa

    Ya maida kallansa ga KHAMIS daya xage yana tayata wankin. Yace muna jiranka a waje

    Yace OK. Suka fitta

    XEE takalli KHAMIS Tace my Luv baka iya wankin nan ba pls bar shin kawai

    Ya kalleta yayi Murmushi Yace dama ke kike wanki ina injin ‘dinku

    Tace aa yau dai nayi niya ne bakaga bashi da yawa ba kuma dan ba wutta ne

    Yace toh kidena bana so

    Me yasa

    Hakka dai

    Fa’di dai dalilinka

    Jiya na barki kina mura. Har yau bata canja xani ba. Kin wani kama wanki da yamman nan. Kalan Ki jaxa min tashin hankali ciwan yafi haka muni ko.

    Tayi Murmushi da kallansa yanda ya ‘daure fuska shine abunda ya burgeta

    Tace nayi lefi

    Ya harareta

    Tace toh am Sowie

    Yace daga yau……

    Tayi saurin katse shi da cewa. Baxan sake bah

    Yace Promise…..

    Tace Aha promise

    Yace gashi mun gama a ina Xan shanya miki

    Tace xan busar a injin naga sun kawo wutta kalli

    Yace basu burge bah

    Tace yanxu ina xaku Yace da wai qauye Amman mun fasa Tace mexa kujeyi can

    Yace xance

    Wajan wah

    Wajan wata kyakkyawa

    Miye ha’dinka da ita

    Yace ha’a

    SO mana

    Tatashi cikin maseefa Tace toh tashi kaje sai ka dawo

    Shima tashin yayi yana murmushi Yace ki temaken Ki Kawar da wannan fushin naki ko nasamu nutsuwa

    Ta gallamai harara fuska ‘daure Tace kafita kafin raina yafi hakan 6aci

    Yace kwantar da hankalinki my luv Ki sakarmin mara dan da gaske kin sani jin futsari…

    Na rantse miki da Allah ba budurwata bace

    Tayi Murmushi da cewa ban yarda ba

    Yace ki yarda pls

     ina tare dake baxan ta6a ganin kyawun wata ‘ya mace bah

    Tace har kasa hankalina ya kwanta. Je kayi futsarin karya dameka

    Ya harareta da cewa hmm gidan surukai fa nake rufamin asiri kar wani yaji

    Tace dan kayi futsari

    Ya shafi gefan fuskarta da murmushi Yace Ki kulamin da kanki bye

    Tayi Murmushi Tace bah bye my baby

    Yafita yana Murmushi da ‘daga mata hannu

    XEE ta ‘dauki butikin wankinta tayi ciki xuciyata cike da qaunar masoyin nata

    .

    [2:08PM, 29/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Misalin qarfe takwas ne 8:00pm ne na dare RAMADAN yasami mahaifan nasa a falo Suna hira cikin kwanciyar hankali

    Ya xauna kusa da  Dadyn nashi bayan ya gaidasu Yace ina San xuwa Abujah dad

    Dadyn nashi ya waro ido Yace me yasa

    Yace xanga Auntyna Sannan na da’de banga Dadyn Yusra ba

    Dadyn shi yayi shuru Yace skull fah

    Yace akwai sauran lokaci ba damuwa

    Dadyn ya gyara xama cikin damuwa Yace yaxo garin Abujah yau kwanansa uku bana San Su ha’du

    Momy tayi saurin cewa bafah ni ka’dai bace

    Cikin sauri Dadyn yanemi gyara kansa da cewa Nace wani abu ko

    RAMADAN ya kallesa da mamaki Yace kace mana dad

    Waye shi da bakasan na ha’du dashi

    Dadyn Yace ba dakai nake nufi ba

    RAMADAN ya ta6e baki Yace Owkie yanxu dai afara min shiri dad

    Dadyn ya kalli momy Yace afara mishi shiri

    Cikin damuwa Momy Tace toh

    RAMADAN Yace ina buqatan ku’di dad na hannuna sun qare Yace kaje ‘dakina ka ‘dauka

    RAMADAN ya manna mishi kiss a goshi Yace tnx my Dady. Yayi shashin Dadyn da murna

    Momy ta gya’da kai Tace akwai matsala Dadyn RAMADAN

    Yace babbama kuwa

    Washe gari RAMADAN ya cale garin na Abujah dake jirgi yabi

    Baiyi mamakin ganin direban Su Yusra yana xaune xaman saukar shi ba

    Dan haka suka tafah da Adam direba Yace mutumina ka ha’du fah. Kaga yanda ka girma

    RAMADAN yayi Murmushi Yace Yaya Adam kenan har yanxu kananan da barkwancin ka

    Yace toh yaxanyi RAMADAN bayan gaskiya nake fa’da

    RAMADAN Yace kaga Malam muje daga nan ka ‘dorani akan inda katsaya

    Da dariya Adam ya tada motar

    Ayanda RAMADAN ya fuskanta gidan Auntyn nashi bayi da wani nisa da gidan kawun nasa

    Sun isa gidan babban gida murna ta cika gidan Wlcm Ya RAMADAN Wlcm

    Baiyi mamakin farin cikinsu ba dan yasan masu qaunarsa ne

    Su uku ne yaran gidan

    Amar shine saran RAMADAN watanni RAMADAN ya bashi

    Sai Yusra wacce take maseefar son RAMADAN tun tana qarama take sanshi sai Ameer qaraminsu yaro me hankali

    Cikin Murmushi Amar Yace sannu dai brother.

    RAMADAN yayi Murmushi Yace Yauwa na sameku lafiya

    Yace lpy lau Wlhi

    Toh Madallah. RAMADAN ya fa’da da maida kallansa ga Yusra Yace qanwata yadai rufe bakin mana Tace Ya RAMADAN kenan nayi farin ciki Sosai da wannan xuwan baxatan da kamana

    Yace naji da’di da kika ji da’din hakan

    Dady da momynsu sai Murmushi suke dan Allah ya ‘dora musu san RAMADAN Suna sanshi Sosai

    Dady Yace jiya ai Dadyn naka yake gayamin wai haka kawai kace kanasan xuwa garemu

    Yace eh Dady kuma inasan Ganin Auntyna mah

    Momy Tace SAILUBAH ko

    Yace eh Momy ita

    Yusra Tace xan rakaka in xakaje gareta

    Yayi Murmushi Yace ai kuma tunda naxo shikenan fah na shiga uku agunki

    Duk sukayi dariya ya tashi yana kallan Amar Yace toh brother muje inyi wanka in huta…

    Dady Yace badai har ka qoshi ba

    Yace ai naci da yawa

    Yusra tayi dariya Tace nifah na dafa maka

    Yace hmm ban yarda ba dan nasan baki iya girki bah

    Tace Allah nice nayi Yace na yarda dama nasan qanwar tawa ta iya girki wasa nakeyi

    tayi dariya….

    Ya tasa Amar agaba sukayi shashinsa

    Bayan RAMADAN yayi wanka ya miqe a gado yana san yin tunanin Auntyn tashi da yanda xaije gareta gobe. Kiran wayan shi ya katseshi

    Yana dubawa yaga shahuda…..

    Da jan tsaki ya picking da Alo

    Tace haba RAMADAN lefin menayi kadena ‘daukar wayata

    Yace wane ke da lefi ai bakya lefi

    ‘Dan jini ka’dan kiji

    Tace ina ji

    Yace kwana biyu ban riqe wayar bane shi yasa naketa kar6ar hukunci agun mutane pls kar kema Ki hukuntani dan Allah

    Tace wane ni

    Kana ina ne yanxu

    Yace bu’de kunanki kiji dakyau

    Tace aha na bu’de

    Yace ina garinku kuma inda yake shashinku 

    Tace dan Allah fah

    Yace fa’di abinda xan miki ya tabbatar miki da hakan

    Tace yanxu naganka

    Yace wa’yanda nake gidansu baxa su barni fitta yau ba

    Tace toh gobe na ganka Yace Allah ya karmu

    Tace bara na barka ka huta gajiya ko

    Yace Saidai ban gaji da jin dad’dar muryarki bah

    Tace hmm baka da dama Wlhi

    Yace Gaskiya

    👯 wata sabowa inji ‘yan caca👯

    Al’amarin tafaru ne a ranar

    Misalin qarfe goma na dare

    ‘Yan fashin suka shiga gidansu shahuda bayan sun buge kawukan masu tsaran gidan da ma’aikata  suka shiga cikin babban falan gidan.

    Duk Suna falan Suna hira

    Shahuda. Dadynta da momynta sai wani ‘dan uwanta ‘dan Qanin Dadyn nata

    ‘Yan Fashin nan suka musu dirar makiya Su biyar

    Nan suka kwanta da tashin hankali

    ‘Daya daga cikinsu Yace ku’di ko rai

    Shahuda ta kalli Wanda yayi maganar cikin sauri jikinta na rawa Tace RAMADAN😳

    Saurayin ya kalleta da mamaki Yace a ina kika sanni

    Tace nice shahuda da mukayi magana ‘daxo dakai

    Ya ‘dauke kallansa daga kanta xuwa ga mahaifinta  cikin 6acin rai Yace bakaji me Nace bah

    Yace Naji samarii ku’din Suna cikin ‘daki. Yafa’da cikin matuqar tsoro..

    Saurayin da shahuda takira da RAMADAN ya kalli Wasu maxaje biyu yayi musu nuni da ‘dakin

    Nan suka shiga cikin gaggawa suka binkico ku’din suka fitoh da direwa a gabansa

    Saurayin yayi Murmushi Yace ba wa’yannan bane

    Cikin tashin hankali Dadyn shahuda yanuna wani ‘daki Yace Suna can

    Saurayin Yace kaqara yin kuskuran nan Wlhi saina ‘dauke ka

    Cikin sauri mutane Biyun nan sukayi ‘dakin da yayi nuni

    Aiko saigasu da kinki memiyar jaka

    Saurayin Yace dakyau Alhaji. Katara da yawa ka qara Tarawa sufi haka xai qara turomu muqara amshewa mun barka lpy

    Har sun kai qofa…..

    Shahuda Tace Allah ya isa tsakanina dakai RAMADAN

    Duk samarin suka juyo da sauri

     Saurayin ya dawo kusa da ita Yace mai maita abinda kikace…..

    Xatayi magana Dadyn nata Yace ina neman mata afuwa

    Saurayin ya ‘daga mishi hannu Yace ke agidan uban wah ma kika san sunana

    Shahuda tayi shuru…..

    Yako daka mata tsawa.

    Cikin rikicewa Tace a supermarket ‘din jifatu na garin Kano mana. Har kayimin 6ari kaban hakuri nabaka number na kaban taka.

    Ko ‘daxo ma ai munyi waya kacemin kana cikin garin nan xakaxo gareni gobe Ashe kaxo yashe mahaifina ne.

    Ya durqusa ya kama fuskarta yakai bakinsa cikin nata yabata wani make✔  kiss me tsayawa arai

    Yace shegiya Kinga ‘dan saurayi ko.

    Nafi qarfinki Wlhi

    Haka kawai kin shirya magana dan kinaso nayi kissing ‘dinki ko

    Ta girgixa kai cikin matuqar 6acin ran abunda yayi mata

    Yace sunana RAMADAN kamar yanda kika fa’da Amma ni ban ha’du dake bah. Dan ban ta6a xuwa wani gari waishi Kano ba

    Dan haka ki kula idan muka sake ha’duwa kika nuna kin sanni Wlhi saina bundige kanki

    Yana fa’din haka suka bar falan. Iyayanta suka fashe da kuka danjin tashin motar SAMAREEN……

    Tofah😳.

    Fa’di shahuda take Wlhi na sanshi Dady Wlhi na sanshi

    Ya daka mata tsawa da cewa in baki rufemin baki ba saina dan daqaki Wlhi

    Tayi shuru

    Shima shurun yayi ya tashi yana safah da Marwa……

    Can Yace nasan Wanda ya turoshi hmmm xamu ha’du dan ba abin da xai hanani ramawa

    Momynta Tace wai har yaushe zaku dena irin wannan abinne

    Cikin fusata yace ban sani bah.

    Kina kallan uban dukiyar da suka tafi da ita Amma kina San cewa in bari

    Tace hmm Allah ya baka hakuri ya kuma ganar daku Yace Amiien

    Shahuda tabisu da kallo tanasan fahimtar wani………

    Yusra CE ta shigo ‘dakin da RAMADAN yake tana tafiya ahankali ahankali har taxo gareshi

    Dake ya juya mata baya Sam baisan da shigowarta ba

    Sanda yaji qashin turare ya doki hancinsa yayi Murmushi dan yasan Yusran CE

    Yace Wlcm my qanwa

    Tayi dariya Tace naso na baka tsoro Yace ahaa

    Me ya kawoki da wannan lokacin 10:37pm

    Tace gani nayi Ya Amar yana can ga budurwarshi kai kuma ya barka kanata aikin tunani. Shine Nace bara naxo na tayaka hira

    Yayi Murmushi Yace hmm qanwata kenan

    Ai baije ko ina ba yana toilet

    Yama xa’ayi yabarni ni ‘daya haka…

    Tayi saurin rufe bakinta tana dariya Tace Allah naxata ya tafi garetane Kasan fah ba qaramin Santa yake ba

    Banyi tunanin xai iya in xuwa gareta yau ba.

    Kan RAMADAN yayi magana Amar ya fitoh daga toilet Yace toh munafuka brother yafimin ita….

    Xan iya hakurin ganin har tsawan lokacin daxai tafi

    Tace La……

    Ya katseta da fa’din. Jeki pls kafin im mangareki

    Yusra sanin halin yayan nata yatasa kallan RAMADAN Tace sai da safe

    Da murmushi Yace mutashi lpy my qanwa

    Nanfa ta fucce

    Amar ya kalli RAMADAN Yace brother naga kamar kanada damuwa

    Yace kabari kawai. Ina neman wata mafutace tun ‘daxo

    Yace koxan iya sanin matsalar

    Yace gidan Auntyna nakesan shiga Saidai megidan nata ‘dan group ne

    Tunda akayi Auran ya rabata da wayanta bayasan kowa yaje gareta dan yasan tasan sirrinsa meyake yi

    Ina fatan kagane yaran nawa ka fahimceni

    Amar yayi Murmushi Yace hmm na fahimceka man. Ina garin nan ban fahimci wannan yaranba ai banyi ba

    tashiga hannun ‘dan iska

    Dan agarin nan kam irinsu Su kukafi Yawa

    Ko ina kashiga Wlhi sune.

    Sunfi masu gaskiyan yawa

    RAMADAN Yace mafuta…..

    Amar ya tashi Yace ‘daya CE

    Shine kafara siye me gadin gidan da maqudan ku’da’de

    RAMADAN yatashi Yace eh nima nayi tunanin hakan

    Shiyasa dana tashi xuwa ban dawo da ku’di ka’dan ba

    Amar Yace idan basuyi ba akwaisu guna

    RAMADAN yayi Murmushi Yace xama suyi……..

    😰😰😰

    Washe gari?

    SAILUBAH tana kwance afalanta sai saqa da warwara take tasan tunda RAMADAN Yace mata xaixo toko insha Allah xata gansa ko dako xata qara kwana ‘Dari tasan duk inda hankalinsa yake yana kanta

    Sai dai gabanta na fa’duwa idan ta’daga kanta takalli makeken gidan nata da kuma masu tsaran nasa.

    sai taji gabanta ya fa’di. Takuma shiga tunanin ta’ina xai shigo har tafi da ita batare da an’ankare dasu ba.

    Tun shekaran jiya rabanta da wanka. Dan afurgice take da Komai.

    Tayi nadamar burinta nasan Auran Alhazawan garin Abujah. Masu ku’di meyawan gaske

    Ashe kallansu kawai takeyi dan yanke kan mutane suke susha jini. Ku’din bana Allah da Annabi bane

    Duk saitaji tatsani kanta da duk wani ‘dan garin Abujah

    (SAILUBAH kenan ba dukka bane aka ha’du aka xama)

    Da qar dai yanxu Tatashi tayi wanka tagyara kanta

    Jirine yake ibanta dan tamanta rabanta da abinci

    Duk Komai na gidan tsanarsu ta dirshi aranta

    Da kanta tashiga kitchen tayi farfesun kifi ha’de da indomie

    Tabaje taci taqoshi kana tadinga kiran sunan Allah da salati ga manxansa manxanmu…..

    Da qarfe biyu RAMADAN yanufi gidan Auntyn tashi batare da ‘dan rakiya bah

    Cikin sa’a yaga megadin gidan ya fitoh yana Alwala akofar gidan

    Cikin girmamawa RAMADAN ya gaisheshi dayin yunqurin shiga gidan…

    Amma sai megadin ya katseshi da fa’din samaree wa kake nema

    RAMADAN ya dawo gareshi Yace gun YAYATA naxo

    Yace me sunanta Yace SAILUBAH

    Shuru me gadin yayi da tsaida Alwalar tasa can Yace kayi hakuri samaree banan bane

    Cikin damuwa RAMADAN ya kalli gidan xuciyarshi tana gaya mishi Wlhi gidan ne kuma Auntyn shi na ciki

    Yace dan Allah BABAH kamin rai inganta….

    Da sauri me gadin ya katseshi da fa’din baxan maka qaryaba samaree kaje gidan gaba qila shine

    RAMADAN ya rausayar da kai yanemi guri kusa dame gadin ya xauna Yace xan baka tsabar ku’di daga naira ‘daya har million indai xakamin hanyar daxan ganta

    Megadin ya waro ido Yace million 😳

    RAMADAN ya gya’da mishi kai

    Cikin sanyin yanayi Yace axahirin Gaskiya samaree nan ne gidan. Saidai baxan iya temakwanka ba. Gashi naji kwa’dayin ku’din daka ambata baxan 6oye maka ba

    RAMADAN Yace me yasa baxaka iya temako na ba

    Megadin ya numfasa Yace xan gaya maka ne dan naji qaunarka araina

    RAMADAN ya gyara xama Yace ina jinka baba

    Megadin Yace megidan nan Alhaji Aminu ya garga’di duk Wanda yake cikin wannan gidan akan duk wanda yaxo akan dangin Matarsa ne SAILUBAH kar’a barshi ya shiga dan tagano koshi Waye

    Duk wanda ko yayi gangancin barin wani nata yashigar masa gida toko Wlhi saiya kashe shi

    In yana da iyali takansu xai fara

    Kagako samaree ni inada mata da yara aqauye inajin da’din aiki dashi dan baya tauyemin hakkina. Kaga ya dace in barka kashiga

    RAMADAN ya girgixa kai

    Yace Gaskiya bai dace kabarni ba

    Amma inaso kamin temako ‘daya shine ga wannan…..

    Ya miqa mishi wata takadda yaci gaba da fa’din

    kasan yanda xakayi ka bata dan Allah

    Cikin tsoro megadin Yace baxan kar6aba samaree dan duk abinda xai jawomin matsala da me gidana bana san kusantarshi

    RAMADAN ya karkace ya xaro mishi bandin ‘din ‘yan dubu dubu guda ‘daya ya dire mishi kan cinyarsa Yace kamin rai babah itace farin ciki na

    Cikin sauri me gadin ya saka ku’din a ajjihu da kar6ar takaddar ya saka ta a ajjihun itama Yace jirani yanxu xan kai mata in dawo….

    Bai jira cewar RAMADAN ba yashige cikin gidan da turo qofar da qarfi

    RAMADAN yayi Murmushi abayyane Yace shegu masu gadi….

    Wata motace tayi parking a gaban RAMADAN

    Wani saurayi ya fito yana Sosa qeya Cikin girmamawa Yace Allah yajah da xamaninka oga👏🏻

    Me kakeyi anan

    Abin yaba RAMADAN mamaki dan baisan saurayin bah

    Cikin tuhuma Yace kai Waye a ina kasanni

    Saurayin ya kallesa da sauri Yace nine isma’il fah😳

    Cikin raini RAMADAN Yace da xaka shiga motarka kaqara gaba da kayima kanka gata.

    Ba musu saurayin yashige motar tasa yanata kallan RAMADAN harya tada motar ya tafi

    Acikin gidan ko

    Megadi yayi nasarar yin shashin SAILUBAH batare da wani ya gansa ba

    Yayi mamakin hakan dan yasan mutum sunfi goma wa’yanda suke tsaranta

    Ahankali ya bu’de kofar falan yashiga

    ananko ya tarar  da ita tayi cikin tagumi tabishi da kallo

    Yayi saurin durqusawa Yace Allah ya temakeki wani ne ya bani wannan nabaki yana….

    Kan ya qarasa SAILUBAH ta kar6i takaddan. Cikin sauri tabu’de kuwa

    _Ameenci ya tabbata agareki ya Auntyna. Da fatan kinci abinci dan shine abinda yafi damuna_

    _Nasan bai ta6amin lafiyarki bah_

    _Dan haka kicire damuwa dan har’abada bawanda xai ta6amin lafiyarki_

    _ina tabbatar miki xan fitoh dake daga wannan qaxamin gidan_

    _Ki sake kiyi warwalarki dan banaso nayi toxali dake arame cikin damuwa. *Den  I Luv u my Aunty*_

    Cikin murna SAILUBAH Tace a’ina xan samu bairo megadi

    Yace kifa’di Komai da baki dan xuciyata tafara bugawa kar aganoni

    SAILUBAH tayi Murmushi Tace toh kace mai inyana Son ya ganni cikin walwala batare da na rame ba. toya gaggauta yin duk yanda xaiyi ya fuddani

    Kuma ya dinga turomin kai.

    Sannan kace ina son shi ya kulamin da kansa. kuma ya daure ya dinga cin abinci bana San nima nayi toxali dashi arame.

    Megadin Yace toh. Ya fitta

    SAILUBAH tabishi da kallan jin da’di

    Yanda yabar RAMADAN haka yasame shi. Ya gayamai duk abinda SAILUBAH Tace mai

    Murmushi kawai RAMADAN yayi Yace toh sai gobe babah

    Megadin Yace toh Amma in xakaxo ka qaramin farashi

    RAMADAN yayi Murmushi Yace karka damu fatana in sameka daidai wannan lokacin

    Yace kan lokacin ma yayi xan xauna jiranka

    RAMADAN dai ya shige mota ya tadata yana murmushi….

    Megadin ya koma gidan da farin ciki

    Daga nan RAMADAN direct gidansu shahuda ya wucce

    Sanda ya shiga gidan cikin harabar gidan ya kirata awaya

    Lokacin ko tana kwance tana tunanin abin da yafaru jiya

    Sai taji wayanta na ringing

    Gabanta yafa’di ganin RAMADAN ne

    Ta’dauka a tsorace

    Cikin san wasa RAMADAN Yace toh shahuda Allah ya kawoni ina cikin  gidanku yanxu

    Ki sani in kika wucce minti biyu xan 6ace 6at in koma gidanmu

    Cikin mamaki shahuda ta kalli wayan nata taqara karawa akunne Tace hmm kana nufin kaine wanda naji shigowar shi yanxu Yace eh

    Da sauri tayi cilli da wayan tanufi ‘dakin Dadynta tana kwala mishi kira

    Fa’di Tace Dady gasu nan sun dawo suna harabar gidan nan fitoh da bindiganka

    Cikin tashin hankali Dadyn nata ya waro ido shida momynta  Yace da gaske tace Wlhi

    Cikin burkicewa ko bindigar bai ‘dauka bah. tunaninshi ya ‘dauka suka nufu harabar gidan ita dashi da momynta

    Lokacin RAMADAN ya fitto daga motar yana jingine ajikinta…..

    Sai ganinsu yayi a burkice

    Dad ‘din nata ya ‘daga hannu wai shi xaiyi harbi sai yaga ba bundigar

    Shahuda tafashe da kuka tace Ashe baka ‘dauko ba Dady

    Yace na burkice da yawa ne

    Sannan ya kalli RAMADAN Yace kadawo ka kashemu ne

    Cikin mamaki RAMADAN Yace ban gane bah

    Nan Dadyn nata ya qare mishi kallo yaga ba wani makami ajikinsa

    Cikin sauri ya kwallama masu tsaransa kira….

    Nanko sukayo kanshi da gaggawa

    Ya nuna musu RAMADAN Yace Ku nanna mishi bindiga idan ya motsa Ku harbeshi

    Aiko nan suka sassakama RAMADAN bindiga tako ta ina

    Dad ‘din nata yajah numfashi Yace Alhamdulillah yau xakaci ubanka kai da uban naka

    Dan Wlhi in ba’a dawomin da ku’dina ba saina kashe ka 

    Shegen yaro da aikin manya yau qaryarka ta qare. Bara na ‘daukeka video sai in kira uban naka in turama masa.

    👯〰👯

    *New RAMADAN*

    Wani Babban gidane wanda ya amsa sunansa

    A cikin gidan cikin babban falan gidan Alhaji Jibiril ne da New RAMADAN da yaran aikinsa Suna ta6a hira cikin farin ciki

    New RAMADAN ya kalli Alhaji Jibiril Yace Dad yarinyarsa shahuda cewa tayi ta sanni wai agarin Kano harda ambatan sunana……..

    Agigice Dad ‘din ya kallesa Cikin tsoro Yace tace tasanka kuma ta ambaci sunanka

    Shuru New RAMADAN yayi

    Can Yace eh

    Amma me yasa hankalinka yatashi haka

    Cikin San gyara kansa Dad ‘din yayi yunkurin yin magana Saidai wayanshi ta katse shi dan kira daya shigo

    [9:50PM, 01/12/2016] Rahamat Nalele 👯: Ya kafe wayan da ido dan ganin Dadyn shahuda ne

    Sai yaqi ‘dauka

    Junior RAMADAN ya danna wajan ‘dauka ya qara volume dan yaga kamar Dad ‘din nasa yana jin qiwar ‘dauka ne

    Aiko Dadyn shahuda ya fashe da dariya Yace Alhaji Jibiril kenan

    Kaga kamun Allah ko

    Saiya dawo min da ‘danka ba makami ba komai

    Yanxu haka gashi a hannuna.

    Alhaji Jibiril Yace wane yaran nawa

    Yace kanada wani ‘dane banda RAMADAN

    Shinake nufi

    Yanxu xan turo maka da video nasa narantse da Allah in baka dawomin da ku’dina yanxu ba Wlhi saina kasheshi kuma nasa akawo maka gawarsa…

    Yana fa’din haka ya kashe wayan

    Iya gigicewa Alhaji Jibiril ya gigice ya kalli ‘dan nasa RAMADAN ya maida kallansa ga wayan yana addu’a axuciyarsa Allah yasa kar asirinsa ya tonu yau…..

    Kanya tattaro tunaninsa videon ya shigo

    Aiko da sauri junior RAMADAN ya ‘dauki wayan ya duba videon

    Abin mamaki sai yaga saurayi kamarsa ba abunda ya rabashi da wannan saurayin an sassaka mishi bindiga yana yin motsi Komai xai iya faruwa

    Cikin tsoro da mamaki yaba Dad ‘din nasa waya Yace Waye shi Dad

    Alhaji Jibiril ya murgina kai ya kalli videon Yace bansan Waye shiba

    Qare ma mahaifin nashi kallo yayi junior RAMADAN na’dan wani lokaci yana naxarinsa

    Kana ya tashi yana   Murmushi yaxuba drink a cup Yace ko Dad

    Amma da mamaki

    Dan Kallo ‘dayan nan dana masa na gane ‘dan uwa nane fa’damin ya abin yake dan naji qaunarshi Sosai araina

    Cikin wani hali Alhaji Jibiril Yace ban San ko Waye shiba kashare kawai……

    Yayi saurin katseshi da cewa baxan iya sharewa ba

    Ina San inji Waye shi

    Kafa’damin Dad. Idan har nayi bincike da kaina nagano Gaskiya Komai baxaiyi da’di ba

    Cikin tsoron shi dan yafi kowa sanin ‘dan nasa

    Alhaji Jibiril Yace eh ‘dan uwanka ne

    Ku ‘yan biyu ne

    Kaine kuma ka haifemu. Jinior RAMADAN ya fa’da da San abashi amsa da sauri

    Yace bani bane mahaifinku…..

     Junior  RAMADAN ya saki cup ‘din hannunsa da wani murmushi wanda yaqara Alhaji Jibiril tsoro

    Yace hmm ai dama nasan qarshen furucinka gareni kenan kace ni ba ‘danka bane.

    Alhaji Jibiril ya kallesa da sauri

    Junior RAMADAN ya  juya kai Yace eh

    Ba Uba na gari da xaisa ‘dansa akan haiyar daka ‘dorani akai

    Wane ubane nagari ne xaisa ‘dan yin fashi da makami.

    Ko kana tunanin banajin ciwan abinda nakeyi

    To ina ji

    Alhaji Jibiril Yace ka saurareni

    Yace bana buqatar jinta bakinka. Dan ban hango gaskiya a tattare dakai bah.

    Ya fa’da dasan barin falan xuwa part ‘dinsa

    Alhaji Jibiril Yace RAMADAN…..

    Cikin wani yanayi junior RAMADAN yajuyo Yace  karka qara kirana haka daga yau…..

    ‘dan iskan mutum kawai

    Cikin fusata Alhaji Jibiril ya tashi yana nunasa da yatsa Yace ni wan Mahaifinka ne

    Da 6acin rai junior RAMADAN ya kallesa Yace narantse da Allah kabari mahaifin yarinyar can ya ta6a min lafiyar ‘dan Uwa Wlhi ba abinda xai hanani ‘daukar mummunar mataki akanka…..

    Cikin tsoranaa Alhaji Jibiril ya xauna jagwab kan kujera

    Yayinda junior RAMADAN ya kalli abokanayan aikin nasa yace ina san sanin meya kawoshi garin Abujah miye tushanshi ayau nakesan jin Komai…

    Cikin girmamawa sukace toh

    Kana yayi tafiyarsa part ‘dinsa cikin halin ko in kula

    Goge xufah Alhaji Jibiril yahau yi Cikin tashin hankali shima ya kallesu Yace dole Ku kashe min shi

    Atare sukace wah😳

    Yace RAMADAN…..

    Sukace wannan na nan gidan ko nacan hannun Babban yarinyar can

    Yace nanan gidan.

    Suka kalli junansu a hargitse…..

    Kuma daidai nan junior RAMADAN ya dawo falan

    Duk sai suka bishi da kallo

    Yayi Murmushi da ‘daukar wayarsa Yace lokaci na tafiya kasan fah yanda xakayi ka ku6utarmin da ‘dan uwana

    Sai ya qara barin falan

    Direct part ‘din shi Alhaji Jibiril ‘din yayi   ya ‘dauki Wasu diaries biyu da duk lokacin dayaxo ‘daukar su dan karantawa Dadyn nashi yake hanashi gashi xuciyarshi nasan yaji me suka ‘kunsa

    Cikin sauri yayi shashinsa yana murmushin mugunta

    Senior RAMADAN ko mamaki ne fal Cikin ransa.

    Me yayima shahuda da Dadynta da xaisa Su qaqaba mishi bindigogi haka

    Ya kalli shahuda Cikin wani hali Yace wai me nayima Dad ‘dinki ne daxai qaqabamin bindigogi haka

    Ta qura mishi ido takasa bashi amsa dan rasama me xatace mishi tayi….

    Bata idda tunaninta ba taji Dadyn nata yana bashi amsa

    Yace Lalle kacika ‘dan iska xahiri

    Ko Mantawa kayi in tuna maka

    Kuxo jiya kumin fashi yanxu kafara tambayar me kayi

    RAMADAN Yace fashi😳…..

    Wlhi bani bane. Yafa’da cike da tsoro da kallan shahuda

    Tayaya Xanyi fashi

    Me nake nema haka dana rasa dahar xanyi fashi…..

    Cikin fusata shahuda Tace Amma kai dai kacika ‘dan rainin hankali….

    Dadynta ya amshe da cewa bar ‘dan iska yaudai qaryarka taqare kai da uban naka

    Wlhi kaji narantse indan har uban naka bai dawomin da ku’dina ba na rantse saina kasheka natura mishi da gawarka kuma……..

    Bai qarasa furucinsa ba

    Saiga wasu samari biyu sun shigo gidan da manya manyan jakunkuna sun dire agabansa da fa’din wai xaka iya qirgawa ko daidai suke

    Dadyn shahuda ya washare baki da murmushin jin da’di Ganin ku’dinsa  sun dawo

    Yace shege Jibiril yaji anta6o farin cikinsa

    Ya fa’da yana mai bu’de jakunkunan. Aiko saiga ku’dinsa nan muraran

    Ayanda yalura ko ‘daya baiyi ciwan kai ba.

    Ya kalli wa’yanda suka takura RAMADAN da bindigogi Yace kusake shi ya tafi.

    Nan ko suka bar gun.

    RAMADAN yajah numfashi yana kallan ikwan Allah da mamakin abin….

    Cikin sanyin yanayi ya shige motarsa shahuda tabishi da kallan harara

    Shidai ya fitta yana hamdala ga Allah daya ku6urar dashi 

    Da wannan tunanin ya iso gidan kawun nasa

    Wanka yayi yayo alwala yayi sallah dake lokacin La’asar ta gabatoh

    Saiya kwanta yana tuna lamarin

    Har bacci ya ‘dauke shi bai gane me lamarin yake nufi ba.

    Junior RAMADAN ko bajewa yayi agadansa da niyar karantawa

    Sai kuma ya tsaya tunanin ‘dan uwan nasa. dan tunda yagansa yaji qaunarsa aransa Sosai

    Yaji yanasan ya qara ganinsa

    Yasan tunda yacema Dad ‘din nasa yasan  yanda xaiyi tabbas xaisan yanda xaiyin ya ku6utar mai da ‘dan uwan nasa.

    Yin tunanin nan dayayi shine yabashi qarfin gwiwar fara karanta diaries ‘din……

    *Asaninsu*

    Malam habibu wani shahararran malamine acikin garin kano awata unguwa da ake kira bacirawa

    Yana da mata biyu  Hauwa  da Asabe.

    Hauwa itace wacce ta Haifa mishi yara uku wato Jibiril da Naziru da Auwal

    Sai Asabe ta Haifa mishi Jabiru

    Yaransa sun kama hu’du kenan

    Jibiril shine Babba sai Naziru sai Auwal sai autansu Jabiru

    Bayan sun girma sun mallaki hankalin kansu Allah yayima iyayan nasu rasuwa

    Farko Asabe  mahaifitar Jabiru CE tafara rasuwa sai Hauwa tabi bayanta sai megidan nasu Malam Habibu

    Haka suka taso gurin kawunsu wato qanin mahaifinsu Wanda yayi musu rikwan tsakani da Allah yabasu tarbiya da ilimi

    Duk cikinsu jabiru yafisu ku’di nesa ba kusa ba

    Ga shi yanada NASIBI dan duk abinda ya ta6a daniyar kasuwanci sai kaga Allah yasamai albarka aciki

    Mahaifinsu Malam Habibu ya mutu yabar musu dukiya me tarin yawa

    Dan haka aka raba musu gado dan kowa yaje ya juya kayansa dan sun mallaki hankalin kansu

    Jabiru yana ma Yayun nasa ladabi da biyayya Sosai

    Kowa ya shaida hakan

    Sam jabiru bayasan 6acin ran ‘yan uwansa Sam

    Lamarin yafarune lokacin daya farayin ku’di duk saiya doke yayun nasa aku’di

    Abinda yasa Jibiril kenan yafara mishi hassada da Baqin ciki

    Tun baya ganewa har yaxo yafara ganewa

    Yaje ga sauran yayun nasa yana nuna musu baidace yaya Jibiril yadinga nuna masa Hakka ba

    Ha’kuri suka bashi dan dukkansu tsoran shi Jibiril ‘din suke

    Ahaka Naziru yayi Aure yatare da amaryarsa nan cikin  Fage

    Haka ma Auwalu shima yayi Auransa yatare da matarsa a garin Abujah dake shi yana ha’dawa da aikin gwannati

    Jibiril ko San mata yasa agaba damuwar shi ya aikata xina da ‘Yar mutane ya biyata

    Anan duk ku’din da yake samu suke qarewa yaqiyin Aure sam

    Jabiru ko neman ku’di kawai yasa agaba

    Shine siyan filaye gidaje da dai sauransu gashi dasan yasaka hannun jari a garuruwa

    Ananan ananan wata rana yaje saudiya dan sauke farali

    Anan ya ha’du da Khamsa’u balarabiyar qasar Harif

    Kallo ‘daya sukama juna sukasan sun kamu da qaunar juna

    Dake wayayyune anan kowa yabaiyana kansa ga ‘dan uwansa

    Khamsa’u dai ‘yar Sarkin garin harif ce

    Ita ka’dai Allah ya bashi

    Baqamin so mahaifinta yake mata ba

    Saidai yanada burin samun ‘da namiji

    Mahaifiyarta mah ‘yar sarauta CE kuma itama ita ka’dai agun iyayanta

    Lokacin da tasamu Cikin Khamsa’u alokacin ne iyayanta suka mutu sakamakwan wata cuta da tashiga garin iyayan nata wanda takashe rayuka da dama

    Hakan yasa dukkan wata dukiyar mahaifanta tadawo hannunta

    Ta haifi ‘yarta Khamsa’u suka raini abinsu har girmanta Wanda ayanxu take shekara ishirin da uku

    Sunxo sauke faraline saudiya shine Jabiru yaga Khamsa’u suka fa’da qaunar juna

    Tun aranar iyayan Khamsa’u suka San da Jabiru

    Da sun qita dashi Amma ta bijiremusu Sam

    Haka suka rabu da ita bayanda suka iya

    Soyayya tayi qarfi tsakaninta da jabiru har magana tayi xafi iyaye suka shiga xancan

    Dan koyaushe Jabiru yana hanyar garinsu Harif

    Daqar magana tayi qarfi har Allah yasa Khamsa’u taxama mata ga Jabiru

    Iyayanta sukace baxai kawo musu ‘ya Nigeria ba Saidai ya xauna da ita a qasar Saudi dan tafi kusa da qasarsu

    Dake Jabiru ya mutu kan Santa haka ya yarda yasai gida aqasar saudiya suka tare da Amaryar tasa.

    Tunda Jibiril yaje yaga maxaunin qanin nasa Jabiru yaga sai hankalinsa ya tashi maqin cikinsa yaci karfinsa nan yafara tunanin Hanyar da xaiyi ya kashe Jabiru danya mallaki dukiyarsa

    Lokacin ko idan Jabiru yaqara wayewa dan shiga qasashe da yakeyi shida matarsa Khamsa’u

    Nan yasa hannun jarinsa a qasar Kuwait yasaka a England yasaka a American

    Wa’yannan qasashe uku dayasa hannun jarinsa sune silar qara ha66akar axxiqinsa

    Mutum ne me San temako me ibada da San Allah da Manzansa

    Hakance tasa yaware kasu mafi tsoka daga dukiyarsa yaba yayun nasa

    Naziru da Auwal ne kawai sukayi farin ciki da kyautar suka dinga murna dasama qanin nasu albarka

    Jibiril najinsu yajah tsaki Yace wai murnar mesukeyi dan yabasu ‘yan ku’din dabai taka kara ya karya bah

    Duk da kallan mamaki suka bishi dashi kana suka hango tarin baqin ciki da hassadace take damun yayan nasu

    Wata rana iyayan Khamsa’u suka shirya kawo mata xiyara.

    Sai dai basuxo gareta ba jinginsu yasami matsala sukayi mummunan hatsari Wanda duk nacikin jirgin yarasa ransa dan babbakewa sukayi

    Sanda Khamsa’u tayi shekara kafin mutuwar tasaketa

    Alokacin ne kuma tasamu ciki…..

    Wai xokuga murna gun Jabiru

    Kowa ya tayashi murna da samun wannan cikin musamman da akayi scanning aka gano ‘yan biyu kuma Dukka maxa 

    Lokacin Naziru yana da ‘yarsa Saudat

    Auwal kuwa Saida cikin Khamsa’u yakai wata hu’du Matarsa tasamu ciki

    Hmmmm

    Jibiril yasamu qannansa Naziru da Auwal Yace yanaso subashi ha’din kai su kashe Jabiru da matarsa Khamsa’u dan Su mallaki dukiyarsu

    Idan suka mallaki dukiyarsu ya tabbatar wani ikwan Allah ne xaisa suyi talauci arayuwarsu

    Sam Naziru da Auwal sukaqi yarda da hakan dan sunasan Jabiru abin duniyarsa bai rufe musu ido bah

    Yace toh shikenan shi xai aikata kuma Wlhi suka fidda wannan xance saiya hallakasu suma

    Naziru Yace ai Yaya bame harnakawa sai Allah haka kuma baxai baka damar cin galaba akansu ba

    Auwal Yace hakane kam

    Murmushin mugunta Jibiril yayi Yace xaku gani

    Da ido suka bishi Suna mai addu’ar Allah yayaye mishi Baqin ciki

    Ana saura wata ‘daya Khamsa’u ta aihu tadanqama mijinta Jabiru dukiyarta me tarin yawa Tace yajuya mata

    Wata qanwar babanta Amme Salima wacce take Aure anan qasar saudiya da Naziru da Auwal Yayun shi jabiru sune suke da shaida akan mallaka mishi dukiyar tata da tayi

    Nan yasa mata Su a hannun jari na qasashen da yake harda

    Kuma duk dukiyar tashi da tata yasaka musu Suna ‘daya dashi ne mutum yake da damar mallakar wannan dukiyoyin ko bayan ransu

    Wato wannan sunan shine sunanta Wato ( *Khamsa’u* )

    Indai bada wannan sunan kayi amfani ba kaje kar6ar wani ku’di a American England Kuwait toko in aka kamaka ‘daurin rai-rai ne dan ansan ba naka bane

    Toh Jabiru ya ke6e da ‘yan uwansa biyu wa’yanda ya da’de da sanin SOYAYYAR gaskiya suke masa Wato Naziru da Auwal

    Dan haka yagaya Komai akan dukiyarsa data matarsa

    Sun jinjina masa kuma suntabbatar masa bamaijin wannan sirrin nasa

    .

    Ranar ta kasance Asabar mummunar ranah ga masoyan Khamsa’u da Jabiru

    Dan Jibiril ya samu nasarar harbe Jabiru qiri qiri acikin gidansa lokacin Khamsa’u tafuta tirenin ‘din masu cika nan kusa da gidanta

    Aiko tana dawowa taga gawar mijinta alamar kasheshi akayi.

    Nan tashin hankali ya sata na’kudar dole

    ‘Yan aikin gidannane suka kaita asibiti

    Annan ta haifi RAMADAN da  RAMADAN junior

    Bayan aihuwarsu da tayi da minti biyu tace ga garinmu nan. Rai yayi halinsa

    Kuka Sosai Naziru da Auwal sukayi ganin gawar ‘dan uwan nasu da matarsa

    Abin takaici Jibiril ya tabbatar musu da cewa shiya kashe Jabiru

    Basuyi mamaki ba dan sunsan dama tunda Yace saiya kasheshi ikwan Allah ne xai hanashi aikatawa

    Amme Salima tanemi da Jibiril da Auwal Naziru subata ‘yan biyun nan Amma sukaqi musamman Auwal dayace shixai ‘dau ‘daya shi kuma Naziru ya ‘dau ‘daya

    Haka tanaji tana gani suka qi batasu Amma sun bata tabbacin xasu dinga kawo mata Su tana Ganinsu

    Tayarda da hakan

    Bayan sun rabu ne akan hakan Jibiril ya bu’de musu wutta akan Saidai subashi yaran

    Sukuma suka mishi Jan wiya akan baxasu bashi suba ya kashesu

    Daqar yasamu kansu suka bashi ‘daya bayan yayi musu rantsuwa akan baixai cutar da yaran ba

    Su temaka mishi xaisamu me shayarwa ta shayar dasu

    Sam sukaqi

    Daga baya dai suka bashi ‘daya Wato junior RAMADAN qaramin ciki kenan

    Yaran sunci suna kamar haka

    Muhammad da Sadeeq

    Muhammad shine RAMADAN ‘din SAILUBAH

    Sadeeq kuma shine RAMADAN junior

    Sai Naziru ya ‘dauki RAMADAN nasa ya ha’da shi da ‘yarsa Saudat

    Daga baya yasamu khairat

    Jibiril dama bashi da niyar kuma kashe junior RAMADAN dan Hakka kawai Allah ya jarrabeshi dasan yaran

    Abinda yakeso dai yasamu

    Danya samu dukiyar Jabiru

    Dangin Su gidajan da filiyan da yasiya a nan gida Nigeria sudai ya samu

    Dan baisan da wancan hannun jarin da Jabiru yake dashi a American England Kuwait ba

    Tafiya tai tafiya har ya cinye komai. To dama hakkin marayuu ina xai kaisa

    Ganin haka yasa yayi wani rikakken ‘dan fashi

    Anan ya shige harkar

    Aikowa yaxama wani Babba a harkar

    Tunda ya kar6i junior RAMADAN bai ta6a kawoshi kano ba

    Haka ‘yan uwansa Auwal da Naziru suke mishi nacin ya kawo musu shi Kullun saidai yadinga turo musu da hotansa

    Wata ranah Amme Salima taje gidan Jabiru dan tunawa da ‘Yar ‘dan uwan nata

    Tana binciken kayanta sai kawai taga diarys biyu nan ta karanta na farko taga na Khamsa’u ne

    Ta karanta nabiyu saitaga na Jabiru ne

    Dan haka saita kaima Alhaji Jibiril har garin Abujah Tace ya ajiyema Su RAMADAN xai musu amfani wata ranah

    Toh tunda ya kar6a ya bai ta6a tsayawa ya dubawa ya karanta bah

    Saidai yana ankare dasu dan yalura  junior RAMADAN ‘din yanasan karantawa

    Gashi kuma yanasan rigashi karantawa shiyasa Sam yake hanashi ‘dauko idan yaxo ‘dauka

    Shima yana mamakin yanda akayi yakasa tsayawa ya karanta kuma xuciyarshi tahanashi barin junior RAMADAN ya karanta

    Alhaji Jibiril ya sakama junior  RAMADAN sunan RAMADAN ‘din SAILUBAH ne dan in rana ta6aci masa a Nigeria aka gano fashin ‘dan nasa yabar garin Abujah Sannan ya rubuta leta mah jami’an tsoro ajan suje garin kano wanda suke nema yanacan

    Toh sai Allah ya 6abunta al’amarin

    Yabama junior RAMADAN ilimi da kulawa shiyasa Sam junior RAMADAN yataso a shagwa6e saidai akwai aiki da hankali da ilimi

    Yana karatu a qasar England inda yakesan xama cikakken doctor

    Duk lokacin dayaxo hutune Alhaji Jibiril yake turashi yin fashi da makami

    Dan ayanxu mah hutune ya kawoshi Abujah shine Alhaji Jibiril “din ya turashi fashi gidan Dadyn shahuda.

    👯👯👯👯👯

    *SAMAREEN BANAH*

    👯👯👯👯👯👯

    *TASU SALAN SOYAYYAR*

    Junior RAMADAN yaja numfashi dan kammala karanta diaries ‘din da yayi

    Kanshi ya ‘dau caji yagano tabbas mahaifinsu ba mutuwar Allah da Annabi yayi Bah.

    Kasheshi akayi…..

    Kuma yana xargin Alhaji Jibiril da kisan

    Dan rubutun mahaifin nasu yatsaya mai a inda ya gayama yayunsa biyu akan hannun jarin da yasa a qasashe uku

     sukace bawanda xaiji wannan sirri nasa

    Ya qara jan numfashi yana San sanin ya akayi mahaifunsu ya mutu da mahaifiyarsu

    Dole yaje ga Dadyn brother ‘dinnan nasa yaji ya abin ya kasance

    Wanka yayi yayi. Sallah kana yabi lafiyar gado da tunanin Yayan nasa RAMADAN ko yanxu an sake shi ko ba’a sakeshi ba oho

    Koma miye yabarma awa ‘daya kacal…👌🏻

    Idan yatashi yaji komai…..

    Yusra CE take yunqurin shiga gidansu

    Wani saurari ya tareta yana fa’din sannu ‘Yan mata Tace Yauwa

    Yace dan Allah dama RAMADAN anan gidan yake

    Tayi Murmushi kun san Yusra da surutu nan tafara mai xuba kamar kanya Tace ayya Ya RAMADAN ai ‘dan kano ne ya kawoma Momyna da Dadyna  da kuma wata Auntynsa SAILUBAH xirayane

    Ina sanshi Sosai

    Yace ayya haka kawai naji ina sanshi nima inasan inyi abota dashi ko xakiban adireshin Sa na garin kano

    Tayi dariya Tace Sosai mah. Ina lefin me sanka

    Nan taxage tagaya mai Komai akan RAMADAN Wanda ta’dan sani

    Tana cewa Wlhi xakaji da’din abota dashi dan yanada hali mekyau

    Yace Allah qanwata

    Tace Wlhi da gaske

    Yayi Murmushi dayi mata godiya har yana cewa in tashiga tagai sheshi kuma tace mishi zaixo anjima

    Ta gya’da kai Tace toh ta shige ciki

    Kana ya tafi yana mamakin magana irin nata

    Senior RAMADAN na bacci Yusra ta tadashi

    Yace matsala ya akayi

    Tace hmm wani ne ya tareni daxan shigo gida wai Yana sanka yana San yayi abota dakai

    Na bashi bayanai akanka Sosai

    Yace me kika sani akaina

    Tace abubuwa da yawa😀

    Yayi Murmushi Yace ko

    Tace Sosai mana

    Yace angaisheki jeki ha’damin Lipton

    Tace aha Yayana

    Tafita. Yabita da kallo

    Batafi minti uku ba saigata da Lipton ‘din

    Yace nagode Tace dame fah

    Yace haka dai

    Tace Allah bana so ka dinga min godiya idan na maka abu

    Yace dalili

    Tace nima hakka dai

    Ya mata Murmushi kawai batare da Yace Komai ba

    Junior RAMADAN ko yana tsaka da baccinsa yaransa suka tasheshi

    Yace dafatan kun gano min shi

    ‘Daya daga cikinsu Yace eh Amma ba dukkan labaran ba dan wasu sai sunkai gobe

    Ayau Inuwa ya tafi garin da yake Kano

    Dan ya sami bayanai agun wata yarinyar gidan daya sauka anan Yusra

    Ta tabbatar mishi sunansa RAMADAN kuma agarin kano yake da xama awata unguwa Fage

    Na tabbatar maka xai gano maka ko shi Waye

    Yace gud… Hakka nakesan jiii……

    Wani acikinsu Isma’il Yace oga naganshi ‘daxu akofar gidan Alhaji Aminu

    Junior RAMADAN Yace Waye kuma shi

    Yace wani ‘dan kwungiya ne ba abinda bayayi

    Cikin mamaki junior ya tashi Yace toh meya ha’da ‘dan uwana dashi

    Yace eh toh. Idan kana buqatar sani yanxu xan binkicuma

    Yace dako naji da’di

    Haka Isma’il yaje ga megadin gidan Alhaji Aminu

    Yacika shi da ku’di akan yanasan yasan me yakawo RAMADAN gunsa ‘daxu

    Yace aidama sunansa RAMADAN

    Isma’il Yace eh

    Nan ko megadin ya gayamai Komai akan ‘Yar uwarsa Alhaji Aminun yake Aure kuma ya hanata jin kowa nata

    Nan dai da Isma’il ya samu abinda yakeso yayima megadin sallama ya tafi

    Shiko yanata murna yau sai samun ku’di yake

    Direct Isma’il ga junior RAMADAN yaje

    Anan yagaya mai Komai

    Junior RAMADAN yayi Murmushi Yace aha

    Yana San ya futar da ita daga gidan ne

    Dan shi da ita sungano ko shi Alhaji Aminun Waye

    Isma’il Yace idanko haka ne ya kamata  kasa mishi hannu oga dan baxai iya fidda ita daga wannan gidan bah

    Yace Hakka Amma ya xanyi in gansa shi Alhaji Aminun

    Isma’in yace nasan  wani hotel da yake xuwa cin abinci qarfe takwas na dare

    Junior Yace gud…✔

    Ina san  gobe da qarfe takwas ‘din  muyi ram dashi dan wlhi saiya saketa dan ubansa…..

    Isma’il Yace angama oga..

    Washe gari ko kusan qarfe biyu RAMADAN yayi parking ‘din motarsa a ‘kofar gidan Auntyn tasa…..

    Kamar yanda megadi yace mai xai jira xuwansa hakance ta kasance

    Yace Barka da ranah me baba

    Yace barka dai samari

    RAMADAN yamiqa masa ku’di da wani abu acikin Leda Yace wannan xaka bata Yace Amma ku’din yau yafi na jiya

    RAMADAN yayi Murmushi Yace aikai ka buqaci aqara maka farashi

    Ya washare baki Yace ashe baka manta ba samari

    Yace ai dama bai dace na manta da hakan ba dan ayanxu ba abinda yafika mahimmanci arayuwata kamarka

    Dan kaine kake sadani da abinda yafi min Komai arayuwata

    Megadi yayi Murmushi Yace kanasan yayarnan taka

    Yace fiye da Komai mah

    Nan dai megadin ya shige……

    SAILUBAH na xaune tana kallo lokaci lokaci tana kallan agogo addu’arta Allah yasa taji qanin nata yanxu

    Kamar yanda take fata ko sai ganin megadi tayi

    Tace yanxu naketa sake saken xuwanka

    Yamiqa mata ledar hannun nasa cikin ladabi

    Ta kar6a jiki na rawa

    Tana bu’de ledan taga wata qaramar wayar RAMADAN ce

    Farin ciki kamar ya kasheta Tace shikenan babah megadi jeka

    Yatafi yana Murmushi har yaxo ga RAMADAN.

    Yace nabata samari

    Yace Yauwa toh sai anjima

    Yace gobema xaka dawo

    Yace eh toh bandai saniba amman karka damu

    Yace toh nidai ina saurare

    Murmushi RAMADAN yayi yaja motarsa

    Yana tuqi yanata ganin kiran Auntyn tashi

    Amma yaqi ‘dauka dan yana san sai yakai gidan kawun nasa ya ‘dauka yafi jin da’din magana da ita

    Yana kaiwa ko ya shige bet room ya baje agado.

    Xai kirata kenan Amar ya shigo ‘dakin Yace brother ya kamata yau mu ‘dan xaga gari

    Yace toh bara inji nutsuwata sai muje

    Amar yayi dariya Yace toh kafito lafiya

    Yace Allah yasa

    Kiranta yayi Yace Auntyna

    Tace naji dadi Sosai Wlhi

    Yace nasan xakiji da’din yanxu bani labari

    Tace farkwan labarin shine kaci abinci

    Yace eh toh bandaici na yanxu ba Amma naci na safe

    Cikin sanyi Tace kaci pls

    Yace Wlhi Auntyna konasaka agaba inna tunoki kasaci nake

    Tace wayyo Qanina kaci dan Allah kasanfa  bana san xamanka da yunwa

    Yace nasani

    Kinga nasami wata mafuta guda ‘daya….

    Tace toh fa’di inaji

    Yace mexai hana ki’dan roqeshi ya kaiki ko gidan matar abokinsa ne

    Kinga daga nan sai musan yanda xamuyi yanda bazaki koma gareshi ba

    Tace Yauwa kakawo shawara. Amma matsalar ‘dayace ko ganinsa bana san yi natsaneshi bana qaunarsa.

    RAMADAN yaja numfashi Yace kidaure my Aunty Wlhi nayi missing ‘dinki sosai ina buqatarki kusa dani

    Tace nice nake buqatarka RAMADAN. Ka shagwa6a ganina da ganinka. Ba abinda nakeso ayanxu kamar in ganni gani gaka Qanina

    Dan  Kullun sai nayi mafarkinka.

    Yace Allah Auntyna

    Tace Wlhi Qanina

    Yace toh kiyi abinda nasaki

    Tace toh kaci abinci pls

    Indai kanaso nasami nutsuwata

    Yace angama my Aunty bye-bye den luv u

    Tace love you more my futuna…..

    Da Murmushi ya waro ido😳 Yace nine futuna ko

    Tayi Murmushi cikin sanyi Tace ko yanzu ganin bani kusa ka dena ne

    Yace idan kika dawo xan ‘dora akan inda natsaya

    Tace aha.

    Bana gajiya da hira dakai Qanina

    Yace nima haka Auntyna

    Tace kaci abinci yanxu bayan ka gama muci gaba

    Yace Owkie

    Da misalin qarfe biyar inuwa ya kawoma  junior RAMADAN rahotan Komai na RAMADAN

    Da yanda yake dasu KHAMIS da FAWAS da yanda ya shaqu da Auntynsa SAILUBAH

    Komai dai sanda junior RAMADAN yaji

    Yayi Murmushi kawai

    Qarfe takwas ko nayi na dare junior RAMADAN sukama Alhaji Aminu dirar makiya

    Yana Cikin ‘dakin da Yakama a hotel ‘din

    Junior RAMADAN da Isma’il suka buqaci ma’aikacin wajan daya gaya musu wane ‘daki yake

    Da farko Yace dokace ba’a fa’din inda mutum yake a hotel

    Amma dayaga ku’di ai bashiri Yace musu yana ‘daki mai number goma Sha shidda

    Haka ko sukaje gareshi

    Kofarma abu’de take

    Sai kawai suka shiga suka dannama “kofar key 

    Alhaji Aminu Wanda yake cin abinci ga wani saurayi najiranshi yagama sufa’da masha’a. Sai kawai yabi junior RAMADAN da kallo

    Cikin mamaki Yace RAMADAN meya kawoka nan

    Junior RAMADAN yayi Murmushi ya ‘dora qafarshi ‘daya a table ‘din da yake cin abincin yana juya bindiga Yace abu ‘daya ne ya kawoni

    Cikin tsoran yanda yake juya bindiga Alhaji Aminu Yace miye shi kuma meyasa naganka cikin wannan yanayin bayan nasan kaime nutsuwa ne gashi kamar ba imani atattare dakai

    Junior RAMADAN Yace au haba

    shege Alhaji dama kasan imani kake kashe qananan yara kake 6ata maxaje da ma’digo

    Kake cikin kwingiya shan jini

    Alhaji Aminu yayi shuru ya bishi da ido da mamakinsa da kuma tsoran yanayinsa

    Junior yaci gaba da fa’din. Toh dan ubanka idan kana iskanci mu asamanka muke

    Duk da bama ko ‘daya acikin abinda kakeyi Amma nafika iskanci Wlhi

    So nake kasaki SAILUUVAH…….

    Sai kuma ya kalli Isma’il Yace Hakka sunan yake ko

    Da Murmushi Isma’il Yace eh haka yake oga Saidai naji da’din yanda a ambaci sunan da alama kafi kowa iya fa’dar sunan

    Ya tabe baki da maida kallan ga Alhaji Aminu Yace nima haka kawai naji sunan yayimin idan na ambaceshi inajin da’dinsa abakina Sosai 

    Alhaji Aminu Yace baxan iya sakinta ba………….

    Aikam ya qarasa furucinsa junior RAMADAN ya sakar masa harsashi ‘daya a kafa’da

    Nan Alhaji Aminu yasaki wata furgitacciyar qara yadafe gun tare da tashi yajah baya cikin tashin hankali da tsoro

    Junior Yace Shege angayama ana yimin musu ne acikin wannan yanayin da nake ciki

    Kayi kuskure

    Tayaya xa’ayi ka Auri yarinya ka ajiyeta batare da kana mata amfanin Komai ba

    Ko An gayama ita ‘din bishiyace da xata rayu haka bajin ‘dimin mijinta kusa da ita.

    Cikin maseefar tsoro Alhaji Aminu Yace na roqeka da Allah karka kasheni inasan rayuwa ban gaji da ita ba.

    Yace toh naji

    Yanxu so nake kasaketa Cikin daran nan

    Gobe kuma kinji barinta gidanka da misalin qarfe goma

    Idan ba haka ba Wlhi kaji na rantse yanda nabaka wutta a kafa’darka haka xan qara baka a cikin xuciyarka

    Ya fa’din haka ya fitta daga ‘dakin Isma’il yabi bayansa

    Iya tsorata Alhaji Aminu ya tsorata da junior RAMADAN

    Jikinsa na rawa ya sallami wannan saurayin dan badamar aikata abun nasu yana cikin jini.

    kana ya ‘dora suwaita akan rigarsa shima ya fitoh dan xuwa ga doctor ya cire mashi harsashin

    Bayan angama mishi Komai ya xauna hutawa kafin  ya nufu gidan nasa.

    Junior RAMADAN ko da qarfe goma Sha ‘daya ya kwanta dan jiyayi kansa nayi masa ciwo

    Baiyi nisa a baccin bah yaran nasa suka tashe shi

    Ya qare musu kallo ba Isma’il aciki

    Yace kunxo kashe ninne kamar yanda yasaku ranar

    Suka kalli junansu

    Kana sukace ka yafe mana oga mun amsa mishi da xamu aikata hakan

    Saidai baxa mu iyaba musamman idan muka tuna halaccinka garemu

    Yace gud ashe Ku ‘ya’yan halak ne.

    Kunyi kyan tunani

    duk da ban ta6a kisa ba. Da ace bakuyi wanna tunanin ba dako nafara kisan akanku

    Kuje gareshi kuce mishi baxaku iyaba shi yaxo da kansa ya kashenin

    Haka ko suka juya suka fitta

    Yabisu da kallo

    Alhaji Jibiril ‘din yana falansa suka gayamai baxasu iyaba

    Yajah numfashi Yace hmm nasani baxaku iyaba. musamman idan kuka tuna alkairan da yakema iyayanku.

    Kuje karku damu xansan yanda Xanyi dashi.

    Alhaji Aminu Lokacin da ya’isa gidansa qarfe ‘daya ne na dare

    A bet room yaga SAILUBAH tana Sallah

    Ya xauna harta idar

    Tabishi da mugun kallo Tace lafiya

    Yace itace takawoni

    Dama ‘dan uwanki Shegen Yaro ne

    Tace duk da bansan wa kake nufiba nasan ko kusa bashi da kwatankwacin hali irin naka. Karka qara kiran wani nawa da shege. dan kaine shegen. ‘dan iska. Fasiqi. mugu axxalimi. Mara imani me kashe qananun yara batare da tausayawa ba…..

    Yace na sakeki saki uku

    Da sauri SAILUBAH Tace Alhamdulillah

    Nan Tatashi da sauri Tace muje ka fuddani daga wannan qaxamin gidan naka

    Ya tashi Yace xaki fitta Amma sai gobe da qarfe goma

    Yana fa’din haka ya fitta

    SAILUBAH tajah numfashi taxauna takira RAMADAN dan bashi labari

    Saidai taji wayan akashe bayan yanxu suka gama waya tata6e baki da tura masa message

    Kana takwanta bayan tatufe ko ina da addu’a

    Washe gari ko tun qarfe 6:00pm tayi wanka taxauna xaman jiran qarfe gomah

    Alokacin ne RAMADAN yaga sakwanta

    Cikin farin ciki ya kirata ta’dauka

    Yace Auntyna da gaske

    Tace Wlhi har yana cewa qarfe goma xai barni na tafi.

    Yace alhamdunillah

    Yanxu kinga bara nafara shiri sai na musu sallama daga nan sai naxo kawai mu wucce

    Tace toh ina jiranka Qanina

    Yace Aha my Aunty

    Kana ajiye wayan ya kalli Amar Yace yau xantafi fah

    Da mamaki Yace mai yau

    Yace yah. Da barin ‘dakin

    Amar ya bishi da kallo

    Anan falan ya tarar da Momy da kawun nasa Yace dad mum kumin afuwa yau xan koma gida

    Suka CE lafiya Yace Wlhi qalau😀

    Auntyna CE xata gida yau shine naga dacewar mutafi tare

    Sukace Amma bamuji da’di

    Yace hmm aixan qara dawowa ne

    Dad Yace kan kadawon ai saika ibi shakaru

    Mum Tace qilama sai Auransa in munje ma gansa kawai

    Yayi Murmushi Yace kai mum

    Tace eh ai gaskiya ne

    Yace toh bara naje in sharya xuwa 9:30am nakesan tafiya 

    Mum Tace toh Allah ya nuna mana lokacin

    AmEEn dad Yace

    Yusra Tace gaskiya banji da’di

    Yace Karki damu qanwata ina tare dake ai

    Junior RAMADAN da Isma’il ko qarfe 9:00am dai-dai tayi musu ne qofar gidan Alhaji Aminu

    junior ya matsar da motar tashi can gaba yanda xaiga fitowar SAILUBAH da xuwan Yayan nasa

    Yace naxa’ku naqara ganinsa

    Isma’il Yace ai yanxu haka ma qila yana hanya

    Yace Wato Isma’il Wlhi kallo ‘daya namishi Naji qaunarsa cikin raina

    Yace sai shima ya ganka na tabbata saiyaji sanka fiye da yanda kaji nasa

    Yace Allah yasa

    Haka suka dinga hira har xuwa lokacin da Senior RAMADAN ya iso

    Ya fitoh daga motar tashi yana kallan agogo

    Junior RAMADAN ya qura masa ido tabbas ya ha’du sai kace ba tashin Nigeria ba ya iya wanka

    Isma’il Yace hakane.

    Kiran Auntyn tasa senior RAMADAN ya hauyi

    SAILUBAH da take xaune xaman jiran lokaci ta’dauka ashagwa6e Tace kaga goman batayi ba ko

    Yace xatayi Auntyna fatana kina cikin shiri Tace eh Amma……

    Bata qarasa furucin nata bah Alhaji Aminu ya shigo falan ya wulga mata takaddarta Yace asauka lafiya

    Tatashi da sauri ta’dauka tabi bayansa. Har xuwa wajan megadi

    Inda Alhaji Aminun ya bashi umarnin ya bu’de mata kofa tafitta.

    Tana fitowa tayi ido hu’du da qanin nata

    Aiko taje da gudu ta rungumeshi……….

    Yace Auntyna atiti nefah😳

    Tadaki qirjinsa ka’dan da dariya Tace ko a inane yanda nake cikin farin cikin nan Wlhi rungumarka Xanyi

    Tace toh sakeji dan najiki da yawa karna shiga wani hali in ‘dauka budurwata CE

    Ta sake shi da harararsa Tace xamfah jimaka

    Yace idan kika jimin sai kiyi jinyata

    Tata6e fuska Tace yunwa nakeji Qanina

    Yace idan kikamin kuka xaki jefani atashin hankali

    pls👏🏻 ‘dan rage ragwa6ar ka’dan👌🏻

    Ya fa’da da ha’de hannunsa biyu alamar roqo da kuma rage mata ido ‘daya

    Tayi Murmushi Tace kai👈🏻 xaka fara kashemin jiki ko

    Yayi Murmushi da bu’de mata mota yana cewa abinda ya dace ne my Aunty

    Tashiga tana fa’din xanko hukuntaka

    Ya tada motan yana cewa ba damuwa ai indai hukuncinki ne nafi kowa buqatarsa

    Tace kaji dani pls

    Yace ina ji dake Auntyna.

    Ga wani dambun nama nan da mum tabani ha’de da cake kamar nasani nafitoh da drink ‘daya

    Tace yauwa Qanina…

    Yanxu can muka nufah ko

    Yace eh Kanon dabo timbin giwa ba……

    Ta kalleshi da Murmushi tanajin da’di Tace wannan motar fah

    Yace Kinsan jirgi nabiyo. Yanxu kuma nace Amar yaban motarsa kawai

    Dad Yace na’dau ‘daya daga cikin tashi

    Tace lallekam motar tayi kyau…..

    Ya katseta da fa’din karkisa na riqe fah

    Tace ni bance bah

    Yace watoh har sake baki kikayi kika qara kyau acanko

    Tace toh yaxanyi dakai kaifa kabini qardin gwiwar hakan…..

    Dan Allah Auntyna kinutsu kigayamin komai cikin nutsuwarki.

    Ba haka kace ba.

    Ta qarashe da kallansa tana dariya

    Yabita da kallan jin da’di

    Yace kin manta da kuka kike cemin dan Allah kaxo ka’daukeni Wlhi kasheni xaiyi dan Allah Ni dai kaxo kawai ka ‘daukeni…..

    Ya qarashe da kwaikwayan muryanta

    Ta kallesa ka’dan suka sheqe da dariya a lokaci ‘daya☝🏻

    Dai-dai nan suka wucce inda Su junior RAMADAN suke

    Innalillahi’wa’inna’ilaihirraji’un

    Shine abinda junior RAMADAN yafurta hannunsa dafe da qirjinsa

    Nishi yake sama sama can jadawo normal ‘dinsa cikin wani hali Yace bala’i……

    Isma’il Yace karo na farko kenan da wata yarinya taburkitaka arayuwarka

    Yace tayi tayi tayi… Ta ha’du. Kuma tayimin

    Kamar yanda kifiya take xuwa da gudu take cakar mutum wlhi haka naji maseefar sonta ya caki xuciyata.

    Isma’il Yace ai kashiga kawai. Naga kamar bata da matsala…..

    Cikin tsawa junior ya katseshi da fa’din akwai matsala

    Yace wacce iri oga

    Yace na hango soyayyarta da qaunarta acikin idan ‘dan uwana

    Da alama itama tana ciki

    Allah na roqeka dan San da kakema shugaban halitta tsaftatacce kayayemin abin da naji araina yanxu. Karka barni nafa’da *MASEEFAR SOO* kamar yanda XARAH tafa’da ta aiwatar da qurorinta

    AmEEn Amiien my RAMADAN😭

    Isma’il Yace Amiien. Kana sukaja motarsu junior bai dena ganin fuskar SAILUBAH a idanshi bah

    Direct gida sukayi. Anan falan junior yaga Dad ‘dinsa

    Batare da Yace mishi Komai ba yayi yunqurin barin falan xuwa ga shashinsa

    RAMADAN……

    Yaji Dad ‘din nasa ya kirasa

    Cikin ‘daure fuska Yace na’am

    Yace kayimin afuwa duk abinda xakayimin karka nisanta kanka dani

    Hakan xaisa nashiga cikin wani hali

    Cikin nuna halin ko in kula Yace inasan xuwa ga Dady Naziru

    Da sauri Alhaji Aminu ya waro ido Yace a ina Kasan shi

    Kai tsaye Yace a diaryn daka hanani karantawa

    Ina San ‘dan uwana ya ganni inaso kuma inji Wasu bayanai

    Cikin tashin hankali ya miqe Yana fa’din. Daka bar xuwan kawai

    Sabo dame…..

    Ya tambaya cikin San sanin amsa cikin sauri

    Yace saboda na isa dakai

    Yace daba. Amma banda yanxu

    Yana fa’din haka yabar falan yayi part ‘dinsa

    Tunanin dukiyar daya samu gurin Dadyn nasa yakeyi

    Yasan yanada maqudai ku’da’de a banki banker

    Cikin sauri yanemi yaran nasa awaya

    Ko cikakken minti biyu basuyi ba saigasu

    RAMADAN ya miqa musu ATM  dinsa Yace inaso kuje Ku fitomin duk ku’din da yake ciki

    Da mamaki sukace toh.

    Dan dai sunsan ba qaramin ku’dine a ciki ba

    Bayan sun tafi ne ya fa’da tunanin SAILUBAH da Yayan nasa

    Sintiri yake tayi dan xuciyarsa cakarsa take tana qara cusa mishi soyayyarta

    Shi kuma yana quqarin yakiceta

    Saidai so baisan haka bah

    Bai San adadin lokacin daya ‘dauka yana tunanin ba. Saida yaji xuciyarsa nayi masa xafi Sannan yayima kansa gata wajan yin Alwala ya gabatar da sallar axahar

    Alokacin ne yaransa suka shigo garesa

    Suka miqa masa  maqudan ku’da’dan dashi kansa sanda yayi mamaki dan dama baisan yawansu bah

    Yace no ku kasashi kashi hu’du

    Sukayi yanda Yace

    Yatashi yana ha’da kayansa cikin lokaci qanqani yagama ha’dawa Yace ‘daya daga Cikinsu yakai masa motarsa……

    Bayan yaran ya dawo ne

    Yace Ku hu’du ne cif….

    Ina so kowannanku ya ‘dauki kaso ‘daya

    Cikin tsananin mamaki kowa ya ‘dauka

    Yaciga gaba da fa’din

    Na dena daga yau

    Nadena fashi

    Kuma inaso ne kudena

    Shiyasa nabaku wannan ku’din dan nasan xai tamaka muku kwarai da gaske wajan riqe kanku

    Kuyimin alqawarin kundena dan Allah

    Wlhi xuciyata tafasa takeyi idan natuna abin da mukayi arayuwa

    Duk da banta6ayin kisa ba Amma mutane bila adadin sunsha harbi a danginsu qafa. Hannu. Kafa’da

    Nayi nadama inaso kubari pls

    Cikin sanyin yanayi  sukace Wlhi oga mundena

    Dama kaine uban tafiyan. Tunda bakayi ai ba harkar.

     ko munyi yunqurin yi abin baxai mana dakyau ba

    Yayi Murmushi Yace kuje karku qara tunawa dani arayuwarku

    Kusa aranku kun barni kenan har abada. Kun rabu dani kamar baku ta6a sanina ba….

    Da sanyi suka fitta Suna waiwayansa. Yayinda Isma’il yaqi tafiya ya tsaya da kasan sa ahannu

    Da mamakinsa junior  RAMADAN Yace me katsaya yi kai

    Cikin xubar hawaye Yace Wlhi oga nafisan kasancewata dakai akan in kar6i ku’dinnan na barka

    Junior yayi Murmushi ya da’de da sanin Isma’il masoyinsa ne na Gaskiya yana hango soyayyarsa acikin kwayar idansa

    Yace karka damu kana da number na. Xaka iya jina akowane lokaci kakeso 

    Yace yanxu bakamin katanka da kanka ba

    Ya ‘daga mai kai da fa’din eh

    Isma’il yayi Murmushi da ‘daga mai hannu Yace bye Allah ya dubeka ya baka nasara akan duk abinda kakesan aiwatarwa

    Da farin ciki Sosai Yace AmEEn nafah goge

    Yace karka damu

    Kana ya ficce. Junior ya bishi da kallan qauna

    Senior RAMADAN ko

    Tafiyarsu suke ahankali. Sam basu damu da sukai da wurri ba

    Hira suke cikin jin da’di dan kallo ‘daya xaka musu subaka sha’awa.

    Basu suka iso igadaba sai bayan isha’di

    Da gajiya lis suka rabu da juna

    Sai dai ‘yan unguwar sunyi mamakin ganin SAILUBAH…

    Acewarsu bai kamata taxo ganin gida yanxu ba.

    (Kunji saka ido irin na Mutane)

    Ba qaramin mamaki  Abban da Kakah sukayi ba.

    Wajan ganin SAILUBAH  tsulum a falan nasu.

    Ta xube jikin khakah Tace wash nagaji munsha hanya

    Cikin sarqewar murya Abban nata Yace ya haka

     meya kawoki gida yanxu

    Tace Abba ‘dan shan jini kuka auramin Wanda yake kashe qananun yara yake yin ma’digo. Bayan da ya fahimci nagano shi shine yayimin saki uku…….

    Da fusata Abban Yace qarya kike mutuniyar banxa kawai

    Ai dama basan Auran kike ba. Nasan sai kinyi duk yanda xakiyi dan kirabu dashi

    Cikin sanyi Tace Wlhi Abba da gaske nakeyi

    Ya daka mata tsawa da fa’din xaki rufimin bakine ko saina mammakeki anan

    SAILUBAH tayi shuru tana turo baki

    Ya ‘daga wayansa Cikin 6acin rai yakira Alhaji Aminu

    Lokacin yana cikin aikata masha’arsa a hotel

    Cikin isa da gadara ya ‘dan tsaida sha’anin nashi ya ‘dauki wayan Ganin sirikin nasa. Ya ‘dauka da fa’din hello….

    Abban SAILUBAH Yace ganinta nayi yanxu tana gayamin abinda hankali baxai iya ‘dauka ba

    Nasani xata iyayima Komai dan tarabu dakai. Tunda daga baya tanuna bataso.

    Inaso naji daga gareka ya abin yake

    Alhaji Aminu yayi Murmushi ganin Abban nata bai yarda da abinda taceba tunda har yana neman jin ta bakinsa

    Yace Wlhi Abba kamar kasani. Haka kawai tasani agaba wai saina saketa harda nunamin wuqa. Ni kuma na tsorata da yanayinta har ban san lokacin dana mata saki uku bah.

    Sannan naji tana fa’din wai saita kwullamin sharri agunka bansan me tace maka ba.

    Cikin 6acin rai Abban Yace hmmm toh shi kenan tunda Komai ya abku

    Yace kayi hakuri Abba dan Allah

    Yace aa karka damu Allah yabaka wacce tafita

    Yace AmEEn sukayi sallama

    Da 6acin rai Abban nata ya kalli kakah Yace hmm aidama nasani kin dai ji abinda yace da kunnanki

    Kantayi magana SAILUBAH ta cafke cikin sauri da fa’din Wlhi qarya ya gaya maka Abba na rantse maka

    Ya kalleta da Takaici yanaji aransa kamar yatashi ya na’da mata dukan tsiya Amma ya ‘daure Yace tunda ban isa dake ba ai shikenan kije xan nemeki Amma kisani nabaki watanni takwas kifitoh min da Wanda kikeso.

    Na rantse da Allah kika xarce haka da Almajiri xan ha’daki dashi

    Kuma kika qara kasowa Saidai kinemi wani uban ba niba.

    Tashi kiban waje

    Oho dai SAILUBAH Tace aranta dan ta’dauka wani mummunar hukunci xai ‘dauka akanta sai taga sa6anin haka. Dan wannan mesauqine xata tsaida wani

    Nan tatashi sumi sumi tayi ‘dakinta……

    Kanta shiga kakah Tace ya ‘dora miki idda ne

    Da sauri SAILUBAH Tace aa

    Da saurin fa’dawa ‘dakin nata

    Tanajin Kakah na fa’din aigwara haka danni Sam dama bai kwantamin arai bah

    Abba yatashi yayi ‘dakin matarsa batare dayace mata Komai dan Takaici

    SAILUBAH tajah numfashi dan ganin ‘dakin nata Yana nan yanda yake harda kayanta dan ba’a kyautar ba kamar yanda tace

    Tayi Murmushi da fara tsaftace ‘dakin cikin rera waqar *M shariff*

    Senior  RAMADAN ko Bayan ya leqa ga mahaifan nasa na xahiri sungansa da mamakin rashin sanar dasu dabaiyi ba. Sai kawun nasa

    Sai yayi part ‘dinsa yayi wanka Momy ta kawo mishi abinci

    Da qar yaci

    Yayi salla kana ya kwanta cikin farin ciki

    Anan ne yakira FAWAS Yace ‘dan iska👯  na HAMEEDA dawo fah😀

    Yana fa’din hakan ya kashe ya kira KHAMIS Yace na Aunty XEE na dawo toh😀

    KHAMIS Yace da gaske Yace Sa wasa. Am inajij bacci sai gobe

    Ya kashe wayan.

    SAILUBAH mah da tayi wanka kiran XEE tayi Tace shegiya ta KHAMIS kina cikin kwanciyar hankali kin cafke yaro kin hanashi saqat😀

    XEE da take kwance kanta na mata ciwo dan sun sami sa6ani  KHAMIS jiya shine har yau abin yake damun xuciyarta.

    Ai tuni Tatashi xuciyarta cike da San jin qawartata Tace haba Qawa me yayi xafi xaki tadamin hankali haka

    Kinsan Allah gobe nake cewa Xan biyo RAMADAN

    SAILUBAH tayi dariya Tace basai kin biyo shi ba. Dan yanxu haka ina gida

    XEE tawaro ido😳 kana kuma tayi dariya😀 Tace anyi ‘Yar iska anan. wannan ai story ne

    Cikin San tabbatar mata SAILUBAH tagyara kwanciya Tace Wlhi da gaske

    XEE Tace kin rantse fah😳

    Kar kisa inxo yanxu dan tabbatarwa

    Tace Allah ya kaimu gobe kixo kisha mamaki Amma yanxu ko kinxu a gajiye nake

    XEE Tace ai ba’a qarya kusa da gida. Bani labari pls

    SAILUBAH tayi dariya Tace Allah sai mun ha’du gobe

     Kinga bacci nake ji……

    Ta katse wayan da dariya

    Tagyara kwanciyarta

    Sai kuma tafara kiran RAMADAN

    Yace yane my Aunty

    Tace lau kaci abinci Yace eh

    Tace tsakani da Allah

    Yayi Murmushi Yace Abba yayi fa’da ko

    Tace hmmm kadai bari Ashe maxa ma sun’iya yanko qarya

    Yace Sosai mah

    Ban labari plx

    Tace bacci fah nakeji

    Yace nasani pls bani ka’dan👌🏻 mana my Aunty

    Tayi Murmushi da kwashe yanda sukayi ta gayamai

    Yace tab yanxu waxaki fidda

    Tace ina xan sani. Amma ai Kasan baxan rasa bah

    Yayi Murmushi Yace Hakka ne. Musamman idan na tayaki xa6e

    Tace hmm pls karka dawomin da halin ka fah

    Yace Auntyna kenan. Karki damu da wannan kinji

    Tace yauwa ‘dan Qanina kaci abinci pls

    Yace Allah naci

    Tace toh gudnyt

    Tace Yah nyt my Aunty……

    Haka sukayi baccinsu  cikin kwaciyar hankali

    Xuciyoyinsu cike da farin ciki

    Washe gariko a Abujah junior ne ya fitoh cikin shiri Yace toh Dad ni natafi Kano…..

    Alhaji Aminu Yace katenaken karkaje

    Yace Wlhi Dad ba abinda xai hanani tafiyar nan sai mutuwa.

    Alhaji Aminu yayi shuru cikin wani hali

    Ganin haka junior yayi Murmushi Yace Nagode da ilimin da kabani sasai kuma yanxu na canja shawara xanci gaba da kiranka Dad ‘dina dan soyayyata da nake hangowa a kwayar idanka…..

    Yanxu sauramin sati uku hutuna ya qare. Xan qarasa shi acan. daga nan xan wucce skull akwai Wasu ku’dade a hannuna.

    Na barka lafiya my Dad

    Yana fa’din haka ya ficce daga falan

    Wani mashin ‘dinsa yagani roba-roba wanda yake matuqar yimasa kyau idan ya haushi

    Shegen mashinne dan ya ha’du

    Arayuqar junior Sam bai damu dasan hawa mota bah yafisan ‘dalewa mashin ‘dinsa. Amma yanxu ya xaiyi dole ya hau mota dan tarkacan kayansa

    Hakan ya tada motarsa tagani tafa’da ya bar harabar gidan yana yimata kallan qarshe dan yasa aransa baxai qara dawowa qaxamin gida irin wannan ba

    Xan nemi nashi na kansa

    ( RAMADAN junior kenan. Idanshi ya rigada ya bu’de da lera shiyasa Sam bai maida Komai komai ba. )

    Haka Yana motar nan wutta yana san isa cikin sauri

    Qarfe 1:30pm na rana SAILUBAH ce me cin abinci cikin nutsuwa saiga XEE

    Tace ‘Yar Uwa ya haka

    SAILUBAH Tace xauna kisha labari

    Aiko XEE tabaje tana fuskantarta

    SAILUBAH takwashe Komai ta gayama XEEE

    Taqara dacewa naga maseefa ganin idona.

    Kan yarinya nagani ancire mata fah😳

    XEE ta doka salati Tace Allah ne ya temakeki daya cinye mana ke😟

    Tace kedai bari. Aini yanxu ni da alhazawan garin Abujah sai ido

    XEE tayi dariya 😀 Tace naso ganin idanki lokacin da kika gano Gaskiyar shi Waye

    Tace ai kika ganni alokacin tausayina xakiji

    Tace hmm naji SAILUBAH dan Allah ya ku6utar dake hankali ya kwanta ta 6angaranki

    Kishi ne yake damuna SAILUBAH yaxanyi da KHAMIS

    Quruciya na damin shi

    😂😂😂😂

    Me SAILUBAH xatayi imba dariya Tace ke tsinannan kishinki baxai barki kixauna lafiya ba

    KHAMIS ko idansu ya da’de da bu’dewa akan mata

    Kigafah yanda matan suke binsu suke sharesu

    Sannan kice baxai ta6aki ba baxai kuma ta6a wata ba.

    XEE tajah numfashi Tace Kinsan abinda yafaru ne jiya

    SAILUBAH Tace saikin fa’da

    Tace ganinsa nayi da wata budurwarshi alayinsu Saudat

    Ban lura ba da Farko sanda naga motarshi

    Na qurama matar ido ina naxarinta

    Ashe Xanyi mummunan gani

    Dan kamashi nayi yana kissing ‘din buduwar tashi a motar.

    Kinsan ni da kishi nan take ko hankalina ya tashi. Narasa ma me xan musu

    Sai kawai na wuccesu nashige gidan Saudat

    Ashe yaga wuccewar tawa

    Dan haka bansan yanda akayi ba

    Ina xama sai gashi ya shigo

    Hankalinsa a ‘dan tashe yana wani Sosa qeya

    Yace am so sorry my…..

    Nayi saurin katseshi da fa’din. Karma ka yaudari kanka dan Wlhi ba saurararka Xanyi ba….

    Kamar xaiyi kuka yafara cewa na rantse da Allah sharrin she’dan ban ta6a kissing ‘dinta ba

    Nayi banxa dashi dan gani nayi yana san raina min hankali

    Ya kalli Saudat dake tafitoh daga betroom ya durqusa a gabanta yace dan Allah dan Annabi Aunty ki temaken kibata hakuri wlhi sharrin she’dan kuma wlhi banxan qara ba

    Saudat tace ni basan  kan xancan ba faroshi daga Farko

    Kamar xai gaya mata sai kuma Yace hmm ina San im mayar da ita gidane kuma taqi

    Tace toh kabarta man

    Bayan yanxu taxo

    Xaiyi magana….

    Ta ta katseshi da fa’din kamin rai KHAMIS kabarta ina cikin wani hali Wlhi. Shawara nake nema kaga ba SAILUBAH 

    Ya kallan  na gallamai harara

    Cikin tsoro Yace in jiraki

    Na bishi da mugun kallo da cewa Wlhi baxan bika bah. Katafi kawai idan nadawo xan nemeka

    Daqar ya tashi ya tafi

    Wlhi tun jiya haryau naqi saura ransa

    Da xaran nagansa sai inji raina ya qara min xafi dashi

    Sam narasa nutsuwa kwatakwata

    Dan daurewa kawai nakeyi idan yakira nake qin ‘dauka

    Plx ya xanyi dan Allah

    Wlhi ji nake kamar in sami yarinyar inja mata kunne akansa. Ke koma inci ubanta inhuta

    SAILUBAH tayi dariya har sanda XEE ta qulu  Tace Kinsan me xakiyi yanxu kisami nutsuwa.

    Cikin 6acin rai Tace dana sani koji xakiyi ne

    Sarai SAILUBAH tasan ta qulu dan haka Tace toh kiyi hakuri naga ranki ya 6aci

    Abu ‘daya xakiyi kisaman muku nutsuwa da tabbatacciyar rayuwa

    Shine Karki saurareshi yanxu.

    Dan natabbata damuwar da yake ciki tafi taki

    KHAMIS yana maseefar sonki

    Kece xaki juyashi yanda kikeso idan kinso

    Naji da’din yanda kika nunamai fushinki gaba baxai qaraba

    Inko xai qara baxaiyi kusa da inda kike ba.

    Ki shareshi na tsawan sati ‘daya na tabbata lokacin yagama gasuwa

    Kin nemamma kanki mafuta mutunci dan xaiji shakkar qara aikatawa ko abayan idan nakine. Dan gani xaiyi kamar xaki gansa

    XEE tajah numfashi Tace gaskiya baxan iya shareshi na tsawan sati ‘daya ba. Gaskiya yayi yawa

    SAILUBAH tajah tsaki Tace toh ai shikenan kije kiyi abinda yadace miki

    Dan gaskiya shawarar daxan iya baki kenan……

    Kan XEE tayi magana wayarta ta’dau ruri

    Tana dubawa taga KHAMIS ‘din ne

    Tayi shuru tana naxari

    SAILUBAH Tace ki’dauka kawai horan da kika masa jiyama ya isa…

    Cikin sanyi ko ta’dauka. SAILUBAH taji kamar tashaqeta dan gatse tamata Amma sai ta’dauka.

    Cikin sauri Yace Wlhi da baki ‘dauka ba dasai dai kijini a gadan asibiti

    Tace naji da Allah miye Yace kiyi hakuri Wlhi baxan qara ba

    Tace toh naji

    Yace inxo in ganki yanxu

    Tace aa

    Yace dan Allah

    Tace aa

    Yace xan miki kuka fah Tace toh  ina gidansu SAILUBAH

    Yace toh ganinan

    Tace ka nutsu kayi  breakfast da wanka fah

    Yace kamar Kinsan banyi ko ‘daya daga ciki ba

    Tace toh kayi pls

    Yace angama my Luv  I Luv u

    Tace me 2

    Suka ajiye waya…..

    XEE tabi wayan da kallo tana raya Gaskiya so maseefa ne

    SAILUBAH Tace kin samu nutsuwa ko

    Tace Sosai mah.

    Agidansu RAMADAN ko Dad ‘dinsa ne ya sami momy cikin farin ciki yake CE mata Yayah Jibiril ne yakirani yanxu wai ‘dan namu xai kawo mana xiyara yau yana kan hanya

    Momy ta waro ido Tace da gaske

    Yace sharrin ku kenan wasu matan ba dama megida ya fa’di xance sai kunsashi rantsewa

    Tayi Murmushi Tace ayya kayi hakuri abinne yaban mamaki yau RAMADAN xaiga ‘dan uwansa

    Yace aikuwa dai

    Dan haka a shiryamai abubuwa masu da’di dan ya tabbatarmin baya wasa da cikinsa

    Tace toh angama dadynsu

    Yayi dariya Yace harnatashi daga Dadyn RAMADAN nakoma Dadynsu

    Tace eh mana. Dan ga ‘dayan yana San bayyana

    Yace yama bayya

    Kinsan farin cikin da nake ciki kuwa

    Tace aibasai kace bah.

    Dan Komai naka ya bayyana hakan

    Yace bari nakira Auwal na gaya mai

    Tace ya dace kam

    RAMADAN ko Tambayar wani ‘dan department ‘dinsu yayi qarfe nawa yau suke da lectures Yace biyu

    Yace Owkie.

    Hakan ne ya bashi damar sakankan cewa yaci gaba da baccinsa

    Yana cikin baccinne FAWAS ya shigo ‘dakin nasa ya tasheshi da cewa ‘dan is ya Abujah

    RAMADAN ya tashi yana fa’din Kasan da Auntyna nadawo

    FAWAS ya waro ido Yace ban gajine bah

    Yace mijinne ya saketa FAWAS yace bani labari pls naji xuciyata na bugawa

    RAMADAN yayi dariya Yace tadena toh dan Allah

    Nan dai ya gayamai abinda yaga xai iya fa’damai

    FAWAS yacika da mamaki Yace hankalinka ya kwanta

    Yace Sosai mah

    FAWAS ya gyara xama yace mungano San Aunty LUUVAH ne yake damunka

    Yace wai sai yanxu kuka Ankare da hakan

    Yace eh mana

    Yace hmmmm FAWAS ina maseefar sonta Wlhi 

    FAWAS Yace bama saika rantse ba….

    KHAMIS ne ya shigo cikin gayu yana wani murmurxa hannu alamun sanyi na damunsa duk dako yasaka suwaita

    RAMADAN Yace baka xagi sanyin da yawa bane. Shi yasa yake damunka

    Yace kadai bari

    Ya kadawo lafiya lau yace eh na sameku lafiya kuma

    Yace aini bana lafiya sai yanxu da safennan na samu nutsuwa

    FAWAS Yace ta hucce kenan

    KHAMIS yayi dariya Yace ba dole ba. Dabata hucceba narantse da Allah kuka xansa mata

    RAMADAN Yace bani haske pls kun barni a duhu

    Yace FAWAS ya baka bara na ganta cikin gidansu Auntynmu. Yama ka barota

    FAWAS Yace xama ka ganta

    Yace ban gane ba

    Cikin lokaci qanqani FAWAS ya bashi haske

    Yaja da baya cikin tsoro Yace wayyo Auntynmu Amma wannan akwai ‘dan iska tsinanne me fuska biyu

    FAWAS Yace jeka dawo KHAMIS ya fitto yana mamaki

    Amma me😳

    Yana futuwa sai ganin junior RAMADAN yayi ya tsaya da mota yafitoh yana qarema unguwar kallo

    KHAMIS ya kallesa dakyau Cikin bala’in tsoro Yace RAMADAN yaushe kafitoh

    Junior ya kallesa Cikin San basar da xancan nasa Yace dan Allah ina tambayar gidan Alhaji Naziru ne

    Cikin qara ru’dewa KHAMIS yajah da baya ya shige cikin gidansu SAILUBAH da gudu yana fa’din innalillahi…..

    Junior ya ta6e baki idanshi ya sauka kan wata budurwa.

    Yace ‘dan jini ka’dan ‘yan mata

    Jamila wacce yakira da ‘yan mata tamai fari da ido Tace hmmm RAMADAN kenan yau kayi ra’ayin kulanine

    Yayi Murmushi Yace kiyi hakuri ba nakin bane wannan

    Pls xaki iya nunamin gidansu

    Tace Gaskiya kana da rainin hankali gidan nakunne ka manta gaka gashi

    Junior yabi gidan da tanuna mai da kallo cikin takaicinsa

    Bai qara kulata ba ya shige motarsa da juya kanta xuwa cikin gidan Yana danna alama…..

    Megadi naji ya bu’demai

    Jamila tabishi da kallan mamaki da kuma sawa arai ya gama rainata

    Aiko yanayin parking saiga Dad yafito kamar ance ya fitoh

    Junior yafito Cikin San qarema gidan kallo. Amma sai idanshi ya sauka akan Dady

    Kallo ‘daya Alhaji Naziru yayi masa ya ganeshi duk dako ba abinda ya rabashi da senior RAMADAN

    Da sauri yaje ya rungumeshi   yana fa’din Allah nagode mah daka dawo min da ‘dayan ‘dana

    Junior qara rungumeshi yayi cikin farin ciki da jin da’di. Dan kallo ‘daya yayi masa yaji qaunar tsowan aransa…..

    Momy CE ta katsesu daga xancan xucinsu wajan fa’din

    Toh Dadynsu ka qanqameshi ka hanani ganinsa

    Jin haka yasasu raba jikinsu da juna Suna Murmushi

    Kama hannunshi tayi sukayi falo

    Sanda tatabbatar ya xauna tace nayi farin ciki Sosai da ganinka ‘dana

    Yace nagode Momy nine nake farin Cikin kasan cewata daku Gaskiya Naji da’din hakan Dadyna

    Ya qare xancan da kallan Dady

    Sai Dady yayi Murmushi ya xauna kusa dashi Yace Allah yaci gaba da albarkar rayuwarku

    Yace AmEEn…….

    Khairat ce tashigo falan tana fa’din Dady kaga ankwan bikin Qawata Amina

    Ya kama hannunta Yace ga ‘dayan yayanki  ya dawo

    Ta kalli junior tace Ya RAMADAN ne fah Dady

    Dadyn yayi Murmushi Yace aa wannan ‘dayan ne

    Ta qurama mishi ido sai tayi Murmushi Tace Wlhi Ya RAMADAN ne😀

    Momy Tace shegen musu yayi miki yawa jeki kira RAMADAN ‘din a ‘dakinsa

    Da mamaki Khairat tanufu shashin RAMADAN tana shiga sai taga RAMADAN da FAWAS…….

    Tace 😳 lah lah lah

    FAWAS Yace lpy qanwata

    Tace Ya RAMADAN yaxama biyu

    FAWAS Yace kamar ya fah

    Tace gawani anan gawani acan falansu Dady

    RAMADAN yaji gabansa ya fa’di Yace ke me kike nuqunuqun cewa

    Tace toh Momy na kiranka

    Da sauri ya tashi yabi bayanta har xuwa falan……….

    Yana ido biyu da junior gabansa ya fa’da cikin wani yanayi na mamaki da Al’ajabi ya nuna junior da hannu  Yace innalillahi

    Dady yatashi yaxo gareshi ya kama hannunshi ya xaunar dashi Yace ga ‘dan uwanka RAMADAN

    Senior ya kasa ‘dauke idanshi akansa

    Yace ko bakace bah Dady kallan dana masa naji gabana ya fa’da tabbas wannan ‘dan uwana ne

    Dady Yace haka abin yake Ku ‘yan biyune

    Ahankali RAMADAN yakai hannunsa jikin junior ya ta6a kafa’darsa…..

    Momy da Dady suka fashe da dariya. Junior yayi Murmushi Yace kanutsu brother nine dai ‘dan uwanka

    Momy Tace kai shi yayi wanka anshirya mishi abinci

    Senior RAMADAN Yace toh Amma….. sai kuma yayi shuru

    Suka tashi atare senior sai kallanshi yakeyi. Candai ya kasa jurewa sai kawai ya ware hannunshi alamar ya rungumeshi

    Aiko nan take junior ya rungumeshi Yace I miss u my brother

    Senior Yace miss 2 den I Luv u

    Me 2 junior Yace

    Momy da Dady da suke bakin ‘kofah suke kallansu sai xuciyoyinsu suka cika da tausayinsu musamman ma Dady

    FAWAS sai ganinsu kawai yayi

    Abinda yasa yagane senior RAMADAN abu ‘daya ne

    Shine kayansa

    Yace FAWAS ga ‘dan uwana yaxo garemu

    FAWAS Yace kut😳 wannan naganshi ahanya aisai dai inta mishi xubah. Dan ‘dauka xanyi Kaine

    RAMADAN Yace mu ‘yan biyu ne

    FAWAS Yace Waye babba acikinku

    Senior ya kalli junior Yace koka sani

    Yace Sosai mah in gaya mai ne

    Yace ya kamata

    Yace toh Kaine Babban nine qaramin

    Senior yayi dariya Yace aha Naji da’din hakan Sosai. Kaga idan kamin lefi xan hukuntaka da tushe

    Yace bama xanyi ba bare ka hukuntani

    Yace ga toilet shige kayi wanka dan dama ban da’de da tara ruwa ba

    Yace Nagode brother

    Senior RAMADAN Yace karka sake

    Junior yayi Murmushi Yace wai godiyar

    Yace eh

    Yace toh brother

    Yana fa’din hakan ya shige toilet ‘din

    FAWAS ya dafah RAMADAN Yace abin sha’awa dama nine nake da qani haka

    Yace xaka samu

    Yace kai haba Saidai ‘dana Momy ai ta tsufah kaifah ‘dan iska ne

    RAMADAN Yace Naji qaunarshi Sosai Cikin raina

    FAWAS Yace aidole ne

    Amma meyasa tunta muke dakai baka ta6a bamu labarinsa bah

    RAMADAN yayi Murmushi Yace toh Amin afuwa pls. dan naga gaya muku bashi da amfanine tunda baya tare damu……

    KHAMIS ko yana shiga gidansu SAILUBAH jingina yayi da bango yanata nanata inna’lillahi 

    Ya ‘dauki lokaci kafin ya leqo…..

    Baiga kowa bah. Dan lokacin har junior ya shige gidansu Yayansa RAMADAN

    Ganin hakan KHAMIS yayi tunanin kodai idanshine ya nuna mai haka

    Ko kuma aljani ya gani ne

    Haka dai ya dinga tsaqar xuci har ya kai falansu SAILUBAH

    Anan yaga tauraruwarsa XEE

    Yace Barka  da ranah Aunty LUUVAH

    Tace barka KHAMIS nasa meku lafiya

    Yace lafiya lau

    Tace sai kawai kaganni…..

    Yace eh Wlhi ya abin yake

    SAILUBAH takama baki Tace ni dana Aure ‘dan shan jini me kisa kuma ‘dan luwa’du

    Yace dama fah ni ban wani yarda dashi bah

    Tace hmm kaidai bari kawai

    Yace nabari tunda bai ta6a mana lafiyarki ba. Dan da yayi gangancin yin haka da sai yayi tuntu6e da Babban maseefar da baxata barshi ba har qarshen rayuwarsa

    SAILUBAH Tatashi tana Murmushi  Tace hmm kunaji dani qannena

    Yace Sosai my Aunty.

    Ta qarayin Murmushi tanufi ‘dakin Kakah tana fa’din kuji da’dinku masoya

    Duk Murmushi sukayi

    KHAMIS na ganin tashige ‘dakin Kakah yayi saurin durqusawa agaban XEE idan shi cikin nata Yace kiqara yafemin my Luv dan Allah

    Tace nace ya wucce ko.

    Yajah numfashi Yace Nagode my wife insha Allah baxan qara bah

    Tace kama qara bani ba kai

    Yace toh ya xakiyi da Sonah

    Tace saidai san nakan ya kasheni. Tafa’da da wurga mishi harara

    Yayi Murmushi Yace kika mutu ainima binki Xanyi

    Taqara harararsa da cewa bawani nan

    Kama huta. saikaci gaba daga inda ka tsaya

    Yace Wlhi my Luv na rasaki binki xanyi ina miki wani so Wanda yafi qarfin akirashi da MASEEFAR SOO

    Tace toh naji gayamin

    Yace mefah

    Tace gayamin ‘yan matanka nawa kuma bayan ni wacece kakeji aranka

    Qura mata ido yayi kafin yayi Murmushi dan ya hango kishin natane yau yatashi. Abin takaicin wai dan tagirmeshi shine take neman mishi wayo

    Ya qarayin Murmushi aqaro nabiyu

    Yace ni bani da ‘yan mata yanxu dan tunda nasameki kika shafe Komai na jikin wata bana ganin kyansu sai naki bana jinsu sai jinki bana ganinsu sai ganinki

    Tace hmmm toh ita wacce nagunku fah

    Yace pls my Luv ki barni haka dan Allah mana

    Tunda kika ganmu naji na tsaneta Sam. Kuma nagaya mata bani ba ita

    Xatayi magana yayi saurin rufe bakinta da hannunshi Yace sanyi nakeji my Luv dama mun xama masoyan gaskiyan inji ‘dumin ko nasamu nutsuwa. Yafa’da da janye hannunsa yana jifanta da wani irin kallo

    Aiko nan take jikinta ya mutu dan kallan daya aika mata dashi

    Tace hmmm

    Yasan dama hmm ‘din xatace dan haka ya tashi yana cewa yau kin hanani xuwa skull.

    Tace ni.

    Yace eh mana. Dan ko naje ba abinda xan ‘dauka a kwakwal wata

    Tayi Murmushi Tace gobe saimuje tare

    Yace tarayo miki kenan 

    Tace eh

    Yace hmm in xaki tsaya kiyi karatu kitsaya kiyi inba haka ba Wlhi na mallakeki  ba qaramin mamaki xan baki ba

    Tace ko

    Yace Sa wasa kiganshi gabanki

    Tace Allah ya kaimu lokacin Yace AmEEn my Luv

    Ni xan tafi sai Allah ya kaimu  anjima ko Auntyna

    Tace hmm saura ka fara xuwa gunta……

    Yayi Murmushi da ficcewa daga falan yana cewa nidai bance ba kuma ba ruwana…..

    ‘Dankin RAMADAN ya koma

    Yana shiga yaga RAMADAN junior da senior da FAWAS

    Junior yana yana canjah Kaya dan har Dady ya shigomai da kayansa

    Ganin yanda ya qame shi yasa RAMADAN senior ya dafa kafa’dar shi Yace ‘dan Uwa nane mu ‘yan biyu ne.

    KHAMIS Yace bar fa’damin dan Allah

    Tunanina  nayi gamo ne😳

    RAMADAN yayi dariya yana qara mishi haske akan lamarin

    Nan hankalin KHAMIS ya kwanta yace Koda Naji. Nayi farin cikin kasan cewarshi garemu dafatan mun xama ‘yan uwa

    Junior yayi Murmushi Yace Sosai mah

    Yace amma kamanninku yayi yawa. Bafah Wanda xai gareku

    Junior qara kallansa yayi Yace xaku dinga ganemu mana.

    FAWAS Yace ta ina Komai naku ‘daya

    Yaqara yin murmushi yayi Yace nan gaba ka’dan xakuce na gaya muku

    KHAMIS Yace toh kai me sunanka

    Yace RAMADAN…..

    Suka kallesa dukkansu har senior…

    FAWAS Yace RAMADAN kuma

    Har sunan naku ‘dayane

    Yace eh kai

    Sai dai shi Senior ne nikuma Junior

    KHAMIS Yace Yauwa gwara daka babbance mana

    FAWAS ya tashi yana fa’din bara inje office ‘din Dady na dawo

    KHAMIS Yace nima Momy ta ha’dani da wani aiki wai inje in gaida wata yarinyar qawarta Ameera batajin da’di an sallamora daga asibiti. koni ina ruwana dasai naje gaisheta oho

    Senior yayi Murmushi Yace kaje dai kaga matar da sukesan baka

    KHAMIS yawaro ido 😳 cikin tsoro Yace what

    FAWAS ya shege da dariya Yace wai kai nan baka gane manufar xuwan naka ba.

    Yace Wlhi ban gano ba😳

    Junior yayi Murmushi Yace ya toh xakayi da Aunty XEE

    Duk suka kalleshi atare sukace kasanta ne

    Yace na santa mana sanadinku

    Suka cika da mamaki dan basusan yasan rahotan kowa a cikinsu ba

    KHAMIS Yace na rantse da Allah akarabani da Aunty XEE mutuwa Xanyi

    Bansan yaushe Santa yayimin mugun kamu bah

    Senior Yace kata addu’a ba abinda xai faru

    FAWAS Yace hmm Allah yasa

    KHAMIS Yace kai barama naje yanxu dan tabbatar da maganarku

    Atare FAWAS da KHAMIS suka fitta

    Senior RAMADAN ya xauna daf da ‘dan uwan nasa Yace xanso kaban labarinka

    Junior yayi Murmushi Yace ahannun Dady Jibiril nataso

    Saidai duk Wasu abubuwana a waje nake yinsu

    Senior Yace kana nufin Kaine ‘dan uwan da momyna take gayamin yana wajan Dady Jibiril

    Junior ya gya’da mishi kai

    Yace watoh ‘dan Uwa akwai cakwakiya acikin tarihin rayuwarsu

    Xakaji Komai Amma lefin nan bara naci abinci muyi Sallah idan na hutta na baka labari ko da dare ne

    Senior Yace Owkie

    Suna xaune kan dining Suna cin abinci Amma banda Senior RAMADAN

    Dan danne dannansa kawai yakeyi awaya

    Junior ya kalli kwayar idan Dady Yace ba da’dewa Xanyi ba.

    Kwata kwata sati uku ne ya ragemin in koma skull

    Senior RAMADAN Yace nayi tunanin kadawo garenine gabaki ‘daya

    Yace eh haka ne

    Dan nabar hannun Dady Jibiril kenan ko Baku

    Dady ya ajiye cokalin hannunsa Yace da gaske kakeyi

    Yace gaskiyar kenan dad

    Tunda nagane akwai wani abu aqasa Wanda kuka da’de da 6oyewa shikenan fah naji banisan qara xama kusa dashi 

    Cikin sanyi Dady ya kalli Momy alamar ya shiga damuwa

    Daidai nan ‘din junior ya tashi yana  yana goge baki da tishu ya ficce daga falan xuwa part ‘din senior RAMADAN

    Momy Tace akwai matsala

    Dady Yace damuwata kaddai ya gano Komai

    Senior RAMADAN Yace Dad kaban haske bai kamata ka6oyemin abubuwa haka ba

    Ace inada ‘dan Uwa Amma sai yanxu naganshi.

    Me yake faruwa ne

    Dady yajah numfashi Yace kayi hakuri my son banyi maka hakan daniya bah 

    Tashi RAMADAN yayi ya bar falan xuwa ga Qanin nasa

    Shida da Momy suka bishi da kallo

    Momy Tace lokaci yayi daxaku fayyace musu Komai dansu fuskanci rayuwa

    Dady ya kalli Momy Yace Wlhi yanda nake san yarannan ko ‘ya’yana bana jinsu kamarsu

    Momy tayi Murmushi Sam mijin nata bai iya 6oye gaskiyarsa ba

    Shiyasa take qara sanshi

    Idan abu ya kasance gaskiyar shine baya damuwa da ranta ya sosu ko karya sosu fa’da mata kawai xaiyi

    Tace nima ina matuqar sansu Allah ya dubesu ya rayasu

    Yace AmEEn

    Senior Yace pls ‘dan uwana gaya min Komai

    Junior ya tashi ya bashi diarys ‘dinnan biyu Yace ka karanta nidai hutu nake nema brother

    Da sauri senior ya kar6a yana cewa tnx…..

    Sosai junior yake bacci hankali kwance yayinda senior yagama karance diarys ‘din nan tsaf

    Hawaye ne kawai yake sauka afuskarshi

    Na Farko abinda ya sashi kuka na mutuwar iyayan nasu dan yasan da mahaifinsu yana nan dole ya bayyana garesu

    Toh ya akayi ya mutu kasheshi akayi ko haka kawai ya mutu

    Tabbas xaiso yaji wannan

    Na biyu kuma yanda Dadyn shi Alhaji Naziru yanunamai qauna fiye da ‘ya’yansa

    Baya ha’da soyayyar da yake masa da kowa agidan

    Tabbas yanuna mishi qauna ta qarshe

    Yana nuna mishi SOYAYYAR DA BATA DA QARSHE 😀

    Ya maida kallansa ga junior da yake baccinsa hankali kwance.

    Sai yaji wata masifaffiyar qaunarsa takamashi

    Nan yaci gaba da kukan nasa Sosai.

    Awannan yanayin ne junior ya tashi ya gansa

    Ya kalli agogo yaga kusan shidda da rabi Yace Ya Allah banyi sallar La’asar ba

    Senior yaqi kulashi

    Junior yayi Murmushi ya matso kusa dashi

    Yace yane brother

    Kuka haka

    Kamar wanda xai rasa dukkanin farin cikinsa

    Kar damu in haka ne kana dani

    Ni kadai na isheka

    Hmmm nasan xaka fini shiga Baqin ciki idan ka karanta

    Soboda koda wasa  Dady bai ta6a nuna maka cewa bashine ya haifeka ba.

    Saidai nafika shiga baqin ciki ayanxu dan nagano na rayune ahannun Wanda ya kashemin mahaifina

    Senior ya kallesa da sauri Yace katabbatar Dady Jibiril ne ya kashe mahaifinmu

    Yace ko shakka babu dan bashi da imani

    Na sanshi fiye da tunanin me tunani

    Allah ya jarrabeshi da sona ne danya nuna mishi qarshansa

    Karka damu brother xansan yanda xanyi dashi

    Senior yayi saurin cewa aa banasan kayi yunqurin yin Komai idan na isa dakai

    Junior yayi murmushi Yace duk abinda kasani Xanyi

    haka dukkan abinda ka hanani xanqi yinshi

    Yace Yauwa ‘dan uwana naji da’din wannan furucin naka

    Yace kai ka’dai nake dashi in banyima ladabi ba. baxan ta6a yafema  kaina ba.

    RAMADAN ya rungumeshi Yace kasoni pls inajin maseefar sanka araina

    Junior yayi Murmushi hawaye yaxubo mishi Yace nasoka tun kan ka ganni…..

    (Wato shidai “dan uwa da’dine dashi)

    bayan sunsami nutsuwa

    Toilet senior yashiga yana cewa ai nima banyi sallar ba. Dan haka saina rigaka Alwala

    Junior yayi Murmushi Yace idan kada’de Saidai kasameni akan sallaya dan swn yanxu in rigaka……

    Bai qarasa furucin nasa ba tashigo kamar an jefuta

    SAILUBAH kenan

    Junior yayi mata kallo ‘daya xuciyarsa na bugawa fat fat fat

    Ai bai ankareba yajita kusa dashi. Qamshinta ya bigeshi ya lumshe ido cikin basarwa

    Tabishi da kallan shagwa6a ta kama hannunsa Tace Abban nan nawa kamar mai aljanu kaga yacanja tsarin nasa yanxu wai wata biyu yaban nafito da Wanda nake so. Tunda wancan bai ‘doramin idda ba.

    Nufinshi yajanye wata takwas ‘din da Yace kenan

    Wai inda nafitoh da Wanda nakeso hankalinshi xaifi kwanciya Koda baxa’ayi bikin nan kusa bah

    Pls ka temaken Qanina ya xanyi.

    Taqarashe kamar xatayi kuka

    Yanda take mishi maganar ba qaramin hargitsa mai kwanya takeyi ba

    Dan haka ya xare hannunshi daga nata ya tashi

    Tace kaji dani mana

    Cikin rashin kunya da raini ya watsa mata harara Yace Karki qara ta6amin hannu malama

    Kantayi magana senior ya fitoh daga toilet.

    Yace Auntyna😁

    Tawaro ido 😳 Tace me nake gani

    RAMADAN Yace ‘dan uwana ne. Mu ‘yan biyu ne. ‘Daxu yaxo

    Tace kut😳

    Amma shine Komai naku ‘daya

    Xama yayi kusa da ita lokacin junior ya shige toilet

    Yace kema kin tabbatar ba abinda ya rabamu ko.

    Tace eh

    Amma wannan bashi da kunya

    Yace me yayi miki

    Tace sanda nagama mai xuba yawani yimin rashin kunya

    RAMADAN yayi Murmushi Yace toh kiyi hakuri

    Tace kai dashi Waye Babba Yace nine

    Tace toh kaja mishi kunne ni Auntynka CE

    Yace toh my Aunty

    Tace naga xakayi Sallah bara inje. In ka idar kanemeni ko awaya ne

    Yace angama my Auty

    Har xata tashi sai  kuma taxauna Tace toh meyasa baka ta6a gayamin cewa Ku ‘yan biyu bane

    Yace kiyi hakuri dama inasan yimiki baxata ne

    Kamar yau da kika gansa kika xata nine

    Ta 6ata rai Tace karka sake

    Yace shi ka’daine nawa kinga sakewa bada niba…

    Tace Yauwa baka gayama momy tare muka dawo bane

    Yace eh

    Tace kamar nasani nafara xuwa gareta anan naga Dady mah

    Ta kallan da mamaki da San jin ya taganni

    Shine nake gaya mata Komai

    Dady Yace aiya mantane bai gaya mata ba Amma sunyi xancan da Abbana da safe.

    Yayi min Nasiha Sosai

    RAMADAN Yayi Murmushi Cikin wani yanayi ya qare mata kallo Yace kinyi kyau Auntyna

    Takalli kanta. Wata rigace dogowa tasa sai qaramin gyane data yane kanta

    Tace banyi fah wankan yamma bafah.

    Yace aiko bakiyi wanka ba kyau kike

    Xatayi magana junior ya fitto bai kallesu ba ya shinfi’da sallaya zai hauyin Sallah senior Tace am ‘dan uwa gafah Auntyna ta Kaina inaji da ita over kaso pls dan zanji da’din hakan….

    Cikin maseefa SAILUBAH Tace karma yasoni mana

    Junior ya kalleta araini Yace gaskiya brother na rainata. Ma’ana baxan sota ba

    Dan banga abin San bah

    Cikin sauri senior RAMADAN Yace bafah wancan san ba.

    Junior yayi Murmushi Yace ai in wancanne  tayimin yarinya

    Ina nufin baxan sota bane kwata kwata  dan bakai nabata kowane irin matsayi na so ba……

    Ya qarashe da tada abbara cikin halin ko in kula.

    Kut😳 SAILUBAH Tace ta kalli senior. Yayi saurin marairaice murya cikin kunya da nadamar gabatar da ita gareshi

    Yace am sorry my Aunty karkiji Komai aranki dan furucinsa Wlhi qarya yakeyi ke abar San kowa ne

    Tace Amma wannan akwai ‘dan iska mara mutunci shege

    Nixai kalla Yace baiga abin so ba

    Ni sa’arsace

    Shuru senior ya mata dan yasan ta shaqa kuma baisan me xai kuma CE mata bah

    Itama shurun tayi tana jiran ya idar ta tsefeshi tamkar senior yasan me take saqawa saiya kama hannuta Yace kanya idar xo in nuna miki wani abu da Dady ya siyamin

    Batayi musu ba tabishi har harabar gidan

    Yace am sorry my aunty Ki yafe mishi banasan tashin hankalinki

    Xan mishi magana Sosai akanki

    Yasan girmanki daatsayinki

    Tace dama wayo kamin dankar in tsefeshi

    Yace aa ni na’isa in miki wayo. Fatana dai Kiyi hakuri dan Allah

    Tace toh naji

    Wlhi saina mishi rashin mutunci baxan hakura ba

    Dafe kai RAMADAN yayi. Yayi shuru dan ya hango rashin hakurin nata axahiri

    Ita ko ganin shurun da yayi yasata cemai

    Meya samu idanka kamar kayi kuka. Tun ‘daxo nakesan tambatarka.

    Tafa’da dasan kawar da damuwar da tagani a fuskarsa

    Yace kuka nayi Auntyna

    Tace waya samin kai

    Yace nayine dan ganin ‘dan uwannan nawa

    SAILUBAH tata6e baki da gallamai harara Tace hmm toh karka sake dan ba irinsu akeyima kuka ba……

    Kai bakaga idanshi tsaf na marasa kunya bane da tarbi…….

    Da sauri senior ya tufe mata baki Yace kibar shi haka mana Aunty baxai qara yimiki rashin kunya ba promise

    Tace hmm imma xaiyi ina daidai dashi

    Nan dai RAMADAN ya rakata gida yana lallashinta ya dawo

    Sanda yayi Sallah ya fuskanci junior Yace ‘dan Uwa ka….

    Katseshi junior yayi Yace baxan qara yimata Komai ba…

    Senior yayi Murmushi Yace Yauwa ‘dan Uwa ka lura pls

    Yace karka damu……

    Wannan dare Sam RAMADAN bai bar qanin nasa ba yana tare dashi yana nuna mishi tsantsar qauna

    FAWAS ko sha’awa suka dinga bashi

    KHAMIS ko damuwa da tashin hankaline yayi mishi yawa dan ya tabbatar da xancan senior RAMADAN akan Ameeran da Momyn shi Tace yaje dubata

    Shegiyar yarinya qiri qiri tafitoh tace tana sanshi

    Yanxu haka bayan Isha’ine

    xaune yake a ‘dakinsa sai saqa yake yana kwancewa

    Shidai Aunty XEE ce aransa ba wata mace Sam agabansa……..

    Momy da Dadyn shi suka shigo ‘dakin

    Aiko ya ‘daure fuska

    Dady Yace me yake damunka 

    Yace haba Dad meyasa mum xatayi min haka

    Ni fah nayi qarami a Aure

    Yace ko

    Yace Wlhi

    Yace toh saurareni dakyau kaji Wlhi Aure xan maka da ita Ameeran

    Ko kana tunanin bansan me kakeyi bane na futan dare

    Kuna yawan xuwa club Kullun dare

    Me kukeyi acan iye

    Hakanne yasa nagane Aure kakeso dan haka acikin satinnan xancan sadakinka gidansu Ameeran

    Ko kanaso ko baka so mutumin banxa kawai………

    Wani ihu KHAMIS ya kwalla🙆🏼 ha’de da wani tsalle ya dire agaban Dadyn nashi Yace Dady kamin rai Wlhi bana santa.

    Ina skull Dady pls karkamin haka

    Dadyn yayi murmushi irin  nasu na manya

    Yace Wlhi baxaka jawomin abin kunya ba saina maka Aure tunda kanuna shi kakeso

    Yace wayyo Dady ina da wacce nakeso Wlhi.

    Momy Tace wacece ita

    Da sauri Yace Aunty XEE

    Momy da Dady suka waro ido😳 cikin mamaki har Suna ha’da baki wanjan cewa Zainab….

    Dan sunsanta Sosai.

    Ya ‘daga musu kai cikin tsoro Yace Wlhi ita kawai nakeso kuka rabani da ita mutuwa Xanyi

    Gauuuuu Momy ta falleshi da mari…..

    Atarihin KHAMIS tunda yataso da wayansa bai ta6a ginin ranar da iyayan nasa suka dakesa ba

    Amma yau sanadin masoyiyarsa yasha mari agun momynsa

    Ya kalli Dadyn nashi cikin sanyin yanayi.

    Dadyn ya 6alla mishi harara Yace kamin magana saina qara maka wani Marin

    Shashashan yaro kawai

    Ina xaka kaita yarinyar data girme maka da shekaru kusan biyar ko shidda

    Toh kasani ko xaka mutu baxan Aura maka ita ba

    Yana fa’din hakan ya ficce daga ‘dakin cikin 6acin rai

    Momy Tace Wlhi idan ina raye baxaka ta6a Auranta ba. Sakarai kawai

    Ina xaka kaita yaxakayi da ita kana ‘dan qaraminka….

    Aikan tafuta KHAMIS yasa mata kuka fa’di yake  mum ina Santa Wlhi kuka rabani da ita mutuwa Xanyi

    Tace toh ka mutun mana….

    Taficce

    Kuka Sosai KHAMIS yasa

    Toh yatake ne XEE

    👯 matsala kenan👯

    Haka yaci kukansa ya share hawayansa

    Kuma kamar ance mai karya kira ‘daya daga cikin munanan nasa

    Sam bai kira kowa acikinsu bah

    Toh ga FAWAS ma hakan take

    Dan Ashe Dadyn KHAMIS ne yasami Dadyn FAWAS Dana RAMADAN suka tattauna akan matsalar yaran 

    Toh FAWAS bayan ya rabu da RAMADAN senior da junior gida ya nufu

    A falo yaga iyayan nasa

    Momyn shi Tace xonan FAWAS yaje cikin ladabi

    Dady ya bashi wasu pix hotuna Yace kallesu dukka

    Cikin sanyin yanayi FAWAS yafara duba hotunan

    Kyawawan mata ne agani na fa’da Su goma cif

    FAWAS Yace Dady nagama gani

    Yace toh xa6i ‘daya acikinsu

    Da sauri FAWAS ya kalleshi dan ya gane abinda yake shirin San faruwa

    Bakinsa na rawa Yace Dady ba wacce xan iya xa6a aciki

    Momyn shi ta harareshi cikin 6acin rai tace kafita daga idona tunkan raina ya6aci dakai kaxa6i ‘daya acikinsu

    Yace toh momy miye ma’anar hakan

    Dadyn nashi ya fusata cikin tsawa yace Aure xan maka tunda kaxama ‘dan iska ashe kullun yawan xuwa club kukeyi

    So kake kajawomin abin kunya agari ko

    Toh baka isa ba Wlhi

    Maxa xa6i ‘daya acikinsu ko ranka ya 6aci

    Turo baki FAWAS yayi Yace ina fah da wacce nakeso fah Dady…..

    Gaskiya acikinsu ba wacce tamin. Ni HAMEEDA kawai nakeso

    Cikin sanyi Dadyn nasa Yace wacece HAMEEDA

    Yace a qauyan takai take ina Santa Sosai……

    Cikin fusata momyn nashi Tace HAMEEDA a qauyan takai

    Yace eh

    Tace kana da hankali kuwa😳

    FAWAS ya lalleta cikin sanyi Yace Wlhi ita nakeso kuma tama girmeni da kusan shekara hu’du

    Tana sona Sosai kamar yanda nake Santa

    Dan Allah Momy Dady karkuyi yunqurin rabani da ita

    Gauuuu Momy ta falleshi da mari Tace Lalle Dadynka ya shagwa6aka da yawa

    Toh bari kaji kayi gaggawan cireta aranka

    Dan Wlhi ba wanda xaije nema maka Aure a qauye

    Shashasha mara hankaki

    karasa wacce xaka nema sai ‘yar qauye wacce ta girmemaka mah. Mara hankalin Yaro kawai

    Hawaye ne ya xuboma FAWAS

    Ya kalli Dadyn shi yaje ya kwantar da kansa akan cinyarsa cikin muryar rauni Yace dan Allah Dady karka bari momy ta rabani da ita

    Wlhi na rasata mutuwa Xanyi

    Dadyn da mamakin ‘dan nasa ya hanashi motsi shafah kansa yayi Yace karabu da ita my son

    Yace ina Santa Dady

    Shuru Dadyn yayi

    Can Yace toh tashi kaje kayi wanka kaci abinci ka kwanta

    Ya ‘dago da kansa Yace toh Dady baxaka rabani da itaba ko

    Yace sai nayi tunani. Yafa’da da shafa fuskarsa cikin kulawa…….

    Wani dogwan tsaki Momy tajah Tace Wlhi baxaka Aureta ba.

    FAWAS ya marairaice fuska Yace Dady kajita ko

    Dadyn yayi Murmushi Yace jekayi abinda nace ko

    Tashi FAWAS yayi yana bin Momy da kallo tana banka mishi harara

    Ahaka yayi part ‘dinshi

    Daqar yayi wankan dan yasan Momyn tashi sarai bata fa’din abinda baya yuhuwa

    Gwara dadynshi yana da ‘dan sanyi

    Abincinma daqar yaci

    Sanda yakira HAMEEDAN tagama mai shirmen soyayyarta yana jin da’di Sannan ya sami nutsuwarshi ka’dan😟

    Senior RAMADAN ko sai kusan sha’daya yasami kiran Auntyn tasa

    Lokacin junior yana waya da wata wai Shakira yanayin maganar da ita tamkar yana mata ra’da dan sanyin murya

    Senior yayi Murmushi Bayan ya fuskanci qanin nasa yayi nisa a tafiya da kalamai

    Ya ta6e baki da fa’din nima bari naji da Auntyna aransa

    Lokacin SAILUBAH na chat awata sabuwar wayarta da XEE tasiyo mata ‘daxu

    Tace yane Qanina

    Yace qalau my Aunty

    Da fatan ba abinda yake damunki kamar yanda nakeji araina yanxu

    Tace nifa Komai damuna yakeyi

    Ai kasani

    Yace toh gayamin menene

    Tace ya rage yawan watannin daya ban

    Kana tunanin xan iya rasa damuwa ne atare dani

    RAMADAN ya waro ido Yace da gaske Aunty ya rage😳

    Tace da gaske mana

    Yace wayyo toh yanxu ya xamuyi

    Tace shine abinda ya kawoni ‘daxu kenan mu tattauna

    Yace toh mubarma gobe ko

    Tace aidole

    Yace toh kihuta my Aunty

    Tace hmm kaci abinci Yace naci da ‘dan uwana

    Tajah tsaki Tace kace da ‘dan iskannan mara kunya

    Shuru RAMADAN yayi

    Tace kayi shuru

    Yace sai da safe Auntyna kiyi bacci me da’di da mafarkai….

    Sai kuma yayi shuru

    Tace da mafarkai masu da’di ko

    Yace yes my Aunty bye bye. Ya kashe wayan

    SAILUBAH tajah numfashi fuskarta cike da annuri ta gyara kwanciya da cigaba da chat ‘dinta

    RAMADAN mah gyara kwanciyarsa yayi. Yana sauraran junior Wanda har lokacin bai gama wayan nasa bah

    Can yagama ya kalli senior Yace brother dawa kayi waya

    Yace Auntyna SAILUBAH

    Yace naga alama kam

    Senior Yace alamar me kagani Yace nalura da farin cikin da nagani a fuskarka ne

    Yace Hakkane ‘dan Uwa

    Idan ina tare da ita ina samun kaina Cikin nutsuwata

    Idan kuma ina waya da ita ina tsintar kaina cikin farin ciki

    Junior ya ta6e baki Yace kana Santa kenan Yace Sosai mah.

    Yace toh Allah yabarku tare😊

    AmEEn Senior Yace kana ya’dora da fa’din wacece shakiran da kaketa wani amsa wayarta kamar bakaso

    Junior yayi Murmushi Yace kai brother har kariqe sunanta daga furtawa so ‘daya

    Senior yayi Murmushi Yace sunan nata ne so sweet

    Junior Yace tnx

    Sunanta kenan

    Ban ta6a Santa bah

    Saidai ina more rayuwa da ita Sosai

    Dan tasan darajata

    Karuwace ada

    Amma ayanxu tawace ni ‘daya

    Tana xama a Dubai balarabiyace ta gaske gata ‘yar babba haka

    Dan ayanxu xata kai 26 years

    Senior yajah numfashi Yace idan na fahimceka kana harkar xinah kenan……

    Junior  ya katseshi da fa’din  no no no no brother.

    ba Hakka bane .banayi da kowa sai da ita

    Kuma ban ‘dauki hakan atsayin xina bah

    Tunda da ita kawai nake harka….

    Senior ya katseshi da cewa xinah kake aikatawa ‘dan uwana

    Dan duk mutumin da xaiyi harka da mace irin yanta ma’aurata sukeyi. Batare daya mallake ba. Ma’ana ya Aureta ba. Toh ba shakka xina yake aikatawa daga shi har ita

    Barama kaji ‘dan akwai xinar ido ta kallo

    Akwai ta hanci ta wajan shaqar qamshi

    Akwai ta baki tawajan kalamai

    Xinar ido itace wacce……..

    junior yayi saurin katseshi da cewa karka damu brother

    Nasan xakamin wa’axinnan ne dan indena toh nadena

     shikenan😊

    Senior yayi Murmushi Yace kamarko kasani shikenan kuwa

    Da tsakar dare junior na kallan senior RAMADAN yanata Sallah

    Abin yadinga bashi mamaki da sha’awa

    Harya kasa hakuri Santa ya tambayeshi da safe

    Yace brother

    Senior Yace na’am

    Yace kuma kullun kake tashi yin Sallah cikin dare

    Yace eh Sosai mah

    Yace Amma kana qoqari .

    Senior ya kallesa da kyau Yace kai bakayi ne

    Yace ko sau ‘daya ban ta6ayi ba

    Amma ina lura da farillata Sosai. Bani barin ta wucce lokacinta 

    Yace da kyau

    Amma Saidai da xaka daure kadinga yi xaiyi kyau Sosai

    Dan nafula tana tsare mutum daga dukkan kowane sharri

    Tanasa mutum ya samu kwarjini

    Tanasa mutum ya kasance Cikin nutsuwa.

    Tana hana baqin ciki yin tasiri a xuciyar mutum

    Tana ‘daukaka darajar mutum

    Ata’kaice dai ‘dan uwa yana dakyau mutum ya gyara lahirarsa kada yabari duniya ta ru’desa

    Inaso kaxamo ‘daya daga cikin masu leman lahirarsu

    Junior yayi shiru

    Can Yace toh Allah yabani iko

    Kallansa kawai senior yayi

    Yace yau inada lectures qarfe tara Amma baxan jeba dan inasan baka lokacina

    Junior yayi Murmushi Yace bana wasa da karatu my brother ko ka’dan

    Idan lokacina yayi tafiya xanyi in Barka

    Inada wani aboki Abbas wanda mukaxo hutu tare

    Kanaji ‘daxo da mukayi waya dashi yake gayamin yana Cikin garin nan a Nasarawa J:R:A. Kaji dai xaixo ya ‘daukeni

    Banaso kayi missing wani abu daga karatunka

    Senior yayi Murmushi Yace toh Amma kace mishi yalura min dakai da kyau

    Junior yayi Murmushi Yace toh. Da kallan agogo Yace kaga taran ta kusa

    sukayi falan gidan

    Anan Momy taha’da musu breakfast bayan sun gaishesu

    Dady ya kalli senior Yace my son

    Yace yes Dady

    Yace inaso in maka Aure acikin shekarar nan…….

    Cikin sauri senior ya furxar da tia ‘din da yake bakinsa

    Ya waro ido Yace Aure Dady

    Murmushi Dadyn yayi Yace eh. Naga kana so ne

    Yace Wlhi Dady bankai Aure ba

    Yace shine kuke yawan xuwa club

    Yace Wlhi ba abinda muka ta6ayi narantsema

    Yace hmm naji

    Amma baxan canja wannan tsarin nawa ba

    Adalci ‘daya nayi maka shine kakawo min wacce kakeso acikin watannin nan

    Yace Dady😳

    Yace my son

    Shiru senior yayi

    Can yatashi ba tare daya gaba breakfast ‘dinba xai fita

    Momy tariqe hannunsa Tace katemaken kayi break ‘dinnan. Kafah dena wasa da cikinka

    Yace hmm xanje gun Auntyna naci ne

    Tace toh me Aunty daga can xaka wucce ne

    Ya turo baki dacewa eh

    Tasaki hannunshi ya fitta….

    Junior ya bishi da kallo da ‘Yar dariya ka’dan

    Dady Yace kaima ina xuwa gareka

    Shuru junior yayi

    Can Yace Nagano Dady Jibiril ne ya kashe mana mahaifinmu…….

    Waro ido Dady yayi Cikin shaqewa Yace bashi bane my son

    Junior yayi Murmushi Yace Wlhi shine

    Ni naji da kunnena yana gayama wani

    Shuru Dady yayi

    Can Yace banasan kace xakayi wani abu akai

    Yace naso kasheshi nadai fasa dan bansan abinda Allah yake nufi ba da har yabari narayu ahannunsa ya kuma tusa masa qaunata

    Momy Tace kayi kyan tunani

    Allah yayi muku albarka

    Yace Amiien

    Dady Yace toh yanxu xansa a binciko muku dukiyarku ta Dubai da Kuwait da America

    Muji ya suke

    Junior ya tashi yana cewa toh ni bara naje ‘daki nayi wanka kafin wani abokina yaxo

    Momy Tace toh

    RAMADAN senior ko saka SAILUBAH yayi agaba yanata mata shagwa6a da kashe mata jiki

    Ya kama hannunta Yace my Aunty kinji wai Dady Aure xaiyi min a this year ko

    SAILUBAH tayi dariya Tace toh miye ‘dan Qanina ai gwara ayi maka dan kadena xuwa yawon club

    Kasan har kuka nakeyi idan nasan katafi can

    Ya sakar mata wani kallo da cewa Allah

    Ta lumshe ido tabu’de ahankali Tace Allah

    Yace toh kidena dan nadena xuwa

    Tace da gaske Yace eh.

    Tace toh gayamin

    Yace miye Auntyna

    Tace Kasan fah Abbana yasani agaba

    Yace eh

    Tace toh yaxanyi

    Ya shafah gefan fuskarta Yace bayanda xakiyi Auntyna kibar Komai agun Allah

    Saiya dubeki ya fitoh miki da miji cikin sauri batare da kinsha wahala ko kintada hankalinki ba

    Tace ina jin tsoran ya badani ga Wanda bai dace bah……..

    Janye hannunsa yayi daga fuskar tata

    Ya tsaida kwayar idanshi Cikin nata

    Kusancin yayi kusanci

    Dan Suna shaqar numfashin juna

    Awannan lokacin RAMADAN yayi imani duk abinda yaso yima Auntyn tashi xata bada kai

    Dan yagama kashe mata jiki

    Kallan da suke yima junansu yayi yawa. Hakan yasa xuciyar SAILUBAH tafara bugawa

    Tamkar yasan xuciyar tata bugawan take…

    Yace Aunty I luv u……

    Gaban SAILUBAH ya bala’il tsinkewa ya fa’di

    Kanta tattaro nutsuwarta ya shigar da hannunsa cikin nata yana ‘dan Murmushi Yace ina sanki Auntyna baxan bari Abba ya aura miki Wanda baxai dece dake ba.

    Saboda xanta jifanshi da addu’a har Allah yasa yabarki kikawo Wanda kikeso…….

    Wata sanyayyiyar ajiyar xuciya SAILUBAH ta sauke da Murmushi akan fuskarta takai bakinta kumatunsa ta sakar mai kiss

    Abinda yasaba ji shidai yaji

    Taqara bashi a kumatu.

    Yana kallanta

    Tace nagode Qanina 

    Tashi  yayi yana Murmushi Yace toh ni nayi skull xan duba miki Komai gobe sai mutafi tare ko

    Tace nifah nagama skull

    Yace yi hakuri mana mu’danje gobe

    Taturo baki ka’dan Tace kanasan takura min ko

    Yace aa my Aunty

    Tace toh Allah ya kaimu

    Ina wannan mara kunyan

    Yace ‘dan uwana

    Tace koma Waye

    Yace yana ‘daki yace ma yana gaidake

    Tace kafiya kare mutum

    Yayi Murmushi da bata kiss ahannu yafita tabishi da kallo.

    Xuciyarta cike da San qanin nata

    Yana fitta yakira KHAMIS da FAWAS Yace musu gays akwai matsala fah

    FAWAS Yace nafi kowa shiga cikinta xa’a rabani da HAMEEDA

    KHAMIS Yace hmm muha’du a skull pls xan rasa Aunty XEE…..

    SAILUBAH ko RAMADAN na fitta da minti goma ta’dauki gyalanta sai ‘dakinsa dan tatashi da abinda junior yayi mata jiya

    Xuciyarta na gaya mata gwara tacimishi mutunci ko tasami nutsuwa

    Aiko tana turo ‘dakin tagansa yana Reding wani novel

    Suka kalli juna

    Nan take xuciyoyinsu suka bada dam fa’duwar gaba tabayyana a fuskokinsu

    Taqare mishi kallo tsaf kana Tace naxo inja maka kunne👂🏻kaji da kyau ni ba sa’arka bace. Naga iskanci da rashin kunya Suna maka yawo akah. Toh ni ‘dinnan xan sauke makasu

    Mara mutunci kawai har xaka kalleni kace baxaka bani kowane irin matsayi na SOO bah

    Ni sa’arkace daxaka bari baxan tunaninka ya saka furtamin wannan Kalmar.

    Ko ajikina Kaga anrubuta ina buqatar soyayyar qaramin Yaro ‘dan iska mara kunya kamarka ne iye tambayarka nakeyi

    Tashi junior yayi yana murmushi

    Cikin halin ko in kula ya xuba drink yasha yana binda da wani shegen kallo of 2 down.

    Tun safe yatashi da muradin San ganinta

    Da San jin muryarta ko yasami nutsuwa

    Ganinta yanxu yasa hankalinsa ya kwanta xuciyarsa tacika da farin ciki

    Kalamanta basu 6atamai raiba danya shirya gyara mata su

    Ya sauke kallansa akan bakinta ya cije harshe cikin sanyi

    Yace kingama

    Tabishi da mugun kallo

    Yace toh mu dawo baya mana ka’din👌🏻

    Tace me kenan

    Yace kina maganar ko naga an rubuta kina buqatar soyayyar qaramin Yaro ajikinki

    Toh na yaushe

    Bayan banxar xuciyarki da wawan tunaninki ya kasa wayar miki da kai ki fahimci kinda’de da fa’dawa soyayyar qaramin Yaran

    Wawiya kawai. Kowa kika samu saiki kai hannunki jikinsa

    Toh bara kiji daga yau kika qara kirana da ‘dan iska saina nuna miki halin ‘yan iskan danni tantiri ne acikinsu

    Kinxo ki jamin kunne akan ke ba sa’ata bace.

    Toh angaya miki ni sa’anki ne

    Nafa’da baxan baki kowane irin matsayi bah. na SOO

    Dan baki kai in baki bah

    Nidai na rainaki Sosai Wlhi

    Amma kina da wasu abubuwa daki mallaka Wanda nakeso agame da mace wayayyiya me aji……..

    Ki dinga killa cema mutumi na kanki dan yana maseefar sonki.

    Idan kikayi wani kuskuran da wani yaganki yafara sanki Wlhi saina hukuntaki.

    Dan inasan farin cikinsa

    Ya qarashe maganar tashi da miqa drink ‘din hannunsa yana Murmushi……..

    ‘Daga hannu SAILUBAH tayi xata sheqa masa marii

    Yayi saurin gare kansa tawajan riqe hannunta

    Ya waro fararan idonsa kamar na senior Yace kut😳

    Tunda nayi wayo ba’a ta6a marina bah

    Kikayi kuskuran hakan Wlhi saina miki dukan tsiya

    Yafa’da da sake hannunta tare da quqarin ‘daukar wayarsa da take ringing. Yaga Abbas abokin nasa………

    SAILUBAH ta’dora hannu aka🙆🏼 taxabba’da ihu da fashewa da kuka

    Kuka take Sosai dan tunda uwarta ta haifeta ba’a ta6a cimata mutunci irin wannan ba

    Kuka take hawaye na xuba mata.

    xan cikan sa nayi mata yawo acikin kwanyarta

    Ganin haka yasa junior in ‘daukar wayar Abbas

    Ya xuba mata ido yanajin kukan nata har cikin ransa

    Saiyayi yunqurin barin ‘dakin dan yasan Abbas xuwa yayi ‘daukar nasa

    Ai tamkar ta ankare tasama kofar key

    Tare da goge hawayanta takallesa cikin kallan tsana

    Tace kai ka’isa

    Ka’isa kafita daga ‘dakinnan batare dana hukuntaka bah

    Wlhi saina xaneka kafin kabar ‘dakin nan

    Junior yaxuba mata ido. Tausayinta ya kamashi. Sam bayasan ganin mace cikin damuwa bare yaga tana kuka

    Sai dai indole ba yanda xaiyi

    Nan yaji yanasan lallashinta. Amma bata xahiri ba taba’dili 😬

    Yafara tunanin ta inda xai lallasheta

    Aiko dabara tafa’do  masa

    Yacire bell ‘din jikinsa ya miqa mata Yace gashi Ki xanenin dan sauri nake amma ahannnu xakimin

    SAILUBAH ta kar6a dan xuciyarta xafi take mata

    Amma me😳

    Kunsan ance kowane bawa da qaddararsa arayuwarshi

    Wani Kaga Allah yasa mishi tsoran abinda bai taka kara ya karya ba.

    Toh hakance tafaru da junior

    Tun yana qarami Allah ya jarabce shi da tsoran kyenkyaso…..

    Idan ya ganshi har sumewa yakeyi

    Shiyasa idan kaje ‘dakinsa na waje ko na abuja xaka rantse da Allah ba’a rayuwa acikin ‘dakin

    Dan koyaushe ma’aikata acikin aikinsu suke

    Toh Yanxu mah kamar ance ya kalli gefansa

    Aiko yaga kyenkyaso

    Wani tsalle yayi sai gashi abayan  SAILUBAH

    Cikin bala’in tsoro Yace kyenkyaso kyenkyaso

    Yafa’da afurgice

    SAILUBAH ta kallesa da mamaki furgicewar da yayi

    Yana mammannewa abango cikin tsoro yake nuna mata shi da hannu

    SAILUBAH tabi kyenkyason da kallo kana ta kallesa tana rayawa aranta gaskiya bata ta6a ganin ‘dan iska ‘dan rainin wayo kamar junior ba

    😳😳😳

    Abin mamaki hawaye tagani yana xubamai pls dan Allah Ki kukoreshi xan mutu

    Nan taga idanshi yafara juyawa yana kakkafewa jikinsa na rawa

    Yana kallan kyenkyason cike da tsoro

    SAILUBAH tasaki baki tana kallansa

    Bata ankareba sai ganinsa tayi luuuuu…..

    Ya xube aqasa

    Tana kai hannuta gareshi taga Ashe sumewa yayi

    Aiko nan take tayi cilli da bell ‘din hannunta ta bu’de furiji ta ‘dauki ruwa ta watsa masa

    Ina Junior bai farfa’do ba

    Tayi sauri tabu ‘kofar hankalinta tashe xata futta

    Sai kuma taji mutsi

    Nan tajuyo da sauri

    Aiko sai taga kyenkyason ne ya hau kan wata leda yake motsi

    Taje takashe shi da takalmi tayi waje dashi

    Kana tasake yayyafama junior ruwa.

    Nan yajah numfashi ya bu’de idansa ahankali

    aiko yana ganinta

    Ya qanqameta fa’di yake dan Allah kifitar dashi

    Tace sakeni

    Yayi saurin saketa ka’dan

    Tausayinshi ya kamata Tace na kasheshi na futar dashi tanunamai ‘kofa. Kaganshi can mah.

    Junior ya koma  bayanta  Yana cewa xanbar ‘dakin nan yau

    Baxan iya da kyenkyaso ba

    Ya fa’da da tsoro atattare dashi

    Kunsan SAILUBAH da tausayi

    Nan tafa’da tunani tana rayawa aranta

    Ikwan Allah Wato kowa da abinda yake tsoro

    Kalli yanda kyenkyaso ya rikita junior harda sumewa

    Tayi nisa atunaninta ya durqusa a ganta  Yace dan Allah ki’daukeshi nasamu na hucce

    Ta kallesa yayi sanyi qalau abin tausayi

    Tace meyasa kakejin tsoransa

    Yace nima bansani ba

    Inaga dai tunda aka haifeni idan naga kyenkyaso nake sumewa

    Bana sanshi

    Xai iya kashe ni wata rana

    Pls ‘daukeshi na wucce baxan qara kwana a’dakin nan bah

    SAILUBAH tayi Murmushi nan kuma tatuno da rashin kunyar da yayi mata

    Tace baxan ‘dauke ba

    Ya waro ido😳 cikin tsoro Yace sabo dame

    Tace saboda baka da kunya baka da mutunci Sam bakasan darajar na gaba dakai ba

    Junior ya kalli ‘kofa sai yaga kamar kyenkyason bai mutuba

    Hakan yasa ya matso kusa da ita yana kallan kwayar idanta

    Ya fashe mata da kuka Yace dan Allah dan Annabi kitemaken Wlhi ina maseefar tsoran abunnan

    Kuma baxan qara yimiki rashin kunya ba har abada indai Xaki temaken ki’dauke shi

    Hankalin SAILUBAH ya tashi. ta hango tashin hankalin da tsoran da yake tare dashi. cikin sauri Tatashi Tace toh kayi shuru manah.

    Hankicif ya ‘dauka ya goge fuskarshi dashi.

    Yana kallanta ta’dauki kyenkyason ta’daureshi a baqar leda tasa a abin xuba sharan senior tarufe shi

    Sannan Tace kaga nasashi Cikin nan kuma yana leda mah  shikenan 🙅🏼 ko

    Yayi saurin ‘daga mata kai tare da xuwa gefanta ya sakar mata kiss a kumatu Yace nagode Auntyn brother yafa’da da Murmushi akan fuskarshi

    Tace kaifah ‘dan iska ne

    Wayace kamin kiss

    Yace  namiki ne dan nuna godiyata gareki bawai dan kinkai ba

    Ai kinsan  baki kai wannan matsayin da xankai tsaftataccan bakina kumatunki ba

    Tace ko

    Yace gaske

    Tace hmm xakaci gaba daga inda katsaya min arashin kunyar ko

    Yayi mata kallan raini Yace eh

    Tayi Murmushi ganin ya ficce daga part ‘din.

    Tace aranta xaka gamu danine tunda nagane abunda yake hargitsaka ni dakai ne

    shegen Yaro kawai

    Haka tabar gidan xuwa nasu

    tana jinjina lamarin tana mamaki Ashe akwai mejin tsoran kyenkyaso

    Tana xama takira XEE

    Mamah CE ta’dau wayan take gaya mata tana skull

    Tace toh intadawo takirata. Maman Tace toh

    Daga jiya xuwa yau har ‘yan unguwar sunsan Auran SAILUBAH mutuwa yayi

    Dan ita kanta in katambayeta cewa  take mijin bame halin kirki bane shiyasa barinma Auransa

    Can wajan qarfe uku RAMADAN senior ne da FAWAS da KHAMIS agidansu FAWAS

    RAMADAN Yace wai Dady Aure xaiyimin a shekarar nan

    FAWAS yagyara xama ya gaya musu yanda sukayi da dadynsa

    KHAMIS mah yafa’di yanda sukayi.

    Duk hankalinsu tashi yayi

    KHAMIS Yace yanxu haka Dady ya kori babah me gadin gidanmu

    FAWAS Yace nima haka

    RAMADAN Yace Ku gwaraku tunda kunbu’de hanya

    Auntyna batasan kanta bah haryanxu

    FAWAS Yace baka dai nemi tasani ba

    Ni  yanxu damuwata HAMEEDA. Pls kurakani gareta yau

    KHAMIS yajah tsaki Yace idan narasa Aunty XEE toh Wlhi mom Dad sun rasani kenan…..

    RAMADAN yayi murmushi  Yace ga shawara

    Yace ina jinka

    Yace tunda baka nuna mata komai bah a skull toh anjima idan kaje gidansu kagaya mata

    Sai kaji me xatace

    Yace ko

    RAMADAN Yace kwarai

    Yace toh Allah ya kaimu dare

    RAMADAN ya dafah FAWAS Yace toh kai kuma sharri mu wucce kawai

    Da sauri FAWAS yashige toilet

    Minti biyu ya ‘dauka yafitoh

    Ya shirya kansa  suka nufu qauyan takai

    Suna xuwa ko suka sami Yaron aike

    FAWAS ya kirashi Yace yakira mishi HAMEEDA aiko da gudu yaran yashige gidan.

    Tana gaban mulhu kamar Kullun. Yaran Yace ana sallama dake HAMEEDA

    Tace Waye

    Yace wasu ‘yan gayune a mota

    Da sauri ta ‘dauki hijabinta dake rataye a igiya

    Tashige ‘dakinta tafeshe shi da turare tasaka

    Kana tayi niyar ficcewa……

    Inna tace toh akuya me San Maza sunyi kira jiki na 6ari anfeso hijabi da turare ko

    Tace aa fah Innah

    Tace nayi qarya kenan

    Shuru HAMEEDA tayi

    Innah tajah tsaki Cikin baqin ciki Tace saiki gaya masa sakwan kawun naki

    Wlhi idan bai turo iyayansa acikin sati biyu bah toh kitabbata Auran Alo ya hau kanki.

    Tace toh xangaya mai

    jah tsaki innan tayi

    HAMEEDA ko tayi futowarta

    Allah Sarki takwana biyu bataga masoyin nata bah

    Dan haka tana ganinsa tawage haqura

    FAWAS yayi Murmushi Yace aminci ya tabbata agareki ya masoyiyata kuma YAYATA

    Tace kaima ya tabbata agareka kaxo lafiya

    Yace qalau matata da fatan yau kin shirya min kalamai

    Tace eh kuma masu da’di

    Yace toh Madallah gayamin

    Tace kawuna da inna sunsani agaba wai dole saina gaya maka katuro magabatanka nan da sati biyu  inba hakkaba Su Aurar dani ga Alo….

    Gaban FAWAS ya fa’di cikin ‘daure fuska Yace waye kuma Alo

    Tace wanine adanginmu

    Yace kina sanshi

    Ta kallesa da harararsa Tace Amma ai Kasan ba wanda nakeso sama dakai

    Shine xakamin wannan tambayar

    Yace toh kunta6a hira dashi

    Tace aa

    Yace Ki gayamin gaskiya

    cikin fusata Tace wai xanma qarya ne

    Yace nasa ni

    tunda ‘dan uwanki ne ai xaki iya muna funtata kuna tare kicemin bakya tare

    Ran HAMEEDA ya 6aci ta ‘dago ta kallesa. Nanta hango kishi mala mala kwance a fuskarsa

    Ganin haka yasa tamayar da 6acin ranta Tace hmm qaxami ne fa

    Kuma bashi da ilimin arabi bare na boko

    Bakinsa wari yakeyi idan yaxo gaida inna

    Na tsaneshi Sam bana sanshi

    Shiyasa da maganar tashi tafitoh na sona da yake yin nace bana sanshi

    Shine fah kawuna yace toh in gayama ka turo magaba tanka

    Sanyayyar ajiyar xuciya FAWAS yasake dan yanxu hankalinsa ya kwanta dayaji gar

    Yace yauwa YAYATA dan Allah Karki bari kalma ‘daya tashiga tsakaninki dashi

    Tace toh

    Yace batun iyayena ko xan gaya musu

    Tace toh

    Yace toh gayamin

    Tace wani abu

    Yace dabaki ganni kwana biyu bah me kikaji aranki

    Tace baqin ciki da tashin hankali mana

    Ya gya’da kai

    Yace dama kina sona har haka

    Tace Kaine farin cikin ruhina Kaine farin Cikin xuciyata Kaine farin cikin idanuna

    Ina sanka FAWAS

    Kana hanani bacci

    Idan na rufe idona ganinka nakeyi cikin mafarkaina

    Idan nabu’de  hotan fuskarka nake gani ga kowane halitta idan nayi ido hu’du da ita

    Idan ina aiki tunaninka yafiyin aikin nawa yawa

    Sai inta kwa6a innah tata xagina

    Ina sanka ina sanka ina sanka

    Bansan yaushene xuciyata takamu da sanka har haka ba.

    Farin ciki yacika xuciyar FAWAS Yace Allah kanunamin ranar daxan mallakeki amatsayin matata

    Tace AmEEn

    In kawo maka ‘dan wake

    Yayi saurin girgixa kai alamar aa

    Tace meyasa

    Yace haka dai

    Tace haka kawai

    Yace naci abinci ne

    Tace toh meyasa kaci Bayan nace  kidenaci in xakaxo gareni

    Yace mantawa nakeyi

    Tace meyasa dukkan wani abu baka mantashi sai wannan

    FAWAS yajah numfashi Yace kibarni haka dan Allah

    Kwakwalwata ta tushe damuwata yanxu in San yanda Xanyi iyayena suxo Su mallaka ma iyayanki sadakinki

    Kona samu in mallakeki cikin watanni biyu

    Tawaro ido Tace wata biyu fa kace 😳

    Yace eh

    Tace yayi ka’dan

    Ina lefin wata biyar

    Kaga lokacin dangi sunsan da tafiyata gidanka

    Sai suyimin kayan ‘daki anutse

    Amma wata biyu yayi ka’dan

    Ko tsintsiya banga innah da kawu sun siya min ba

    Bare aje kan kujeru gado randa ledar ‘daki tukunya………

    Xuwa yanxu FAWAS  ya saba da surutu da shirmen HAMEEDA

    Ganin da yayi dare nayi shiyasa shi katseta da cewa YAYATA

    Tace na’am

    Yace xamu tafi

    Tace tun yanxu

    Yace eh Kinga dare yayi Tace toni ban gaji da hirar dakai ba.

    Yayi Murmushi Yace so kike na kwana anan Taturo baki da cewa eh

    Murmushi yayi ya hau lallashinta dayi mata da’din baki har yasami Kansa tabarshi

    Ya miqa mata ku’di taqi kar6a. Sanda ya ha’da da rokwanta Allah Sannan takar6a a shagwa6e

    Suna hanyar dawowa gida ne.

    RAMADAN Yace ko tawajan surutu HAMEEDA xata nisha’dantar dakai

    FAWAS yayi Murmushi Yace kunji dai itama ansakota agaba ko

    KHAMIS yayi dariya Yace Allah na roqeka kasa asako itama Aunty XEE agabah

    RAMADAN yayi dariya Yace AmEEn

    Bayan sallar isha’I ko KHAMIS Yana tare da XEE

    Yake gaya mata halin dayake ciki

    Yace pls my luv Karki bari arabamu

    Komai wiya xan nace miki

    Pls karkiyi yunqurin barina

    Sanki yagama yin tasiri ako’ina na jikinsa

    Cikin sanyi XEE Tace Musa addu’a agaba. Basan ya akayi nafa’da soyayyarka ba

    KHAMIS in bakai baxan iya rayuwa bah

    Shuru yayi mata danshi yafi jin tausayin kansa akanta

    Haka suka rabu xuciya cike da damuwa

    Itama hakan abin yaxo mata

    Dan tana shiga gidan nasu iyayanta suka sata agaba

    Akan tagaya musu Wanda takeso

    Tace KHAMIS…..

    Babanta Yace KHAMIS Wanne 😳

    Tace KHAMIS dai BABAH

    Mamah tadoka salati Tace KHAMIS qaninki😳

    Tace eh

    Ni shi nake so

    Baban nata yaxuba mata ido Yace Zainab baki da hankali

    KHAMIS ba sa’an Auranki bane

    Yayi yaro

    Kin girmeshi da shekara kusan shidda.

    Kiyi tunani mana

    Tayi shuru

    Yace kirabu dashi kinji

    Hawaye ya xubo mata. Tace Wlhi BABAH baxan iya rayuwa ba KHAMIS ba……

    Gauuu mamah tafalleta da mari

    Tace sai yau nasan baki da hankali. Ko kinsha giyar wake iyayansa ba yarda xasuyi ya aureki ba

    BABAH Yace koni baxan yarda ta aureshi ba.

    XEE tafashe da kuka da barin falan

    Mamakinta yacika iyayan nata 

    Tana fa’dawa gado takira SAILUBAH wacce take kwance har lokacin tana tuna junior dana dariya wani lokacin taji tausayinshi

    Gashi tana so senior yaxo tabashi labari……

    Ta’dauki wayan tana fa’din qawata yane

    XEE tafashe mata da kuka wiwi

    Tace SAILUBAH xan rasa KHAMIS

    Tace bangane bah…….

    Nan ta Kwashe Komai tagaya mata

    SAILUBAH tayi dariya Tace dalla Ki kwantar da hankalinki

    Kinsan fah ba qaramin so iyayan KHAMIS suke masa ba

    Idan sukaga ya kamu da ciwo aidole su aura mishi kee

    6angaransa kenan

    Naki ko duk yanda akayi dake kika kafe kikace shi kikeso aidole suma su hakura su barki dashi

    XEE tajah numfashi Tace wato duk Wanda Allah ya jarrabeshi da SOO toh yagode masa

    SAILUBAH ba ciwan dayafi so xafi da ra’da’di

    SAILUBAH Tace hmm Allah ya futar da kowa daga matsalar da yake ciki

    Tace AmEEn

    Suka ajiye waya

    SAILUBAH tayi dariya Sosai

    Tana cikin yine senior ya shigo

    Yaqare mata kallo Yace Auntyna wannan dariya haka

    Tace kadai bari so maseefa ne

    RAMADAN yayi Murmushi Yace Sosai

    Kin fa’da San wani ne

    Tace ni😳

    Yace eh

    Tace aa

    Yace hmm dama naxone kibani labarin yanda akayi ‘daxo junior yace baxai kwana a room ‘dina ba

    Na tambayeshi Yace in tambayeki

    SAILUBAH tagyara xama tabashi labari tiryan tiryan

    Abin yaba RAMADAN tsoro tausayin ‘dan uwan nashi ya kamashi

    Yace toh kidena dariya dan Allah

    Tace tunda nasan me yake sashi tsoro ya shiga uku aguna Wlhi

    Yace kai Auntyna

    Tace sai da safe Yace Aunty

    Tace miye

    Yace kiyafe mishi pls

    Tace hmmm kabarni dashi dan saina koya mishi yanda ake bin naga

    Ta6e baki RAMADAN yayi yatashi yaje yayi mata kiss ahannu

    Yace bye bye gud night Tace Yah night

    Tabishi da kallo har ya ficce

    Daqar Dady da Senior RAMADAN suka lallashi junior ya hakura ya kuma room ‘din senior bayan an caje ‘dakin tas an tabbatar ba wani kyenkyaso??

    Washe gari XEE tana tare da SAILUBAH Suna tattauna matsalolinsu

    Senior ya shigo Yace Auntyna baki shirya bah

    Tace eh jeka kawai nafasa

    Murmushi yayi Yace Aunty

    Tace RAMADAN

    Yace Kusan darajar karatu fah

    Tace toh

    Yajuya ya fitta

    XEE Tace wa yaketa wani karatu anata luv

    SAILUBAH tayi dariya

    Tace ba wance ta fa’domin sai Saudat

    XEE tajah tsaki tace Allah ya ha’data da shegiyar kishiya makira……

    SAILUBAH tagyara xama tabata labarin junior tsaf

    Mamaki da al’ajabi yacikata Tace yanxu RAMADAN ‘yan biyu ne Tace eh mana

    In kintashi tafiya kilesa zakiga ‘dayan kisha mamaki

    Sam bashi da kunya

    Kuma Wlhi baki isa Ki tantance kowa acikinsu bah

    Jiyanma dan nasan  nawan yayi skull ne shiyasani tabbatar da wancan ‘dan iskan

    XEE Tace aiko xanje in gansa.

    Yanxu tashi ki shirya kinga lokaci na tafiya

    SAILUBAH tajah tsaki Tace toh me xaku siya mata nema…..

    Kan XEE tayi magana Kakah tasaka tata maganar Tace ina xakune

    SAILUBAH Tace gidansu Maimunan da Nace miki yaune kamunta. Amma kafinnan saimun ‘danyi siyayya a kasuwa.

    Tace oho yarinyar kirki inkunje Ku gaishe min da mamanta

    XEE Tace toh

    Matar baban SAILUBAH CE tafitoh cikin shiri Tace Kakah nima natafi gidan Umma (qanwar ta)

    Kakah Tace toh saikin dawo

    Har takai ‘kofa tadawo Tace da ku’di awayarki ne SAILUBAH

    Tace eh

    Tace ‘dan sammin nakira abbanki da Allah

    SAILUBAH tamiqa mata wayan

    Takar6a da danna number tasa

    Kana tafito harabar gidan

    Bayan tagama wayanne tamanta tawo waje da ita

    Lokacin yayi daidai da fitowan junior yauma Abbas yaxo ‘daukarshi ya xaga dashi gari

    Sai suka ha’da ido haka kawai ya tsinci kansa da gaisheta

    Tace lafiya lau RAMADAN kaga namanta nafitoma da Auntyn taka wayarta ungo kaimata

    Junior ya kar6a yana cewa toh adawo lafiya Tace AmEEn

    Ya ‘dauki minti biyu yana kallan gidan shin Ya shiga ne ko ya tura Yaro yakai mata…….

    Abbas ya dafashi Yace abokina lokaci na tafiya fah

    Yayi Murmushi Yace ‘dan jirani ka’dan????

    Yana fa’din hakan ya shiga gidan

    A falan yasamesu lokacin Kakah tabar falan

    XEE Tace ha’a kadawo ne kuma

    Kallo ‘daya yayi mata yasan itace Aunty XEE

    Yayi mata kallan mutunci Yace eh

    SAILUBAH ta harareshi Tace kaji maqaryaci harda wani cewa eh kamar shine

    Toh qamshin Ku yasa naganeka

    Meyakawo

    Yayi Murmushi dayi mata kallan raini yana qarema falan kallo  Yace mexai kawoni kuwa

    Yafa’da da cillah mata wayarta

    Yaci gaba da fa’din akwalar wayarki mamanki tasani kawo miki banda haka mexai kawoni

    Tace wai kai meyasa kayi cos a rashin kunya ne

    Ya harareta da jan tsaki xai bar falan

    Takalli XEE wacce tasake baki tana kallan Junior Tace mata kingan shi ko

    Sam bashi da kunya gashi ‘dan iska me tsoran kyenkyaso??

    Ya juyo ya kalleta cikin nuna rashin damuwa da furucin nata yanuna XEE da hannunsa Yace kinci darajarta dana nuna miki iskanci a falan gidanku kamar yanda nayi miki kashedi

    Duk da haka kinci bashi. Shawara ‘daya xan baki. kar kiyi kuskuran da xamu sake ha’du da juna ni da ke

    Dan ba abinda xai hanani nuna miki ni tantirin ‘dan iskane….

    Ya qarashe maganar Cikin nuna rashin kunya da raini??

    Kana ya futta

    XEE Tace heeeee??

    Naga mara abun al’ajabi

    SAILUBAH tajah numfashi Tace tunda uwata ta haifeni banta6a cin karo da Wanda ya bala’in rainani da cimin mutunci irin wannan shegen yaran ba.

    Sam kuma yau banji Komai ba akan kalamansa dama jiyane bakiga yanda yasani kuka bah

    XEE Tace ni tsoro fah yabani

    Gashi ba abinda yaraba shi da RAMADAN namu

    Wlhi in ahanya ne naganshi ‘dauka Xanyi RAMADAN ne

    Harfa tsayinsu ‘daya qaurin jikinsu ‘daya????

    SAILUBAH Tace  ina ganesu dan qamshinsu

    Na saba da RAMADAN kinga ko qamshinsa baxai bar hancina bah

    XEE tajah numfashi Tace sai kiyi taka tsantsam dashi dan na hango abu ‘daya atare dashi

    Tace miye shi

    XEE tata6e baki Tace baki lura idan shi a bala’in bu’de yake ba

    Yafi RAMADAN bu’dewar ido Sosai

    Tace hmm barni dashi  na da’de da hango hakan tuni.

    Kinga tashi muje siyayyar nan

    kinmaqi fa’dar abinda xamu siya mata

    Tace musiya mata kayan kitchen kawai…..

    Junior ko yau rijiyar xaki suka nufah

    Abbas Yace pls abokina ka’daure yau dai kayi budurwa wacce xata xama mata agareka. Dan naga Shakira dai ba Auranta xakayi bah

    Yayi Murmushi Yace hmm nakamu dasan wata Amma baxan sameta bah

    Abbas Yace me yasa

    Yace haka dai

    Yace toh basai kasamu wata ba ka………

    Abbas bai idda xancansa ba sakamakwan wata budurwa data Sha gaban motarsu……

    Yayi saurin taka burki cikin 6acin rai ya fitto xai sauke mata maseefa…..

    Saidai ganin hankalinta tashe shiyasa shi harararta Yace da Allah malama matsa min ahanya

    Wawiya da yanxu na ka’deki fah

    Cikin raunanniyar murya Tace dan Allah Ku tamakeni wasune suke bina xasu 6atamin rayuwa dan Allah kutemakeni……..

    Kan Abbas yabata amsa wata mota daxo tayi wani wawan parking a kusa dasu

    Maxa hu’du suka fitto daga cikinta

    Da sauri taje bayan Abbas tana fa’din kagansu ko

    ‘Dayansu  ne Yace kina 6ata mana lokaci fah

    Dalla xoki shige cikin

    Junior ya fitto Yace idan taxo ta shige uwarku xaku mata…..

    Duk suka kalleshi ya Kawar da idan nashi daga Kansu yana jan tsaki

    Wani cikinsu Yace kai ‘dan gidan uban Waye

    Kasan Waye ni

    Duk yarinyar danaji sha’awarta dolene inyi amfani da ita

    Tayimin dan haka kai baka isa ka hanani cinma abinda nakeso bah.

    1 ni ‘dan gidan ubanka ne

    2 Allah yasa kaine ‘dan shugaban qasar Nigeria

    3 toh daga yau kadena kusantar kowace ‘ya mace. Idanko kayi nasarar cigaba da kusantar mace. Toh katabbatar nama gurin bugun wasa ne

    4 Wlhi na’isa har nayi yawa. Indai kaso cinma burinka akan yarinyar nan

    Toh namaka alqawarin hakan baxata faruba…….

    Junior ya qarasa maganar da kai mishi wani wawan naushi abaki

    Ya saki wani qara dan atake haquranshi hu’du nagaba suka xube.

    Bai ankareba ya kuma kai mishi wani naushin ta qafa. Ya sauka a gabansa.

    Wannan karan qarar daya sake tafurgitasu gabaki ‘dayansu

    Dan yana yinta ya fa’di sumamme

    Cikin xafin nama wanda ya fara magana  ya kawoma junior naushi

    Baisan duk a ankare yake dasu ba

    Dan haka bai samu nasarar samunshi bah

    Amma shi junior yayi nasarar bashi wani naushi aciki tawajan sunkuyawar da yayi wajan kare kansa da yayima naushin daya kawo masa

    Bai barshi hakaba sanda ya qara bashi a gefan kunnansa

    Nan ya saki tashi qarar da durqusawa a qasa cikin rikicewa

    Ganin haka yasa sauran biyun  suka afku masa????

    Ai nan take fa’da ya kaure. Ji kake maxaje na nishi

    Abbas yayi shuru kawai yana kallan yanda junior yake basu wahala

    Yasan idanma yayi fa’dan dayafi haka daidai ne dan baya wasa da xuwa wajan koyan tirenin Sam a skull ( junior kenan )

    Ba qaramin doka suka Sha agunsaba

    Abin daya dinga basu mamaki ‘daya ne yanda duk yake kaucema dukkanin dukan da suke kai masa

    Abbas ne ya janye junior xuwa mota da janta cikin sauri ganin mutane sun fara taruwa

    Ya kalli buduwar Yace inane unguwarku Tace bacirawa

    Yace me yashigo dake nan

    Tace naxo gidan qawata ne

    Shinefah daga fitowata suka dinga bina wai tsaya

    Niko na tsaya

    sanda naga ‘dayansu yana Neman ha’da ni da jikinsa shine nayi yunqurin gudu

    Shine fah suka fara bina

    Abbas ya ta6e baki Yace Allah ya temakeki

    Ta maida kallanta ga junior nan taga danne danne mah yake awaya

    Tace nagode da temakwan da kayimin Allah ya saka

    Shuru junior yayi mata.

    Ganin haka yasa Abbas cewa AmEEn

    Haka suka sauketa akan layinsu Tace mah Abbas dan Allah ban number naka mana

    Baiyi musu bah ya bata dan yana lura da mayataccen kallan da take bin junior dashi

    Sanda tajuya junior yabita da kallo kana yajah tsaki Yace kagafah shigar da tayi badole ‘yan iska suji sha’awarta bah

    Abbas dai jan motar tasu yayi yana cewa hmm sai ahankali

    Ya kuma jan tsaki Yace Mai dani gida pls….

    Abbas Yace tajama yawanmu kenan

    Shuru junior yayi masa

    Join Us on WhatsApp Here

    ????????wayyo ni Rahamat????????

    Wa’yannan yaran da junior yama duka yaran manyan mutane ne

    Wa’yanda gwamnati takeji dasu

    Hakan yasa ko cikakken minti biyu basuyi agun bah labarin dukan da junior yayi musu yaje garesu

    Da tashin hankali suka ibi yaran nasu xuwa asibiti

    Suna mai fatan Allah ya ha’dasu da junior Su hukuntashi

    Taqar akasamu Mubarak ya farfa’do

    Wanda yafara cin mugun duka a hannun junior

    Yo dole nace mugun Duka tunda bugi biyu yayi masa yasashi sumewa??

    Sauran ko ansami kansu cikin sauqi

    Har suke maidama iyayan nasu yanda abin ya kasance

    Jin basu da gaskiya yasa 6acin ran iyayannasu sauka ka’dan

    Mahaifin Mubarak yasa ayima Mubarak ‘din Duba na musamman cikin qanqanin lokaci dan tabbatar da lafiyan gabansa 

    Likitoci sun gano mararshice tayi bala’in buguwa Amma bugun  bai ta6a gabansa bah

    Ba mahaifin Mubarak ba hatta Mubarak sanda yayi hamdala ga Allah

    Amma yasa aransa baxai bar Junior ba Wlhi saiya nemosa duk inda yake yayi mishi fin abinda yayi mishi

    Wannan kenan

    Tafiya suke ‘dagwas  ‘dagwas Cikin yanga da Jan aji

    Kallo ‘daya xaka musu kasan sunha’du 

    Kaso mallakar ‘daya daga cikinsu

    SAILUBAH da XEE kenan

    Suna hanyarsu ta dawowa daga gidansu Maimunan da sukaje kamun nata

    Wani Mustafah yayi parking motarsa gabansu

    Yafitoh Yana Murmushi wani ma ya biyo bayansa daga cikin motar Ameer

    Mustafah ya kalli SAILUBAH Yace ‘yan mata jima

    Ta 6ata rai

    Yaci gaba da fa’din  sunana Mustafah. Wannan abokina ne Ameer

    Mun ganku munaso

    Da fatan xaku bamu ha’din kai dan kar muyi rashinku mata masu ajii da hankali

    SAILUBAH tajah tsaki taci gaba da tafiya

    Ameer yasha gaban XEE Yace kima Allah da Annabi kitsaya Ki bamu numbarku da gaya mana gidanku dan darajar Allah

    Tace kaci ko darajarsu Amma kasani duk ba taku anan

    Mustafah Yace eh munji

    Haka tabasu numbar wayar dayi musu kwatance

    kana tacinma SAILUBAH tana cewa shegiya Qawata kina neman miji dan kar aha’daki da wanda bai dace bah Amma kina wani Jan aji

    Tace aiko nayi sai sun bini

    Kinga ko gwara naja musu dan Susan darajata

    Tace da wannan dan wannan Amma……

    Bata qarasa ba wani Alhaji ya tsayar da tashi motar agabansu yafitoh yana nuna maitarsa akan SAILUBAH

    Sam sukaqi kulasa

    Suna tafiya yana binsu a baya

    Magiya  yake musu akan Su shiga ya rage musu hanya Sam sukaqi

    Can da sukaga ‘dan naci ne sai suka ha’kura suka shiga

    Gidansu XEE ya fara xuwa ya sauketa kafin yaje ga gidansu SAILUBAH ya sauketa itama

    Sam qin bashi damar maganarta tayi

    Yace dan Allah in dawo anjima

    Cikin gajiyawa da nacinsa Tace saidai gobe da safe

    Xaiyi magana tayi cikin gidansu

    Yayi Murmushi kawai ya tada motarsa

    Akan idan senior RAMADAN da junior aka sauketa

    Dan suna sama wajan barandar gidan nasu

    Dan haka kowa da abinda yake kissimawa aransa

    Dama senior kunsan tirketa zaiyi akan Waye ya sauketa

    Yayin da junior zuciyarshi ta’dau xafi kamar yaje ya na’da mata dukan tsiya dan nashi ganin bai dace tashiga motar qatan qarden mutum kamar wannan qaxamin bah…..

    Ya jah tsaki

    Senior Yace wani abu????

    Ya kallesa ka’dan Yace no iz Owkie

    Senior Yace okay. Bara naje na’danga Auntyna ka’dan

    Junior yayi Murmushi Yace brother kenan xaka ka tirketa ko

    Yace kamar kasani……

    Junior yabishi da kallo har yabar gidan 

    Ilai kuwa. SAILUBAH na xaune tabaje a falo tana shan ice-cream senior ya cimmata

    Ya xauña kusa da ita Yace my Aunty

    Tace na’am ‘dan Qanina

    Yace waye ya saukeki

    Ta kallesa ka’dan. Ta watsar batare da tace mai Komai bah

    Yaci gaba da fa’din ki gayamin  mana Auntyna

    Cikin fusata Tace wai RAMADAN me yake damunka ne.

    Saika dinga sani agaba kamar wani abana kana tirkeni akan samarina. ina ruwanka dasu

    Yayi mata shuru

    Taci gaba. Toh saurayina ne

    Yace yaushe kuka ha’du

    Ta galla mishi harara Tace yanxu

    Yace wai meyasa Sam Aunty bakya jama maxa ajii ne

    Daga kin ha’du da mutum yace yana sanki sai kawai Ki lamunce masa sai kace wacce take neman kai da kanta

    Ran SAILUBAH ya6aci

    Tasan ko xaginsa tayi indai akan samareenta ne bayajin komai

    Dan haka tajah bakinta tamai shuru

    Shiko ya nace saitayi magana

    Dan haka ya ta6e baki Yace baiyi bah

    Sam bai dace dake

    Ina xaki kaisa da munin nan nasa

    Tayi dariya Tace ina sanshi haka.

    Komin muninsa yayi min

    Shikenan ko

    Ya harareta ka’dan xaiyi magana wayarta ta’dau qara.

    Tana jinta har takatse taqi ‘dauka

    Can kiran yaqara shigowa. Ta’dauka da fa’din hello

    Daga can me kiran nata Yace Mustafa ne

    Tace ayya ya akayi

    Yace muna ‘kofar gidanku dan Allah karkice baxaki fittoba

    Tace aiko baxan sami fitowa bah

    Dan Allah kayi hakuri kaxo gobe

    Tana fa’din haka ta kashe wayan gabaki ‘daya

    RAMADAN daya gama jin Komai

    Sai yayi kalar sanyi Yace Aunty

    Ta kallesa

    Shi kuma wannan Waye

    Tace Mustafah

    A ina kuka ha’du

    ‘Daxu. Tabashi amsa

    Yace kut😳

    Ta kallesa da mamakin yanda yaxaro ido

    Tace menene

    Yace ina xaki kai maxa biyu alokaci ‘daya

    SAILUBAH tagyara xama Tace  kaga wannan Mustafan kyakkyawa ne kuma da alama me ku’dine gashi nutsattse na lura baxaiyi girman kai ba….

    Naji ina sanshi da gaske RAMADAN wannan shine maganar Gaskiya

    Katayani da addu’a   Allah yasa mutumin kirkine na tsaidashi amatsayin mijina.

    RAMADAN yayi wani shegen Murmushi Yace ai daga jin muryarsa nasan wannan ha’daddene

    Tace Ashe kaji

    Yace Sosai mah. Amma baki bashi lokacin daxaixo goben bah

    Tace inna kunna wayata anjima ya qara kira na gaya masa

    Yace Yauwa inkin gaya masa saiki gayamin dan nagansa

    SAILUBAH takallesa Tace aa basai ka gansa bah

    Yace Allah ba abinda xai fa’ru bayan namiki alqawari ko kin manta ne

    Tace hmm ban yarda dakai ba kabarni kawai

    Yace haba Aunty yanxu yadace wanda yakesan Auntyna yaxo naqi xuwa gaidashi

    Tace hmm makircinka nake jin tsoro RAMADAN

    Indai akan samarina ne kota ina 6ullomin kakeyi.  Gwara kawai kasha xamanka Nagode

    Ya matso kusa da ita da ‘daukar ice-cream ‘din nata ya fara bata tana Sha

    Yace Allah Auntyna wannan karan ba abinda xanyi kiyarda dani.

    Tace ka’dau alqawari

    Yace eh

    Tace toh shikenan

    Sanda ya gama bata tas Sannan Yace toh shi wannan daya saukeki yaushe xai dawo. Tace nadai CE mai da safe

    RAMADAN yajah numfashi Yace bara naje nayi Sallah in rokwan miki Allah ko

    Tace yauwa Qanina

    Ya shafi gefan fuskarta Yace Aunty fuskarki da’din ta6awa

    Ta harareshi

    Yajanye hannunsa yana cigaba da cewa ina sanki Auntyna

    Tace nima haka ‘dan Qanina

    Ya tashi Yace toh bye bye

    Tace kaci abinci fah Yace toh da ficcewa

    Tabishi da kallan jin da’di

    Shiko yana fittowa yaga Jamila Tace ashe Ku ‘yan biyu ne

    Yace eh

    Tace toh Kaine RAMADAN ‘dina ko wancan👈🏻 tanuna mai junior dake barandar har yanxu

    Dake Senior  baya buqatar magana ayanxu sai Yace mata wancan ne nakin

    Tace oho nagode

    Yace aha bye bye da shigewa gidan nasu

    Ya kalli junior dake danne danne a waya Yace nadawo ‘dan Uwa Yace ta gayama Waye shi

    Yace ai dolanta

    Yace toh Madallah

    Senior Ya ‘dan jah tsaki ka’dan Yace harsy biyu ne fah……

    Allah yasa gobe bamu da lectures kaga na 6ata mata Komai 🙅🏼

    Junior yayi Murmushi Yace kai brother nalura akwai ka da kishi

    Yace hmm ba’dan ka’dan ba

    Danta shagwa6ani da soyayyarta kagako dole na haukace akan kishinta

    Junior ya kallesa yajah numfashi Yace wai danma kanada nutsuwa ne shiyasa har yanxu takasa ganoka.

    Yace kai dai bari. Ina ganin harsai na mallaketa nayi ram da ita xata ankare da soyayyata

    Junior yayi Murmushi Yace mai xai hana in gaya mata dan tadena cutarmin dakai

    Yace barta kawai mutafi ahakan xan gyara mata tunaninta

    Junior yayi dariya Sosai Yace wayaga LEEKITAN ZUCIYAH

    Senior ya camke da sauri Yace inji AUNTY RAHAMAT tace yaxo ya gyara tunanin NUFAISAT da TAUDAT.

    A tare suka bushe da  dariya😂

    Washe gari KHAMIS ne yafitoh daga wanka yasaka kayansa wa’yanda suka kar6esa ya shafah mai ‘dinsa me da’din qamshi. Ya feshe jikinsa da turare

    Kana ya kalli agogo yaga kusan sha’daya 11:00Am  haka kawai yakeso yau yaga taurayuwar tasa yanxu……

    Cikinsa ne ya mur’damai da sauri ya fitoh falo ya addu’ar Allah yasa yanxu mum ‘din tasa ta ajiyemai breakfast ‘din nasa

    Yana duba dining ko yaga Komai da xafinsa yaxauna yaci ya koshi. Sannan ya nufi falan mum ‘din……

    Kaga Dadyn KHAMIS mukai sadakin yarinyar nan kawai amasa Auran nan da wuri in yaga haka ya ha’kura da Zainab ‘din

    Dady Yace shashaba bah. Ko ina xaikaita oho

    Momy tayi dariya Tace hmm bar yaran nan Dady kana rainasu sai subaka mamaki

    Yace ai na hango hakanne shi yasa hankalina ya tashi akansa sai ya iya jamin abin kunya

    Tace aikuwa

    Yace toh yanxu xanje gidan Yayan Madi na gaya masa Komai ko xuwa gobene sai akai sadakin ko

    Cikin murmusawa Momy Tace hakan shi yafi…….

    Wani qara KHAMIS yasaka ya shiga ‘dakin da sauri da durquwa gaban iyayan nasa Yace pls mum Dad kutemakeni Wlhi bana santa nidai Aunty XEE nakeso….

    Momy tajah tsaki Tace kafita saga idona fah KHAMIS in rufe

    Aiko sai yafe da kuka Sosai yana fa’din nidai Wlhi bana Santa Zainab nakeso kuma aka ‘daura min Aure da wannan narantse wahala xataci aguna.😰

    Momy da Dady suka xubamai ido ganin irin kukan da yake. Sam sai suka kasa cemai Komai

    Can dai Dady Yace sai dai kabata wahalan dan saimun aura maka ita

    Kuma Aure tsakaninka da Zainab babu shi

    Tashi KHAMIS yayi hankalinsa tashe ya bar ‘dakin

    Yayinda jikin Momy yayi.  Batasan abinda xaisa ma KHAMIS ‘dinta kuka Amma duk da haka itadai batasan Auransa da XEE

    Yana xuwa ‘dakinsa ya fa’da gado

    Nan ya kira RAMADAN Yace abokina mum da Dad sunsani agaba fah

    yanxu haka wai gobe xasu kai sadaki gidansu wannan shegiyar yarinyar

    RAMADAN yayi dariya Yace shine kayi kuka

     KHAMIS yayi tsaki Yace kaifah ‘dan iskane. Ya xa’ayi baxanyi kuka ba

    Kasan wane irin so nakema Aunty XEE

    Yace toh Sowie yanxu mu ha’du xuwa qarfe 1

    KHAMIS yajah tsaki Yace Allah RAMADAN suka rabani da Aunty XEE akwai tashin hankali.

    RAMADAN Yace karka damu

    Dan baxa sukai nan gurinba xasu hakura

    Yace toh Allah yasa

    AmEEn RAMADAN Yace suka ajiye waya

    Junior Yace soyayya tana wahalar daku brother

    Senior Yace hmm duk acikin mu nafi tausayama KHAMIS tunda bai samu goyan baya agun Dad ‘dinsa ba

    Junior ya kalli agogo Yace ya kamata muje baranta dan ganin ko wannan qatan saurayin Auntyn naka ko yaxo

    Da sauri Senior yatashi Yace kuma fah.

    Haka suka haura farandar saman gidan nasu suka kafama gidansu SAILUBAH ido da ‘kofar gidan nasu

    Aiko ko cikakken minti biyu basuyi ba saiga wannan Alhajin daya sauke SAILUBAH jiya yaxo yayi parking  motarsa a’kofar gidan nasu

    Suna kallo yaciro waya yayi kira kafin ya ajiye

    Aiko kamar yanda suka xata ita ya kira hakanne. Dan sai Ganin SAILUBAH sukayi tafitoh tana bah me gadinsu Amarni ya bu’de get tana da baqo.

    Nan tajanyo kujerun roba da suke harabar gidan tasaka Su a’inda ya dace kafin takoma cikin falansu

    Senior yayi Murmushi yace wannan ya samu shiga da yawa

    Junior ya ta6e baki Yace kar dai ka barta ta xaqe da yawa dan komai xai iya faruwa

    Senior Yace ban gane bah

    Junior ya kallesa da kyau Yace  idan kabari hirarsu tayi tsayi. Ina tabbatar maka xata baka mummunan labari

    Senior Yace ko

    Yace ko shakka babu. Da maida kallansa cikin harabar gidan  wanda har SAILUBAH tafitoh cikin kyakkyawar shiga tajera abin Sha agaban Alhajin wanda ya kame akan kujerar rubar kana ta xauna tana fa’din Barka da safiya Alhaji

    Yace barka SAILUBAH da fatan kintashi lapia

    Tace lafiya lau

    Ya akayi kasan sunana. Kuma kasamu number ta

    Yace nasani ne lokacin da qawarki XEE tace miki toh  SAILUBAH Allah ya tashemu lapia.

    Number mah agunta nasamu dan jiya daga nan gidansu nakoma

    Tace ayya

    Yace wato SAILUBAH agurguje nake akan San da nake Miki

    Ina sanki sosai. na yaba da tarbiyarki da halayanki. dan nasamu bayanai akanki Sosai tsakanin jiya da yau.

    Sai Naji naqara kwa’dai tuwa daki xama mata agareni.

    Sunana Alhaji Auwal me katifah 

    Inada mata biyu. Xanso ki xama ta ukunsu idai kin iya da al’amurana to shikenan kin rufe musu qofah ba xuwanta hu’du

    Ina da yara goma cif…..

    Da sauri SAILUBAH ta xaro ido😳 Tace tab

    Yace wani abu Tace aa kawai naji yaran naka ne

    Yace sunyi ka’dan a wayan shakaruna ko

    Tace Sosai

    Yayi dariya Yace inasa ran kibani goma daga gareki

    SAILUBAH Tace hmm Allah ya kawo masu albarka

    Yace AmEEn

    Junior Yace yanxu me kakeji aranka brother agame dasu

    Senior Yace Wlhi ba abinda banaji

    Yace toh maixai hana ka turani in bashi tsoro dan nalura ya fara tafiya da ita bakaga har Murmushi take ba.

    Xuwa anjima xata fara dariya

    Kaga daga wannan lokacin xuciyarka xata iya samun matsala

    Senior yayi tsaki yana bin SAILUBAH da muguwar harara batare da tasan yanayi ba…….

    Hmm sunfa fara ‘daukar lokaci fah.

    Junior ya katseshi da fa’din hakan

    Senior yayi murmushin yaqe Yace yanxu idan naturaka mai xaka mata

    Yace abu mai sauqi aguna Amma agunta me xafi

    Yace toh jeka.

    Junior yayi murmushin jin da’di ya juya yabar barandar

    Senior ya bishi da kallan qauna

    Yana kallo ya shiga gidansu SAILUBAN

    Alhaji ya gyara xama Yace yanxu kin kar6eni a matsayin wanda xaki tsaida matsayin Mijinki…….

    Shuru SAILUBAH tamai ganin junior Yana nufusu cikin Murmushi tunaninta senior ne

    Yace Barka dai Alhaji

    Yace Yauwa barka SAMAREE.

    Junior ya kalli SAILUBAH Yace Aunty Waye shi

    Tace ban sani bah

    Yayi Murmushi yana wani kallansu qasa qasa

    Yace Alhaji in gayama wata Gaskiya

    Yace eh SAMAREE

    Junior ya nuna SAILUBAH da yatsa Yace Wlhi tana da miji…..

    Atare SAILUBAH da Alhaji suka waro ido 😳

    Alhaji Yace Miji

    Junior Yace kwarai da gaske

    Alhaji ya kalli SAILUBAH data sake baki da tana kallan junior wanda ko kallanta bai qara yi bah

    Yace Amma a binciken danayi banji ancemin tanada miji ba.

    Junior yayi murmushi Yace Toh a ina xasu gayama

    Bayan jiyannan aka ‘daura Auran

    Ita kanta sanda kasauke ta jiya Abbanta yake gaya mata

    Nan take tanuna  furgicinta da nuna rashin amince warta.

    Kuma kawuna ne mijin nata

    Yanxu haka yana kan hanyar xuwa nan gidan

    Aure ne Wanda dukkansu basuyi xatonsa bah

    Maganar gaskiya Alhaji ina santa da kawuna

    Dan haka dan Allah katashi kabar gidan nan tunkan tsautsayi ya hau kanta mahaifinta ya ganku yayi mata baki ko shi mijin nata ya ganka ya xargi wani abu

    Kuma nima idan ina ganinka xan iya yin Komai dan qetarar da Auran kawuna daga tanga’din da takesan yayi

    Alhaji Auwal me katifah yagoge gumi ya tashi yana kallan SAILUBAH Yace kima iyayanki biyayyah hakan xaisa kidace duniya wala hira

    Yana fa’din hakan yanufi barin gidan

    SAILUBAH na kallansa harya ficce daga gidan cikin damuwa

    Kana takalli junior Wanda duk tunaninta senior ne Tace mexance maka

    Ya 6allah mata harara dayi mata kallan raini kamar yanda yasaba..

    Yace oho miki

    Nan ta tsaida idanta akansa Sosai taga ‘dan iskan nata ne.

    Ashe ba senior bane

    Tatashi cikin 6acin rai Tace meye ha’dinka dani da xaka…..

    Yayi saurin katseta da cewa kinga malama dakata Karki wani gayamin magana nima sani akayi

    Da mummunan 6acin rai Tace Waye yasaka

    Yace kidinga min magana cikin sanyin rai kar ranki ya6aci da yawa dan temakwanki nayi narabaki da qaxami mummuna

    Tace ko buri ne shi na buqaci hakan ne

    Ya xuba drink yana Murmushi ya miqa mata Yace Sha Auntyn brother kiji sanyi aranki hakan xaisa ranki yayi sanyi

    Ta kar6a ta ‘daga sama ta xuba mishi aka.

    Ya kalleta Yace biyu kenan

    Wlhi bashi kikaci xan rama alokacin da ranki xaifi haka 6aci

    Tajah tsaki Tace kai innalillahi

    Ya xanyi daku ne ni SAILUBAH

    Wancan ya kasance makira

    Kai kuma ka kasance  ‘dan iska

    Waini sa’arku CE

    Junior ya kalli sama inda senior yake. Yaga yana nan yana kallansu

    Hakan yasa ya mayar da abinda xuciyarsa ta kisa masa yayi mata ayanxu

    Amma yasa aransa Wlhi saiya aikata mata shi da ita. Qila daga wannan ranar tadena kiransa da ‘dan iska.

    Yace xan hukuntaki ne saina baki mamaki wawiya kawai me tunanin jarirai

    Ya qarashe da nuna mata senior da hannu Cikin raini yaciga da cewa shiya turoni

    Aiko SAILUBAH Suna ha’da ido da senior yayi saurin ha’de hannunsa biyu 👏🏻 alamar ban haku’ri da furta kalmar Sowie my Aunty

    Tagane abinda ya fa’dane da yanda ya sarrafah bakin nasa

    Tayi kwafah da cewa ka gaya masa inasan ganinsa

    Junior ya fara tafiya yana cewa baxan fa’da b. Idan kin matsu da San ganin nasa Ki kirasa mana. Ko angaya miki ni sakaran namjine da qaramar mace kamarki xata aikeni kuma naje

    SAILUBAH tayi Murmushi baqin cikin rainin dayayi mata

    Tasa aranta xatayi maganin rashin kunyarsa yau dan Wlhi saita nemo kyenkyaso tabashi gwale gwale dashi.

    Sannan tamaida kallanta ga senior Wanda har yanxu kallanta yake

    Ta shige cikin gidan nasu

    Senior ya kalli junior Yace me yasata xubama drink aka

    Junior Yace yayi Murmushi Yace Kaine brother

    Senior yayi dariya Yace alamu sunnuna tsowan ya tafi kenan

    Junior Yace inaga har abada bashi ba qara waiwayarta

    Yace naji da’di Sosai

    Junior ya ‘dan bugi kafa’darsa yana cewa hakan nakeso ka kasance ako yaushe

    Bara naje na tsaftace Kaina ko

    Yace ba matsala. Nima bara naje wanke kaina

    Junior yayi dariya suka gangaro daga barandar tare

    Shuru SAILUBAH tayi tana naxarin yanda xatayi da senior da junior

    Tana Cikin tunaninne  senior RAMADAN ya shigo

    Ta xubamai ido

    Ya ‘dan Sosa qeya yana Murmushi qasaqasa

     Ya xauna kusa da ita Yace Aunty…..

    Taji sunan har cikin ranta. Amma bata da niyar amsa masa.

    Lura da hakan da yayine yasashi cewa dan Allah kiyi hakuri Aunty

    Wlhi baxan qara bah kinji

    Yafa’da dasan tayi mai magana

    Amma sam taqi

    Saiya marairaice mata kamar xaiyi kuka Yace Aunty yunwa nakeji

    Tace toh ina ruwana

    Yayi Murmushi dan dama maganar tata yake buqatar ji Yace haba Auntyna

    Tace kallesa dakyau nan tagano shagwa6ar tasace yau tamotsa.

    Tace nima yunwar nakeji

    Ya tashi yaje kitchen ‘dinsu anan yaga kayan breakfast ‘dinta dankali da kwai ne da farfesun kayan ciki sai ruwan tia

    yanda yaga gurin a tsaftace shi ya tabbatar masa da cewa da gaske batayi bah

    Kuma daga dukkan alamu ba ita taha’da bah

    Dan haka saiya dinga ‘daukawa yana direwa agabanta ‘daya Bayan ‘daya har yagama

    Kafin ya xauna agabanta ya ha’da tia ya ‘dauki dankalin ‘daya Yace toh bu’de bakinki in baki

    Sam batayi musu bah yadinga bata Komai tanaci tana kallansa

    Sanda taji taqoshi Tace toh kaima kaci mana

    Yayi Murmushi Yace naci ‘daxo

    Tace saika rantse xan yarda Yace narantse miki

    Shuru sukayi na’dan wani lokaci. Candai Tace nahakura da samari RAMADAN tunda na fuskanci har abada baxaka barni dasu bah

    Yace kiyi hakuri Auntyna xan samu miki daidai da xa6inki me kyau me ku’di me aji me meshakaru

    Kallansa kawai tayi

    Yaciga da fa’din hmm Auntyna…

    Tace menene

    Yace shi Mustafan da kukayi waya dashi jiya xaixo ne anjima

    Tace xaka koreshi ne

    Yayi Murmushi damarairai cewa Yace eh.

    Dan bana sanki da kowa Auntyna

    Janyo wayarta SAILUBAH tayi Tace tamiqa masa Tace xakaga Mustafah aciki daga nan saika ‘dora makircin naka akansa

    Ya kar6a a sanyaye ha’de da jin tausayinta

    Haka yanemo number na Mustafah yakira

    Ringing ‘daya biyu ya ‘dauka

    RAMADAN yagyara xama idanshi Cikin nata Yace kana magana da Qanin SAILUBAH ne

    Yace ayya ai naga numbar tane mah

    RAMADAN ya ta6e baki Yace kana da sanin ansaka Auranta nan da wata biyu….

    Cikin wani hali Mustafah ya furta kalmar ban sani ba Gaskiya

    Yace toh yanxu kasani kuma Auran xuminci ne xa’a mata dan haka kabarta pls

    Mustafah ya cije baki da kashe wayan

    SAILUBAH na kallo yayi blocking number nashin Sannan ya kalleta Yace akwai wani

    Mamaki Al’ajabi ya cika SAILUBAH tayi shuru kawai tana kallansa

    Ya matso kusa da ita.

    Kifa’da man Aunty

    Sam rasa me xatace mishi tayi

    Ganin da tayi ya kafeta da ido Yana yana aika mata da furgitaccen kallan nasa shiyasata cewa baga wayan ahannunka ba. Kaduba mana

    Yayi Murmushi da dora mata wayan kan cinyarta Yace aa basai na duba ba dan na yarda dake. Ya qarashe da dire kallansa a bakinta

    Tace RAMADAN

    Yace na’am

    Tace kashirya kalaman da xaka gayamin wanda xan fa’dama Abbana daxaran wa’adin daya saka min yacika

    Sosai ya qara matsawa kusa da ita yana Murmushi yasaka hannunsa yana shafa fuskarta Yace Aunty narigada na da’de shirya kalmomin da zan gaya miki kigaya masa

    Fatana dai kimin alqawarin kinbar kula kowane ‘da namiji kenan

    Tace hmm aitunda Nace ma na hakura kaima kasan nasallami namarin kenan

    Amma kasani idan lokacin yayi baka bani gamsasun kalmomi ba. Kasani nabarka kenan har abada….

    Yayi Murmushi Yace na ‘danyi kissing ‘dinki ka’dan Auntyna…

    Tace aa

    Ya marairaice mata dacewa dan Allah mana Aunty

    ‘dauke idanta tayi daga kallansa danta hango harda iskanci yake ji bayan shagwa6a yau

    Ya qara matsowa kusa da ita yana cigaba dacewa Aunty….

    Ta kallesa

    Yace inyi

    Tasan nacin RAMADAN sarai tunda yacire kunya ya gaya mata sai yayi xai barta.

    Dan haka tanunanai goshinta Tace oya

    Ya girgixa mata kai yana kallan bakinta

    Nan take tagane a inda yakesan yayi mata. Dan haka tamai banxa

    Shima shuru yayi mata yana qarema fuskarta kallo lungu da saqo

    Kunsan ance kallo gubana

    Dan SAILUBAH ji tayi duk jikinta yasake ta’dago suka ha’da ido tagalla mai harara Tace kafara damuna da kallo fah

    Yace toh inyi miki sai natafi.

    Banxa tamai

    Shiko yayi saurin kai  bakinsa Cikin nata ya sakar mata shock kiss me tafiya da jinin mutum na wasu sakanni

    Sannan ya janye kansa daga gareta yana cewa bye bye my Aunty

    Da kallo tabishi harya ficce. Tasauke ajiyar xuciya Tace nashiga uku😰 ni SAILUBAH me yake damuna akan RAMADAN…..

    Wayarta CE tayi qara tana ganin XEE CE tayi saurin ‘dauka

    Tana cewa Qawata

    XEE Tace abokin Mustafan nanne wanda muka ha’du dasu jiya shine ya kirani wai qaninki yakira mustafan Yace mishi wai Auranki nanda wata biyu

    Tace hmmm kadai bari XEE dan agabana RAMADAN ya kirashi yagama yimin qarya bayan junior qaninsa yagama yimin

    XEE tawaro😳 Tace qiri qiri agabanki

    Tace Wlhi XEE tamkar ya tofeni da addu’a Nace mai na hakura da samarin tunda na lura har abada baxai barni dasu ba.

    XEE tayi salati Tace Lalle an gaida ke.

    Yanxu ya xakiyi da Abban naki

    Tace oho fah

    Na dai CE mishi ya shirya kalmomin daxai gayamin wa’yanda xan tunkari Abban dashi

    Yace wai yarigada ya gama shiryasu

    XEE tayi dariya Tace hmm Wlhi RAMADAN ya gama samunki SAILUBAH. Gashi yafitoh da manufarsa qiri qiri akanki. xai juyaki kamar waina. Kuma gashi qaramin yaran da kika raina. Shiyake qoqarin lalata miki tunani

    SAILUBAH tajah tsaki Tace ina ganin fah jifana yake da addu’a dan kinsan gwanine wajan addu’a

    XEE Tace aikema ba baya bah

    Saiki bishi da taki

    Tace Xanyi qoqarin yin hakan

    Ni yanxu damuwata ‘daya kar lokacin da Abban nawa ya ibam min yacika RAMADAN ‘din ya tiqani da qasa

    XEE tayi dariya Tace shegen yarone ya iya da kansa. Sai kiga kuma ya baki mamaki xuwan lokacin

    Tace hmm niyanxu fah tsoro yafara bani

    XEE Tace haba saikace ba mace bah. karya wani baki tsoro.

    Idan lokacin yayi

    Yanemi kawo miki shirme kice ya Aure ki👈🏻  kawai…….

    Da sauri SAILUBAH tawaro ido 😳 Tace what….

    Kinsan ko me kika CE. bayan kinfi kowa sanin banda burin Auran qaramin

    Ina kike tunanin RAMADAN xai kaini

    Pls Ki share kawai dan ba Abu bane me yuhuwa😔

    XEE Tace kawai nasan me yasani fa’da miki hakan

    Kigane mana SAILUBAH

    Wlhi ina tabbatar miki idan kikayi wasa kikaci gaba da biyema RAMADAN  saikin fa’da tarkwan MASEEFAR SOO fiye da yanda naji akan KHAMIS

    Tananne Xaki gama da makircinsa gabaki ‘daya idan kikace ya Aureki

    Sai kitsaya kiji mexaice miki

    Sauran bayani xan gaya miki in mun ha’du.

    Xan saurari abokin Mustafan

    Dan yace min anjima xaixo

    xan gaya mishi Gaskiya inada wanda nakeso

    Ta qarashe da kashe wayan bata jira cewar SAILUBAH ba

    SAILUBAH tayi sororo da waya ahannu kafin

    Tafa’da tunani me xurfi akan zancikan XEE

    FAWAS ne yasaka Dadynsa agaba yana xuba mar shagwa6a  fa’di yake. Dan Allah Dady kuje gidansu HAMEEDA da gaske xa’a ‘Aurar da ita ga ‘dan uwanta.

    Banaso na rasata

    Dadyn nasa ya kallesa Yace katabbatar yanda kake santa haka take sanka Yace Wlhi Dady fiye da yanda nake Santa take sona

    Dadyn ya ta6e baki Yace ai shikenan.

    FAWAS ya rungumi Dadyn nasa Yace I luv u Dady

    Yace me 2 my son

    Yace toh yaushe xaku

    Yace gobe

    Wani tsalle FAWAS ya daka yana murna Yace Allah ya barmin kai my Dady…….

    Ni kuma ya kashe maka ni ko

    Momy tafa’di hakan tana shigowa room ‘din

    Xuwa FAWAS yayi Yakama hannunta yayi mata kiss. Yace idan kika tafi Momy nima binki Xanyi

    Yana fa’din hakan yabar room ‘din dan yaga fuskarta a murtuqe yana tsayawa dogon magana qila ta canjama Dadyn nasa ra’ayi

    Taxauna kusa da Dadyn Tace ina rokwanka da Allah karka biyema banxan tunanin FAWAS

    Akan me xaije ya ‘daukomin ‘YAR QAUYE ga ‘YAN BIRNI masu aji yaje ya kwasu mana wahala

    Gaskiya ban yarda da wannan Auran nasa bah

    Dan haka kawai naji natsani yarinyar

    Dadyn yajah numfashi Yace kiyi hakuri Momyn FAWAS baxan iya barin ‘dana cikin damuwa ba

    Shi ka’dai Allah yabani ina sanshi bana San tashin hankalinsa

    Tunda Yace yaji ya gani yana Santa ni kuma xan xanje ga iyayañta dan Aura masa ita

    Ke in banda abinki idan ya Aurota basai Ki maida ita ‘Yar birnin bah

    Shuru Momyn tayi dan tasan tunda yace xai Aure masa ita tatabbata baxai fasa ba

    Nan taji wata tsanar HAMEEDA ta kamata cikin ranta

    Ta kuma sa aran nata xataci ubanta inhar tayi kuskuran yarda ta  Auran mata ‘da….

    Farin ciki fal xuciyar FAWAS yake shiri dan kaima abokana yan nasa labari

    Sosai ya shirya cikin shigar qananun Kaya  ya ‘dauki wayarsa yana niyar kiran KHAMIS dan suha’du gidansu RAMADAN….

    KHAMIS ko fa’dawarsa gado bayan yagama waya da RAMADAN bacci yayi abinsa bai samu tashi ba har sai kusan qarfe 1:20pm

    Ya sake wanka yayi Sallah Sannan yahau shirya kansa

    Yana feshe jikinsa da turarene yaga kiran FAWAS ya shigo wayar tasa

    Ya ‘dauka yana cewa yane

    FAWAS Yace pls muha’du yanxu gidansu senior

    Yace Owkie nima yanxu nake San kiranka mu ha’dun ba matsala

    FAWAS Yace OK

    Suka ajiye waya

    Nan KHAMIS ya  ibi ku’di da’dan yawa yana tuna jiya ya hango jakar  tauraruwar tasa ba ku’di

    Ya fitto falo ne yaga Dad ‘din nasa da mum Suna cin abinci

    Ya kallesu ka’dan Yace barka da ranah mum Dad

    Suka kallesa batare da sunce Komai ba

    Ganin haka yasa yanufi fitta….

    Mum Tace bakaci abinci ba xaka fitta

    Yajuyo a shagwa6e Yace na qoshi

    Tata6e baki Tace toh asauka lapia

    Ya fitta yana jin haushin iyayan nasa

    Dad ya kalli mum Yace lalle idan yadawo kisashi agaba yaci abinci

    Dan xan iya jure Komai akansa Amma banda abinda xai ta6imin lafiyarsa

    Mum tayi Murmushi Tace toh

    Inaga fah yafara fushi da mune

    Dad Yace eh ga alamu sun nuna kam

    KHAMIS ya kalli direban gidan nasu Wanda yake kai Momy unguwa Yace yau banajin fita da mota pls kaini gidansu RAMADAN

    Yace toh ranka ya da’de

    Senior RAMADAN da junior ko wani Kaya suka saka iri ‘daya Wanda ya bala’in kar6arsu

    Dadyn nasu ne ya kawo musu

    Duk iya ha’duwarka idan kayi tuxali dasu saikaso ka qaraci kalanka akansu

    Senior da junior sun ha’du iyakar ha’duwa

    Baka isa ka banbance tsakaninsu waye kasani bah

    Kamar tasu ta6aci

    Abu ‘dayane xai saka gane waye wannan waye wancan shine wayewarsu

    Junior yafi senior wayewa nesa ba kusa ba

    Dan daga idanshi da kallansa xaka gane hakan shiyasa yakejin kansa as big gay

    Yayinda  Senior yafi junior shagwa6a abayyane

    Da iya makirci da bin ra’ayin mutum ya 6oye nasa

    Idan ko yaso baiyana nasa ga Wanda yakesan baiyanawa

    Saiya marairaice yadinga aika sakwan nasa cikin hikima da aiki da hankali da nutsuwa

    Hakanne yake sawa mutane da dama suke ganin wayewarsa da tabbatar da cewa ya iya da kansa

    Junior ya kalli ‘dan uwan nasa Yace ‘daxo kada’de agun Auntynka Allah yasa dai ta yafe maka

    Yayi Murmushi Yace ai bayanda xatayi dani ‘dan Uwa dole ta yafemin 

    Junior yayi Murmushi Yace salan soyayyarku tana burgeni Sosai brother.

    Idan kuka xama ma’Aurata abin xaiyi da’di da bada sha’awa.

    Senior Yace hmm kaidai bari

    Ina tausayama soyayyya da qauna idan muka xama ma’Aurata nida ita

    Junior ya qara yin murmushi

    Yace kayi kyau Sosai wannan wankan na Waye

    Yace natane Amma xanyi rakiya. Qila in duba wata budurwata idan nayi ra’ayi

    Kan junior ya qara magana saiga FAWAS ya shigo ya tsaya yana kallan wannan yana kallan wancan

    Yace gays baxai iya gane waye senior o junior ba Wlhi

    Junior Yace harda rantsewa

    Yace ai gaskiyane…

    Senior ya dafa shi Yace  toh gani senior

    FAWAS yayi dariya Yace aha

    Yanxu nagane tawajan qamshin ka

    Kasan naka da nashi ba ‘daya bane

    Junior Yace shine yasa ai nace muku xaku dinga ganemu nan gaba

    FAWAS ya xauna kusa da junior yana bashi amsa da cewa aikuwa kayi gaskiya

    Senior Yace yadai

    Yace kaidai bari

    Yau ina cikin farin ciki over

    Senior Yace kamar ammaka albishir da cewa gobe HAMEEDA xata xama mata agareka

    FAWAS yayi dariya Yace kusan haka

    Nan ya kwashe yanda sukayi da Dadyn shi ya gaya masa

    Junior yayi Murmushi Yace angama da shafinka Saura KHAMIS da brother

    FAWAS yayi Murmushi Yace aikowa danni yanxu ‘dan tayasu addu’a ne

    Senior yayi yaqe Yace hmm kunsan Auntyna ahannuna take sai yanda nayi da ita

    Ina tabbatar muku har ayanxu nafiko kwanciyar hankali a soyayya

    FAWAS ya 6ata fuska Yace ban gane bah

    Senior yayi dariya Yace nufina kai momynka bata lamunce maka ba.

    Kaga Akowane lokaci xata iya jefaka a matsa

    Haka KHAMIS baida goyan baya akowane bangare

    Ni kuwa fah😳

    ina yin ihu na kwanta ciwon qarya ayanda Abban Auntyna yake kan dukin xuciya da ita Nace ita nake so xai Auramin ita.

    FAWAS yayi shuru

    Junior Yace idan kuma tace bata sanka fah.

    Senior yayi wani shegen Murmushi

    Yace baxata CE ba

    Saidai xata ban wahala Sosai 👌🏻

    Dan dana kwanta ciwan saitafi kowa rikicewa

    Nina san da hakan 👈🏻

    Tanajin silar ciwan xata bada ha’din kai

    Da xaran mun xamah ma’Aurata saita fara ban wahala

    Idan kuma na mata ciki🙊 sai tafara sonah😊

    Ya qarashe xancan da Murmushi…..

    Wanda hakan yayi daidai da shigowar KHAMIS

    Ya kallesu Yace anyi gwulmata

    Junior Yace Sosaima

    Yayi Murmushi da xama yana cewa kutayani Baqin ciki gobe xa’akai sadakin shegiyar yarinyar nan

    Senior yayi dariya Yace to saime

    Cikin fusata KHAMIS Yace Aunty XEE mana.

    Atare suka saka mai dariya.

    FAWAS Yace baka fara rikicewa Dad mum  bane shiyasa

    Yace hmmm ai kabarsu kawai xan gyarosu

    Dan inaji Dad na fa’din idan nadawo tasani gaba naci abinci xai iya jure Komai Amma banda lafiyata

    Kaga tunda naji Wlhi Suda kansu xasu nemi bani XEEE

    Senior Yace yes kace kasamo mafita

    Yace Sosai

    Yandai kurakani inje gunta dan Allah Wlhi haka kawai yau tun Asuba idanuna sukesan ganinta

    FAWAS Yace munji Amma kafin nan bara na baka labarin yandau tawa matsalar takau

    KHAMIS yawaro ido Yace kana nufin dad mum sun yarda da HAMEEDA matsayin surukarsu

    Yace eh Amma waccan ‘dan iskankan ya rikitamin kwanya akan Momy

    Kasan duk abinda Yace ‘dad’dai kune basu yuhuwa

    Yafa’da yana kallan senior RAMADAN Wanda yake Murmushi

    KHAMIS yajah tsaki Yace shareshi gayamin pls

    Nan FAWAS yabashi labari

    KHAMIS yayi dariya Yace da gaske indai Hakkane Momy xata iya bata maka shiri

    Shawara ‘dayace shine kadinga lalla6ata duk abinda Kasan tanaso kadinga yi mata

    Insha Allahu xata hakura

    Kaga Komai yayi daidai kenan

    Yace toh xan gwada in gani kasan tsohuwar tafiya rikici ne

    KHAMIS Yace har takai nawa tsofaffin

    Junior yayi Murmushi da girgixa kai

    Senior Yace toh yanxu ina muka nufah

    Da sauri FAWAS Yace Qauyan takai…..

    KHAMIS ya gallamai harara Yace gun Aunty XEE dai 

    Senior yayi Murmushi Yace toh muje ko

    Junior yatashi Yace bara in rakaku mota

    FAWAS Yace baxaka bimu bah.

    Yace aa Wlhi ina buqatar hutu Sosai yau. Gawani littafin Auntyna Rahamat da nake karan tawa

    KHAMIS Yace me sunanshi

    Yace wai shi SADEEQ🍇

    Senior Yace aisai kata fama…

    Sunfitoh harabar gidan nasu ne sukaga fitowar Momy tana cewa Yauwa Ku kiramin Auntynku SAILUBAH nakirata har yanxu shuru

    Kan suyi magana saigata tashigo

    Momy taqara she da cewa Yauwa gatamah

    ‘Daya Bayan ‘daya SAILUBAH take gallansu

    Duk sunyi Sosai sai qamshin turare suke

    Tace kaga samarin banah. Sai ina haka

    FAWAS Yace Aunty qauye

    Atare SAILUBAH da Momy sukace qauye

    Yace eh

    Momy Tace gunwa

    Ya Sosa qeya dayin shuru

    Ganin haka yasa Momy shigewa cika tana cewa maxa xo nan SAILUBAH

    Tace toh Momy

    Ta maida kallanta ga senior da junior takasa babbance Waye natan acikinsu

    Tata6e baki da shigesu…

    Har takai ‘kofar falan senior Yace Auntyna

    Tajuyo

    Yayi saurin xuwa gurinta Yace kinyi kyau Sosai

    Dama tasan tayi kyau dan yanxu tayi wanka

    Tace kaima haka ‘dan Qanina

    Yace toh tsaya na mana photo

    Tace toh

    Ya karkace ya ‘daukesu

    Yace wow munyi kyau Sosai tamkar masoyan cikin film ‘din *luv story*

    Tace ban San film ‘dinba

    Ya watsa mata wani kallo cikin shagwa6a  Yace kina San kigani

    Tace aa

    Yace toh shikenan saimun dawo

    Tace katawo min da ice-cream pls

    Yace angama my Aunty

    Tana kallo suka shige mota junior ya rufe yana fa’din saisun dawo suka ficce daga gidan

    Lokaci ‘daya suka ha’da ido da junansu

    Junior ya 6alla mata harara dayin part ‘dinsu

    SAILUBAH tayi Murmushi Tace xaka gane kuranka ne yanxunnan ‘dan iska

    Tafa’di hakan da shigewa cikin falan Momy

    Aikine da Momyn

    xatayi wasu baqi ‘yan uwanta shine takesan Su ha’da musu abinci merai da lpy

    Kafin sufara SAILUBAH Tace bara na’dauko wayata agida Momy Tace toh kiyi sauri

    Tace toh

    Direct SAILUBAH gun megadin gidansu tayi Tace BABAH megadi kasamo kyenkyasun Yace eh. Yamiqa mata Su a baqar leta taduba taga sunkai biyar tayi murmushin mugunta Tace nagode Sosai

    Ahankali tatura ‘kofar ‘dakin.

    Junior yajuyo ya kalleta

    Yayi Murmushi Yace ‘Yar daqiqiyar Auntyn brother ya akayi ne

    Tamai shuru

    Ya ta6e baki

    Dallah malama meya shigo dake

    Nanma shuru mai

    Saiya tashi yana Murmushi Yace Allah nagode. Maka daka turomin wawiyar nan yau xan nuna miki yanda ake iskanci. Bani kike kira ‘dan iska bah

    SAILUBAH dai shuru tamai tana jin rashin kunyar da yake xuba mata

    Bata ankare ba sai ganinsa tayi agabanta Yace  waye ‘dan iska…..

    Tayi Murmushi Tace kaine

    Shiko xira hannuwansa yayi a qugunta yana Murmushi Suna  qeshar numfashin juna.

    Xai kai bakinsa cikin nata ta’daga mai ledar hannunta Tace kyenkyaso😊…..

    Da sauri ya saketa yajah da baya yana xaro ido😳

    Yace pls dan Allah Karki cutar dani plssss

    Tayi murmushin yaqe Tace daga shigowata kakirani da daqiqiya da wawiya ko

    Yace narantse miki da Allah baxan qara fa’da miki bah

    Tace rantsuwarka tabanxa

    In tambayeka man

    Ya xuba mata ido atsorace

    Tacigaba da fa’din. Meyasa ka rainani kamai dani tamkar sa’arka

    Ya Sosa qeya Yace Wlhi Auntyn brother na dena raina ki

    Tace amsa nakeso kaban

    Yace nima bansan meyasa ba

    Tagallamai harara Tace o baka sani bako

    Yace eh

    Aiko nan tabu’de ledar saiga kyenkyaso ‘daya yafitoh

    Wani ihu junior yasaka ya daka tsalle sai ganinsa tayi kan gado

    Idan shi ya fara juyawa hankalinsa yayi bala’in tashi

    SAILUBAH tazauna gefan gadan tana qoqarin sakar masa wani…….

    Aiko ya fashe mata da kuka cikin qaramar murya Yace am sorry……

    Yana fa’din haka yayi baya luuuuuuu asume SAILUBAH tayi dariya tajuya ta make ‘dayan da takalmi

    Sannan ta’dauko ruwa ta yayyafa masa

    Aiko nan ya farfa’do yana raba ido

    yana  kallo ta share wanda ta kashe tasa a abun xuba Shara tadawo Tace nayi alqawarin saina saka suma sau  uku…..

    Agigice junior ya waro ido Yace so kike Ki kasheni😰

    Ta gallamai harara Tace kamutu man ina ruwana

    Ya marairaice Yace dan Allah dan soyayyarki da manxan Allah kiyafemin Wlhi baxan qara yimiki Komai

    Tace maqaryaci kawai

    Tafa’di hakan da take mishi wani akan gadan

    Aiko ganin yandan kyenkyason yake nufushi shiyasa yawun bakinsa kafewa

    Jikinsa yafara karkarwa

    Ya rumtse ido

    Yabu’de ahankali.

    Lokacin yayi daidai da hawan kyenkyason kan qafarsa

    Nan take idanshi yayi qasa. Jikinsa ya mutu

    Ashe da’da sumewa yayi

    SAILUBAH dake yau taso mugunta ko tausayinsa bataji bah taqara make wannan tasashi agefe Sannan taqara yayyafah mishi ruwa

    Wannan karan bai farfa’do ta da’di ba

    Dan haka hankalinta saiya tashi ta qara yayyafamai

    Nan ya farfa’do

    Suna ha’da ido yayi mata shuru kawai yana kallanta

    Tayi Murmushi yana kallanta. tada’da futa da wannan Wanda taqara kashewa tadawo

    Yanda yaga tana qoqarin sakar masa wanine shiyasa shi runtse ido. hawaye ya xubumai Yace AUNTY….. Dan Allah kibarni haka….

    Cak SAILUBAH tatsaya dan yanda ya ambaci sunan nata saitaga kamar senior ne yake rokwanta….

    Tayi shuru….

    Jin shurun yayi yawa ne shiyasa ya bu’de idansa ya sauke akanta

    Ta hararesa dayin kwafah Tace kaci darajar Yayan ka

    Tafa’da da ficcewa .

    Junior yajah numfashi ya dafe kansa

    Yace Wlhi baki sani kuka abanxa bah

    xamu ha’du ne Wlhi saina ramah…….

    Tashi yayi yabita cikin gidan

    A kitchen yasamesu ita da Momy har sun fara aiki

    Yace Momy

    Tace na’am SADEEQ

    SAILUBAH ta kallesa da sauri Tace mah Momy dama sunansa SADEEQ

    Tace eh duk dai ana kiransu da Suna ‘daya ne

    Tace OK

    Yace Momy me kikajin tsoro

    Tace tsoro kuma

    Yace eh. Kingani inajin tsoran kyenkyaso

    Tayi Murmushi Tace ka’dangare nakejin tsoro junior

    Yace toh Auntyn brother fah

    Tace SAILUBAH

    Yace eh……

    Kantayi magana SAILUBAH Tace aini ba abinda nake jin tsoro ko momy

    Momy tayi Murmushi Tace kinman kina jin tsoran kuli…….

    SAILUBAH takatseta da cewa dan Allah Momy Karki qarasa

    Junior murmushin mugunta Yace Wato tsoran kuliya takeyi ko

    Momy Tace harda sumewa ma kuwa

    Yace yes…….. Yayi Wlhi

    Yana fa’din haka ya ficce

    Tsoro ya kama SAILUBAH

    Su senior ko direct gidansu XEE suka nufa Saidai KHAMIS yayi mugun gani dan sun tarar da ita XEE ‘din tana hira da Ameer

     Wato abokin Mustafan dayaso SAILUBAH

    Ikwan Allah kuma shima xuwanshi kenan

    Tunda XEE ta hango motar RAMADAN tasan KHAMIS na cikin motar

    Nan take sai hankalinta yakaso gida biyu

    Sam sai tadena jin me Ameer ‘din yake CE mata

    FAWAS Yace ga Aunty XEE da wani can fah

    RAMADAN yaqi qarasawa inda suke yadai tsayar da motar tashi nesa dasu. Yana cewa kut😊

    KHAMIS… Wannan xai iya yi maka kwacanta fah😳

    kaduba yanda suke daf da juna…..

    KHAMIS dai shuru yayi musu danji yayi xuciyarsa na masa xafi kuma tana bugawa fat fat fat

    Nan take hankalinsa ya tashi

    Ya qurama Ameer ‘din ido yanaso ya hango me tagani atare dashi dahar yaburgeta yasata tsayawa dashi….

    Bai hango Komai bah. acewarsa sai muninshi daya gani da kuma rashin dacewarsu

    😬😬😬

    Cikin 6acin rai ya bu’de motar ya fitoh RAMADAN Yace kayi aiki da hankali ‘dan Uwa danna lura da yanda hankalinta ya bar kansa yayo  kammu

    KHAMIS yajah tsaki Yace  story kenan…

    Atare FAWAS da RAMADAN suka samai dariya. Yana jinsu ya sharesu

    Ayanda XEE taga fitowar KHAMIS sanda taji gabanta ya fa’di

    Tun daga nesa yake aika mata da mugun kallo 

    Ganin yakusa xuwa garesune yasata ‘dauke idanta akansa

    Ya qaraso cikin ladabi Yace barka da ranah yayana

    Ameer ya kallesa cikin Murmushi Yace Barka Qanina.

    KHAMIS yayi mishi kallan raini afaqaice Sannan ya maida kallansa ga XEE wacce ta dawo kallansa ya gallah mata harara Yace in gaya masa ne

    Cikin ‘dan rikicewa Tace me kennan

    Bai bata amsa bah ya maida kallansa ga Ameer Yace yayana ammata miji…..

    Ameer ya qara tsaidai idanshi akan KHAMIS Yace eh tagayamin

    Ahankali KHAMIS yajah numfashi Yace ai Ashe kaji

    Yace eh saidai ai ba’a ‘daura ba

    Afusace KHAMIS Yace Amma dai Kasan bai dace kanemi qara aya akai ba.

    Ameer Yace eh

    Yace toh itadin ta Yayana CE

    Dan haka kabarta kawai

    Ameer yayi Murmushi Yace naga alama samaree

    Danga kishi na yawo a kwayar idanka

    Yace nifah ba neman maganarka nake bah. Kawai kabar nan

    Saura sati ‘daya bikinta Amma kawani xo kana san ka 6ata mata tunani

    pls Malam jeja da Allah

    XEE taqurama KHAMIS ido tana hango maseefar kishin da yake mishi yawo a fuskarsa 

    Ameer yayi Murmushi dan yaran yayi masa kwarjini

    Ya shige motarsa yana cewa toh samarii nabarka da matar yayanka lpy Allah ya baka ha’kuri.

    Yana fa’din hakan yajah motarsa

    Idan KHAMIS ya sauka kan na XEE

    Tace ya tafi fah

    Ya bita da harara Yace ko Xaki bishine

    Itama hararar tashi tayi Tace ban sani bah

    Ya wurga mata wani mugun kallon daya sata shigewa gida batare data shirya ba

    Yana niyar juyawa ya tafi Babanta ya fitoh….

    Cikin ladabi KHAMIS ya gaisheshi

    Ya amsa da kulawa yana cewa Yauwa dama ina nemanka

    KHAMIS yayi Murmushi Yace Allah yasa ba lefi nayiba Babah

    Yace aa bakayi lefiba

    Dama inaso in tambayeka ne da gaske kai da ZAINAB kuna San junanku

    KHAMIS yayi qasa dakai Cikin kunya da ladabi Yace eh Babah

    Kuma ina rokwanka da Allah karka rabani da ita Wlhi ina Santa

    Babah yayi Murmushi Yace KHAMIS kenan ai Zainab tayi maka girma kaje kanemi daidai dakai mana…..

    Annabi Muhammadu ya Auri Nanah khadeejah wacce taxarce shakarunsa.

    BABAH karka rabani da Aunty XEE ina santa inna rasata mutuwa xanyi

    Babah yayi shuru

    can Yace toh jeka Allah ya shige mana gaba

    Yace AmEEn

    Da barin BABAN anan

    Yana shiga motar RAMADAN yajasu

    Suna tafiya KHAMIS na tsaki

    Dan daya rumtse idansa saiya dinga ganin hotan XEE da Ameer yanda suka tsaya

    FAWAS da RAMADAN sun fahimci meyake damunsa kishi. dan haka sukaqi kulasa Sai hirarsu sukeyi har suka iso qauyan takai

    Anan FAWAS yanemi Yaro yakira masa HAMEEDA

    Kamar Kullun tana cikin hayaqi innah na surfah mata bala’i dan yau tunsafe take mata shi

    Dan kawai tayi mata asarar tulu wajan ibo ruwa……

    Yaro ya shigo yana fa’din ana sallama da HAMEEDA

    Nan HAMEEDA takalli yaran Tace FAWAS ne

    Yace eh dan haka yace in gaya miki….

    Da sauri tatashi daga gindin murhun tajah hijabinta xatabi yaran…..

     innah takatseta da cewa uwar ‘yan san maxa bidai ahankali karki kwasomin ciki kan lokacin yayi

    HAMEEDA tayi shuru tana jinta. Tana kuma rayawa aranta FAWAS meyasani da har xaiyi mata ciki😬…….

    Innah taqara katseta da cewa. Kisan yanda xakiyi kisamammin ku’din tulu na

               Toh HAMEEDA Tace  mata

    Tana fittowa tagansa kan dakalinsu

    Yayi mata kyau Sosai Tace Barka da xuwa

    Yace Barka masoyiyata

    Tace da fatan kaxo lafiya Yace lau lau

    Tace kayi kyau Sosai

    Yace kamar yanda kemah kikayi kyen

    Tace ina wani kyau ajikin “dan qauye

    Ya waro ido cikin murmusawa Yace Wlhi ayanxu nafi ganin kyen ‘yan qauye fiye da ‘yan birni

    Tace meyasa

    Yace saboda ke my luv.

    Kintafi da xuciyata

    Har takai idan an tambayeni inane garinmu sai kiji nace qauyan takai

    HAMEEDA ta rufe idanta cikin jin da’di Tace da gaske

    Cikin kwaikwayan muryarta Yace Allah da gaske

    Sukayi dariya lokaci ‘daya 

    Zama tayi kusa dashi tana fa’din yasu mamah da babah

    Yace hmm Momy Dadyna

    Tace eh Yace Suna lafiya suncema in gaisheki

    Tace ina amsawa

    Yace yau bakisa turareba

    Tace ‘daukin ganinka ne yasani mantawa

    Wai har sai yaushe xaka denamin xuwan baxata ne

    Yace amin afuwa nadena daga yau

    Tace nayi maka

    Yagyara xama Yace hmm naxo miki da kyakkyawan labari ne

    Tace toh ina jinka

    Yace gobe Dadyna xasuxo Neman min Auranki

    Cikin murna HAMEEDA takallesa Tace Allah da gaske

    Yace Allah.

    Tace Naji da’di Sosai

    Yace ai nafiki jin da’di dan Allah Allah nake kixama mata agareni Ki koyamin yanda ake xaman Aure

    Ta harareshi ka’dan Tace kai ko

    Yace bake kikace ba

    Tace toh basai ka manta bah

    Ya tashi yana girgixa kai Yace idan na manta ai namanta kaina

    Kinsan ba abinda yake raina ayanxu irin Auranki ki’dorani akan hanya

    Taturo baki Tace har xaka tafi

    Yayi Murmushi yana kallan bakinta Yace yanda kika turo bakinnan kamar nakama fuskarki na tsotse shi…….

    😳😳

    Atare shi da ita suka waro ido

    Dan harga Allah tunaninsa axuci yafa’di xancan

    Ashe abayyane ya fa’deshi

    Tace LA LA LA 😳

    Dama kaima irin ‘yan iskannanne wa’yanda nake ganinsu a film irin turawan nan

    Cikin ankarewa Yace nima wani naji yagayama budurwarsa acikin irin film ‘din

    Taqara turo baki Tace toh shine nima xaka gayamin

    Yace toh kiyi hakuri manah dan bansan na fa’da bah

    Tace Allah karka qara dan maganar iskanci CE

    FAWAS Murmushi yayi ya shafi gefan fuskarta Yace baxan qaraba YAYATA shikenan

    Ta ‘dagamai kai da qara turo bakin

    Yace Allah in baki dena turowa bah. xan qara fa’da

    Ta hararesa Tace toh kaqara mana

    Allah sai in denah kulaka

    Ya waro ido 😳 da Murmushi Yace kika dena kulani ai na shiga uku na banu

    Yanda ya xaro idan shiya bata dariya Tace nima ai nashiga ukun

    dan nayi gangancin da xuciyata taxugani nadena kulaka. Na tabbatar saina kwanta ciwo

    Ya qara shafar fuskarta Yace toh YAYATA ga wannan nina tafi bye bye ta kar6i ku’din tana cewa karka kalli kowace mace dan Allah Yace toh YAYATA

    Tana kallo sukajah motarsu suka qara gaba

    Wayar KHAMIS tayi qara yana dubawa yaga tauraruwar tasace XEE. Yajah tsaki dan baidena hangota da Ameer bah. Wanda hakan yake qara sa xuciyarsa jin xafinta. Yaqara jan tsaki batare daya ‘dauka bah. Yace xanyi maganinki ne

    RAMADAN yayi Murmushi Yace pls ka ‘dauka

    Yace Wlhi baxan ‘dauka bah saina hukuntata…….

    FAWAS yayi dariya Yace ‘dan iska karka ‘dauka mana natabbatar yau dai baxayi baccin farin ciki ba

    Yace mexai hanani yi

    Yace dan baka tsaya kaji kalmominta ba

    Tsaki kawai KHAMIS yayi Sannan yama kashe wayarsa gabaki ‘daya

    _______

    Kusan qarfe goma Sha ‘dayane na dare duk Suna tare yau club xasu

    Junior na kallansu yanajin hirarrakinsu

    Fawas ne mecewa Wlhi ba abinda nake sha’a ayanxu irin kiss

    Senior Yace Shege HAMEEDA ta rikitaka kenan

    Yace hmmm naso in rage xafi da Aymana

    KHAMIS yajah wani dogwan tsaki…..

    Atare senior RAMADAN da FAWAS suka kwashe da dariya

    FAWAS Yace dallah Malam ka dememu da tsaki. Idan kana San kwanciyar hankalinka kabu’de wayanka mana

    RAMADAN Yace bar ‘dan iska karya bu’de yata tsakin.

    FAWAS Yace ni tausayin Aunty XEE nema ya kamani Wlhi.

    RAMADAN Yace nima haka. Nasan yanxu tanacan cikin damuwa ya hanata samun nutsuwarta……

    Da 6acin rai KHAMIS Yace lokaci na tafiya in baxa kuje ba nayi gida

    Atare senior da FAWAS suka tashi

    Senior ya kalli junior Yace ‘dan Uwa katashi muleqa da kai mana.

    Junior yayi Murmushi Yace aa kuje

    Cikin sake fuska KHAMIS ya kar6a da cewa pls muje dare dan Allah

    Junior xaiyi gaddama FAWAS yajah hannunsa dole badan yaso ba ya tashi suka fito tare

    Suna tafiya acikin motane junior Yace dan Allah brothers a ina xan sami kuliya

    Da sauri senior Yace kuliya….

    Yace eh

    FAWAS Yace me xakayi da ita

    Yace kawai inasan inyi amfani da itane wajan ba wani abokina tsoro

    FAWAS Yace momyna tana da ita in ba damuwa gobe xan kawo maka

    Yace Yauwa nagode

    Senior Yace Auntyna tana jin tsoran kuliya Sosai dan Allah ‘dan uwa karka bari taganta pls

    KHAMIS yayi dariya baice Komai ba

    FAWAS Yace ita da Aunty XEE bansan Wanda yafi wani bah

    Senior Yace tafi Aunty XEE tsoranta kamanta itafah sumewa takeyi

    Gwara Aunty XEE xata iya ganinta tagudu

    Itafa👈🏻

    Kaima Kasan Saidai axo asameta axube

    Junior yayi wata shegiyar dariya Yace hmm Allah yakaimu gobe

    KHAMIS Yace AmEEn

    Ba qaramin raina gurin junior yayi bah

    Kodan yasaba da waje ne oho😬

    Yana kallansu suka gama tsotse tsotsen mata da rawa da shan drink kala kala

    Ahaka suka dawo gida agajiye da sha’awar mata

    Washe gari

    Da misalin qarfe 2:30pm XEE ce da SAILUBAH suke wajan shaqatawa dan shan ice-cream

    Sosai suke cikin jin da’din wajan

    SAILUBAH Tace naji me kikace. Xanyi qoqarin bi

    XEE tayi dariya Tace Wlhi RAMADAN yagama samunki…

    Tace ya Xanyi

    Tace aikinji me Nace miki

    Tajah numfashi Tace Naji Allah yasa kar abin yaxo da sa6ani

    Dan yaxo da sa6ali baqamin wahala xan bashi bah.

    Murmushi XEE tayi Tace Kinsan wani Abu

    Tace saikin fa’da.

    Tace Wlhi kwata kwata bana Cikin nutsuwata

    Shegen yaran nan yana san hargitsani

    Yama hargixaki  XEE danga damuwa nan tana yawo ajikinki tako ta ina

    Cewar SAILUBAH

    XEE Tajah tsaki Tace damuwata ya bu’de wayansa. ‘dan iska yaqi bu’dewa

    Tace xai bu’de idan yaji wiya. Ki share shi kawai

    XEE tagirgixa kai Tace ina….. Baxan iya sharesa bah gaskiya

    Toh Ai sai kita faman kiran wayar da take akashe….

    Cewar SAILUBAH

    Qarfe uku daidai  suka ha’du dan xasu taya wani abokinsu murnar cikarsa shekara ashirin d’aya

    FAWAS ya miqama junior kuliyar momynsa

    Junior ya kar6a da murna yana cewa wow ashe baKa manta bah.

    Yace eh

    KHAMIS Yace  kunsan hankalin mum ‘dina da Dad yafara tashi akaina

    RAMADAN Ya dafashi Yace bamu labari

    Yace hmm yau da safe sakani agaba sukayi da lallashi akan naci abinci. Wlhi baku ganiba kamar xasuyi kuka

    Qememe naqici Nace naqoshi

    Nan hankalinsu ya tashi ina ganin hakan nasa musu kuka

    Momy da tafi rikicewa Tace Mene ne

    Nace nidai sutemaken karsu rabani da Aunty XEE

    Shuru naga sunyi

    Ganin hakan yasa nabarsu nayi room ‘dina

    FAWAS Yace Yauwa nawan dama Kasan da hanya mafi Sauqi da xaka bi irin wannan kabari har akakai wannan lokacin

    Yace kaidai bari damuwata yanxu inji mutuniyar tawa

    Amma xuciyata na hanani. dan fa’di take in daure kar in sairareta yanxu

    Senior Yace katemaki kanku kabu’de wayarka

    Yace share kawai

    FAWAS Yace anshare. Lokaci na tafiya yaci ace yanxu muna wajan dan baqaramin da’di xaiji bah

    Tashi sukayi RAMADAN na cewa kuma aikuwa

    Junior Yace karma kunemi in muku rakiya dan baxan je bah.

    Senior Yace toh kaji da’dinka da kuliya

    Amma ka’dan tausayama abokin nan naka pls karka bari ya suma

     Junior yayi Murmushi Yace Wlhi saiya sume dan ramuko Xanyi. Kagako duk Wanda yake da burin ramuko ba shakka ba tausayi a tafiyarsa

    KHAMIS Yace Hakkane

    Senior ya ta6e baki Yace ya fiya dai tanakyau

    FAWAS Yace Amma Kasan ance idan aka maka abu kaga baxaka iya yafewa ba toka rama daidai da abinda aka maka

    Senior Yace ka kalli fuskarsa man. Xaka hango tarin muguntar da take fuskarsa

    Dan tunda kabashi kuliyar nan yaketa Murmushi

    KHAMIS Yace toh ina ruwanka

    Yace nima ban meyasa na damu ba saidai haka kawai naji gabana yana fa’duwa akan wannan ramukwan da yake sanyi

    Junior ya qara yin Murmushi Yace ai dama ya cancanta kaji hakan

    Ta6e baki senior yaqayi Yace muje

    Nan suka ficce junior ya bisu da kallo

    Sanda ya bada taxarar rabin awa ya tabbatar da tafiyansu sunbar gidan. Sannan yafito da kuliyar ahannunsa yanufu gidan nasu SAILUBAH wanda ita da XEE dawowarsu kenan kamar yasani……

    Ya shiga harabar gidan kenan saiga matar baban SAILUBAH tafitoh. Da alama unguwa xata. Ya gaisheta cikin ladabi. Ta kallesa da mamaki Tace yau Kaine da kuliya RAMADAN😳

    Ko kamanta Auntyn taka bataso

    Junior yayi Murmushi ya Sosa qeye danya San tunaninta senior ne

    Yace eh mamah lefi tamin

    Tace tab aiko Suna falo ita da XEE Amma dakayi hakuri

    Yace Karki karyarmun da xuciyar mamah.

    Tace toh aishekenan. Tafa’da taficcewa tana rayawa aranta wane Babban lefi SAILUBAH tayi masa daxai hukuntata da abinda yake sumar da ita

    Afalan yasamesu bayan ya 6oye kuliyar abayansa

    Yace Sannunku

    SAILUBAH tashaqi turaransa Tace meya kawoka guna

    Yace aidaga yau kisa aranki alkairi dai baxai kawoni gunki bah

    Tata6e baki Tace toh fa’di sharrin daya kawoka dan ina…………

    Bata qarasa furucinta ba. XEEE takwalla wani qara

    tsalle ‘daya tayi saigata abakin ‘kofar SAILUBAH😊

    Abin da yasata yin hakanko shine. Kamar ance takalli bayan junior tayi hu’du da kuliya…. Shiyata kwallah qara tadire akofar ‘dakin SAILUBAH hakan bai mata bah sanda tashige ciki ta danno sakata.

    SAILUBAH tabita da kallo kana takalli junior. Ya ‘daga mata gira Yace ta kankare ne

    Tace Dame

    Yace jiya kinsani suma sau biyu ba tausayawa ko

    Gaban SAILUBAH yafa’di jin kukan kuliyar da taji

    Cikin marairaicewa  Tace pls SADEEQ junior dan Allah karka bari in ganta sumewa xanyi

    Yayi Murmushi Yace ke kin”isa kisani kuka na barki kixauna lafiya

    Tace innalillahi wa’inna’ilaihirraji’un. Kakah….

    Daga can ‘dakin Kakah taji tayi mata gyaran murya. Alamun tana Sallah

    Ai toni gumi ya wanke fuskarka

    Cikin rashin damuwa da yanayinta junior ya juyo da kuliyar gabansa ya wurga mata

    Qara ‘daya☝🏻 SAILUBAH tasake ta sume.😬

    Junior ya qarasa shiga falan ya yayyafah mata ruwa tajah numfashi tabu’de idanta

    Yayi Murmushi Yace nayi alqawarin saikin suma sau 4

    SAILUBAH tasamai kukan shagwa6a Tace dan Allah…..

    Yaji kukan har cikin ransa hakan yasa yaji tausayinta

    saiya kama kunnanta Yace xaki qara shunamin kyenkyaso

    A shagwa6e cikin kuka Tace aa

    Yace alqawari

    Da sauri Tace nayi

    Yasake kunnan Yace kinci darajar ‘dan uwana da yake sanki……

    Yana fa’din haka yaje ya ‘dauki kuliyar yafitta abinsa

    Runtse ido SAILUBAH tayi tafashe da kuka wiwi

    Cikin kukanne talalubi wayarta takira senior RAMADAN…..

    Basu da’de da shiga gidansu abokin nasu ba. Senior RAMADAN yaga kiran wayar Auntyn tasa

    Ya ‘dauka Yana cewa Auntyna……

    Yaji shuru nan yaqara volume ‘din wayan

    SAILUBAH tarushe mai da kuka

    Cikin rikicewa Yace lafiya Auntyna

    Taqara samai kuka cikin shashsheqa Tace natsaneshi

    Yace wane

    Tace junior man

    Yace meya miki

    Tace har falanmu yaxo ya wurgamin kuliya fah….

    Senior ya rumtse ido gabansa yafa’di dan yasan tsoran kuliya irin nata

    Yace Auntyna me kika masa da har yasashi yi miki haka

    Cikin kuka Tace dan kawai jiya na shuna mishi kyenkyaso ne fah

    Yanda tafa’di maganar da shagwa6a shiya tafiyar dashi..

    Yace meyasa kika shuna mishi toh

    Tace bakaga rashin kunyar da yake min bah

    Yace toh kiyi hakuri Insha Allah namiki alqawarin baxai qara wurga miki kuliya ba

    Tace nifah bala’in tsoro nakeji yanxu

    Yace ba kowa agidan ne

    Tace ni da XEE ne da Kakah.

    In gayama XEE CE tafara ganin kuliyar ahannunsa shine ta gudu ‘dakina tasa sakata kanna ankare da kuliyar

    Yace toh kice tabu’de ‘kofar yatafi

    Tace kaima Kasan duk abinda xance mata baxata bu’deba

    Ta qara she maganar da rushewa da wani kukan shagwa6a

    Dan har yanxu atsorace take duk da agabanta junior yafitta da kuliyar gani take tana mutsi xataganta kusa da ita

    Senior RAMADAN yajah numfashi yana tafiya asalan yanda take maganarta kamar wata baby

    Yace pls Aunty kinutsu dan Allah kin fara tayar min da hankali

    kibar kukannan haka pls yana damun xuciyata

    Bata saurareshi bah taci gaba da kukanta

    Ya rumtse ido cikin sanyayyiyar murya Yace kina buqatar ganina kusa dake yanxu

    Tayi saurin cewa eh

    Yace toh share hawayanki ganinan xuwa

    Tace toh kayi sauri Yace toh ganinan……

    Ya kashe wayan

    KHAMIS yayi dariya Yace gaskiya Aunty XEE muguwace😀

    FAWAS Yace aikuwa

    RAMADAN Yace karku xargeta itama takanta tayi

    Pls KHAMIS xo muje tare ka lallasheta dan kasan imbah Wanda tayarda dashi bah. Kasan Aunty XEE ba bu’de wannan ‘kofar xatayi bah

    KHAMIS Yace hmm muje

    Haka suka fitoh dan yowa gidan

    Sai dai me😳

    Suna fitowa suka ha’du dasu Mubarak wa’yanda junior yama dukan tsiya abaya

    Tun shigowarsu  FAWAS unguwar idan Mubarak yasauka akan senior   RAMADAN. Tunaninshi junior ne

    Dan haka suka kafa suka tsare akan ba abinda xai hanasu yimishi dukan kawo wuqa

    KHAMIS Yace lafiya

    Sukace ita takawo hakan

    Kanya kuma magana sunrufesu da Duka tako ta ina

    Fa’di suke bakai ‘dan iska ba

    Muxaka daka kasan mu ‘yaran suwaye aqasar nan

    Dan cetan budurwa kawai saika mana wannan dukan

    KHAMIS ne yasami qarfin biye musu Yana ramawa

    Amma senior RAMADAN ba qaramin rubdugumin  sukayi ba

    Can saiga mijin Saudat yayar Senior RAMADAN ‘din yaxo wuccewa

    Da tashin hankali yafitoh afusace ya tsawatar mah su Mubarak ‘din

    Dalilin dayasa kenan suka barsu

    Kamar ance FAWAS ya leqo yaga ko lafiya

    Aiko yayi mugun gani

    Nan shida mijin Saudat suka shigar dasu mota awahale dan xuwa asibiti

    Anyi musu. Qananun yara

    Docton daya dubasu Yace sai sun kwana

    Senior RAMADAN Yace shi baxai kwana ba

    KHAMIS mah Yace haka

    Dole badan likitan yasaba ya barsu suka tafi

    Tun kan Su iso gida suka san junior ne ya 6atama su Mubarak ‘din.

    Shine ganin Senior tunaninsu Junior ‘dinnan shine suka musu haka

    gashi har  KHAMIS ya samu nashi raban

    FAWAS na parking Senior da KHAMIS sukayi gidansu SAILUBAH

    Aiko yanda SAILUBAH  take afalan Sam bata motsa ba.

    tana nan tana aikin kuka

    Ga kakah taqi lekuwa dan tatsaya laximi

    Daf da ita RAMADAN ya xauna…..

    Dake batasan da shigowarsu ba. Nan ta’dago da fuskarta xata xamba’di ihu

    Senior ya rufe mata baki yana  fa’din nane Auntyna

    Ta sauke ajiyar xuciya tana bin jikinsa da kalli yanda yasha nani

    Matsowa jikinsa tayi Sosai kamar xata shige cikinsa Tace kuliya RAMADAN kuliya

    Yace tana ina

    Tace yafuta da ita Amma ban dena ganinta cikin idona ba

    Yayi Murmushi Yace tashi kiyo Alwala kiyi sallar La’asar hakan xai cire miki tsoranta 

    Takallesa Tace toh meya sameku haka naganku da raunuka

    KHAMIS Yace share kawai Aunty LUUVAH.

    Tace pls kugaya min

    Yace wlhi junior ne ya jawo mana

    Tace shi kuma

    Yace eh. Da bata labarin komai

    Tace hmmm ai ‘dan iska ne

    Bakuga yanda ya sumar dani ‘daxu bah

    KHAMIS Yace ina Aunty XEE Tace hmm tana ciki

    Gwara ka fitoh da ita dan Kasanta saita iya yini ta kwana aciki bata fito ba.

    Ya nufi ‘kofar ‘dakin yana kwankwa sawa

     XEE wacce ta qudindine a gadan SAILUBAH dan tsoro Tace Waye

    Yace nine Aunty….

    Jin muryar KHAMIS yasata durowa taxo bakin ‘kofar Tace pls my sweetheart kuliyar tatafi

    Yace eh

    Tace dan Allah fah

    Yayi Murmushi Yace Allah

    Ahankali tabude ‘kofar tafito kamar kace kittt ta arce.

    KHAMIS yayi mata kallan sama da qasa danta mishi kyau Sosai….

    Atare suka xauna kan kujera

    SAILUBAH tagalla mah XEE harara

    Tace Wlhi kidena San kanki

    XEE tayi dariya Tace idan natsaya ankarar dake

    Ba shakka ni dake xai cutar

    Wai me kika masa ne

    SAILUBAH tajah tsaki Tace ban sani bah

    RAMADAN ne yayi qoqarin tashi…..

    da sauri SAILUBAH tareqe mai hannu

    Yace Mene ne Tace rakani

    Murmushi yayi Yace toh tashi

    Haka Tatashi yaraka har cikin ‘dakinta Yace shikenan

    Ta’daga mai kai da cewa kaima kayi sallah kasha magani kakwanta kaji xanxo kaji

    Ya shafi fuskarta da cewa. angama Auntyna.

    Sannan ya futo falan Yace toh Aunty XEE bara nashiga gida Tace toh sannu fah.

    Murmushi yayi ya ficce

    KHAMIS ya kalli XEE xaiyi magana

    Tayi saurin kama hannunsa Tace am Sowie my luv

    Allah baxaka qara ganina da kowaba

    Tafa’di hakan cikin lallashi

    Yayi Murmushi Yace kinyi kyau Sosai

    Ta harareshi

    Ya qara riqe hannunta Yace nayi missing kalmominki na jiya nutsuwata.

    Tace nima nayi missing naka kalmomin. dan har kasa bacci nayi…

    Yace yayi kyau.

    Toh ban labari ka’dan na qara sumun nutsuwa

    Tace kabari nayi jinyarka saina baka labarin

    Yace da gaske Xaki bini gida kiyi jinyata

    Tawaro ido😳 Tace yaushe nace

    Yabi bakinta da kallo Yace baxaki iyaba kenan

    Tace karka wani rud’ani pls

    Kasamin magana abakina kana kuma San kasani taunata

    Cikin sanyi Yace Wlhi my luv akullun addu’a nakeyi akan Allah ya nunamin ranar da xamu xama ma’Aurata. Naxama miji agareki kibani farin cikin daya dace

    Tace jikina yana bani addu’arka takar6o. Nan kusa zamu kasance tare da juna

    Yace Allah yasa Tace AmEEn

    Xanso kaje gida Momy takulamin dakai

    Tashi yayi yana jifanta da wani kallo Yace tunda ke kinqi kula da mijinki bah

    Ta hararesa Tace kajira xuwan wancan lokacin kaga kulawa

    Yayi Murmushi Yace toh nabarki lafiya. Ki kulamin da kanki pls

    Tayi Murmushi ya ‘daga mata hannu alamar bye bye

    Tace bye my luv…..

    Ya tafi yana waiganta

    SAILUBAH ce tafitoh da dadduma da hijab tana fa’din wane hukunci xan yankema shegen yarannan

    XEE Tace ki barshi kawai tunda kokin mai hukuncin saiya ramah

    Tajah tsaki dayin kwafah

    Saka junior Su  KHAMIS sukayi agaba Suna tambayarsa wai meya ha’dashi da wa’yan nan yaran

    Junior ya kalli KHAMIS yayi Murmushi kafin ya xage yabasu labari

    Senior ya gallamai harara Yace aigashi sunhuce akaina har KHAMIS yasamu nashi raban.

    FAWAS yayi Murmushi Yace danma ban biyoku ba. Da dani xasu ha’da…..

    KHAMIS ya tashi yana cewa ni natafi gida

    FAWAS Yace Momy xatayi jinya kenan

    Yace ai dolanta

    Junior ya kallesa Yace am sorry

    Dafashi KHAMIS yayi Yace lah. Karka damu

    Yana fa’din haka ya ficce

    FAWAS xaiyi magana wayarshi tayi qara

    Yana dubawa yaga Dad ‘dinsa

    Ya ‘dauka da fa’din dady

    Yace na’am my son

    Kaxo gida kasameni yanxu

    Toh. FAWAS Yace yana miqewa ya kalli senior Yace bara naje dady na kirana ina ganin sundawo daga qauyan takai ‘dinne

    Senior Yace ba mamaki kam

    Junior yamiqa masa kuliyar Yace karka manta

    FAWAS yayi Murmushi Yace kagako naso mantawan

    Bayan futan FAWAS senior ya kalli junior Yace Ashe farin Cikina xaka bama tsoro da kuliyar nan

    Yace ai. Har tagayama Senior ya harareshi Yace eh

    Junior yayi Murmushi Yace toh am sorry. Baxan qara ba

    Yace promise

    Yace Yah am promise

    Senior yajah numfashi Yace aisai kaxo kayi jinyata

    Ba musu junior ya tashi daga kan gado yana cewa kwanta toh sai in dinga kallanka irinna  jimamin nan da masu  lapia sukema marashi

    Bugar qirjinsa Senior yayi

    Sukayi dariya atare

    Junior ya rungumi Senior Yace em so sorry my brother

    Senior ya Shafa kansa Yace no iz Owkie…..

    ______

    Abinda ya faruko shine da Dadyn FAWAS da Qaninsa da sukaje qauyan takai direct gidan megari suka yada xango

    Bayan sungaisa sunci sunsha

    Dadyn yanemi bayanai akan HAMEEDA

    Nan megari yasa alemo masa bayanai akanta

    Ba 6ata lokaci Dadyn FAWAS yasan wacece HAMEEDA

    Ya gamsu kwarai da bayanan da aka masa akanta

    Kuma yaji tausayin halin da take ciki

    Nan take qaunarta tacika xuciyarsa

    Yaji ya amince FAWAS yaxama miji agareta dan yasan xata samu kulawa

    Anan take Dadyn FAWAS ‘din suka xanta da megari

    Megari yaji da’di Sosai da yanda yaji neman Auranta suka xoyi

    Haka suka rankwa6a gidansu HAMEEDAN

     Allah yasa Kawun nata yana nan

    Danta gaya mishi zuwansu jiya

    Ya kar6esu kar6a ta mutunci. Sukayi baya nansu na manya

    Anan suka bada kudin nagani inaso da sadakin ta

    Komai yayi dai dai

    Dan an saka bikin FAWAS da HAMEEDA nanda wata hu’du 4

    Bayan dawowar su Dadyn ne

    Yaje yasami Dadyn  RAMADAN da Dadyn KHAMIS suka xanta akan yaran

    Tunda xasu musu Aure dole subasu Sana’a dan Susan miye rayuwa

    Dan mun rigada mun 6atasu da Ku”du

    Dadyn RAMADAN Yace hakane

    Dadyn FAWAS ma Cewa yayi abinda nima nayi tunani kenan

    Xan ‘dora shi akan kasuwanci nah

    Tunda yaran Suna da kwakwalwa

    Anan Dadyn FAWAS yake gaya musu yanxu dawowarsu kenan daga qauyen takai

    Dadyn RAMADAN Yace meya kaiku

    Yace ai acan shi FAWAS ‘din yaga wacce yakeso

    Nan dai ya kwashe Komai yagaya musu

    Jikin Dadyn KHAMIS ne yayi sanyi Yace yanxu kuma kabiye mishi xaka aura mishi wacce tagirme masa

    Yace toh Alhaji yaxanyi

    Nasoqi yafara birkicemin kuma kaga shi ‘daya na mallaka

    In ban faranta ransa da abinda yake so ba ai baxanga daidai

    Kuma kunga yaran sunada nutsuwarsu ba kamar wasu bah

    Dadyn KHAMIS yajah numfashi ya kwashe yanda shima sukayi da KHAMIS ya gaya musu

    ‘Dari bisa ‘dari suka bashi shawarar yayarda da Auransa da Zainab XEE

    Dadyn RAMADAN ya qara dace mishi kaga xamani yacanja abin da kake ganin xaixo musu da matsala saikaga abin yaxo ba haka bah

    Kuma ka lura yaran yanxu da wayansu sunada wayewa bakamar nada bah

    Ka Aura masa ita inhar katabbatar itama tana sanshi

    Yace toh Allah ya shige mana gaba. bara in nemi shi mahaifin nata naji ta bakinsa

    Dadyn FAWAS Yace ya kamata kam

    Hirarsu kenan ‘yan Rahamat novel😀

    To bayan Dadyn FAWAS ‘din ya dawone shine ya kirashi dan yaxanta da d’an nasa

    Suna xaune afalo Momy da Dadyn nasa.

    FAWAS ya shigo yana cewa my Dady.

    Momyn shi ta6allamai wata muguwar harara.

    Yayi dariya Yana cewa Wlhi Dady Momy ta’iya harara. Ka duba kamar idanta xai fa’do

    Hmmm baruwa inya fa’do Dady kishiya xai miki Wlhi……

    Da sauri Momyn ta waro ido😳

    Dadyn yayi dariya yana shafa kansa Yace kai kace sirikar tawa kyakkyawa CE

    FAWAS ya Sosa qeye Yace tayi ko Dadyna……..

    Dadyn yayi Murmushi Yace Sosai mah 

    Momy Tace tajah tsaki tatashi. Dan tsakaninta da Allah tatsani HAMEEDA batajin xata sota

    FAWAS da Dady suka bita da kallo har taqule

    FAWAS yayi murmushu Yace toh gayamin Dady da kukaje meya faru

    Dady ya qara janshi jikinsa Yace Komai yayi daidai my soon

    Dan nabada sadaki an saka biki nan da wata hu’du….

    Da murna FAWAS ya qanqame Dadyn nashi Yace I Luv u my Dady

    Yace me 2 my soon

    Saidai wani hanzari ba gudu bah

    FAWAS ya gyara xama

    Dadyn yaci gaba da fa’din

    Company.na nasarrafah atamfufi nakesan na ‘doraka akansa

    FAWAS ya waro ido cikin tsoro Yace yaxanyi dashi Dady

    Yace yanxu kagirma FAWAS kayi hankali.

    Ina so gobe na sadaka ‘yan ciki

    zan nuna maka yanda Komai yake sai kacigaba da tafiyar dashi yanda yadace

    Kamar FAWAS xaiyi kuka Yace pls Dady karka…

    Dadyn ya katseshi da cewa banasan kacemin Komai kayi abinda nace kawai

    Yace toh skull fah

    Yace daxaran kadawo ne xaka dinga xuwa can

    Dan haka gobe kashirya da safe muje

         Toh FAWAS kawai  Yace yayi part ‘dinsa Ya fa’da tunanin Dadyn nasa ya yanke masa jin da’dinsa na yawata wan da sukeyi

    __________

    Haka KHAMIS Bayan ya koma gida Momy take tambayarsa me meya sameshi haka da raununka jikinsa Yace fa’da sukayi da wasu

    Tace wasu wah😳

    Yace shima bai sansu ba

    Tace toh Allah ya sawake

    Danta lura bayasan tatakura masa da tambaya

    Wanka yayi. Yayi Sallah

    Yaje gun Momyn tashi

    Yace momy jikina ciwo yake min

    Tace toh xona gasa maka jikin

    Haka ya kwanta tadinga gasamai jikin nasa da ruwan xafi har bacci ya ‘daukesa

    Bashi ya tashi bah sanda aka kira sallar magriba. Lokacin Dadyn nashi ya dawo. Hakan yasa sukaje masallaci tare

    Basu suka dawo ba sanda sukayi sallar Isha’i

    Suna cin abinci ne Dadyn nasa ya kallesa Yace my soon

    Yace yes Dad

    Yace kana San ZAINAB ko

    KHAMIS ya Sosa qeya Yace eh Dad

    Yace toh munyi magana da shi babanta ya tabbatar min da cewa itama tana sanka

    Mun bashi sadakinka ‘daxu….

    KHAMIS yawaro ido cikin matsanancin murna Yace Ya salam Dady I Luv u

    Yayi Murmushi Yace xaka dinga xuwa skull idan kadawo xaka dinga xuwa office

    Na bu’de maka wani shafi na musamman

    Dan yanxu xaka shiga wata sabowar rayuwa

    Inaso kanutsu Kasan meye duniya

    Ina sanka my son plx kayi abinda xanji da’di araina kan wannan kasuwancin banaso ma’aikatan ciki susami matsala dakai

    KHAMIS yajah numfashi Yace Insha Allah Dady xaka sami Komai yanda kakeso

    Amma yaushe ne abin

    Momy ta harareshi Tace ba’a sani bah

    Ya tashi Yana turo baki Yace pls Dadyna

    Yace wata biyar akasa

    KHAMIS ya rungumi Dadyn nasa cikin murna yayi shashinsa

    Momy takalli Dadyn nasa Tace Allah yasa alkairice agaresa

    Yace AmEEn

    ______

    Dai dai qarfe Tara ne Dadynsu RAMADAN yake xaune dasu suna hira sama sama

    Dan hankalin senior yana kan SAILUBAH so yake yaganta kan yayi bacci. Tunda yau ba yawo dan yanayin jikin nasa

    Yayinda junior yaketa wasa da Khairat abinsa kallo ‘daya xaka mai Kasan bashi da wata matsala

    Dady ya kalli Senior Yace my son Yace na’am Dady

    Yace kaga ‘dan uwanka komawa karatu zaiyi

    Gashi ni da kawunku Auwal munsami nasarar gano muku dukiyarku ta qasar Dubai da Kuwait

    Dukiyace me darin yawa

    Saunjuya sun da’da juyata

    Wlhi a bayanan da sukeyi sunce sun’dauki shekaru Suna neman mahaifinku

    Duk kawunku Auwal ne yayi bincike akan hakan

    Acikin satin nan nakesan muje dashi qasashan dan mukar6o muku dukiyar daku

    Kafin nan inaso gobe muje dakai company na

    Xan ‘doraka akan kasuwancina

    Dan nalura kanada kwakwalwa

    Xaka dinga xuwa skull baxan hanaka bah tunda kakusa gam

    Sannan akwai  company da akamin tallansa Sosai yashiga raina

    Xan siya muku kai da ‘dan uwanka kufara harkar kasuwanci….

    Junior ya waro ido😳 Yace Dady bana san harkar kasuwanci shiyasa naxa6i naxama doctor…

    Dady yayi Murmushi Yace ‘dan uwanka mah abinda yaxa6a kenan

    Ai hausawa Suna cewa gida biyu maganin gobara

    Dukiyarku tanada yawan gaske dole akasa muku ita gida gida

    Yanxu xanfara binciken fili. Dan gida muku asibiti naku na kansu

    Murmushi Junior yayi Yace wow Dad in kayi haka kacikamin burina.

    Amma maixai hana acanja mah ‘dan uwana karatunsa ya koma waje ina ganin xaifi kasan matsalar qasarnan

    Dady ya shafah kan junior Yace aa kabarshi anan

    Yana karatun yana luramin da camfanina

    Gyefe guda kuma ina gida muku asibiti

    Kaga kana dawowa saika fara aiki acikinsa nasan inhar kafara aiki acikinsa shima baxai da’de bah xai fara aikin acikinsa 

    Senior Yace yanxu dai Dady idan na fahimceka kana nufin.

    Yanxu ka ‘dorani akan harkar kasuwancinka

    Xan dinga skull kuma ina xuwa office

    Yace Hakka abin yake

    Gobe kashirya muje in nuna maka Komai yanda yake

    Sai kaxa6i ranar da xaka fara xuwa

    Yace toh Allah ya kaimu

    Dadyn ya gyara xama idanshi Cikin na senior

     Yace idan baka xumin da labarin wacce kake so ba  xan ha’daka Aure da duk wacce takwanta min arai

    Senior ya turo baki Yace toh aqaramin lokaci

    Yace naqara maka.

    Wata ‘daya nabaka idan kawucce hakan kaji narantse baxakaga dai dai bah

    Ko jiyama ai kunje club. Ko kana tunanin ban sani bane

    Junior yayi dariya Yace Wlhi Dady Aure ne kam yadace da brother.

    Yafa’di hakan da murmushin mugunta

    Senior ya gallamai harara

    Dady Yace barni dashi idan baibi umarnina yakawo wacce yakeso bah  saidai yaji namishi Aure

    Momy tayi Murmushi Tace junior kenan kaima Dadyn yana xuwa kanka ai

    Yace aini ko budurwa banda ita gani nakeyi idan nayi budurwa karatuna xaisami tangar’da

    Dady Yace Yauwa yaran kirki kaxomin da sakamako mekyau hakan xaisa naji da’di Sosai

    Yace angama Dady

    Tashi Senior RAMADAN yayi yana yamutsa fuska Yace ni bara naje na kar6u abu gun Auntyna

    Momy Tace da kaje ka kwanta ka bari sai gobe dan ciwan jikinka.

    Yace banajin ciwan Sosai Momy kawai dai sai da safe

    Yafa’da da ficcewa daga falan

    Suka bishi da kallo……..

    [11:13PM, 28/12/2016] R🇦HAⓂ🇦T  Nalele👯:

    Direct gidansu SAILUBAH yayi

    Ganinta yayi xaune a harabar gidan tana danne danne waya

    Yaje kusa da ita ya xauna

    Suna ha’da ido ta sakar mai Murmushi ya mayar mata

    Tace dan kai na xauna anan tun ‘daxo narasa yanda xanyi Ashe jikin da Sauqi

    Wlhi duk na matsu naganka ko hankalina xai kwanta

    Gashi nakira number naka akashe sai gwadawa nake tayi kagani

    Ta qarashe tana nunamai wayarta

    Yayi Murmushi da cewa tome ya habaki xuwa….

    Ta waro ido😳 Tace kamanta da kuliyar da take hannun junior ne

    Tabashi dariya yanda tawaro idon

    Yace ai tun ‘daxun yaba FAWAS kayansa

    Tace au dama ta FAWAS CE

    Yace eh ta momynsa CE

    Tace hmm Allah ya sakamun

    Yace AmEEn

    Abbah ya dawone Tace eh tun ‘daxu qilama yayi bacci yanxu

    Yace xuciyata CE takasa samun nutsuwa na rashin ganinki da batayi bah

    Shine nace bara naxo naganki kona samammata nutsuwar

    Tace nika samamma nutsuwa. dan na tabbatar inda bakaxo ba Saidai in kwana anan…..

    Yace Allah Auntyna

    Tace Allah

    Yace toh bacci nakeji my aunty.

    Tace xansu kaje ka kwanta

    Yace Aunty kinsan abinda xai sani farin ciki ayanxu

    Ta girgikai alamar aa

    Yace ki’danyi min kiss

    SAILUBAH tayi Murmushi Tace na lura kwanan nan iskanci kakeji ko dai junior ya koya maka ne

    Yayi Murmushi Yace aa nidai kimin in tafi

    Takama fuskarsa tamai agoshi

    Tace toh shikenan

    Ya ‘daga mata kai.

    Kama hannunsa tayi takaishi har bakin get ‘dinsu Tace toh saida safe

    Yabi bakinta da kallo Yace pls Aunty

    Tace miye kuma ko wani……..

    Bai bari ta qarasa ba taji bakin shi cikin nata ya sakar mata kiss…..

    Kanta tattaro nutsuwarta sai ganinsa tayi a’kofar gidansu yana ‘daga mata hannu alamar bye bye

    Ta gallamai harara da juyawa cikin gidan nasu tana tunanin waye iskanci ne yake damun RAMADAN ne yanxu nasan yadinga kissing ‘dinta

    Har takwanta tunanin bai barta ba

    Can xuciyarta tafara hararo mata wani abu saidai tsoro da fargaba sun hanata kar6ar abin Amma tasa aranta zata nutsu dakyau dan ta hararo abinda xuciyar tata ta hararo mata………

    Wayarta CE tayi qara tana dubawa taga shine

    Cikin mutuwar jiki ta ‘dauka da cewa ina jinka

    Yace ina miki addu’ar yin tunani me kyau da  samun bacci me tattare da samun cikakkiyar  nutsuwa

    Tace nagode Amma meyasa kake san kissing ‘dina

    Yayi mata shuru yana tuno lallausar le6anta

    Ina jinka. Takatsemai tunani

    Yajah numfashi cikin sanyayyiyar murya Yace Aunty Allah yayi miki baki me kyau

    Akowane lokaci idanuna akansa suke

    Nima xuciyata CE take tinxorani akan namiki kiss ‘din

    Nasha gwada qin bin umarninta ina daurewa. Amma ayanxu abin yaci qarfina Auntyna….

    Idan bam miki ba hankakina baxai kwanta bah.

    Pls kayi hakuri Xan gaba da ‘daurewa kamar da. wayan ganin banqara yi miki bah

    SAILUBAH tajah numfashi jikinta yayi sanyi

    Saita kashe wayar kawai batare da Tace mai Komai bah

    Senior yayi murmushin jin da’di dan yasa aranta yanxu yadena barin abubuwa aransa xai dinga gaya mata dan yagaji 6oye mata kansa tunda ita takasa ganewa

    Cikin qarasan jin muryarta ya qara kiranta

    SAILUBAH data fa’da tunani taqara ganin kiransa

    Ta ‘dauka a sanyaye

    Yace Aunty kinyi shuru bakice Komai ba kuma kin kashe waya.

    Tace toh mexance maka

    Yace toh inxo in gaya miki abinda xakice min.

    Tace aa saida safe

    Yace Aunty……

    Tayi saurin katseshi da cewa plx kabarni nayi tunani dan Allah

    Yayi Murmushi Yace tunanina xakiyi xakiyi ko Aunty

    Tace ban sani bah

    Yace Allah ya baki hakuri saikin ganni cikin mafarkin ki…

    Yana fa’din hakan ya kashe wayar da gyara kwanciyarsa

    Junior yiyi Murmushi shidai baisan yaxaiyi da ransa akan Yayan nasa da SAILUBAH bah

    Yasani baxai ta6a samunta bah…..

    Shiyasa ya fara yakiceta aransa

    Amma kamar tinxira xuciyar tashi ake akanta

    Allah kabani mafuta

    Yafa’di hakan a bayyane

    Senior Yace meyake damunka Yace SOO

    Yace nawa

    Yace nawata CE

    A ina take

    Nima bansani ba

    Toh Allah ya baiyana maka ita

    Yace AmEEn 

    Washe gari bawani jin Komai

    Da Senior yagama xubama SAILUBAH shagwa6a kala kala. Saiya qare da manna mata kiss

    Binshi da kallo tayi dan kwakwalwarta ta tushe tarasa wane tunani xatayi akansa. Tana kallo ya fice cikin jin da’din yanda ya daskarar da ita

    FAWAS KHAMIS Senior RAMADAN

    Sun ha’du dan tattauna yanda sukayi da iyayan nasu

    Sosai KHAMIS ya nutsu a qawataccen ofishin nashi yana jin yanda mahaifin nashi   yake gaya mishi yanda xai tafiyar da harkokin kasuwancin nasu

    Haka ma FAWAS….

    RAMADAN ma mah kallo ‘daya yayima masana’antar Dadyn nasu yasan baxaisha wahalar da yake tunani ba

    Sosai ofishin nasa ya burgesa

    Yace Dady ina ganin jibi xan fara xuwa aiki

    Junior dashima ya rakosu

    Yace xan dinga rakoka  kan lokacin tafiyata yayi

    Sosai Dadyn nasu yaji da’di

    Yace Allah yayi musu albarka

    AmEEn sukace

    XEE da KHAMIS da suka ke6e ba qaramin murna ga junansu suka nuna bah

    Dan ganin sunkusa xama mallakin juna

    A washe garin ranar Senior  RAMADAN da KHAMIS suka raka FAWAS qauyan takai

    Sosai HAMEEDA tanunamai jin da’dinta na suma sun kusa zama mallakin juna

    Dadyn RAMADAN da Qaninsa Dady Auwal sunsami nasarar kar6oma Senior RAMADAN da junior RAMADAN dukiyarsu tagadan mahaifansu na qasashe biyu Wato Dubai da Kuwait

    Dake junior RAMADAN yasan kan ku’da’de ba qaramin mamakin jin wayan ku’din da yayi ba

    Senior ko baiji Komai bah

    Dan shi Sam harkar ku’di bata dameshi bah

    Damuwarsa ya mallaki Auntynsa yabata kulawa ya kuma cika mata burinta nasan Auran me ku’di 👯

    Sosai FAWAS da Senior RAMADAN da KHAMIS suka qara xama manyan yara

    Dan Komai nasu namasu aji sukeyi

    Ku’di da qarin nutsuwa da sanin rayuwa yafara ratsasu

     ***      ***         ***      ***

    Rayuwa kenan. Yau taxo maka da da’di gobe sa6anin haka…

    SOYAYYA tsakanin KHAMIS da XEE sai wacce taqara bunqasa

    Haka tsakanin FAWAS da HAMEEDA sai wanda yagani

    Junior ko Sosai yake jinyar kansa

    Dan SOYAYYAR SAILUBAH taxamemai MASEEFAR SOO

    Kullun a baccinsa ganin shi  da ita yake a wannan birnin na BIRNIN MASOYA

    Toh ya xaiyi da wacce ya temaka kwanakin baya ahannunsu Mubarak

    Wacce tanace mishi da kira da magiyar soyayyarta

    bayan yagano itadin ‘Yar qauye CE ‘dan xama ne ya kawota gun yayarta birni

    Shin ‘yan DUNIYAR MARUBUTA ya dace ya ha’da SOYAYYAR ‘YAR QAUYE DA ‘YAR BIRNI

    Ma’ana ya ha’da soyayyarta data SAILUBAH

    Kai baxai yuhuba agareshi shidai SADEEQ abin da kamar wiyu ya ha’da son da yakema SAILUBAH da wata ‘diya mace duk dako yasan baxai sameta matsayin matarsa ba

    Saidai yana addu’ar Allah ya bashi me kama da ita koma wacce tafita

    Dan gaskiya baxai iya da MAKIRCIN ‘dan uwansa ba

    Toh kodai yanemi shawara agun HAYATUDDEEN ne

    Hmmmmmmmmmm

    Yaja numfashi Yace Allah yasa naxama LEEKITAN ZUCIYAH dan nagyra tunanina

    Tare da cire soyayar SAILUVAH araina

    Ni Rahamat Nace AmEEn my RAMADAN😰

    Sam kuma junior bai dena tsugama SAILUBAH rashin kunya bah

    Danko bata kulashi bah saiya kulata……

    😀😀😀😀

    Tam😀 inji yara suka tam… Memakwan toh

    Komai yayi daidai dan yanxu qiri qiri senior RAMADAN yake nunamah SAILUBAH iskancinsa

    Itadai tagaji da kissing ‘dinta da yakeyi na baxata

    Dan kullun cikin tunaninsa take

    Gashi baya shakkar gaya mata duk  kalmar data fitoh daga bakinsa

    SAILUBAH ta lura daga cikin xuciyar kalaman suke fitowa

    Ya mai da ita tamkar *budurwarsa*

    Wannan abu na damunta

    Tayima XEE maganar

    XEE dai shuru tamata

    duk da tasan me Senior yake nufi dayi mata hakan.

    Amma tashareta taqi CE mata Komai

    Kamar yau junior ne yagama shirinsa tsaf na tafiya England dan kumawa karatu. Hutunsa ya qare

    Yanxu haka Suna airport Dady da Momy da FAWAS KHAMIS

    Senior harda SAILUBAH

    dan Momy tanemi rakiyarta

    Tace itafah baxata bah junior yayi Murmushi Yace dan Allah Aunty idan kikaqi xuwa brother baxaiji da’di

    Ta harareshi Tace hmmm kaci darajar Momy da Yayan naka

    Murmushi kowa yayi ahaka suka tawo

    Hawaye Senior yake tayi danya saba da ‘dan uwan nasa ‘dan xaman da sukayi ba qaramin sabu yayi da ‘dan uwan nasa ba

    Murmushi junior yayi Yace haba brother kaxama jarimi mana.

    Dan namiji kamarka baidace ace yana hawaye bah

    Bayan ina tare dakai

    Yafa’di hakan da bugar kafa’darsa

    Murmushi Senior yayi Yace dole nayi hawaye ‘dan uwa. Nasaba dakai

    Pls karka tafi

    Junior ya dafashi tare da bashi kiss a hannu Yace tafiya taxama dole brother

    Nidai fatana kadinga kawomin xiraya

    Yace Insha Allah

    Kama kumatunsa junior yayi Yace tab kumatunka sunfi nawa girmah ashe😳

    Dole senior yayi dariya dama haka junior yake son gani

    Senior ya lakuce mai hanci Yace qaryane Bayan nagano mah nafika kyau  nesa ba kusa bah

    Yayi dariya Yace tab kafini kyau aina dinga xuwa gun Auntyna Rahamat tanamin gyara dan nafika kyen Kasan tafi’sona

    Yace hmmm ruwan ido ne da ita ai da farko ni tace tafiso

    Momy Tace wacece Rahamat

    Dady Yace wata Auntynsu CE

    Tace shine bansanta bah

    SAILUBAH Tace Karki damu Momy xan baki labarinta

    Tace ya kamata kam ‘yata

    Rungumar juna Senior da junior sukayi dan jin ankira sunan junior

    FAWAS da KHAMIS suka tafah har Suna ha’da baki wajan cewa abin sha’awa

    Haka sunaji Suna gani junior yatafi ya barsu kamar yanda yaxo ya samesu

    Haka KHAMIS yashige motarsa

    FAWAS mah yashige tasa

    Momy da Dady mah suka shiga tasu

    SAILUBAH takama hannun RAMADAN suka shige motarsa

    Yace AUNTY ki iya mota pls

    Tace toh xan iya.

    A haka suka  dawo tare da hirar junior RAMADAN

    Dady ya kalli momy Yace nan da sati biyu xan kai mishi xiyara

    Tace Allah ya kaimu saina rakaka ai….

    RAMADAN na parking SAILUBAH tanemi fitta

    Da sauri RAMADAN  Yace Aunty……

    Tace miye

    Yace yanxu haka Xaki tafi kibarni cikin wannan halin. Baxaki tsaya Ki samarmin nutsuwa ba.

    Yafa’da da tsaida idanshi qir akan bakinta dan yasan ya tsokanota.

    Kuma kallan bakin nata xai mishi da’di idan tafara sauke mishi maseefa

    Aiko gallamai wata muguwar harara tayi Tace iskancinka Yafara isata RAMADAN wai me kakeso na xama maka ne

     *_MATATA KUMA UWAR ‘Ya’Yana_*

    Bai bari furucin nasa ya fitoh fili bah

    Dan haka ganin yamata shuru  shiya sata cigaba da fa’din 

    Kamai dani ‘Yar iskar ka

    Saina dinga maka kiss kamar wata matar ka

    In ‘iskanci kakeji kafudda ‘daya daga Cikin ‘yan matarka mana amaka Aure da ita mana. Amma dake ni……..

    Cak tatsaya da maganarta ganin duk maseefar da take masa bakinta kawai yake bii da kallo

    Tajah numfashi dasan ficcewa daga motar dan yanxu tatabbatar  RAMADAN yaxama ‘dan iska. Gawani shegen kwarjini da yake qara yimata

    Kuma yarasa wacce xai saukema iskancin nashi sai ita…

    Gam taji ‘kofar motar akulle taqi bu’duwa

    Ta juyo da kallanta gareshi afusace Tace kabu’demin in fitta

    Cikin sanyi da shagwa6a Yace Wlhi baxan iyaba Auntyna

    Dan xuciyata bugawa take fat fat fat akanki….

    Tace toh ina ruwana

    Yayi Murmushi Yace da ruwanki mana dan kika bari ta fashe Wlhi kamaki xa’ayi dan kinyi kisa aSO❤

    Ta gallamai harara tare da Jan tsaki Tace mukwana ahaka

    Dan Wlhi na dena maka kiss har abada

    Yace Wlhi baki isa bah….

    Ta kallesa da sauri

    Ya watsa mata wani narkakken kallo Wanda ya tabbatar ya gabama da duk wani ruwa da jini na jikinta

    Tum ba yau ba SAILUBAH tasan wannan kallan nasa

    Ta tabbatar idan ya aika mata dashi gamawa yake da ita

    Yace Auntyna Kiyi hakuri baxan iya kwana a haka dakeba

    Idan kin matsa lallle sai hakan. Toh ba mamaki in’miki abinda harki mutu baxaki dena jin tsanata aranki

    Ina sanki Auntyna banaso hakan ta kasance

    Pls kiyi abinda Nace miki kawai…..

    Cikin wahalalliyar murya

    Tace kana cutar da xuciyata RAMADAN.

    Har takai yanxu nadena gane kaina.

    Kanajin da’din tarwatsamin tunanina

    Me kake nufi danine

    Yayi murmushi Yace nima ban sani bah Auntyna

    Abinda nasani ayanxu kawai shine kimin kiss nasami nutsuwata

    Dan tun farko ke kika shagwa6ani akan kiss

    Bini bini duk abinda namiki kikaji da’dinsa saiki kaimin kiss

    Toh yanxu lefine danna nuna ba abinda xakimin in samu nutsuwata sai shi……

    Ya qarashe da matsowa kusa da ita ya kama fuskarta idanshi cikin nata Yace ‘Yan mata da yawa masu kyau da aji da wayewa ‘yan yara masuji da quriciya Suna bina Suna Sona Amma me yasa wawiyar xuciyata bata ta6a ganin kyawunsu da ajinsu ba saike Auntyna

    Me yasa me yasa Auntyna

    Yana maganar idanshi akanta lokaci lokaci yana kallan bakinta

    Inasan rayuwa dake Auntyna

    Ina San nasami farin ciki agunki Auntyna

    Inasan nasamu ‘Ya…..

    Bai bari ya qarasa ba yakai bakinsa cikin nata ya sakar mata da shock kiss ‘din da ayanxu ya sabar mata

    Yanayi kuma ya sake mata fuskartata

    Sam baiyi gigin qara ha’da ido da itaba

    Ixuwa yanxu RAMADAN yafara ba SAILUBAH tsoro

    Kamarya asirceta san indai yakai hannunsa jikinta toh Komai nata ya dena aiki kenan harsai yagama yimata kalaman iskancinsa acewarta yasaketa Sannan qarfinta ka’dan xai dawo👌🏻

    Yau tahango bala’i😳 a idan RAMADAN

    Tabbas San Aure tagani a igadanshi

    Hankalinta ya tashi

    Dan haka Tace me kakeso RAMADAN

    Cikin sauri Yace *Aure*….

    Tace toh xansa Momy da Dady su maka

    Sai kadena sauke isakancinka akaina

    Yace Yauwa. Dako kin temaken dan in baki sasu sun min bah Wlhi NI DAKE a hakka xamu qare rayuwarmu

    SAILUBAH tawaro ido 😳 Tace wai yaushe kaima ka xama ‘dan iska ne.

    Yayi Murmushi tare da bu’de motar ya fitta.

    Sannan ya xaga ya bu’de mata motar tah fitoh

    Suka ha’da ido ya sakar wannan kallan nan nasa dan yanaso ya barta da tunaninsa

    Yace dama a ‘dan iska nake Auntyna bana nuna mikine da dan wani ra’ayi nawa.

    Amma yanxu baxan iya bah 6oyewa ba dan nalura ke’din bagane Komai kike bah…….

    Bata kulasa ba. Tayi cikin falansu dan tasan in tatsaya bashi amsa ba makawa saiya qara kaima bakinta wani kiss ‘din

    Dan talura da yanda yake qarema bakin nata kallo

    Shiko RAMADAN Murmushi yayi Yace Xanyi maganinki ne…..

    Ya shige motar tasa yayi office xuciyarsa cike da tunaninta dana junior

    SAILUBAH Sallah tayi ta’daga hannu xata roqi Allah akansa Amma saita mance memah xatace

    Dan haka sai tatashi kawai tanufi gidansu

    Afalo tatarar da momynsa

    Tace Momy naxo miki da wata magana ne

    Tace ina jinki SAILUBAH fa’di

    Tace Wlhi Momy ayima RAMADAN Aure yanxu

    Dan na lura akwai abinda yake damunsa

    Momy tayi Murmushi Tace ya fara nuna miki ko

    Shuru SAILUBAH tayi tafa’da tunanin yanda yake nuna mata iskancinsa

    Momy ko bin SAILUBAH tayi da ido. tana tunanin itadai tana hango soyayyar SAILUBAH a idan RAMADAN

    Gashi ita SAILUBAN har yanxu bata gane soyayyar da yake yi  mata ba.

    Cikin nutsuwa Momy tacigaba da fa’din. Inaso Ki lallasheshi  cikin nutsuwa harya gaya miki wacce yake so

    Dan munan munyi munyi dashi ya gayama mana wacce yake so Yaqi fa’da

    Kinga in ke kika lallasheshi qila ya gaya miki

    Shikenan saimu masa Aure

       Toh SAILUBAH Tace

    ____

    Dare nayi ta nemeshi.

    Suna ha’duwa takama hannayansa Tace plx RAMADAN ka gayamin acikin ‘yan matanka waccece wacce takwanta maka arai

    Yayi Murmushi idan shi cikin nata

    Yace wani abune

    Tace eh mana

    Toh gayamin

    Ya fa’da hakan cikin muryar ra’da

    Taji hakan har cikin ranta

    Tace idan nasani sai ingayama Su Momy kaga sai amaka Auran ko

    Yace Allah Auntyna

    Ta gallamai harara

    Tace ban sani bah

    Yayi Murmushin da yake qara masa kyau Yace ni ba wacce nake so a ‘yan mata nah

    SAILUBAH tawaro ido cikin sanyin kuka

    Tace wai meyake damunka ne

    Ya sakar mata mata kiss Yace ke kike damuna Auntyna.

    Hmmm karki min kuka ki hanani mafarkinki yau in shiga uku.

    Ya fa’di hakan da ficewa daga falan yana cewa bye bye rikitacciyar Auntyna

    Kuka SAILUBAH tasa tayi San ranta

    Can tayi shuru tasa aranta yadena ganinta kenan

    Tunda itace take damunsa har yake sauke mata iskancinsa

    ****              ****              ****

    Yau kusan sati biyu kenan SAILUBAH na 6oyema RAMADAN kanta

    Duk tabi ta rame dan rashin ganinsan da batayi

    XEE ta kalleta Tace yau ni naga ikwan Allah

    Kin hana xuciyarki taxauna lpy dan kawai bakisan ganin RAMADAN akusa dake

    Na tambayeki me yasaki yin hakan kinqi gayamin

    Cikin damuwa SAILUBAH tajah numfashi Tace ya xanyi ne XEE ya kike san nayi

    Har Saina fitoh naga miki cewa yanxu RAMADAN yaxama ‘dan iska. Bayan kina gani da idanki

    Inya ibo iskancinsa sai yaxo ya sauke aguna

    Ni sa’arsa CE daxai dinga yimin kiss tamkar wata matarsa

    Idan na kwanta  bacci sai indinga ganina dashi cikin wata rayuwa irinta ma’Aurata

    Duk yabi ya birkita kwakwal wata wajan  tunaninsa dasan kasan cewa dashi.

    Kullun natashi daniyar cimai mutunci muna ha’duwa yana jefamin shegen kallansa xan rasa nutsuwata

    Me kikeso nayi anan bayan in ne santa kan nawa dashi

    XEE tayi kalar tausayi dariya fam cikin ranta da jin da’di

     Amma ko kusa baxata iya  nuna hakan bah

    Tace toh ai naga hanashi ganin kanki da kikayin. Damuwar kanki take komawa

    Dan gashi kin rame sai uban haske da kika qarayi

    Ga damuwa nan da tashin hankali da suka baiyana kansu agareki.

    Tace ni ban damu da ramar da nayi bah. Ko tashin hankalin daya baiyana agareni ba

    Fatana Allah ya yayemin tunaninsa

    XEE RAMADAN haukatani yake sanyi

    Dan yanxu wani tsoran shi da kwarjininsa ne suke kamani……

    Kan XEE tayi magana wayarta ta’dau ringing

    Tayi Murmushi dan Ganin KHAMIS ne  nanta ‘dauka tana cewa sai yanxu

    Yace ya xanyi my Luv tashina kenan fah FAWAS yaxo har office ya ‘daukeni

    Shine fah nace bara in kiraki nasamu nutsuwa

    Tace toh xan iya ganinka yanxu

    Yace naso dai namiyo miki wanka nacanja  Kaya dan kiganni da kyau Sosai.

    Tace ai kai kobakayi wanka bah kyanka karuwa yake agareni

    Yace Naji dai

    Dan nalura wayo kike san kiyi min

    xamuje qauye ne ni da RAMADAN da FAWAS yanxu haka

    Idan muka dawo na’dan huta xaki ganni.

    Ta shagwa6e murya Tace ni dai yanxu nakesan ganinka.

    Kallan FAWAS KHAMIS yayi Yace toh Aunty XEE nasan ganina kuma nima ina buqatar ganinta

    RAMADAN Yace tambayar min ita Auntyna tana gidan ne

    KHAMIS Yace my Luv Aunty LUUVAH na tare dake ne

    Tace eh gatanan.

    KHAMIS ya ‘dagama RAMADAN kai

    Murmushi yayi Yace toh kuyi shawara pls lokaci na tafiya kunsan ahakan mah sai munyi dare Sosai yau.

    KHAMIS Yace toh my Luv ganinan xuwa

    XEE tayi Murmushi Tace ina jira…. Da kashe wayan

    SAILUBAH Tace tambayarki yayi ina tare dake

    XEE tayi Murmushi dan tanaso ne RAMADAN ya ganta

    Tace aa mamah yake tambaya

    Tace toh ai bata nan

    XEE tadafe goshi kamar gaske Tace Kinga na manta

    Tsaki SAILUBAH tajah Tace nixan tafi gida

    Wlhi gabaki ‘daya banajin da’din rayuwar

    XEE tafara lallashinta da tsokalo hira dan dai RAMADAN yaxo ya sameta agidan…..

    FAWAS natsaida motar Yace pls minti biyar na baku

    RAMADAN yayi Murmushi Yace niba Luv xan tsaya yiba

    Kallanta kawai ya isheni

    KHAMIS Yace ni dai saina ‘dan ta6a

    Da harara FAWAS yabishi. Sukamai dariya da shigewa gidan

    Saijin sallamar RAMADAN SAILUBAH  kawai tayi

    Aiko gabanta ya tsinke ya fa’di…..

    Da sauri tatashi ko kallansa batayi bah dan ita tasan qarin maseefar da kallan nasa suke qara haifar mata dashi

    Da wani gudu ta tafalle da shi xuwa ‘dakin XEE……..

    XEE da KHAMIS baqaramin mamaki sukayi ba wajan ganin RAMADAN ya Sha gabanta

    Dan basu san wane irin gudu yayi bah

    Yace Auntyna kuliya kika gani haka….

    Tace ayanxu ganinka yafi kuliya ban tsoro arayuwata RAMADAN

    pls ban hanya in wucce.

    Yayi Murmushi Yace abin har yakaimu da haka

    Ta ‘dagamai kai Cikin damuwa

    Ya kalleta sama da qasa Yace meya ramar dake haka.

    Cikin gajiyawa da maganar tasa Tace ciwo nayi

    Yace narashin ganina ko

    Ta kalle ka’dan Tace aa

    Yace fa’di dai gaskiya dan gata tana yawo akan fuskarki kuma….

    A shagwa6e ta katseshi danjin yanda qamshinsa yake bugarta Tace RAMADAN……

    Yace AUNTYNA……….

    Bani hanya in wucce

    Yace xan baki Amma saikin gayamin…

    Tace nace maka aa ko

    Yace toh Naji

    Yanxo gayamin mexan tawo miki dashi in xan dawo

    Ta girgirxa kai Tace ni banasan Komai

    Ya waro ido Yace harda ice-cream

    Ta ‘dagamai

    Ya kama hannunta cikin shagwa6a Yace dan Allah dan Annabi Auntyna Karki qara 6oyemin kanki

    Kinsan maseefar da kika jefani kuwa…

    Ta. Juya da nufin ganin XEE 

    Amma taga wayam ba kowa daga ita sai shi

    Ta kallesa Tace toh Naji jeka

    Ya xubama bakinta ido

    Ta gallamai harara Tace Allah kamin kiss kadena ganina kenan

    Yayi Murmushi dan ya hango tsoranshi Sosai atare da ita Yace baxan miki bah

    Dan ganinki yafimin Komai da’di aduniya

    Kinga idan najama kaina ai nashiga uku

    Tayi Murmushi Tace jeka

    Ya shagwa6e fuska Yace toh kimin kiss tunda ni kin hanani inyi miki

    Dafe goshi SAILUBAH kafin takama fuskarsa tayi masa agoshi

    Tace shi kenan

    Ya ‘daga mata gira da cewa eh

    Amma gaya min me xan tawo miki dashi pls👏🏻

    Tace ice-cream

    Yace dame kuma

    Tace hmm🤔 sai kakulamin da kanka

    Yace toh idan na dawo xakiban abinci abaki

    Cikin gajiyawa Tace Eh.  yanxu mah xanje in dafamah

    Yace Yauwa my Aunty bye bye

    Ta ‘damai hannu ya ficce

    Jan numfashi SAILUBAH tayi dan ganin San nan da tayi

    Da ‘Yar  maganar nan da sukayi har ta’danji sanyi aranta

    FAWAS yajah tsaki Yace ina shi wancan ‘dan iskan

    RAMADAN yayi Murmushi Yace wai KHAMIS

    Yace eh mana

    Ta6e baki RAMADAN yayi Yace na ganshi ya sata agaba yanata aika mata da sakwanni

    Wlhi bakaga yanda tasakar mai da imaninta bah.

    Dan ko shigewata basuji bah

    FAWAS yafara neman KHAMIS awaya

    XEE Tace ana kiran numbarka fah

    Yace nasani FAWAS ne

    Zan tafi. yanxu sai dare

    Tace eh  katawo min da kayan da’di 😬

    Yace angama matata….

    HAMEEDA da Qawarta Mero suna xaune a kofar gidan nasu HAMEEDA

    Fa’di HAMEEDA takeyi yanxu Mero yaranki hu’du

    Tace eh Wlhi naxama babba

    Dan yanxu baki isa Ki rainani bah

    HAMEEDA Tace hmm nima nadai kusa Auran nan nima in tara yara Lodi Lodi

    Mero takalleta ta kwashe da dariya dan tasan san yara irin na HAMEEDA Sam baxataga Yaro ta wucce batace miki yaranki yayi mata kyau bah dan halinta ‘daya☝🏻 da (Rahamat)

    Tace  angaya miki aihuwar cin tuwo ce da xaki haifah lodi lodi.

    Wlhi ina tabbatar miki ranar daxaki aihu ji xakiyi tamkar xaki mutu dan axabah

    HAMEEDA Tace dallah dena tsoratar dani

    Mero Tace nadena

    HAMEEDA tayi shuru can Tace Kinga dare yayi Amma banga idansu bah

    Mero Tace Wlhi kam

    Ai daba dan inaso in gansu bah aida tuni nayi gida

    O ikwan Allah yanxu  kin kusa shiga birni kiyi rayuwa tahar abada…….

    Kan HAMEEDA tabata amsa saigasu FAWAS

    Nan farin ciki yacika xuciyar HAMEEDA

    Tadinga xungurin Mero cikin muryar qasa qasa Tace gasunan shine Wanda xai fitoh yanxu

    Mero da ba’a xancan sirri da ita Tace lah ia’ilahaillallahu Ashe qaramin Yaro ne

    HAMEEDA tatake mata qafah

    Tace haka nake sanshi😬

    FAWAS ya qaraso garesu Yace Aminci ya tabbata agareki YAYATA kuma wacce takusa xama mata agareni…

    Tace tare da naka hasken idanuna

    Yace kinyi kyau Sosai. Dafatan ba wani namijina daya ganemin wankan nan

    Tace wane wani da gane maka HAMEEDA aikoya kallan ina tabbatar maka baxai qara kuskuran yi akaro na biyu bah

    Dan munina xai gani. Ina tabbatar maka kai ka’dai ne Wanda aka lamuncema ganin kyawuna ….

    FAWAS yayi murmushi dan yanxu yadena mamakin Yayar tasa wajan 6arar da kalamai

    Na soyayya dana shirme dana abin dariya

    Yace Naji da’din furucin nan naki. Saidai naga baquwar fuska agareki abinda ban ta6a gani ba kenan

    HAMEEDA tayi Murmushi  Tace ita ka’daice wacce na ‘dauketa ‘Yar Uwa a qawayena

    Yayi kyau hakan. Yafa’da da kallan Mero. Tare da qarawa da cewa. Toh sannu qawar YAYATA

    Mero tawashe yalan haquranta Tace Barka da xuwa dai ‘dan birni

    FAWAS yayi dariya Yace Barka ‘Yar qauye……

    Dariya sukasa atare dukkansu

    Ya kalli HAMEEDA Yace toh Kinga kayan kwa’dayi nasiya miki yau

    Dafatan sun isheki cika cikinki yanxu ame makwan kici abincin dare

    HAMEEDA takar6i ledar xata bu’de…..

    Yayi saurin katseta da fa’din aa karki bu’de yanxu harsai na tafi

    Tace darkar namaka godiya me yawa.

    Yace ko guda ‘dayace bana santa

    Yafa’di hakan da ajiyema Mero dubu uku agefanta yana cigaba da cewa

    Ga wannan Ki siyama babyn bayanki sweet Qawarmu

    Mero tafara godiya

    Yakalli HAMEEDA Yace toh Amaryata sai munyi waya

    dama damuwata naganki yanxu

    Toh Allah yayi ina miki fatan alkairi

    Da kallo HAMEEDA tabishi har yashige motar tasu ya tadata

    Sannan tadawo duniyarta

    Mero tadinga dariya tana fa’din tunda uwata tahaifan ban ta6a riqe dubu uku bah gashi yau sanadinki nasamu

    HAMEEDA Tace xomuje ciki muci kayan da’di dan naga harda kaxa

    Sun dawo gida lafiya inda kowa yafara cikiniyar wanka da Sallah suci abinci Sannan suhuta

    Sanda RAMADAN yayi sallar Isha’i ya huta

    Can kusan qarfe tara Sannan ya nufu gun Auntyn tasa

    Yasa meta afalo tana karatun al qur’ani megirma

    Yace Auntyna takallesa da sauri

    Ya sakar mata Murmushinsa da xama kusa da ita. yana cewa ina ummah

    Tace tana ‘dakin Abbah

    Kakah fah

    Itama tana can inaga wata magana suke tattaunawa

    Yace toh xomuje haraba

    Tace aa

    Yace dan Allah

    Tace me xakamin

    Yace ciyar dake Xanyi

    Tace dame

    Yace da ice-cream da sauransu

    Ai fah jin ice-cream Tatashi

    Shima tashin yayi ya kama hannunta suka fitoh

    Kujerun robar wajan yaja musu can gefe suka xauna kusa da juna

    ya tura mata ledan kayan gabanta

    Nan tabu’de taga gasassiyar kaxa ce da ice-cream sai danginsu chocolate

    Jan ice-cream ‘din yayi

    Ya dinga bata tana Sha tana ha’dawa ta kaxar  ahaka harta qushi

    Tace toh bara in ‘dauko mah abincinka kaci ko

    Yace kidai ban naci ko

    Murmushi SAILUBAH tayi 

    Dan tun ‘daxu tasa aranta tadena damuwa da duk abinda xaixo daga gareshi

    Tunda talura ayanxu baya shakkar gaya mata Komai.

    Nisanta kanta dashi bashine mafuta agareta bah

    Diremai couscous tayi Wanda yasha kayan lambo  danginsu karas fiss koran tattasai

    Sai farfesun kayan ciki da drink 😬

    Tana bashi yana tsuga mata iskanci da shagwa6a.

    Daga Yace bakinta mekyau. hancinta dogo mekyan fasali. Idanta manya masu kyau dayin fari🙄. Fuskarta me’dan fa’di gwanin ban sha’awa. Yatsunta sirara masu kyau da jan lalle. Qafarta ‘Yar qarama mekyau da kowane takalmi

    Tanadai jinsa taqi kulasa

    Daga qarshe Yace Aunty namiki miji😀…..

    Takallesa da sauri

    Ya ‘daga mata gira dama ya fa’di hakanne danta kulashi

    Aiko Tace Waye mijin

    Ya tashi ganin ya qoshi da abincin. ya sakar mata kiss a wiya kafin Yace wasa nake miki

    Zan kiraki can ajima in miki sai da safe

    Tace bana buqata kawai sai Allah ya tashemu

    Ya sakar mata shegen kallansa

    Nan take jikinta yamutu

    Yace pls manah

    Tace toh saika kira

    Yayi Murmushi da shafar gefan fuskarta

    Kafin ya ficce daga harabar gidan

    SAILUBAH tabishi da kallo tana kissima abubuwa da dama aranta game da shi

    Can wajan sha biyu da rabi na daran tayi nisa abaccinta taji ringing ‘din wayar tata 

    ‘Dauka tayi batare data duba ba. Dan tasan ‘dan rikicin nata ne

    Yace Auntyna…..

    Tace na’am

    Yace tashi pls muyi hira

    Tace bacci RAMADAN

    Yace pls my Aunty tashi dan Allah

    Tajah numfashi Tace darene fah  RAMADAN pls kabarni

    Kamar xai mata kuka Yace nasani pls ki jini ka’dan👌🏻 dan Allah

    Tace kafin nan. meya hanaka bacci

    Yace kece Aunty

    Danayi me

    Yace dakika dami xuciyata

    Akan me

    Akan qaunarki mana.

    Pls nidai ki tashi ki gayamin kalmah me da’di wacce xataban nutsuwa inyi bacci cikin farin ciki

    Tace ina mamakin futunar daka koyo ayanxu RAMADAN

    Cikin shagwa6e mata Yace nidai ki fa’damin in barki kiyi bacci naji yana damunki

    Tace baxan fa’daba

    Kashe murya yayi dagaske kamar xaisa mata kuka Yace dan Allah Auntyna…..

    SAILUBAH taji muryar tashi har cikin ranta

    Tace ina sanka toh ‘dan Qanina kayi me da’di

    Yajah numfashi Yace inaso gobe kishirya muje inda xa’a fara koya miki mota

    Tace nagode ‘dan Qanina

    Yace Wlcm my Aunty.

    Kidaure kiyi mafarkina yau.

    Ashagwa6e Tace ai Kullun a cikin mafarkinka nake

    Yace wow😀 gayamin meyasa kikeyi Kullun

    Kamar xatayi kuka Tace Bayan ka 6ata tunanina da tunaninka ko xama nayi tunaninka nakeyi bare kuma bacci Kasan ba abinda baxan gani bah

    RAMADAN yayi murmushin jin da’di Yace Allah me sona

    Tace Allah

    Yace toh eh min kiss ka’dan👌🏻 in barki kicigaba da baccinki  ko

    Tayi mai ya lumshe ido tare da kashe wayan ya ‘dauki minti biyar yana yana jan numfashi kafin  ya tashi yayo Alwala ya hau Sallah

    SAILUBAH ko gyara kwanciya tayi tana rayawa Aranta koma miye dai yanxu ta fahimci RAMADAN shine nutsuwarta

    Washe gari yana qaryawa da iyayan nasa ya kalli Dadyn nasa Wanda kwanansa biyu uku kenan da dawowa daga England daya kaima junior xiraya

    Yace Dady baka gama ban labarin yanda kagano min junior ba

    Dady yayi murmushi Yace  ai nagama baka labarin komai

    Yana cikin goshin lafiya

    Momy Tace karka damu gaba mu biyu xamu ni da kai

    Khairat Tace dani Momy

    RAMADAN Yace aikuwa.

    Yana gamawa gidansu SAILUBAH yayi

    Ganin yanda tamishi kyau cikin wani yadi me kalar jah an mata doguwar riga irin A shape ‘din nan

    Shiyasa shi ‘daukarsu hoto

    Yace Aunty kinyi kyau Sosai

    Amma saidai kisa hijabi

    SAILUBAH tawaro ido Tace hijab

    Dan itadai ba amabociyar sawa bace

    Yace eh

    Tace tab😬 baxan saba

    Shaga6e mata yayi kamar xaiyi kuka ya dinga lallashinta kafin tayarda tasaka

    Tana maseefar karya qara takura mata akan hakan

    Shuru yamata tunda dai tasa kishinsa ya ragu

    Direct kaita yayi inda ake koyan motar ya biya Komai harda na Aunty XEE yana gaya mata anjima KHAMIS xai kawota

    Tace toh

    Ya xuba mata ido yanda taketa murna abin ya masa da’di

    Can Yace Aunty xan tafi

    Ta kallesa yayi mata kallan qasa qasa

    Nan tagane nufin shi

    Saita share shi

    Murmushi yayi Yace akwai lokaci me xuwa wanda idan yaxo baxaki shareni bah Auntyna

    Tace naji jeka sai anjima

    Murmushi yaqara yi kafin yatashi motarsa  

    *****          *****                  *****

    👯👯👯👯👯👯👯

    England  junior RAMADAN ne yashigo ‘dakin nasa agajiya dan yau bayanan karatun nasa sun caja mishi kwakwalwa

    Hutu yake buqata da budurwarsa Shakira dan haka yakirata awaya

    Yace pls my baby xo gareni yanxu

    Tace toh ganinan

    Ko cikakken minti biyar batayi bah saigata

    Ya tashi ya rungumeta yana kissing ‘dinta da jan ajiyar xuciya a qamshinta

    Sosai suka fa’da duniyar iskanci

    Inda junior yasamu sanyayyiyar samsuwar da yake muradi

    Bayan sun tsaftace Kansu sai suka fita shan iska.

    Junior wayayyan Yaro ne. Ba wata wayewa da xaka nuna masa

    Yanaji da ilimi hankali nutsuwa

    Sanin darajar kansa

    Illarsa ‘daya ce☝🏻itace aikata xinah da yakeyi da Shakira

    Bayan haka ayanxu bashi da wata illah

    Turawan cikin makarantarsu duk sunaji dashi

    Dan yana bama wasunsu lokacinsa

    Ya xauna ya fahimtar dakai abinda baka gane ba

    Sam bashi da baqin ciki akan hakan

    Kallo ‘daya xakama junior kasan bashi da wata matsala arayuwarsa

    Ga xuciyarshi ko SOYAYYAR SAILUBAH CE  take wayalar da ruhinsa

    wannan itace rayuwar da junior yakeyi a England

    👯👯👯👯👯

    SAILUBAH dai sai ahankali dan yanxu bata da abinyi sai tunanin RAMADAN ‘dinta

    Shiko yasa meta yanda yake so sai 6ata mata tunani yake yi

    FAWAS baida matsala dan sai bin tunanin HAMEEDA yake yi

    Yana kwa’dayin ranar daxai mallake ta’dora shi akan hanya.

    XEE ko ba abinda yake damunta dan sai tsula soyayyarsu suke yi ita da gwanin tafiyar nata KHAMIS…..

    Da misalin qarfe tara na safe ne Abban SAILUBAH yasata aga akan tagaya masa wata fitar matsayin mijin Auranta

    Tace Abban dan Allah kayi hakuri

    Yace kinyi kuskure dan Wlhi baxanyi kaffara ba. yanda Nace in baki kawo min Wanda kikeso ba. xan ha’daki da wanda naso. toh yanxu mah bata canjah xani bah.

    Tace toh xan gayama anjima da daddare

    Ya harareta Yace Allah ya kaimu

    Aiko tasa RAMADAN tayi agaba akan yagaya mata mexatace mah Abban nata

    RAMADAN yayi qif qif da ido Yace am so sorry my Aunty

    Ta kallesa arikice cikin maseefa Tace me kake nufi

    Kana nufin dama baka shiryama wannan ranar Komai bah agareni kahanani tsayawa da kowa.

    Ya ‘daga mata kai a shagwa6e alamar eh……

    Kuka sosai SAILUBAH tasamai

    Sai ya durqusa agaban Cikin lallashi Yace kiyi hakuri Auntyna

    Tace ban ta6a ganin ‘dan iska ‘dan rainin hankali kamarka bah RAMADAN

    Wlhi baka isa ba awannan karanba

    Ina tabbatar maka da cewa *saika Aureni*

    😂😂😂

    😂😂😂

    😂😂😂

    Tunda aka haifi RAMADAN baita6a jin kalma me da’di kamar wannan bah

    Da’din  ya cika xuciyarsa Sosai👌🏻

    Amma azahiri sai yayi saurin jah da baya tare da xaro ido😳 Yace aa aa Aunty in Aureki in kaiki ina. Ina qaramin yaro😳

    SAILUBAH taci gaba da kukanta tana cewa Wlhi saika Aure ni

    Dawo wah gabanta yayi cikin lallashi Yace xan Aureki Auntyna Amma da shara’di uku

    Ta kallesa afusace Tace ina ruwana da shara’dinka

    Yace kijini mana. uku ne kacal fah👌🏻

    Tace bazan jika bah

    Yace toh shikenan inna Aure kin na gaya miki Su.

    Tajah tsaki Tace xan Aureka ne na wata biyar…..

    Dan kaucema xa6in Abbana

    Da xaran nayi watannin nan agidanka saika sakeni na dawo gida na Auri xa6ina

    Kaga daga wannan lokacin bani bakai 👈🏻

    Tunda xamana da kai bashi da amfani…

    RAMADAN yayi Murmushi Yace toh naji shi kenan

    Share hawayanki ‘Yar Auntyna

    Ta harare shi da tashi tana cewa xanje in gaya masa kaine na tsaida

    Kai kuma sai Kasan yanda xakayi da Momy da Dady

    Yace dan wannan karkiji Komai

    Dare nayi tagayama Abban nata RAMADAN ta tsayar a matsayin MIJIN AURANTA

    Da mamaki Abban nata Yace RAMADAN Tace eh

    Shuru yayi mata na’dan wani ‘dan lokaci. Can Yace taje saiya nemeta

    Shima RAMADAN Suna xaune da iyayan nasa Yace Dady na samo wacce nakeso Yace toh Madallah wacece

    Ya Sosa qeya Yace Aunty SAILUBAH

    Da sauri Dadyn nasa ya kallesa

    Momy ko tasan xa’a rina wai ansaki xanin mahaukaciya tace tasan xa’a rina

    Dadyn Yace SAILUBAH Yace eh

    Yace Toh Madallah Xanyi magana da Abbanta

    Sosai iyayan nasu biyu suka xanta akansu

    Inda suka yanke Aure nan da wata uku

    Dadyn RAMADAN ya bada sadakin RAMADAN dana gani ina so

    Magana taqare👯

    SAILUBAH tasamu xantawa da XEE abin yayima XEE da’di Sosai

    Ga jama’a ko mamaki ya lilli6esu

    Sam sai yanxu RAMADAN yadena tsulawa SAILUBAH iskanci

    Iya kacinta dashi kamar yanda suke da can

    Hakan ko yayi mata da’di

    Sai dai duk da haka idanshi akan bakinta yake

    Gawani ja mata aji da yakeyi as big boy

    Tata6e baki dan bai isheta kallo ba

    Wannan kenan👌🏻

    ****             ****            ****

    Toh ance wai rana bata qarya wai saidai uwar  ‘diya taji kunya….

    Toh mai xaisa baxan nuna farin cikina bah💃🏻💃🏻💃🏻  da xuwan bikin FAWAS da HAMEEDA

    Jibi jumma’a ne ‘daurin Auran nasu masoyansu❤

    Yau takasance laraba qanwar Momyn FAWAS CE da ‘yan dangi xasu kai kayan Auran HAMEEDA

    Kayane nagani na fa’da Wanda Dadyn FAWAS ‘dinne da Kansa yaje Dubai dan ha’do mishi tunda Momy taqi bada ha’din kai

    Wasunsu a ‘dinke suke dangin Su shadda

    Masha Allah Komai yayi daidai agun ‘yan birni

    Ga ‘Yan qauye ko yaxama abin kallo agaresu.

    Hakan suka dawo Cikin farin Cikin karramawar da akayi musu.

    HAMEEDA taxubama kayanta ido xuciyarta cike da farin ciki

    Tana San gayu Ashe sai agidan mijinta xata samu yi

    Kirrrrrr taji wayanta na neman agaji

    Ta ‘dauka da sauri ganin FAWAS ne

    Yace YAYATA sun tafi ne

    Tace yanxu suka tafi

    Yace toh sun ganki

    Tace tab aiban bari sun ganni ba

    Yace meyasa

    Tace kunya mana

    Yayi Murmushi Yace toh bani labari

    Tace labarin gixo da ko’di

    Yace no labarin soyayya

    Tace hmm ban shirya kalamai yanxu bah

    Amma kasani. Idan ka mallakeni matsayin matarka xan baka kulawar daba masoyiyar da tata6a bah masoyinta

    Yace Allah YAYATA

    Tace Allah

    Yace toh lokacin yaxo ai

    Tace aikowa dai…..

    Sosai RAMADAN da KHAMIS da Ango FAWAS suke shiri dan xuwa ‘daurin Aure…..

    In da sukayi kyau Sosai cikin shigar manyan Kaya.

    Abinka da wa’yanda basu saba sawa bah. Duk sai sukayi wani iri aciki

    KHAMIS Yace Wlhi baxan iya da wannan rigar ba (Watoh ‘Yar saman )

    FAWAS Yace Allah nima

    RAMADAN Yace aikai ko kaqi Allah saikasata

    Dan Ni kam xansa dan tun yanxu Auntyna tasa aranta namu yana xuwa

    KHAMIS yayi dariya

    Yace wayaga Aunty LUUVAH da kai matsayin ma’Aurata

    Yace hmm Wlhi ina tuna ranar wane farin ciki xan shiga

    FAWAS yayi Murmushi kawai batare da Yace Komai bah

    Sanda suka gama tsaf Suna shiga gidansu SAILUBAH suka ha’du dasu ita da XEE da wata qawarsu Maryam

    RAMADAN Yace Auntyna munyi kyau

    SAILUBAH tadafa XEE ta kwashe da dariya Tace Sosai mah

    Ni dai wannan abu yaqi wucce min arai

    Wai yanxu kai FAWAS Kaine xa’abama mata yau

    Yace kai Aunty LUUVAH me kikesan cewa ne

    Tace gaskiya mana

    KHAMIS yayi dariya Yace idan kabiye na  Aunty LUUVAH harsai a ‘daura muna tare da ita tana bamu Takaici dan haka pls muqara gaba

    RAMADAN Yace Auntyna…..

    Tace wani abu

    Yace koda yake saidai nadawo

    XEE ce tace musu kudawo lafiya ‘Yan qannanmu

    KHAMIS yaje kusa da ita cikin ra’da Yace aini na wucce qani  tunda miji nake San xama ko.

    Karab SAILUBAH Tace hmm xaka iya fa’din Komai tunda tabada kai

    Yayi Murmushi Yace kai Aunty LUUVAH badai kunne bah

    Haka suka ficce daga gidan Cikin farin cikin yau Abokinsu FAWAS xai xama Ango

    SAILUBAH tabisu da kallan mamaki

    Sosai Qauyan yacika da manyam mutane

    *Ahaka aka ‘daura Auran ABDUL FAWAS da HAMEEDA*

    Sosai FAWAS yake sauke ajiyar xuciya

    RAMADAN Yace Shege kace Alhamdulillah

    Yayi Murmushi Yace Alhamdulillah

    KHAMIS Yace masha Allah.

    Allah naroqeka yanda ka mallakama  FAWAS HAMEEDA

    Ina roqanka da kamallaka min ZAINAB matsayin matata

    Haka kuma ina roqanka ka mallakama RAMADAN FATEEMA SAILUBAH

    Allah dan qarfin mulkinka

    AmEEn RAMADAN da FAWAS sukace

    RAMADAN ya qara da fa’din naji da’din addu’ar nan Allah ya amsa

    Mata uku ne na dangindu FAWAS sukaxo ‘daukar Amaryar HAMEEDA

    Sosai suka raina gidan dan basune wa’yanda suka kawo kayan Auran nata ba

    Amma ganin yanda akamusu kar6a ta mutunci hakan ne yasa sukaji da’di aransu suka tabbatar eh da gaske mutumin qauye bai iya wulaqanta bakwanshi bah

    Toh Madallah HAMEEDA dai taxama ta FAWAS

    Dinginta ba qaramin rud’ewa sukayi ba da ganin gidan da suka kawo HAMEEDA

    Toh dama bawai sun ta6a shigowa cikin gari haka bane

    Momy dai ta ‘daure ta basu kulawarta

    Inda suka danqa mata amanar HAMEEDA

    Ta nuna masu shashinta suka Kaita da qafar dama

    Washe gari suka tarkata suka tafi sukabar HAMEEDA da Momyn FAWAS agida d’aya ☝🏻

    Suna tafiya HAMEEDA taxura hiyabi tayi shashin Momy

    A falo tatarar da ita tana magana da wata ‘Yar aiki

    Ta durqusa har qasa tagaisheta kanta na qasa

    Tun shigowarta falan momyn taxubah mata ido gabanta kuma ya fa’di

    Sam batayi tunanin HAMEEDAN haka take Yarinya kyakkyawa da ita bah

    Cikin mutuwar jiki Tace lafiya lau da fatan kintashi lafiya

    Tace lafiya lau

    Shuru bamai magana cikinsu

    Can dai HAMEEDA Tace Momy kinada wani aikine

    Jim Momy tayi ka’dan can Tace aa Saidai gobe

    HAMEEDA Tatashi Tace toh Allah ya kaimu

    AmEEn Momy tace

    HAMEEDA tafitta daga falan

    Momy tabita da kallo da k’udirce wani abu aranta akan HAMEEDAN😳

    FAWAS ko ayau ‘dinne yake saran jin ‘dimin matar tasa

    Amma kuma saime 😳

    Bayan su KHAMIS sun rako FAWAS gun Amarya HAMEEDA

    Harda wa’zinsu akan tayima mijinta ladabi da biyayya

    Bayan suntafi

    FAWAS ya matso ga matar tasa Yace YAYATA ‘dan bu’de idan mana

    Taqi kulashi

    Ganin haka yasa yayaye lilli6in nata ya xubama fuskarta ido

    Yace kinyi kyau Sosai

    Tace nagode

    Yace nayi farin cikin Kasan cewana mijinki na miki alqawarin idan har kika iya dani. Toh bake ba kishiya 

    Tawaro ido😳 Tace idan kuma nakasa iyawa fah

    Yace sainayo miki kishiyoyi uku arana ‘daya.

    Ta shagwa6e fuska cikin shagwa6a Tace bana San kishiya HABIBINA

    Murmushi yayi da cewa. Toh Ki iya dani mana

    Tace idan kakoyar dani baxanqi iyawa bah

    Yace toh naji. tunamin mah

    Tace me kenan

    Yace abin ranar danace naji kamar na kama fuskarki in tsotsi bakin kiiii………

    Ya qarashe da wani salo

    Ta waro ido😳 Tace lah🙊 na ‘Yan iskannan

    Yace Yauwa toh yanxu inaso nayi miki

    Tace iskanci ne fah

    Yace eh. agurin wa’yan basuyi Aure bane yake iskanci😳

    Tace ko nima yanxu kayi min iskanci ne

    Yace ba iskanci bane

    Danni yanxu mijinki ne dan narigada na mallakin Komai naki

    Ko kin Mųşā ne

    Ta girgisa kai Cikin sanyi

    Yace toh matso in tsotsa da kyau

    Kantayi wani motsi harya fara 6ata mata kwakwalwa

    Sosai yabata make✔ kiss

    Yana Cikin hargitsata ne. wayanshi tafara qara

    Yana dubawa yaga Momyn shice

    Cikin sanya ya saketa Yace Momy CE da alama wani abune bari naje in dawo

    D’agamai kai kawai HAMEEDA tayi

    Yana xuwa ga Momyn nashi Yace Barka da dare Momy

    Tace Barka

    Na kiraka ne dan nagamah

    Yace ina jinki Momy

    Tace ayanxu banasan kak’ara yin shashin HAMEEDA……

    FAWAS ya kalleta da sauri

    Ta gya’da mai kai da cigaba da cewa aika jini

    Tun farko basan auranka nake da itaba

    Kanace har Sanda Dadynka yaje ya nemo maka Auranta

    Toh yanxu umarni nake baka amatsayina na mahaifiyarka karka kuskura  ka qara shiga shashinta

    Cikin sanyi FAWAS Yace meyasa Momy kuma har sai yaushe

    Tace haka kawai nayi ra’ayi kuma lokacin da xan lamunce maka xuwa gareta banajin yana xuwa nan kusa

    Shuru FAWAS

    Taci gaba da cewa

    La amince maka idan taxo shashin nan kugaisa

    Ko kuma xance taxo ‘dakinka kugaisa

    Kuma shima banaso Ku wucce minti biyar

    Idan kadawo kasameta anan kuyi gaisuwar yamma idanko baku ha’duba shikenan.

    Kuma Wlhi ko shiga ‘dakinka kayi kakirata awaya ban yafe maka bah…….

    A hargitse FAWAS ya kalleta cikin tashin hankali

    Tace kuma naji ka gayama dadynka wani Abu cikin abinnan da nace Wlhi sai kaga 6acin raina irin Wanda baka 6ata gani bah.

    Tana kaiwa nan Tatashi da cewa.

    kabani guri nagama maganar dakai

    Cikin damuwa FAWAS yayi shashinsa

    Yafi awa yana saqa da warwara

    Can yakira RAMADAN ya kwashe Komai ya gayamai

    Ya qara da cewa Momy nasan kasheni da raina RAMADAN

    Nasa araina Xan fara rayuwa da HAMEEDA yanxu Ashe fatanka xai bini….

    RAMADAN Wanda yake kwance agadansa yana huta gajiya da tunanin Auntynsa SAILUBAH akan yanasan yaje ya ganta koya sami nutsuwa.

    Da sauri ya tashi xuciyarsa cike da tausayin FAWAS

    Yace amatsayina na ‘dan uwanka FAWAS xanso kama mahaifiyarka biyayya dan bamusan me take nufi da hakan bah

    FAWAS Yace koma me take nufi ayanxu cutarwane gareni

    RAMADAN Yace aa banasan ka k’ara fa’din haka. Dan duk abinda kaga iyaye sun xartar akan ‘ya’yansu toh sunada manufah akan hakanne

    FAWAS yajah numfashi Yace bara na kira KHAMIS Naji

    Yace Owkie Amma kayi tunani me kyau abokina

    Koda FAWAS ya gayama KHAMIS Komai

    Arikice KHAMIS ya kira RAMADAN Yace yanxu nima haka momyna xata rabani da Aunty XEE

    RAMADAN yayi Murmushi Yace toh waya sani ne

    Cikin fusata KHAMIS ya qara fa’din pls kagaya min

    Yace Wlhi ban sani ba KHAMIS

    Cikin damuwa KHAMIS ya kama kansa Yace Allah katemakemu kacire mana damuwa a tafiyarmu .

    Amiien RAMADAN Yace suka ajiye waya

    HAMEEDA ko ganin HABIBIN nata bai dawo bah sai kawai takwanta abinta

    RAMADAN ya sauka daga kan gadansa cikin tausayin FAWAS yayi gun Auntynsa

    Ya sameta da Kakah Suna hira

    Yace Auntyna……

    Tace  Kaxo ne ka fara damuna da kira da surutu kamar aku

    Yayi Murmushi Yace naxo tad’ine  yau

    SAILUBAH ta waro ido

    Kakah Tace saiki tashi ai

    Tace shareshi Kakah wasa yake yi

    Kakah tayi Murmushi irin nasu na manya da takaicin SAILUBAH dan ita dai tafi shekaru tana ganin soyayyarta a idan RAMADAN Amma dake shashasha CE Sam takasa ganewa

    Tace mijin Auran naki ne kike cewa in shareshi

    Tace toh ai ba’a ‘daura Auran bah

    RAMADAN yayi Murmushi Yace Amma ai ankusa ko

    Lefine dan yau ‘daya na buqaci muyi xance

    SAILUBAH ta gallamai harara

    Yabi bakinta da kallo

    Kakah Tace ba lefi bane RAMADAN

    Ke tashi kije

    Da kwafah SAILUBAH Tatashi dan ganin ko tama Kakah gaddama a nacin RAMADAN baxai barta bah

    Sunfitoh rahabar gidan ta kallesa Tace wane saban salone kuma  wannan…….

    Karfa kaga na nemi hakan ta kasance na Auranka kanemi raina min hankali

    Tafa’da cikin 6acin rai da San komawa falan nasu……..

    Da sauri ya katseta da cewa

    Wlhi kika tafi sainaje na gayama Abbah Komai

    Tajuyo Tace mexaka gayamai

    Yace ince mai ba Auran Allah da Annabi xakiyi bah Auran biyan buqata ne na watanni biyar

    Kinga ya ankare dake ya afasa Aura miki ni

    Sai ya ha’daki da almajiri hakan ko shiyafi dacewa dake.

    SAILUBAH ta kallesa a tsorace da dawowa gareshi

    Cikin sanyi Tace toh gani me xakamin

    Yayi mutmushin idansa akanta Yace kawai kimin hirar soyayyah inji da’di araina

    Tace Amma aini ba sa’arka bace.

     kaje  gun ‘Yan matanka mana

    Yace baxan jebah naki kalamanki nakeso yau

    SAILUBAH tatsaida idanta sosai akansa nan tagano futunar tasa CE tatashi yanxu

    Tace toh ni me xance maka

    Yace me kike cemah samarinki

    Tace kana barina dasune bare insan wasu kalmomi

    Bayan kasan ni bansan wani abu waishi so bah.

    Ya harareta Yace yau kisan miye shito

    Tace tayaya

    RAMADAN ya dafe kai. Daba dan yayi alqawari aransa bah daya kai hannu gareta ya nuna mata yanda ake so yake

    Ya ‘dago da kansa agankali Yace oho kawai kalamai nake buqata na SOO shine magana

    Dan idan naje wajan ‘Yan mata nah kalamai suke gayamin masu da’di

    irinsu

    Ina sanka Honey

    Ina sanka baby

    Inasan ka xama uban ‘ya’yana

    Ina sanka har qarshen rayuwata

    Ina sanka Darling

    Ina San in kasance tare dakai……..

    Shuru RAMADAN yayi ganin tasake baki da waro ido tana kallansa

    Ya harareta

    Yace saina gaya miki ko xakice bakisan wa’yannan bah

    Kai 👈🏻 innalillahi. duk Wanda ya mallakeki matsayin Matarsa Auntyna xaisha fama kafin ya ‘doraki akan hanya

    Danke ba abinda kike ganewa wlhi

    Ina cikin matsala ni RAMADAN 😔

    SAILUBAH tayi shuru dan tarasa memah xatace mishi

    Sosai ta hango futuna atare dashi

    Tasan indai bata bashi kalamai bah ba barinta xaiyi bah

    Shiko shuru yayi mata Yana aika mata da wani shegen kallo fuska ‘daure

    Tace toh ina sanka ‘dan Qanina. Shikenan

    Yace be isheni bah

    Jan kujerun roban gun tayi Tace toh muxauna

    Baiyi musu bah ya xauna

    Tace toh fara min hirar sai indinga baka amsa.

    Shuru yayi mata kawai yana kallanta

    Itama shurun tayi

    Candai dataga baida niyar cewa Komai sai aikin kallanta kamar yasamu TV Tace RAMADAN nafara jin bacci  fah

    Yace ni kuma yunwa nakeji

    Tashi tayi Tace toh bara nakawo mah abinci

    Binta da kallo yayi kawai

    Itako tsayawa tayi a kitchen ‘din tana tunani

    Wai wata irin futunace da RAMADAN….

    Yaro kamar littafi 

    Ana gama wannan shafin saiya bu’do wani shafin…..

    Ita wane hirar soyayya ta’iya 

    Tswww… Tajah tsaki…..

    Auntyna meyasaki tsaki

    Da sauri tajuyo da kallanta kanshi atsorace

    Yace biyo ki nayi ganin kin da’de. Sai kuma naganki Cikin tunani. Me kike tunani haka

    Tace kai nake tunani RAMADAN……

    Ya ta6e baki Yace ai ba’abinda tunanina xai tsinana miki tunda kwakwal warki ashafe take

    Tace ban gane bah

    Yace ni natafi goodnight dan nadena jin yunwar mah

    Tace baka ban amsata ba

    Yace amsa kikeso

    Ta harareshi da cewa eh mana

    Yayi Murmushi Yace ayanxu baki amsa bashi da amfani Amma ki bari sai randa  kika xama matata. Toh aranar xan fahimtar dake.

    Na rantse miki saikin gane kuranki

    Tace me kake nufi

    Ban sani bah

    Ya fa’di haka da ficcewa xuciyarsa cike da takaicinta

    SAILUBAH tajah tsaki dan tarigada tasaba da wannan yanayin nashi yanxu

    Watoh ya gaya mata magana San ransa kuma a dun qule

    Amma fah taso yaci abincin dan abin ya rigada ya xame mata jiki in baici bah hankalinta baya kwanciya

    Washe agidansu FAWAS ko

    Da safe Momy da ‘Yar aikinta Hinde sungama Komai

    Har Hinde takaima HAMEEDA nata

    Lokacin HAMEEDA na bacci haniqan

    Dan tunda iyayanta suka rasu bata ta6a bacci me da’di irin na yau bah

    Afurgice Tatashi jin ana kwankwasa mata kofah

    Tayi shuru da kallan agogo qarfe takwas da rabi dai-dai tagani

    Da sauri ta diro daga gadon tayi toilet ‘dinta

    Nan ‘dauro Alwala da tsaftace bakinta ta gabatar da Sallar Asubahi wacce ta wucceta tuni

    Tayi mamakin yanda akayi tamakara duk da dama ko aqauyansu kawunta ne me tashinta sallar Asubahin

    Amma ai yazama jinin jikinta meyasa yau bata tashi da wuri bah

    Ta kalli lafiyayyan gadanta

    Tayi Murmushi Tace qila dan samunka danayi ne.

    Ahankali tatashi tayi falon nata

    Anan taga Hinde xaune…..

    Tace kiyi hakuri dan Allah nabarki ko

    Tace aa Amaryarmu ainaji motsinki shine nace bari na xauna na jiraki mugaisa qila wani uxirinne ya tsaida ke 

    Tace aikowa ammafah kinsha jira

    Hinde tayi Murmushi

    HAMEEDA tadurqusa har qasa tagaisheta cikin ladabi

    Hinde ta amsa cikin jin da’di

    Tace abin kari na kawo miki

    Tace har kun gama

    Tace eh

    HAMEEDA tadafe kai Tace naso tayaku

    Hinde Tatashi tana cewa kedai kici abinci yanxun nan

    HAMEEDA tabi bayanta tana cewa toh Amma saina gaida Momy

    Tace aiko tana kitchen

    Har kitchen ‘din HAMEEDA tashiga. Amma bataga momyn bah

    Tace Babah inane ‘dakin Momy

    Tanuna mata

    Sallama tayi a’kofar ‘dakin

    Momy dake saka turare tayi Murmushi Tace shigo mana

    Cikin ladabi HAMEEDA tashiga da durqusa  ta gaisheta

    Ta amsa da nuna farin cikinta tana cewa kinci abinci ko

    Tace aa yanxu dai xanci

    Tace toh Maza kije kici in kingama kixo inasan magana dake

    Tace toh Amma dan Allah Momy kiyi hakuri ban samu tashi da wurri bane shiyasa banxo na tayaki aiki bah

    Murmushi Momy tayi Tace Karki damu kinji ‘yata jeki dawo

    Tace toh

    Tana tashi da nufin fitta sukaci karo da FAWAS

    Yace o Am sorry

    Ko mawa tayi ta Durqusa Tace ina kwana

    Adamuwance ya qara tsaida idanshi akanta Yace lpy

    Tatashi ahankali taratsa tagefansa ta wucce

    Yabita da kallo

    Kafin ya kalli Momy Yace gud Mrning myy momy

    Tace Mrning my son katashi lafiya

    Yace lafiya qalau Tace toh Madallah

    Yace Dady na dining ke muke jira

    Tace muje

    Dady ya kalli FAWAS Yace ina ‘yata take…

    FAWAS ya kalli momy xaiyi magana….

    Momy tayi saurin katseshi da cemah Dady ai ‘daxo taxo muka gaisa

    Nace tatsaya muyi breakfast tare dake me kunyace sai tatsaya min nuqu nuqu. Shine nasa Hinde takai mata nata

    Dadyn ya kalli FAWAS Yace inasan mudinga break tare maxa kaje ka kirata.

    FAWAS ya qara kallan Momy akaro na biyu

    Tako galla masa hararah

    Yace Dady konaje ba xuwa xatayi bah

    Dan kunyarta tayi yawa

    Murmushi Momy tayi Tace ai kallo ‘daya nayi mata nasan wannan xamu sha famah da ita

    Dady yayi Murmushi Yace toh ai shikenan.

    Amma kisan yanda xakiyi tafara xuwa munaci tare

      Toh Tace mai

    FAWAS dai mamakin Momyn nashine ya cika xuciyarsa. Ga tausayin kansa daya dami kwakwal warsa

    Ahaka ya gamah yaje shirya kansa

    Yace Dady sai kaxo

    Yace yau ba lectures ne

    Yace eh da ficcewa

    HAMEEDA ko Bayan tagama Komai ta’dauki turarukan cikin akwatinta tafeshe dukkanin ‘dakulan da falan

    Tayi wanka da saka shadda ‘daya daga cikin akwatinan nata

    Nan tafitoh a Amaryar

    Tasa hijab dinta tayo shashin Momy

    Momy takalleta da fara’a Tace toh  dama abinda xance miki shine

    Inaso kima mijinki wani uxiri ‘daya

    Baxai dinga xuwa gareki bah harna tsawan wani lokaci

    Sannan idan kika tashi da safe inaso kidinga xuwa muna ha’da breakfast abin karin kumallo dake

    Haka da ranah haka da dare

    Inaso kidinga tayani aikace aikacen gida

    Kuma duk abinda yake damunki banaso Ki 6oyemin kidinga fa’dimin dan yanxu nice Komai naki

    Bana San nuqu nuqu a tafiyata

    Ki saki jiki Ki sake dani Ki ‘dauke matsayin uwar data tsugunna ta harfeki

    Sannan anjima wani telana xaixo shida yarinyar aikinsa

    Kifitoh da kayan auranki tsaf xata gwadaki. Xan rabama telolina uku kayan. dan inaso a dinke miki Su tsaf

    Dan kidinga shiga kina fata a cikin sutura me inganci

    Kuma kidena saka hijabi nan

    Da xaran kinyi wanka kinsaka Kaya kixauna haka cikin kyawunki 

    Da fatan kinji duk abinda Nace

    HAMEEDA Tace eh Momy naji Insha Allah xaki sameni me ladabi akan Komai

    Tace toh Madallah yanxu muje kitchen ki tayani ha’da farfesun ranah

    Dadynku yana dawowa cin abincin ranah kinga dole ayi abu mekyau ko

    HAMEEDA Murmushi

    Haka Momy tasa HAMEEDA aiki Sosai tana koya mata yanda Komai yake ita da Hinde

    Toh dama ita HAMEEDA akwaita dasan akoya mata abu dan haka taxage dantse ba raki tadinga yin Komai anutse

    Sun ha’du Su uku

    Cikin tagumi da damuwa FAWAS Yace ya xanyi dan Allah

    Qiri qiri Momy takesan tajefani cikin damuwa

    KHAMIS Yace Wlhi FAWAS tausayin kaina nakeji danni bansan dawane salan momyna xataxo min dashi ba kasan duk bakinsu ‘daya

    RAMADAN yayi Murmushi Yace banajin Momynka xata maka wani abu KHAMIS.

    FAWAS Yace nima haka nake gani

    RAMADAN yajah numfashi Yace yanxu fah Auranka da Aunty XEE xai riga namu da Auntyna  ko

    KHAMIS Yace eh mana koxaka jamana lokaci ne ka hargitsani

    RAMADAN yayi Murmushi Yace wane ni

    Ai wannan saisu Dady

    Amma kamin tsiya kagani. Wlhi inban jefeka da addu’a kaga jan lokaci ganin idanka…

    KHAMIS yayi dariya Yace dako Kullun natashi saina tsine maka

    RAMADAN Yace ai ayanxu ba tsunuwar Wanda xata bini

    FAWAS Yace pls kuji dani dan Allah

    RAMADAN ya dafah shi Yace ga samu ga rashi

    Kawai shawara  ‘dayace xan baka akan HAMEEDA shine kadinga 6ata mata tunaninta in kun ha’du

    Koka dinga rage xafi

    Ga Momy ko katashi tsaye wajan bautar Allah cikin dare. kata jifanta da addu’a

    Ina tabbatar maka zata canja tunani

    Shuru FAWAS yayi

    Can Yace Amma Kasan Tace bata yafemin bah inhar nanemeta awaya

    Ta’ina kake ganin xamu ‘dinga ha’duwa ina rage xafin

    KHAMIS Yace kaduba mana

    Naga duk kawani hargitse

    Pls ka fahimta manah

    Kadinga fakwan ranar da xata fitta unguwa

    Da kuma lokutan daka fahimci HAMEEDAN na xuwa shashin Momy

    Kaga in kana ankarewa da wannan Sosai xaka rage xafi…..

    Tashi FAWAS yayi cikin murmushin jin da’di Yace duk da hakan kunsan bazankai da nisa bah

    Dan kunsan yanxu ba samun lokacin kammu muke bah

    Koda yake  xan ‘dan sami salamah akan hakan ka’dan….

    RAMADAN Yace yauwa abokina

    Xan tayaka da addu’ar Allah yasa musamu baby nan kusa.

    KHAMIS yayi dariya Yace tab ina tabbatar maka ayanda yace wai bata tunanin lamunce mishi ita nan kusa

    Na tabbatar maka saina rigashi samun baby😀

    FAWAS ya ‘daka mishi duka Yace ‘dan iska Insha Allah saina rigaka

    RAMADAN yayi Murmushi kawai yana tuno ranar da xaixama kamar FAWAS Auntynsa ta kasance qarqashin ikwansa

     Bayan sati uku da kwanaki biyu

    RAMADAN ne da Auntynsa SAILUBAH suketa tabka rikici

    Dan Kullun sai yaxo Yace mata yaxo tad’i

    Idan tafitoh kuma shirune xai biyo baya

    Can idan yagaji saiya fara sakar mata kalamai akan ‘Yan matanshi yayita mata hirarsu

    Tun bata kulashi yanxu tafara kulashi.

    Abin ya bashi mamaki dan Sosai ya hango kishinsa a kwayar idanta duk da dama yasaba ganinsa lokaci lokaci

    Dan haka yau da wani jiji da kansa yaxo mata ta’di (xance) acewarsa

    Bayan tafitoh ne yafara bata labarin budurwar da take damunsa masana’antar tasu  yau wai ita Iyami

    Da maseefa ta katseshi da cewa bana San iskanci da wula’kanci kademeni ka fittineni akan wa’yan nan shegun ‘Yan matan naka

    Wai mah nina nemi kadinga ban labarinsu

    Kullun saikasani agaba da wani xancansu

    Kana tadamin da hankali

    Toh nagaji daga yau karka qara xuwamin da xancan kowacce ‘Yar iska acikinsu

    Shuru yayi mata da xubawa bakinta ido xuciyarsa nayi masa da’di dan kishi ya kusantota

    Itako ganin ya xubama bakinta ido saita gallamai harara.

    Yayi Murmushi Yace Aunty ki dena saka jambaki

    Tace dalili 

    Yace saboda yana ‘daukar hankalina

    Ta qara gallamai harara dajan tsaki Tatashi xata tafi

    Yace jimana

    Tace wani Abu

    Yace ban sallameki bah

    Tace toni na sallami kaina

    Yace Abba na falo ai sainaje na gayamai Komai

    Tajuyo afusace kamar xata mareshi Tace kafuta daga harkata fah RAMADAN…..

    Tashi yayi ya matsu kusa da ita Yace wai Fushin da maseefar da akemin ta miye ce

    Tamai shuru dan ya ritsata

    Sosai ya matsa kusa da ita yaci gaba da fa’din

    Kawai dan ina miki hirar ‘yan mata na saiki hauni da maseefa kamar wata masoyiyata wacce takamu da maseefar sonah

    Tace kadena matsuwa kusa dani haka

    Yace kinajin wani abune

    Cikin sanyi kuma a shagwa6e ta ‘dagamai kai

    Yace hmmm toh gayamin kamar me kike ji

    Tace dan Allah RAMADAN kabari

    Yace me nayi miki Auntyna

    Tace nidai kakai jikinka jikina xan iya rasa nutsuwata

    Yace Auntyna nine xan rasa nutsuwata bakeba.

    Tace to to toh kamatsa mana

    Yace abu ‘daya xan gayamiki kedena yimin maseefa

    Tace na dena

    Yace promise Tace Ya am promise

    Yayi wani shegen murmushi yana kallanta qasa qasa.

    Ya shafi gefan fuskarta Yace kiyi mafarkina me kyau na ‘dauke xuciyar masoyi Amaryata. Yana fa’din hakan ya juya ya ‘dau wayarsa ya ficce daga  gidan

    SAILUBAH tabishi da kallo tana ‘dauke ajiyar xuciya……..

    XEE ko da KHAMIS sai sharya yanda bikinsu xai kasance suke

    Inda KHAMIS yake cewa my Luv xanso muyi reception

    Tace muyi dai walima honey

    Yace kina ganin hakan shi yafi dacewa

    Tace kwarai dan yafimah albarka

    Yace toh shikenan angama

    Sai kuyi taku muma muyi tamu  ko

    Tace Yauwa mijina ni ka’dai

    Yace saifah kin iya dani xan xama naki ke ka’dan Tace mexai hanani iyawa dakai

    Yayi Murmushi Yace Allah da gaske Xaki iya dani

    Tace Wlhi da gaske hasken farin cikina……

    Dake Momyn FAWAS ta’dora HAMEEDA akan mayuka masu tsada da gyara fata

    Xo kuga yanda tayi wani maseefar kyau

    Ta goge fatarta tayi kyau dan haskenta ya qara futowa

    Ga girki kala kala Momyn take koya mata

    Sosai HAMEEDA tayi kyau

    Sai shiga take tana futa na sutura

    Dan ankawo mata kayanta tsaf  na wajan telolin da Momyn tabayar Su ‘dinka mata

    HAMEEDA talura Momy akwaita dasan tsafta da gayu

    Tace aranta qila ita FAWAS ya gado

    Ga maganin Mata masu kyau da nagarta da Momyn take bata

    Sosai take k’ishirruwan San kasancewa da mijin nata

    Amma ya xatayi ita dashi sai gaisuwa da bi da ido

    Ga FAWAS ko duk yanda yaso ya ritsa HAMEEDA abin yaqi yuhuwa

    Dan Sosai Momy tasa mai ido👀

    Yanxu Kullun cikin tunani yake

    Ganin yanda matar tasa tawaye tayi kyau kamar kata6a jini ya fitoh

    Gaisawar da sukayi shida ita yasa har yasan qamshinta

    Sosai matar tashi ta tsolemai ido

    Ga Momy ko taji da’din yanda ‘dan nata yabi umarninta

    Yau take Alhamis da miqalin qarfe 2:00pm XEE da SAILUBAH da qawayansu sai shirye shiryan xuwa walimar XEE suke

    Dan gobe jumma’ane d’aurin Auran KHAMIS da XEE  

    Sosai sukayi kyau abinsu

    Mototoci suka kwashesu xuwa wajan walimar

    Wa’axi me ratsa xuciya da 6argo ne yayima xuciyoyin duk Wanda yake gun mugun kamo

    Sosai suka nutsu wajan sauraran malaman

    Ahaka akaci akasha akayi hotuna abin gwanin ban sha’awa.

    Xuwa qarfe hu’du suka taso

    Alokacinne kuma Su KHAMIS suka ‘dora tasu

    Sosai malamai sukayi wa’axi akan Maza suji tsoran Allah Su riqe matansu amana…..

    Bayan antashi agajiye suka dawo

    Xuciyoyinsu cike da tsoran Allah

    A daran Momyn KHAMIS tasa ‘yan uwanta suka kai kayan Auran na XEE

    Akwatina manya manya irin na *MATAN ALFARMA*

    Sukansu SAILUBAH da XEE ‘din sunsha mamakin dukiyar da aka kashe

    RAMADAN ne yake tuqi ahankali lokaci lokaci yana kallan Auntynsa

    Ya ‘daukota ne daga gidansu XEE dan maidata gida

    Yace Auntyna

    Tace Mene ne

    Yace Komai ya burgeki na wannan Auran ko

    Tace Sosai mah

    Yace bakiji aranki dama kece Aunty XEE bah

    Ta hararareshi Tace nibanji Komai bah

    Yace toni naji Komai

    Dan naso da’ace namu dakene xa’a ‘daura gobe

    Ta kallesa dayin Murmushi Tace in tambayeka man

    Yace me xai hanani baki amsa Auntyna

    Tace wai me kake tunanin xai faru ne idan naxama mata agareka

    Yace tab

    Abubuwa da yawa Auntyna

    Tace kamar sume

    Yace banda ra’ayin sanar dake yanxu. Ki bari idan lokacin yayi Xaki gani ganin idanki

    SAILUBAH tata6e baki Tace story kawai. Kasani Aurena dakai na wata biyar ne.

    Karkayi kuskuran saka wani abu aranka

    Yayi Murmushi Yace toh Auntyna

    FAWAS ne kwance a shashinsa kusan qarfe 9:30pm

    Momy tashigo ‘dakin nasa

    Tace yadai my son Yace kaina momy

    Tace me yake maka Yace ciwo

    Da sauri Tace bari na’dauko maka magani kasha ko

    Yace toh

    Tafito daga ‘dakinta kenan xata kaimishi maganin

    Sai sukaci karo da HAMEEDA 

    Tace sannu

    Momy tace Yauwa

    HAMEEDA tamiqa mata wayanta

    Momy tayi Murmushi tana fa’din. kin qararmin da caji ko

    HAMEEDA tayi dariya Tace bani da irin cajarkice dana saka miki in kwana ina bugawa

    Shine nace bara na kawo miki koma mutane xasu nemeki

    Momy taqara yin  Murmushi akaro na biyu da kar6ar wayan nata

     Tace ai gobe baxan baki bah Da sauri HAMEEDA Tace dan Allah kiyi hakuri

    Tace toh nayi

    HAMEEDA tayi Murmushi tajuya da cewa toh saida safe…..

    Har takai ‘kofah Momy takirata

    Ahankali tadawo Tace gani

    Momy Tace ungo wannan maganin kiyi shashin nan xakiga wata ‘kofah kishiga mijinki na ciki

    kansa ne mai mishi ciwo. maxa kikai masa daga nan kyaje Ki kwanta

    HAMEEDA ta kar6a da cewa toh. Ta nufi part ‘din FAWAS

    Momy tayi shashin Dady

    Ahankali HAMEEDA bu’de ‘kofar falan tashiga

    Bata ganshi anan bah

    Dan haka tanufi bet room ‘dinsa

    Da sallamah abakinta

    Da sauri FAWAS ya bu’de idansa dan jin muryar YAYAR tasa

    Tashiga a sulkunce ganin yanda ya xubah mata ido kuma da yanda yayi mata wani maseefar kyau.

    Ta durqusa gaban gadan Tace barka da dare

    Ya lumshe ido Sannan ahankali ya bu’de Yace Barka YAYATA…..

    Tace momyce taban magani nabaka wai kanka nayi maka ciwo ko

    Tashi yayi yaje ga wani aqaramin furiji ya ‘dauko wata sanyayyiyar madara ya xuba a cup yaxo ya mika mata

    Ahankali Tatashi tsaye ta kar6i Tace mexanyi da ita

    Yace sonake kisha

    Tace toh baka Sha maganin naka bah

    Yace narigada na warke tunda na ganki adaidai lokacin da nake buqatarki

    Tace Amma……..

    Yayi saurin katseta da cewa pls kisha niba surutu na tambayeki kiyi min bah

    Shuru HAMEEDA tayi masa takafah kai tasha kusan rabi

    Ya kar6i cup ‘din ya ajiye yana cewa dts gud my baby…

    Yanxu Kinga naci minti ‘daya da sakwanni  alokacina dan haka gyaramin da kyau nayi abun ranar

    Yafa’di hakan dayi mata wata kyakkawar runguma.

    Ya kama qugunta cikin wani salo ya fara aika mata da sakwannin da sukafi na ranar daya sami damar  kissing ‘dinta

    Arikice Tace wayyo Allah na

    Yace ai Allan ba naki bane ke ka’dai☝🏻

    kinsan rokwanshin da nayi akan yasa namusa ganinki kamar yanxu

    Shuru HAMEEDA tayi hankalinta tashe jin yanda yake sarrafata abin ya bata tsoro da mamaki

    Cikakken kiss yayi mata wanda yatafi da komai nata

    Sosai yake sarrafata san ransa

    Can ya fara qoqarin rabata da rigarta tafara hanashi…..

    pls YAYATA Karki hanani ina cikin wani hani ina buqatarki plsss. Yafa’di hakan da kwantar da ita akan li’imantaccen gadansa…

    Jikin  HAMEEDA yacigaba da karkarwa daidai lokacin yasamu nasarar ganin dukiyar funaninta……

    Nan yafara aikin daya furgitata….

    Saidai kash…..

    Baiyi nisa ba wajan cinma burin nasa kamar yanda yaso  qarar wayansa ta katse mishi abinda yake muradi

    jin hakan yasa HAMEEDA tayi saurin kare k’irjin nata da hannu  cikin yiwa Allah godiya

    A wahale ya ‘dauki  wayan nasa batare da ya duba bah. Nan yaji muryan Momy tana cemai ina fatan dai  HAMEEDA tatafi ‘dakinta

    Da sauri FAWAS ya rintse ido ya aro jarumta da saita muryarsa Yace Momy tatafi

    Tace toh Madallah ka kula da kanka my son

    Yace toh Momy

    Cilli da wajan yayi cikin baqin ciki…..

    Dama HAMEEDA tagyara kanta cikin sauri tanemi ficcewa  daga ‘dakin

    Yace Kinga

    Ta juyo ahankali taqi kallansa

    Ya tashi yaje ya rugumeta tsam

    Cikin sanyi yakai hannunsa bayanta yajah mata zif ‘din rigar Yace ki kulamin da kanki YAYATA

    Ta ‘daga mai kai

    Ya qara mata kiss Sosai daqar ta kwaci kanta taficce daga ‘dakin tana waigansa

    Yabita da murmushin yaqe wai kafi kuka ciwo……

    Tana xuwa part ‘dinta Tafa’da gado tana maida numfashi tare da tuno Komai

    A hankali numfashinta ya daidaita

    Ta lumshe ido tana rayawa aranta duk randa mijin  nata yayi nasarar samunta xataci ubanta agunsa

    Dan yamata baxata Sosai Ashe dama haka Yake.

     Tana mishi kallan biri ashe shi kallan ayaba yake mata……

    Da tunaninshi Sosai ta kwanta…

    Shiko FAWAS Sosai  yayi jinyar kansa dan wannan dare yayi dana sanin ta6a matar tasa

    Dan daxaran ya rufe ido saiya dinga cin karo da dukiyarta  wacce ganinta yasa yayi mamaki Sosai

    Haka yadinga juyi yana  tsaki

    Can yaga dare yayi nisa bacci yaqi xuwa mishi. sai kawai ya tashi yayo Alwala ya fara lafuna na RAMADAN😀

    Washe gari Bayan sun idar da breakfast sai yayi shashinsa dan shiryawa

    Dady ya ficce yana cemah Momy kice my son yayi sauri yaxo ya saman

    Tace toh

    Xata tashi kenan taga HAMEEDA na qoqarin shiga kitchen

    Takirata tana cewa yau kamar baku gaisa da FAWAS ba

    HAMEEDA ta sunkwai dakai Tace eh Momy dan ban ganshi bah

    Tace jeku gaisa saiki kira min shi Tace toh

    Da nufar part din nasa bakinta ‘dauke da addu’ar karya ritsata irin na jiya

    Bu’de kofar tayi da sallama lokacin ya gama Komai yana ‘daukar laptop ‘dinsa

    Tadur qusa Tace ina kwana

    Yayi Murmushi jin da’di ya ‘dagota da rungumarta yana cewa banaso kina durqusawa haka

    Daxaran kinga dagani sai kene toh rungumeta nakeso ki dingayi

    Tace toh naji sakeni

    Yace idan naqi fah

    Tace Allah na falo tana jiranka. Kiranka Tace nayi

         Jin tafa’di haka yasa shi yimata kiss kawai suka fitto

    Kan sukai falan Tace toh samin hannu. Kuma kagoge jambakin bakinka….

    Yace baxan gogeba dan ado kika min

    Sosai ta marairaice mishi akan ya goge

    Murmushi yayi Yace hannunki ciwo yake miki

    Cikin sauri takai hannunta tagoge mishi idanshi cikin nata

    Tayi Murmushi Tace muje……..

    Haka suka fitoh gwanin ban sha’awa tayi kitchen shi kuma yayi gun Momyn

    Alhamdulillah

    Yau bayan an idar daga sallar jumma’a *aka d’aura Auran KHAMIS da ZAINAB*

    Dan ginsu KHAMIS basu bar Amarya XEE takai dare bah suka sunkuci abinsu sai gidansu KHAMIS

    Sosai XEE tayi kukan rabuwa da iyayanta

    An dankama momyn KHAMIS amanar XEE nan takar6a. Suka kaita part dinta Wanda KHAMIS ya tsigunta mata akan gidansu da Dadyn nashi yake qarasa musu…

    SAILUBAH takalle XEE xatayi gwulma saitaji wayanta na ringing

    Tana dubawa taga RAMADAN ne

    Yace Aunty kiyi sauri kixo mutafi

    Tace ko cikakken minti biyu bamuyi bah xaka doko min kira

    Yace eh

    Tace toh baxan xo bah

    Yace xan shigo in ‘daukeki Wlhi

    SAILUBAH tawaro ido😳

    Jin tayi shuru yasashi cigaba da cewa minti biyu nabaki kizo mutafi. Yana fa’din hakan ya kashe wayan

    SAILUBAH ta kalli XEE Tace ni SAILUBAH yaxanyi da RAMADAN

    XEE tayi dariyar qarfin hali  dan kukan da tasha bai saketa bah Tace hakuri zakiyi

    Tace duk yabi ya futuneni ya hanani sakewa.

    Kan XEE tayi magana itama wayanta ta ‘dau  qara. Tana dubawa taga kuma RAMADAN ‘dinne….

    Murmushi tayi Tace gashi ya kirani kuma bara inji me xaice

    Tana ‘dauka Yace pls Aunty XEE ki koro min Auntyna dan Allah

    Tace kafiya rikici RAMADAN…..

    Akan me xaka takura mata haka.

    Sam kahanata sakewa a bikin nan.

    Sai kace ba nawa bah😔

    Yace kiyi hakuri nidai Ki koromin ita imba sO kike insa miki kuka bah

    Tace har abin yakai ga haka😳

    Yace eh Sosai mah

    Tace toh gata nan ka ‘dan jirata ka’dan Yace aha ina jira…..

    FAWAS yayi Murmushi Da fa’din kabarta xuwa anjima mana

    Yace bakaga yanda Maza suka cika layin bane

    KHAMIS yayi dariya Yace gashi tafeso kyau Sosai bashakka ko saisun gane maka ita san ransu

    RAMADAN yajah numfashi da fa’din Wlhi abinda nake tunani kenan…..

    FAWAS Yace addu’ata ‘daya yau Allah yasa Momy taqara yimin baxata irin na jiya 😀

    KHAMIS Yace AmEEn

    RAMADAN ko jan tsaki yayi

    FAWAS ya dafashi Yace kayo makirci mana RAMADAN….

    Ka tsaya kana wani jah mana tsaki kamar wani tsaka

    Murmushi yayi dan kwakwal warshi ta’dan tsillo mishi wani dabara

    SAILUBAH tajah tsaki Tace barshi kawai da Allah dan nafara gajiya da futunarta

    XEE tayi dariya Tace ‘daxo naga bakinki da magana pls gayamin

    SAILUBAH ta Murmushi Tace cewa Xanyi yau Xaki cafke sandar girman👍🏻 qaramin Yaro

    XEE tawaro ido kana tayi murmushin yaqe Tace hmm toh saime

    Addu’ace dai na miki

    Wlhi ina tabbatar miki qaramin Yaro ne xai haqe miki wannan rijiyar taki

    SAILUBAH tayi murmushin Takaici Tace ai narigada naci fariyar qaramin yaro bai isa ya kwashi romona bah

    Bar ganin RAMADAN xai Aunreni…….

    Kema kinsan yanda mukayi dashi

    Sanin kankine RAMADAN bayasan ganin 6acin raina

    Da xaran na’daure mai baxaiyi gigin shiga gonar da batashi bah

    XEE tajah numfashi Tace kikiyayi ranar da xanganki kina amai ko kina xubda yawu

    SAILUBAH tasheqe da dariyar rainin hankali xatayi magana wayarta takatseta

    Cikin dariya ta’dauka ganin ‘dan futunar nata ne

    Yace Auntyna…..

    Tace ina jinka

    Yace naji ciwo ne xojiga yanda yake jini………

    Xarab SAILUBAH Tatashi Tace meyasa kaji

    Yace wayyo jinina xai qare Dan….

    cilli da wayan SAILUBAH tayi cikin tashin hankali takalli XEE da cewa wai ciwo yaji har yana jini. Tafa’di hakan tana saka takalminta

    XEE Tace saida safe dan wannan ciwan axuciyarsa yaji nasani…..

    SAILUBAH taji me tace amma bata tsaya kulasa bah  ta ficce

    Ganin kofar motar tashi tayi abu’de

    Hakan yasa tayi saurin shigewa tana cewa nagani.

    Yace kulle qofar mana Aunty

    Ba musu takulle……..

    Jannnnnnn…

    Yajah motar yana Murmushi

    Tace katsaya naga ciwan mana

    Yace axuciya yake Aunty

    Hakama XEE tace nagani….

    Tafa’di hakan da kunna watar cikin motar tana wani waro ido

    Yace kai Aunty XEE badai kwakwalwa bah.

    Shuru tamishi Ganin ba alamar ciwo ajikinsa shiyasata ganewa wayo yayi mata.

    Aiko tagallamai wata muguwar harara

    Yayi Murmushi yana qara gudu da motar

    Yace kawai bacci nakeji shine naga bai dace batafi na bar Amaryata bah

    SAILUBAH tadafe kai Tace wataya da jakata Suna can gidan fah….

    Yace saiki barmah gobe

    Tace akwai hirar da xamuyi wajan chat da qawayena qarfe gomah

    Yace toh Naji

    Tace mu juya pls

    Ya galla mata harara Yace wlhi baxan juya bah

    Shuru SAILUBAH tayi tana tunanin wai yaushe RAMADAN ya rainata ne…..

    Pls FAWAS inka shirya xuwa gida ka’dan tawomin da jakar Auntyna da wayanta yanxu dan Allah

              Ok

         Tnx. Saiya kashe wayan

    Join Us on WhatsApp Here

    Daidai nan ya shiga gidan nasu da tsaida motar

    Ya kalleta ka’dan Yace FAWAS xai kawo yanxu shikenan

    Ta gallamai harara dasan ficcewa daga motar

    Yace Allah idan baki gode min bah xan kira FAWAS nace ya barshi kawai sai gobe naje na kar6a

    Bata kallesa bah taja tsaki da taficce daga motar xatayi falansu.

    Yace si si si😁

    Tajuyo afusace Tace karka yarda wlhi….

    Danni ba karuwa bace da xaka dinga min irin kiran su.

    Yayi Murmushi cikin muryar qasa qasa Yace xanso ko kixama cikakkiyar karuwan acikin gidana ya kasance Kullun acikin yimin karuwancin kike

    😳😳😳😳

       😳😳😳

          😳😳

    Sosai SAILUBAH tawaro ido cikin matuqar mamakinsa😧

    Ganin tashiga yanayin da yaso shiyasa yayi saurin jan motar tasa baya ya fitar da ita xuwa gidansu yana  Murmushi……

    SAILUBAH ko  mamakin bakin da RAMADAN yayi da rashin kunyar da take damunsa CE tah cikata. Haka dai takwanta da mamakinsa batare da taga qeyar jakarta da wayanta bah

    KHAMIS Ango ko shigarsa gidan nasu gun Momynsa yayi direct bakinsa ‘dauke da xaxxafar addu’ar Allah yasa karta fitoh mishi da nata salan kamar yanda Momyn FAWAS ta kawo nata.

    Samunta yayi tana waya

    Sanda ta gama takallesa da cewa ‘dan Auta nah.

    Yace kalleta da  cewa Barka da dare

    Tace Barka dai

    Sai yayi shuru yafara danne dannan waya

    Tace KHAMIS…..

    Da sauri ya kalleta dan yaji kiran har Cikin ransa

    Tace Wato shi Aure wani abune me hatsari idan baka tafiyar dashi kanta farkin addinin musulinci bah

    Shi Aure wani ibada ne Wanda Annabi Muh’md sallallahu’alehuwasallam

    Yayi mana nuni da muyishi

    Xanso kaxama ‘daya daga cikin xaratan maxan da sukasan miye Aure me ake nufi dashi

    Ka kyautatama matarka kasota ka qaunaceta tsakaninka da Allah badan wani abu nata bah

    Kanutsu kafahimci rayuwa yanda take kasamar min nutsuwa acikin Auran ka

    Ka kula banasan nafara cin karo da matsala acikin Auran ka

    Sosai Momyn nashi tatsaya tadinga mai nasiha me ratsa jiki

    Can Tace yaje ga Dadynsa

    Haka yaje garesan jiki a sanyayi

    Shima ‘dorashi yayi akan tashi nasihan da cemai yake sai Allah ya tashemu

    Koda ya kuma ‘dakin Momy. Murmushi tayi Tace toh sai da safe kakula min da kanka.

    Jikinsa amace yaje ga Amaryar tasa……..

    FAWAS na komawa gida ya kafah ya tsare addu’arsa Allah ya hanka’do mai  da matartasa

    Dan haka ya kira momyn shi awaya Yace Momy kaina ne yanxu yafara min ciwo irin na jiya

    Momy Tace Subhanallah ina maganin jiyan yake

    Yace kamar dashi HAMEEDA tatafi jiyan a hannunta 

    Tace bara in duba maka wani

    Yace no Momy wancan nake so. Dan nalura yafi kar6ata pls ki dubamin shi

    Momy tayi Murmushi irin nasu na manya dan tagane ‘dan nata yake nufi

     Sosai yake buqatar matarsa

    Nan tausayinshi ya kamata

    Ta shiga tunanin Insha Allahu asatinnan xata barshi da matarsa tunda tagama aikinta akanta

    Tace gashi kuma kamar wancan ‘din ya qare

    Bari nakira HAMEEDA a ‘dayar wayata tunda tana hannunta sai takawoma

    Yace tnx my mum Allah ya barmin ke.

    Tace AmEEn my son

    HAMEEDA na kwance Momy tadoka mata kira

    Wai taje takaima FAWAS sauran maganin jiyannan data bata tabashi kanshi ya dawo mai da ciwo

    Shuru HAMEEDA tayi dan itadai a’dakin nashi tabar maganin Kodai bai gani bane yayi tunanin dashi tatafi

    Qilama gyefan gado yafa’da tunda rikitata yayi

    Tacema Momy dai toh…..

    Tana turo ‘kofar da sallamah shi tagani a tsaye yana ganinta ya rungumeta da saurin kai bakinsa cikin nata yana aika mata da sakwanni kalakala a burkice

    Tasan bata isa ta kwaci kanta bah shiyasa tabarshi yadinga juyata San ranshi

    Sosai ya burkitata har tafara dana sanin xuwa

    Can dataga xaiyi nisa saita fara quqarin fashewa da kuka

    Cikin damuwa ya qara matseta ajikinsa tsam kanshi bisa qirjinta yana wasa da sauke ajiyar xuciya.

    Muryarshi can qasa Yace ina buqatarki matata pls kiyarda yau nakai wancan matsayi….

    Yafa’di hakan da janye kansa daga gareta ya rumshe ido yana sauke numfashi

    Ahankali HAMEEDA tajanye kanta daga gadan tagyara kanta cikin sanyi Tace anan ‘dakin nabar maganin fah

    Nasani ai. Yafa’di hakan batare daya bu’de idanshi bah

    HAMEEDA taxuba mishi tana qare mishi kallo tsaf

    Gaskiya FAWAS kyakkwawa ne

    Yayi mata tako ta ina….

    Ahankali ya bu’de idanshi karab suka ha’da ido

    Takai bakinta ta sakar mai kiss agoshi. Yayi saurin lumshe ido

    Tana ganin haka taficce daga ‘dakin

    FAWAS yabita da kallo

    KHAMIS ko yana shiga bet room ‘din matar tasa. Jikin nasa a sanyaye haka yaje ya rungumeta Yace masha Allah yau burina ya cika.

    Tace nima haka

    Yace dare yayi xanso kiyo Alwala muyi sallar godiya ga daya cika mana burinmu

    Tace toh

    Hakan sukayi Sallah ya kama kanta yayi mata addu’a da yin fuska Yace my Luv ‘dan gayamin yanda kikeyin wankan tsarki

    XEE tayi shuru

    Ganin shima shurun yayi shiyasata mai bayanai dalla dalla

    Yayi Murmushi da tura mata xaka da madara ganin tafa’di yanda yaso yaji

    Sosai XEE taci yana tayata bata

    Dan yanda take hango futuna a kwayar idansa ta tabbatar ba barinta xaiyi bah

    Sanda takoshi

    Yace bara yake ‘dakinsa dake jikin nata yayi wanka

    Tace Owkie

    Yana fitta taje itama tashige toilet danyin wankan

    Bayan tafitoh tamulke jikinta da humra me da’din qamshi tasaka wata dogowar rigar baccinta me rigar mama. Tayi mata kyau Sosai

    Sai tayi addu’a ta kwanta

    Can shima yasaka kayan baccinsa saiya ‘dauki wayansa ya turama RAMADAN da text  message kamar haka

    _Toh gauro mara mata kayi bacci lafiya😀_

    Yana turoma da RAMADAN hakan

    Saiya turama  FAWAS da nashi kamar haka.

    _Abin tausayi ya rigani Amma xan rigashi angwancewa toh miye marabarka da RAMADAN gauro😂_

    Yana gama nemansu da tsokana yaje ga Amaryar tashi

    Yana xuwa ya haye gadan yana yana cewa me wayo kawai kin wani shige bargo kina kwasar ‘dumi toh nima gani Amma naki d’umin xanji

    Tace ina ‘dakinka daban Ne😠…..

    Yayi Murmushi yana qoqarin rabata da rigarta Yana fa’din aina dena maraicin kwana ni ‘daya☝🏻😆

    Ji kake fad’an masoya ya kaure acikin bargo😁

    Cikin nisha’di KHAMIS ya rungumeta Yace Wlhi kinutsu kibarni na sami nutsuwa…….

    Cikin sanyi Tace kamin afuwa my luv xuwa gobe pls

    Yayi Murmushi Yace dalili

    Tace haka kawai dan Allah

    Yace Karki ha’dani da Allah Ki cutan dan baxan iya barinki ba Wlhi……

    Kan tayi wata magana yafara abinda ya dace

    Sosai KHAMIS ya burkita XEE

    Kissing ‘dinta yakeyi Cikin wani salo can ya gangara ga dukiyarta

    Xuwa wannan lokacin yagama da ita gabaki ‘daya

    Lokacin daya samu nasarar kawar mata da budurcinta ba qaramin qara tasake bah

    Duk da yaficce daga hayyacinsa hakan bainashi ji qarar  nata har Cikin ransa bah

    Yasa mu nasarar rufe mata baki da bakinsa. Sosai ya wahalar da ita harda kukanta.

    Taga jarumtar mijin nata fiye da yanda take tunani

    Bata dai sumebah Amma taci baqar wahala

    Sosai ya temaka mata tagasa jikinta da ruwan ‘dumi

    Kana yayi wankan Sarki yabarta tayi nata

    Watoh daya tsaya ya kalli gadan nasu yanda ya6aci da jini wata ~*MASEEFAR SON*~ matar tashice ta qara camkarsa.

    Yayi Murmushi Yace Allah yabarni dake Aunty XEE

    Da sauri ya farke wani xanin gadan yacire wannan yasaka

    Tana fitowa suna ha’da ya rungumeta yana fa’din am so sorry my luv.

    Shuru tamasa kanta bisa qirjinsa tanajinsa yanata gaya mata kalmomin Luv Amma taqi tanka mishi

    Murmushi yayi dan yasan ya sameta da yawa dan haka yaqara maqaleta sukasha baccinsu.

    Washe gari bayan sunyi wanka sun ha’de sai qamshi suke. Dan kallo ‘daya xaka musu kahango hasken amarci na haskesu

    Suna qaryawa afalon nasu  XEE dai sai satar kallan mijin nata take tana mamakinsa Ashe dai ba’a raina namiji Komai ‘kan’kantarsa

    Ya tsaida idansa sosai akanta Yace ina godema Allah daya temakeni ya mallakamin ke matsayin matata

    Tace nimah haka

    Ya matso kusa da ita cikin muryar qasa qasa Yace naga sai satar kallona kikeyi Kodai in qara jin da’di nane

    Ta gallamai hararar masoya

    Tace wane kuma jin da’di

    Yayi Murmushi da matseta Sosai ajikin nasa Yace najiya mana Wanda saboda tsabar da’di har cewa kike dan Allah karka barni inka barni mutuwa xanyi…..

    XEE tawaro ido😳 Tace sharri xakamin

    Yace tuna dai

    Ta shagwa6e fuska Tace toh ai kaine kake fa’da bani bah

    Yace yauwa matata kamar yanda nake roqanki da karki barni

    gaske kika barni Allah mutuwa Xanyi

    Takama fuskarsa  tasakar mai kiss abaki Tace ni dakai mutu kara ba takalmin kaxa uban ‘ya’yana

    Murmushi yayi yafara kissing ‘dinta tunda ta6u’de mai hanya

    Candai takwaci kanta dan ganin yana qoqarin xarcewa

    Tace inasan inje in gaida Momy saidai kacanja min tafiyata

    Yace am sorry baby muje in rakaki Kinga sai indinga kareki ko

    Ta hararesa tana cewa Amma sai kayi wata kafin ka qarayi ko

    Yace mene kenan

    Tamai shuru

    Yayi Murmushi daci gaba da cewa ko tsallaken kwana ‘daya bazanyi ba bare inkai har wata

    Tace tab…..

    Yace Allah da gaske

    Tace tab’dijan nidai tashi muje karakani

    Haka ko akayi yana gabah tana binshi abaya har sukakai falan Momyn nashi

    Ta durqusa tagaisheta cikin ladabi da kunya

    Momy ta amsa da kulawa

    Taqara da cewa matso ‘yata gareni..

    Haka XEE tamatso kusa da ita. Aiko ta ‘dora hannunta akanta Tace Allah yayi miki albarka ya baku xuri’a ‘dayyiba kamila

    Wacce musulunci xaisan da xamanta

    Ba kunya KHAMIS ya saqalo da duk hannayansa tabayan Momyn. Ya rungume momyn Yace AmEEn momyna kina San jikoki Sosai ne

    Ta make kansa Tace rashin kunya ko

    Yayi Murmushi Yace toh shikenan tunda baxaki ban amsa bah bara naje na tambayi Dadyna

    Yafa’di hakan da xame hannunsa daga gareta

    Momy tayi murmushi da bin ‘dannata da kallo

    XEE Tace Momy kinada aiki ne

    Tace a’a kije Ki huta kinji

    XEE Tace toh 

    Haka tatashi ahankali tafice daga falan Momy batayi mamakin canjawar tafiyar tatabah🙈

    FAWAS ko bayan sungama breakfast xai tashi kenan yaji Momyn shi nacema Dady tanaso taje gidan qanwarta dake nasarawa

    Yace ba lefi tadawo lpy

    Murna tacika FAWAS yau xai ‘dan huta da matartasa

    Qawata kixo kisha labari pls. Kuma kar kice min  baxa kixo bah….😔

    RAMADAN yayi Murmushi Yace am sorry Aunty XEE ban kaimata wayan nata bah.

    Amma bara na kai mata yanxu

    XEE Tace toh RAMADAN pls kaimata da sauri dan Allah

    Tace toh

    Afalo ya sameta da alamah tagama karyawa ne

    RAMADAN yayi murmushi da cewa Auntyna

    Da sauri SAILUBAH ta kallesa sai kuma ta wulga mishi mugun kallo

    Yayi Murmushi Yace toh kiyi hakuri mana my Aunty

     bagashi yanxu nakawo miki bah

    Kar6ar wayan nata tayi xatabar falan

    Yayi saurin shan gabanta cikin marairaicewa Yace kemafah kinsan fushinki maseefa ne agareni

    Kitemaken kimin afuwa Ki yafemin komai pls

    Ta gallamai harara dayin kwafah taturo baki gaba Tace shine harda wani cewa kanaso na xama cikakkiyar karuwa agidanka kuma……

    Da sauri RAMADAN ya rufe mata baki kuma ya waro ido ka’dan alamar nuna tsoro

    Yace kiyi ahankali mana Aunty kar Kakah da mamah sujiki

    Tace baxanyi ahankalin bah

    Yace toh kiyi hakuri baxan qara cewa bah

    Tace toh meyasa tun jiya bakaxo kaban wayata bah

    Yace soboda karna qara 6ata miki raine.

    Tace waya kirani

    Yace Aunty XEE.

    Tace kaci abinci

    Ya girgixa mata kai

    Saita koma ta xauna ta ha’da mata Komai tatura mai gabansa

    Yace qiwarci nakeji Auntyna

    Tace hmmm in baka kenan

    Yace eh

    Aiko tamatsa kusa dashi tadinga bashi yana mata hirar junior wai sun gaisa ‘daxo har yana cewa agaisheta

    Tace hmm ina amsawa

    Yace yanxu fah saura wata ‘daya da sati biyu bikinmu

    Tace Kullun saika fa’da adadin kwanakin wai baka gajiya ne

    Yace ina xan gaji da lissafi adadin kwanakin da xan mallakeki

    Ta hararesa Tace nadai gayama kadena wani xumu’di

    Yace  Auntyna kenan wai tunaninki wani abu xai farune

    Tace daga dukkan alamun yanda kake nunamin bah

    Yace hmm Karki xargi Komai Tace nidai nagayama wata biyar ne xamu rabu

    Yace ainaji 

    Tace aha

    Tashi yayi ganin ya qoshi Yace  bye bye my Aunty saina dawo Tace toh kadawo lpy katawo min da ice-cream

    Yace toh Auntyna uwar babis nawa……

    Da sauri SAILUBAH tawaro ido 😳

    wasa nake mikifah

    Tace toh kadena kar yaxama gaske😔 RAMADAN yayi Murmushi Yace na dena toh karkimin kuka..

    Ya fa’din hakan da ficcewa yana Murmushi

    Yana ko futan XEE takirata

    Sosai SAILUBAH tagyara xama ta’dauka da fa’din Amarsu

    XEE Tace shegiya kixo da labari Wlhi

    SAILUBAH Tace gaskiya baxan xo bah

    XEE ta marairarce mata

    SAILUBAH tayi shuru can Tace sai jibi toh

    Bakin XEE na qaiqayi batabar SAILUBAH haka bah sanda tabata labarin wahalar da KHAMIS ya bata

    SAILUBAH tawaro ido Tace ‘dan qaramin yaran nan ne xai wahalar dake😳 Wlhi qaryane 😀

    XEE Tace narantse miki da Allah

    SAILUBAH tayi dariya Tace story kawai amma maixai iya wannan yaran😂

    Tsaki XEE tajah takashe wayanta dan tafi kowa sanin rashin ganewa irin na SAILUBAH idan akan abin data raina ne

    FAWAS ne xaune a office ‘dinsa yana kallan wani fatan daya futar na wata atamfah da sukesan Su futar.

    Bayan ya gama ne yakira Momyn shi yana cewa mum kin dawo ne

    Tace aa saidai ina….

    Sam bai jira qarashan xancanta bah ya kashe wayan dan jin yaji abinta yake fatan ji….

    Yana qoqarin tashi Dadyn nashi ya shigo yana cewa naga naka my son

    Ya juyo mishi da laptop ‘din gabansa

    Murmushi Dadyn nasa yasakar masa da shafah kansa yana cewa dts gud my son

    Hmmm Yayi kyau Sosai

    FAWAS yayi dariya Yace dama Dady inasan xuwa gida yanxu ne

    Yace ba lefi my son Amma karka ‘dau lokaci Yace toh

    Gudu Sosai yakeyi burinshi kawai yakai gidan nasu ya rage xafi da matar tashi

    [5:45PM, 09/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T  Nalele👯: Aiko yana yin parking ya fitoh da gudunsa

    Sam baiyi shashin HAMEEDAN bah. Dan yasan uwar ‘Yan surutu CE yana da  tabbacin tana tare da babah Hinde

    Dan haka yayi part ‘din Momyn nasa.

    Nan ko sukaci karo da juna. Ita tatawo da niyar fitta shikuma ya sawo kai

    Da sauri tamatsa baya tana cewa kayi hakuri bansan katawo ba.

    Yayi Murmushi yana cewa ashe ramukwan nawa sunada yawa.

    Ta waro ido

    Yace eh mana

    Jiya ban sallameki ba kika tafi yanxu kuma dan mugunta kinganni sarai kika bari muci karo

    Da sauri HAMEEDA Tace toh dan Allah kayi hakuri shikenan

    Yace inafah shikenan naxo ne kinunamin wan’yannan abubuwan

    HAMEEDA taqara jah da baya ganin yanda yake matsowa kusa da ita

    Ga kuma momy afalan. Ta lura Sam baisan da xaman Momyn ba. Kuwai iskanci ne agabansa

    Dan haka saita fara mishi nuni da ita da ido Amma ina FAWAS yayi nisa

    Innalillahi…… Kawai HAMEEDA Tace  Ganin yanda ya rungumeta

    Yana qoqarin xuge mata riga Yana cewa so ‘daya kawai xan gani

    Kuma kikaqi Wlhi xakisha wahala. Dan narantse Allah saina gansu…

    Kunya Baqin ciki takaici suka cika  HAMEEDA tamkar xatayi kuka Tace Momy Momy Momy fah…..

    Bai bari ta qarasa ba ya katseta da cewa kimin Shuru uwar ‘yan magana. dan nasan momyn bata nan Kinga kuwa idan zakiyi iwun duniyar nan sai dai baba Hinde tajiki

    Kuma ita ba kawo miki ‘dauki xatayi bah dan taganni. Tasan nine na ritsaki…

    Waima in tambayeki

    shin baki San aljannah ne.

    Yafa’di hakan da nufin  kai bakinsa cikin.

    Da sauri Tace gafa Momyn nan…..

    Ahankali FAWAS yakai kallansa inda take mishi nuni da Momyn nashi…..

    Yayi daidai da lokacin da itama momyn takai kallannata kansa

    Aiko da sauri yasake HAMEEDA ya ficce daga falan da wani shegen dugu saboda wata kunyarta da takama shi…..

    Haka batare da wani 6ata lokaci ba. itama HAMEEDA tabishi da nata gudun xuwa part ‘dinta tanaji kamar qasa tatsage tashige ciki

    Momyn tayi Murmushi jin tashin motar ‘dan nata

    Abayyane Tace my son kenan.

    FAWAS na tafiya yana tuna mema yake gayama HAMEEDA ne

    Allah yasoshi zif kawai ya xuge mata

    Innalillahi… Yace abayyane dan Sosai yaji kunyar mahaifiyar tashi

    Ahaka ya komah office ‘din nashi yana saqa da warwara

    😂😂😂

    Yamma can suka ha’du Su uku inda suka xubama KHAMIS ido👀 ganin yanda yake cikin nisha’di

    RAMADAN Yace shegen ka kashe bos kenan irin wannan annuri haka

    KHAMIS yayi Murmushi da tashi ya dafah RAMADAN Yace fatana kayi saurin mallakar Aunty LUUVAH. Nasan idan kaji Komai daga nesa xaka dinga sakar mana dariyar farin ciki….

    FAWAS yajah tsaki Yace gay yau na kwafsa

    RAMADAN Yace ka share kawai kaje mata yanda kasaba xuwa mata

    KHAMIS yayi dariya Yace nifah ina ganin har sai anyi bikinka da Aunty LUUVAH Sannan Momyn shi xata sakar mai mara😆

    Wata shegiyar dariya RAMADAN yayi Yace tab kace Kullun saiya kwana da ciwan ciki kenan

    KHAMIS Yace toh yaxaiyi

    RAMADAN yace ai ina tabbatar maka baxai kai wata ahaka ba

    Dan nasan in yagaji cire kunya xaiyi ya saka momyn tashi agaba yasa mata kuka akan tabashi Matarsa.

    Aiko KHAMIS ya qara saka dariya 

    FAWAS najinsu yayi musu shuru har suka qaracimai iskancinsu suka barshi

    Da dare daya koma gida momyn bata nunamai Komai ba

    Dama haka yakeso. Sai yayi fuska yadinga janta da hira

    Momy dai Murmushi tayi tace aranta nakusa baka matarka my son barmin wani kwana kwana

    Bayan kwana biyar

    Sanda HAMEEDA takai kwana biyar Sannan tafara sakewa da Momy kamar da

    Momyn na kallansu duk da HAMEEDAN  bata shigowa  saita tabbatar da FAWAS  yabar gidan Sannan xatayi part ‘din Momyn tagaisheta

    FAWAS ko danne xuciyarsa kawai yakeyi danba yanda xaiyi

    KHAMIS ko yasami XEE yanda yakeso sai kwasar amarci yakeyi abinsa

    Yana wani qara haske sheqi daga shi ‘din har ita

    RAMADAN ko kallan Aunty kawai yakeyi yana addu’a Allah ya nuna masa ranar da xata xama mata agaresa

    Sai wani killaceta yakeyi

    Sam bayasan yaji tace xata waje kaxa

    Haka ranar takallesa afusace Tace wai me yasa kake takuramin ne haka

    Yace Auntyna nima ban san dalilina na takura miki bah

     tajah tsaki Tace kabarni nasha iska pls

    Yace baxan barki bah Auntyna…..

    Yau take laha’di Bayan sunkaima ‘Yan matansu xiyara Su biyu Suna Hanyar dawowane wayar FAWAS tafara ringing

    Da sauri ya ‘dauka Ganin momyn shice

    Yace yes mum

    Tace kaxo gida yanxu ina nemanka.

    Yace ganinan toh

    Dake XEE tama KHAMIS kamun kaxar kuka Sam Mantawa yayi da wasu ‘Yan matansa😆

    Sai yabar RAMADAN da FAWAS sunata fama

    Dan haka yanxuma Su biyu ne suka fitta

    RAMADAN Yace sai kayi sauri ka saukeni da alama yau ango kake

    FAWAS Yace kai share banji hakan ajikina bah

    RAMADAN yayi Murmushi Yace idan hakan ta kasance ka ‘daukar min alqawarin xaka jajirce har Allah yasa kasamar mana baby acikin wannan daran

    FAWAS yayi dariya Yace idan har hakan takasance nayi maka alqawarin wannan sallar da xamuyi xan roqi Allah yasa nasamu baby acikin daran

    RAMADAN yafitta daga motar yana cewa toh ina maka fatan alkairi

    Yace nagode Sosai ‘dan uwa…

    RAMADAN ya qarayin Murmushi Yace Wlhi kayi guxurin kaxar cin amarcin naka dan da gaske naji ajikina

    Toh FAWAS Yace mai yana dariya

    Gun Auntyn nashi RAMADAN yanufah da rikici dan yau iskancin nasa ya motsa

    Sosai yakesan ya kalle bakinta da tsokanarta

    Saidai kash ya sameta afalo  tana bacci

    Ayan Kakah Tace mai wai kanta ne mai mata ciwo tasha magani shine tasamu bacci

    Yace Allah ya bata lafiya….

    Aiko Momy nasiha tayima FAWAS Sosai akan Aure

    Daga bisani Tace yaje ga Matarsa Allah yayi mishi albarka

    Da murna ya kwantar da kansa kan cinyar Momyn nasa Yace Amiien Momyna

    Bacci Sosai yasami HAMEEDA tanayi cikin kwanciyar hankali

    Qamshi ne yake tashi ajikinta me sanyi sanyi

     Ya xubama rigar da tasaka ido dan tayi mishi kyau Sosai

    Wanka yaje yayi da ‘dauro Alwala

    Yasaka kayan bacci Sannan ya haye gadan dayi mata cakulkulu

    Ai da dariya Tatashi tana xare ido😂 Yace tashi mana YAYATA

    Tace meya kawoka

    Yace hukuntaki

    Taqara waro ido ashagwa6e Tace bana San hukuncinka Wlhi

    Yace naji tashi kiyo Alwala muyi Sallah

    Tace ainayi

    Ya jefah mata wani kallo Yace wannan  tagodiya ga Allah xamuyi Tace toh

    Yana kallo tayo Alwala ya tashi sukayi sallar yayi mata addu’a Sosai da tambayarta yanda take tsarki

    Tagayamai Komai anutse

    Duk yanda FAWAS yaso da HAMEEDA taci kaxa Samqi tayi

    Acewarta in bataci kaxar bah ai baxai kusanceta bah.😀

    Daqar  dai ya lalla6ata tasha madara

    Daga nan yafara burkitata

    Ita dai batayi yunqurin  hanashi ba.

    Sanda taji Maza😳 Sannan tasamai kuka wiwi

    Yana mata ihu tana kuka

    Daqar tasamu kanta Bayan uwar wiyar da tasha agunsan

    Tana kuka yana bata hakuri da temaka mata kintsa kanta….

    Sosai ya rungumeta kamar wani xai kwacemai ita yana wani lalla6a kamar kwai

    Tanajinsa talangwa6e mai tana kuma yima Momy addu’ar Allah yasaka mata da alkairi

    Washe gari haka FAWAS yadinga nan nan da ita cikin so da qauna

    Da wayowayo sanda ya qara jin da’dinsa da ita. Nan tafara jin ‘dan tsoransa ka’dan

    Kallo ‘daya xaka mishi kasan yana cikin tsananin farin ciki

    Dadyn shi ya kalli Momy Yace yau banga my son bah

    Tace hmm Kasan saiyau nasakar mai Mara

    Yace ban gane ba ‘dan ban haske in fahimceki

    Tagyara xama Tace ina tunanin yaudai ya girmah

    Dady yayi Murmushi Yace na dauka ya kwan biyu da girma ai Tace aa

    Nan dai ta’dan bashi labari Ka’dan suka rufe hirar da addu’ar Allah yabasu jikoki na gari

    Dariya KHAMIS da RAMADAN sukayima FAWAS sukace Alhamdulillah mun tayaka murnah

    Yace Allah abin godiya nagode yanxu Saura kai.

    RAMADAN yayi Murmushi Yace nima gani akan hanya ai

    👯👯👯👯…..

    ____________________

    Gida ne mai kyau Wanda ya amsa sunansa

    [7:27PM, 09/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T  Nalele👯: Gashi qarami sai wadatar fili..

    Babban falo ne sai kitchen da toilet da dining da wasu 2 bet room a falan

    Sama kuma 2 bet room ne na mata da miji sai qayataccen falo da ke6antaccen wajan hutawan masoyan da suke shirin mallakan gidan

    Idan kafito harabar gidan babbar barandace gefe guda wacce xata iya ‘daukar motoci uku batare da takura bah

    Idan kuma kakalli 6angaranka na hagu qaramin ciki da falone ta toilet aka fittar dan xaman wanda yaxoma masoyan xuwan xuwan baxata

    Idan kakalli Arewa kuma kaga dan ‘dakin me gadi ne

    Bishiyoyi uku ne agidan suke bada ni’imantacciyar iska me da’din busowa

    RAMADAN ya kalli Dadynsa Yace gashi qaramin gida sai dai yaxo da kyau kuma tsarin ya burgeni

    Dadyn nashi yayi Murmushi Yace toh my son anan xaka xauna kai da Matarka.

    Kan kayi tunanin fitar da naka tsarin gidan

    RAMADAN yayi Murmushi Yace nagode Dadyna Amman wannan ciki da falan daka ke6ance shi fah

    Yace kakar ka tawajan momynka CE xataxo tayaku xama

    Yayi Murmushi Yace Innah Yalwa kenan ko

    Yace eh ita Yace naji Sosai

    Haka suka fitoh daga gidan sunama megadin sallama.

    RAMADAN da yake tuqa Dadyn nasa Yace kaga Dady tunda sauran sati ‘daya da kwanaki bikin xanso inje inga junior kafin lokacin

    Dady Yace balefi sai kuje da Momynka…

    kufara shiri tun yau gobe jibi saiku ‘daga

    Da murna RAMADAN Yace tnx my Dad

    Amma fah banaso kagayama junior xuwanmu dan inaso in masa baxata

    Yace balefi

    Ahaka suka dawo gida Suna hira cikin jin da’di Sosai

    A daran RAMADAN yake gayama SAILUBAH xaije kaima ‘dan uwan nasa xiraya tata6e baki Tace daka barsa dan Wlhi baqaramin kewarka Xanyi bah

    Yakama fuskarta Yace Karki damu Auntyna Bayan kwana uku kawai Xanyi

    Cikin shagwa6a Tace nidai…..

    Ya katseta dacewa kedai Mene  Tace kayi kwana biyu

    Tace angama Auntyna ko kwana ‘daya kikace haka Xanyi fatana dai ki kulamin da kanki

    Tamai kiss agoshi Tace kaima kakula min danaka kan

    Yayi Murmushi da cewa Kullun a kula miki da kaina nake

    Washe gari Dady yagama shirya musu Komai

    RAMADAN Sosai ya hango damuwa a idan mutanan nasa KHAMIS da FAWAS

    Ya dafasu Yace kwana biyu fah Xanyi suka toh Allah kaiku lpy ya dawo daku lpy Yace AmEEn ya Allah

    Haka Washe gari har kuka sanda SAILUBAH tamai. Daqar dai ya lallasheta….

    Suka samu suka cilla qasar England

    Dama da gidan da Dadyn nasu yake sauka

    Bayan sun huta RAMADAN yayi wanka Khairat na bacci Yace mah Momy bara naje na rigaki ganinsa

    Tace hhmm aini sai gobema xan gansa

    Yace nikam natafi gashi khairat na bacci

    Tace ka tasheta mana

    Yace no bartama kawai

    Haka yaje ga ‘dan uwan basa

    Junior najin da’dinsa da shakira Senior RAMADAN ya shigo falan

    Baiga kowa ba

    Dan haka sai yayi bet room ‘din yana fa’din ‘dan Uwa nahh

    Karab suka ha’da ido.

    Senior RAMADAN ya runtse idansa

     innalillahi Yace da saurin ficcewa daga bet room ‘din

    Junior ya rikice da ganin ‘dan uwan nasa dan haka da sauri yabar harkar tashi da Shakira wacce tasaki baki tana kallan junior Tace dama Ku twice ne

    Yace eh shine Babba pls kiyi sauri kibar nan yanxu

    Yafa’da lokacin da yake xuwa jallabiya

    Ahankali ya fitto falan yana cewa am so sorry brother

    Senior RAMADAN ya gallamai harara kan yayi magana Shakira tafitoh

    Da sauri junior Yace Wlhi brother nadenayi kwana biyu itace taxo gareni ‘daxo gata ka tambayeta

    Shakira xatayi magana dan fudda kanta.

    Aiko junior yabata harara da cigaba da cewa kok’arya na miki Tace aa da ficcewa tana dariya dan bata ta6a ganin rikicewar junior irin na yau bah yau

    Junior yamarairaice mah Senior waishi ala dole saiya yarda dashi

    Senior RAMADAN yayi Murmushi Yace wai na tambayeka ne…

    Cikin sanyi junior ya girgixa masa kai alamar aa

    Yace ya isa haka….

    Dan haka bani rungumah inji ‘duminka kafin in hukuntaka…

    Da sauri junior ya rungumeshi sukayi dariya cikin qaunar juna

    Bayan sun gama murnar ganin junannasu ne senior ya hauyima junior wa’axi me ratsa jiki

    Yana nunan mishi illar xina da abinda take haifarwa 

    Sosai jikin junior yayi sanyi ya ‘daukarma ‘dan uwan nasa alqawarin xaiyi qoqari wajan ganin ya dena aikatata

    Senior Yace kadena kawai. Junior yayi Murmushi Yace nadena brother Insha Allah

    Sosai suka xanta da junan nasu

    Kiran Momy RAMADAN yayi Yace mata xai kwana da ‘dan uwansa kawai

    Tace ba lefi

    Sosai suke shan hira junior yayi Murmushi Yace yanxu fah Saura kwanaki kaxama Ango ko

    Senior Yace kana mamaki ko

    Yace kwarai kuwa

    Yace toh kadena mamakin dan ina tabbatar maka Saidai kaxo ka sameni da babyn ka

    Junior ya qarayin Murmushi Yace idan hakan ta kasance xanfi kowa farin ciki

    Yace xata kasance ……

    Karo na farko kenan da junior ya fara yin sallar dare

    Dan senior tashinsa yayi akan sai yayi

    Baiyi musu ba ko yayi

    Washe gari da farin ciki ya tashi.

    Saiya jishi cikin wani shauqi da jin da’di

    (Toh  sauqin lafuna ta kamashi)

    Yace brother muje gun Momyn kawai basai munsata wahala bah

    Senior Yace kuma fah

    Hakan sukayo gun Momyn wacce take shirin xuwa gunsu

    Tayi Murmushi Tace ina niyar xuwa kuna tawowa

    Junior Yace nayi farin ciki da xuwanku Momy.

    Tace muma haka SADEEQ ya karatu Yace lpy lau Momy ina Khairat tawa…….

    Da gudu Khairat tafitoh daga bet room tana cewa Ya junior nah

    Cak tatsaya tana kallansu

    Momy Tace yana tambayarki kina futuwa

    Tace Momy gaya min wanene aciki

    Momy tayi Murmushi Tace ki gano shi da kanki dan baxan nuna miki shi bah

    Murmushi junior  yayi ya ware hannunsa  Yace tawo my baby

    Aiko da gudu taje ta rungumeshi tana dariya

    winin ranar haka junior yata yawo da senior RAMADAN  Yana nuna masa gurare da dama

    Hakama Washe gari har da Momy suka fitta

    Sai dare suka dawo

    Tun adaran Senior RAMADAN ya hau shiri dan tafiya gobe

    Ya kira Dadyn nasa dan ya gaya masa Saidai bai ‘dauki wayan bah

    Yace Momy bai ‘dauka bah

    Tace qila yana masallaci ne

    Ni daka bari sai jibi ma tawo gabaki ‘daya kaga sai kaxa6ar mata wasu kayan lefan…..

    Senior yayi Murmushi Yace no Momy basai na xa6a mata ba. Aikema kinsan kayan datafi so

    Junior Yace wai LUUVAH…..

    Momy Tace eh

    Senior ya gallamai harara Yace watoh LUUVAH kai tsaye

    Junior yayi dariya Yace toh kayi hakuri Aunty LUUVAH….

    Momy tayi dariya Tace ai kaikam ka shiga uku tunda kaxo a qani

    Yace aikowa kam Momy

    Wayar senior tayi qara ya ‘dauka da sauri ganin Dadyn nasa ne

    Yace gabe ina tafe Dady kaxo ka’daukeni tara xamu taso

    Yace toh my son Allah ya dawo min dakai lafiya bani junior najishi Yace AmEEn da miqama junior wayan

     Bayan sun gamah wayan ne junior Yace pls mana brother kabari kutafi da Momy mana

    Senior ya waro ido Yace rufamin asiri dan kuka wiwi Auntyna tasa min ‘daxu😳

    Yace to saime

    Yace  sai in rasa nutsuwata

    Shuru junior yayi ya tashi dan ficcewa daga ‘dakin yana turo baki….

    Da sauri senior yasha gabansa yana cewa toh kayi hakuri mana ‘dan uwana kafahimceni bana San tashin hankalinta

    Junior yajah tsaki cikin wani hali Yace Wlhi brother kadena biyemah duk abinda takeso saboda wata ranah

    Yace toh naji kayi hakuri

    Yace ya zanyi dakai kabari mace ta shanyeka

    Rungumarsa Senior yayi yana Murmushi Cikin ra’da Yace baka San sO bah

    Shima cikin ra’dan Yace hmmm abar kaxa acikin gashinta dai brother

    Yace na barta…….

    Momy Tace Allah ya kyauta

    Da sauri senior ya kalleta dan shi Sam mantawa yayi tana gun

    Washe gari da misalin qarfe tara ko haka RAMADAN ya bar ‘dan uwan nasa kamar yanda ya sameshi yayo qasarmu mai da’di

    Lokacin da jirginsu ya sauka yana fitowa ko yaga Dadyn nasa ya rungumesa suka tayo gida Cikin farin ciki

    Dady ya kallesa Yace nayi kewarka my son ‘dan kwana biyun nan

    Yace Wlhi nima Dady

    Sanda yayi wanka yaci abinci Sannan. Ya kira FAWAS da KHAMIS ya gaya musu dawowar tashi

    Aiko haka sukabar abinda suke sukaxo gareshi

    Sunyi murna Sosai da dawowarsa

    FAWAS Yace Allah rashinka kusa samu RAMADAN matsala ne

    KHAMIS Yace Wlhi kuwa.

    Murmushi RAMADAN yayi Yace toh mutuwa dai nanan..

    FAWAS Yace tare xata ‘daukemu ai

    Yace toh Allah yasa

    KHAMIS Yace ya kaga  Aunty LUUVAH

    RAMADAN Yace ai batasan na dawoba

    Yanxu dai nakesan xuwa gareta in bata mamaki

    KHAMIS Yace inajinta ‘daxo da Aunty XEE tana cewa rashinka kusa da ita maseefa ne

    Tashi RAMADAN yayi yana cewa barama inje gareta yanxu

    SAILUBAH tana kwance sai tunanin Qanin nata takeyi. Dan kwana biyun nan da tayi bata sakashi a idanta bah duk saita nemi rasa nutsuwarta. Shiyasa ‘daxomah tasamai kuka……

    Jin anshafi gefan fuskarta ne yasa tadawo daga tunanin nata ha’de da waro ido

    Yace Auntyna nadawo dena tunaninah

    Da murna tatashi Tace shine kawani cemin sai gobe

    Yace yaxanyi dake Auntyna Kinsan bana San tashin hankalinki.

    Kiss tayi masa agoshi Tace Wlhi bana San kayi nisa dani

    Yace baxan qara nisa dake bah. Dan ban manta kukan da kikasamin ‘daxo ba………..

    Kwanan Momy biyu tadawo da ha’dad’dun kayan lefan SAILUBAH…

    Sosai SAILUBAH ta tsure da ganin kayan taje tasaka RAMADAN agaba Tace Kasan ba da’dewa xamuyi bah Amma kabari Momy taha’do wannan uban lefan😳

    Yace aiba damuwa my Aunty kan murabu basai kidinga min ado dasu bah

    Cikin marairai cewa Tace nifah nafara tsorata fah 😳 dan jikina yana bani kamar Auren xai xama ba yanda muka tsara bah😳

    RAMADAN yayi wani shegen Murmushi da wurga mata wani kallo Wanda yasan yamata mugun shiga Yace hmm Aunty kenan

    Karfah wani abu yasa tunaninki ya samu tangar’da

    Tace nidai….

    Ya katseta da cewa Aunty

    Tace RAMADAN

    Yace muje in rakaki Ki kwanta kiyi bacci kawai

    Tace da tsakar ranan nan

    Yace toh ai kina buqata ne

    Tace toh aa

    Yace toh mucanja hira

    Tace toh wacce

    Yace ta soyayya

    Ta harareshi Tace ban iya bah

    Yace xan koya miki

    Tashi tayi taficce daga ‘dakin. Yabi bayanta da kallo…….

    _____________________

    Ina gwanin wani ga nawa 😀👈🏻

    Yau SAILUBAH tayi walimar Auranta

    Sosai taga jama’a dan ita’din me kirkice kamar yanda kuka sani kowa nata ne musamman Wanda baidashi xata jawoshi jikinta dan tabashi abin da Allah ya hore mata

    Washe gari dukkaninsu  tashi sukayi da wani ni’imantaccen farin ciki sakama kwan *’daura Auran MUH’MD RAMADAN da FATEEMAH SAILUBAH da akayi*

    Tunda aka ‘daura gaban SAILUBAH ya tsinke ya fa’da

    Takwantar da kanta kan cinyar XEE Tace naji wani XEE kema kinji irin shi lokacin naki

    Tace Sosai mah

    HAMEEDA wacce RAMADAN ya matsamah FAWAS saiya kawota takalli SAILUBAH Tace Aunty kice Alhamdulillah xakiji sanyi

    SAILUBAH tayi Murmushi Tace toh HAMEEDA Alhamdulillah

    XEE tayi dariya Tace masha Allah

    Kuwa dariya yayi agun

    Ga RAMADAN ko ana ‘daurawa bayan manya sun gamah sukamah Auran albarka xamewa yayi ya shige gida yaje yayi alwa’la yayi Sallah raka’a biyu. Ya ‘daga hannunsa samah ya fara addu’a kamar haka………

    Ya Allah me biyamin buqatuna

    Ya masanin farkwan rayuwata ka kyauta qarshena

    Nayi kamun qafah gareka shugabanmu Annabi Muhammadu gani da ququn barana kasoni

    Ya kaliqina Kasan nufina ka amsa roqona

    Ka burkitar min da matata a sOna ka hanata yimin jayayya akan komai

    Ina godiya gareka daka mallakamin masoyiyata

    Ina roqanka daka bani xuri’a agareta ‘daiyiba kamila wacce babu hallaka acikinta

    Allah ka kyauta farkwanmu ka kyautata qarshenmu ka hana xuciyarmu raya mana aikata sa6onka…..

    Yana kaiwa nan ya shafah ganin FAWAS da KHAMIS sun shigo ‘dakin

    suka dafashi atare suka CE toh Ya sayyadi Allah yayi

    muna maka fatan samun baby cikin wannan ranah

    Yayi Murmushi da cewa nagode

    FAWAS Yace Aure me da’di. RAMADAN Yace toh ka qara mana

    FAWAS ya waro ido Yace ina ai ta’iya dani saidai ko KHAMIS…..

    Da sauri KHAMIS Yace aa Wlhi

    RAMADAN yayi Murmushi Yace har da rantsewa

    Yace hmm baka San Aunty XEE bane…..

    Dare nayi Kakah takira Momy tayima SAILUBAH nasihah Sosai

    Haka Abbanta mah yayi mata. ya qara da cewa karkiga mijinki qaramin Yaro kinemi raina masa hankali

    Wlhi naji wata matsala daga gareki kin kawo masa banyafe miki bah

    Gaban SAILUBAH ya fa’di rasss

    Nan taqara volume ‘din kukanta

    Ahaka aka kinkimeta aka kaita gidanta da qafar damah

    XEE na gefanta tana tausarta akan tadena kukan haka

    Tace Wlhi XEE jikina yayi sanyi karfa RAMADAN ya kasance cikakken miji agareni

    XEE tayi Murmushi dariya fam cikin ranta Tace ai yarigada ya xama cikakken miji agareki Saidai nasan baxai kawo miki matsala ba. Tunda bayasan abinda baki so

    Ina tabbatar miki wata biyar ‘dinku nayi xai rabu dake

    Jin kalaman nan na XEE shiyasa hankalin SAILUBAH ya kwanta ka’dan…..

    Wayan XEE tafara ringing tana dubawa taga mijin nata ne ta’dauka

    Yace yau xan hukuntaki da yawa

    Tunda kika shareni tun safe

    Tace afuwa my Luv

    Yace minti ‘daya nabaki kifitoh mutafi

    Tace toh ganinan mah.

    Yace kufitoh tare da HAMEEDA dan FAWAS yanemeta awaya shuru

    XEE tayi Murmushi Tace tana can falo tana hira…..

    Da sauri FAWAS ya kar6i wayan Yace pls Aunty ki tasota agaba yanxu dan bata gajiya da hira

    XEE Tace toh😀

    Haka SAILUBAH na gani kowa ya Washe ya barta ita ka’dai a part ‘dinta

    Amma tanajin motsin innah Yalwa….

    RAMADAN ko yana can kofar gidan nasa sanda ya tabbatar da tafiyan kowa Sannan ya kira junior yana bashi labarin Komai

    Murmushin yaqe junior yayi Wanda ake cewa kafi kuka ciwo

    Yace toh brother ka shige gidan ka kulle da addu’a Sannan banaso ka tausaya mata kayi qoqarin samarmin baby….

    Yace Insha Allah ‘dan Uwa na

    Bayan sungama hirar tasu ne junior yaci kukansa yatashi yafara lafula na RAMADAN akan Allah yayaye mishi soyayyar SAILUBAH

    Sosai yasami nutsuwa sosai  Amma bawai dan San nata ya ragu mai ba😰

    Am so sorry my junior RAMADAN😰

    RAMADAN na kulle gidan yaje ya gaida Innah Yalwa

    Tace Allah ya albarkaci Auran nan naka RAMADAN Yace AmEEn Innata😀

    Ahankali ya tura ‘kofar bet room ‘din nata daidai da lokacin data fitoh daga wanka daga ita sai tawul…..

    Ta waro ido waje👀 arikice tafara neman babban abinda xata suturce kanta dashi

    Shiko sake baki yayi yana wani yarfe hannu Yace LA LA LA LA😧 Aunty……

    Dama haka cinyoyinki suke da kyau😊

    Kallesu ‘yan mulu mulu dasu

    Cikin maseefa Tace kafita  kafita kafita manah

    Ina…. Ai RAMADAN yaso iskanci😂 

    Saiya fara nufuta yana wani kallanta lungu da saqo sosai

    Aiko ganin haka ya tayi saurin hayewa  gado tajah bargo ta lullu6e jikinta tana auna mishi wata muguwar harara

    Yayi Murmushi ya haye gadan Yace Auntyna baxaki saka Kaya bane

    Ta hararesa

    Ya share da cigaba da cewa Aunty haka nonon.ki suke manya manya….

    SAILUBAH tawaro ido 😳 cikin matsalancin kunya kamar xatayi kuka Tace dan Allah dan Annabi ka fitta plssss

    Yace xan fitta Auntyna Amma saikin bari na shafah miki mai kinga na qara ganin cinyoyinki da nonan……..

    Bata bari ya qarasa ba ta jefashi da filo tana cewa Ashe dama kai ‘dan iska ne…..

    Jin abin da tace yasa RAMADAN yin Murmushi ya matso kusa da ita Sosai xai yaye bargwan ta riqe gam idanta yaciko da kwalla

    Tace RAMADAN

    Yace wlhi Auntyna saina gani tunda kika cemin ‘dan iska

    Ba abinda xai hanani ganinsu kuma har in ta6asu in nuna miki iskancin nawa ……..

    Ai dajin haka tasamai kuka tana qara  qamqame jikinta dan ita tunda aka ‘daura Auran nata dashi tashiga shakka akansa

    Shuru yayi yana kallanta dan kuka take tsakaninta da Allah

    Yace toh kimin shuru inba so kike in ma’kureki ba

    Shuru SAILUBAH tayi tana kallansa

    Ya sauka daga gadan yana cigaba da cewa tashi muyi sallar godiya ga Allah daya nunamin ranar dana mallakeki matsayin matata

    Tace munyi haka dakai ne

    Ko xaman Aure xamuyi.

    Yace oh na manta  ashefah xaman makoki xamuyi na wata biyar ko

    Tace makoki kuma

    Yace eh mana tunda ni baxaki ‘dauke matsayin miji bah kinaso mucigaba da rayuwarmu kamar yanda muka saba na tsawan wata biyar ko….

    Da sauri ta ‘daga mishi tana cewa eh mana🙂

    RAMADAN ya harareta Yace toh baxan iya wannan xaman bah

    SAILUBAH tawaro ido xata fashe da kuka yayi saurin katseta da cewa dakata fah malama

    Dama ai abaya Nace miki ina da shara’do’di uku kitsaya kijini kikaqi tsayàwa kintuna

    SAILUBAH tayi shuru.

    Can Tace eh natuna

    Yace Yauwa toh bara in gaya miki yanxu

    Nafarko dole tare xamu dinga kwana

    Na biyu kamar yanda kika Sabah dole kidinga dafamin abinci kidinga min ladabin da mata take yima mijinta

    Na uku shine Xanyi ‘ko’kari wajan rokwan Allah yabani axxiqin baby…….

    Ma’ana in miki ciki acikin wata biyar…..

    Kinga daga lokacin sai murabu kije gida Ki haifamin babyna…….

    Wiwi SAILUBAH tasake mishi kuka tana cewa Wlhi baxan yarda da wannan labarin qanxan kuregen naka ba

    Ni sa’arkace da xakamin ciki kuma ai bah akan haka Nace ka Aureni ba…….

    Ko mawa gadan RAMADAN yayi da qarfin tsiya yayaye bargwan jikin nata saita kasance daga ita sai tawul ‘dinta

    Aiko ya matseta yakai bakinshi cikin nata yana aika mata da wani shu’umin kiss. Duk yanda SAILUBAH taso kwatan kanta hakan kasa faruwa tayi. Sannu ahankali yakai hanushi girjinta ya warware tawul ‘din yafara sarrafah girjinta

    Ji SAILUBAH tayi kamar xata sume. Takasa hanashi haka ya ‘dau lokaci yana wasa da budirinsa da breast ‘din

    Sanda taji sunfara mata xafi Sannan taqara volume ‘din kukanta 

    Iya rikicewa RAMADAN ya rikicemah Auntyn tasa

    Ganin hakàn ne yasashi kallanta ahankali idanshi jajir Yace Aunty kiyi hakuri baxan iya barinki yau ba

    Na umarceki daki tashi kiyi Alwala muyi Sallah kafin Komai ya wakana

    Ni yanxu mijinki ne Auntyna baxan iya jure waccan rayuwar da kikesan muyi bah……..

    Yana fa’din hakan yafara janta har sanda tasauka daga gadan …

    Ba musu Alwala ta ‘dauro tasaka kaya sukayi Sallah raka’a biyu tana mamakin tsoran daya kamata akansa yanxu. Har yatasa yimishi musu

    Sosai ya dafah kanta yayi mata addu’a.

    Ya kalleta Yace Aunty ya kikeyin wankan Sarki da Sallah

    Ananne fah tagallamai harara Cikin raini Tace ban sani ba

    Ya matso kusa da ita yana Murmushi tacikin kunnanta  ya ra’da mata kusai naqara shan breast ‘dina tukunna sai kigaya min

    Kunya da takaici suka cika xuciyar SAILUBAH ba shiri tafara bayani ganin yafara qoqarin nemansu

    Yayi Murmushi Yace naji Komai my Aunty dai dai kikeyin komai Allah narni dake

    Kaxa da nadara ya dinga bata tanaci Ashagwa6e yana Murmushi 

    Sanda ta’kushi yace bara yaje yayi wanka da sauri Tace mai toh.

    Yana fitta ta kulle ‘kofar

    Tasaka kayan bacci da fesa jikinta da turare takwanta tana tuna Qanin nata…..

    RAMADAN Murmushi yayi dan yaji lokacin data kulle ‘kofar dan haka bai takura mata bah. Yana wanka ya kwanta abinsa yana tuno breast ‘dinta yana lumshe ido

    Da Asuba Bayan ya dawo daga masallacin unguwar ya mul’da kofar ‘dakin nata

    Lokacin ta’idar da laximi kenan dan haka tabu’de mishi

    Yana shigowa ya rungumeta yana cewa ina kwana Auntyna ni ‘daya☝🏻

    Ta fara qoqarin kwatan kanta tana cewa lafiya sakarni mana

    Yace aa. Tace dan Allah

    Yasaketa yana cewa kika qara kullemin ‘kofa Wlhi saina hukuntaki

    Ta harareshi Tace aikowa da ‘dakinsa meye saika shigomin nawa

    Yace xan gaya ki da Abba Wlhi ince kina kullemin ‘kofa dan karki bani hak’kina na Aure

    SAILUBAH ta waro ido

    Dan tuna kashedin da Abban nata yayi mata

    Aiko saiga hawaye Tace yanxu sai ka iya gaya masa haka

    Yace eh mana Auntyna.😀 dan yanxu naxama Mara kunya tunda naga breast ‘dinki kuma har nasha kinga ai kunyata ragaggiyace…….

    Tura shi falo tayi ta rufe kofarta tana mamakin damah RAMADAN ‘dinta haka yake

    Qarfe Tara tayi wanka tasaka wata riga da siket ta atamfah tsinkin ya matseta Sosai ga Komai nata ya bayyana

    Tafitoh falan nata tana tsaftace shi tana addu’ar Allah yasa karya fitoh har tagama……

    Jitayi tayi ana kwankwasa kofar tasu tana bu’dewa taga direban Momyn RAMADAN ne ‘dinne da abinci

    Ta kar6a da fara’a yana gaisheta

    Tace ka kaima Innah Yalwa nata

    Yace eh Tace mah ingayama Momyn gobe karta aiko ita xata muku

    SAILUBAH tayi Murmushi Tace xandai mana ina ita ina wani yin abinci kagaishe min da Momyn kawai Yace toh sai anjima

    Tace mu yini lpy

    Taje tajera Komai a dining tana juyowa suka ha’da ido da ‘dan Qanin nata 

    Yayi wani qif qif da ido yana kallanta

    Sosai yayi mata kyau cikin shigarsa ta qananan Kaya

    Tashige kitchen dan ‘dauko cup

    Aiko biyota yayi yana cewa Aunty baki ganni bane…..

    Jikake fasss ya bige wani glass cup ya fa’di ya fashe. SAILUBAH tabi cup ‘din da kallo….

    Yace Aunty kiyi hakuri baxan qara bah

    Yanda yayi maganar a’dan tsorace shiya bata dariya harta murmusa

    Tace toh naji jeka dining ka jirani

    Yace aa bara in tayaki kwashewa Tace pls manah ‘dan Qanina banaso kasha wahalar aikin dabai dace da kai bane

    Ya kalli Brest ‘dinta Yace toh kiyi sauri nabaki second talatin

    Tace toh. Yafitta yana waiganta

    Sanda takwashe tsaf tana niyar fitowa saijinta tayi rungume ajikinsa kansa bisa qirjinta

    Tace yaushe kakigo har kaban tsoro Yace yanxu Aunty

    Tace toh muje

    ‘Dago da kansa yayi ahankali ya kalleta Yace Aunty I Luv u

    Tace me 2 .

    Ya ‘dan marairaice ka’dan Yace Aunty xaki haifamin yara da yawa

    Tayi saurin girgixa mai kai alamar aa

    Yace Aunty toh meyasa

    Tace katsaya a Qanina dan Allah

    Yace Aunty nidai baxan tsaya awannan matsayin bah yanxu

    Pls kidawo cikin nutsuwarki Aunty

    Na’dau shekaro masu yawa ina famah da maseefar sonki

    Kigane wane irin so nake miki manah Aunty….

    Tace toh wane iri kake min RAMADAN….

    Yace irin na ma’Aurata Aunty…

    SAILUBAH ta waro ido waje😳 Tace tun yaushe hakan tafaru RAMADAN

    Kar6ar cup ‘din hannunta yayi ya ajiye gefe ya qara rungumaita idanshi cikin nata Yace nima ban san lokacin bah. Amma nasan na ibu shekaru masu yawa Auntyna…

    Hawaye ya xuboma SAILUBAH Tace Amma kacuceni RAMADAN kana nufin burina baxai cika ba kenan. Ya kama fuskarta da hannunsa biyu ya fara tsotsar bakinta cikin wani yanayi na nutsuwa yanayi tana biye masa….

    Sosai ya fara burkitata.

    Can ta fara qoqarin  kwacen kanta dan ganin ya dawo kan breast ‘dinta

    Tace kabarni haka RAMADAN yaqi kulata sai tasamai kuka

    Awale ya barta….

    Aiko da gudu tabar kitchen tayi bedroom ‘dinta ta fa’da gado tana kuka qasa qasa

    Da sauri ya bita ya haye gadan ya rabata da rigarta arikice ya hau tsotsarta tana kuka yana sauke ajiyar xuciya daci gaba da budurinsa

    Sanda yaga kukan nata  yayi yawa ya barta Amma tana maqale ajikinsa

    Sosai ta sake mai jikinta ya gyara mata kwanciya Yana shafa bayanta har bacci yayi Awan gaba da ita daga bisani shima baccin ya ‘daukesa tare da mafarkan junansu

    Basu tashi farkawa bah sai gab axahar wannan mah yunwace ta tatashesu badan sungaji dajin ‘dimin junansu bah

    Itace tafara tashi ta xubama Qanin nata ido tana tunani barkatai akansa….

    Kamar yasani ya bu’de idansa ahankali ya sauka cikin nata Yace Aunty kinyarda inyi miki ciki in sami yara masu albarka agareki

    Ta ‘dagamai kai da cewa na da’da’de da sanin Kaine farin cikina RAMADAN. xuciyata Kullun so take tadinga Kasan cewa da kai. Nima ina maka irin San da kakemin.

    Ya lumshe ido ahankali ya bu’de Yace Aunty kiss me

    Aiko ba musu takai bakinta cikin nasa tana tsotsa ahankali ahankali. bai tayata bah Amma yana jin da’di Sosai

    Sanda tayimai San ranta ya fara wasa da breast dinta tace aranta aifah sun shiga uku

    Daqar ta lalla6ashi ya barta dan tana tsoran karya xarce.

    Haka takaisa har toilet ‘dinsa itama tayi nata dan qarayin wanka

    Tare suka Sallah

    Suka je suka gaida Innah Yalwa tabasu abincinsu na ranah da tayi

    SAILUBAH Tace na safenma bamuci bah Innah

    Tace meyasa

    Tayi shuru

    RAMADAN Yace  yanxu fah muka tashi Innah

    Kunya takama SAILUBAH da sauri Tace wasa yakeyi innah tun ‘daxu muka tashi

    Innah tayi Murmushi kawai

    Suna dining tana bashi abincin yana  xuba mata shagwa6a da ta6ara iri iri dan xaune yake kan cinyarta saiya ta6a nan ajikinta ya ta6a can

    Duk yabi ya isheta Tace wai yaushe kaxama haka ne RAMADAN

    Yace jiya Auntyna

    Xatayi magana ya shagwa6e mata kamar xaiyi kuka Yace Aunty yau Xan xama Ango ko.

    Tace aa

    Yace dan Allah mana

    Tace mexaka iya yi min Qanina

    Yayi Murmushi Yace abubuwa da yawa Aunty.

    Tace kai ‘din

         Ya gutsiri kwai yasaka mata abaki Yace eh manah .

    Tace toh naji

      Ya kwantoh da Kansa kafa’darta cikin sanyi Yace  Xaki barni in girma yau ko

    Tace xandai 6areka aleda

    Yayi dariya Yace kodai ni in 6areki aledar ba

    Tace xamu gani

    Yace Allah ya kaimu daran Wlhi kika fara min kuka saina cinye bakin kukan

    Ta harareshi Tace tashimin daga kan cinya Yace inna tashi na xauna akan tawa Tace akujera

    Yace aa nidai kibarni inna gamah jin ‘diminki na tashi. Ya fa’di hakan da qara qanqameta cikin sO da qauna

    Dake ya gyara tunaninta akan san shi harta ankare tabashi ha’din kai

    Yinin ranar nan haka suka dinga nunama junansu sOyayya taban mamaki

    Dare nayi daya fara harka da ita kuka tasamai dan abin yaxo mata a baxata da tsoro da kuma mamaki da al’ajabi gami da tunani

    Tana kuka yana yimata ihu qasa qasa tare da wani maseefar sonta da yake kamashi.

    Ashe sumewa tayi jin shurunta da yayi…

    Bai tsaida buqatarsa bah. Sanda yasamu cikakkiyar nutsuwa sannan ya kaita toilet anutse ya sata cikin ruwa

    Da kuka ta farfa’do

    Ya dinga lallashinta harta tsaftace kanta

    Ya canja xanin gadan taxo takwanta

    Ya koma yayo Alwala ya dinga lafula yana godema Allah daya mallaka masa Auntyn tasa matsayin mata

    Sosai ya rungumeta Yana gaya mata kalmomin qauna

    Shuru tamasa tana tunanin Ashe ba’a raina na miji Komai qanqantarsa

    Gashi RAMADAN dai data raina saiya sumar da ita

    Washe gari taga sO agunsa Amma duk da hakan baibar mata shagwa6a bah

    Tun jiya take neman wayanta Amma shuru bata ganta bah

    Nanko RAMADAN ne ya ‘dauke ya 6oye acewarshi saiya gama cin amarcinsa xai bata wayan sayi gwulmarsun dakyau ita da Aunty XEE

    Yanxu ko so yake yagama 6ata mata tunaninta da soyayyarsa dan ko tashi wayan mah bai bu’de bah

    Xusu gaida Innah Yalwa ne RAMADAN ya qarema Auntyn tashi kallo Yace Auntyna…

    Tace Mene ne

    Yace tafiyarki tacanjah fah😳

    Kiduba yanda kike tafiya a’dan tale😬

    Duk da taji kunyar maganar tashi sharewa tayi dan tasan tabbas so yake yacire duk wata kunya tsakaninsa da ita

    Ta gallamai harara Tace Waye ya canjamin itace

    Rungumarta yayi Yace Waye ko banda Qaninki wanda kika raina

    Yau xan gyara miki tafiyar dakyau😀

    SAILUBAH tayi narai narai da ido Tace RAMADAN mutuwa xanyi kaqara yi yau

    Kai mata kiss yayi yana cewa da haka xaki saba Aunty

    Tace nidai kabarni Yace Wlhi baxan barki bah saina gyara miki tafiyarki. KosO kike Innah Yalwa tagano ban maidake cikakkiyar mace ba. Tayi min dariya

    Tace toh miye

    Yace abin kunya ne Wlhi aganki ahaka😬

    Xare kanta tayi daga gareshi ya riqe hannunta sukaje suka gaishe da Innan

    Ta kallesu cikin sha’awa Tace Allah ya albarkaceku

    Sukace AmEEn

    Da gangan SAILUBAH taxauna agun Innah Yalwa sunata hira

    RAMADAN sai kiranta yake da ido Tatashi  sukoma part ‘dinsu Amma taqi yarda ta gane me yake nufi

    Dabara Tafa’do masa Yace Auntyna naga wayarki ‘daxo a Bayan kujera.

    Da sauri tatashi Tace yauwa bara in ‘dauka

    Tana fitta ya bita Innah Yalwa tabishi da Murmushi irin nasu na manya

    Rungumarta yayi afalan ya hau shafata yana cewa Aunty breast Tace baka gajiya ne RAMADAN Ashe wayo mah kayimin.

    Shuru yayi mata suka xube a kijera bayan ya samu abinda yake so

    Tasamu kanta ne lokacin da aka kira Sallar La’asar ya fitta Sallah

    Akan hanyarsata dawowane kiran wayan FAWAS ya shigo mishi

    Yace kaxama mutum  Adole  aqi samunka a waya

    Dariya RAMADAN yayi Yace naku ai wasa ne ina baka story Saidai kaga Auntyna tana amai

    FAWAS ya sheqe da dariya Yace aiduk abinka narigaka saka kwannan kwan

    RAMADAN ya waro ido Yace kana nufin tasamu

    Yace inadai tunanin haka Amma xanbi diddigin Auntynmu Rahamat dan tabani haske

    Yana fa’din haka ya kashe wayan

    Kan RAMADAN yayi cikakken motsi kiran  KHAMIS ya shigo

    Yace shurunka maseefar sOOO ne ga Aunty LUUVAH

    RAMADAN Yace kaidai bari abar kaxa acikin gashinta kawai

    KHAMIS Yace ai wannan  kaxar koba’a figeta bah munsan kwanan xancan

    RAMADAN Yace inafah kuka sani saika ganta tana ‘daukar abu daqar tana ajiyewa daqar Sannan xakusan ni’din namuku funtunqau🙅🏼

    KHAMIS tajah numfashi Yace aitun yanxu jikina yayi sanyi gaskiya dole na qara xage dantse dan karku barni abaye

    RAMADAN ya gyara tsayuwa Yace Aure da’di gareshi abokina

    KHAMIS yayi dariya Yace kaga malam gayama gauro wannan danmu munda’de da sanin hakan fatana kacema Aunty LUUVAH tabu’de wayanta matata tanasan jinta tabi ta tada min da hankali wai tana tunanin ba lpy ba

    Nanko nasan lpy lau take. kana nan ne kana 6ata mata tunani

    RAMADAN yayi Murmushi Yace toh kabata hakuri banso sakar mata wayan yanxu bah

    Naso Suna fara magana tabata kyakkyawan labarin samun baby…

    KHAMIS Yace Wlhi kabi mana Aunty LUUVAH a hankaki inba haka bah xamuxo yimaka xanga xanga har cikin ‘dakinka

    Dariya RAMADAN yayi ya kashe wayan dan yasan KHAMIS ba gajiya yake da hira bah Saidai in yana cikin damuwa

    Haka ya isa gidan cikin nisha’di

    Agun Innah Yalwa ya tarar da Auntyn tashi suna ‘dan ta6a hira

    Yace my Aunty tashi muje in tayaki girki

    Innah tayi dariya Tace saidai ni inyi muku RAMADAN dan kasan ba’asa Amarya aiki

    Murmushi yayi da cewa toh bara inje in gaisar dasu Momy

    SAILUBAH tayimai kallan qasa qasa Tace toh kagaishe min dasu Angama yace da ficcewa yana waiganta

    Murmushi SAILUBAH tayi kawai. Da jin wani MASEEFAR SON MIJIN NATA

    Yanda Momy da Dady sukaga RAMADAN cikin farin ciki da annushuwa shiyasasu ganewa Lalle SAILUBAH taji da d’an nasu

    Cikin siyasa da dabara da wayo irin nasu na manya Dady yadinga shigarma da RAMADAN kalamai masu ratsa jiki akan yanda xai tafiyar da Auran nasa

    Har kunya sanda RAMADAN yaji dan sarai yagane mai Dadyn nasa yake San cewa

    Yace nabaka sati ‘daya my son kaci amarci kanka dawo office. Saidai kawai kadinga xuwa skull

    Yace toh Dady

    Sun ha’du Su uku KHAMIS Yace gaskiya ne d’an Uwa Aunty LUUVAH tayi dakai wannan duk annushuwan da annurin da suke haske fuskarka duk na Luv ne

    FAWAS Yace kaji ka KHAMIS da wani xance idan bai 6ata mata tunani bah ai baxaka ganshi haka vah

    RAMADAN yayi Murmushi Yace kwaji dashi

    Lokacin daya koma gida tsaf yasami komai

    In banda tashin qamshi ba abinda yake tashi ako ina

    Tana xaune gimbiyar tasa tana kallan wani film na Rahama Sadau waishi Safeenat 

    Ya rufe mata ido tabaya

    Murmushi tayi Tace bamai min haka sai mijina uban ‘ya’yana

    Shima Murmushi yayi Yace Aunty nadawo

    Tace Wlcm my blood

    Xagowa yayi ya xauna kan cinyarta yayi mata  kiss Yace Allah Aunty naxata xan dawo naganki gun Innah ne.

    Tace dame xai faru

    Yace da kuka xansa miki Kinsan ‘daxo qiris ya rage na fashe miki dashi Allah ya temaken dabarar qaryar ganin wayarki tafa’domin

    Murmushi SAILUBAH tayi takama fuskarsa ta tsotsi bakinsa san ranta Tace ai nima na lura da hakanne shiyasa natashi da sauri

    Ya rungumeta yana cewa muje kimin wanka Aunty

    Tace aa

    Yace dan Allah ya kuri kinji

    Tace gaskiya aa dan nasan tirkeni xakayi da wannan wayan naka

    Sai kawani marairai cemin

    Nan ko a gado kai jarimi ne

    Wasa yafara da breast ‘dinta yana cewa abin da ya dace ne ai Auntyna…

    Ganin xai fara yimata futuna dan taga idanshi ya fara juyawa shiyasa Tace muje toh

    Murmushi yayi ya tashi ganin tafa’di hakan Cikin tsoro

    Suna xuwa bedroom tatsaya Yace mushiga dan Wlhi baxa kiyi min wayo bah

    Tace wai wace irin funace dakai RAMADAN ta’ina xan farayi maka wanka.

    Yace ta’inda kike yima Aunty….

    Yafa’di hakan yana cire kayan jikinsa

    Daga shi sai gajeran wando

    SAILUBAH tasaki baki tana kallansa

    Kama hannunta yayi yana cewa oh Su Aunty ba kunya kike kallam min abuna😀

    In kinyi hakuri ai xan gyara miki tafiyarki anjimah ka’dan👌🏻

    Kunya takama SAILUBAH kamar kasa ta tsage tanitse haka taji

    kuma Wlhi bata kalli abar tasa ba. Sharrine kawai irin na RAMADAN🙈

    Da qer ta’iya cewa na kallah ‘din

    nima meyasa kake kallanmin breast ‘dina. Kake damunshi da futuna

    Yace toh ai breast ‘dinane ni ka’dai☝🏻

    Wannan ko kunada damar mallakarsa ku hud’u 4.

    Kunya ta qara kama SAILUBAH Tace nama fasa yimaka wannan 😂

    Da sauri ya marairaice ya cewa Wlhi takice ke ka’dai Auntyna

    Dan ba wata mace da take da damar mallakar miki ita…..

    Kuma Allah kina yimin wankan kika ban abinci xan qara yimiki irin najiya tunda kina so…….

    La😳 kingani tafara tashi kut…..

    Yafa’di hakan da nuna mata abar

    Da SAILUBAH ta rintse idanta……

    Xo muyi tunda tatashi….

    Yaqara fa’din hakan yana janta xuwa gado

    Da sauri tafuzge hannunta tana cewa Wlhi kana da iskanci RAMADAN…..

    Tanufi hanyar  futta daga ‘dakin rungumarta yayi yana cewa toh kiyi hakuri kimin wankan kinji Auntyna

    Tace baxanyi bah

    Kamar xaisa mata kuka ya kafeta da ido Yace dan Allah…

    Tanamai yana mata surutai

    Tace nidai ba ruwana dan kasan bakyau magana a toilet in aka mareka xaka sani

    Da sauri Yace Aunty nayi shiru…….. 🙂

    Murmushi tayi dan ganin yanda yayi maganar a ‘dan tsorace. Saita watsa mishi ruwa afuska. Da sauri ya lumshe idansa

    Tana ganin haka tatashi da nufin barin  toilet ‘din. Aiko da sauri Yace Aunty……

    Ta kallesa da gallamai harara. Tace ina nagamayi maka.

    Ya girgixa mata kai yana wani kallanta qasaqasa.

    Yace nidai kidawo pls

    Kumawa tayi gareshi Tace toh gani….

    Bugar qafarta yayi tayi taga taga xata fa’di yayi saurin jawota gareshi…..

    Sauke ajiyar xuciya SAILUBAH tayi Tace Wato sanda ka 6atan kwalliyata ko .

    Ya qara maqaleta yana cewa xanyi miki wata

    Wanka sukayi wankan futuna. Acewar SAILUBAH. Dan daqar ta sami akanta agunsa dan futunarsa

    Koda suka dawo bedroom da sauri tabar mishi nan tayi ‘dakinta.

     Murmushi kawai RAMADAN yayi dan Sosai yake hango tsoranshi a idanta

    Bayan tacanja kaya xuwa wani riga da wando

    Sun matseta Sosai dake robane Komai nata ya baiyana. Kanta ba ‘dankwali danta tubke kashinta

    Ta feshe jikinta da turare sai tanufi falan nasu….

    Canta hangeshi tsaye gurin dining. Dako sauri yaxo ya rungumeta Yana cewa wow  Auntyna kinyi kyau sosai xaki dingamin irin wannan shigar. Tace maxai hana d’an Qanina

    Yace toh nagode Auntyna

    Tace yanxu kuma sai me. Cikin marairai cewa Yace sai kiban abinci Auntyna

    Tana bashi yana isarta da kissing

    Tace Qanina Yace Aunty…

    Tace abinci xakaci ko futunace agabanka

    Yace Aunty kece kikasa wani turare me da’din qamshe Yana tafiya dani

    Tace toh kabari kagama ko

    Yace toh Aunty……

    Idan Nace yanda tasha wahala jiya haka tasha yau banyi mata adalci ba

    Amma taji Maza

    Dake yana jin maseefar tausayinta Sosai yabi da ita ahankali bai bata wani wahala bah

    Ta wani qan qameshi Tace I Luv u

    Ya manna kiss Yace me 2 my Aunty

    Bacci sukayi baccin farin ciki mai bama masoya sha’awa

    Washe gari suna kitchen tana tana ha’da musu breakfast yana gefanta wai yana tayata

    Ta ha’dashi da firar dankali

    Sosai ya dage yana ferewa. Can yayanke hannun nasa……..

    Da sauri yayar da wuqar yana wàyyo Auntyna wayyo hannuna

    Arikice SAILUBAH takama hannun tana wanke mai jinin. Fa’di takeyi dama ai sanda nace kar kayi Amma kaqijina

    Shuru yayi mata kawai yana kallan yanda tarikice

    Bayan tatsayar mai da da xubar jinin ne Tace toh jeka falo na gode ahaka mah

    Yace aa

    Tace pls mana

    Yace. Kibarni Ba abinda xanyi kawai kallanki xan dinga yi Auntyna

    Tace ahakan mah ba barina xakayi bah

    Isata xakayi da kira Aunty kaxa Aunty kaxa

    pls muje in rakakah

    Tana gaba yana binta abaya da qarema bayan nata kallo

    Har dining takaishi Tace karka kuskura naqara ganin qafarka a kitchen d’ina

    Yayi Murmushi Yace toh Aunty amma kika da’de saina biyoki

    Tayi dariya da cewa nako xane ka

    Ya waro ido ka’dan👌🏻 Yace baxan mah biyoki bah toh😀

    Tayi Murmushi da mai gwalo Tace katemaki kanka

    da kallan murmushi RAMADAN ya bita dashi yana godiya ga Allah daya bashi Auntyn tasa matsayin matarsa

    Qarayin Murmushi yayi Yafa’da tunanin gashi shi da ita tah haifamai yara goma kyawawa

    matan  sunyo kamarta

    Mazan sunyo kamarshi

    Yana cikin tunanin nata ne yaji qamshi na bugar hancinsa

    Da sauri ya lumshe ido ya kuma bu’de Cikin sauri yana rarraba ido Ganin yanda tajeramai Komai na breakfast ‘dib agabansa

    Yace wow Aunty… yaushe kika jerasu haka

    Tayi Murmushi Tace lokacin kana duniyar tunanin wata budurwarka. Har naje na kuma kaima Innah nata

    Yace Wlhi Auntyna tunaminki nakeyi

    Ta harareshi da fa’din nidai baxan xauna da kishiya ba. gwara kasani. Idan Wlhi kayi kuskuran yimin kishiya kaji narantse  saina babbakaku

    😳😳😳😳

    Waro ido RAMADAN yayi cikin tsoro Yace yanxu Auntyna xaki iya ‘kona ni

    Tace sosai mah

    Yace wayyo Allah

    Ya xanyi da Asma’u yanxu

    Cikin 6acin rai Tace Allah kaqara kiran sunan wata ‘ya mace a gabana Wlhi sai mun samu mummunan sa6ani dakai

    Yace toh nadena

    Mai mah xai kaini yimiki kishiya Bayan kintara dukkan wani da nakeso a jikin mace

    Wlhi Auntyna bansan yaushe nafara sanki bah

    Sanki ya zamarmin tamkar wani abu ne Wanda in bashi baxan iya rayuwa ba

    Murmushi SAILUBAH tayi Tace ina sanka mijina. Allah yabarmu cikin qaunar juna da aminci

    Amiien AmEEn yace da tashi ya rungumeta Yana cigaba da fa’din toh kixauna mana

    Tace naqi wayan. In xauna ka ‘danemin cinya ko

    Ahankali ya ‘daga mata kai da cewa pls Aunty kibani da sauri Kinga yau inadà lectures

    Ta waro ido Tace shine baka gayamin tun ‘daxo ba

    Nagaya miki yanxu Aunty

    Qara rungumarsa tayi Tace yaushe xan koma ni.

    Yace ba rana bare wata inji yara🙄

    Tace haba ‘dan Qanina 👌🏻

    Yace Allah Auntyna

    Xata qara magana yayi saurin hanata tawajan kaima bakin nata cafka

    Taqar ta kwaci kanta ganin xai xarce

    Tace Allah ka xarce kuka xan samah

    Yace ina ankare dake ai baxan bari inkai nan gun ba

    Sosai ya maqale mata kan cinyarta tana bashi Suna cigaba da hirarsu irin wacce yalura tafisu

    Anan ya bata wayanta tayi mamaki Sosai da mai kallan tuhumah

    Yace Karki tambayeni dalilin da yasa na 6oye miki ita. Shuru tayi tarabu dashi dan tasan tunda yace haka bako xaice mata Komai bah

    Bayan tagama bashi brek ‘din da lallami ta lalla6ashi yatafi ‘daukar darasin nashi badan yaso bah

    Koda SAILUBAH tabu’de wayanta sakwannin XEE tagani

    Akan wai kudai tabar RAMADAN ne yanacin amarcinsa taji da’di shiyasa ta kashe wayan nata

    Murmushi SAILUBAH tayi Tace tab niko SAILUBAH mexance miki XEE 😰

    Nayi fariya da hakan Amma ko kwana uku banyi ba ya gyaramin tunanina…..

    Tafa’di hakan a bayyane

    Daqar takira XEE Tace sister

    XEE tayi dariya Tace najiki shuru duk kinsa hankalina ya tashi. Taqar KHAMIS yasami kaina bayan yayi min da’din bakinsa akan kina cikin kwoshin lpy…

    SAILUBAH Tace hmmm kedai.bari ‘Yar uwa

    Tace kamar ya in bari ya tone rijiyar ne 😳

    Dajin Haka kunya taqara kama SAILUBAH Tace wane shi ai da wannan jiriyar

    Ai mai samunta sai me shekarun daya xarce nashi

    Dariya XEE tayi Tace shegiya Qawata kina wuta muna binki fetir Allah yakai RAMADAN matsayin Babba

    _ayyà  kai shi matsayin. dan ya ban mamaki Sosai dayimin  ba xata. tunda ya amshe budurcina dama ai nashi ne_

    SAILUBAH Tafa’di hakan aranta dan tanajin kunyan tacema XEE ya haqe rijiyar😂

    “`Toh bara mugani jama’a idan ciki ya kusantoh tah😀“`

    Amma meyasa kika kashe wayanki haka

    XEE tatambaya Cikin san tasani

    SAILUBAH Tace shiya 6oyamin Wlhi basan dalilinsa ba

    XEE tayi Murmushi Tace dama ya haqe ne da sai ince ga dalilinsa Amma yanxu baxance ga dalilin nasa bah……

    Yau she Xaki xone pls ina san ganinki. SAILUBAH Tafa’di hakan dasan 6atar da xancan

    XEE Tace tab ai sai kinyi wata hu’du kafin naxo dan wani ra’ayi nawa 

     SAILUBAH Tace miye shi ra’ayin naki

    Tace sai RAMADAN ya gyaramin ke Wlhi xanxo

    SAILUBAH tayi Murmushi Tace bangane bah

    Tace Xaki gane nan gaba ai

    Ta qarashe da dariya kana ta kashe wayan…….

    Murmushi SAILUBAH taqarayi dan sarai tagane me XEE take nufi

    Bata San har ya gyarata bah.😀

    ************************

    Cin amarci yayimah RAMADAN da’di

    Sosai ya ishi SAILUBAH da shagwa6a ta6ara marairaicewa

    Ko batayi niyar yin abuba idan yasata agaba da magiya saitayi wannan abun

    Gashi tarasa ganema kanta Cikin wata ukun nan

    Kwa’dayi yayi mata yawa

    Yau Tace kaxa gobe Tace kaxa

    Sam tunaninta ya tushe

    RAMADAN na xargin wani abu agareta Saidai ya’dan bama Kansa wani lokaci kafin ya binciketa

    *********************************

    Tayi kyau Sosai cikin shigar doguwar riga me kalar jah

    Kallo ‘daya xaka mata Kasan akwai abinda yake damunta

    FAWAS yayi Murmushi bayan yagama qare mata kallo tsaf

    Ya lura tayi nisa atunanin nata

    Dan haka Ahankali ya qarasa cikin kitchen ‘din da rungumarta ta baya aiko tana juyowa ta sakar mai wani amai gudun gaske

    Saka makwan qamshin turaransa da ayanxu batasan qamshinsa

    Waro ido HAMEEDA tayi da marairai cewa Tace kayi hakuri HABIBINA

    Cikin damuwa Yace meyake damunki YAYATA

    Tace tun safe nakasa cin Komai kuma inajin yunwa ga cikina Yana min wani iri

    Kuma banasan qamshin turaranka

    Ta qarashe da rushewa da kuka wiwi dan Sosai takejin yunwa

    (Am so Sowie hAMAREEN)

    Ba qaramin rikicewa FAWAS yayi ba. Cikin tashin hankali Yace toh ya isa kukan haka pls

    Ya fa’da dajanta xuwa part ‘dinsu

    Toilet ya shiga ya gyara kansa itama tagyara nata kan

    Takallesa anutse Tace bakasa turaran naka bah…..

           Tura mata turarukan nasa yayi guda uku Yace kiji qamshin da bakiso aciki Kinga saina dena sashi

    Ta shinshina Su….

    Aiko taji qamshin da bataso. Ta nunamai

    Yace Yauwa saiki 6oyeshi karna manta nasa

    Tayi Murmushi ha’de da tashi tana cewa meya dawo dakai ne yanxu

    Yace Wlhi YAYATA buqatarki.

    Tace wayyo masoyina

    Rungumarta yayi Yace Karki damu YAYATA Xanyi miki hakuri xuwa dare.

    Tace mace tagari xuciyarta akullun so take tadinga farinta ran mijinta

    Ya qara qanqameta Yace inyi abuna kenan

    Ta ‘dagamai kai Cikin wani salo takai bakinta cikin nashi tayimai mai kiss me ‘daukar hankali. Kana Tace Komai ajikina mallakinka ne

    Kayi yanda kakeso dani aduk lokacin da kayi ra’ayi…

    Da matuqar farin ciki yake sarrafata

    Sanda yasamu nutsuwa Sosai suka tsaftace kansu ha’de yin Sallah Sannan Yace tashi muje asibity a dubamin ke YAYATA dan xafin jikinki yayi yawa….

    Kinga daga nan saina kaiki gun shaqatawa ko xakiga abinda ya kwanta miki arai kici

    Rungumarsa tayi Tace toh  HABIBINA…..

    Sun fitoh gwanin ban sha’awa Tace yauwa na tuna Momy tana San magana dani ‘daxo

    Mu duba ko tadawo

    Yace aitun lokacin da nashigo tadawo

    HAMEEDA tawaro ido cikin shagwa6a Tace shine kuma baka gayamin bah

    Ya watsa mata wani kallo Yace ai bansan da hakan ba

    A falo suka tarar da momyn

    Tace Yauwa ‘yata meyake damunki

    Na lura kwanakin nan akwai abinda yake damunki

    Tace Wlhi Momy amai ne da kasala

    Kuma kinga nakasa cin Komai kwata kwata tun safe

    Saina dinga jin ciwan kai kuma…

    Fuskar Momy cika tayi da fara’a Tace masha Allah.

    Kai Amma naji da’din wannan ciwo naki Allah ya saukeki lafiya

    Sam HAMEEDA bata gane me Momy take nufi bah

    Dan tunaninta tsayawa yayi akan dama ana murna idan mutum yana ciwo 😀

    FAWAS ko tsalle yayi ya dire agaban momyn tasa cikin waro ido Yace Momy xan samu baby  fa kenan😳

    Tace ina tunanin haka my son

    Maza tashi muje asibitin doctor Marwan ya dubamin ita

    Da cikakken murna FAWAS Yace Sha xamanki momy Xan kawo miki kyakkyawan sakamako. Tashi muje YAYATA….

    Ya qarashe da kallan HAMEEDA….

    Oho dai HAMEEDA tace aranta dan bata san inda xancansu ya dosa ba dan haka Tatashi suka ficce xuciyar momy cike  da farin ciki .

    FAWAS na tuqi yana kallan HAMEEDA

    Tace ka’ishe da kallo fah HABIBINA

    Yace Ashe da biyu wannan kyan da kika qara

    Tace ban gane ba😳

    Yace Xaki gane yanxu YAYATA….

    Koda doctor Marwan ya gamah binkicansa ya gano cikine da HAMEEDA na watanni biyu

    Da FAWAS ya gamah jin bayanan doctor ‘din rugumarsa yayi

    Cikin jin da’di Yace Allah na godemah

    Doctor yayi Murmushi yana mamakin FAWAS

    Gashi dai qaramin Yaro Amma sai murna yakeyi da samun Cikin matar tasa….

    HAMEEDA kam shuru tayi tabarshi dan har lokacin bata fahimci Komai bah

    Dan da harshen turanci suke maganar

    Sanda taga sun ke6e wajan ni’imantaccen shaqatawar Tace wai HABIBINA murnar miyene haka tun a gida gashi mah a asibiti

    Kuma kana kallona kana Murmushi ko farin Cikin daga gareni yake ne

    FAWAS ya qara fa’da’da murmushinsa Yace YAYATA gayamin

    Tace me fah

    Yace kina San yara .

    Tayi Murmushi Tace Sosai mah

    Jan ajiyar xuciya yayi Yace toh kinada ciki…

    HAMEEDA tawaro ido😳 Tace da gaske

    Yace Wlhi da gaske…..

    Da sauri tatashi Tace wayyo da’di nima yanxu xan Haifa yara doxin doxin 😆

    Dariya FAWAS ya fashe da ita Yace aikowa kam. Kishirya bani yara masu yawan gaske Wlhi ina matuqar MASEEFAR sansu

    Tayi Murmushi Tace Allah ya kawo masu albarka ni kuma nayi maka alqawarin xanta baka Su doxin doxin

    Yace nako gode YAYATA

    Tace Amma kajama wannan yaran naka kunne ko yarinyace tadena hanani cin abinci….

    Janta motarsu FAWAS yayi  sanda suka bar wajan ya tsaida motarsa can gefan titi ya mannamah cikin nata kiss Yace pls baby ko boy kadena hana YAYATA cin abinci

    HAMEEDA tayi dariya Tace lallemah

    An gayamah yana jine

    Da sauri FAWAS ya harareta Yace angaya miki kurmane

    Murmushi kawai tayi ganin yanda yake shafah Cikinta cikin farin ciki

    Daqar dai suka dawo gida

    Dan duk abinda FAWAS yagani na kwa’dayi cewa yakeyi kinaso

    Itako inya mata Tace eh in bai mata bah tace aa

    Momy ko jin xarginta ya tabbata Su HAMEEDA na barin falan tatashi ta’dan taka rawa tana cewa Allah nagodema ka azirtani da ‘daya☝🏻 ka azirtani da jikoki masu yawan gaske…..

    Amiien AmEEn taji ance 

    Tana ‘dago kanta taga Dadyn FAWAS ne

    Tace sirikarka tana da ciki Dadyn FAWAS

    Yace ai tunda naga kintaka rawa nasan ba qaramin abu bane ya faranta ranki

    Amma naji da’di Sosai Allah ya sauketa lpy

    Tace Amiien….

    Kiran Su  RAMADAN FAWAS yayi awaya Yace Suna gida ne

    Sun tabbatar mishi Suna maqale da matansu

    Yace toh ganinan xuwa gareku dan xan baku  kyakkyawan labari  baxan gaya muku ta waya ba

    Yanayin parking a gidan RAMADAN ya tadda innah Yalwa tana gyara kayan miya

    Suka gaisa Yace naxo gun mutumina ne

    Tace aiko yananan bai da’de da dawowa daka makarantar ba

    Yace dama yace yana gida

    Tace haka ne kam

    Nan ya nufu shashin nasu yana kwankwa sawa….

    RAMADAN na manne da SAILUBAH yana bata mata tunaninta dukta sakarmai  imaninta

    Sukaji kwan kwan

    Awahale RAMADAN Yace Aunty FAWAS ne

    Tace har yaxo

    Yace kinsanshi da bada himma

    Tace aikam tashimin a cinya Yace idan naqi fah

    Tace saimu barshi yata tsayuwa har yagani yatafi. Kaga kenan bai baka make news ba

    Murmushi yayi ya tashi yana lakuce mata hanci Yace kin wani kananna’dani kin hanani xuwa ga Dad

    dariya tayi Tace karka wani yimin basajah

    Dan kaine kakanan na’deni

    Yace oho dan ban samu nutsuwa bako

    Tace nidai ba ruwana

    Fitta yayi yaje ya bu’dema FAWAS yana dariya

     FAWAS Yace kanajin da’dinka ‘dan uwa

    RAMADAN yayi dariya Bayan sun xauna Yace yaxanyi toh tunda nasamu Aunty 

    Yace bako yanda xakayi sai jin da’dinka

    Yace naxaqu naji pls bani labarin

     FAWAS yayi Murmushi Yace Kasan abinnan ya tabbata

    Yace wane abu kenan

    Yace my MEEDAT tana ‘dauke da cikina wata biyu……

    RAMADAN Yace kai haba. Kace ka kusa xama Dady😂

    Yace kaidai bari Wlhi ina cikin farin cikin da banta6a shiga irinsa ba yau

    RAMADAN ya matso kusa dashi tacikin kunnansa ya ra’da masa ina tunanin Auntyna mah ta harbu Amma kasanta da rashin ganewa

    Amma inasan tabbatarwa nanda 1week….

    Kan FAWAS yayi magana SAILUBAH tafitoh

    Ahankali FAWAS Yace Barka da ranah Aunty LUUVAH da fatan na sameki Cikin koshin lpy

    Tayi Murmushi Tace lpy lau FAWAS ya HAMEEDA da Momynka

    Yace lpy lau

    Idan SAILUBAH ne ya sauka akan agwali6an da FAWAS yashigo da ita

    Tace Qanina…

    RAMADAN Yace Aunty…

    Tace xansha agwali6a….

    Da sauri FAWAS ya miqa mata Ya cewa danasan kinaso dana siya miki

    Ta qarayin Murmushi Tace nagode da wannan mah

    Ta fad’i da barin falan

    RAMADAN yabita da kallo

    Yace kagani ko

    FAWAS yayi Murmushi Yace Wlhi ba makawa cikine da ita

    Pls ka hanxarta kaita asibiti agano mana dan Allah

    RAMADAN ya xuqi drink Yace anjima kuwa

    Amma fah na tayaka murna Sosai

    FAWAS ya tashi farin ciki fal Cikinsa Yace Qananun yara damu Amma da mallakan manyan mata. Gashi har mun ‘dirka musu ciki 😆

    Shima tashi RAMADAN yayi yana cewa Allah ya bamu Su. Miye amfaninsu ban sutara mana yara.

    👉🏻Saura mah Aunty XEE wlhi😬

    FAWAS ya kwashe da dariya Yace Aunty Luv dai

    Wlhi KHAMIS yagama da ita😆

    RAMADAN yayi dariya  Yace Sosai ma kuwa

    ‘Dan iska ya da’de yana 6ata tunaninta ai

    Kaga jiya yanda tafashe mai da kuka dan kawai yakai dare….

    Tushe mishi baki RAMADAN yayi yana waro ido

    Yace kayi shuru danni ba qaramin gasani jiyan nan Auntyna tayi bah

    Wlhi qarya kalakala nashirya mata kafin nasamu kanta

    Kayi shuru pls karka jamin jangwal😰

    Dariya😂 Sosai FAWAS ya kwashe da ita Yace kace ni an’dan min sausaici ka’dan

    RAMADAN Yace hmm yanxu ina xaka

    Yace ga KHAMIS xani pls muje muji tare dan Allah

    RAMADAN Yace toh ban minti ‘daya pls

    Yace nabaka minti biyar dai kasa meni amota

    RAMADAN yayi Murmushi Yace baxance yayi yawa ba kaqaramin biyar ya xama goma

    FAWAS ya ficce daga falan yana cewa kaika sani Amma kashanyani Wlhi tafiya Xanyi….

    Tas tashanye agwali6an tana xaune tana karanta wani Littafi waishi *LEEKITAN ZUCIYAH*

    “`ita ka’dai Rahamat tabama aranshi banda su siS ummu Yahaya da siS Hajjaju masu leqan samareen banah“`😂

    RAMADAN ya ‘dane kan cinyarta yana leqa fuskarta Yace lalle Aunty. Shine harda shanyewa baki ragemin bah…..

    Kantayi magana yayi saurin ha’de bakinsa da nata

    Ta tureshi Tace baka gajiya RAMADAN

    toh ai bakin naki ne me laushi. Yafa’da yana shafa la6anta

    Tace pls kasiyomin bai isheni bah

    Yace hmmm naga Cikinki yana ‘dan tasowa

    Tace haka yake Yace aa fah kidai kalla dakyau Tace  te6ace fah

    Yace baki da ita Auntyna

    Tace toh me kake nufi. Ta qarashe da waro ido😳

    Yace kawai dai na lura kamar nayi ajiya acikin ne

    Tace tame😳….

    Shafa fuskarta yahau yi cikin annuri Yace Aunty kinada ciki

    Da sauri SAILUBAH ta kalli Cikinta kamar xatayi kuka. Tace ciki RAMADAN fa kace😰

    Yace eh man. Ko baki sone

    Tace bafah yanxu nake sanshi bah

    Yace saboda kinaso kici amarci dakyau ko

    Tace wayyo ni SAILUBAH😬

    Kama fuskarta yayi Suna kallan juna Yace kiso cikin nan Auntyna.  Dan ina sO

    Soko sosai mara misaltuwa

    Pls kiban farin ciki dan Allah ina San yara da yawa Auntyna

    Shuru SAILUBAH tayi

    Aiko sai ya hau kissing ‘dinta yana cewa kinji Auntyna

    A shagwa6e Tace naji

    Ya rungumeta tsam Yace Yauwa Auntyna bara muje gidansu KHAMIS

    Tace yau ba xuwa office kenan

    Yayi Murmushi Yace ai ina fitowa daga skull nakira Dady nace mai yayi hakuri kina buqatata😀

    SAILUBAH tawaro ido Tace haba RAMADAN da gaske kakeyi dan Allah lace mai haka😳…

    Gyara xamansa yayi yana shafata Yace da gake nakeyi

    Shuru SAILUBAH tayi tasan ta6ara irinta RAMADAN xai iya fa’din abinma da yafi haka……

    Jin yana neman fitoh mata da breast ne yasata riqe hannunsa Tace FAWAS yatafine

    Yace aa

    Tace meyasa kamin qarya toh agun Dady

    Yace wasa nake miki daga gidansu KHAMIS ‘din xan wucce dan akwai wani lissafi da xamuyi mu uku Dad da junior da Ni

    Amma Dady yakira junior ya gaya mai awaya Yace muyi kawai

    Auntyna xan baki mamaki akan wannan kasafin da xamuyi

    Xatayi magana Yace bansan kice komai sai kin gani kawai….

    Ya fa’di hakan da mannama breast ‘dinta kiss kana ya tashi daga jikin nata yana cewa bye my Aunty my wife my baby… Nutsuwata

    Murmushi kawai tayi ta’daga mai hannu

    Sanda taji tashinsu Sannan tayi gun Innah Yalwa

    Cikin murmushi Innah Tace na lura cikine dake

    kidinga yawaita cin wake da hanta na manja SAILUBAH xai qara miki lapia keda abinda yake cikinki

    Sannan da safe kidinga shan manja cokali ‘daya kafin kici Komai xai dinga wanke duk dattin da yake jikin yaro yasa fatarshi tayi kyau na bam mamaki

    Toh SAILUBAH Tace dan xuciyarta cike take da mamakin kanta yanda akayi takasa gane ciki ya shigeta har RAMADAN ya gane.

    Ita sai yanxu ma tatuna batayi al’ada ba wannan watan

    Fakar idan Innah tayi tashafa cikin nata soyayyar shi tacika xuciyarta🙂

    Sun sami KHAMIS ya baje yana xubama XEE kalamai na luv

    XEE takalli FAWAS Tace yadai naganka  Cikin farin ciki haka

    Yace kedai bari kawai Aunty XEE

    Tace baxa dai agayamin bah kenan

    Murmushi kawai yayi mata

    Takalli RAMADAN Tace ‘dan Qanina gayamin

    Yace Karki wani damu dasai kiji Aunty XEE dan Bakomai banda gwulmar HAMEEDA da take cinsa arai

    Tace nayarda da maganarka RAMADAN

    Kace mah SAILUBAH gobe ina xuwa gareta.

    Ta fa’di hakan da kallan KHAMIS tana cigaba da cewa. Toh my luv bara nayi shashin momy in kun gamah najika

    Yace no daga nan wuccewa kawai xanyi dan nayima momy lefi

    Tace gayamin mekayi mata dan in fara yimaka kanfen kan ha’duwarku😀

    Murmushi yayi yace xan gaya miki amma saikin fara amai😀

    Harararsa tayi tace kariqe abinka Toh

    Tafa’di hakan ranta 6ace da ficcewa daga falan

    Murmushi KHAMIS yayi yana rayawa aransa yaushe xaiga ranar da xata fara laulayi

    Kullun maganarsa gareta kenan 

    Da farko dai baso  takeyi ba. Aganinta bataci amarci ba

    Dan haka  takemai da’din baki akan tana so

    Amma  yanxu da taga yana so Sosai sai kawai tasa aranta itama tanaso

    Amma har yanxu shuru kakeji…

    Abin ai na Allah ne 😀wai budurwa da jika baxawa bata samu ba

    Mun ajiye wannan kwan tunda kai katsa wasa….

    FAWAS ne yayi furucin nan

    RAMADAN ya cafke da fa’din HAMEEDA nada ciki SAILUBAH na da ciki

    Sauran kai kaqara dagewa

    KHAMIS yawaro ido Yace wayyo Allah kadubeni kabani 😃 nima.

    Amiien RAMADAN Yace

    FAWAS ko Murmushi yayi Yace lokacine KHAMIS namu dai ya riga naka

    Yace natayaku farin ciki nimah kutayani addu’a pls

    RAMADAN Yace Insha Allah

    FAWAS Yace tashi  karakamu yimusu   siyayya kayan kwa’dayi😀

    Haka KHAMIS yatashi sukaje suka suyo masu kayan kwa’dayi kala kala

    Kafin suka rabu kowa yayi office

    Lissafi sukeyi sosai RAMADAN da Dadyn shi

    Dady Auwal ne ya qarasa qar6o musu dukiyarsu

    RAMADAN ya tsorata da yawan axxiqinsu

    Tashi yayi ya kalli Dadyn nashi Yace bara nakira ‘dan’uwana muyi shawara

    Yace toh ba lefi

    Kiran junior RAMADAN yayi

    Lokacin ya dawo daga cikin skull kenan xai xauna yaga kiran brother nasa

    Yace kaga Su brother Aunty SAILUVAH…. Ta maqaleka sai yanxu tabarka kajini ko

    Yace Allah Sarki ka’dauki haqqinta

    Junior yayi Murmushi Yace toh fa’damin dan Dady ya kirani ‘daxo akan maganar wannan ku’da’dan har kun gama lissafin ne

    RAMADAN yayi Murmushi Yace eh Kasan na tsorata da dukiyan

    Yace nasani ai dan idanka bai bu’de akan naira ba

    Yace sonake muba Dadynmu da Dady Auwal da Dady Jibiril wani Abu a cikin duniyar.

    Junior yajah numfashi Yace ya dace kam kabasu abinda ya dace cikin nawa kasan  Amma banda Dady Jibiril

    Haka kaima banyarda ka bashi naka bah….

    RAMADAN Yace mexai haka muyafe mishi mubarsa da Allah mudena Duba abinda yayi mana abaya mu fuskanci  gaba

    Tsaki junior yajah Yace kana da takaici brother nagayama ban yarda kacire ko sisi cikin dukiyarnan kabashi ba

    Idan kuma kaqibin xancena kayi abinda xakayi kawai

    Yace am Sowie ‘dan uwana

    Naji xanyi yanda kakeso aman muyafe mishi

    Yace mudai barshi da Allah kawai

    Ba wani maganar yafiya

    Ya kashe mana iyayan namu bamu ‘dauki fansa ba sannan kace muyafe masa inaaa

    Wannan kuma shida mahaliccinsa

    RAMADAN Yace rayuwar daxamu barta mexai kawo rashin yafiya cikinta…..

    Junior ya katseshi da cewa sai anjima da Allah

    Amma kafin nan kashafa cikin matarka ka gaisar min da Babyna

    Dan jiya nayi mafarkin harta haifa maka twice bye…..

    Yana fa’din haka ya kashe wayan

    RAMADAN yabi wayan da kallo yana mamakin xafin rai irin na ‘dan uwannan nasa

    Tunani yayi Sosai kafin ya koma ga Dadyn nasa yana cemai toh Dady abin da yadace yanxu araba dukiyata kashi biyu aban kashi ‘daya

    Sauran Kusan yanda xakuyi da ita kai da Dady Auwal

    Hakama ta ‘dan uwana

    Murmushi Dadyn yayi Yace RAMADAN kenan

    yanxu tsofa yaxo mana ba’abinda Xamuyi da dukiya me tarin yawa haka

    Xadai mu ‘dauki abinda yadace mubar muku sauran

    RAMADAN Yace toh

    Karabata kashi uku ka’dau ‘daya kaban ‘daya inyaso saika ajiyemin ‘dayan

    Hakama xakayimah ta ‘dan Uwana

    Yace toh Madallah

    Amma kana ganin xaka iya riqe kaso ‘dayan RAMADAN dan naga dukiyar tanada yawa fah

    Yace karka damu Dady xanbi da ita kan tafarkin addanin musullinci kuma dama inason cikama Auntyna wani burinta

    Nidai fatana shine duk alkairin da kaji nayi mah wani kar kaji Komai aranka Dady

    Yace toh Allah yayi muku albarka Yace AmEEn

    Nan Dadyn yakira junior RAMADAN yake qara labarta miki yanda sukayi da RAMADAN Yace ba Komai ai Dady albarkarku kawai muke nemah

    Yace kunsamu my son ayi kararu lapia Yace toh Dady

    Daga gun Dadyn  bank RAMADAN ya wucce

    Transfer wasu maqudan ku’di RAMADAN yayimah SAILUBAH

    Kafin yayo gida cikin farin ciki da nisha’di

    Tana kitchen tana ‘dan wanke wanke ya rungumeta ta baya Yace Auntyna…

    Ta wanke hannunta da juyo ta rungumeshi tana cewa Wlcm ‘dan Qanina kuma mijinta..

    Jan ajiyar xuciya yayi jin yanda qamshin sanyayyan turaranta yanda yake shigarsa

    Ya lumshe ido ya ‘dago da kansa a hankali suka ha’da ido

    Yace Aunty….

    Tace kadawo da futuna ko

    ‘Daga mata kai yayi Cikin yimata kallan qaunah Tace toh baqona yaxo

    ‘Dan waro ido yayi Yace aike dashi saikin haifamin Babyna…

    ‘Dan uwana yayi mafarkin kin haifa min kyawawa biyu masu kamarki

    Tace waya ganni da ‘yan biyu. Kabarni dai da  ‘dayan

    Qara rungumeta yayi Yace Wlhi xaxxafar addu’a nayi miki akan Allah yabaki ‘Yan biyu sau uku

    Kafin ya bara baki ‘yan ‘dad’daya 😀

    SAILUBAH tawa waro ido 😳 Tace tab wannan story ne

    A’inama kata6a jin anyi haka

    Yace xa’a fara daga kanki

    Nasiya miki kayan kwa’dayi da yawa tunda nalura babyn nawa kwa’dayayyene

    Tace aidama shine yake sani kwa’dayi

    Yace eh mana kuma shinema ya qara miki da’din wannan abun

    Ya qarashe maganar da shafa bayanta

    Murmushi tayi dakai nakinta cikin nashi yana aika mata da sakwanni itamah tana bashi nata salan….

    Ganin da tayi yafara rikice mata ne tajashi bedroom nasa

    Ya rigada ya sabar mata dayi masa wanka dan haka yanxu mah itace tayi masa

    Saidai Suna fitowa ya ya rungume abarsa sanda yasami cikakkiyar nutsuwa da gamsuwa sannan ya xuba mata ido

    Yace Auntyna dana rasaki matsayin matata dana shiga uku.

    Tace ai tun ran farko ni taka CE RAMADAN

    Shiyasa kake samun sa’a akaina kaketa juyani San ranka…….

    Wasa yahauyi da qirjinta yana cewa jifan ki nadinyi da addu’a shiyasa

    Shuru tayi masa Ganin yana san qara samin nutsuwa

    Sosai taqara bashi ha’dinkai. Sanda suka ‘dauki lokaci me tsawo kafin suka tsaftace jikinsu

    Tana gyafan gado tana tsame gashinta ne  taga message ‘din nasa

    Gyara xamah tayi Sosai ta waro ido Cikin matuqar raxana Tace kaikakai

    RAMADAN ya rungumeta ta baya Yace lapia Aunty

    Tace kaduba maqudan ku’din daka turomin😳

    Toh menene

    Yafa’di hakan da kissing ‘din wiyanta

    Tace miliyoyun ku’dine fah RAMADAN kaduba fah😳 

    Yace eh nagani

    Tace toh ai ban sanka dasu bah……

    Juyowa yayi gabanta ya ‘dane cinyarta hannunsa saqale da wiyanta ya manna mata kiss Yace kinutsu Auntyna kijini dakyau

    Cikin damuwa Tace ina jinka mijina

    Yace Ni da d’an Uwa na junior marayune fah…

    Arikice ta qara tsaida idanta gareshi

    Kwantar da kansa yayi ga qirjinta yafara bata labarinsu. Tas ya gaya mata Komai

    Tuni xuciyar SAILUBAH tacika da qaunar mijinta da ‘dan uwansa

    Ita bata ta6a sanin Dady da Momy basu suka haifesu bah

    Rungumar mijinta tayi Tace Allah yasaka muku MUH’MD RAMADAN yabi muku haqqin kisan da Dady Jibiril yayi ma Dadynku

    Sannan Allah yaji qan Momy da shi

    Ina sanka mijina xanci gaba da baka farin ciki na har abada 

    Tafa’di hakan hawaye na xubar mata

    AmEEn RAMADAN Yace Yana lasar hawayan nata dayi mata nuni akan tadeba bayaso

    Sam sun shagala dajin ‘dimin juna sai kawai jin kiran sallar Isha’i sukayi

    Anan suka ankare 

    Washe gari Suna breakfast Tace ni mai Xanyi da wa’yannan ku’da’dan mijina

    Sunyi yawa sun xarce burika nah

    Murmushi RAMADAN yayi Yace kisan yanda xakiyi dasu Auntyna nidai nagama nawa

    Tace toh kaini gida inyi shawara da Abbana da Kakah

    Pls ka kashe wanan ranar gareni kakaini gidan marayu asibitoci da sauransu

    Yace sai dai gobe muje

    Tace meyasa

    Yace Aunty XEE tace min in gaya miki xataxo yau

    Tace ok Allah ya kawota

    Yace Amiien sai kiyi addu’a Allah yasa  gobe banda lectures

    Tace hmm kundai kusa gamawa muhuta da maganar karatunnan

    Yace kifara shan allurai bah😀

    Dariya tayi kawai

    Haka suka gamah taraka shi mota daqar yabar mata bakinta ya huta wajan tsotso

    Murmushi tayi gaskiya RAMADAN baya gajiya da jikinta…

    ko Minti ishirin RAMADAN baiyi Da fitta ba saiga XEE Tace qawata naga sai kyau kike kina wani cika

    SAILUBAH tajah numfashi Tace kedai bari XEE

    *Ciki ne dani*

    Waro ido XEE tayi Tace ciki😳

    SAILUBAH ta’daga mata kai cikin shagwa6a Tace Ashe wayo  RAMADAN yaymin 😰

    XEE tasheqe da dariya Tace ya’ayi kika bari qaramin Yaro ya haqe rijiyar manya😂

    Tace yanda naki qaramin yaran yabi ya haqe taki rijiyar haka RAMADAN yabi ya haqe tawa

    .dariya Sosai XEE tayi Tace kuma har yanxu da sauranki ko….

    Da sauri ta katseta da cewa aa Wlhi ba Saura ko ka’dan👌🏻

    Ashe ba’a raina namiji…

    Ya nuna min shi na mijine kuma jarimi

    Gaskiya RAMADAN yaban mamaki

    XEE ta qara yin dariya Tace ga xahiri nan tunda ya ‘kunsa miki ciki😂

    Tace hmm RAMADAN ‘dan wayo ne

    Kin San wani abu

    XEE Tace saikin fa’da

    Tace wasu ku’da’de yaban bansan mexanyi dasu ba

    Tace ina burikanki suke

    Tace Wlhi  duk burina XEE ku’din sunyimin yawa

    XEE tajah numfashi

    Tace ki’ajiye wasu dan nima akwai wasu ku’da’de da KHAMIS xai ban inasa ran sunada yawa

    Kinga saimu fara harkar kasuwanci irin kayan mata danginsu sutura takalmah da jakunkuna sarqoqi da dadai sauransu

    SAILUBAH rungumarta tayi tace masha Allah

    Haka ko yau ‘din SAILUBAH na ha’duwa da Abban nata da Kakah

    Shawara Sosai suka bata akan dukiyar

    tadai bama Abban nata  abinda ya dace

    Da Kakah harda matar Abban nata

     Sannan sukayi gidan marayu ita da mijin nata RAMADAN daga nan suka yi asibitoci

    Basu tsaya ananba sanda suka shiga ga talakawa yana bada nasa tallafin itama tana bada nata

     Sai yamma can ya sauketa a gida ya kalleta cikin murmushin soyayya Yace  Ki kulamin da kanki da kuma Babyna  yanxu xan dawo pls karkayi Komai kihuta dan Allah kinji

    Tace angama mijinna

    ****

    Bayan sati ‘daya RAMADAN ya mallaka ma SAILUBAH wata xaxxafar mota

    SAILUBAH tayi murna Sosai da wannan kyauta

    *************

    Haka dangi kowa yasan da xuwan ku’dinsu RAMADAN

    Albarka yabo fatan alkairi ba irin Wanda RAMADAN baya Sha

    Haka agyefan SAILUBAH mah

    Ba qaramin murna KHAMIS da FAWAS sukayi bah.

    Wajan kyautar da RAMADAN yayi musu

    Fa’di yake RAMADAN na baku ne kawai dan jin da’dina bawai dan wani Abu ba nasan kunfi qarfin haka dan Allah ya hore muku Amma kuqara da nawa Allah yasa muku albarka a Cikinta.

    Amiien AmEEn sukace

    Zuciyarsu cike da qaunarsa

    .

    [8:37AM, 26/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T: Bayan watanni shidda

    ******************************

    Allah Sarki rayuwa yau taxo maka da da’di gobe sa6anin haka

    Ayanxu HAMEEDA CE a toilet tana tsaftace bakinta

    Taji wani maseefaffan ciwan mara ya riqeta

    Nan tadurqushe tana ihun azaba

    Sam tamanta da wata addu’a

    Ni dai Rahamat nasan wannan na qudace tah kamata

    Ina cikin saqar xucin yanda Xanyi in temaketa

    dan karna fitto adirkeni ace me ya kawoni 😳 har cikin toilet ‘din mata😀

    Idan naqi fitowa kuma ladan temakwan ta ya wucceni……

    Kamar anjafo Momy falan nata taji ihunta

    Nan Tace lapia ‘yata

    Cikin axaba HAMEEDA Tace Momy xan mutu cikina……

    Ai Momy bata jira qarashen xancanta ba Tafa’da toilet ‘din

    Cikin tashin hankali take kwa’dama baba me aikinta kira

    Nan tabaiyana

    Tace temakamin mukaita mota aihuwa CE taxo mata

    Tun safe HAMEEDA take naquda bata tashi aihuwa ba sai Cikin dare kusan qarfe 1 ‘daya

    Lokacin FAWAS yana kan sallaya yana yima matar tasa addu’a

    Sai kawai yaji Momy na dariya

    Aiko da sauri ya shafah addu’arsa yaje gareta

    Ganin jariri ahannunta shi ya tabbatar mishi da cewa yaxama Dady😀

    Baibi takan Babyn ba saboda kunya. Sai kawai yaje ga matarsa Yace sannu my MEEDAT  

    Tace Yauwa

    Yace nagode da baby sai naga ko

    Da sauri tawo ido da harararsa Tace Wlhi na gamah

    Yace tab mekikayi

    Aisai namiki kinta ban doxin doxin 😀

    Kuka tasa mishi wiwi

    Momy tashigo tana cewa ina kuka ya qare tunda kin sauka ‘yata

    Tace wlhi momy shine yasani kukan

    Momy takallesa Tace aa toh tashi kabar nan toh

    Murmushi yayi kawai

    Washe gari aka sallamesu da yamma

    KHAMIS ne riqe da babyn ahannunshi XEE na gyefanshi

    Tace kai wannan Yaro yaxo dakyau

    FAWAS yayi Murmushi Yace kai Aunty XEE

    KHAMIS Yace aigaskiya tafa’da

    Yace toh ai mamansa yayo

    HAMEEDA dai shuru tayi tana Murmushi qasa qasa

    XEE ta qanqame KHAMIS kamar xata shige cikinsa Tace wayyo Allah

    Yace menene

    Tace kuliya

    Dariya FAWAS yayi ya futar da ita daga ‘dakin yana cewa harna tuna ranar da junior ya sumar da Aunty LUUVAH sanadinta

    XEE Tace au dama kai kabashi

    Yace eh

    Tace ai banta6a ganin ‘dan iska irin junior ba

    Ko tausaya mata baiyi ba ya callah mata

    KHAMIS Yace naso dake ya cillamah inga ya xakiyi

    Tace tab😳

     ainima sumewan Xanyi kamar ita……

    Kan KHAMIS yayi magana saiga RAMADAN da SAILUBAH sai wani qanqameshi takeyi tana tafiya daqar daqar da wani tulelen cikinta😆 aihuwa yau ko gobe

    Da sauri XEE Tace bana ce Karki xo ba

    Tace tab’di inajin yanda RAMADAN yake xuxutamin kyan yaran saina xauna kallo ya shigeni….

    KHAMIS ya miqa mata babyn Yana cewa dan Allah Aunty LUUVAH kidena fitta

    Tace ai daga wannan KHAMIS nadena

    RAMADAN Yace sannu me jego

    Tace ina yininku

    SAILUBAH Tace lafiyanki

    Dariya sukayi atare

    XEE Tace yaushe Xaki dena hausar qauye ne HAMEEDA cewa fah xakiyi Barka da ranah

    Tace Aunty sai ahankali xan saba

    SAILUBAH Tace yanxu kuma saina miki fatan Allah ya kawo wani cikin kiqara bamu wani kyakkyawan

    Da sauri HAMEEDA Tace aa Aunty Wlhi nagamah daga kan wannan

    Dan ciwan naquda yafi kowane ciwo xafi aduniya

    SAILUBAH ta kalli RAMADAN Tace ina cemin kayi ba wani xafi 😳

    FAWAS XEE KHAMIS suka bushe da dariya

    RAMADAN yayi fuska Yace nata ne yaxo mata da xafi Auntyna

    Tace toh nawa fah 😳

    Yace aina gaya miki kina xaune kawai saidai kiga babynmu  tafitoh sulubbb

    HAMEEDA ta waro ido😳 Tace kai ka kai.

    Sai kuma takalli FAWAS taci gaba da cewa wai haka

    ‘Daga mata kai FAWAS yayi yana Murmushi

    Saitaja bakinta tayi shuru

    XEE ko maida kanta Bayan KHAMIS tayi tana dariya ciki ciki ahankali Tace pls my Luv tashi mutafi tunkan na 6atama RAMADAN shirinsa SAILUBAH ta hargitse masa

    Tashi KHAMIS yayi yana murmushi  da kallan SAILUBAH yana rayawa aransa lalle RAMADAN ya sami SAILUBAH

    Yace toh mu muntafi

    FAWAS Yace  tnx abokina sai munyi waya

    XEE kalli SAILUBAH dariya fal ranta Tace ‘Yar Uwa saikin jini. Me jego sai Allah ya kaimu

    Suka tafi Suna rungume da juna

    Amota XEE Tace wai yaushe SAILUBAH xata dinga ankarewa da abubuwa ne

    KHAMIS yayi Murmushi Yace kibarta indai RAMADAN ne xai gyara tunaninta da ankarar da ita cikin salansa

    SAILUBAH ko Su XEE nafitta kuliyar nan tashigo ‘dakin

    Wani ihu SAILUBAH tasake….

    Da sauri RAMADAN ya rungumeta yana cewa lapia

    Tarintse idanta mararta tam da futsari Tace kuliya

    FAWAS Ya fita da ita da sauri

    Taqara qanqame RAMADAN Tace mutafi gida pls

    Yace toh Auntyna

    Ba shiri suka bar gidan HAMEEDA nayin dariya FAWAS Yace ke Kinsan yanda takejin tsoran kuliya kuwa

    Tace aikam gashi nagani tafi Aunty XEE tsoranta

    Yace har fah sumewa take……

    Bai kai qarashen xancansa ba momyn shi tashigo ‘dakin tana cewa tashi kikoma part ‘dina

    FAWAS yaarairaice Yace pls Momy kibarta anan

    Tace aa nagyara mata  ‘dakina

    Baxata dawo nan ba sai tayi arba’in kashiryo mata kayanta yanxu

    Shuru FAWAS yayi

    Tashi ko HAMEEDA tayi sukayi part ‘din Momyn tare

    FAWAS yajah tsaki aciki tare dajin haushin Momy tashi .

    Yana shirya kayan nata yana mita 😀

    Ahankali RAMADAN ya xaunar da SAILUBAH kan kujera

    Yace in kawo miki drink Tace aa barshi

    Yace kinfah kusa sumewa ‘daxo ko😀

    Tace shegiyar kuliya ba

    Wlhi RAMADAN bani San kuliya Sam

    Yace nasani Auntyna

    Ya fada yanamai kissing ‘din cikin nata cikin so da qauna

    Tace naxaku yafito na huta

    Yace ya kusa ai

    Washe gari da FAWAS da KHAMIS sukayi qauyan takai suka fa’dama Innah Hansai aihuwar HAMEEDAN

    Sosai tayi mamaki dan kwanaki da taxo mata Sam bata lura da Cikin ba

    Tace Insha Allah ana gobe Suna xasuxo sai sukwana washegarin sunah sai sudawo

    FAWAS Yace toh Allah ya kawoku

    Hakan ko akayi ana gobe Suna dangin HAMEEDA sukaxo gidan nasu

    Sosai Momy ta kar6esu

    Yau ta kasance Suna

    Yaro yaci Suna  Ahmed.😀💃🏼

    RAMADAN da KHAMIS sunma Yaro hidimah ta bam mamaki banda matansu

    SAILUBAH bata sami xuwa ba dan ciwan maran da yake damunta

     Amma ta nuna halin girmah Sosai wajan siyamah mejego Kaya nagani na fa’da

    Washe garin Sunan ne ko da qarfe goma sha biyu na  ranah SAILUBAH tana xaune a ‘dakin Innah Yalwa naquda tatasan mata…..

    Dama Innah a ankare take da ita dan haka tafara temakwanta irin nasu na manya

    Nanko cikin ikwan Allah sulu6o ‘yarta mace

    Xucan taqara sullu6o wata

    Innah Yalwa tayi hamdala ga Allah ta qyarata Sannan taqyara yaran kyawawa masu kama da ubansu sak

    RAMADAN yana gidansu yaga kiran wayan SAILUBAH

    Nan ya’dauka da sauri yana cewa Auntyna

    Innah ta amshe da cewa nice kana’inane

    Yace gidanmu yanxu nake shirin dawowa

    Tace toh kagayamah momynku Allah ya sauki SAILUBAH lapia tasamu yara biyu duk mata……

    Sakar wayan RAMADAN yayi yarungumi Dadynsa yana cewa Dady Auntyna ta haifamin twice 😀

    Sosai Dadyn ya biyemishi yana cewa masha Allah 😀

    Momy xura hijabinta tayi tana Murmushi Tace Maza muje

    Da dugu yayi mota Momy da Khairat sukabi bayansa Suna masu farin ciki

    Dady da dariyar jin da’di yabisu da kallo

    Khairat Tace yah RAMADAN ga wayan ka

    Qar6a yayi yana tuqin yakira Junior  ya gaya mishi Yace aidama na gaya maka ka shafamin Kansu kafin naxo garesu  murmushi RAMADAN yayi

     haka KHAMIS mah  yagaya mishi kana ya kira FAWAS shima yaji

    Momy ko dangi tadinga kira tana gaya musu

    Ahaka sukakai gidan cikin farin ciki….

    Hmmmm RAMADAN takan yaransa yafara bi. Sam baibi tàkan SAILUBAH

    ‘Daya na hannun Momy ‘daya na hannunsa sai Murmushi yake

    Ya kalli Momy Yace idan Auntyna sukayo Momy kuma kiduba yatsunsu irin na junior ne

    Tace aikowa gashi nan  kam

    Saidai Komai na jikin junior irin naka ne ai

    Innah tayi Murmushi Tace aiya fa’di Hakkanne  dan yasan shi sukayo

    Momy tace lah na sha’afah wlhi

    Murmushi RAMADAN yayi kawai ganin Innah ta ramfoshi

    suna cikin  nuna farin cikin nasu ne.

    FAWAS da KHAMIS XEE suka bayyana

    da matuqar farin ciki KHAMIS yake cewa waw Aunty LUUVAH abani wannan

    Murmushi SAILUBAH tayi Tace anbaka KHAMIS

    FAWAS Yace xamu rabaki dasu gabaki ‘daya dan nima ‘dauke ‘dayar zanyi

    Tace Bakomai FAWAS ‘dauketa kaima

    XEE Tace ka ‘dauka Wlhi xuwa xanyi in ‘dauke Ahmad

    FAWAS yayi Murmushi Yace ainaki ne Aunty XEE baxanji Komai ba

    Murmushi Momy tayi Tace Allah yayi muku albarka yarannan kucigaba da kulawa da Kansu

    AmEEn sukace gabaki ‘dayansu Cikin farin ciki

    Tace Innah ba wani matsala atare da ita ko.

    Innah Tace eh. Abin yaban mamaki ai

    kigansu manya dasu Amma basu qarata ba

    Momy Tace toh Madallah bara in kira doctor Anisa taqara dubata

    Innah Tace ya kamata kam

    Ko minti gomah doctor Anisa batayi ba sai gata

    Sosai ta duba SAILUBAH tagano ba wani matsala Sannan ta kwashe mata jininta sai Wanda ba’a rasa bah

    Saidai tabata wani magana wanda xaiyi saurin fitar da sauran jinin nata

    Taba nanda kwana gobe sha biyar tace xata dena fudda jinin

    Sannan kuma taba wasu magunguna Tace Bayan ‘daukewar jinin nata tayi amfani dasu na kwana biyar xasu tsuketa tamkar budurwa taqara da cewa magungunan Suna da kyau Wlhi tayi amfani dasu marabarta da budurwa shine furta Auran da tayine

    SAILUBAH tayi mata godiya Sosai Tace xan qara dana HAUSA dan banaso ni kaina nayarda na aihu

    Doctor Anisa tayi dariya Tace shegiya SAILUBAH kin camke RAMADAN pls karki xautar dashi dan Allah

    SAILUBAH tayi Murmushi tayi Tace hmm Aunty kenan. xan kiyaye

    Kantayi magana XEE tashigo ‘dakin Tace wai Aunty Anisa wane gwulma kukeyi ne haka

    Tace ina GYARA qanwar tawa ne

    XEE ta waro ido Tace kai Aunty tun  yanxu

    Tace eh mana. Sauran ke ki haife kiga GYARA

    SAILUBAH Tace ita kam tukunna dan haryansu shuru

    Tace Ayya zansa qanina KHAMIS ya qara dagewa

    XEE Tace tab ya kasheni kenan 😰

    Dariya suka mata

    Doctor Anisa ta numfasa. Inya kasheki yarasa nutsuwarsa kenan har abada dan ban manta kallan tsantsar qaunar da naga yana yi miki ‘daxo bah.

    SAILUBAH Tace kai Aunty dasa ido kike

    Tace Wlhi ba qarya nayi bah na lura Sosai kun asirce maxajanku

    XEE Tace da ayar Allah ba

    Ni dai ba ma’a bociyar sallar dare bace Amma danaga kansa na rawa Sosai natashi tsaye wajan gaida Allah cikin dare ina jifansa da addu’a

    SAILUBAH tayi dariya Tace Allah Sarki RAMADAN shiyake tashina yanxu dan da’din ‘dumin jikinsa sani yake namanta kaina

    XEE Tace ai RAMADAN ba daga nan ba

    Duk shi ya ‘durasu akan hanya

    Doctor Anisa Tace shiyasa duk fuskarsu take cika da annuri da hasken kwarjini

    Pls kuriqe maxajanku dan Wlhi kunfi kowa tashin hankali ayanxu

    Dan maxajanku yara ne masu aji da tashen balaga da ku’di ga kyau da  Allah yayi musu kallo ‘daya xakuyi musu kusan dole mata subisu

    Toh bare insu kansu sun furta kalmar sO agaresu

    Kunga sai Luv kenan Su Auro muku su

    Araxane SAILUBAH tawaro ido

    XEE Tace afurgice. Wlhi inna tuno haka gabana mugun fa’duwa yake

    yayinda hankalina yake tashi

    Yanxu ya xamuyi ni ZAINAB

    Tace abinyi shine ku kula dasu

    SAILUBAH Tace Allah duk wacce tayi gigin Shuguwa gidana saina babbakata 😬

    Tace toh SAILUBAH ya xakiyi da qadda idan tahau kanki

    Tace haquri

    Tace toh kidage daba mijinki kulawa kawai

    Tace xan qara dagewa

    Anisa taqara jan numfashi Tace Da xanga matar FAWAS dana ja mata kunne Sosai akansa

    Dan akwai wata yarinyar unguwarmu Aymana Sosai takesan FAWAS kuma haryanxu Suna tare. Ba wani makawa FAWAS Yana Santa dan Sun da’de da juna mah

    XEE Tace tabbas nata6a jin KHAMIS yana cemah FAWAS ‘din yau wajan Aymana zamu ko

    Dake lokacin kishina na kusa bakiga rikicin da mukayi ba

    Duk dako ya rantsemin ba budurwarsa bace

    Tace toh Wlhi ta FAWAS CE

    Haka dai doctor Anisa tatafi tabarsu da tunanin maxajan nasu

    Candai suka ware

    XEE ta kalli SAILUBAH cikin tsokana  Tace ya dai Qawata kina xaunan kika haife biyun. Saiji kawai kikayi sun fitto sululub  ko😀

    SAILUBAH ta harareta Tace Allah na’dauka da gaske RAMADAN yakemin

    Ashe gaskiyar HAMEEDA ne da tace ciwan haihuwa yafi kowane ciwo xafi aduniya gaskiyane haka abin yake

    Dariya XEE tayi kawai

    Bayan su XEE sun tafi ne RAMADAN ya lalla6o gareta yabarsu Momy a falo

    Duk da hutun da SAILUBAH take nemah bai hana shi d’anewa kan ciyarta ba. Ya hau kissing ‘dinta yana cewa wayyo Auntyna na gode miki dan kinbani abinda yafi Komai faranta min rai ayau

    Tace naji tashimin ajiki

    Ya maqale mata kafa’da alamar aa

    Yana shafata tako ta ina

    Tace haba ‘dan Qanina nifah yanxu me jego CE

    Yace toh wani Abu nayi miki Auntyna

    Tace eh mana. bagashi kana neman Breast ba

    Yace ganinsu kawai fah xanyi inga ko yarana sunsha

    Tace toh basu shaba

    Yace har yansu😳

    Ta ‘dagamai kai

    A shagwa6e Yace toh na d’an ganiiii ni dai Auntyna pls

    Yafa’di da marairaice mata

    Tace katemaken RAMADAN kaje dan Allah

    Yace korata kikeyi Auntyna

    Tace aa ni na’isa.

    Kadai bari nida kaina xan xo in nunamah anjima insu Momy suka tafi

    Yace promise

    Tace yah am promise

    Ya manna mata kiss Yace I Luv u matata

    Tace me 2 mijina.

    Yace toh ‘dan bani aran bakinki nasha ka’dan

    Tace idan innah ko momy sukaxo suka gammu fah

    Yace sai ince kece kikace nayi miki……..

    Haka dai da wayo da dabara ta lalla6a yabar ‘dakin

     Momy kalli Innah Tace toh Innah saiki komah ‘dakin SAILUBAH har tayi arba’in

    Tace aikuwa haka xa’ayi dan nalura yaran naki ba damah

    Cikin jin kunya Momy Tace ai yaran xamani ne Innah

    Momy na tafiya Innah tatattara kumotsanta takoma ‘dakin SAILUBAH

    SAILUBAH ko taji da’din hakan dan ita tasan halin mijin nata…

    RAMADAN ko tsaki yajah dan Sosai yaji haushin hakan

    Bayan kwana uku kowa yasan da haihuwar SAILUBAH da Qaninta RAMADAN.

    Takanas ta Kano ‘Yan unguwarsu sukayo group dan kawai suga babis ‘din SAILUBAH da RAMADAN ‘din

    Sunko ganowa kansu dan sunga kyawawan yara gwanin ban sha’awa

    Kallo ‘daya xaka musu kasan ubansu sukayo

    Ba abinda yarabasu da RAMADAN Senior n junior

    Saidai wata rabuwa inji ‘Yan caca😳

    Samfah yara sunqi kar6ar nono

    Anyi anyi Amma shuru kakeji

    Haka aka dama musu masarar yara ta jinjiraye kamarsu

    Cikin ko ikwan Allah suka qar6e suka dinga Sha abinsu

    Ganin haka yasa hankalin Su Momy da RAMADAN ya kwanta…..

    A ‘dakin Innah ya ritsata taje ‘dauko wasu magungunanta

    Cikin qasa qasa da murya RAMADAN ya rungumeta ta baya yake ra’da mata ta cikin akunnanta

    Qila sunbarma ubansu ne

    Yafa’da yana qoqarin kama breast ‘dinta

    Aiko cikin sauri ta kwaci kanta

    Harara SAILUBAH tagalla masa Tace kakamasu Wlhi kuka xansa maka

    Yace ai nasani musamman da yanxu suka cika suna buqatar me shansu Saidai anyi rashin sa’a masu shan sunqi Sha toh abarni nasha mana Tace anqi

    Yace zasu miki tsami fah😳

    Tace toh ina ruwanka suyi mana

    Murmushi Murmushi yayi Yace xan miki afuwa xuwa kwana arba’in ‘din

    Wlhi kosunfi haka cika saina xuqesu dan baxan barki da Kaya Suna daminki bah

    Ta qara gallamai harara Tace kabarni da abuna haka mana. bana so katakura min su pls

    Yace Allah baxan barki dasu bah. Naji da’din yanda Babyna suka barni dasu.  Kuma ki qara hararata kigani Wlhi ayanxu xan maqureki naxuqe abuna

    Gaban SAILUBAH ya fa’di taqarema ‘dakin kallo taga xahiri daga ita saishi ne. Xai iya yimata Komai dan tasan futunarsa tafi qarfin tunaninta gata da jego dan haka saita hau lalla6a shi har tasamu ya barta batare daya ta6osu bah

    Haka dai ya ficce daga ‘dakin yana Murmushi dan sarai ya gane lalla6ashin da tayi bana Allah bane

    Yanako fitta Innah tashigo ‘dakin tana cewa meya fitta da ita haka…..

    Shuru SAILUBAH tayi mata har sukayi part ‘din nata

    👯💃🏼👯💃🏾👯💃🏻👯💃👯💃🏿

    Munga baqaqe munga koraye munga  jajaye munga farare  a sunan *KAULAT DA KAULET*

    Yara kyawawa sunci Suna Khamsa’u da Aminatu.

    Ana kiransu da *KAULET DA KAULAT*

    Komai anyishi cikin bajinta da nuna Komai ba Komai ba

    Jama’a da dama sunyi farin cikin xuwansu wannan Suna dan suntafi da arxiqi me mugun yawa

    Junior yaga hotonan babys ‘din nasa dan FAWAS ya tura masa

    Haka KHAMIS

    Bare gogan RAMADAN harda Wanda ya tadama da Junior hankali sanda RAMADAN ya tura masa.

    Wanda suke qale da juna shi da Auntyn SA

    Aiko da sauri junior ya goge xuciyarsa na bugawa fat fat fat 😰

    ******************

    FAWAS ya shiga tashin hankali Sosai dan baqaramin buqatar Matarsa yakeyi ba

    Gashi Momy tasaka mishi ido Sosai

    *to kai kayi hakuri mana tunda mah acikin jini take. Me xata iya yi maka. Rahamat Nalele CE mai wannan furucin*😂

    Yau yayi ram da ita a kitchen tana tana San ‘daukar Abu

    Yace dan Allah Aunty MEEDAT kitemaken nasamu nutsuwa

    Dariya ta kamata wai harda wani cemata Aunty. Tadai gimtse dariyar Tace Wlhi ina jini HABIBINA

    Yace qaryane in gani

    Tace Wlhi da gaske

    Janta part ‘dinsa yayi na falan

    Yace toh nunamin

    Ba musu tanuna mai

    Yayi saurin runtse ido Yace nashiga uku ni FAWAS

    Murmushi tayi dan tuno da garga’din da SAILUBA tayi mata dan haka ta qara tsaida idanta akansa

    Tace karka damu dan dai nan da wata biyu

    Ya waro ido Yace what 😳

    Ta gya’da mishi kai Tace ai kaji kuma Allah hakane

    Yace ina kwana arba’in ne

    dariya takama HAMEEDA ganin yanda yayi furucin cikin tabbatarsa

    Tace xa’a barmu mudinga kwana ba  Amma ai jinin baxai ‘dauke ba saiyayi wata biyu

    Shuru FAWAS yayi yana kallanta taficce har tanamai gwalo…

    ********

    Anan ko byan sati biyu RAMADAN ne maqale da SAILUBAH akan tabashi hakkinsa sai wani lalla6ata yakeyi

    Dariya itama tadinga yi masa Tace ai in mace ta haihu jini baya ‘dauke mata sai tayi wata biyu

    Toh bare ni dana haifi ‘Yan biyu.

    Kaga wata hu’du kenan Xanyi

    Iya gigicewa RAMADAN ya gigicewa da sauri ya saki hannunta cikin tsoro Yace haba my Aunty fa’damin gaskiya

    SAILUBAH tayi fuska Tace Wlhi da gaske nakeyi

    Rungumarta RAMADAN yayi yasa mata Kukan soyayya sosai

    Wlhi har yana hawaye akan ya xaiyi

    Dan yanxu yana kwantawa ya runtse idansa ita yake ganowa

    Sai yanxu yagane ba qaramin sabo yayi da jikin matar tasa da kuma xumarta ba

    Sosai SAILUBAH tasaki baki tana kallan RAMADAN da guntun hawayansa

    Yabata tausayi sosai amma baxata iya qaryata kanta ba

    dan tanaso ta gyara kanta ta’dan huta tukunna

    Dan haka saita qara qamqa meshi ajikinta tana lallashinsa

    Tace toh kayi shuru haka. ai kamar yaune ranar xataxo

    Auntyna yaxanyi

    Nayi sabo da ‘dumin jikinki

    Nayi sabo da xumarki

    Nayi sabo da Komai na halittarki

    Wlhi baqaramin daurewa nayi akwanakin nan ba……

    Tace ya’isa haka Babyna xanyi maka qoqarin kaina kaji

    Yaqara lafe mata yana cewa Aunty bacci yaxo min banasan raba jikina da naki

    Tace toh kayi abinka in kayi nisa na gyara maka kwanciyarka nakomah ‘dakina ko

    Shuru yayi mata da qara kananna ‘deta yana sauke ajiyar xuciya

    Minti biyar bacci ya ‘daukeshi

    Sanda tabari yayi nisa Sosai Sannan taxare jikinta ta ha’dashi da fito tafice daga ‘dakin tana dariya😂

    A falo sukaci karo da Innah Tace SAILUBAH Karki biyema RAMADAN fah

    Tace lah bashi da lafiyane innah shine yasa na kai mishi magani

    Tace aiho. naga kin fara Sallah ne ai………

    Murmushi tayi Kawai

    Wasa wasa  sanda SAILUBAH tahana RAMADAN kanta gashi har yau takai wata biyu da sati ‘daya

    Gwara HAMEEDA tabada kai tuni ganin irin nacin da FAWAS yake mata

    2:03 Wednesday

    *****

    Yau RAMADAN yaxoma da SAILUBAH da takaddunsa akan sun xana exam ‘din qarshe  anturasu asibitin Aminu kano

    Murmushi SAILUBAH tayi

    Tace Allah ya temaka

    Amiien Yace yana kallanta

    Tace lafiya kake kallona haka

    Yace Bakomai

    Xama tayi kusa dashi ya kwantar da kansa bisa cinyarta. Yace Aunty nagaji

    Tace Qanina dame ka gaji

    Yajah numfashi yana xuge mata zif ‘din rigarta ta gaba yana cewa Wlhi kisan yanda xakiyi Ki Kore jinin nan inba haka ba kishiya xan miki nanda kwana uku

    SAILUBAH tawaro ido da sheqewa da dariya  Tace kishiya fah kace

    Yace eh

    Dan a iya saninah jinin mace baya kaiwa  kwana arba’in

    Dake ba wanda yasan gaibu sai Allah shiyasa aka barku a kwana arba’in ‘din

    Yanxu fah naki yaxama na ciwo😳

    Tunda ya xarce kwana arba’in ‘din

    Dan haka Wlhi kitashi muje munemi magani

    Dariya sosai SAILUBAH tayi tare da xare hannunsa daga kan breast ‘dinta Tace nifah gado nayi agun momyna. Dan Kakah tata6a gayamin cewa lokacin da momoyn nawa ta haifeni sanda tayi wata biyu kafin jini ya ‘dauke mata

    Shuru RAMADAN yayi kawai yana San cire mata riga

    Ta harareshi da cewa xaka fara ko

    Yace ba’amin iyaka da wannan ba ai😰..

    Tace toni na maka

    Agwa6e Yace dan Allah kibarni Auntyna….

    2:30pm Wednesday

    *******

    XEE ce tsaye a kitchen tana ha’da abincin ranah Momy tashigo kitchen ‘din da maganin gargajiya na ice a hannunta

    Tace Zainab ga wannan maganin na haihuwa ne

    Xaki dafashi wannan da jar kwanwa kisha na kwana bakwai

    Sannan wannan kijiqa da tsamiya kisha na kwana uku

    Insha Allah xa’a dace

    XEE taja numfashi tana jinjina San jikoki irinna Momy

    Tace toh nagode

    Jiyama da naje gida muke xantawa da mamana cemin tayi sanda tayi shekara uku kafin ta haifeni.

    Shine nace konima irin nata xanyi watoh nayo gadanta….

    Murmushi Momy tayi Tace Zainab kenan xai iya yuhuwa haka kam

    Amma kigwada amfani da wannan ‘din inbaiyi sai muzubama sarautar Allah ido mugani

    XEE Tace toh….

    *Hmmm mutane kenan*

    Momy na fitta daga kitchen din KHAMIS yashigo. Kallo ‘daya xakamai kasan yana cikin farin ciki

    Rungumarta yayi tabaya yana cewa nadawo my luv

    XEE Tace yanxu ba lokacin dawowarka bane. Gayamin meyadawo dakai

    Yayi dariya Yace gudowa nayi dan kawai na ganki

    Tace hmmm dan kawai kaganni ko

    Ya ‘daga mata gira

    Tace toh kaganni saika komah

    Yace toh ‘danxo muje kiji wani abu

    Tace har xuwa ina…

    Ashagwa6e Yace ‘dakinmu  mana

    Tace naqi Wlhi

    Kissing ‘dinta ya hauyi baji ba gani. Ganin haka yasa tayi mishi wayo tatura shi falo ta rufe qofar kitchen din tana cewa sai ka mai dani tsohuwa hankalinka xai kwanta kacutan.

    Nanko baka wucce samo daidai kai ba😂

    Murmushi KHAMIS yayi Yace ai baxaki ta6a xamah tsohuwa bah Aunty XEE pls bu’de in gaya miki wata magana

    Tace Wlhi baxan bu’de bah dan ban manta abinda kamin jiya bah

    Yace Wlhi kiyarda dani ba abinda nasha my Luv

    Tace Amma yanda kanuna qarfinka na jiya yafi nako yaushe

    Yace O Ya Allah. Koki bu’de yanxu ko nasa momy tamin Aure in kiganki da kishiya Wlhi…..

    Ai XEE najin batun kishiya ta bu’de kitchen din tana cewa mekace

    Yayi Murmushi Yace bance Komai ba

    Harararsa tayi Cikin wani salo na Soyayyah.

    Shiko rungumeta yayi

    8:00pm Wednesday

    *****

    Misalin qarfe 8:00pm na dare ne FAWAS yake kwance a gadansa yana wasa da yaransa Ahmed. HAMEEDA tafitoh daga toilet tana cewa yau bai maka kuka ba Yace xaiyi in tafiya tai tafiya

    Murmushi tayi tana qarema mijin nata kallo yayi kyau Sosai cikin shigarsa ta qananun Kaya sai qamshi yakeyi tagyara ‘daurin ‘dan kwalinta Tace naji kayi magana ‘daxo ina toilet dafatan ba cemin xakayi xaka fitta bah.

    Xaiyi magana takatseshi da cigaba da cewa✋🏻 Wacece Aymana…..

    A gigicewa ya qara tsaida idanshi akanta Yace ban sanda bafah wlhi😳

    Tace koh

    Yace ba shakka aciki

    Tace yayi. Kuma na yarda dakai

    Amma ina kake shirin xuwa yanxu.

    Da sauri Yace Dady ne ya aikeni kar6o mishi wani aika a gidan abokinsa….

    Cike da jin haushin xaman da yayi tun’daxu Tace shine kazauna baka tafi ba

    Yace nayi hakanne dan in gaya miki Karki xargeni da xuwa inda Kullun xuciyarki take kitsa miki

    Tayi Murmushi Tace Ayya HABIBINA bai dace ka tsaya sanar dani umarnin Dady ko Momy ba

    Kasandai idan kadawo kafa’damin sune suka aikeka Kasan xan gamsu da kai

    Murmushi FAWAS yayi da kissing ‘din Ahmed kana yatashi yana da’da qaremah fuskarta kallo Santa na ratsashi ya shafi gefan fuskar tata Yace saina dawo Matata. Pls Ki shirya min kanki da kyau

    Tace angama  mijina…..

    Yana fittowa qofar gidansu yaga motar KHAMIS ya bu’de ya shige

    RAMADAN Yace yau kuma wakama qarya agunta

    Yace Dady mana

    KHAMIS yayi dariya Yace ni kuma Momy nayimah yau

    RAMADAN Yace Wlhi akwai ranar da xasu kamaku

    FAWAS yayi dariya Yace wai kai me kakema Aunty LUUVAH ne

    Yace Wlhi jifanta da addu’a kawai nakeyi

    Amma yau nima nayima Momy qarya

    Dan inba haka ba Tatashi birkicemin bansan ya xanyi ba.

    KHAMIS Yace kaiko kake da yanda xakayi

    Yace hmmm mafitar ‘dayace kawai

    shine insa mata kuka

    KHAMIS ya sheqe da dariya  Yace ai Aunty XEE ko kukan mutuwa xanyi saifata hukuntani kunsan tafi kowa kishi😂

    RAMADAN Yace aa fah😳

    Wlhi kabar Auntyna duk tafi kowa. Kawai ina kiyayewa ne shiyasa nata baya fittowa

    FAWAS Yace hmm duk HAMEEDA tafisu. Kamar aljana take dan daxaran takafeni da idonta  Wlhi bana sanin lokacin da nake sakar mata zance. dan duk qaryata kuncewa take

    RAMADAN da KHAMIS suka SA dariya KHAMIS Yace sai kadena kallanta

    Yace ai matsalar ‘daya CE. ina shiga gareta fuskar nake fara kallo.

    KHAMIS Yace saika tofeta da addu’a kafin ka shiga ‘dakin

    Yace xan gwada Ko

    Haka RAMADAN yayi parking a kofar gidansu Aymana suna gwulmar matansu

    Ahankali ya kalli FAWAS Yace toh gareka FAWAS mun iso. Pls karka ‘dau lokaci kana matse musu ‘ya dan awa ‘daya garemu.

    Fitta FAWAS yayi yana kara waya a kunnansa da fa’din..

    my manat gani na iso

    Da rangaji da wata shegiyar tafiya ha’de da girgixa da faro da ido Aymana tafitoh

    Duk da dare ne hakan baihana RAMADAN da KHAMIS ganin hakan ba.

    RAMADAN Yace shegiya CE fa wannan yarinyar ka duba yanda tafito mai kamar wata matarsa HAMEEDA

    KHAMIS ya lumshe ido Yace Wlhi har tasa na hango fuskar  Aunty XEE yanda tayi fari da idan nan

    RAMADAN yajah tsaki Yace Wlhi natsani yarinyar nan bansan dalili ba

    KHAMIS Yace dalilin ‘daya ne kana kishin yanda take tafiyar da rayuwarta ne …..

    Ga shegen FAWAS ba yarda  xaiyi taxamah tashi bah

    RAMADAN Yace shi wawane daya gama da ita xai nemi killaceta cikin gidansa

    Yace aibaikai ga hudata bah

    RAMADAN yajah tsaki Yace ana tafedai

    FAWAS ko tunda tafitoh ya kasa ‘dauke idansa akanta

    Sosai tafiyar da ayanxu tatsiriyi take tafiya da imaninsa.

    Inyayi shirin barinta ya tuno da farin da take mai da ido da tafiyar da take mai sai yaji yana San ganinta mah a lokacin…..

    Wlhi FAWAS kasameni yanda kakeso. Aymana tafa’di hakan tana harararsa

    Yajah mufashi da cewa kimin afuwa dan daqerma nasamu na fitto

    Tace wai wacece wannan matar takace

    Meyasa ta cutar dani

    Meyasa ta rabani dakai. Bayan nice nadace danaxama mata agareka

    Wlhi FAWAS ina so in ganta danna tsaneta…..

    Yace hmmm kiyi hakuri haka pls….

    Xata qara magana ya katseta da cewa baxan juri yanda kikesan mafa’damin magana akan matata ba

    Ina Santa yanda nake sanki

    Karki qara furta kalmar kin tsaneta agaba nah

    Tace me kake nufi. Kanaso ka qara fahimtar dani cewa kayi Aurene kuma kanasan matarka kar in gaya maka magana akanta

    Yace abinda nake nufi kenan

    Dan ayanxo kemah kika xamo matata baxan jure watacan awaje tanemi fa’damin magana akanki bah. Dan haka kikula

    Na fitoh da niyar ganinki naqara samun farin ciki da nutsuwa kamar yanda naso Saidai kin 6ata min dan haka nabarki lpy

    Ya qarashe da San shigewa cikin mota….

    Aiko tasauri tatareshi tana cewa ni yanxu naqara girmah nasan abinda xai 6atamin da kuma abinda xai faranta min

    Dan haka daga yau FAWAS kabarni…..

    Yace au dama nariqeki ne ban sani bah

    Takaici yacika xuciyar Aymana  nan take tasamai kuka Tace Allah ya isa tsakanina dakai FAWAS. Ka cuci rayuwata ka 6ata min xuciyata da soyayyarka

    Gashi yanxu nace kabarni kana fa’damin dama kariqenine Ashe duk alqawarin da kakemin na qaryane na yaudara ne

    Yace ban ta6a yimiki qaryaba haka kuma ba halina bane

    Amma yanxu kinsa na koyi qarya dan kawai na faranta ranmu ni dake

    Duk sanda xanxo gareki ayanxu saina shararamah matata qarya

    Wannan bai isa kigane cewa ina sanki bah

    Tace qarya kake baka sona tunda ka’iya Auranta bani ba.

    Kaje kawai FAWAS na yafe maka saboda baxan iya yimah masoyina baki ba

    Amma kasani da sanka zan rayu har qarshen rayuwata

    Tana fa’din hakan tashige gidansu tana kuka ta fa’da agadan kakarta

    Tsaki FAWAS yajah tausayinta ya dami xuciyarsa lokaci ‘daya

    Dan haka ya fara neman numbarta

    Aiko yakira taqi ‘dauka kamar xai share yadai da’da kira. Xuwa lokacin baxata iya jure in ‘daukar wayar tasa bah. Dan Sosai yayi nasarar 6ata mata xuciyarta da soyayyarsa

    Tace FAWAS nace kabarni haka

    Yace kiyi hakuri mana masoyiyata

    Tace meyasa kidena Sonah Yace wannan ba gaskiya bane ina sanki

    pls karki qara cewa komai yanxu.

    Murmushinki kawai nake san ji da kuma kiss ‘dinki dan nakwana da tunanin dan Allah

    Murmushin tayi kana kuma tasakar mai kiss tana cewa nayi

    Yace nagode kisharemin hawayanki dan inasO kiyi mafarkina

    Idan kuma kin kasa sharewa kifitoh in share miki pls

    Tace Xanso na qara shaqar qamshin turaranka.Yace xanso naqara ganin kyakkyawar masoyiyata

    Tace toh ganinan

    Shigewa zauran gidan nasu FAWAS yayi dan iskancin nashi ya motsa

    Aiko dashi taci karo

    Ya rungumeta da caf kar bakinta yana kissing ‘dinta cikin tsantsar buqatarsa saikace bayansu ya baro matarsa bah

    Bai ‘dauki lokaci yana kissing ‘din nata ba wayanshi tayi qara ahankali ya saketa kana ya fara goge mata fuskarta da hankicif yana cewa naji da’din bakin nan. Ki kulamin da kanki dan kishiyarki tayi kira

    Yana fa’din haka ya ficce kuma Cikin sauri ya shige motar tasu KHAMIS ya jata

    Sosai yanutsu bayan yaji muryar HAMEEDAN tashi cikin wayar tasa. Yace kiyi my MEEDAT gani kan hanya yanxu

    RAMADAN da KHAMIS Suna jinta Tace dan Allah kayi sauri in baso kake xuciyata ta buga ba. Dan wlhi ‘duminka take san ji

    Yanxu haka ina kwance HABIBINA

    Murmushi yayi Yace rufe idanki yanxun nan Xaki ganni

    Tace tohhh narufe…

    Kashe wayan yayi ya kalli KHAMIS Yace Wlhi maidani gida

    RAMADAN Yace ai baka isa bah Wlhi sai yaje ga MEENAT ya kuma saukeni a gida

    Wayyo Allah FAWAS yace

    KHAMIS yace am sowie.

    RMADAN ya gyara xama Yace karabu da Aymana mana FAWAS kaga 6ata mata tunanina kawai kakeyi

    KHAMIS Yace hmm rabu dashi tunda koya barta ita ba barinsa xatayi bah

    RAMADAN yajah tsaki Yace Amma dai Kasan yana cutar da ita ko

    Yace eh toh da wannan dan wannan (wai antura tsowan banxa biko)

    Murmushi FAWAS yayi Yace xan rabu da ita

    Amma saina ha’da addu’a dan gaskiya naji ina mata wani so a raina yanxu ba kamar nada bah

    Saidai nasan baxan iya Auranta ba

    RAMADAN yayi murmushin Takaici Yace xan tayaka da addu’a Amma pls kasa aranka kabarta

    FAWAS yayi Murmushi Yace toh ‘dan Uwa…….

    KHAMIS yayi parking a qofar gidansu meenat

    Kamar yanda FAWAS yayi haka shima yayi ya kirata a waya

    .

    Tafitoh cikin sanyayyiyar kwalliyarta

    Yace kaga tauraruwa me dishashe hasken…..

    Xaka fara ko. Meenat ta katseshi

    Yace da bakina kice baxan ba’di gaskiya bah

    Murmushi tayi Tace hmm minti biyu momyna tabani

    dan haka bara nabaka muhimmin labari

    Yace ina jinki Tace Dadyna ne yakesan ya ganka wai yagaji da soyayyar nan tamu ya kamata yasadu da iyayanka dan muxama mallakin juna……..

    cikin sauri KHAMIS Yace what😳  baki gaya mishi ko 3 years banyi da Aure ba

    Tace toni ina ruwana da Auran ka

    Yanda baka duba dacewar ni yakamata da in xama matarka ba hakanne yasani Kasa yarda cewa kayi Aure dan haka idan Sonah kakeyi nimah ka Aurani yanxu.

    Kaga tafiyata. ‘dan rainin hankali kawai. Wlhi kadena 6atamin tunani

    Kuma kasani ‘daxo na kiraka matar taka ta’dauka nace mata nice meenat me shigowa gidanka matsayin matarka ta biyu…..

    Tana fa’din haka tashige gidan nasu

    Shuru KHAMIS yayi kana ya shiga motar RAMADAN yajah yana murmushi

    FAWAS Yace yau matsalace tafitoh damu

    RAMADAN Yace kalli KHAMIS  yayi Murmushi Yace ta ha’dama bom gun Aunty XEE sai kafara tara qaryaryakin da xaka gaya mata dan kafidda kanki

    Yace Wlhi sai yanxu natuna ban fito da wayata ba. Na shiga uku…..

    Wannan karan dariya RAMADAN ya sheqe da ita

    Ya kalli FAWAS Wanda shima ita yakeyi

    Yace tonidai na iso gida

    Dan haka fitoh kajaku dan Wlhi kabar KHAMIS xubar daku xaiyi atiti dan kwakwalwar cike take tam da tunanin makwamarsa gun Aunty XEE

    Ya qarashe da fitta yana qara sakin Murmushi

    FAWAS yayi Dariya Yace sai da safe a shafamin kan ‘Yan matana

    Insha Allah RAMADAN Yace da shigewa gidan nashi yana ‘dagawa KHAMIS hannu

    Da gudu gudo sauri sauri FAWAS yake tuqi damuwarsa ya kai gida da sauri ya kalli KHAMIS Yace kaje mata da addu’a kawai

    Yace hmm baka santa dakyau bane

    Na tabbatar yau hukuncin da xatamin yanxu na musamman ne….

    Murmushi FAWAS yayi Bayan yayi parking qofar gidansu Yace karka kanuna mata tsoranka dan xatafi wahalar da kai

    Yace hmmm saida safe ka shafah kan Ahmad

    Yace insha Allah da shigewa gidan nasu

    Yasami HAMEEDA harta ‘dan fara bacci

    Dan haka yayi toilet kawai yaqara yin wanka yasaka kayan bacci yaje yara6e ajikinta Yana shafata…

    bu’dar bakin HAMEEDA cewa tayi Daka shigo naji qamshin turaran wata ajikinka

    Waro ido FAWAS yayi

    Yace badai turareba

    Tashi HAMEEDA tayi shima ya tashi

    Ta qura mishi ido Tace gayamin gaskiya daga Aiken gun Dady kawucce gun Aymana ko

    ‘Dan rikicewa ka’dan yayi Yace nace miki bansan wata Aymana ba

    Tace koh

    Ya ‘daga mata kai

    Tace banyar dakai bah FAWAS……

    Jin haka yasa yayi Saurin cewa wani turarene fah na siyamah Dady  tun jiya shine dana ganshi Cikin mota shine fa na’dan fesa

    Tace hmm ai baka fitta da mota ba

    Yace kanna fitane nayi niyar fita da motar sai kuma nafasa ganin turaran yasa nafesa

    Murmushi Hameeda tayi Tace OK shikenan

    Ya kama hannunta Yace pls kiyarda dani

    Ta kallesa Tace Wlhi nayarda da abinda kace

    Rungumarta yayi ya rayawa aransa yabar ta6a jikin Aymana daga yau dan bayasan xargin matar tasa

    Shiko KHAMIS da addu’a ya shiga falan masoyiyar tasa

    Ahankali ya tura qofar bedroom ‘dinta

    Tana kwance tsakiyar gado taci kwalliya Sosai sai qamshi takeyi

    Da sauri ya haye gadan Yace nadawo my Luv

    Tace gada gun meenat ko aikan Momy

    Yace daga Aiken Momy dai

    Tace KHAMIS wacece meenat

    Yace watace can da; da nasanta. Amma yanxu Wlhi tallahi bana tare da ita kiyarda dani kiga na rantse miki

    Shuru XEE tayi tana qare mishi kallo Tace Amman ka bartan shine har ta’iya cewa xata shigo gidanka matsayin matarka ta biyu

    Sosa qeya KHAMIS yayi Yace qila tafa’di hakan ne dan ta6a miki rai

    Tace KHAMIS kaji tsoran Allah Wlhi kamin kishiya mutuwa Xanyi 😰

    Qara Tsaida idansa yayi akan fararan idanuwanta wa’yan da suke birgeshi. Kuma sanda da qaunarta na qara mamaye xuciyarsa Yace Wlhi dake ka’dai nakesan rayuwa matata. Pls kikwantar da hankalinki narantse miki kika mutu nima binki Xanyi….

    Ya fa’di hakan yana me rungumarta da kissing ‘dinta………

    RAMADAN na shiga gidan nasa yayi part ‘dinsu kawai dan yasan Innah Yalwa tayi bacci yanxu

    Qamshine yake ratsa hancinsa yana lumshe

    Direct bedroom ‘dinsa yayi ya GYARA kansa

    Kana yanufu gun rikitacciyar Auntyn tasa 😆

    Tana xaune tana karanta wani littafi waishi  *BIRNIN MASOYA*

    Yalequ dakansa ‘dakin yana cewa Auntyna a’dan furgice takallesa kana tagallamai harara da ajiye littafin

    Tatashi tanufu bakin qofar. Aiko yana ganin haka yakoma baya ga falan. Biyoshi falan tayi

    Tace wato kamin qarya wai momyce batajin da’di ko

    Ya ‘daga mata kai a shagwa6e

    Tace ina kaje

    Yace raka FAWAS da KHAMIS nayi wani gu

    Tace kai basu rakaka bah

    Yace Allah basu rakani ba

    Shuru tayi kawai tana kallansa

    Ganin haka yasashi shagwa6e mata yana wani yimata qif qif da ido da cigaba da cewa dan Allah  Auntyna Karki hukuntani kinji

    Tunda nagaya miki gaskiya😬

    Murmushi tayi Tace naji Amma daga yau kadena fitta da daddare Wlhi

    Yace indai baxaki hukuntani yanxu bah nayarda

    Tace inasan jin ‘duminka mijinta

    Da sauri ya rungumeta Yace nima haka Auntyna

    Ahankali takai bakinta cikin nashi tana tsotsa. Yana lumshe mata ido

    Sanda taga yana qoqarin yi mata bacci atsaye sannan taxare shi daga jikinta tana cewa a tsaje xaka min bacci

    Ta qara shi da xamah a dining

    Yayi mata sanyayyan Murmushi Yace ina yarana suke Aunty

    Tace ai kasani Suna tare da Innah

    Yace O yah Allah gashi sunyi bacci yanxu

    Tata6e baki Tace aikasan da wuri sukayi dake yau bakaso jin ‘diminsu ba shiyasaka shantakewa……

    Ya ‘dane cinyarta yana Murmushi Yace xomuje mukwanta

    Tace saina baka wannan madarar tukunna

    Ya kalli cup ‘din da madarar take ciki ya kalleta ashagwa6e. Ai wannan yayi min yawa Aunty

    Tace Wlhi ko saika shanye dan ba abincin Karki kaci ‘daxu ba

    Kamar xai mata kuka haka tadinga bashi yana Sha

    Can daya koshi kuma ba barinshi xatayi ba sai kawai ya hau shafata yana lumshe ido

    Ai ba shiri ta ajiye cup ‘din tana harararsa

    Tashi yayi yana janta yana cewa Wlhi yau saina gani dan nalura kamar yau kinyi sallar asubah

    SAILUBAH tawaro ido Tace banyi fah

    Ya wurga mata mugun kallo da cewa kinsan Allah saina gani…..

    Da gudu tayi bedroom tana qoqarin rufe qofar ya shiga da nasa gudun

    Numfashi tajah ta manne a bango ya harareta Yace wannan ka’dai ya tabbatar min da cewa da tsarkinki

    Tayi mai shuru

    Yayi murmushin Takaici da ciga da cewa watoh kinda’de dayin tsaki shine kika barni kicin bala’i ko

    Tace toh ai jiya nayi tsarkin

    Shuru RAMADAN yayi yana tunanin yanafah ganin tada’de dayin tsarkin qilamah ba jiya bane

    Yace ai shekaran jiya ma naganki kina Sallah

    Tace eh waccan shekaran jiyan nasamu tsarkin

    Yace kikace jiya kuma

    A shagwa6e Tace kana burkini RAMADAN pls kabarni haka

    Yace koh

    Tace eh

    Yace ai ban burkitaki bamah tukunna sai kin tuna ranar farkonmu dana sami nasarar kar6ar hakkina

    SAILUBAH Tace baxan tuna ba imma na tuna menene 😙

    Yace Ba komai😀 kawai dai wannan xafin da kikaji awannan ranar shixan qara maimaita miki shi awannan ranar

    SAILUBAH tawaro ido Tace Allah ‘dan Qanina😳

    Yace Wlhi Auntyna👯

    Shagwa6e mishi tayi Tace dan Allah Qanina ka’dan barni xuwa gobe manah

    Murmushi RAMADAN yayi Yace koh

    Ta ‘dagamai kanta alamar eh

    Ya qarayin Murmushi Yace toh in inji dalilinki sai nabarki.

    Tace haba ‘dan Qanina. Xura hannunsa yayi a qogunta yana wani aika mata da wani  salo bakinsa cikin nata daga nan ya kashe mata jiki. Bazatoh ba tsammani sai ganinta kawai tayi agado

    Haqiqa ba qaramin gigicewa RAMADAN yayi ba. Wani da’din idan yayi yawa Kukan da’dinma in xuwa yake

    Washe gari da kasala SAILUBAH Tatashi. Amma ahakan tayi Komai kamar yanda tasaba

    Yan xunma yana kan cinyarta tana bashi breakfast yana xuba mata iskanci injita da fa’da😂

    Ya wani qanqameta kamar wani xai kwace mishi ita Yace Auntyna Karki barni kinji

    Tace idan nabarka RAMADAN inyi yaya da rayuwata

    Yace Wlhi Aunty ina yimiki wani sO wanda yafi qarfin akirashi da MASEEFAR SOO

    Aunty idan narasaki nayi bankwana da duk wani farin ciki na rayuwata kenan

    Pls Auntyna kici gaba daji dani kinji….

    Ya qarashe maganar da kwantar da kansa a qirjinta

    Aiko nan taqara rungumesa tana shafa kansa Tace ina tare dakai Qanina kuma zanci gaba da ji da kai har qarshen rayuwata……..

    Da yamma misalin qarfe biyar da rabi suka ha’du

    RAMADAN Yace yau ba fitta fah. Idan Auntyna tajamin kunne👂🏼

    FAWAS Yace hmm jiya Ashe nakwaso qamshin Aymana bansani ba. MEEDAT taso kamani Allah ya temakeni😀

    KHAMIS yayi dariya Yace aini nayi xatan qar6ar mummunan hukunci gunta Allah ya temaken dai😀

    RAMADAN xaiyi magana wayanshi ta’dau ruri

    Yana dubawa yaga junior

    Yau na kammala skull brother……

    Katayani murna nan da sati biyu zaku ganni.

    Tsallan murna RAMADAN yayi Yace Allah na godema da xaka dawomin da ‘dan uwana kakira Dady ka gayamai ne

    Junior yayi Murmushi Yace shina fara kira na gayamah ai 

    RAMADAN Yace gud Amma meyasa baxaka taso jibi bah..

    Yace inaso ne nagamah tattara dukkanin wani wasu muhimman al’amura nah

    Najima Dady yana cewa wai angamah Komai na asibitin nan ko

    RAMADAN Yace eh angamah asatinnan mah aka xubah ma’aikata

    Yace dts gud

    Sunso riqeni akan nayi musu aiki na shakara biyu Amman naqi

    RAMADAN Yace gwara da kaqin dan ina buqatarka kusa dani

    Murmushi junior ya qarayi Yace nima haka ‘dan uwana….

    Hira Sosai sukayi kana sukayi sallamah

    RAMADAN ya kallisu KHAMIS ya gaya musu Komai

    FAWAS Yace ‘dan rikici xai dawo kenan

    KHAMIS yayi Murmushi Yace Allah ya dawo dashi  lpy

    AmEEn RAMADAN yace

    Tun daga harabar gidan nasa RAMADAN yake furta Auntyna Auntyna Auntyna

    Innah ta kallesa da sha’awa tayi Murmushi kawai dan yaran Suna burgeta

    SAILUBAH ko na kitchen tayi Murmushi da rayawa aranta futunannan Qanin nata ya dawo

    Dan haka tafito daga kitchen ‘din tana goge hannu Tace ina farin ciki da dawowar masoyina

    Rungumarta yayi Yace nimah haka Auntyna…

    Kukan KAULEET ne ya katse musu jin ‘dimin junan nasu

    Da sauri ya ‘dauketa yana cewa kiyi shuru manah yarinyar kirki…..

    Ai kamar KAULAT  itamah jira take nan tacantara nata kukan

    Arikice yabita da kallo ya xauna kusa da ita yana cewa Auntyna temakamin mamah

    Tace naqi ‘din.

    Yau kaimah kaji abinda nakeji nida Innah inda da’di raino

    Tana fa’din hakan takomah kitchen tana dariya

    RAMADAN ko rasa yanda xaiyi dasu yayi daya lallashi wannan waccan xatasa kuka

    Haka xai sauke caccan ya ‘dauki wannan 😅

    Duk ya rikice

    SAILUBAH najinshi yana cewa KAULAT  kinfiya kuka

    Can kuka taji Yace xan dake ki KAULEET

    Itadai SAILUBAH dariya kawai takeyi a kitchen

    Kamar ‘daukewar ruwan sama haka tajisu sunyi shuru

    Ahankali taleqo dan taga meyasasu yin shurun…..

    Ganin KAULEET tayi a kafa’darsa

    KAULAT  kuma ya kwantar da ita a cinyarsa

    Yanda ya qame da alama bayasan yayi mutsi ko ka’dan hakan shiya ba SAILUBAH dariya xatayi magana kenan……

    Ya harareta yana mata nuni da ido akan tayi shuru plssss

    Murmushin mugunta tayy…. Tana qarasowa gunsu tata6a KAULAT 

    Aiko kamar jira take ta tsantala kuka….

    Kamar  RAMADAN xaiyi kukan haka ya hau lallashinta Amma kamar yana qara ingixata

    SAILUBAH ta kuma gefe tanata Murmushi

    Tashi RAMADAN yayi dasu yaje ga Innah ya dire mata KAULEET a cinyarta Yace Innah tayani raino ya akeyi😀

    Innah tayi dariya Tace ba naka bane raino RAMADAN. Tafa’da tana mai tashi ta Goya KAULEET

    Aiko nan tayi shuru tana wulwullah ido

    Murmushi RAMADAN yayi Yace toh Innah kawo wani abin goyan in goya wannan Itama 😂

    Murmushi innah tayi Tace kawota dai..

    Yace aa bara naje da ita kawai. Tace toh

    Haka ya dawo falan da KHAULAT a hannunsa

    SAILUBAH Tace kawota in goyata😀

    Yace aa barmin abuta 😬

    Murmushi tayi Tace wai nan fushi kayi. Yace aa dariya nake😠

    Rungumarsa tayi tabaya tana dariya Tace ‘dan micicin Yaro da kai harda wani yin Aure da haihuwar yara biyu😁

    Murmushi yayi dan yaga hakan takesan gani Yace eh manah bakiga matar tawa tsohuwa ba Amma ganin tasamu yaro kyakkyawa me aji sanda tamaqalemin na Aureta😂….

    Saurin raba kanta dashi SAILUBAH tayi Tace wacece tsohuwa kuma ta maqale makah….😠

    Yace kemana

    Kuma Kishirya yau qaramin Yaro kakkyawa me jini ajika xai qara baki wasu bebis ‘din😀

    Harararsa tayi takoma kitchen tana cewa zan hukuntaka ne…..

    Washe gari RAMADAN yagamah shirinsa tsaf SAILUBAH na saka mishi turare Tace ka kulamin da kanka pls banaso kakalli wata mace

    Murmushi yayi ya ‘dago da ha6arta yana kallanta cikin so da qauna

    Yace  namanta ban gaya miki ba. Junior ya kammala karatunsa yanxu haka nan da sati biyu xai dawo

    Da Murmushi Tace natayasa murna xan kumayi farin ciki da dawowarsa

    Kiss ya sakar mata Yace kina farin ciki da dawowarsa yaxo ya qara shuna miki kuliya ko

    Tace habah dai yanxu ya isa

    Murmushi RAMADAN yaqara yi yarungumeta Yace Allah kabarni da Auntyna

    Tashafah kansa Tace Amiien nima kabarni da Qaninah kuma mijinah……..❣

    .

    Sakata yayi agaba yana kallanta  Yace baxan gaji da godemah Allah daya bani ke a matsayin matata bah.

    Murmushi XEE tayi da Qara kusanta kanta gareshi Tace Kullun addu’ata Allah yabarmu cikin qauna da aminci ya barmu murayu har qarshan rayuwarmu. Ya kashemu tare karya ‘dau  daya yabar ‘daya Cikin damuwar SOO…

    Rungumar abarsa KHAMIS yayi yana shinshinar qamshinta da cewa my luv kinako addu’a akan Allah yabamu baby

    Tace hardako qarawa dame albarka sweetypie

    Yace Madallah Amma Xan qara dagewa…

    Muntsinarsa tayi Tace dame

    Yace tunda kika mintsineni baxan gaya miki bah

    Tace hmm bar abinka damah baso bake bah.

    Shafa fuskarta ya hauyi Yace ‘daxo Aunty LUUVAH takira number naki baya shiga

    Tace ni bamma san inda na jefah wayan bah

    Tace takirani wai in gaya miki Aunty Saudat ta aihu dan haka gobe Kishirya in kinada lapia

    Tace Ayya natayata murnah Sosai Allah ya kaimu.

    Amiien Yace yana shafata kamar me shafeta da mai😀

    Itako HAMEEDA tana kwance kan kujera bacci takeyi me da’di hankali kwance…..

    FAWAS ya shigo falan yana qare mata kallo

    tayi mai kyau Sosai  Cikin shifar riga da wando

    Ahankali ya durqusa a gabanta yakai tsaftataccan makinsa cikin nata Yana tsotso ahankali ahankali

    Aiko tabu’de ido ahankali tana tana kallansa

    ganin hakan yasa ya janye kansa Yana dariya Yace nasan dan kinji motsinane kika wani rufe ido ba bacci kikebah

    Murmushi tayi Tace hmm sannu da dawowa

    Yace yauwa. Watoh kinbarma Momy Ahmad kinxo nan kinata hutawa da jiran mijinki ko

    Tace Kasan aiki da nayi ‘daxo ne😠

    Yace toh ‘dan sake fuskar mana karkisa in tsorata

    Hararar wasa ta aika mishi da ita Tace idan kana so na sake fuskar saika goyani

    Yace ba damuwa indai bedroom zankaiki ai ba matsala

    Harararsa ta qarayi Tace kai ko

    A shagwa6e Yace Allah YAYATA…..

    Tashi tayi yayi goho ta’dane bayansa

    Aiko yatashi yayi bedroom da ita

    Bayan Komai ya kammala ne yake gaya mata yayar RAMADAN Saudat ta’ahu

    Dake damah HAMEEDA nasan fitta sai Tace  yanxu  xamuje

    Yayi Murmushi Yace aa sai gobe Aunty XEE xata biyo miki saiku sami Aunty LUUVAH

    Tace OK Allah  ya kaimu

    Amiien Yace da qara matseta jikinsa yana bata wasu sirrika.

    .

    ***

    Washe gari takama Monday SAILUBAH tagama kintsawarta ta shirya yaranta gwanin ban sha’awa

    Khairat na goye da KAULAT 

    XEE da HAMEEDA suka shigo.

    SAILUBAH tayi Murmushi Tace Allah yasa mungama shiri dasai kunyi xaman jira.

    HAMEEDA tayi Murmushi Tace Aunty ina wini. SAILUBAH Tace lapia lau HAMEEDA Ahmad na baccine. Tafa’da tana mai kallansa a hannun XEE. Tace eh tun agida nalura yanaji akan hanyarmu taxuwa kumah yayi.

    Barka da ranah ‘Yar Uwa. XEE tace da SAILUBAH hakan

    Murmushi SAILUBAH tayi Tace abarka dai. Ya Qanin nawa

    Tace hmm qani ko futunanne

    SAILUBAH Tace ai duk futunar KHAMIS baikai RAMADAN bah

    Murmushi tayi Tace ai futunar RAMADAN ta musammance….

    Kar6ar KAULEET HAMEEDA tayi tana cewa toh mujenku Aunty naxaqu najini Cikin taro

    Dariya XEE da SAILUBAH sukayi mata kawai dan tun ba yau bah. Sukasan HAMEEDA da San taganta Cikin mutane damuwarta ata hira…..

    Sun sami Saudat da Santalelan yaranta

    Ta kalli SAILUBAH Tace ikwan Allah kenan

    XEE Tace wani abu

    Tace ai dole ince ikwan Allah dan banta6a tunanin xan haife cikin nan bah nayi tunanin farkawa Xanyi injini ina Allah rabbi😀

    HAMEEDA Tace meyasa cikace haka

    Saudat tamaida kallanta ga HAMEEDA Tace saboda sharrin kishiya HAMEEDA. Naga abubuwa kala kala

    SAILUBAH tagyara xamah Tace me kuma ya faru.

    Tace hmm sanda nasami cikin nan Kinsan XEE Tace karna sake tagani harsai yayi wata shidda

    Da wiya da wahanah nadinga 6oyeshi dan kinsan nabari yasani toh kamar tasani ne

    Yana shiga wata bakawai bala’i ya qaure atsakaninsu wai ya munafunceta Yace baxai ta6a kusantata ba ammah yaxago yayimin ciki

    Kinsan dake agabana take wannan furucin ko qala baice mata bah

    Haka taqaraci xaginsa dacin mutuncinsa taxari gyale tabar gidan

    Daga baya bansan me yace mata ba nagadai sundawo normal. Saidai yayi min qaura Sam baya kallan shashina kamar dai yanda yayimin ina Amarya

     Sannan nida ita in muka ha’du da juna Wlhi gani nake a kwayar idanta tamkar ta cakamin wuqa dan nunumin tsantsar tsana

    Haka dai nadinga lalla6awa har jiya dana qudah tayi ram dani

    Abinka dana fari bansan Komai bah nakira wayoyin momy a waya bata ‘dauka bah Ashe tafitoh  tamantasu agida

    Nakira  Ki dan nace miki kice Innah Yalwa taxo bana jin da’di kemah najiki shuru

    Sai kawai  nanufi shashinta ina CE mata dan Allah tatemaka min cikina nayimin cewo dadai sauransu

    Kinsan metamin😒

    XEE da HAMEEDA sukace aa.

    Tacigaba da fa’din cemin tayi inje part ‘dina gata nan xuwa…

    Banyi musu ba

    da qar da axaba na qarasa part ‘din nawa

    Sai ganinta nayi da kasko ta tulin gaushi ta xubah barkono da citta hayaqin natashi takafah kaina a cikin kaskwan hayaqin nashigata ina wani maseefaffan tare Wanda tunda uwata ta haifan banta6a yinsa bah

    Idona yayi jajawur hawaye na xubarmin kamar famfo

    Amma dake tsinanniyace cewa takeyi sannu yanxu Xaki aihu. Tana fa’din hakan tana qara gumbu’da burkonan a gaushin..

    Ke naji axaba tai axaba ga naqudah na cina ai bansan lokacin dana sume bah

    Ni dai na farka naganni a asibitin Su RAMADAN wani doctor nayimin sannu

    Daga bisani yayimin wata allura me atsabah

    Ai banfi min biyar bah na aihu

    Saida nasamu nutsuwata Momy take cemin ai ina sumewa ita kuma tana sallamah a falonah  tare tunaninta ko gobara CE tatashimin a falo

    Amma ganinah qasa sumammiya ga shegiyar a gefe fuskarta nanne’de da wani yadi dan kar hayaqin ya cutar da ita shine yasa Momy sakin qara da salati.

    Tuni taficce harda qarawa da gudu

    Momy Ko arikice tafara neman wayanta

    Saidai taji wayam ta barosu a gida

    Haka tafita waje tanemo temakwan mutane shine fah suka saka mata ni a mota mukayi asibiti

    Shine da aka sallamemu yau  Momy Tace toh baxan komah gidan nawa bah mukayo nan……

    Jan numfashi SAILUBAH tayi Tace tab😳

    lalle kinga mutuwa Allah ne yayi da sauran rayuwarki

    XEE Tace tab

    Lalle wannan tacika mara imani

    HAMEEDA tagyara xamah da ‘daga hannunta samah Tace Allah naroqeka kamin rowar kishiya.

    SAILUBAH Tace bake ka’dai ba hardani😬

    XEE tawaro ido Tace kunmanta dani ne

    Saudat tayi Murmushi Tace hmm Allah dai ya xa6a mana abinda yafi alkairi

    Amiien XEE Tace

    SAILUBAH Tace kemah ai bai kamata abarki haka ansar kina da ciki. Kuma ga irin xaman da kukeyi bah.

    Yakamata abaki wani yadinga kula dake saboda wannan ranar

    Saudat tayi Murmushin Takaici Tace Dady ne duk yaqi bamah lamarin nawa fawa

    Amma banda haka da tuni Komai ya canja. Da anyi magana sai kiji yace mah Momy shi ya Aurar dani dan haka bashi da damar shiga lamarin gidan  Aurena

    Amma ai bakiga yanda ransa ya 6aci jiya ba

    SAILUBAH Tace aiko yanxu kin gamah da wannan wahalalliyar rayuwar xaman Auran naki.

    Tace hmm bara dai nayi arba’in naga wane mataki xasu ‘dauka

    XEE tajah tsaki Tace ni wallahi xaxxafar xuciya gareni inda nice da taki Wlhi sai dai muci uban juna danko me kikamin saina ramah

    Saidai bamusan me hakurin naki yake nufi bah

    Insha Allah xai xame miki alkairi

    Allah yayi miki sakaiya cikin gaggawa

    Amiien Saudat tace

    Jikin SAILUBAH da HAMEEDA ko sanyi yayi

    Haka suka dinga tautauna labarin. Daga bisani XEE da HAMEEDA sukayi gida

    Xuwa can SAILUBAH tashiga gidansu

    Ta6ata lokaci Sosai Suna hira da Kakah

    Sai dare RAMADAN yaxo ya ‘dauketa sukayo nasu gidan

    Ahaka akayi sunan yaran Saudat kyakkyawa ko dashi Nazir.

    ***

    Kwana uku da sunan Saudat  

    Sauri sauri gudu gudu RAMADAN yakeyi dan yaje ‘dauko junior dan Saura minti biyar jirgin nasu ya sauka

    SAILUBAH Tace pls mana Qanina kabi Komai a hankali

    Yace Wlhi Auntyna naxaqu naji ‘dimin jikinsa.

    Tace inkabi dai asannu ai xaka ji ‘dimin nasa ne…..

    Kiss ya sakar mata bayan tagamah saka mishi takallami

    Yace mu ha’du a gidansu Dady

    Tace aa yanxu fah nadawo 😳

    Yace pls mana Auntyna muha’du  acan dan Allah

    Bayanda xatayi dashi haka Tace toh

    Aiko yana futa tasa Khairat ta’dau KAULAT  suka tarkata da Innah Yalwa dan  kumawa gidan kamar bayanxu suka dawo bah

    RAMADAN kenan saida yaji jikinsa a jikin junior hankalinsa ya kwanta

    Ba RAMADAN bah. Hatta Dady ya hango kyau da wayewa nutsuwa kwarjini haiba da junior ya qarayi

    Sosai ‘Yan uwan biyu suke maqale da junansu gwanin ban sha’awa

    Ahaka suka iso gida Wanda momy tayimah junior kalolin girki kala kala Wanda SAILUBAH tatayata

    Sosai junior yaji da’din dawowarsa Amma yana ido hu’du da SAILUBAH hankalinsa ya tashi

    Dake Komai ya ratsashi na wayo da dabaru haka ya danne suka gaisa

    KAULEET da  KAULAT  na kan cinyoyinsa Dady nayi mishi dariya.

    Momy Tace eh Lalle sunga ubansu banda haka wa’yannan yara dawa suke yarda

    da wani kwala kwalan idanuwansu agun

    Murmushi junior yayi Yace ai nawa sukayo. Inba kishi kike karsu kwace miki Dady ai idansu tamkar Mara yake

    Dariya Dady yayi

    Momy Tace wane Su da kwacemin miji aina fasa kan ‘daya da ta6arya….

    Dariya dukkansu sukayi……

    KHAMIS da FAWAS suka shigo cikin ladabi suka gaida Dady da Momy

    FAWAS Yace sannu da dawowa nayi murna da dawowarka

    KHAMIS Yace nimah haka

    Junior yayi Murmushi  Yace dafatan nasameku lapia SAMAREEN BANAH

    Dariya Senior RAMADAN yayi Yace ai kaima kana Cikin mu SAMAREEN BANAH. Murmushi ya qarayi Yace ainaku SALAN ne yake daban dana sauran SAMAREEN BANAN…….

    Haka abin yake dan Aunty Rahamat mah tace haka

    Dariya sukayi

    Dake angyara shashin RAMADEAN na dah anan junior ya yada xango. Yana qaremah ‘dakin kallo dan Komai a gyare yake…

    Murmushi yayi daya tuna SAILUBAH lokacin data xo saka mishi kyenkyaso….

    FAWAS Yace murmushin me kakeyi

    Yace hmm rikicinah da Aunty… Luuvañku…

    KHAMIS yayi Murmushi Yace na batun kuliya…

    Yace har yanxu tana tsoranta ne

    RAMADAN Yace kai kadena tsoran kyenkyaso ne

    Yace aa Wlhi har yanxu ina nan da tsoransa😳

    KHAMIS Yace toh ai itama har tamutu baxata dena tsoranta bah

    FAWAS Yace gaskiya kam. Dan tayi nisa a tsoranta…

    **********

    Hmmm kwananmu tafiya yake jama’a mu aikata kyakkyawa arayuwarmu

    Mudena aikata sa6o

    Mu kalli abinda da Allah yakeso

    Mubar abinda Allah bayaso

    Rayuwar da xamu barta mexai kawo aikata mummunan abu

    Mun sani lokacinmu qanqanine mexaisa baxamuyi  amfani dashi wajan aikata kyawawa bah

    Yanxu yanxu xamu tashi xuwa lokaci qanqani sai kuga har ranah ta fa’di

    Shin bamu lura da yanxu xamu  rabu da mutum anjima muji babu shi😭…..

    *******

    Bayan shekara biyu da rabi da dawowar junior

    Komai ya faru dasu na da’di da kuma sa6anin hakan

    Dole suyi hakuri da junansu tunda Allah ya nufah sun xama abu ‘daya

    Saidai maxajan nasu na matuqar qaunarsu

    Tunda yanxu kai ya Waye ba boka ba malam xaki siye xuciyar mijinki

    Har yanxu RAMADAN Yana tafiyar da rayuwarsa kamar yanda kuka sani da Auntynsa SAILUBAH

    Yaransu sungirmah sunyi qafah sun qara kyau. Sai surutu kamar aku…

    Sunfara xuwa skull da madarasa kagansu ba qaramin sha’awa zasu baka bah

    KAULEET da KAULAT Kenan 😀

    Haka FAWAS Sam baya wasa da 6acin ran matarsa HAMEEDA

    Ahmed ya qirmah shima yayi kyau ansashi skull da madarasa gwanin ban sha’awa

    Har yanxu Allah bai bata  haihuwa bah.

    Saidai duk binkice yanuna tana aihuwa sujira lokaci kawai

    XEE takan xauna tayi tagumi Cikin damuwa

    Yayinda MIJIN nata xai xare hannunta daga tagumi Yace ina sanki matata Karki damu da wani batun baby kedai kici gaba daji dani kawai. Dan inhar kikasa kanki cikin damuwa xan rasa nutsuwata

    Takan rungumesa tare da shafah kansa Tace Allah kabarni da mijina Yace Amiien matata

    Sam junior baya tare da budurwa Kullun cikin axumi yakeyi dan kare kansa daga xina tunda ayanxu bashi da abokiyar yinsa Shakira

    ********

    SAILUBAH XEE HAMEEDA

    Sun shirya xuwa gidan doctor Anisa Auntynsu ayanxu da safe cikin waya

    XEE Tace subari sai gobe

    HAMEEDA Tace toh Allah ya kaimu

    SAILUBAH Tace sai kubiyo tanan mutafi….

    Junior RAMADAN yana xaune a office ‘dinsa  yana yimah wata mata bayani akan cutar kansa dake itace take damunta

    Fa’di yake itadai wannan cutar qirqirarta akayi dan awannan xamanin namu tafitoh..

    Matar tawaro ido Tace yanxu doctoh ana iya qiqirar cuta kuma har taya’du ga al’umah.

    Yace kwarai da gaske. Dan asalin H:I:V qirqirarta akayi

    Wlhi akwai maganinta amma sam turawa sunqi bada ha’din kai sufitoh da ita

    Tace meyasa  Yace soboda inhar suka futo da ita  kanfanoninsu sundena yin ciniki kenan

    Haka wannan cuta ta kansa yanxu in kikaji biliyoyin da suke samu wajan bayar da magani abin xai baki mamaki 

    Tace mudai turawannan sun cucemu

    Murmushi junior yayi Yace cewa sukayi munyi yawa mutanan Nigeria kingako dole sudinga turo mana da cutuka kala kala

    Tace Allah ai yafisu

    Yace musashi kawai agaba shi xai mana maganinsu….

    Bayan tafuta ne. Ya hau shirin dawowa gidah…

    Xai shiga motarsa kenan…..

    Doctor ina maganah

    Yaji amfa’di hakan

    Ahankali ya juyo cikin sanyayyiyar murya Yace ina jinki doctoh

    Maryam tayi dariya Tace nima yau naxamah doctor

    Yace eh tunda kina tare dani

    Tace muryarka me da’di Wlhi

    Yace haka takima.

    Ina buqatar hutu kitemakeni inje gidah yanxu na sami nutsuwa kona minti biyu ne

    Maryam Tace dama CE maka kawai Xanyi sai Allah ya kaimu

    Murmushi yayi Yace nagode da nuna kulawarki dafatan yau xakiyi ‘dan mafarkina

    Waro ido tayi cikin mamaki Tace insha Allahu

    Juyawa yayi ya shige motarsa ya bata wuta…..

    Maryam shuru tayi dabin motar da kallo

    Maryam dai tana ‘daya daga cikin ma’aikatan asibitin

    Lokacin da junior ya fara xuwa asibitin tana kallansa soyayyarsa tacika xuciyata…

    Dan haka data lura miskiline saita dinga shige mishi

    Ta lura halinsa ba ‘daya yake Senior RAMADAN bah. Dan shi yana ‘dan wasa da mutane haka

    Amma banda junior dan inkaji maganarsa toh yana yima marasa lapia bayani ne

    ya bata wahala Sosai kafin ya fara amsa gaisuwarta

    Saida suka da’de a hakan tagane yana da ‘dan sauqin kai 👌🏻

    Toh yau Yace tayi ‘dan mafarkinsa me hakan yake nufi

    Shuru tayi. Can Tace Allah Kasa yafara sonane.

    Shiko Junior yana xuwa gida yayi wanka da gyara kansa yayi kyau Sosai

    Kallan agogo yayi yaga Saura minti ashirin akira sallar magriba.

    Dan haka ya’dan kwanta Yana naxarin Maryam….

    Shidai kallo ‘daya yayi mata ya gano soyayyarsa cikin kwayar idanta

    Yanxu kam yana buqatar mace tare dashi baxai iya cutar da kansa bah

    Dan wacce xuciyarsa keso tayi mishi nisa

    Yana ganin kawai ya kar6i soyayyar maryam dan tayimai

    Kallo ‘dayan da yayi mata ya gano tatara abinda yake so ga matar Auransa

    Murmushi yayi daya tuno da le6anta👄

    Washe gari dayaje asibitin nasu bai ganta bah

    Sai yafara tunanin lafiya kuwa…..

    Yana yimah wata scanning Yana tunaninta

    Bayan futar matar yanasa ran shigowar wani sai kawai ya ganta ta shigo

    Cikin wani hali haka na sO Tace ina kwanah

    Sosai ya tsaida idansa akanta da murmushi kan fuskarsa Yace lafiya lau

    Kinsa nafa’da tunani Ku ba lafiya bah dan banganki bah

    Murmushin da’di tayi Tace lpy lau kawai dai na makara ne

    Bai qara kallanta ba ya maida hankalinsa ga wani rubutuh

     Tace toh sai anjimah

    Still ya bata amsa da cewa muyini lafiya batare daya kalleta ba

    Koda yamma tayi ya tashi tafiya tana waya lokacin

    Dan haka ya shigewa motarsa kawai yayi ya tadata 

    Misalin qarfe takwas ne na dare yana danne dannansa a laptop Senior RAMADAN ya shigo ‘dakinsa nasa yana cewa kai gauro nayi maka mata

    Junior yayi Murmushi Yace Allah yasa tatara abubuwa kamar Maryam

    Yace eh toh dake ban gane maryam ‘dinba baxan iya cewa eh bah

    Yace toh wacece

    RAMADAN yayi murmushi Yace Kasan wata Yusra ‘Yar Dady Auwal ta Abujah

    Yace nasanta Amma badai ita bace dan karka wani wahalar da kanka abanxa banasan Auran xumunci kuma samma batayi min bah

    Yace aiko itace kuma tayi

    Pls kasota dan Wlhi nasan xata sota

    Tashi junior yayi ya gallama RAMADAN harara Yace bata min bah dan rawar kanta yayi yawa.

    Da dai na Aureta gwara najira Khairat taqara cika inhar Auran xumuncin kakeso nayi

    Murmushi RAMADAN yayi Yace Khairat ai yarinya CE

    Kamallaketa ba qaramin wahala xaka bata bah. Dan baxata iya ‘daukarka ba

    Murmushi junior yayi ya jefeshi da filo yana cewa da Allah Malam barnan.

    Gadai kira na shigowa wayarka nasan kuma matarkace katafi kafin zuciyarta tayi xafi tashirya hukuntaka

    Dako sauri RAMADAN ya xaro wayar tasa dake gaban ajjihunsa na rigarsa

    Auntyna ganinan xuwa magana muke da Dady

    Yana fa’din haka ya kashe wayan

    Junior Yace nine Dadyn

    Yace aa nafa’dine dan nakare kainah 

    Murmushi junior yayi Yace Wlhi nayi Aure baxan ta6a yimah matata qarya ba

    RAMADAN Yace koh

    Da sauri Yace eh mana shuru RAMADAN kawai yayi mai ya fitta😀

    Bayan futar Senior RAMADAN

    Junior ya gamah dukkannin abinda xaiyi  dan haka ya hau online Yana ganin abubuwa wani yabashi dariya wani tausayi wani Takaici. Can daya gaji bacci ya ‘daukesa…..

    Shafa SAILUBAH RAMADAN yakeyi yana wani mammaqaleta Yace wai meyake damunki ne kwana biyu Auntyna

    Murmushi tayi Tace Wlhi nimah ban sani ba RAMADAN. Amma ji nake gabana na fa’duwa haka kawai ga wasu mafarkai da nakeyi akanka RAMADAN bansan dalili bah

    Murmushi yayi Yace haka KHAMIS Yace min ‘daxu wai yana yawan mafarkaina yanxu Amma ya rasa ganewa ni ne Junior…..

    Qara rungumarsa SAILUBAH tayi Cikin so da qaunah Tace nimah haka. ina sanka mijinah

    Kissing ‘dinta ya hauyi yana cewa nima haka matata……..

    Wani gigitaccan mafarkin Senior yayi Wanda ya bala’in rikitashi ya tashi afurgice yana cewa no brother no brother….

    Duk junior ya rikice ya lalubo wayarsa duk da yaga qarfe 3:30AM na dare hakan baisa ya fasa kiran ‘dan uwan nasa bah……

    RAMADAN na maqale da SAILUBAH Suna baccinsu hankali kwance yaji wayarsa na ringing

    Yana tashi ya kalli agogo yaga toh 3:30am ya duba wayar tasa. nanin junior yasa ya ‘dauka da sauri yana cewa lapia ‘dan uwanah…

    Rumtse ido junior yayi tare da sauke ajiyar ZUCIYAH Yace lapia brother da fatan kana lapia ba abinda ya sameka

    RAMADAN yayi Murmushi Yace ba Komai ‘dan uwana lafiyata qalau nake. meya faru

    Junior ya ‘dan jingina da filo Yace mafarki nayi dakai brother ya tsoratar dani Sosai

    Murmushi RAMADAN ya qarayi Yace ba abinda xai sameni ‘dan uwana ka kwantar da hankalinka kaji

    Toh junior yace kawai

    Bayan sun ajiye wayarne hankalin Junior ya kasa kwanciya dan haka sai kawai yayo alwa’ala ya fara lafula

    RAMADAN ko shuru yayi ya fa’da tunani anya wani abu ba shirin faruwa dashi ya keyi bah

    Matarsa tagayamai tana mafarkai akansa

    KHAMIS mah haka yacemai

    Gashi ‘dan uwan nasa ya kirasa yanxu a furgice yana gayamai..

    Tashi yayi ya ‘dauro Alwala duk dako bai da’de dayin lafular ba gwara ya raya daran da xikirorin Allah da kuma karanta alqur’ani me girmah…..

    SAILUBAH na kallansa kan sallaya kuma taji wayan da sukayi da Junior dan haka tatashi tayo tata Alwalan tafara lafulolinta kana taxauna tana  tayashi xikirorin

    Jikinta duk asanyaye tare da qaubar mijin nata…….

    Washe gari laha’di ranar hutu ga ‘yan boko tashirya kanta da yaranta tafeshesu da turare

    RAMADAN ya shigo falan yana Murmushi SAILUBAH Tace ina junior naji kace tare kuke

    Yace eh yana motah da alamah akwai abinda yake damunsa sam narasa gane kansa….

    Ya qarashe da  rungumarsu KHAULAT Yana jin qaunarsu cikin aransa

    Tace hmm nidai haka nake jina wani iri yau….

    Murmushi ya qara yi ya mannama yaran nasa kiss Yace toh kuje ‘dayan Dadynku na mota yana jiranku.

    KHAULAT Tace Yauwa xai kaimu gun wasa ko. RAMADAN Yace eh

    KAULEET ta kalli SAILUBAH xatayi mata magana Tace kuje dan Allah karsu cikani da surutu.

    Da gudu sukayi farfajiyar gidan Suna ‘dagamah Innah Yalwa hannu da cewa Innanmu  muntafi yawo da Dadynmu

    Murmushi Innah tayi Tace ku tayomin da wannan abun

    KAULAT  Tace ice-cream

    KAULEET Tace aa  choculat ko Innanmu

    Tace duk dai abinda kukaci  dai

    Junior yayi Murmushi da manna musu kiss Yace toh mun tafi Innah

    Tace toh saikun dawo…..

    SAILUBAH takalli  RAMADAN ya qara qan qameta Yana cewa da magana a bakinki

    Tace eh Amma na gayama ai

    Yace banjiba qara gaya naji

    Tace kamanta nagaya mah xamu gidan Anisa.

    Yace kinsan yau ranar hutu CE kibani lokacinki pls

    Murmushi tayi Tace gyaraka xanje yi.

    Murmushi yayi Yace dame Tace da abubuwa da damah

    Yace kamar sume…..

    Bugar cinyarsa tayi tana dariya Tace kamarsu bakinka.

    tashimin akan cinya

    Yace saikin gayamin wane gyarane  xan tashi

    Tace ni kuma sai katashi zan gayamah

    Qara gyara xama yayi Yace nasaba  da wannan cinyar.

    Wlhi ko tsufana baxan bar hawanta bah

    Tace haka fah KAULEET Tace min jiya wai ita bana sata a cinya Amma inasa Dady😀

    Waro ido RAMADAN yayi Yace kut😳  yaushe taganni

    Tace jiya da futunarka take kanka mana.

    Yace xan dena hawa akan idansu

    Tace xandai dinga ankarai dakai dan ba sanin kanka kake Idan kana kanta ba.😉

    Murmushi yayi ya kamah ha6arta Yace kixama me gaskiya aduk inda kike Auntyna

    Hakan xaisa jama’a suqara sanki da qaunarki

    Kiso mai sanki aduk inda kike Karki ta6a guje mishi

    Ki dinga yawaita ibada da sadaka nuna farin hali.

    Hakan xaisa kixauna Cikin nutsuwa tare da kamala da rayuwa me kyau

    Kar kiyi wasa da lokacinki dan idan ya wucce ya wucce miki kenan har abada

    Jan numfashi SAILUBAH tayi Tace meyasaka min wa’yannan xancikan awannan lokacin

    Kwantar da kansa yayi a qirjinta yana wasa dasu Yace nimah jinsu kawai nayi a bakina

    Yafa’di hakan da tashi yana cigaba da cewa tashi kiban nutsuwa my Aunty…

    Bayan Komai ya wakana sun tsaftace kansu ya kalleta cikin so da qauna Yace mumah xamu wani gu

    Dan haka sai kundawo kawai

    Tace toh

    Amma fah karka kalli mace

    Dariya yayi Yace naganki da kishiyoyi uku acan fah😀

    Tace can ina Yace can a aljannah😀

    Murmushi tayi Tace ko acan bana buqatarsu .

    Yace toh Wlhi Ki buqacesu dan dagaske nake😜

    Baifi minti uku da fitta bah saiga XEE da HAMEEDA sunzo

    Ba wani 6ata lokaci SAILUBAH taxari gyale da jajah Tace muje kawai

    HAMEEDA tayi dariya Tace Ashe basai munyi xaman jira ba

    Sanda suka shige mota SAILUBAH Tace tun ‘daxu nagama shirina ai

    XEE Tace ina biyu nah

    Tace suna can ga Dadyn su junior.

    Tace natuna yau ranar hutu CE

    Sirrikan mata Sosai Anisa tabasu nagani na fa’da Wanda ya sasu shiga farin ciki

    Haka suka kar6armah Saudat mah

    Akan hanyarsu ta dawowane HAMEEDA tadamesu da magiya akan suje gidan Saudat yanxun kawai

    Ba yanda xasuyi da ita dan haka suka bi ra’ayinta

    Sunsami Saudat na aikata aikatanta tana rera waqa

    XEE ta ‘daka mata duka a baya tana cewa shegiyar baiwa kin samu kanki yanda kikeso

    Murmushi tayi Tace XEE kenan kamah Kinsan da muna tare ban’isa inyi haka ba

    SAILUBAH Tace Allah ya rabaki da qayah.

    Ke sirrin Anisa muka kawo miki….

    Da sauri Saudat tasaki Murmushi Tace kai haba

    XEE Tace Allah. Gashi Ki gani….

    Awa ‘daya suka ‘dauka kafin suka fara shirin barin gidan…..

    Motoci biyu ne ke tafiya a nutse cikin nutsuwa

    Senior RAMADAN FAWAS amota ‘daya.

    KHAMIS sai Junior Wanda suka sashi agaba akan saiya biyosu amota ‘daya

    Ba inda sukaje saigun ‘Yan matansu

    Dan basu da lokacin xuwan daya wucce wannan ranar hutun…

    Suna kan hanyarsu tadawowane suka ha’du da da wasu ‘yan mata uku 

    Sunci ado Sosai gasu yara Amma kallo ‘daya xaka musu Kasan idansu abu’de yake

    KHAMIS ne ya ganosu dan haka ya ‘dagama motar RAMADAN hannu alamar ya tsaya.

    Aiko ya tsaya duk suka fitoh Suna wani tafiya irin na nigoginnan😀

    Junior da Neman magana yana daga cikin mota dan sam bai fitoh bah Yace haskensu na bilicinne karsu ru’deku dashi

    KHAMIS yayi Murmushi cikin jin kunya

    Wata Wasila acikinsu Tace wanene shi da xaice haskenmu na bilicinne……

        Xuge glass Junior yayi da kallanta Yace qarya nayi…

        Kurjininsa ne yasata maida amsar da taso bashi da kuma kallan Senior tana rayawa aranta bata ta6a ganin ‘Yan biyun da suka ha’du kamarsu bah.

    Ganin yanda ta qurama Senior ido shiyasa shi matsawa kusa da ita yana aika mata da wani kallo

    Tuni jikinta ya mutu tafara aika masa da kallan Luv….

    FAWAS da KHAMIS ko tuni kowannansu yajah wacce tayi masa…

    FAWAS Yace gaskiya ‘Yan mata kin ha’du kallo ‘daya namiki sanki ya cafki xuciyata. Murmushi  Ummi tayi Tace kaima ka ha’du dan kallo ‘daya nayi maka nasan kana ‘daya daga cikin maxajan da kowace mace take mafarkin mallaka….

    KHAMIS ya quramah Suwaiba ido tashi budurwar

    Yace ina sanki pls kemah kice kina sonah Tace ko ban soka dan kyenka ba nasoka dan muryarka

    Murmushi yayi Yace Allah ko. Tace Allah da gaske

    RAMADAN ko cikin sanyin murya ya kalli tashi budurwar da ‘dan murmushi Yace kina Sonah

    ‘Daga mai Kai tayi cikin kunyar furucinsa

    Murmushi yayi dan yasan dole tace eh dan yanda ta kafeshi da ido.

    Murmushi mugunta Junior yayi saboda hango motar XEE da yayi daga nesa da alamah wuccewa xatayi….

    Wani murmushin ya qara sakewa ganin idansa ya tabbatar masa Su ukun ne cif a motar

    Ahankali ya kalli FAWAS yaga yanda ya kusanta kansa da budurwar tasa

    Sannan ya komah da kallansa kan KHAMIS yaga yanda ya shagala yana xubamah yarinyar mutane kalamai

    Ya dawo da kallan nasa kan Senior RAMADAN yaga dai bai kusanta Kansa da ita Sosai bah. Kuma da alama ba wani hirar arxiqi suke ba.

    Murmushi ya qarayi Yace naka da Sauqi brother…..

    Tun daga nesa qirjin XEE yake bugawa fat fat sakamakwan hango ‘dan mijin nata da tayi da mace

    HAMEEDA ko daskarewa tayi tana addu’a a xuciyarta Allah yasa ba FAWAS ‘dinta bane ya kusa mannewa da wata mace😳

    SAILUBAH ko Sam hankalinta baikai garesu bah dan waya take da Khairat tana gaya mata tayi Maza tasa direba yakai mata KHAULAT da KAULEET gida gatanan xuwa…….

    Wani uban burki da XEE tajah ne yasa SAILUBAH kallan gabanta……

    Me xata gani😳

    RAMADAN ‘dinta da wata mace a tsaye irin tsayuwar masoyannan…..

    Karab suka ha’da ido dan ba qaramin burki XEE tajah bah.

    Da sauri RAMADAN ya koma Bayan budurwar yana wani qif qif da ido. Tsoro muraran ya bayyana a garesa……

    Wasila tajuya ta kalli RAMADAN da mamaki Tace yaka 6oye a bayana kamar wani mara gaskiya

    Ahankali Yace ke Auntyna nagani.

    Tace wacece acikinsu

    Dajin haushi yace ban sani bah

    Agigice FAWAS yajah da baya  cikin ki’dimewa

    KHAMIS ko qamewa yayi yasaki baki ya quramah motar ido

    Junior yana danna waya yana Murmushi. Ahankali ya kalli inda Senior yake aiko karab suka ha’da ido…

    Sosai RAMADAN ya marairaicemah Junior kamar xaiyi kuka yana mirgina mishi kai alamar ya kawo musu ‘dauki

    Murmushi Junior ya sakar masa har yana ‘daga mishi gira…..

    Kamar yanda KHAMIS ya xata tashince xata fara fitowa hakance ta kasance

    A fusace XEE tafitoh fuskarnan aha’de….

    Dake KHAMIS bai ta6a ganin hakanba Wlhi da gaske tsoro kamasa yayi har yafara xargin matar tasace kuwa.

    Wacece ita. Xee ta fa’di hakan cikin san ya bata amsa…..

    Da in ina. Yace wlhi bansanta ba.

    Murmushin takaici XEE tayi Tace Meenat ce…

    Yace aa

    Tace toh wacece

    Yace narantse miki da Allah bansan sunanta ba…..

    Murmushi suwaiba tayi da tsaida idanta akan XEE dan tayi mata kyau Sosai kuma tahango wayewa atare da ita. Ta maida kallanta kan KHAMIS tace aranta kyawawa dasu da alama Auntynsa CE. Dan haka ta maida kallanta kan XEE Tace sunana Suwaiba Aunty bai buqaci hakan bane shiyasa bai san sunan nawa bah. Ni kuma na barshi ne dan nasan baxamu rabu ba bangaya mishi sunana bah.

    XEE ta gallah mata harara da cewa yace yana sanki ne…..

    Da sauri KHAMIS ya girgixa kai cikin wani hali na tsoro  yace aibance ina sanki ba koh😆

    Shuru Suwaiba tayi da mamakinsa. Kafin tayi magana sukajiyo kukan HAMEEDA na fa’din….

    FAWAS wannan CE Aymana….

    Shima da sauri Yace aa

    Tace dama Suna da yawa ne….

    Nanma Yace aa

    Shuru HAMEEDA tayi tana kallansa tana kallan Ummi wacce ba abinda HAMEEDA bata fita dashi….

    Shiko duk ya shiga wani hali…

    RAMADAN ko yana bayan Wasila Sam yaqi yarda yabar bayanta. Yanajin duk abinda yake faruwa😀 dan haka kafin axo kansa saiya fara salati…..

    Gauuuu 😳 sukaji wani kyakkyawan mari ya sauka akan wata….

    XEE FAWAS Ummi KHAMIS Suwaiba Junior RAMADAN duk idansu sauka yayi akan fuskar Wasila

    Ahankali suka maida kallansu inda marin ya fitoh.

    SAILUBAH suka gani gaban Wasila

    Ashe itace ta sheqe Wasila da wannan xaxxafan Marin 😳

    Cikin maseefa tanuna wasilan da yatsa  dan ubanki meye ha’dinki dashi da xaki yarda kuyi irin wannan tsayuwar dashi…..

    Ai RAMADAN naganin haka yayi saurin kumawa bayan matar tasa duk ya tsorace

    Da furgicewa Wasila Tace duk da kinyi min kurjini Amma hakan bashi xaisa najuri kiqara marina ban ramaba

    inba sO maixai kawo Qaninki kusa dani kigammu  cikin wannan halin

    Fau SAILUBAH taqara bata wani marin Tace naqara marinki kiramah.

    Shuru Wasila tayi ranta ya bala’in 6aci tana ha’da ido da RAMADAN ya girgixa mata kai akan kartayi kuskuran aikata hakan….

    Jiranki nakeyi ki ramah. SAILUBAH ta katseta…

    Cikin sanyi Tace ina sanshi kuma nalura kinada matsayi agunsa baxan ramaba saboda sanshi da Allah ya jarrabeni dashi yanxun nan…

    Baqin ciki ya qara cika SAILUBAH ta kalli RAMADAN da yake bayanta Tace yaushe ka cusa mata sanka

    A shagwa6e Yace yanxu

    Tace tana sanka kaima kana santa kenan..

    Girgixa mata kai yayi Yace Wlhi tallahi Aunty banji santa araina bah ko ka’dan

    Kamar SAILUBAH xata tsinkeshi da mari Tace xancan banxa kawai da bakaji Santa ba ai baxaka xo gareta haka bah….

    Sosai ya shagwa6e mata kamar xaiyi kuka Yace Aunty kiyarda dani Wlhi Wlhi……

    Sai ya kasa qarasa me xaice mata….

    Shuru tayi tana kallansa

    HAMEEDA ta maida kallanta ga KHAMIS aiko da sauri ya durqusa a gabanta Yace Wlhi YAYATA itace Tace tana Sonah kuma Ki tambayeta.

    Harara ta gallamai Tace toh kai kuma sai kace mata me

    Yace bance Komai ba😟…

    Ummi ko Waro ido😳 tayi Tace ni nace ina sanka

    Yace eh mana xan miki qaryane

    Qara waro ido tayi da mamakinsa tama rasa me xatace

    Murmushi junior yayi ya fitoh daga motar da yake…

    Ahankali ya qarasa ga FAWAS ya tasar dashi yana qara sakin Murmushi Yace kai Auntys……

    yaxaku furgitamin ‘Yan Uwa bayan nine nasasu yin Komai

    Ninefah Nace sufitoh Su tsaramin ‘Yan matannan

    Cewa sukayi ni qauro ne. Ni kuma nace qaryane dan ban isa Aure bah

    Sai sukace wannan story ne

    Ni kuma nace toh tunda haka ne sumin budurwa. shine fah naga wa’yan  matan.

    Kallo ‘daya nayi musu idonah yahau ruwan ido

    Shin wacce xan xa6a cikinsu

    Ganin halin dana shiga shiyasasu cewa xasu xa6amin ‘daya daga cikinsu

    Sai KHAMIS yace kowa yafitoh yanuna sa’arsa akaina

    FAWAS da brother basuqi ba….

    Haba Aunty HAMEEDA da girmanki kisa kuka haka wiwi….

    Yaqarashe maganar da kallan XEE da cigaba da cewa. Kemah Aunty XEE kinsan basa gabansa bare ya nemesu….

    Ya fadi hakan yana mai qarasawa gaban SAILUBAH Yace meyasa bakimah brother ixiri bah bayan ke shedace baya Neman wata ‘ya mace  Auntymu…

    Kawai kin shararamah wacce takwanta min arai cikinsu mari

    Ki kwantar da hankalinki Aunty Luuuvah dan ke ka’daice da brother kamar yanda Yace

    😀😀😀

    Sauke ajiyar xuciya SAILUBAH XEE HAMEEDA sukayi jin maganganun junior

    Wasila da Ummi da Suwaiba ko basu gane xaurancan maganganun junior bah inji xuciyarsu da fa’da

    SAILUBAH Tace sorry ‘yan mata kiyi hakuri kinji qanwata😀

    Murmushi Wasila tayi Tace ba Komai Aunty

    Ahankali FAWAS da KHAMIS da RAMADAN suka koma bayan junior cikin farin cikin kwatar dasu da yayi gun matan nasu

    Senior RAMADAN Yace Auntyna meya kawoku layin nan kuma wakika tambaya

    Kan tayi magana KHAMIS Yace Aunty XEE damah kina biyawa wanigu batare da kinda’da neman ixini bah

    Kan itama tayi magana

    FAWAS ya kalli HAMEEDA Yace  badai ruwana dan duk matar da taqetare inda tacemah mijinta xata Wlhi a wuta take jefah qafarta😆…

    Da Sauri Tace gidanfah Aunty Saudat mukaje ba wani gubah😳

    Murmushi junior yayi Yace ko nanne ai baku tambaya bah

    Tab gaskiya brothers kuna quqari dan indai nayi Aure matata tadena fita kenan….

    Ahankali SAILUBAH tashige motar tasu HAMEEDA tabi bayanta XEE ma bayansu tabi kana ta tayar da motar suka bar gun

    Sumah shigewa motocin nasu sukayi sukabar junior da ‘Yan matan baki sake.

    Murmushi yayi Yace in baku wani haske

    Ummi Tace gaskiya dan aduhu nidai nake

    Murmushi ya qarayi da kallanta Yace toh matansu ne. Yau ‘daya nayi qarya dan nasamu ladan gyara auransu.

    kuyi haquri dan Allah

    Yana fa’din hakan ya shige motar KHAMIS damah jiransa KHAMIS ‘din yakeyi dan RAMADAN ya da’de dajan tasu da FAWAS dan haka yana shiga ya jata da gudun tsiya. Kamar yana tsoran karsu biyosu😆

    Kut😳

    Shine abinda Wasila Ummi Suwaiba suka iya cewa…..

    ¶¶¶¶¶

    :::::::::::::::

    Sanda suka xube a gadan Junior kafin RAMADAN Yace Allah ya Sha damu….

    FAWAS Yace hmm naji basira

    KHAMIS Yace aikam

    Murmushi RAMADAN yayi Yace wai da yau na shiga uku

    FAWAS Yace ka shiga uku ko na shiga uku dan duk abinda xan gaya mata ba yarda xatayi bah tunda tagani da idanta

    KHAMIS Yace hmm Allah dai ya kyauta

    Murmushi Junior yayi Yace haka Auntynka take da kishi brother

    RAMADAN Yace ai dama dan ina kiyayewa ne. Ina fa’da mah  tafi haka mah

    KHAMIS Yace aiko nayarda da kake cewa tafi Aunty XEE Ashe da gaske ne

    FAWAS Yace hmm nayi mamaki hakan

    Sam matan nasu basu canjah musu bah

    Shidai KHAMIS ba yabo ba fallasa XEE ta kar6eshi

    Dake yasan kayansa shegen kallo yadinga aika mata dashi

    Wanda yasa tabada kai

    Haka FAWAS harda ‘Yar waqarsa yajemah da HAMEEDA.😀

    Itako Tace aranta xanyi maganinka

    RAMADAN ko da kalar dai daya saba xuwa mata da ita yaje mata

    Saidai yana shiga falan ya tarar tana wanka gasu KAULEET Suna gun innah…

    Dan haka ya tu6e ya shige toilet ‘din yana cewa Allah ya kama Auntyna…

    Kallansa tayi a kunyace Tace pls fitta yanxu xan fitoh

    Rungumarta yayi Yace kiyi shuru bakyau magana anan

    Tace toh kafitta……

    Ha’de bakinsa da nata yayi yana aika mata da wani shu’umin kiss

    Daga nan Komai ya fara wakana….

    ************

    Bayan kwana biyu

    Innalillahi wa’inna’ilaihirraji’un😭

    Abin ya farune yau da misalin qarfe biyu da rabi na ranah

    ————

    RAMADAN ne yake shiri ya kalli SAILUBAH cikinso da qaunah Yace Auntyna kinsan wani abu

    Tace aa

    Yace jina nake yau wasai kamar anciremin wani Kaya me nauyi akaina

    Cikin yanayin sanyi SAILUBAH Tace Wlhi yau tunda natashi gabana yake fa’duwa. Yace kin gayamin. Tace imma na gayama cemin kawai xakayi inyi addu’a bayan kuma tunkan kace nayi

    Murmushi yayi da ‘danewa cinyarta tare da qura mata ido. Yana cewa karfah ki manta da abinda nace miki…

    Tace me kenan

    Kai hannunsa yayi ga breast ‘dinta yana wasa dasu tare da muradin buqatarsu talura da hakanne wajan ganin yanda yake lasar le6ensa

    Tace kaji dani mana mijina. Futunarka tabara yawa. Na lura so kake kamin ciki a kwanakin nan

    Bai saurareta ba sanda yasami abinda yakeso harda xarcewa Sannan ya rungumeta Yace nima haka kawai nake jin in dinga takura miki a kwanakin nan Auntyna

    Kuma ina samun farin ciki Sosai akan hakan

    Harararsa tayi da janye kanta tana cewa hmm kawai so kake in tsufah da wuri

    Murmushi yayi Yace toh waye xai tsufar dake ‘din. Ina nine. Kinga kibar batun tsufah. Dan xan  lalla6a dake ahaka tunda kin hana nayo miki kishiyoyi

    Tace kayi manah

    Yace aa😳

    Amma dai Xan miki a aljannah dan in nuna miki su’din ba abin gudu bane abokanayan xama ne.

    Turo baki tayi Tace ya isheka fah.

    Da ‘da janyota jikinsa yayi ahankali yakai bakinsa cikin nata ya fara kissing…

    Ta’dan xame kanta ka’dan Tace Wlhi kafara bani tsoro. Gayamin. me kake Sha akwanaki biyun nan 

    Marairaice mata yayi Yace babu Komai fah Aunty

    Wlhi qarfin daga Allah ne..

    Ba yanda ta iya da abinta sanda taqara bashi ha’din kai

    Bayan Komai yayi daidai ne Yace Wlhi Auntyna kinada da’di ha’de da gar’di Sannan  da xaqi..

    Daban sameki matsayin matata ba da nayi babban rashi…

    Murmushi tayi Tace  tashi kayi wannan nayi maka wancan kaga lokaci na tafiya…

    Yace gaskiya yau kamin dakyau yanda xan fitta tas dan jiya jiqa jiqa kikamin

    Tace da gaske. Turo baki yayi gaba Yace Allah kikamin irin na jiya saina kai qararki gun Innah

    Wata dariyace ta kwacemah SAILUBAH Tace yanxu saikaje kace mata nayi maka wanka baka fitta ba

    Yace mexai hanah. Ke dai Ki qara irin na jiyan kigani man…

    Ko awajan wankan bai barta bah

    Sosai SAILUBAH tafara zargin wannan karan qarya shimfi’dad’diya Qanin nata ya gillah mata dan xuwa yanxu tatabbatar akwai abinda yasha

    Yayinda shi kuma daya hararo xarginta sai kawai yayi Murmushi

    Tana gyarashi ne Yace watoh Auntyn kiji tsoran ZUCIYAH dan muguwar abace.

    Kin San ita a qirji take. Kuma aikinta isar da sakwo yake. Sannan kuma kai da kawo take.

    Tana da hatsari Auntyna

    Karda kibarta tasamu gu tafake

    Karki yarda da mummunar shawarar da xata baki 

    Idanta aiko miki dashi kisoke

    Idan kuma kika bari tasake. Wlhi xata kaiki ta baroki ne kawai Auntyna….

    Da sauri sauri SAILUBAH Tace wai me yasa kakemin maganganu haka ne

    Yace nima bansani bah. Dan maganar xuwamin takeyi a bakina in ban fa’da ba ayanda na lura damuna xatayi

    Shuru SAILUBAH tayi

    Yayinda ya qarasa gyara kansa Yana Murmushi Yace Wlhi Auntyna da ace xanga aljanna yanxu dako naturaki cikinta.

    Dan kinamin biyayya

    kina nunamin so

    Kinamin duk abinda mace tagari take yima mijinta

    Kina sani nisha’di

    Kina shagwa6ani

    Kina qaunata

    Kina tarairaiyata

    Kina bina

    Kina San abinda nake so

    Kina qin abinda bana so

    Kina lalla6ani

    Kina gamsar dani

    Kina min da’di

    Kina min xaqi

    Kina min Komai batare da kin duba kin girmeni bah 

    Idan nace Allah yamiki albarka xai miki

    Xaki qara sonah fiye da haka Auntyna….

    Murmushi SAILUBAH tayi ta lakuce mishi hanci Tace idan naqara sanka yafi haka xaucewa xakayi..

    Dariya yayi Yace musamman idan kika qara nunamin so a gado na tabbatar  haukacewa xanyi😀

    Tace ni kuma mutuwa Xanyi. Idan ko ban mutu ba. Na tabbatar indai kayi wannan  haukar sanadin haka toko  Saidai in dinga kulleka a anan ina lura dakai

    Shafar fuskarta yayi Yace Lalle dana da’da xama ‘dan gata.

    Sai kawai idinga kallan wa’yannan abubuwan wa’yanda futunata bata sasu jirkicewa ba. Sai da’da tsayawa kyem da sukeyi kamar bayan baiwar da Allah yayi musu kina qara gyaramin Su

    Kallan breast ‘dinta SAILUBAH tayi kana ta kallesa Tace kana bani kunya Qanina

    Yace ai😳

    Wai har yanxu bancire miki ita bah

    Tace mefah

    Yace ita kunyar

    Juya idanta tayi gwanin ban sha’awa da kama hannunsa tayo dashi falo tana cewa muje kar Junior ya harareni inmun ha’du Kasan na lura  haushina yakeji duk ranar da yaga ka makara

    Yace shareshi kawai. Dan baiyi Auran yaji bane. Inda yayi na tabbatar saiyafi kowa a garin kano makara dan ba abinda xai hanasa manta kansa

    Murmushi tayi xatayi magana wayarsa tahau ruri….

    Da sauri ya ‘dauka ganin Dady Yace Dadyna

    Murmushi Dady yayi Yace kana dai lapia my son ko. Yace lapia Dady. Yace toh Madallah

    tunda natashine bayan nayi wani mafarkinka gabana yake fa’duwa akanka pls ka kula da kanka dakyau kaji

    Yace Insha Allah Dady Amma kayi addu’a dan Ba komai

    Musamman  yau dana  tashi da wani farin ciki wanda ban ta6a jin irinshi ba.

    Dama jiyane da sai ince nima naji fa’duwar gaban

    Yace toh Allah ya shige manah gaba my son

    Sannan ka gayama SAILUBAH Abbanta bayajin da’di taxo ta dubashi Yace toh da kashe wayan yana kallan matar tasa Yace sai hakuri Abban mu baya jin da’di xanso ki shiryo yanxu in saukeki a gidan

    Tace lokaci ya qure my baby. Kaje  ga asibiti kawai insu KHAULAT sun dawo daga skull mah tawo

    Yace kina ganin ya dace Tace karka damu ‘dan Qanina kaje kawai

    Kiss ya sakar mata a baki Yace bana San ko ka’dan nayi nisa dake Amma idan natuna mutuwa sai kawai na kawar da hakan daga rainah

    Murmushi tayi Tace ina fatan mu mutu tare yace hakan baxai yuhu ba

    Tace toh ina addu’ar Allah yasa na rigaka mutuwan

    Yace ni kuma ina fatan Allah yasa na rigaki danya barki Ki tarbiyartar min da ‘ya’yana

    Jan numfashi tayi Tace muje pls karka sani cikin tunani

    Tafa’di hakan da jansa xuwa mota

    Sanda ya shiga da kunnata kana yayi

    Murmushi da ‘daga mata hannu ya ficce daga………….

    Direct gun Innah Yalwa tayi suka fara yira tana gaya mata xataje gida anjima dan Abbanta baya jin da’di.

    Da 12:40pm junior ya shigo dasu KAULEET gidan ya gaida Innah yana kallan SAILUBAH Yace toh ni natafi

    Murmushi tayi Tace Allah ya saka

    Amiien Yace da ficcewa

    Shirya yaranta tayi sukayi gidan nasu

    Tasami ko Abban nata Yana jin jiki Sosai

    Saidai jikinta ya qarayin sanyi da taji nasihar da yake mata

    Hmmmmmmm

    KHAULAT CE tayi kitchen Cikin shammaki irin na yara taje ta haye kan wani qaramin table ta kunna gas Wanda ta qure volume ‘dinsa yake fitta da fawa

    Sai kuma tasaka tukunya akai tana dariya wai ita adole xatayi abinda mamanta takeyi Wato girki……

    Daga can falon Abban SAILUBAH ta kwalla mata kira da KHAULAT me kikayi a qasa 6arnah

    Da sauri ta sauko ta tafitoh ta haye stab ‘din  tana cewa Momy abinci Xanyi

    Dariya SAILUBAH dah khaka da matar abban nata sukayi har abban ya murmusa shima……

    Khairat CE tashigo tana cewa toh kuxo muje shan ice-cream ‘din da nasiya muku

    KAULEET ta maqale kafa’da alamar aa dan tasan itace take kaisu madarasa…

    Kuma Sam ita bataso

    Khairat Tace bafah makaranta xamu bah.

    Murmushi khaka tayi Tace jeki KAULEET kinji

    Anci sa’a taje ganin ‘yar uwarta taje

    Haka Khairat ta fita dasu……

    Batafi minti biyu da fita bah aka kawo wata wuta me mugun fawa…..

    Senior RAMADAN ne ya fitoh daga office ‘dinsa da wani gudu Wanda tunda yake aduniya bai ta6a yin gudu irin wannan ba

    Jama’a na ganin gudun sukasan ba lapia bah

    Kamar ance Junior ya kalli window  kawai sai yaga gudun da Senior yake

    Da sauri ya fitoh yana binsa yana tambayarsa lapia brother😳

    Cikin gigita Senior Yace gorabara ‘dan uwa xata kashemin su…

    Yana fa’din hakan yaja motarsa da shegen gudu yayin da junior yabi ba yanda da nasa gudun motar

    Ma’aikatan asibitin ko nan take hankalinsu ya tashi

    Wutace takeci Sosai agidan nasu SAILUBAH Wanda ana bata ruwa tana qara tashi

    Garin yaya ya akayi 🤔

    Duk yanda Senior yake kuka da tsalle jama’a subarsa ya shiga ya cetoh ran Matarsa da mahaifinta khaka mamah Amma sun hanasa….

    Kuka yake yana fuxge kansa burinsa ya shiga Amma sun masa kyakkyawan kamu

    Ahaka Junior ya iso gun yanda yaga wutan na tashi abin ya tsoratar da shi Sosai

    Dan haka komawa baya yayi dan yasan idan yabi ta hanyar da Senior yabi dan shiga gidan ba shakka rukwan da suka masa shima haka xasu mai dan karya shiga……

    Dan haka Sosai ya koma Bayan  ya tawo da wani mugun gudu….

    Yanda ya tawo da gudun kokai Waye saika kauce

    Aiko Jama’an sun kauce masa.

    Haka ya bugi kofar get ‘din wanda taficce nan take

    Ganin  hakan yasa Senior ham6arai ha6ar wayanda suka riqeshi

    Aiko nan suka sakeshi yashige gidan da gudu…..

    duk neman junior  baiga SAILUBAH bah

    Amma yayi nasarar fitoh da Kakah

    Dan Abban nata ya rigada ya cika da wuta tacishi sosai hakama Matarsa mamah.

    Kuka senior yasa yana cewa Auntyna pls ki fitoh kina ina.

    Kukanta yaji a saman abbanta aiko da gudu ya haura saman yana auntyna auntyna auntyna

    SAILUBAH na maqale bayan wani furiji tana kuka Sosai numfashinta na fitta daqer  jin muryarsa yasa tayi yunqurin dafashi ta baya.

    Yana juyowa ya ganta aiko ya kamata Suna shirin barin ‘dakin Junior yashigo haka suka fitoh tare kamar gaske Saidai Su binyun sun sami nasarar fitta daga falan shi na qarshen ne wutar ta kuma tashi dashi kamar dama jiran fitan SAILUBAH da junior takeyi

    kan Senior RAMADAN na kowa ya fitta daga falan wutar tatashi da mugun fawa dashi

    Da sauri junior da ita suka juyo afurgice 😳😳😳😳

    ganin yanda wutar tatashi da RAMADAN shiyasasu mutuwar tsaya……..

    Auntyna dama nagaya miki ina fatan in rigaki mutuwa fata nagari gareku

     ‘dan uwana matata yarana KHAMIS FAWAS Ku aikata alkairi a rayuwarku

    RAMADAN na kowa ya furta hakan Bayan wutar tayi mishi mugun cafka

    Wani ihu SAILUBAH tasake Wanda yasata sumewa nan take😭😭😭

    Junior ko fuxgar robar ruwa yayi a hannun wani ma’aikacin bada ruwan ya fara kashe watan jikin Senior a ‘dimauce……..

    😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭 hmmmm rayuwa kenan. Yanxu yanxu kana tare da mutum xuwa anjima sai kaji babu shi

    🇰komai ya faru awannan lokacin kamar yanda wutar tayima Senior RAMADAN kamun kaxar kuku haka wani ikwan Allah sai kuma ta’dauke cak

    abinda yaba mutane mamaki kenan

    Da gudu Junior yayi gunsa cikin kuka da ‘dimaucewa yake fa’din pls brother karka min haka mana….

    Katuna bamu da Uwa bamu da ubah duk sun tafi meyasa xaka bisu bayan Kasan yanxu ne muke da buqatar junanmu…..

    Karka min haka brother pls karka mutu ina sanka pls pls pls brother…..

    Ya kece da wani  kuka me dagula ran masoya😭…..

    FAWAS da KHAMIS ne suka shigo falan Cikin tashin hankali Ganin RAMADAN nasu haka baqaramin rikicewa sukayi vah

    Ahankali KHAMIS ya sulale ya xube anan alamar sumewa yayi

    Ba abinda FAWAS yake jira shima nan ya xube sumamme….

    Haka aka shiga watsa musu ruwa Amma ko gixau kamar SAILUBAH

    Ba 6ata lokaci akayi asibiti dasu Su hu’du………

    [6:58PM, 13/02/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele:

    *       *     *     *     *     *   *

    Minti Ashirin FAWAS da KHAMIS suka ‘dauka afin suka farfa’do akan idan iyayansu da matayansu 

    idansu jawur musamman XEE….

    Kamar yanda FAWAS ya fashe da wani gigitaccan kuka haka KHAMIS ya fashe dashi

    To nima Rahamat xuciyata a jagule take bansan yaxanyi gurin gano muku wane xafi da ra’da’di xuciyoyinsu suke ba😭

    XEE dai batayi yunqurin lallashin mijin nata ba. Kamar yanda iyayansa mah basuyi wannan  yunqurin ba. Sadai yanda yake kuka haka itama take tayashi idanta akan RAMADAN

    HAMEEDA na Cikin hawaye danko ba Komai tasan matsayin RAMADAN axuciyar majinta

    Tasan Waye dan ita kanta tayi addu’ar dama ace tare xasu qare rayuwarsu

    (Rayuwar kenan RAMADAN Yace mu aikata kyakkyawa arayuwarmu danya xamar mana madubi ranar da muke gaban mahaliccinmu😭)

    Kamar yanda Dadyn nasa ya yanke jiki ya fa’di lokacin da yaji gobarai haka Momy mah tayanke jiki tafa’di

    Toh yanxu duk gasu gabansa bayan aune aune da likitoci sukayi dan ganin sun sami kansa

    Ahankaki ya bu’de idansa ya sauke akan kowa da yake ‘dakin

     Cikin wani sanyi wanda basu ta6a jin muryarsa tayi irin wannan bah Yace naga kowa ‘dan Uwa banga Auntyna bah

    Hawaye ya xubuma junior ya riqe hannunsa Yace batasan inda kanta yake ba brother…

    Runtse ido RAMADAN yayi kana ya bu’de a hankali Yace xaka riqemin ita Amana zaka bata kulawa saboda Allah. Xaka sOta saboda qaunar da tanunamin.

    Xaka nunama ‘ya’yana cewa basu da uban daya wucce kai

    Xaka riqe FAWAS da KHAMIS kamar yanda nariqesu tamkar jinina saboda Allah…..

    Xaka matar da Dady da momy cewa zasuyi rashina

    A qarshe ka ‘daukar min alqarin duk wa’yannan cancika nawa xaka cikamin………

    ‘Daga mishi kai junior yayi cikin wani kuka wanda ya kwace mishi Yace Xanyi Xanyi duk abinda kace brother baxan tsallake ko ‘daya ba

    Murmushi RAMADAN yayi ya kalli Dadynsa da Momy wa’yanda kawai suke hawaye Yace nayi muku biyayya iyayena xanso wannan kukan da kukemin ya koma addu’a gareni

    murmushin dole Dady ya iyayi Yace my son bansan ya Xanyi bah

    Nasoka fiye da Komai aduniya. Yau gashi inaji ina gani xaka barni….

    Yana fa’din hakan ya ficce daga ‘dakin jin wani kuka dayaxo mishi…

    Momy mah bin bayansa tayi

    Haka iyayan FAWAS da KHAMIS ma xuciyoyinsu sun kasa ‘daukar jarumtar dan haka sukabi bayan Momy da nasu hawayan

    Murmushi RAMADAN ya qarayi. Ya maida kallansa ga KHAMIS da FAWAS Yace ‘Yan uwana naso rayuwa daku sai dai hakan baxai yuhuba……

    FAWAS ya kamah ‘dayan hannunsa Yace kai👈🏻 yanxu barin mu xakayi

    ‘Daga mishi kai yayi da maida kallansa ga KHAMIS Yace kai👈🏻  kadena kallona haka kona maka kama da LEEKITAN ZUCIYAH ne inxo in binkici taka xuciyar naga me yake damunta

    Wani kuka KHAMIS ya fashe dashi Yace dan Allah dan Annabi RAMADAN karka mutu kabarmu…….

    FAWAS ya amshe da cewa rayuwar baxata mana da’di ba babu kai

    Maida Kallansa ga FAWAS yayi Yace  ga ‘dan uwana ya ‘daukarmin alqawarin xaiyi rayuwa daku kamar ni

    Hawaye FAWAS ya share Yace inajin sanka fiye dakomai RAMADAN

    Mexaisa wannan qaddar taxo ta rabamu

    Murmushin dai RAMADAN ya qarayi

    Yace kuriqe matanku amana dan Suna muku sona tsakani da Allah

    Kuriqe yaranah tamkar naku

    KHAMIS kayarda da qaddara

    Baxanji da’di ba idan nan gaba tunaninka ya sauya kayima Aunty XEE wani abu akan aihuwa.

    Dur qusawa KHAMIS yayi hawaye baibar idansa ba Yace nayi maka alqawari xankori duk wani shakka axuciyata dangane da hakan

    Yace bagode da wannan alqawari naka…

    Yafa’da hakan da kallan XEE wacce take hawaye Yace Aunty XEE Karki yada Auntyna ke qawace tagari kimin alqawarin xakici gaba da riqemin ita amana

    Kimin alqawarin baxaki barta bah

    Murmushi da kuka ne yaxoma XEE lokaci ‘daya Tace namaka alqawari RAMADAN….

    Na kuma gode da ‘dora maxajanmu da kayi akan hanya tagari

    Murmushi yayi da kallan HAMEEDA Yace ke 👈🏻 ‘YAR QAUYE yanxu kindawo ‘YAR BIRNI. sai kin nutsu dakyau Kin kama mijinki dan inbah haka ba wannan ta wajan tana daf da sace xuciyar mijinki ina sanki dashi pls karki sake taxo ta dama miki lissafi kimin alqawari

    Murmushi HAMEEDA tayi cikin kuka ta ‘daga mishi kai Tace nagode RAMADAN nayi maka alqawari xan nutsu

    Qara riqe hannun junior yayi Yace ina San Ganin Auntyna dan lokaci na kusantoni….

    Gabansu ne ya fa’di.

    Junior Yace pls brother kaika’dai fah nake dashi

    Murmushin dai ya qara yi Yace kanada Allah kuma inaso kariqi ibada Sosai kamar yanda nariqe

    Ahankali suke tura gadan nasa Suna hawaye har suka kai inda SAILUBAH take kamar gawa dan taqi farfa’dowa

    Ahankali RAMADAN yakai hannunsa ga nata ya riqe gam……

    Aiko nan take SAILUBAH tajah wani numfashi ta wangale idanta qur yana kallan sama

    Al’amarin da yaba likitoci mamaki kenan

    Ahankali RAMADAN Yace Auntyna……

    Afurgice tajuyo garesa…

    Ganin yanda jikinsa yake shiyasa komai ya dawo mata

    Wani gigitaccan kuka tasake Tace pls Qanina pls dan Allah pls dan Allah karka min haka

    Kamanta kace xan Haifa maka yara da yawa. Meyasa xakacemin dama kayi fatan ka rigani mutuwa. Kamanta kabarni nima baxan iya rayuwa ba….

    Murmushi yayi mata Yace Auntyna banda lokaci ga ‘dan uwana kiso shi dan Allah…

    Kinsan shikadai ya ragemin

    Kibama yarana tarbiya ban yarda kisake wani bare ya mallake ki matsayin matarsa ba……….

    Yana fa’din hakan Yace la’ilaha’illallah Muhammadur rasulullah. Sallallahu alaihiwasallam.

    Rai yayi halinsa ga MUH’MD RAMADAN SENIOR…..

    Wan game ido😳 SAILUBAH tayi Da tashi afurgice. Takalli XEE Tace me kenan😳

    Shuru ko wannansu yayi mata….😟😟😟😟

    Ganin haka yasa ta shafa fuskar RAMADAN na girgixawa Tace Qanina

    Ganin da tayi bai motsaba shiyasata sulalewa ta xube a gadan kuma gefan cikinsa

    Hakan yayi dai-dai da xubewar junior da XEE asume

    Yayinda FAWAS ya kalli KHAMIS a gigice  suma suka xube  sume

    HAMEEDA ta kwalla qala nan take Su Momy sukayo ‘dakin……..

    ❌❌❌❌❌ an  canceling wani Babban jigo a SAMAREEN BANAH. Wato Senior RAMADAN

    Mu fuskanci sabuwar rayuwa da wa’yannan bayin Allah masu karatu…

    Cigaba…..

    *To wai mexaisa ni Rahamat in tsaya gaya muku irin tashin hankalin da SAILUBAH tashiga akan mutuwar  Qaninta kuma mijinta Senior RAMADAN*

    *Bayan nasan ku kanku kunsan shaquwa da SOYAYYAR da take tsakaninsu*

    *Tsayawa fa’din tashin hankalin da tashiga xaisa in cika shafin bayanan da zan muku agaba*

    *Dan haka Ku kimanta da kanku masu karatu……*

    🇭ar akayi arba’in ‘dinsu RAMADAN SAILUBAH batasan inda kanta yake vah

    Abin ne yaxo mata biyu

    Ga mutuwar mahaifi gata miji

    Da wannan ne xanji ni SAILUBAH…..

    Ahankali Junior ya kalleta dan shika’dai ne yaji wannan furucin nata

    Girgixa mata kai yayi Yace kidubi Allah shi xaiji dake

    Tun Junior KHAMIS FAWAS XEE Suna kallanta suji hawaye ya xubo musu har hawayan ya dena xubowa suka fara binta da addu’a

    Duk kwana uku XEE da HAMEEDA sukanje Su ‘debe mata kewa da danne xuciyarta 

    KHAMIS FAWAS ko Kullun sai sun dubata.

    Hakanko yana yimata da’di in kuma Sun tafi hawaye ya xubo mata dan tuna Qanin nata…..

    Junior shine yake sata a gaba da abinci taci dan samun lafiyarta

    Idan takallesa kawai xuciyarta gaya mata takeyi dama Qanin nata ne ya ta rungumesa ko tasamu Sauqi

    Bata iya yin bacci dan tasaba da jikin RAMADAN

    Saita ‘dauki awa a toilet tana tuna yanda takema Qanin nata wanka yake xuba mata shagwa6a

    Idan junior yasata gaba akan taci abinci tuno Qanin nata takeyi tana bashi abincin

    Idan taxauna kan kujera saitaga kamar xaixo ya ‘dane kan cinyarta yana shafata da xuba mata shagwa6a

    Idan KHAMIS da FAWAS sukaxo gareta atare saitafa tunanin yanxu Qanin nata xai 6ullo saiko taga junior ne ya 6ollo

    Sosai junior yayi nasarai shagwa6ata wajan bata kulawar data dace

    Ataqaice dai Junior ya bata lokacinsa wajan ‘dauke hankalinta Sosai akan Komai

    Ya 6ata tunaninta da bata abinci abaki

    Ya 6ata tunaninta dayi mata kalmomi masu da’di

    Ya 6ata tunaninta da ganinsa

    Komai xatayi shi yake yimata

    Damah ita ‘yar shagwa6a CE dan haka Komai xatayi agabansa ashagwa6e takeyi

    Yayinda yake daurewa dan ba qaramin jefashi takeyi a maseefa bah

    Shidai damuwarshi tafuta daga takaba ya bata wata biyu ko uku kafin ya  GYARA TUNANINTA

    *Al’amuran sunfara faruwa ne kamar haka*

    Bayan futarta daga takaba aka rushe gidansu. Nanko take aka tada gini

    matsakaici gida akayi meban sha’awa Wanda yaba harabar gidan fili Sosai nashan iska

    Wata uku aka ‘dauka aka gamah Komai

    Kakah Tace xata kuma gidan

    Dan haka SAILUBAH Tace dama ita gidan nata ya isheta dan ko’ina tashiga RAMADAN Qaninta take tunowa

    Dan haka taroqi Innah Yalwa akan taxo sukomah gidansu gabaki ‘daya

    Innah tayarda dan Sam bata San rabuwa da SAILUBAH dan Allah ya jarabceta da Santa

    Haka suka ha’du da Kakah

    xaman nasu gwanin ban da’di 

    Yayinda hakan yayimah Junior da’di Sosai aransa.

    Ga yaransa kusa dashi kuma ga sahibarsa kusa dashi

    Sam Junior baifara yimah SAILUBAH iskanci ba saida yaga tayi wata biyu da dawowa gidan😳

    Ta “kama. isa. rashin san raini duk yafara nuna mata.

    Abinko ya farone da wata rana da yadawo daga office ‘dinsa kansa nayi masa ciwo Yace bara ya dawo gida ya huta

    Bayan yayi wanka ne yaci abinci  ya kira FAWAS Yana cewa aiki ya sami Auntynku tunda tacinye lokutan dana iban mata

    Dariya FAWAS yayi Yace xa’a fara buga wasa kenan

    Yace Sosai mah

    FAWAS yajah numfashi Yace hmm ina tausaya mata da wannan wasan naka kasanfa tasake dakai

    Yace abinda ya dace kenan

    FAWAS ya gyara xama akan kujeraisa ta office ‘dinsa Yace  ai ‘daxu da safe danaje gaisheta bakaga wankan da tayi bah

    Tayi kyau Sosai kamar ‘dan uwan mu RAMADAN bai Aureta ba

    Har KHAMIS yana cewa yanxu samari xasu mata cahhh aka….

    Dan ubansu ko xasu barta dan bata gama warwarewa ba.

    Junior ya fa’di hakan ransa amatuqar 6ace

    Dariya Sosai FAWAS yayi Yace jimana Malam ai saika tsaya kaji qarashen labari nah

    Dan kanna ba KHAMIS amsa

    Wani Yaro ya shigo yana cewa wai ana sallamah da SAILUBAH inji Alhj tukur……

    Da sauri Junior Yace what😳

    FAWAS Yace yah

    Wlhi kuka tasa mana wiwi wai yanxu samari xasu sata agaba

    Ina gayama sam taqi fita….

    Junior yajah numfashi Yace waisu wa’yanne irin mayune daxasu xomah mace daga fitta daga takabah

    FAWAS Yace ainaga tada’de da fitta ai

    Yace ina wani da’dewa anan. Anaso mace tayi 1 year Amma ko 5 mont batayi ba. Sunfarasa gabah

    Murmushi FAWAS yayi Yace kaga malam karkayi wani basaje kawai kashigeta dan idan katsaya sanya kanaji kana gani wani xaiyi maka shigar sauri

    Murmushi Junior yayi Yace da’dina daku karantar sO

    shine abu nafarko da yayi nasarar sace xuciyarku

    Niba Senior bane daxan 6ata lokacina wajan bin ra’ayinta

    Nawa umarnine kawai😀

    Shege kana wata mubinka fetir jamu muje muga naka SALAN a sO

    FAWAS ya fa’da da sheqewa da dariya😆 yana meci gaba da cewa Amma fah kasani Aunty LUUVAH tana dai-dai da tunaninka. Saidai dake mun lura da shagwa6ar da take xubah maka ba mamaki kasameta yanda kakeso. Tunda har yanxu nalura bagane Komai take bah.

    Xakaji da’din buga wasan da ita……

    Murmushi Junior yayi da kashe wayan dan FAWAS badai xulaya ba

    Kiran KHAMIS yayi lokacin wayar bata kusa dashi

    Dan haka sai kawai ya miqe yana lumshe ido da takaicin Ganin SAILUBAH dabaiyi da safeba

    Yasani tanacan tana tunaninsa ko lafiya dan takira number nasa kusan sau uku Amma  yaqi ‘dauka  haka kawai….

    Janyo wayarsa yayi ahankali yafara rubuta mata sa’ko kamar Kullun dan tunda tafita daga takaba yafara damun xuciyarta.

    “`Assalamu alaiki“`

    “`na gaya miki ni ba’ko ne agareki uwar ‘ya’yana.“`

    “`Zanso ki’daure kibani masauki  xuciyarki“`

    “`Ina so kisani. Shima so halittarsa akayi“`

    “`Sannan acikin  xuciyata samun akayi“`

    “`Na rigada na xubar da ajina gareki nabaki xuciyata ha’de da gangar jikina“`

    “`Kullun mafarkina ganinki nakeyi gani gaki da kyawawan yaranmu muna cikin farin ciki da nusha’di“`

    “`pls kisoni luuuuuuu“`

    “`Dan duk duniya ba wanda yake miki irin san da nake miki“`

    “`Dan Allah kibani xuciyarki mukasance a shinfi’da ‘daya“`

    Wannan shine abinda ya tura mata da wani layinsa

    Yana tura mata ya gyara kwanciyarsa danyin baccine.

    Saidai kamar yanda yasaba mafarkinta yi yayi gata da yaransa Suna wasa irin na sO da qaunar nan…….

    Mafarkin nasa ya katsene dan jin yanda ake jan qafarsa…

    Yana bu’de ido yaga KHAMIS ne

    Murmushi yayi Yace na Aunty XEE yane

    KHAMIS yayi Murmushi Yace muje baranta mu’dan Sha iska kaji

    Tashi Junior yayi yana cewa Owkie

    Sun haura sama can barandar tasu wanda hakan ya basu damar ganin Komai na  gidansu SAILUBAH

    Junior yakira Khairat awaya Yana ce mata takawo mai drink…..

    Ko minti ‘daya batayi bah takawo mai

    Yace dts gud my baby

    Tayi Murmushi da barin gun..

    KHAMIS yaja numfashi Yace Wani abu ne yake damuna

    Nafara gayamah FAWAS ‘daxo Yace kawai saimun ha’du

    Junior ya ture drink ‘din gabansa Yace hmmm ina jinka

    Yace naga alamun kamar Momy tafara canjamah XEE da sanin danayi musu dah….

    Junior ya qara gyara xama. Kamar yaya fah.

    Na lura Momy aihuwa kawai takeso shiyasa tafara canja mata

    Abin da yaban mamaki dan gani nayi idan kaduba bafawai nakai Aure bane kawai sone yayimin mugun har suka samu sakayi min

    Saidai abin takaicin  shakaru ka’dan tatada hankalinta akan tanasan jika.

    Yanxu Da kumah banyi Auran bafah

    Junior Yace da bata damu ba

    KHAMIS yajah tsaki Yace toh yanxun mah karta damu mana

    Murmushi junior yayi Yace dole tadamu yanxu. Saboda in takalli ‘dan FAWAS Ahmad da biyu na nasan xuciyarta xata qara tunxurata akan dama naka ne

    Kuma kaga koyaushe Suna kai mata xiyara

    Shuru KHAMIS yayi

    Can junior yaci gaba da fa’din ga shawara…

    Da sauri KHAMIS Yace inajinka

    Yace xanso na dubata naji yanayin da takeji ajikinta da sauransu

    Kaga saina ‘dorata akan magunguna koxa’a dace

    duk da dai nasan kunyi na asinitin ko kumama ince kuna kai.

    Murmushi KHAMIS yayi Yace  hakane kam

    Xadai kagammun kawai…….

    SAILUBAH CE tafitoh daga cikin falon Su KAULEET da KAULAT  Suna biye da ita sunyi kyau Sosai Cikin shigar dogayan riguna da hijabi gayunsu

    SAILUBAH ko wani jan les ne ajikinta riga da siket

    ‘Dinkin siket ‘din yayi baxar daga qasa

    ta saman kuma ya matse mata qugu da futar da tsarin gun

    Rigar kuma ‘Yar daidai CE

    Tayi ‘dauran ‘dan kwaninta irin na Aisha tsamiya

    Gyalanta me shara-shara sai xuba qamshi takeyi

    Hannunta maqare da agogo. Haka yatsunta saqale da xubunan xinare.

    Batayi wani make-up ba dan daga man baki da fauda ba wani abu afuskarta

    Amma dake ita’din me kyau CE bakuga yanda tayi bah

    Tsayawa tayi tana qaremah motocin harabar gidan kallo tana ruwan idan Wanda xata hau….

    Junior Yace ina xata haka

    KHAMIS yayi Murmushi Yace ‘daxu dai da safe tacemin tana San xaga gari dan tagaji da xaman haka.

    Bata gaya maka bane

    Yace dake yau tacinye adadin lokutan dana ibammata shiyasa Sam ban shiga mun gaisa bah

    KHAMIS ya miqe ya dafa qarfan gun yana cewa da mamaki kam Amma fah tayi kyau sosai. Dan tafi ‘daxu ha’duwa.

    Tashi shimah junior yayi Yana wani yatsina fuska Yace baxan bari tayi futannan bah

    KHAMIS Yace aisaika hanxarta. Aikine dai yasameka Allah Sarki senior 😀

    Tsaki Junior yajah Yace angayama ni shine kawai nawa umarnine da 6atawa

    KHAMIS yayi dariya Yace gaka ga ita ai. Jeka ina kallanku daga nan

    Junior yayi Murmushi Yace harka tunamin da wata ranah….

    Kan KHAMIS yayi magana harya bar gun

    Ahankali ya tura “kofar gidan. Karab ko suka ha’da ido da ita

    Gaban SAILUBAH ya fa’di kamar koyaushe dan ayanxu idan tayima Junior kallan farko Gani take Qanin nata ne

    Saita da’da yimasa kallo na biyu Sannan take yarda Junior ne….

    Harara ya watsa mata Bayan yaje daf da ita

    Ya wani ya mutsa fuska Cikin raini Yace xuwa ina haka

    Kallansa tayi Sosai saitaga yau ya koma mata ‘dan iskanta sak😂

    Dan haka itamah tawatsa mishi nata hararan Tace inda ka’aikeni

    Yace toh baxaki bah…

    KAULAT  da KAULEET suka rungumesa Suna cewa Dady

    Rage tsawansa yayi ya rungumesu yana dariya Yace ina xaku

    KHAULAT Tace shan ice-cream Momy tace mana

    Yace gud my baby…..

    Wlhi baka isa ba saina futa. Ko angayama banda lafiya ne da xan xauna waje ‘daya kamar wata mayya

    SAILUBAH Tace hakan ranta amutuqar 6ace

    Murmushi Junior yayi dan damah so yake tafusata…

    Ya shafa kan KAULEET Yace toh maxa kuje gun momyna kujirani yanxu xanxo nakaiku ko.

    KHAULAT Tace toh Dady Amma da Momy ko

    Yace eh mana

    Da gudu suka nufi barin harabar gidan  Suna tsalle gwanin ban Sha’           awa 

    Yadawo da kallansa ga SAILUBAH cikin ‘daure fuska Yace Kinga malama shige gida

    Tace toh ubana

    Yace ai basai kinyimin gatse ba

    Dan da gaske yanxu kamar uba nake agareki dan Allah ya kar6i abinsa saiya ha’da da masoyinki mijinki me kula dake

    gayamin kina da wani Wanda ya wucce nine ayanxu….

    Wata muguwar harara tagalla masa xuciyarta tayi mata xafi da amsar daya bata. Saita rasa mema xatace mishi

    Ganin dashi kuma yayi tarasa nacewa shiyasa shi kai hannunsa kumatunta ya shafo faudanta yana kallo  Yace eh ba shakka kam. harda wanisa pawda Xaki neman mijin Aure tun yanxu ko

    Amma kin ban mamaki ko shekara ‘daya brother baiyi da mutuwa ba har xuciyarki taraya miki kifita nemo miji 😰

    Ki duba wannan wankan da kikayi dan kawai maxa suganki Su biki su yaba

    Gaskiya kinci amanar sO

    Na tabbatar da ace xai dawo yaganki haka daya tsaneki….

    Kuka SAILUBAH tafashemai dashi wiwi tana cewa Allah ya isa tsakanina dakai

    An gayama ni ‘Yar iska ce da xanje neman Maza

    Yace aiko baki fa’da ba. me hankali kallo ‘daya xai miki yagane cewa maxa kika fitoh nemah

    Ran SAILUBAH ya qara 6aci Tace ‘dan iska kawai 

    Yace baxanji haushi ba idan kince min ‘dan iska dan nasan kinji takaicin yanda nagano manufarki ne

    Wani kukan ya qara kamata tashige falan nasu tana qara rerawa.

    Wanda hakan kuma ya fara damun xuciyar Junior kenan

    Dan haka yabita yana cewa kifitoh Ki tafi abinki rayuwace ai. Dan na tabbatar inda kece kika mutu brother bashi ba ‘Yan mata har abada😆…

    Bata kulasa ba tayi ‘dakinta da xama a hannun kujera tana cigaba da kukanta

    Kaka takallesa Tace me kamata ne

    Yace Bakomai

    Innah Tace ya xakace Bakomai bayan yanxu tafuta da dariya

    Murmushi yayi Yace bara in lallaso muku ita toh

    Yana fa’din hakan yayi ‘dakin nata yana cewa haba uwar ‘Ya’Yana…..

    Wannan Suna da yake kiranta dashi yana tsumah xuciyarta

    Ahankali ya durqusa a gabanta Yace kiyi hakuri kinji baxan sake gaya miki magana haka ba Insha Allah….

    Ya fa’di yana mai goge mata hawayan Cikin wani yanayi na sO

    Suna ha’da ido ya sakar mata wani shegen Murmushi Wanda yasata rintse idanta tana jin wani fa’duwar gaba na shigarta

    Ya qara yin Murmushin da tashi ya dafa hannun kujeran yana cewa toh kiyi dariya mana

    Tace baxanyi bah

    Yace idan bakiyi ba xaki jefani cikin wani hali

    Tace me xaisa kashiga  halin

    Yace saboda ke amanata ce agareni

    Idan na 6ata miki wlhi rasa nutsuwata xanyi

    Ashagwa6e Tace indai hakane kabarni

    Yace nabarki Amma kibari gobe ranar hutuce nakaiku.

    Tace hmmmm

    Xaxxagar hoda yayi ya shafa mata Yana cewa gwara na 6atar miki da wannan hawayan danna sami nutsuwa

    Harararsa tayi Tace Allah karka qara cewamin zanje neman Maza

    Yace toh kidena fitta man

    Tace baxan dena bah

    Yace toh kar kimin rashin kunya mana

    Da mamaki Tace nice xan maka rashin kunya ni sa’arkace wai

    Yace Amma dai Kinsan Komai qanqantar ‘da namiji gaba yake da mace…

    Qaryane Wlhi

    Tafa’da tana mai danna wayarta da ganin sakwan daya shigo mata tun ‘daxo

    Naxari tashigayi ka’dan bayan tagama karanta sakwan Tace maye kawai

    Junior dake kallanta idansa kan le6anta Yace Waye haka 

    Takallesa tajan tsaki Tace wani ne yaketa damuna da kalamai

    Toh Ki blocking nasa mana inda gaske yana damunki

    Tace share kawai dan…..

    Dan kalamansa na miki da’di ko

    Yayi saurin katseta da fa’din hakan.

    Tace eh Amma bai fara birgeni bah

    Yace gaba ka’dan dai…

    Tace xai fara birgenin Yace kawai na fa’da ne dan nasan ba wanda xai iya burgeki

    Tace hmmm meya dawo dakai da wuri haka

    Yace ciwo

    Meyake samunka

    Ciwan sO

    Wacece wacce kake Son

    Fateemah

    A ina take

    Fage

    Da sauri takallesa kana nufin unguwarmu ‘daya

    Yace eh Amma bai xama Lalle Ki santa ba.

    Tace ko

    Yace Yah

    Tace tana da kyau

    Yace komai naku ‘daya.

    Tace wane layi take

    Kinga malama tsaya haka. Xaki isheni da  tambaya kamar wata matata..

    Yafa’di hakan da miqewa yana gallah mata harara

    Murmushi tayi Tace nidai ban ta6a ganin mara kunya kamarka ba Wlhi…..

    Murmushi yayi mata kawai ya futa daga ‘dakin itama tabishi abaya

    Innah Tace ka lallashetan. Yace gata kin ganta. Kakah Tace aikuwa kam

     Haka ya ficcewa xuciyarsa tam farin cikin hanata futan dayayi dan kar maxa Su gane mishi ita😂

    (Munga senior RAMADAN mah😆)

    KHAMIS ya kallesa Yace meya sata kuka

    Yace badai ni bane

    Yace  amanace dai gareka.

    Murmushi junior yayi mai kawai

    —————

    Washe gari ko da misalin qarfe biyu tagama shirinta tana Jan tsaki akanma wane dalili Junior xaice saidai sufita tare….

    Tana saqar xucinta ya shigo palan yana cewa uwar ‘Ya’Yana gani naxo

    Tana jinsa tayi bansa dashi

    Shiko Jan KAULEET da KHAULAT yayi suka ficce yana yima Su innah sallamah

    Tanajin fitarsa itama tafitoh cikin shigar doguwar tayi kyau Sosai

    Tace toh Kakah Innah saimun dawo.

    Adawo lapia

    Tunda tafitoh idansa yake kanta dan baqaramin kyau tayi masa bah

    Amma Sam bai bari tagane ita yake kallo ba dan gilashin dake idansa

    Duk yaran suna baya dan haka tashiga gaba tana qare mishi kallo dan jin qamshin dake fitta daga jikinsa

    Shege ya iya wanka😂…

    Abinda Tace kenan aranta

    Yace nafiki kyau ko

    Ta Kawar da fuskarta tana ya mutsata Tace ko kusa…..

    Murmushi yayi da fa’din wannan axahiri yake ai…

    KHAULAT Tace Dady kafi Momy kyau

    Yace nagode Babyna

    KAULEET ko cewa tayi Momy kemah kinyi kyau Ammafah Dady yafiki kyau😀

    Murmushi SAILUBAH tayi kawai

    Wani wajan shaqatawa sukaje Wanda yasasu jin da’di Sosai

    Amma ga Junior abin ba haka yake ba

    Dan duk hankalin maxajan wajan Idansu akan SAILUBAH yake

    Dan haka Bashiri Suna ‘Yan ciye ciyensu Yace sutashi sutafi

    Harararsa SAILUBAH tayi Tace asan raina naso nakai qarfe biyar

    Amma tunda kace haka muje. Saidai baxan qara fita dakai bah Wlhi

    Murmushi yayi Yace Naji dai muje

    Da 6acin suka dawo gida Bayan sun biya supermarket sunyi siyayya

    Yana yin fakin cikin gidan nasu sukaga wani qatan mutum attajiri xaune akan kujerun harabar gidan

    Gabansa cup ne da drink da alama ya ‘dan da’de da xama agun.

    Kallo ‘daya Junior yayi masa yagane nemane ya kawoshi

    Nan take kishi ya cika xuciyarsa

    SAILUBAH ta kallesa Tace wannan kuma Waye

    Yace oho miki. Ai Kinsan batare muka shigo bah

    Tace karka nemi ka gayamin magana daga tambaya

    Galla mata harara yayi Yace ninace  tambayeni ai ‘Yar rainin hankali.

    Kwafah SAILUBAH tayi tafice daga motar da nufar gun mutumin….

    Junior yaja tsaki

    KAULEET sarkin surutu Tace Dady Kullun sai kunyi fa’da da Momy ne

    Ahankali ya kalleta da Murmushi Yace aa my baby ba fa’da muke bah 😆

    Xata qara magana yasa mata sweet abaki. Shuru tayi kamar yanda KAULAT  tayi tanata shan nata sweet ‘din

    Bu’de musu yayi mukayi ciki da murnar dawowarsu

    Sannan ya maida kallansa ga SAILUBAH

    Ahankali taxauna tana cewa sannu dai

    Da Murmushi Alhjn Yace Yauwa sannu SAILUBAH kundawo

    Tace eh

    Yace madallah. Dama ‘daxo naxo kakarki Tace kin fita Amma bada’dewa xakiyi ba

    Jin hakan yasa Nace bara in jiraki

    Wato SAILUBAH sO da qaunarki CE tayi min mugun kamu dafatan wani be rigani bah….

    Kallan Junior SAILUBAH tayi

    Aiko karab suka ha’da ido

    Gabanta ya fa’di idanta ya fara mata gixo akan anya ba Qaninta bane yake kallanta…….

    Nan xuciyarta tafara jagula mata lissafi

    Kuma taqi ‘dauke idan nata akansa kamar yanda shima yaso dan yasan in tana kallansa baxata iya Komai cikin nutsuwarta bah

    Danshi yasan kansa😬……

    Bakice Komai ba….

    Alhjn ya katseta

    A’dan tsorace ta kallesa bakinta na ‘dan rawa Tace ban ban banji me kace ba….

    Murmushin mugunta junior yayi dan yanda yaga bakinta na rawa yasan tashiga yanayin da yake San tashiga ne

    Alhjn Yace cewa nayi sO da qaunarki ne yayi min mugun kamu ina fatandai ba Wanda ya rigani…….

    Dake hankalin SAILUBAH nakan junior tanajin bu’de ‘kofar motarsa takai kallanta garesa

    Aiko ya jingina ajikin motar Yana kallanta da shagwa6e fuskarsa

    Yace Auntyna……

    Da sauri SAILUBAH tatashi tana cewa Qanina…..

    Shuru Junior yayi mata yana aike mata da wani sirrintaccan kallo

    Ahankali ahankali tafara nufushi tana xuwa daf dashi Tace kadawo gareni ko

    Wani shegen Murmushi yasakar mata tare da ware hannunsa tayi saurin rungumarsa tana cewa I Luv u Qanina

    Cikin wani salo Junior ya qara rungumarta yana cewa me 2 my luuuuu……

    Agigice SAILUBAH ta ‘dago da kanta Cikin mayen sO takama fuskarsa da dukkan hannunta biyu takai bakinta cikin nasa🙈 tafara kissing ‘dinsa Sosai afurgice🙊.

    cikin nutsuwa ya ‘danyi dabarar hanata.

    Ganin hakan yasa ta qanqameshi Sosai takwantar da kanta a qirjinsa tana sauke numfashi……

    Ahankali ahankali yafara shafa bayanta

    Sanda Junior ya tabbatar da futan Alhajin nan daga gidan  Sannan ya ‘dago da ha6arta ya fara shafa fuskarta ahankali cikin nuna MASEEFAR SONTA.

    Duk ya furcitata ta futa a hayyacinta

    Ahankali Tace dan Allah karka qara barina RAMADAN

    Tafa’di hakan idanta cikin nasa

    Murmushi ya sakar mata da rabata da jikinsa a hankali Yace mexaisa na barki.

    Amma ai shi nakin ya tafi inda ba’a dawowa.

    Kidawo cikin hayyacinka mana

    da Junior kike fah😀

    Ya kamata muje musauke farali La’asar na jiranmu

    ya qarashe da yafa gefan fuskarta cikin kulawa

    Yana fa’din hakan ya nufi barin gidan…..

    Sororo SAILUBAH tayi sai yanxu hankalinta ya dawo jikinta😳

    Tayi saurin dafe kanta da jingina a jikin motar. Ba xatoh ta fashe da kuka 😭

    Yana Jin kukan nata ya share da bu’de ‘kofar get ‘din gidan ya ficce yana dana sanin barinta da yayi tayi kissing ‘dinsa

    Yauxu tajefashi a maseefa yau yaji lallausar le6anta👄 lips 👄 da yake fatan mallaka🙉

    Iuv u❤all

    Da kukan tayi falon nasu

    Innah tace ikwan Allah wai meyake damunki ne SAILUBAH

    Shuru tayi mata da shigewa ‘dakinta

    KAULEET Tace Dady ne yasata kuka

    KHAULAT Tace aa Kullun ai saitayi kuka ko Innah

    Murmushi innan tayi

    Junior ko Bayan ya idar da Sallah lamo yayi a gadansa yana tuno Al’amarin daya faru

    Lumshe ido yayi yanaji aransa damah Su dauwama a wannan yanayin.

    Wayarsa ya janyo yafara mata rubutu kamar haka

    “`Xuciyata na bugawa my Luuuuu. Da alamah baki cikin kwanciyar hankalinki“`

    “`Gaya min Babyna meya faru dake. kinji nutsuwata“`

    Yana gamawa ya tura mata

    Itako kukanta take Sosai dan tuno da Senior da tayi

    Tana Cikin kukanne taji shigowar saqo

    Bata duba ba. Tatashi tayo Alwala tayi Sallah  dayima Senior addu’a

    Kafin tamiqe a kujera da niyar kiran XEE

    Saidai Ganin sakwan nata yasata dubawa 

    Shuru tayi tana tambayar xuciyarta wai waye ne wannan

    Cikin Takaici tabashi amsa da

    “`wai kai waye ne“`

    Junior nagani yayi Murmushi

    “`Mesan xama miji agareki nahar abada“`

    Jah numfashi tayi kafin tabashi amsa da…..

     “`bana San kowa ya xamah miji agareni dan na rufe babin aure arayuwata“`

    Yace…..

    “`Xako kiyi kisa inhar baki aureni ba. Dan ina tabbatar miki da cewa mutuwa xanyi“`

    Dariya tayi da cewa….

    “`Toh kamutu man. ina ruwana“`

    Murmushi yayi

    “`wlhi baxan mutu ba harsai na mallakeki matsayin matata kin haifamin yara kyawawa kamarki. Masu kyan sura da yalwar gashi me santsi da sheqi. Masu fararan ido tamkar madara. Masu lallausar fata me tafiya da ruhin mutum“`

    Gyara kwanciya SAILUBAH tayi….

    “`Alamu sunnuna xakayi surutu da yawa“`

    Murmushi ya qara yi…..

    “`hmmm Kiyi mafarkina my Luuuuu. Tunda na fara damunki. Saidai Ki share hawayanki kafin kiyi mafarkin nawa“`

    Tashi SAILUBAH tayi da mamakinsa wayace mishi tayi kuka da sauri ta fara typing…..

    “`Wayace maka nayi kuka“`

    Murmushi dai ya qara yi ganin tambayar tata.

    Bai bata amsa ba ya ture wayan yana tuno lips ‘dinta👄 da lumshe ido cikin son ya qara jinsu

    Ahaka baccin yamma yayi awan gaba dashi

    Itako SAILUBAH ganin bai bata amsa ba saitaja tsaki da Neman layin XEE. Ringing ko biyu wayan tayi XEE dake falanta tana chatin ta’dauka da cewa ‘Yar Uwa yadai

    Tace hmm kedai bari. Wlhi XEE banta6a ganin ‘dan iska irin junior ba

    Dariya😀 XEE tayi Tace a’iya sanina dai tunda RAMADAN yarasu junior bai miki Komai bah

    Tace toh ya fara yanxu. Dan yadawo da rashin kunyar da yake min. kinsan ma me yayimin ‘daxo

    XEE Tace meya miki…….

    Kwashe Komai SAILUBAH tayi tagaya mata taqara da cewa dake ‘dan iska ne barina yayi nadinga aika masa da sakwannni 😀

    Sanda yajini dakyau kafin ya ankarai dani 🙈

    Waro ido😳 XEE tayi da cewa tab😊

    Eh ya tabbata ‘dan iska

    Yanxu kun qara ha’duwa ne

    Tace inafah yana can  ina gida

    Saidai kinsan dake ya kware a iskanci baxai wani nunamin komai bah

    Murmushi XEE tayi Tace inaganin fah RAMADAN ya tafi RAMADAN ya dawone….

    SAILUBAH Tace ban gane bah

    Murmushi XEE taqarayi Tace share kawai.

    Akwai magana ‘Yar Uwa. Amma sai mun ha’du

    SAILUBAH taqara riqe wayar tata Tace gayamin yanxu

    Tace kawai saimun ha’du gobe dan xamu gun ‘dan iskan naki ya dubani

    Daga nan nabiyo kiban shawara….

    Tace da qarfe nawa

    Tace da kamar Sha biyu haka xan fita yana dubani dai xaki ganni

    Toh SAILUBAH Tace da kashe wayan tata

    XEE na qoqarin shiga bedroom KHAMIS ya rungumeta ta baya yana cewa za’ayi gulma kenan gobe

    Murmushi XEE tayi Tace gulmar wa xamuyi my Luv…..

    Juyowa yayi da ita gabansa Yana cewa mutanan Suna da yawa ai. Matsalar dai bansan tawa xa’ayi bah. Ya qarashe yana me qaremah qirjinta kallo

    Harararsa tayi Tace me kake kallo. Murmushi yayi da cewa abubuwana manah

    Kwatar kanta tahauyi tana cewa yanxufa kadawo my Luv

    Yace aina sani. Ko wani abu nace xan miki😬….

    Marairai CE mishi tayi tana cewa to to to kasakeni pls kaga wanka xanshiga

    Qara matseta yayi Yace Yauwa dai-dai kenan……

    Sanda suka samu nutsuwa XEE takallesa Tace abun naka ya fara yawa kwana biyu. Kallanta yayi cikin so da qauna Yace nima ina mamakin hakan

    Murmushi tayi da lafewa ajikinsa Tace Wlhi tsakanin shakaran da jiya da yau ba wani jin da’din jikina nake ba

    Da sauri Yace na lura da hakan. Kindai rigani furtawa ne kawai

    Meyake damunki my luv….

    Nima ban sani my d.

    Xaki bari xuwa gobe ne Ku muje ya dubaki ko muje yanxu

    aa mubari sai goben

    Shafata ya hauyi yana qara maqalqale abarsa😀

    Sosai XEE tayi nasarar 6ata tunanin KHAMIS

    Bayaji baya Gani Sam akanta

    banda soyayyarta da qaunarta da tayi masa mugun kamu

    6:00pm

    Sauri sauri gudu-gudu  FAWAS yakeyi dan dawowa gida

    Dadynsa ya kallesa Yace wai saurin me kakeyi ne haka. Na lura a kwanakinnan  lokacin tashinka nayi kale tafiya kodako Komai bai kammala ba

    Sosa qeya FAWAS yayi yana Murmushi Yace Wlhi Dad wani uziri ne yake sani sauri haka

    Yace toh yau ai ranar hutume

    Kuma kaga in baka tsaya kafitar da abin nan dakyau ba baxasu iya samunsu gobe ba

    Turo baki FAWAS yayi Yace Dad sunsan yau ba ranar aiki bane mexaisa Su matsa maka akan hakan

    Murmushi Dadyn yayi mai da cewa haba my son gobe suke buqata.

    Qara turo baki FAWAS yayi da juyoma da Dadyn nasan laptop ‘dinsa Yace kagani fa Dad. Saura ka’dan.

    Insha Allah gobe Xan qarasa fitarwa

    Shuru Dadyn yayi masa

    Ganin hakan hakan yasa FAWAS bashi kiss a hannu ya fitta yana cewa bye Dad. Saika tawo…..

    Direct FAWAS gida ya nufo dan yasan yanxu matar tasa tasamai gaba akan Komai

    Danta dena yarda dashi kwata kwata

    Samunta  yayi afalo tana kallo taci wankanta na riga da wando sun matseta aynun

    Tana ganinsa tatashi fuskarta farin ciki fal

    Yaxo ya rungumeta da cewa

    Gaskiya kinyi kyau Sosai YAYATA

    Nagode mijina. Dama ka ‘daure a haka

    Murmushi yasakar mata yana cewa kicire Komai aranki daga ke bawata macen da xata sami wajan xama axuciyata

    Tace ina….

    Ban yarda ba.

    gwara dai indinga ankarewa dakai. dan tunda RAMADAN yace min in nutsu da dakyau shiyasan me kake aikatawa awaje….

    Me gaskiya ne. Me hankali ne. Ga shi da sanin abinda ya dace

    Lefine dan nariqe abinda yace min

    Girgixa mata kai FAWAS yayi da cewa ki share kawai

    Allah yanxu ba wata macen da xata ‘dauke hankalina

    Tace harda Aymana

    Jan numfashi yayi Yace ankai sadakinta fah.

    Tace kaine kakai ko

    Harararta yayi da cewa eh nine nakai nanda sati biyu xaki ganta a gidan nan…

    Yana fa’din hakan ya shigewa bedroom dan tsaftace kansa

    Bayan ya fitone yaga ganta tana fitomai da kayan da xaisa

    Bayan yasa ya feshe jikinta da turare Yace ina hamed Tace yana gun Momy yanxu suka dawo daga unguwa. Yace Yauwa dai-dai kenan kinga sai kiji dani ko….

    Tace dame fah Yace da Komai

    Dariya tayi Tace ina dai fitar da  manjannan namu na mata. Dan haka kanutsu ba Komai xaka samu anan ba . Dan na lura harda wani rawar kanka agun😀….

    Ya mutsa fuskarsa yayi Yace Saura kwana nawa Tace goma

    Yace what😳

    In mutu kenan

    Murmushi HAMEEDA tayi dajan hannunsa sukayi dining yana bata tana bashi abincin Suna hirarsu me da’di cikin qaunar juna *(kamar Rahamat da masoyanta a SAMAREEN BANAH😀)*

    Cikin dare ciwan ciki ya farma SAILUBAH….

    Sosai take ta murququsu saican daga baya ya lafa mata

    Washe gari ko XEE Suna tare da junior  Yace angaida Aunty XEE… gayamin miye matsalar

    Tace haba Junior kafi kowa sanin abin daya kawomu

    KHAMIS Yace bar ‘dan rainin hankali mana

    Murmushi junior yayi Yace dafarko Xanyi miki scanning inga  lafiyar mahaifarki

    Tace toh

    Haka takwanta a ‘dan gadan da ake scanning ‘din ya hau duba lafiyarta.

    Bayan wasu minti biyu Yace angama Aunty tashi

    XEE Tatashi tana cewa bansan adadin scanning ‘din da akamin arayuwa ba

    Murmushi junior yayi Bayan sun xauna da cewa wannan yasha bambam da Wanda aka saba miki

    Da sauri KHAMIS Yace  me kagani kenan😳

    Yace alkairi

    Amma sai ambani goro xan fa’di

    Murmushi XEE tayi Tace hmm toh idan na haifi ‘ya mace xan baka ita…..

    Waro ido😳 Junior yayi Yace tab kafin lokacin ai namata tsufah. Kuma wacce xan Aura me kishi CE

    Saidai kimin alqawarin idan kika haifi ‘da namiji xaki bashi KHAULAT

    Kinga Ahmed saiki bashi KAULEET dan naga bashi da hayaniya xai iya da surutunta

    Dariya KHAMIS yayi😂 Yace gaskiya wannan ha’din naka yayi

    Dariya itama XEE tayi Tace indai wannan ne nayi

    Da sauri junior Yace aa ba ruwana

    Kar lokacin yayi yaran subaki kunya. Saidai kawai kimin alqawarin xakidinga addu’a akan Allah ya tabbatar da hakan

    Murmushi tayi da cewa hmm aika rigada ka furta

    Yanxu dai gayamin gaskiya dan Allah banda kwayayan haihuwa ko😰

    Murmushi Junior yayi Yace yaushe rabanki da al’ada.

    Shuru tayi tana lissafi axuci

    KHAMIS yayi Murmushi ka’dan Yace xatakai wata biyu da sati uku

    Jan numfashi Junior yayi Yace toh tana da  ciki ‘dan wata biyu da sati biyu.

    Gabaki ‘dayansu tashi sukayi atare cikin matuqar mamaki….

    Aiko a ‘dimauce XEE Tace Wayyo Allah dagaske cikine dani Junior 😳

    Yace bana dai rantsewa akan abu Sosai Amma Wlhi cikine dake.

    Rungumarsa KHAMIS yayi I Luv u brother yafa’da yana mai kiran number na FAWAS

    FAWAS na office Yana aiki aidajin samun Cikin XEE yatashi da murna yana cewa Alhamdulillah pls bani ita in mata murna 😀

    Da farin ciki XEE take cemai FAWAS da gaskene inada ciki Yace na tayaki murna Aunty XEE 😀

    KHAMIS na qar6ar wayan XEE tafashe da kuka tana cewa Allah Allah Allah kaji qan RAMADAN da raban baxaiji wannan abin farin Cikin ba 😭

    Asanyaye KHAMIS Yace Wlhi numbarsa nafara dannawa tunanin da nayine yasani danna ta FAWAS

    Yafa’di hakan hawaye na xubo mishi

    Shima Junior hawayanne ya xubo mishi Yace Allah yaji qanka brother

    Amiien sukace

    KHAMIS na tuqi Amma XEE gani takeyi kamar bayi yake bah

    Damuwarta taganta gaban SAILUBAH tabata labari me da’di

    Aiko KHAMIS nayin faking tafice…. yana my Luv….

    Tana cewa sai kadawo ‘daukata

    Yace ni ko

    Tace eh bye✋🏻bye✋🏻😀

    Yace Allah idan baki bani kiss ba. xan hukuntaki yau😀…..

    Cak XEE tatsaya Tace iye

    Murmushi yayi mata

    Ta hararesa da cewa ka hukuntani ‘din mana. Nima kaga saina rama tawajan in cin abinci kaga sai babynka yafito da qashi😂

    Waro ido 😳 KHAMIS yayi Yace no my Luv karkimin haka pls

    Dariya XEE tayi da cewa da wani idanka agun😡 sainayi sati banci Komai bah

    Yace Allah xan miki kuka

    Tace imma kayi xan share maka😀

    Yace Niko my Luv

    Fari tamai da ido🙄 Tace bye my sweetypie saika dawo…

    Tana fa’din hakan tashige ciki….

    Murmushi KHAMIS yayi shidai yana matuqar san Matarsa bayajin xai iya haqurin rashinta gareshi.😀

    Tashin motar yayi Yana kiran Dadynsa

    Da murnarsa Yace Dady xaka samu jika nan da 7mnts 😀

    Da murna dadyn nasa ya biye mai yana me cewa naji da’di my son😀

    Suna gama wayan ya kira momynsa itama tana ‘dauka Yace albishirinki momyna

    Tace goro kuma fari tas

    Yace ‘Yarki Aunty XEE tanada ciki😂

    Ai xambur Momy tatashi dana cewa banasan wasa my son gayamin gaskiya

    Dariya yayi Yace inni nayi miki wasa ai junior baxai miki ba Momyna. Ki kirashi kiji Wlhi tana da ciki mubarshi a 7mnths🙈

    Murmushi Momy tasake Tace toh bani ita injita

    Bana tare da ita dan tana gun Aunty LUUVAH saidai in koma in bata tunda banyi nisa ba

    Tace aa kabarta tadawo my son sannan katambayeta me takesan ci

    Da Murmushi Yace toh momy

    Ko kuma bari na kirata

    Yace ok bye…..

    ‘Yar Uwa inada ciki wata biyu da sati biyu🐠💃🏼

    XEE tace da SAILUBAH hakan

    Da sauri SAILUBAH Tace kai haba 😀

    Tace wlhi da gaske

    Murna Sosai SAILUBAH tayi bayan sun nutsu ne Tace  ina jinki kince da magana gayamin na xa’ku inji miye ne….

    gyara zama XEE tayi tana dariya Tace hmm sirikar tawace tasani a gaba game da batun ciki….

    Ni naga tadena sakewa dani

    Ko magana nayi mata daqar take amsawa

    Tun abin baya damuna hardai yaxo ya fara damuna

    Shine nace yau xanxo mutattauna akai

    Ai in gaya miki muna zuwa gun junior yana min scanning yaga ina da ciki har wata biyu da sati biyu😀

    Dariya SAILUBAH tayi Tace hmmm har yanxu Ashe akwai irin wa’yannan sirikan

    Yaushe akayi Auran..

    XEE tata6e baki Tace ganemin hanya dai……

    Kan SAILUBAH tayi magana wayan XEE ta’dau ringing

    Tana dubawa taga Momyn CE

    Takalli SAILUBAH Tace ke gata tana kira

    SAILUBAH Tace ‘dauka muji…….

    ‘dauka XEE tayi tana me cewa hello Momy……..

    Daga can 6angaran Momyn KHAMIS ce tsaya da waya a hannu kallo ‘daya xaka mata Kasan tana Cikin farin ciki

    Tace ‘yata kina dai lafiya ko

    Qiftama SAILUBAH ido XEE tayi Tace lafiya lau Momy….

    Murmushi Momyn tayi Tace naji abin farin cikin daya samemu kikula kanki dakyau kinji

    Da jin kunya XEE tafurta toh Momy Insha Allah….

    Me kikesan ci na dafa miki

    XEE tawaro ido Tace banajin sha’awar Komai

    Tace haba ‘yata fa’di mana aiba Komai bane

    Murmushi XEE tayi Tace toh tuwan albo miyar ku6ewa da man shanu

    Da murna Momy Tace Yauwa ‘yata Insha Allah kina dawowa Xaki samu a dining yana jiranki

    Murmushi dai XEE taqara yi Tace toh nagode momyna saina dawo.

    Toh Momyn Tace da kashe wayan tanamai farin ciki Sosai

    XEE ko suna ha’da ido da SAILUBAH suka sheqe da dariya tare da tafawa kuma atare suka furta heyyy sirika taji batun jika😂

    SAILUBAH Tace ni naga rayuwa ni FATEEMA

    Wato wasu sirikan haka suke. Sam basu jin kunyar nuna damuwarsu akan qaddarar da Allah ya ‘dorama marasa haihuwa da wanda rabansu yake da nisa…..

    XEE ta camke da ga irinsu dai kingani… Tanajin batu harda son yimin hidimah

    SAILUBAH Tace mungama da wannan kiji dani da Junior kuma

    XEE Tace wani abu ya kuma faruwa ne kuma bayan Wanda kikace min jiya

    Girgixa kai SAILUBAH tayi Tace aa kawai inaso ki gayamin dalilin da yasa nakejin shakkarsa ne

    Murmushi XEE tayi Tace xai iya yuwuwa kodan dan kwarjininsa ne yake sawa kikejin shakkarsan

    Qara girgixa kai SAILUBAH tayi Tace bana tunanin haka dan ko kallona yayi jikina mutuwa yakeyi

    Idanko ya kafeni da idansa rikicewa nakeyi

    Musamman idan hakan ya ‘dau lokaci gani kawai nakeyi RAMADAN ‘dinane

    Murmushi dai XEE taqarayi Tace hmm indai hakane toh ba shakka yafara tufeki da addu’a ne kamar RAMADAN namu😂

    Waro ido SAILUBAH tayi Tace mexaisa yayi min hakan

    Tace kika sani ko Yana San cigaba da killacekine kamar yanda ‘dan uwansa  yayi miki abaya

    Matsowa SAILUBAH tayi Sosai jikin XEE Tace ban ganeba pls bani haske 😳

    Dariyace ta kwacema XEE Tace aike baki gane Komai imba ganinsa kikayi abayyane ba…..😀

    Amma kisani Junior ba kamar RAMADAN bane kibari ahankali xai gyara tunaninki

    Danni tunda ya cilla miki kuliya nakejin tsoransa 😳

    Dan kallo ‘daya Xaki masa kisan hatsabibi ne……

    Kan SAILUBAH tayi magana Cikinta ya mur’da mata

    Aiko da sauri tadafe cikin tana cewa Wayyo Allah

    Da sauri XEE Tace lafiya

    Cije baki SAILUBAH tayi bayan ya’dan lafa mata Tace Wlhi XEE tin jiya nakejin wannan ciwan Cikin ya hanani sakewa

    Tace toh kinsha magani

    Tace eh nasha amma ban wani ji Komai bah

    Ya kamata ki gayama junior ya dubaki gobe gaskiya

    Harararta SAILUBAH tayi Tace saiya rainani ai

    Kawai sai inje ince mishi naxo ya dubani

    XEE Tace eh mana

    Kuma kina wani maganar raini ai kibar batunshi kawai dan indai rainine junior ya gama rainaki

    Tsaki tajah Tace Wlhi jira nake yayi min wani iskanci da rashin kunya inyi maganinsa da kyenkyaso…..

    Ke kuma yayi maganinki da kuliya ko😀

    XEE Tafa’di hakan da Murmushi……

    Haka ko akayi.

    XEE da KHAMIS Suna  komawa gida XEE tatarar da liyafar da momy tayi mata na tuwan albo da miyar ku6ewa

    Xama tayi taci ta qoshi KHAMIS nakallanta cikin matsanancin sonta

    Anan kiran HAMEEDA yashigo wayanta tana maice mata natayaki murna Sosai Aunty

    Murmushi XEE tayi Tace nagode sosai HAMEEDA

    Murmushin itama tayi Tace Bakomai ai….

    Junior ko da yamma daya dawo Bayan ya gyara kansa saiya nufi gun masoyiyar tasa da yaransa….

    A harabar gidan yaganta gefe guda kuma Su KHAULAT ne suke wasansu

    Kallo ‘daya yayi mata yasan akwai abinda yake damunta

    Dan haka ya xauna kusa da ita Yace uwar ‘YaYaNa meyake damunki….

    Harararsa tayi Tace ban sani bah

    Ta6e baki yayi Yace Karki sanin mana dan antambayeki shine xaki gayamin magana….

    Afusace Tace angaya mana nice gaba dakai kokaine gaba dani

    Wlhi Junior kafita daga idona

    Murmushin tura haushi yayi mata Yace idan nafuta daga idan naki na tabbatar bake ba rufeshi

    Idan ko kika rufe shi makauniya Xaki xama wawiya kawai….

    Sororo SAILUBAH tayi tarasa dalilin dayasa Junior ya bala’in rainata haka

    Memakwan tanemo kallamar daxata gayamai danta hucce haushinta

    Saikawai tasamai kuka

    Tanayi Yana bin bakinta da kallo tare da aika mata wani Sirrin taccen kallan Wanda yake narkar da xuciyar wanda akayi danshi

    Kukan nata yana ta6a xuciyarsa Amma bayajin xai iya katse mata shi….

    Cak tatsaya da kukan tare da tashi daga gun da daniyar shigewa falan nasu

    Dake yana san takulasa su’dan ta6a fa’dan nasu sai kawai ya bita da kalmar. Si si si………

    Afusa tajuyo Tace acan baya yayanka yayimin wannan kiran karuwan

    Najah mishi kunne akan ni ba karuwar bace…….

    Au haba😳 saiyace miki me

    Junior ya katseta da fa’din hakan

    Da kuka ta gallamai  harara Tace ‘dan  iska kawai Allah xai ha’daka da daidai kai tagyaramin tunaninka…..

    Da Murmushi junior ya qaraso gabanta Yace ai kece daidai ni my…..

    Shuru yayi yana ‘daga mata gira…

    Wata muguwar harara ta banka mishi dajan tsaki xatabar gun

    Yasha gabanta yana mai cewa haba mana ‘Yan matana…..

    Ke kin isa kibar nan gun ban nuna miki ni cikakken ‘dan iska bane

    Ja da baya SAILUBAH tafara yi tana mai mishi kallan tsoro dan batasan me xai mata bah

    Murmushi yaqara yi bayan ya kaita qarshen bango qiris yarage ya jikinsu ya ha’du da juna…..

    Ganin haka yasa ya tsaya da Cewa yarinya sai tsoro Amma bakinta bai dena tsiwa ba😀

    Jeki kawai….

    Xanyi maganinki ne duk ran da kika shigo hannuna

    Amma kafin nan ‘dan gayamin gayamin mana me yake damunki my babyna

    Gaban SAILUBAH Yafa’di jin yanda ya canja mata kuma yana tambayanta cikin lallami…..

    ‘Dan qarfin hali tayi ka’dan ta harareshi Tace nace maka bansali bako… Ko ana dolene sai kasan me yake damuna

    Murmushi yayi dakai ‘dan yatsansa kan le6anta yana shafawa kamar yana saka mata jambaki……

    Qara ta kwalla da cewa kyenkyaso kyenkyaso…..

    Da matuqar raxana Junior yayi baya Yana waige waige

    Mara kunyan banxa mara kunyan hofi

    Xanyi maganinka ne Wlhi

    Har ‘dakinka xanxo in gyara maka xama….

    SAILUBAH CE me fa’din hakan tana mai hararansa

    Kana tayi falansu fuskarta cike dajin da’di

    Dake tsoran kyenkyaso ajinin Junior yake da sauri yabar gun ya nufi gun yaransa su KHAULAT dan gani yake da gaske kyenkyason yana gun😂

    Daran wannan rana dai haka SAILUBAH tayishi cikin ciwan ciki…..

    Ana kiran assalatu kuma ya lafah mata

    Anan ta’daure tayi Sallah takwanta

    Koda Junior yaxo ‘daukarsu KAULEET mah tana bacci ya tambayi Kakah Tace tana bacci ta lurama kamar batajin da’di ne

    Jiki asanyaye yakaisu skull

    Hakan kuma yayi office yana me tunaninta…..

    Yana aiki Yana tunanunta can yaga baxai iya samun nutsuwar data dace ba.

    Sai kawai yafara mata rubutu kamar haka

    “`Fatan alkairi gareki my Luuuuu. Hankalina  yakasa kqanciya saboda qaunarki“`

    “`Kitemakeni Ki gayamin me yake damunki. pls my baby“`

    SAILUBAH ko na kwance wayan na hannunta lokacin da sakwan ya isa gareta…..

    shuru tayi Bayan takaranta.

    Can tabashi da amsa da.

    “`Ba abin da yake damuna“`

    “`Fa’di gaskiya dai dan Wlhi akwai abinda yake damunki“`

    “`Toh kai waye daxan maka qarya 😙“`

    Tsaki Junior yajah da janyo ‘dayar wayarsa ya kirata

    Tana ganin kiransa tayi Murmushi dan Kakah tace mata ‘daxo dayaxo ya tambayeta

    Ashagwa6e ta ‘dauka da muryar mara lafiya Tace mara kunya meyasa kakira ni😡.

    Murmushi yayi Yace ‘dan gayamin meyake damunki pls

    Tashi tayi daqar da cewa ka dameni fah

    Akan wane dalili xaka takuramin akan lalle saikaji meyake damuna

    Cikin lallami Yace haba mana my baby kinhana xuciyata nutsuwa kinsata cikin fargaba tunjiya

    Ki temaken ki gayamin Kinga ke ‘Yar amanata ce

    Dole naji matsalarki…..

    Da ‘dan jin haushi Tace kar kagafah dan yace kakula dani kanemi  takuramin kana ‘dan micicinka dakai😡

    Dariya CE😂 takwacema Junior danjin yanda takirashi da ‘dan micici. Gaskiya yakamata yayi maganinta danta rainasa da yawa. Cewar xuciyarsa…

    Bai nuna mata jin haushinshi ba danshi damuwarsa yaji meyake damunta ko hankalinsa xai kwanta

    Still da lallami Yace dan Allah dan soyayyarki da brother ki gayamin dan Wlhi kikaqi fa’damin yanxu xanxo gidan kuma Allah saina saki kuka…..

    Dan haka maxa fa’da min kan raina ya 6aci😡….

    Afusace Tace ya 6aci mana….

    Haka kikace ko..

    Yayi saurin katseta da fa’din hakan

    Shuru tayi xuciyarta nayi mata xafi tarasa dalilin dayasa takejin shakkar wannan ‘dan iskan yaran😂…….

    Xansiya miki ice-cream Babyna pls gayamin kinji….

    A shagwa6e Tace ciwan ciki ne yake damuna…

    Ai shikenan yanxu xaka barni na huta ko…

    Jan numfashi yayi da cewa inaso kixo kisameni a office 2 4:00pm

    Yana fa’din hakan ya kashe wayan… Kobakomai ya’dan samu nutsuwarshi

    Itako gyara kwanciyarta tayi tana fa’di aranta baxata ba…

    Wani ikwan Allah hud’u nayi ciwan ya kum cafkarta

    Daqer tasamu kanta aiko gudu gudu tayi wanka tashirya lokacin yayi daidai da dawowarsu KAULEET daga madarasa  sukace xasu bita

    Takalli Khairat wacce ta ‘daukosu Tace kiji dasu pls yanxu xan dawo.

    Tace toh Aunty

    Bata ‘dauki wani lokaciba saigata a asibitin

    Da nutsuwa tayi parking tafito tana qarema asibitin kallo Sosai dan wannan ne xuwanta na farko…

    Sosai asibitin ya burgeta mutuqa danya ginu ginin wayewa

    Tana tafiya ma’aikatan gun nabinta da kallo da yaba kyawunta Komai nata yayi

    SAILUBAH fata ha’du ha’duwa taban mamaki qaryane kamata kallo ‘daya batare da kaqara na biyu ba. dukko ajinka

    (Dake😀 nake ‘Yar uwa. duk mesuna FATEEMA ni Rahamat nace kin ha’du kinyi ba abin kushewa gareki ina miqa gaisuwata gareku masu Suna FATEEMA✋🏻)

    Sabo da tsabar kallan da maryam take binta dashi ne yasata nufarta da murmushi Tace qanwata ina tambaya ne

    A nutse Maryam tace toh inajinki madam.

    office ‘din wani doctor junior yakesan Ki nunamin

    Shuru maryam tayi da shiga tunani Waye Junior….

    Can Tace bangane Waye bah madam

    Dafe goshi SAILUBAH tayi dan tunowa datayi tabar wayanta a mota

    Tajuya da niyar komawa wata doctor chiyomah Tace ko doctor Sadeeq kike magana sister

    Da sauri Tace Yah shi nake nufi

    Tace muje in nuna miki…

    Haka suka jera tanuna mata office ‘din

    Tana turo ‘kofar Suna ha’da ido dashi… Yana xaune kan kujera tana juyawa dashi yana yima wani bayani akan damuwarsa

    Da Murmushi Yace Wlcm my baby…

    Ya fa’di da tashi daga kan kujeran da mata nuni akan ta zauna akai

    Sanda ta hararesa kafin ta xauna

    Ganin haka yasa ya maida kallansa ga mutumin da yake ma bayani Wanda yasaki baki yana kallansu…. Yace mai nagama dakai pls idan kafita kacema shafi’u baxan qara ganin kowa yau ba sai gobe in Allah ya kaimu. Asukurce mutumin Yace toh nagode doctor Allah ya saka

    Yace Amiien….

    Bayan futar mutumin ne ya maida kallansa gareta Cikin raini Yace yanxu 4:26 haka mukayi dake Tace Banga damar xuwa lokacin ba akwai abinda xakamin ne….

    Murmushi yayi Yace a office ‘dina kike fah malama

    Wlhi kikamin rashin kunya dukan tsiya xan miki

    Dariya tayi mai kawai😀

    Ganin hakan yasa ya koma kusa da ita da xama kan table ‘din Suna fuskantar juna Yace toh gayamin ya kike jin ciwan…..

    Yanda yasata agaba da kafeta da ido hakan ya tuno mata Senior sai taga kamar shine

    Dan haka cike da  shagwa6a tagaya mai yanda yake mata

    Shagwa6ar na tsuma xuciyar Junior ya lumshe ido da cewa xan miki scanning yanxu inga matsalar

    Sai yanxu tatuna dawa take

    Lalle ne ma. Sai kawai ta’daga rigarta yaga cikinta ya qara rainata

    Sam baxata yarda ya mata ba.

    Dan haka Tace ni bawani scanning ‘din da xakamin kaban magani kawai

    Yace toh baxan bayar ba dan sinaga matsalar

    Tace Wlhi baxaka…….

    Saurin katseta yayi da cewa Wlhi saina miki

    Kinma rainani da yawa yarinyar nan

    Wane doctor kika sani me hankalin daxai baki magani bayan baiga matsalarki ba…..

    Yanda tashagwa6e mai fuska kamar xatayi mai kukane yasashi tsayawa da xancan nasa yana harararta da cigaba da cewa

    Kika min kuka saina wau wan ka miki mari wlhi😆

    Waro ido😳 tayi da cewa yanxu saika iya marina…

    Matsowa kusa da ita yayi Yace kigwada yimin musu kigani man….

    Kanta qara magana sukaji ana kwankwasa ‘kofa

    Tsaki yajah ahankali Yace yes…

    Maryam CE tashigo…..

    Yanda taga junior yasa SAILUBAH agaba kamar wani mijinta shi yasa xuciyarta bugawa tayi saurin safe qirjinta😳  wani tari ya kamata hankakinta ya bala’in tashi….

    Dake shi’din yasan meya haifar mata da hakan Murmushi yayi da bu’de wani qaramin  furiji dake kusa dashi ya ‘dauko ruwan gora SAILUBAH tayi saurin kar6a tamiqa mata tana cewa sannu meyasaki tari haka….

    Kar6a maryam tayi duk tawani rikice. saita kasa shan ruwan

    SAILUBAH ta qura mata ido tanasan yin wani tunani….

    Murmushi Junior yaqarayi kana ya ‘dauki cup da zagowa gun maryam ‘din ya kar6i ruwan da tsiyaya mata har lokacin da Murmushi akan fuskarsa. Yace bu’de bakinki nabaki

    Sai lokacin ‘dan hakalinta ya dawo tayi saurin girgixa mishi kai da cewa aa barshi…

    Wani shegen kallo ya sakar mata Yace ban isa ba kenan

    Da’da girgixa mishi kai tayi da bu’de bakinta… ahankali yakai ruwan bakinta.

    Dammmmm gaban SAILUBAH ya fa’di. Kuma daidai lokacin ya kalleta tako aika mishi da mugun kallo………

    Aiba shiri yasaki cup ‘din jikake tass ya fa’di qasa da fashewa……..

    Dukkansu bin cup ‘din sukayi da kallo

    SAILUBAH tajah wani shegen tsaki dajin haushin junior tare dajin tsanar maryam lokaci ‘daya….

    Da sauri suka kalleta dan baqaramin tsaki tajah ba

    Da kuma saurin maryam Tace dan Allah kiyi hakuri madam bansan……

    Saurin katseta Junior yayi tawajan kama hannunta daniyar subar office ‘din

    Suna fita ya sake  hannun nata Yace meya kawoki guna….

    A rikice Tace maganar gaskiya na manta meya kawoni doctor.

    Amma dan Allah kayi hakuri hakan baxata qara faruwa ba

    Yace baxanji da’di ba idan taqara faruwan…

    Murmushi tayi Tace Insha Allah baxata qara faruwan bah

    Amma dan Allah matarka CE

    Wani kallo ya watsa mata wanda yasa jikinta mutuwa

    Yace kina da matsala da hakan ne

    Girgixa kai tayi Tace aa kawai dai naga tana da kyaune

    Murmushi yayi da cewa kije gida a nutse mery…

    Ina kuma miki fatan idan kintashi yin bacci kiyi mafarkin daxai faranta ranki…

    Da ‘dan murmushin yaqe Tace nagode….

    SAILUBAH ko yana shigowa tarufeshi da maseefa fa’di takeyi ban ta6a ganin Mara kunya kamarka ba.

    Dan tsabar iskanci agabana xaka ba ‘Yar iskar budurwar ka ruwa abaki😀…

    Wato itama tarainani kamar yanda karainani ko…..

    Kallo ‘daya yayi mata ya gano bama baman kishi dajin haushinsa ne cike tam a kwayar idanta

    Idan Yace baiji da’di ba yayi qarya

    Dan haka yayi mata shuru kawai Yana jinta dayin rubutu jikin wani book

    Ganin yayi mata shuru shiyasata fashemai da kuka… Tana tuhumar kanta da meyasa taji wani abu game dashi ne yanxu

    Shiko arikice ya bar rubutun yayi gunta yana lallashinta da cewa aransa ita Komai kuka ne….

    Toh kiyi shuru mana

    Wlhi baxan qarayin hakan a gabanki ba

    Aiko jin hakan yasa taqara volume ‘din kukanta da qarajin haushinsa wato baxai dena kwatakwata ba.

    Bayan hakan take San ji

    Batayi aune ba taji yana share mata hawaya da tsaftataccan hankacif ‘dinsa yana cewa kiyi hakuri my baby baxan qara ba kinji

    Harararsa tayi Tace dashine ko kusa baxai yimin hakan ba. Danshi me qaunata ne kuma yasan darajata baya bari wani ya raina ni. Gaskiya nayi Babban rashi arayuwata😭

    my baby

    my RAMADAN

    Qanina ka dawo gareni….

    Kishine ya motsoma Junior Amma dake lallashinta yake San yi dan yagama saninta yanxu dan ta’dauki awanni tana kuka ba Komai bane. Hakanne yasa bai bari kishin nasa ya baiyana kan fuskarsa ba. Saima Murmushi da yayi da cewa kamanni kawai mukayi dashi. Amma maganar hali kowa da nasa….

    Harararsa dai taqara yi da cewa indai hali na gari ne kasan dai ya fika

    Yace ai haka Allah yake bayinsa kiga wani yafi wani…..

    Bu’dar bakinta sai cewa tayi dama kai Allah ya  ‘dauke ya barni da Ramadan😬…..

    Dariyar takaici ce ta kwacema Junior  yayi Sosai yana kallan kwayar idan da aika mata da wani shu’umin kallo Yace ai dake ba yanda kika iya da ikwan Allah sai kiyi hakuri da rashin masoyinki

    Kuma shi yasan me yake nufu daya ‘daukeshi yabarki dani ‘dan iskan naki

    Yanxu dai ba wannan ba. tunda kukan ya ‘dauke. Nasamu nutsuwa ka’dan…..

    Hau in dubaki pls

    Wlhi tun jiya ban samu bacci cikin hankalina ba dan wannan ciwan nakin

    Pls my baby tashi kinji yi hakuri👏🏻…

    Bayanda ta’iya dashi haka takwanta ya fara mata scanning ‘din tana binshi da harara dan gani take da gaiya yake juya mata abun scanning ‘din

    Batasan shi damuwarsa yaga meyasa mishi ita agaba bane…😬

    Yana gamawa ya aika mata da muguwar harara

    Bata kulasa ba sanda taxauna a kan kujera tamayar mai da tata hararar kana Tace kaga yaro. yanxu dai kayimin aiko. saika gayamin matsalata kaban maganin naqara gaba….

    Karki qara cemin yaro dan yanxu nadoshi 26 years

    Ta6e baki tayi cikin raini Tace toh ina ruwana dan kadoshi 26

    Agirme dai kasan ba girmata kayi ba. Ko makawo ya shafamu yasan na girme maka nesa ba kusa ba.

    Kaga ni ba wannan ba kagayamin matsalata dan gabana ya fara fa’duwa😳…..

    Badai ciki bane dani ko

    Kasan ko cikin Su KAULEET banji Komai ba sai kwa’dayi da…..

    Saurin katseta yayi cikin takaici Yace idan bakimin shuru ba. Wlhi saina tsinka miki mari…

    Kona tambayeki ki  gayamin ne..

    Yarinya sai surutun tsiya kika ajiye…

    Ya qarashe maganar da jan tsaki

    Shuru SAILUBAH tayi tana kallansa tana tunani aranta meyasa Junior ya gama rainata ne haka…..

    Tana cikin tunaninne ya katseta da cewa ya akayi kika kamu da cutar appendix

    Appendix😳….

    Ta maimaita da waro ido tare da tashi kana tayi narai narai da ido😟

    Yanxu yankani xa’ayi acire ko😳

    Wayyo ni SAILUBAH…

    Kaban amsa katsaya kana kallona……

    Murmushi yayi Yace eh yankaki xanyi kuma gobe in Allah ya kaimu…..

    Da kuka tafitta daga office din

    Murmushi yayi da girgixa kansa ya ‘dauki laptop dinsa da wayoyinsa da kulle office din

    Lokacin daya fito hartaja motarta ya ‘dagama maryam hannu alamar sai Allah ya kaimu. Ta gya’da  mishi kai da Murmushi

    SAILUBAH ko saka Kakah da Innah tayi agaba tana musu kuka wai gobe xa’a cire mata appendix

    Lallashinta suka dinga yi abin tausayi abin dariya…..

    KHAULEET Tace kiyi shuru Momy…..

    KHAULAT Tace wai  Kullun ne sai kinyi kuka Momy

    Shuru SAILUBAH tayi musu

    Dan Sosai tatsorata da ciwan da kuma fargabar xa’a farke mata ciki 😳

    Shiko Junior baibi takanta ba. Sai washe gari daya shiga gidan dankai Su KHAULAT skull 

    Ya kalleta ka’dan ganin tana Cikin damuwa sai yayi Murmushi dasan ya ta6ota

    Yace baki iya gaisuwa bane….

    Gallamai harara tayi batare datace mai Komai ba……

    Khairat CE tashigo tana cewa LA Ya Junior kawosu na kaisu. Yace taki skull ‘din fah

    Murmushi da cewa ai muna da walimar skull ‘din yau kuma mah sai anjima.

     Yace haka nefah

    Toh sai kisa dareba ya kaiku yanxu Maza…

    Tace toh

    Haka  tagama hannunsu sukabar falan

     Junior ya dawo da kallansa kan SAILUBAH Yace karfah kisa wani damuwa aranki danna shirya  wasu dabaru daxan miki wanda xaisa  baxa kiji xafin komai ba

    Da sauri tasaki fuskarta Tace Allah da gaske😀…..

    Murmushi yayi Yace Allah my baby

    Tace toh yanxu ya Xa’ayi Yace yanda xa’ayin kenan Kishirya keda Kakah ko Innah muje yanxu dan ayi da wuri. Kinga yanxu 7:30am kafin 9:00 nasan ankagama komai…

    Tace anamin xan dawo gida

    Yace aa

    Tace xan kwana kenan 😳

    Yace bama kwana ‘daya ba kuma ba biyu ba. Sannan ba uku ba

    Tace taf kace aikin babba ne

    Kuma xansha jinya

    Murmushi yayi yana danna waya batare da yace mata Komai ba

    Kiran XEE tayi tagaya mata ita da FAWAS….

    ******

    Dake aikinsu ne Sam bai samu matsala ba

    Yayi mata aikin cikin sa’a da nasara…..

    Yau satinta ‘daya a sibitin

    D’akin da take tamkar a ‘dakinta take

    XEE CE da HAMEEDA suke mata sannu

    XEE Tace gaskiya SAILUBAH Junior yana baki kulawa sosai

    HAMEEDA Tace wlhi kuwa kamar RAMADAN…

    Murmushi SAILUBAH tayi Tace Karki ha’dashi da RAMADAN HAMEEDA danba halinsu ‘daya ba

    Junior fa bashida kunya idansa atsaye yake. Duk duniya ba wacce ya raina kamarni. Kunafah kallo Haka xai qaraci min rashin kunyarsa ina kallansa in kasa mai komai……

    Shigowarsa ne yasata yin shuru tana harararsa dan haushinsa takeji sosai saboda yayi mata qarya akan baxataji Komai ba game da aikin da yayi mata.

    Xama yayi kusa da ita Yace har yanxu baxa’a dena fushin dani bane

    Kawar da fuskar tata tayi daga kansa tare da qara ‘daure fuskarta….

    Kumawa yayi inda tajuya fuskar tata Yace kitemaken kidena wannan fushin dani dan ba’abinda yake tayarmin da hankali kamar shi

    Kallansa tayi ka’dan Tace ina dabarun naka suke

    Murmushi yayi Yana qarema fuskarta kallo Yace duk nayi miki Su

    Tace toh naji xaman ya isheni haka pls asallameni naqara gaba

    Harararta yayi Yace bayanxu ba

    Da sauri Tace yaufah satina ‘daya

    Kuma nasamu lafiya

    Akan me xaisa na xauna

    Ta6e baki yayi Yace nace baxa’a sallameki yanxu ba saikin qara sati ‘daya…

    Ahakan mah in bai mun ba saina qara miki kwanaki 

    Yafa’da hakan yana me xuba mata abinci a plate

    Harararsa tayi Tace Wlhi gobe xan tafi abina dan baxan xauna in qara iban kwanaki haka ba

    Murmushi yayi Yace taurin kanki yanada yawa my baby

    Amma baxan hanakin ba Allah ya kaimu goben sai kije in gani…..

    xata qara magana ya katseta da cigaba da cewa kinga malama ni ba wannan bane agabana gyara nabaki dan kinfara shigar lokacin wasu. Yaqarashe da kallan abincin dake hannunsa

    Mugun kallo tawurga mishi da cewa baxanci ba….

    Yace idan har bakici yanxu ba aikinki warwarewa xaiyi

    Murmushi tayi ganin xai mata wayo….

    Tace shekaran jiya bai warware ba jiya bai warware ba sai yau

    ‘Daure fuska yayi kamar gaske Yace Allah idan bakici ba ina tabbatar miki yau Xaki kwana da cigawan ciki

    Ya qarashe da kallan XEE dayi mata nuni akan tasa baki

    Murmushi tayi Tace kici SAILUBAH dan aikinsa ne tunda yace kici kici kawai mudai lafiyarki muke nema

    Xanci Amma da kaina

    Kiyi hakuri kibari in baki pls

    Wai da raina da lafiyata saika dinga maidani baby

    Eh dan ni har yanxu baki wucce wannan wajan aguna ba

    Yaqarashe da matsawa kusa da ita Sosai ya kafeta da ido badan tasoba tafara kar6a tana ciki shiko yana bin kwayar idanta da kallo

    Wanda hakan ke qara narkar da zuciyarta

    Jitake kamar tashige jikinsa dan qamshinsa ya isheta

    Gawani shegen sweet dayake tsotsa Sosai takejin San tajishi itama abakinta

    dan qamshin ya gauraye bakinsa…

    Murmushi yayi da kwantar da murya qasa-qasa yanda ita kawai xataji maixaice mata

    Yace kwa’dayayyiya baxan sam miki ba

    Ashagwa6e Tace Amma Kasan qamshin yana damuna ko

    Murmushi ya qarayi da cewa in sammiki kenan

    Da sauri ta’daga mishi kai

    Sosai ya qurama bakinta ido da ciro sweet ‘din daga bakinsa yasaka mata abaki……..

    Jan numfashi XEE tayi tana rayawa aranta anyi ‘dan iska anan😂. Sai burkita mata ‘Yar Uwa kuma qawa yake gashi ba ‘digwan kunya a idanshi

    HAMEEDA ko burgeta yayi saibinsu take da Murmushi dan Allah yayi HAMEEDA da San Luv

    Ahaka FAWAS da KHAMIS suka shigo

    Sanda gabansu Yafa’di tunaninsu Senior RAMADAN ne ya dawo….

    KHAMIS ya daki fa’darsa yana cewa kashiga da yawa fah

    Ba kunya Yace idan ba hakan CE takasance ba baxata bani ha’dinkai bah

    FAWAS Yace hmm bi asannu dai dan Auntynmu

    Ya qarashe da kallan SAILUBAH yana mai cigaba da cewa am sorry Aunty LUUVAH ya jikin dai

    Tace da Sauqi FAWAS kace ya sallameni

    Murmushi yayi da maida kallansa ga Junior Wanda ya dage sai bata abinci yake. Kuma kallo ‘daya xaka mata Kasan aladole take cin abincin…..

    Yace kaga malam  sallamemu mutafi

    KHAMIS Yace haba kaduba fa bata gama warwarewa ba

    Yace ai ita taji ajikinta normal take ko Aunty LUUVAH

    Murmushi tayi Tace Wlhi ba abinda baxan iyaba FAWAS kaika’dai ne kake fahimtata  Amma KHAMIS  bakin shi ‘daya yake da wannan….

    Taqarashe da kallan junior

    D’aga mata gira yayi Yace banda sunah ko.

    Tace bansani bah………

    ***   ****

    Yanda tasashi agaba da mita ita ya sallameta kotatafi abinta

    Shiyasashi sallamarta tadawo gida

    Wanda hakan yabashi damar cusa mata manufarsa cikin hikima da aiki da hankali

    Saiya fake da wai yana bata kulawa ne dan rashin lafiyar tata

    Su Kakah dai kallansu suke kawai

    Yanxu kijisu suna fa’da anjima kuma kijisu Suna dariya.

    Sosai suka gano son SAILUBAH Junior yake Wanda hakan yayi musu da’di Sosai

    *Bayan wasu Lokuta*

    Junior fa ya shagwa6a SAILUBAH Sosai dan indai yana waje tana waje bawanta yake xama dan bata kulawa

    A online ko tun tana jamishi aji hardai tabada kai yadinga 6ata mata tunaninta

    Soyayya Sosai sukeyi…

    Saidai baita6a kiranta ba

    Tunaninsa yana kiranta xata gane shi

    Shiyasa yaqi kiranta

    Kuma yaqi yarda tasan Waye shi da inda yake

    Haka itama Sam bata ta6a kiransa ba

    Dan aganinta xai rainata

    Yanda yake 6ata tunaninta haka itama take 6ata tunaninsa

    Sai su’dauki lokaci metsawo Suna chating batare dasun damu ba

    Amma duk da haka idan suka ha’du baya ‘daukar raininta

    Toh dama ita batasan dashi take chating ba

    Shiyasa wani xubin saiyata kallanta yana Murmushi

    Nashi salan kenan

    (Allah yaji qan  Senior Ramadan😭)

    *****

    Sam SAILUBAH bata kula samari koka’dan

    Dan abin ya qara maimaita kansa.

    Wani baxawarinta yaxo gareta attajiri dashi yayi ko rashin sa’a dan akan idan Junior yaxo.

    Ko cikakkiyar gaisuwa basuyi ba Junior ya 6ata musu Komai ta wajan wasa da hankalin SAILUBAH

    Haka shima ya ficce Sam batasan ya akayi ba

    (Allah Sarki😰

    Karki damu SAILUBAH xamu gyara tuninsa)

    Ganin hakan yasa Tace tabar kula samari kenan har abada…….

    **********

    Yau takama lahadi ranar Hutu ga ‘Yan boko

    Ruwa ake xabgawa shiyasa duk tauraran nawa Suna nad’e a gado

    XEE tana kwance agadanta cikinta ya dameta da motsi tajuyo da kallanta ga ‘dan mijin nata Tace gobe ne birthday nasu KHAULAT ko

    Yace eh……..

    Tashi tayi agigice saboda wani naushi da cikin nata yayi mata

    KHAMIS wanda yake tura saqo a laptop ya kalleta ka’dan da cewa ina fatan dai lafiya

    Tace naushi na yayi

    Gaskiya nagaji

    Allah katemakeni na aihu yau na huta…..

    Murmushi KHAMIS yayi Yace Aunty XEE kenan

    Tace yau kuma katuna RAMADAN ne

    Yace Wlhi kuwa

    Banda haka kinsan kina watan takwas ina ke ina aihuwa yau

    Tace ai ana haifar bakwaini

    Sai kuma aka gaya miki ana haifar takwasni

    Murmushi tayi da cewa baka sani ba…..

    Waro KHAMIS yayi 😳 da cewa aa fah😳. Ina  addu’ar Allah ya kaiki watan tara kafin Ki haifamin Babyna

    Tace oho dan ba…..

    Katse yayi wajan saurin cewa gaya min wani abu pls mubar wannan haka

    Murmushi tayi da aikamai hararar wasa Tace toh zanci  farfesun ganda…

    Kallanta yayi da tashi da Murmushi akan fuskarsa Yace muguwa kawai

    Kinsan Dady bayaci haka Momy haka ni

    Kuma Kinga ana ruwa kawai danki tadamin da hankali shine xakice farfesun ganda xakici ko

    D’agamai kai tayi da shagwa6e fuska Tace Allah da gaske nake

    Yace ko

    Tace eh

    Yace toh albishirinki

    Tace goro

    Yace ‘daxo daxan dawo gida

    naga gandar me kyau gun wani mutum

    haka  kawai naji araina  inasan in siya

    Dan haka nasiya

    dana dawo nabama Momy nace tayi farfesu dashi

    Batayi mamaki ba dan tayi tunanin koke kikeso

    Dan haka yanxu bara inje in kar6o miki. Kinga muguntarki takoma kanki ko😀….

    Turo baki XEE tayi Tace toh baxanci bama nafasa

    Ta6e baki yayi Yace toh saime😏 dama aina mugunta ne

    Haka yakoma yaci gaba da aikinsa itako tasamai ido lokaci lokaci tana aika masa da hararar wasa

    Shiko binta yake da murmushin mugunta irin burinta dai bai cika innan ba. Na bashi wahala…..

    FAWAS ko futuna yakeji musamman yanda yakejin yanda ake sheqa ruwa dan haka yana maqale da Matarsa yana lalla6ata dan ahannu yake Saura ka’dan Komai ya wanxo sukaji kukan Ahmad

    Awahale Yace my boy menene

    Yace Dady kabu’de xan ‘dauki chokulet ‘dina ne

    Yace ina na ‘dakin Momy

    Yace ya qare.

    HAMEEDA taxare jikinta daga nasa tabu’de wata durowa ta’dauko mishi kana ta gyara kanta da bu’de qofar Tace gashi…..

    Kallan hannunta yayi yana yatsina fuska da cewa toh ina Dadyn nawa

    Tace xaka kar6a ne ko xaka tsaya yimin surutu…..

    Kar6a yayi yana cewa toh Momy kimatsamin naganshi mana……

    FAWAS najin haka yayi saurin gyara kansa…. HAMEEDA ko  Murmushi tayi da matsamai ya shigeta……

    aiko yana Ganinsa ya ‘dane gadan yana cewa Dady tashi muyi wasa…..

    A wahale FAWAS Yace banajin da’di my son kaje gun momyna kuyi

    Murmushi yayi Yace aa naka bake so….

    Duk yanda yaso da yayi masa wayo ‘ki Ahmed yayi

    Ba yanda FAWAS  ya iya dashi dan Sosai ‘dan nasa yasamai gaba haka yasauka ya biyemai sukadinga buga boll

    HAMEEDA na kallansu tana bin mijin nata da murmushin mugunta

    Shiko yana maida mata dana xaki gane kuranki…..

    Mutumin nawa ko yana kwance shima a nalla’de kan gadansa yana tunanin mutuniyar tasa

    Ganinta online yasa yafara bata kalamai kamar haka

    “`Nayi tunanin baxaki hau yanxu bah“`

    SAILUBAH dake kwance afalo tana chatin da wata qawarsu  taga shigowa nashi sakwan

    Dama tagaji da hirar da ita dan haka tayi saurin kar6ar sakwan nasa da bashi amsa kamar haka…..

    “`Na haune ko Allah xaisa naganka akai“`

    “` hmm kinada wayo my Luuuuu. nasan badanni aka hau ba. karkiyi wani alaye“`

    “`Xanso kayarda da abinda nace“`

    “`Na yarda“`

    “`Yauwa dama ina so yau nasan kai Waye. Ina San jin muryarka. Ina San ganinka.“`

    ““Da gaske kike  babyna“`

    “`wlhi da gaske. Kuma in ban ganka yau ba.  ka tabbatar nadena kulaka“`

    “`farkoma awane gari kake kuma wacce unguwa“`

    Shuru Junior yayi

    Can ya fara bata amsa da cewa a kano yake a unguwar Fage dayi mata kwatancan nayin da yake….

    Da mamaki SAILUBAH Tatashi tana bashi amsa cike da al’ajabi

    “`Toh ai unguwarmu ‘daya“`

    “`Gayamin awane gida kake“`

    Murmushi Junior yayi kafin yaja numfasa…..

    “`Kinga masoyiyata kar kimin qarya. Taya xa’ayi muna layi ‘daya nakasa ganeki“`

    Afusace Tace…..

    “`kaga Malam kafitoh k’ofar gidanku nima in fitoh kaga saimu tabbatar da gaskiyar xan xanmu“`

    “`Ana ruwa a uguwarmu sosai😳. Dan haka kibari a’dauke“`

    “`Ai ruwan ya tsagaita yanxu. dan haka kafitoh  nima ganinan“`

    Toh Yace mata tare da tashi yana gyara kansa da rayawa aransa yau xai cika burinsa na farko.

    SAILUBAH ko dake agyaranta take dan haka gyalanta kawai ta’dauka tafitoh waje

    A’kofar gidan nasu tatsaya tana tana wulla ido ta’ina masoyin nata xai 6ullo

    Junior ne yafitoh da shigar sanyi a jikinsa kallo ‘daya xaka masa yabaka sha’awa dan yayi kyau Sosai

    Suna ha’da ido ta hararare shi

    Sanda ya qaraso gareta Yace wow kinga inda kikayi kyau kuwa

    Tace nagode

    Yace Wlcm

    Garin bai baki sha’awa ba. Kiduba yanda yayi wani lublub dashi. Sai qamshin qasa ne ketashi

    Tace eh yayi kyau Sosai pls karka cikani da surutu

    Yace to fushin namiye

    Tace kasan ka 6atani da bani abinci shine yau naqi ganinka ko

    Murmushi yayi da cewa ke soyayya nakeyi yau

    Kinsan in ina yinda manta kowa da Komai nakeyi…..

    Ya qarashe maganar yana mai kallan saman layin da qasan nayin. Kallo ‘daya xakamai Kasan wani abu yake nemah…..

    Tsaki SAILUBAH tajah cikin 6acin rai  Tace yanxu har soyayyarka tafini muhimmanci…

    Ka tuna fah ni amanace agareka…

    Wai dan ke amanace agareni sai karna fifita soyayyata saboda ke

    Inaaa baxai yuhu ba

    Inasanta over

    Wlhi akanta xan’iya barin kowa da Komai

    Xan iya barin Komai

    Ina MASEEFAR SONTA

    Gwarama kicire wannan dan tayimin illa da yawa

    Ki dai yi hakuri kawai naganta yanxu saina baki ko my baby

    Ya qarashe da sakar mata shu’umin Murmushi

    Itako mugun kallo ta wurga mishi Tace bana so Wlhi In saika ganta xaka ban abincin kabarshi nagode

    Yace hmmm

    Xama kici ne

    Am dan Allah ban shawara

    Kinsan ban ta6a ganinta ba

    Kawai dai muna catin ne

    Kuma wani iko na Allah ahakan tatafiyar da xuciyata

    Ina Santa da yawa my baby pls ban shawara yanxu idan tafitoh mexance mata

    Dariya SAILUBAH tayi Tace hmm Lalle nemah

    Kana nufin duk wannan xagewar da kake akanta baka Santa ba

    Yace Wlhi ko waya bamu ta6a yiba

    Tace toh ya’akayi kasamu Num nata

    Yace ina tunanin KHAULAT CE ko Khairat tsakaninsu wata taha’damin as love Kinsan Suna ‘dauka

    Tace Lalle sunha’daka da wahala

    Kuma baka ta6a ganinta ko’a dp nata bah

    Yace bata SA photo Sam

    Tace kace taha’du……..

    Kanya bata amsa wata ‘yar makwaftansu tafito  dana wullah ido da alama yaran aike take nemah…..

    Aiko da sauri junior ya kuma bayan SAILUBAH yana salati qasa qasa yake cewa nashiga uku my baby kodai itace wannan

    Kut gaskiya mummunace dan Allah da’da kareni karta ‘dauka nine😳

    Da sauri SAILUBAH Tace bangane ba kana nufin kunyi da ita Xaku ha’du yanxu ne

    Eh mana. Wai tace alayi ‘daya muke da ita.

    Shine Tace nafitoh yanxu itama gatanan fitowa

    Juyowa SAILUBAH tayi tana kallansa gabanta na fa’duwa tafara kiran numbar da suke catin da saurayin nata 

    Aiko sai gashi taji ringing a ajjihunsa

    Da kanta tasa hannu tajiro wayan tana dubawa taga sabowar waya dal

    Kuma ba wacce tasanshi da ita bace

    Ga Num nata na yawo akai

    ahankali ta kallesa Tace wannan wayar fah

    ta6e baki yayi da cewa baki sanni da itaba

    Tace ina wacce nasankan da ita

    Yace tana gida mana

    Yafa’da yana mai kar6ar wayan dacigaba da cewa Kinga kuma tana kira….

    Ya dace na amsa daji muryata yanxu

    Shuru tamai tana qare mai kallo tundaga sama har qasa

    Kana Tace nice wacce kake fa’da junior😰…..

    Kamar gaske ya waro ido 😳 yana cewa kut keeee

    Amma kin bala’in rainani

    Kirasa Wanda xaki yaudara saini

    Kinsan lokacin dana 6ata akanki

    Hawaye ne ya xuboma SAILUBAH Tace Junior kana cutar dani

    Nice na yaudareka  ko kai

    Afusace Yace saiki gayamin ta’inda na yaudareki

    Ina da Num naki akan wannan wayanne

    Ko kina saka hoto a dp naki ne daxan gane kece..

    Tace toh nima ai bakasa hotanka a dp kuma bada aynihin Num naka kake chatin dani ba

    Mugu kawai. Wlhi Allah saiya sakamin wasa da hankalin da kakemin

    Kinga malama. kar kiyi wani alaye dama can sonah kikeyi shine yasaki yaudarata tawannan Hanyar

    Toh bari kiji Wlhi banta6a yaudarar kowa ba. Haka nima bamai yaudarata

    Wlhi tallahi saikin Aureni

    Afusace tanunashi da yatsa Tace Wlhi baxan Aureka ba

    Bana sanka bana sanka

    To dama angaya miki nima sanki nake

    Maixanyi dake tsohuwa dake

    Kawai Xan aureki ne dan in nuna miki ba’a yaudarata

    Da kuka wiwi tashige gida…..

    Murmushi yayi yabi bayanta

    Ajikin Innah taxube tana cigaba da kukanta

    Innah Tace toh yanxu kuma menene

    Tace kuduba Junior Innah sai wasa yake da hankalina ashe shine wanda nake CE muku yana damuna a waya da sakwanni…….

    Katseta yayi da cewa qarya Tace Innah ita take damuna

    Yanxu kukan da takeyi ‘daya ne

    Shine wai dan nace baxan Aureta ba

    Toh kiyi shuru Xan aureki danba qaramin illa kikamin wajan yaudarata da soyayyarki ba

    Kakah saiku saida xan Aureta

    Ku tattauna da Dady cewa minshirya kammu muna San juna da Aure

    Saidai kuja kunnanta ba ita ba wani ‘da namiji

    Murmushi Su Kakah sukayi atare sukace Madallah

    Toke kidena kuka tunda Yace xai Aureki mana….

    Yauma xamu tattauna da Dadyn naku akan hakan…….

    Wani baqin Cikine ya tokari SAILUBAH a qirji.

    Watoh junior ya tabbata ‘dan iska kuma makiri maqaryaci

    A gabanta yanxu ya sharara mata qarya bayan raina mata hankalin da yayi

    Tayi mamakin yanda takasa cewa Komai harsuka qarashi xancikan nasu suka barta dashi agun

    Yana ganin Su innan sun barshi da ita yayi saurin matsowa gareta yana mata murmushin mugunta

    Yace am so sorry my Baby

    ina tare da sanki araina

    Sosai nake sanki…

    Toni bana sanka Junior

     Yace meyasa

    Saboda kai ‘dan iska ne

    Kuma mugu Mara tausayi

    Daka kasance RAMADAN dana soka…

    Kama fuskarta yayi Yana shafawa cikin wani salo na Luv Yace kisoni Ki huta my baby dan xan baki duk wani farinci da kike nima arayuwarki

    Wlhi in kikaqi tsaida tunaninki akaina ina tabbatar miki ni ina dai-dai da in gyara miki shi

    Ina sanki ina sanki ina sanki

    Kuma inada mummunan kishi akanki

    Dan haka Ki kiyaye….

    Yana kaiwa nan yasakar mata kiss da sakin fuskar tata ya ficce daga falan

    a bakin get yaci karo da Khairat dasu KAULEET a hannunta

    Aiko suka cukukuyeshi Yace kun gama mah Momy 6arna ko

    Khairat Tace aiko Ya Junior bakaga 6arnar dako sukayi ba…..

    Yace ai daga ganin wannan dawowar bata shiri bace

    KHAULAT Tace Dady gobe ne birthday ko 😀

    Murmushi yayi Yace eh….

    Khairat Tace yanxuma  xanje kar6o musu wasu kayansu ne gun Aunty xema

    Yace dare yayi banaso kije ko ina yanxu

    Tace yamma ne fah Ya Junior….

    Harara ya gallamata da cewa barnan..

    Aiko ba shiri tayi ciki

    Shiko yaja mutanan nasa sukayi gidansu..

    Shigowar Khairat ne yasa SAILUBAH dawowa daga duniyar data fa’da

    Khairat na  qara gaisheta Amma Sam bata San tanayi bah. Kwakwalwarta tatsaya cak wajan tuno xancikan da Junior yayi mata….

    Toh Aunty nina tafi tunda kinqi cemin Komai

    Khairat Tace da SAILUBAH hakan cikin gajiyawa….

    A ‘dan furgice takalleta da cewa Sowie mashiga wani yanayi ne

    Tace dama Momy ce tace inkin gama hutawa kixo kiga yanda aka shirya Komai Tace OK…..

    Har kwanciyar bacci SAILUBAH bata dena jin xancikan Junior suna mata kurwa a kunne bah

    Dan haka sai takasa hakuri sanda takira XEE tagaya mata tana kuka

    XEE dai lalla6ata tadingayi dan tada’de tana mamakin me Junior yake jira dahar ya’ibi lokaci me tsawo haka bai nuna mata manufar tasa ba……

    *Kishin Maza*

    Haka ko akayi

    Washe gari  takama birthday ‘dinsu KAULEET da KHAULAT

    Da misalin 2:30pm wajan shaqatawar ya cika Sosai Amma ba irin wannan cikar ta hausawa ba

    Dan kowa yana teburinsa da abun ta6awarsa

    Sosai wajan ya qawatu

    ‘Yan mata da samari sunfi cika gun

    Harda manya manyan attajirai wa’yanda sukaje gun dan kawai su gwa’da sa’arsu agun SAILUBAH ko xasu dace

    Sai qawayanta da ‘Yan Uwa da abokanayan arxiqi

    XEE da HAMEEDA sune ahannun damanta

    KAULEET da KHAULAT da AHMAD da wasu yaraku ne xagaye awani ha’daddan gu Wanda yake fidda wutta

    Ba qarya mutane sunga birthday ‘din yara ‘Yan gata

    Sosai jama’ar gun shagalin ya burgesu gefe guda kuma Suna yagar kaxa da kora drink abin sai wanda yagani

    Ankashe ku’di Sosai bana wasa bah

    Dan wannan birthday ya bambanta da Wanda jama’a dadama suka sani

    Toh😳

    Al’amarin ya faru ne lokacin da wani matashin saurayi Wanda baxai wucce shekara talatin da biyu ba. Sai yajah kujerar da take fuskantar SAILUBAH ya xauna yana aika mata da kallan Luv… Tunkan yayi mata magana Junior ya kalli FAWAS Yace wancan yashiga gonata fah😌

    KHAMIS Yace toh miye…

    Ka share kawai dan Kasan Auntyn tamu ba kulasa xatayi bah

    Yace da sake fah😳

    Kaduba yanda suke fesin ‘din juna kamar wasu tsofaffin masoya

    Murmushi FAWAS yayi da cewa karfa kishi ya tona asirinka yau….

    da sauri Yace na yaushe kuma….

    Bayan jiya tafaru taqare….

    Kan FAWAS ya qara yin wata magana tuni junior yatashi ya nufi inda SAILUBAH take…..

    [8:38AM, 11/03/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele: Daga yanayin yanda yake tafiyar tasa kaxasan yanajin iskanci

    Sai tafiyar tashi tabada wani salo da ki’dan da yake tashi

    Duk illahirin matan da maxan dake gun idansu komawa yayi gareshi

    Dan sak  komansa  komawa yayi irin na ‘yan iskan nigoginnan

    Ga madarar kyansa da take ‘daukar hankalin duk wanda yayi gigin yimishi kallo ‘daya

    KHAMIS ya kalli FAWAS Yace gaskiya junior ‘dan iska ne kaduba yanda yake tafiya

    FAWAS yayi Murmushi Yace hmm kakula mana. kishi ne ya kusan ceshi da yawa…..

    Saurayin ko qara kafe SAILUBAH yayi da ido  Yace ina sanki SAILUBAH

    Murmushi tayi da cemai dan Allah kayi hakuri malam Da sadakina ahannu

    Ma’ana wani ya rigaka

    Yace toh ai sadaki ba Aure bane…..

    Koh….

    Junior yafa’di hakan yana mai qarasowa gun da dafa table ‘din  gaban nasu….

    Kallo ‘daya SAILUBAH tayi masa gabanta ya tsinke ya fa’di dan ganin yanda ya sauya kamanni

    Haba malam. Waye kai da xaka shiga xancanmu batare da neman ixini ba

    Saurayin yace da Junior haka

    Murmushi yayi Yace sanin koni Waye ba abu bane me mahimmanci agareka

    Fa’dar abinda nakeso shine me mahimmanci agareka

    tace kayi hakuri da sadakinta ahannu

    Bata Barka haka ba sanda taqara maka dacewa ma’ana wani ya rigaka

    Amma dake kune irin ‘Yan iskan nan wa’yanda basu’daukar fa’dakarwar muslinci abakin Komai shine kike cewa ai sadaki ba Aure bane ko….

    Toh ya’isa haka….

    Ka bari….

    Dan ita ‘din bata kowa bace face ta SADEEQ……

    Qaddarar Auranta akansa take…..

    Dan haka katashi kabar nan kafin xuciyata ta tunxira akanka

    Afusace saurayin Yace baxan barta ba

    Haka kuma xanso xuciyar taka ta tunxira…..

    Kallan SAILUBAH Junior yayi Cikin mayan kishi yace da ita….

    Yana da taurin kai

    Xanso kice dashi yabar nan cikin sakwan goma kafin namasa illah….

    Shuru SAILUBAH tayi da fa’dawa tunanin ya xatayi da Junior

    Junior ya xame mata maseefa😳…..

    Shafar gefan fuskarta yayi yana Murmushi da cewa dawo daga duniyar tunanin da kika fa’da dan kiga hukuncin daya dace dashi Cikin nutsuwarki.

    Yana fa’din hakan ya kai kallansa kan wata kwalbar Wine yasa hannu ya ‘dauko tare da kallan kan mutumin nan……….

    Aiko ji kake fasssss

    Ya rod’a masa akai🙆🏼…….

    Agigice saurayin nan ya kwalla wata gigitacciyar qara hannunsa dafe dakan nasa jini na ‘dan xuba….

    Dake tun tashin Junior nagaya muku idan mutanan gun nan kaf na kansa. ganin aika aikan daya aikata shiyasasu tashi a tsorace tare da ‘dora hannu aka🙆🏼 suna rafka salati…..

    Ko ka’dan ni Rahamat banga wani tashin hankali da junior yashiga bah

    Saima murmushi daya sake yana kallan saurayin araire da cigaba da cewa wannan somun ta6i Malam

    Ainihin wasan yana gaba

    Na rantse da Allah kaqara xuwa gareta Xan maka illar dahar kaqarashe rayuwarka baxaka ta6a samun warakarta ba……..

    Amatukar tashin hankali SAILUBAH Tace innalillahiwainna’ilaihirraji’un

    Mexan gani ni SAILUBAH

    Kaduba fah Junior kisa kake shirin yi

    Wannan wata irin rayuwace.

    Meyasa kakemin haka

    An gaya maka ina sanka……

    Idan kika qarasa wannan furucin naki.  narantse da Allah yanxu xan tosheki….

    Ya katseta da fa’din Hakan. Tare da matsowa kusa da ita cikin muryar qasa-qasa  yaci gaba da cewa.

    Kamar yanda takasance da wannan hakance xata kasance da duk wanda ya tsawaita kallanki anan gun

    Dan haka wucce mutafi kafin na aiwatar da kuma 6ata tunaninki……

    Ya qarashe da ‘daure fuska wanda hakan yasa taqara tsorata dashi

    Nan take hawaye ya xubo mata takalli FAWAS da KHAMIS Tace meyasa yashigo rayuwarmu….

    FAWAS shuru yayi mata. KHAMIS nema ya ‘dan girgixa mata kai

    Haka ya wucce gaba tana binsa  abaya tana hawaye saikace Wanda ya asirceta

    Sanda sukaxo daf dasu FAWAS ya kallesu da cewa kuci gaba da ji da Komai dan xanje killaceta kafin nadawo naqara gyara tunanin wancan ‘dan iskan….

    Ya qarashe da kallan inda saurayin yake Wanda wani abokinsa yake bashi temakwan gaggawa dan sashi amota

    Harararsa KHAMIS yayi Yace tunda wanda kakeso ka’dauketa dominshi kakaisa ga asibiti. Toh ai saika barta atashi da ita ko

    Murmushi yayi da cewa Bayan shi ai mayun  suna da yawa…..

    Yana fa’din hakan yaci gaba da tafiya tana binshi tana hawaye kamar wata wawiya

    Haka yabu’de mata mota tashiga shima ya shige da tada motar suka ficce daga gun

    FAWAS ya kalli KHAMIS Yace kut😀 ya tafi da ita fah😳 

    Yace eh saimu gyara wasan karya 6aci

    Gaskiya junior baiyi ba

    Kaduba yanda yake maida Aunty LUUVAH wawiya ya rinya sak

    FAWAS yayi Murmushi da kallan matarsa ya kashe mata ido ‘daya☝🏻 dayi mata gwalo Yace rufe bakin mata. Kosai naxo na bashi sweet 😀

    Harararsa HAMEEDA tayi da rufewa.😊

    mutanan gun suka ‘dan dara Murmushi

    XEE ko tagumi tayi….

    KHAMIS ya xare tagumin nata da cewa xanso karkiji Komai aranki dan samun lafiyar babyna.

    Tace oho batani kake ba kenan

    Waro ido yayi Yana cewa nidai bance haka ba😳.

    Sosai suka birge  jama’ar gun da kuma mamakin yanda akayi suka mallaki manya mata haka….

    Haka sukasan yanda sukayi sukaci gaba da gudanar da shagalin….

    Su biyun ko. Shuru sukayi acikin motar…

    Inda SAILUBAH take hawayanta

    Yayinda dashi kuma yake tuqinsa

    Sam yaqi yarda ya kalleta har suka iso gida

    Gashi dai gabanta take kallo Amma Sam batasan sun iso ba…..

    Murmushi yayi da kallanta Yace baby meye na kukan hakane😀 .

    Ahankali takallesa Tace Wlhi bana sanka Junior kafuta daga rayuwata

    Yace haba😀

    Ta gallamai harara

    Yaci gaba. Lalle kin tabbata munafuka….

    Da sauri taqara kallansa

    Yace kwarai….

    Banda haka haka ga soyayyata na yawo cikin kwayar idanki Amman fatar bakinki na cewa baki sona

    Nagaya miki jiya kisoni Ki huta…

    Ki aureni kisamu nutsuwa da farinci

    Kiqini na6ata miki xuciya da tunani…

    Pls Kixauna kiyi tunani dakyau. Ke’din tawace ni ka’dai bata kowa ba…

    Shuru tamasa da ficcewa daga motar dan tatabbatar taci gaba da sauraransa xuciyarta bugawa xatayi

    Si si si…..

    Yamata wannan kiran…

    Har takai kofar gidan nasu tajuyo tana masa kallan wani hali

    Aiko yabata wani shu’umin kallo tare da lasar lips ‘dinsa da harshensa ka’dan 👌🏻

    Naso igiyata tahau kanki nabaki shock kiss dan kwana nake da muradin hakan.

    Amman xan lallashi xuciyata har xuwan wannan lokacin dan a ‘kofar zuciyarki darena ya sauka

    A kuma ‘kofar rayuqarki safiyata tasauka

    Kuma anan ne inda xan mutu kona rayu

    Domin so alittane…….

    Yana ‘din mata hakan yajuya kan motar tasa yabar kofar gidan dan komawa ga birthday ‘din……

    Dafe kanta SAILUBAH tayi danjin yanda yake Sara mata

    A wahale taciro wayarta daga jaka ta fara  typing kamar hamar haka

    “`Ka tabbatar baka sake aika wani abu ba“`

    Tana gama rubutawa tatura masa da shigewa gidan nasu

    Shiko yana tuqin yaji shigowar sakwan nata

    Yaso sharewa Amma tunanin da yayi shiyasashi dubawa

    Murmushi yayi da bata amsa da cewa

    “`saikin dena wannan kukan Wanda ya hana xuciyata sakewa Sannan Komai xai tafi yanda kikeso abayan idanki….“`

    Amsar tashi tasameta ne lokacin data xube a kujera takwanta Innah na kallanta dasan yamata magana

    Tana dubawa takirashi da sakar mai wani kukan 

    Shuru yayi yana sauraranta

    Can dayaga bata da niyar yimai shuru saiya da ita toh ya isa haka malama imba so kike motar takife dani bah….

    Tace nace banaso Komai yaqara faruwa ko

    Yace toh naji share hawayan kinji Babyna

    Tace baxan share ba

    Yace Allah kika share xan tawo miki da ice-cream me da’di……

    Tace Amma fah karka bari yari ya narke😆

    {Wannan qarin na Rahama Nalele ce… Luv u masoya na)

    Tace shima  banaso. Ok yace tare dajan numfashi yana me cigaba da cewa my luuuu  kibini ahankali kisamu farin ciki wlhi xan iya kisa akanki ina maseefar sanki. Kuma bansan ya zanyi ba. Ban iya so ba SAILUBA kitemaken dan allah da soyayyar da kikema brothe ki nunamin soo.

    Yanda yake mata maganar cikin sanyi sanyi da kwantar da murya cikin wani hali shi yasa jikin SAILUBA yin sanyi. Bata shirya yimai magana cikin sanyi ba dan xuciyarta zafi take mata hakan yasa ta kashe wayan tayi firo da ita cikin takaici. Batasan tunanin da xatayi ba. Bataso ta yaudari kanta. Dan tasan tana maseefar sanshi. Ba qarya itama tagano maseefar santa akwayar idanshi. Batasan lokacin da tace ina sanka amma bazan iya dakai ba junior dan kafi qarfina. Wahala kawai zaka ban. bazan iya da kai ba sam……….

    Baifi qarfinki ba. Kuma sai kinso zai baki wahala. Kinutsu dakyau SAILUBA. Sadeeq ba kamar muh`md RAMADAN bane. Ba wanda zai iya da shirmanki kamar RAMADAN. Kina tunanin junior zai yarda da hakanne. RAMADAN yasoki irin sannan da ake cewa hana ganin lefi. Duk abinda zakimai bazai kallaba saima qara miki qarfin gwiwa da yakeyi. Amma  Junior baxai `dauki  hakan ba sam. Duk kuwa da irin san da yake ikirarin yana yi miki. Shi namiji ne mara san raini. yana so a girmmashi. Dan  Allah  kinutsu SAILUBAH.  Ki dauri wannan Karan kiyi aiki da hankali kimallaki junior sadeeq fiye da yanda kika mallaki RAMADAN……….

    INNAH CE TAKATSE SAILUBA DA WANNAN MAGANAR TANA ME MIQA MATA WAYAR DA TAYI  FIRO DA ITA DA KUMA DAFA KAFA`DARTA

    Kar6ar wayan SAILUBA tayi hawaye na xubo ma dan tuna RAMADAN da tayi. Ta kalli innah tace baxan iya ba inna. dan nafi kowa sanin waye Junior. Murmushi irin nasu na manya innah tayi dan tagano matsalar SAILUBA tsaf ta fahimci ta tsorata da Junior ba tun yau ba. Gashi ita ba gane abubuwa take ba bare tagano shi. Hakan yasa tace mata zaki iya mana SAILUBA. Da sauri tace tayaya inna tayaya xan iya. Tace kina sanshi shima yana sanki dan haka kiyi amfani da wannan dammar dayin aiki da hankali ki gyara tuninsa. Sannan inaso kisa aranki JUNIOR zai zama miji agareki dan sanki yake da gaske. kuma tunda har iya nuna miki hakan bazai ta6a barinki ba wlhi saiya cimma burinshi akanki. Kalleshi da kyau kigane idanshi a tsaye yake

    Da sauri SAILUBA tace nashiga uku ni SAILUBA. Wlhi innah Ina san junior ne saboda kawai RAMADAN. Naso RAMADAN so me tsayawa arai, akowane lookaci ganin junior nake kamar RAMADAN `dina. Gayamin innah ya xanyi, tace kirage tsoran shi, karfa ki manta kin girmemishi. SAILUBAH.  ya kamata anemi tsoro arasa daga gareki akansa

    Kwantar da kanta SAILUBA tayi akan cinyar innah tace ina tsoranshi innah kuma bansan lokacin da qaunarsa tayimin mugun kamu ba. Innah kitemaken kibani shawarar yanda xanbi dashi dan axahirin gaskiya inasan nayi rayuwa dashi tamkar yanda nayi da RAMADAN.

    Murmushi inna tayi tace xan baki shawara masu yawa.  Dan kowa yaso wannan  ha`din naku.

    Tashi sailuba tayi tace har kowa yaji daga magana jiya

    Murmushi inna taqarayi tace bawai ina nufin kowa ba saidai munkira dadynshi jiya mun tattauna akan maganar kuma yanuna matuqar farin cikinsa akan hakan dayi muku fatan alkairi. Nan da sati `daya zamuyi gamshashshiyar magana  saiki nutsu dakyau kiji me zan gaya miki dan na lura Sadeeq ba qaramin me wayo bane shiyasa yake cin galaba akanki

    Tace ina so yadena cin galabar akaina

    Tace zai dena amma sai kinyi hakuri dan haka gyara xama kije hikimomi irin tamu ta manya

    Aiko sailuba tagyara xama kakah najinsu tana jan calbi tana murmushi……

    Shiko junior murmushi yayi bayan ya ajiye wayan yana girgixa kai. Shidai yasan yanada kishi ba`dan ka`dan ba. Ya tabbatar da gaske SAILUBA xata  sha fama dashi akan hakan. Shiyasa yake roqar allah ya yaye mishi dan bayaso acikin zaman auransu ya takura mata akan kishin nasa

    Yana yin parkin ga gun shaqatawar mutane sukabi motar tashi da kallo. Ganin hakan yasa yaqi fitowa yayi zamansa yana kallan irin `ko`karin da FAWAS da KHAMIS sukeyi. Sosai hakan ya birgeshi aqallah sun `dauki kusan awa biyu kafin suka tashi. Kowa ya yaba wannan ha`dad`dan birthey.

    FAWAS ya kalli Junior yace kadena abinda kakema Aunty LUUVAH dan allah. KHAMIS yace barshi allah zai saka mata. Murmushi junior yayi batare da yace musu komai ba

    Tana kwance tana tuna shawarwarin da innah tabata akan `dan iskan nata kuma qani agareta sannan masoyi ga xuciyarta ne yaranta KHAULEET da KHAULAT suka shigo `dakin nata da gudu tare da `dane mata jiki suna masu yimata burgima da tattakata. Kallo `daya xaka musu kasan suna cikin farin ciki. Tace yayane kuke takani haka. KHAULAT tace jikinki laushi momy. Sannan yana dada `din hawa. KHAULEET kuwa cewa tayi meyasa momy kika bar gun birthey  `daxo ba`a tashiba kuma kina kuka….. da sauri KHAULAT ta cafke tana me cewa kuma meyasa dady  ya fasama wannan `dayan dadyn kai da glas… cikin su6ul da baka tace mata kishi ne yasa haka KHAULAT …….

    Kansuyi wata magana saiga XEE da HAMEEDA sunshigo suna masu zama. SAILUBA tace yauwa my babys kuje gun innah da kakah ina zuwa nima……. Ai kanta qarasa sunbar `dakin

    SAILUBA ta kalli XEE tace yadai taran ya tashi. Allah yasa dai wani abun baisake faruwa ba. Murmushi sukayi XEE tace ai  daya dawo ko fitowa daga motarsa baiyiba sanda aka tashi. Wlhi SAILUBA junior `dan iskane, tace nafi kowa sanin hakan ai. Naji da`di da wani abu bai qara faruwa ba. HAMEEDA tace kishine yayi mishi yawa. Tace ko hauka ba. Ai nasa araina sainayi maganinsa. Dariya HAMEEDA tayi tace kuyi dai maganin juna Auntyna dan na lura in kinada kyenkyaso shi kuma ya tanadi kuliyoyi masu tarin yawa

    Murmushi SAILUBA tayi tace hmm HAMEEDA kenan ai wlhi yanxu nagane kaina tunda innah ta wayarmin dashi. Kamar yanda yasani kuka `daxo nima saina sashi yayi. XEE tace um uhm kibi ahankali dan junior tantirine. Tace duk tantirancinsa yanxu saiya bini tunda ya bari soyayyar da yakemin tafito fili. sannan kuma innah tabani shawara akansa nima naqara da tawa basirar sha Allahu saina baku mamaki……

    murmushi sukayi dan sunsan fa`darta ne kawai ba wani mamakin da xata basu …   hmmm basusan yanxu ta ankare dashi ba. .wannan kenan.

    Momy tasamu labarin abinda ya faru agun wajan Khairat bayan tafiyarta ita da dady.

    Murmushi tayi tace allah ya ha`daki da sadeeq SAILUBAH. Saidai kiyi hakuri ba halinsu `daya da RAMADAN ba.

    Daran ranar wani basaukwace me shegen ku`di yaxoma SAILUBA akan ya ganta lokacin data fito zata birthey `din yaranta. Yayi tambaya akanta an tabbatar mishi ita bazawara ce. Kuma yaji da`din yanda yaji tarihin mahaifinta dan yaji daKYAU ance mutumin arxiqine. Dan haka yaxo da kwokwan baransa ta temake shi tasoshi dan ya da`de yana neman iri irin nasu.

    Kallansa SAILUBA takeyi dakyau dan gaskiya bai mata bah. Sai dai yakai wancan matsayin da tace tanaso mijin auranta yakai awannan shekarun daya gabata. Namiji me hankali me shekarun daya zarce nata. Me ku`di over.  Sannan mekyau. Duk wannan mutumin ya tara saidai yanxu RAMADAN `dinta ya mutu yabar mata dukiya me yawan gaske irin dukiyar da take fatan samu. Sannan bai barta haka bah. Sanda ya dagula mata zuciyar in ganin kowa amatsayin mijin auranta saishi. Harfa wasiya yabayar kan ta`Aure `dan uwansa junior tantiri……..

    Tunanin me kike gimbiya.    Mutumin ya katseta da fa`din hakan……   aikan tayi magana sai ganin junior tayi gabansu yana wani tatta6e baki da `dan `daure  fuska yace  lokacin baki abinci yayi muje in baki. Murmushi tayi da galla mishi wata muguwar harara. tace in tunoma ne. yace ko kin tuno ba amfani xatayi yanxu bah. Tace ko baxa tayi amfani ba saina fa`de ta.  Yayi murmushi ka`dan yace toh fa`di muji. Tace Katuna ranar daka san wannan 6oyayyiyar budurwa taka wacce kake yaudara ayanar gixo. Yace aiduk abinda ya faru dani bana mantashi. Tace gud `dan qanina ko nace yayana danka girma ko…..   afusace yace ai wancan da kika lanqayama qaninki bayanan. Gwara ki kirani da yayanki Danni banyi kama da qaramin yaro ba. Saidai bai kamata naji haushi ba. Dan tsoranki yasa kin gyara maganar taki wajan fa`din yayanah ba shakka na girmah. Kifa`di abinda zaki fa`da basai kin tsaya jan  wani bayanai bah. Dan nagaji da ganin qazamin madubin da kika bama dukkanin suffarki imaninki yana mai  kallemin ita.

    Wato yana nufin wannan basakkwacan shine madubin nata kuma qaxamin. Sannan itace suffar tasa wato haryama mallaketa mah……… lallemah juniorn nan ta fa`di aranta

    kunya takama SAILUBAH ta kalli basakkwacan wanda yasaki baki da hanci yana kallansu. Sannan tamaida kallanta ga junior tace toh tun ranar rabanka da kabana abinci wane munafurcinne yanxu yasaka zuwa kace muje kabani…….

    Toh kaje banje ba kuma baxan ciba, sannan wannan yaxama na farko kuma na qarshe da xaka kuma xuwa gareni kana ganina da ba`ko me mahimmanci ka kawo min xancan banxa wlhi xan hukuntaka.

    Kallanta yayi da kyau ya sakar mata wata shegiyar Harara kana yayi kwafa yana mai kawar da fuskarsa daga kallan nata da cewa wlhi koki wucce muje kona aiwatar da abinda nayi `daxo fiye mah dana `daxon.. murmushi tayi tace toh ka aiwatar mana. Yace ko. Harararsa tayi tamaida kallanta ga basakkwacan ta sakarmai murmushi da cewa alhajina kaga futunannan qanina ya dawo xai kawomin matsala dan allah kayi hakuri xamuyi waya kasa aranka xaka samu yanda kakeso.

     Murmushin manya yayi yace toh ba komai saina jiki ga Katina.

    kar6a tayi ya ajiye mata wata baqar leda ya ficce daga gidan.

    Ganin fitarsa yasa junior kallanta fuska `daure ya miqa mata hannu yace bani katin….  Aiko cikin raini tace baxan bayar ba. Yace na rantse da allah ko kiban kona miki tsinannan duka kuma na kwace.

    Murgu`da mai baki tayi tare da matsowa gareshi tace iyeee, Toh imin dukan kuma ka kwace nagani inhar kacika tantirin……

    Yanda yayi mata wata kyakkyawan runguma ya kuma kwace katin tare da take mata qafah cikin mugunta shine yasata sakin qara tare da fashewa da kuka.

    Jin kukan nata yasa yasaketa yafara nunata da yatsa yana cewa yimin shuru kona toshe bakin kukan…… 

    Ganin taqi dena kukan shiyasashi kama kunnanta yaci gaba da cewa wlhi duk randa naqara ganinki da wani qazami saina bala`in hukuntaki… yana fa`din hakan yasaki kunnanta dasan ficewa daga gidan…..……

    Ganin xai ficce batare da tayimai wani abu ba. Shiyasata  qara fashewa da kuka tace `dan iska kawai mugu allah saiya sakamin…. Juyowa yayi ya kalleta yayi murmushi yace kinji takaici kawai my baby….  I luv u.. ya ficcewarsa.   Tsaki tajah tare dayin kwafah tace bakai `dan iska ba. Xan gyara maka xama gobe…….

    Aiko washe gari da safe junior yaxo tafiya dasu KHAULEET skull yaga SAILUBA a can wajan shanya kaya tana shanya wasu rigunanta. Yaqaraso gun yana cewa barkanki da safeya my baby. Dake batasan da xuwan shi gun ba. Saita kalleshi a`dan tsorace fuska `daure, tace barka dai.  Yace  barka matata.

    Wani tunanine yaxo mata dan haka ta saki fuskar tata ha`de da yin dariya  Tace  naYI matuqar farin ciki da ganin wannan kyakkyawar fuskar taka masoyina.

    Shuru junior yayi yana mai yimata kallan nutsuwa da zargin anya wannan kalmar tata ta Allah ce kuwa. Kai yana xargin ta shirya mishi wani abun ne yanxun nan nan . Dan haka ya kar6a butikin hannunta ya kama fuskarta da hannunsa biyu yace qara gayamin yanxu kalmar da kikace. Duk da gaban SAILUBA ya fa`di daganin yanda yayi mata hakan baisa  tabari zuciyarta ta karye da jin tsoran nan naso da yake zuwa mata a irin wannan lokacin ba. Tasan bazata iya da iskancin junior ba amma dole tadauri dan taci galaba akansa yadena mata iskancinsa.

    Dan haka sai kawai ta lumshe idonta ta bu`de ahankali tare da jawoshi jikinta gabaki `daya ta maimaita mishi kalmar tare da qarawa da cewa tunda naga soyayyata a idanka jiya nima taka ta kwaremin.. Ina sanka my baby taqarashe tana me kama fuskarsa shima tana shafa gefan fuskar ahankali…..

    Atsorace JUNIOR yake kallanta bai gama tattaro tunaninsa ba… takai bakinta cikin nasa ai da sauri ya raba kansa da jikinta dan saura ka`dan acewar xuciyarsa ya fa`da bala`I,     cikin wani hali ya fara leqen bayansa yana dube dube. Sanda ya tabbatar ba wanda yake ganinsu sannan  ya maida kallansa gareta tare da galla mata harara yace.  Wato ke idan ciwan mayan soyayyar brothe ya ta6oki fita kike daga hayyacinki ko. Murmushi tayi tace me kenan. Yace abin nufuna anan idan kika tuno da brothe kuma ina kusa dake fita kike daga hayyacinko.

    Tace da kenan amma banda yanxu da sanka yashiga zuciyata. Yace junior ne fah. Tace nasani ai. kadubeni ina cikin hayyacina wlhi. Yace shine kike qoqarin kissing `dina. Tace eh mana. Wani abune. Koko yau hakan tafara faruwa.  sha`awa  kawai bakin naka yabani…. Tafa`di hakan tana me matsowa gareshi. Ai da sauri junior yaja baya yana cewa kinga dakata malamah. niba `dan iska bane…… dariyace taso kama SAILUBA ganin yanda ya rikice ashe tsabar rainatan da yayine yake mata iskanci. Tayi murmushin takaici tana rayawa aranta zaka sanine wlhi sainayi maganin iskancin daka ibi shekaru kana min.

    Tace wato nice `yar iska dan kawai inasan kissing `dinka. Harararta yayi yace bakina sa`ankine. `daure fuska tayi tace nima nawa sa`anka ne.  daka matseni a wa`yancan lokutan gaban masoyana ka tsotse min su.

    To wa`yannan nakesan ramawa nima. Kasan lokacin kayimin ne da soyayya da kuma kishi. Nima a shekaran jiya dana gane cewa kaine masoyin da nake soyayya dashi kuma nake matuqar so ayanxu kaga  saika barni nayima cikin soyayya da kuma kishi, dan na lura jiya da `yan matan da suka zuba maka ido gun birthey…… taqarashe xancan tana me qarasawa gareshi dasan ta ritsashi a bango. Ganin hakan yasa yace kinga my baby tsaya. Aiko tatsaya tana kallansa. Yacigaba da fa`din badai yanxu kina sona ba. Ta`daga mishi kai cikin shagwa6a. yayi murmushin da`di, sannan  yaci gaba da fa`din.  kuma kinaso muyi aure a kowane lokaci ko.    tace eh mana kona samu na dinga kissing `dinka san raina……

    Tafara bashi fah mamaki. Yace toh xansan yanda xanyi muxama mallakin juna nan kusa.

    Tace hmmm duk da haka saifa ka tsaya na rama kissing `din da kayimin kwanakin baya, wanda haryasa ka hanani tsayawa da samari sanadin hakan…. Saurin jingina yayi da banko ganin ta ritsashi.  Ahankali take shafa le6an nasa tana murmushi da nuna zalamarta 6aro 6aro kamar gaske ta tsaida kwayar idanta a nashi tace zan`dauki awa biyu ina tsotsa kaga bame ganinmu anan sai dai xakayi lattin zuwa office gashi su KHAULET dole su hakura da xuwa skull yau dan baxan iya yarda zuciyata tarasa wannan damar ba……….

    Ai bata ankareba sai ganin junior tayi ya ku6uce mata saigashi  yana gudu tana binshi. Sanda yashiga falan nasu sannan tadena binshi. Aiko me zatayi imba dariya bah. Aranta tace ashe qaryar iskanci yake yi. Tab lalle ya da`de yana raina mata hankali. Tayi murmushi abayyane tace shegen gaye daga  yanxu ai kadena min iskanci.  Na kauda matsalar iskancinka. Saura rashin kunyarka. Duk da nasan baxaka dena yimin ba amma xansa ka karage yimin .

    Tana shiga falan tana cin karo da KHAULEET wato har sunfitoh. Bai yarda sun ha`da ido ba dan haka ya wucceta su KHAULAT nayi mata bye bye. Murmushi taqarayi

    Yana office yana tuna abin da ya faru tsakaninshi da ita yana murmushi.  Abaiyane yace  suba sabam banaba su SAILUBA amfara wayo. Wato wai tayi hakanne dan indena yimata iskanci. Toh na dena tunda nagano kina sona zan barki ki huta har sai ranar dana mallakeki.

    Tundaga ranar junior ya `daukema  SAILUBA ganinshi  kwata kwata. Kokai su KHAULEET skull mah yace direba ya dinga kaisu.  Yana  dawowa kuwa daga office zasuxo gareshi baida matsala da ganin yaransa.    Hakan ko baima SAILUBA  da`di ba.  saidai kuma yana mata magana a wsAPP tun tana ganin abin wani iri hardai tadawo tasake mishi. Suna tsula soyayyarsu. Saidai da zaran tanemi  ganinsa zaice mace rufamin asiri  my baby inxo gareki ki matseni.   Takanyi dariya tace aiya wucce. Yace no aini ina ganin ranar a idona baby.

    Sati biyu da fara soyayyar tasu iyayan nasu suka saka bikinsu. Ya tabbata yanxu kuma junior  zai auri SAILUBA akan sadaki dudu 60. Ansaka biki  nan da wata biyu

    FAWAS DA KHAMIS XEE HAMEEDA duk sunyi mamaki yanda lamareen yaxo da sauqi haka. Mutan gari  kuwa wasu sunga dacewar hakan wasu ko basuga dacewar hakan ba

    XEE takalli SAILUBA tace xa`ayi bikinku bayan na aihu. Tace hmmmm jin hakan nake tamkar amafarki xan qare da qananun yara. Dariya HAMEEDA TAYI tace aunty kenan

    Bayan wata `daya da kwanaki

    Dady yayi mah Junior baxatan siya mishi wani narkakken gida na gani na fa`da. Ba abinda babu aciki. saidai abin da yaba junior mamaki `daya ne ganin part biyu ne kamar xai tambayi dadyn nasa sai koma ya fasa.

    FAWAS KHAMIS Sunga gidan ya tafi da hankalinsu sosai  kamar yanda ya tafi  da hankalin hajjaju maman habiba]

    Ayau ne da safe da misalin qarfe 7 XEE tatashi da wani wahalallan ciwan ciki. Daurewa takeyi amma abin yaci tura. KHAMIS da yake ninke mata wasu kayanta ya kalleta a hankalce cikin tsokana yace kodai xaki haifomin baby yanxu ne. kallansa tayi da murmushi tace xansha tia

    Da sauri ya ha`da mata yaje ya rungume abarsa yana bata ahankali ahankali yana shafa cikin nata.

    Sanda tasha da yawa sannnan ya barta daci gaba da abinda yake yana tsokanarta da cewa naga alamu kamar yau babyn nan yana san fitowa duniya shiyasa naga…….

    Ai bai qarasaba taji cikin nata ya wani mur`da mata

    cikin wani hali tace cikina KHAMIS bayana wayyo marata…… ai da sauri ya saki kayan hannunsa ya qaraso gareta yana me tambayarta da me kikace. Ahankali tace cikina xan mutu………… da sauri yanufi kiran momy  yana gaya mata…

    Ko cikakken minti gomah basuyi bah suka iso asiti…. Cikin wani iko na allah XEE batayi dogowar naquda ba ta sullu6o `yarta mace kyakkyawa da ita.  Murna gurin KHAMIS DA JUNIOR FAWAS  ba`a magana.

    Bayan wasu lokuta duk dangi sunji aihuwar XEE . SAILUBA ta qanqame yarinya taqi ba kowa dan sosai yarinyar tashiga ranta. Kallo daya xakama HAMEEDA kasan tana farin cikin fitowar wannan yarinyar.

    A ranar aka sallamesu saboda komai lafiya yake ajikin XEE da babynta

    XEE tasamu yanda takeso dan kullun SAILUBA da HAMEEDAH suna tare da ita har ranar suna.  Inda yarinya taci sunan momy za`a kirata da RAMAT  wannan kuma inkiyar yayar KHAMIS ne.

    Ba qaramin shagali akayi ba.  kunsan ko dole yarinya taga gata wajan kowa daga iyayan XEE har na KHAMIS. ga `yan uwa da abokan arziqi. Kai abundai sai san barka. [Nagaida Hajjiyan ALLAH dan Junior ya tabbatar da ganinki  kina sakama baby albarka ki huta me sonah]

    Duk abinda aka sakama lokaci tabbas sai yaxo. Kamar yanda masu magana suke cewa rana bata qarya saidai uwar `diya taji kunya. [wannan karan maganar ZULFAU MUSTAPHA NE ki huta sister]

    Ayau aka `daura AURAN JUNIOR SADEEQ DA FATIMA SAILUBAH auran daya tara mutane masu yawan gaske

    Amarya SAILUBAH tasha gyara sai lamarin yaxo da ru`darwa dan ana `daura auran da SAILUBA AKA `daura DA MARYAM abokiyar aikin junior. YA ZAMANA JUNIOR YAZAMA MIJIN MACE BIYU A RANA `DAYA KUMA LOKACI `DAYA.

    Iya gigicewa SAILUBA da junior sun gigice. Dan tsakani da allah junior basan da ha`din aure tsakaninsa da maryam ba. Tunani mah. Yashiga yi akan ya tuno wacece maryam.

    FAWAS yace junior ya haka…. KHAMIS yace tambayar da nima xanyi masa yanxu kenan. Arikice yace wlhi bansan ya abin yake ba.

    KHAMIS yayi murmushi yace akwai matsala….. shuru junior yayi  shuru can yace hmmm bara dady yagama da baqi inji ta bakinsa dan nasan yafi kowa sanin komai. FAWAS  YACE  ya kamata kam

    SAILUBA ko bayan fa`duwar da gabanta yayi game da xamowa matar junior da tayi.  cikinta hautsinewa yayi jin ba ita ka`dai  bace dashi

    Hawaye ne yaxubo mata nan take kishi da baqin ciki suka far mata. Cikin takaici ta kalli HAMEEDA da duk yanayinta ya canza ita da XEE  Tace junior matsalane ga rayuwata banta6a jin wani yanayi akansa ba kamar yau…..rungumarta XEE tayi tace kiyi hakuri SAILUBA komai zaizo miki da sauqi insha allah. Cikin wani hali SAILUBA tazame daga jikin XEE tace inaji ajikina wani abu yana shirin faruwa dani.    

    Bakomai Auntyna. inaso ki kitsa kyakkyawan zato a zuciyarki saikiga Allah ya dubeki da wannan niyar. HAMEEDAH tafa`di hakan cikin tausayawa

    Jinior ya samu dady yace dad ya akayi  haka. Dady yayi murmushi irin nasu na manya. Yace zauna kaji komai my son……..

    Wata rana ina zaune a office wani abokina yazo shi da wani abokinsa. Bayan mun gaisa dayin barkwanci irin namu na manya yace min yaxo neman wata alfarma ce aguna. Nayi mamakin hakan sosai amma na share ina me tattara hankalina gareshi. Yace `yarsa ce take matuqar sanka gashi ita `daya gareshi bayasan matsala tasameta sanadin hakan. Ya gayamin ita`din abokiyar aikinka ce.

    Nayi binkice sosai akan ita yarinyar nagano bata da wani aibi sannan halinta mekyau ne zasu shirya da `yata SAILUBAH. Wannan shine dalilin da yasa naji na gamsu da ita yarinyar musamman dana sami labarin kana kulata fiye da kowa agun aikin naka. Hakan yasa na yarje ma mahaifinta bisa maganar daya xomin da ita.

    Na shirya komai batare da saninka bah. Xa`a kawo maka ita anjima kamar yanda xa`a kai maka SAILUBAH.

    Kanutsu da kyau my son. Dan na yaba da hankalinka ne shiyasa banji komai game da hakan ba. Pls my son karka bani kunya dan allah…….

    Har abada dad baxan ta6a baka kunya ba amma kasa momy ta lallashi `yarka dan allah. Murmushi dad yayi yace tana da sanyi SAILUBA nida kaina xan lallasheta my son. Murmushi shima junior yayi

    Bayan ya gama ba su FAWAS labarin yanda lamarin yake murmushi KHAMIS Yayi yace gaskiya banji da`din hakan ba. Sai dai mutun baya wucce qaddararsa…

    Dare ko nayi dad yaritsa SAILUBAH Da nasiha. Haka kakah da innah momy duk sun mata fatan alkairi. Haka tana kuka aka `dauke sai gidanta. Ba`afi minti biyar da kaita ba taji ankawo maryam aiko me zatayi imba cigaba da kukanta  ba. XEE  DA HAMEEDAH sunyi mata lallashin duniya taqi sauraransu da kuka XEE tabar gidan hakama Khairat. HAMEEDAH ce dai me `dan qarfin hali. Innah ce dai taqar6i alqawarin da iyayen maryam suke bah SAILUBA akan `yar tasu dan SAILUBA KO kallansu batayi bah. Maryam ko tasa mata ido tana baqin cikin yanda SAILUBA tazama itace kishiya agareta. Tofah masu karatu kunji fah.

    Bayan watsewar kowa ya kasance daga SAILUBA sai maryam ne kawai awannan makeken gida SAILUBAH Tatashi tayo wanka tasaka kayan baccinta tafeshe jikinta da turare tabi lafiyar gadanta bayan ta garqame `kofarta

    Hakancema ta kasance da maryam itama. Sai ita ba kulle qofarta bah hasalima bata kwanta ba miqewa tayi ga doguwar kujerarta acewar zuciyarta tana jiran angwanta taga agunta zai kwana ko a gun SAILUBAH…..

    To mun kawoka gida lafiya sai kashiga katuro mana matanmu dan cikin ni da FAWAS Ba wanda zai iya ha`da ido da Aunty LUUVAH. Cewar KHAMIS. MURMUSHI junior yayi yace ok… nagode sosai.  saidai matanku sun da`de da komawa gida sakamakwan kukan da babyna keyi. Dariya FAWAS Yayi yace kaji `dan rainin hankali ya akayi kasan hakan bayan bamuga kayi waya da `daya daga cikinsu ba. Cikin wani shegen murmushi junior yace ku kirasu awaya mana kuji. Ba musu FAWAS  yakira HAMEEDAH yace my luv kina inane… HAMEEDAH Wacce take kwance a gadanta ita da `danta tana tunanin SAILUBAH tajah numfashi tace ina gida my luv kayi hakuri kaje `daukata ko. Cikin mamaki yace eh. Tace toh kayi sauri ka dawo ina buqatar jin `diminka da lallashinka dan hankalina ba a kwance yake ba. Cikin wani hali yace ok me kikesan in tawo miki da shi. Tace komai mah. Yace angama YAYATA MY MEEDAT. Murmushi tayi ya kashe wayan yana kallan KHAMIS Wanda yake magana shima da XEE inda take tabbatar mishi da cewa itama tana gida.

    Da mamaki duk suke kallan  junior. Shiko yayi murmushi yace yanxu kun tabbatar. FAWAS yace YAH. KHAMIS yace toh abi duk wacce take ahannu yau ahankali danna lura atashe kake. FAWAS Yace aikuwa dan allah abi takan qaramar kar.a takura mana AUNTYNMU YAU.

    Murmushi dai junior ya qarayi yace angama abokanayan arziqi ina muku fatan kaiwa gida lpy. Murmushi suma sukayi KHAMIS yaja motar sukabar qofar gidan

    Ayanda ni RAHMAT NA LURA GANI NAYI KAMAR JUNIOR 6ACEWA YAYI. HMMMMM komadai miye bara in murza idona dan ganin da gaske 6acewa yayi koko na fara gajiya dayi muku typing ne….. Kodai Sis hajjaju zaki duba min

    Sam baibi takan kowa ba cikinsu. Dan part `dinsa yayi, ya sheqo wanka yana me jin sanyi aransa. Yau ya samu SAILUBA Cikin shirinsa shin dama agaske ne dayafi kowa jin da`di.

    Sanda yasaka kayan baccinsa ya saka turaransa sannan ya nufi shashin maryam dan yimata sallamah.

    Yana turo qofar yayi ido biyu da ita. nan take ya sakar mata murmushi da qarasa shiga cikin falan yana me qare mishi kallo da rayawa aransa lalle dady ya kashe ku`di ba `dan ka`dan ba.

    Xama yayi kusa da ita yana shafa fuskarta suka sake ha`da ido yace amarya kinsha qamshi. Tace kai kuma ango kasha takaici ko.

    Murmushi yayi da cewa ammafah kinyi min wayo. Tayi wani farr da ido tace name fah. Yace haka kawai saiki maidani mijin mace biyu cikin bazata. Dariya tayi tace hmm dadyna ne baya san 6acin raina. Dan nika`dai ce gareshi kaga bazaiso abinda zaisa na rasa rayuwata ba.  Wato doctor sadeeq ina sanka so mai tsanani dan Allah nima kasoni ko ka`danne. Dan nasan baxaka min san da kakema Aunty sailuba ba,

    Murmushi ya qarayi… aina soki tunda kika Aureni. Kuma ina tabbatar miki saidai ke ki gujeni amma nibazan ta6a guje miki ba.  Da sauri tace da gaske. Yace kwarai mah kuwa.

    Murmushi tayi. Amma tunda nice qaramah bazaka barni ni ka`dai bako. Cikin murmushi sosai yace haka kuma  kinsan baxan bar Auntynmu itama ta kwana ita ka`dai bako.  Cikin basarwa dajin kunya tace toh ya kenan.

    Cikin sauri yace abu me sauqi. Tace toh fa`da naji. Yace hakuri xakiyi.  nayi kwana ukun nan agunta. tunda kinga ita baxan kai bakwai bah.  Murmushin yaqe tayi ha`de da `dan 6ata fuska tace kayi min dai kawai wayo. Yace toh naji saki fuskarki nayi miki alqawari xanxo miki cikin mafarkinki har na amshe haqqinah. Tace wane hakki. Murmushi yayi da tashi yace wanda kika `dau shekara da shekaru kina tanadar min wanda har ummar yaso amshemin cikin satincan daya wucce……..

    Arikice ta kallesa. Shiko ya kasha mata ido `daya yana cigaba da murmushinsa tare da qoqarin barin falan…… cikin sauri tace `dan jinni ka`dan man…… bata qarasa furucinta bah. Ya katseta da juyowa yana me cewa wlhi na tabbatar miki xanxo miki cikin mafarkinki.  Kuma ga kaza nan da milk kici zasu temaka miki

    Shuru tayi tana kallansa. Shiko ya fice ya girgixa kai yana tunanin sankai irin nata dukda ya gano kishine yake `dawainiya da  ita.

    Mur`dawar farko yaji qofar SAILUBAH a kulle. Murmushi yayi yace nayi miki lefi Auntyn brothe kiyafemin wlhi Allah bansan da maganar aurena da maryam ba.

    Tsaki SAILUBAH tajah ha`de da juya kallanta ga kallan bango dan dama ta kasa baccin tarasa me yake mata da`di aduniyar nan yau.

    Duk wata amarya tana farin ciki da kasan cewar wannan ranah amma ita takasa jin farin cikin ko ka`dan.

    Jini ka`dan……. Arikice SAILUBAH  Tajuyo. Aiko sai ganin junior tayi a gabanta yana mata murmushi.  Bakinta na rawa tace ta ina kashigo.  yace ta qofah mana. Tace aina kulle. Yace da gaske. Tace kwarai ma kuwa. Yace inko hakane burinki baxai ta6a cika ba. Tace kamar yaya. Yace daga yau kika sake kullemin qofah  sha Allahu saikin gamu da wani bakwan lamari ha`de da ganin 6acin raina.. Cikin maseefah tace 6acin ranka 6acin ran banxa 6acin ran hofi. Duk 6acin ran da zaka shiga kata6a yin kuka ne……..

    Duk da yake da 6acin rai take maganar kallo `daya xaka mata ka tabbatar da cewa ita `din shagwa6a66iyace. Hakan da yagani kamar yanda dama yasan abarsa shiyasa kawai ya `dane gadan ya rungume abarsa yana sauke numfashi ahankali ahankali.

    Bayanda ta iya face ta lumshe idanta dan wani da`dine ya xiyarci xuciyarta tamkar an watsa mata rowan sanyi..   ciyafemin babyna wlhi Allah bansan da aure tsakanina da maryam bah.

    Bugar qirjinsa tayi tace nayarda da abinda kace ba. Sai dai kasani wlhi bazan ta6a baka zuciyata ba harsai katabbatar min da zaka iya riqeni amana bazaka ta6a ban wahala ba. Xaka soni xaka qaunace ni a duk inda kake. Xakaban farin ciki har qarshen rayuwata, zaka mantar dani maraici. Xaka xamar dani `yar lelanka wacce zakama komai.  kuma zaka dinga ba duk wanda ya ra6eni girmansa da matsayinsa. Sannan Ni kuma in har kayimin hakan nayi maka alqawarin baka farin cika gabaki `daya har qarshen rayuwata.

    Murmushi yayi yace na`dau alqawari kuma yanxu xan fara tabbatar miki.

    Murmushi tayi tace toh ina jinka ina kuma ganinka..

    Bakin ki zaki ban kawai ayanxu…..  kallansa tayi. Yako camke bakin yana aika mata da wani shu`umin kiss…  sanda yakusa shi`dar da tunaninta yace muyi sallah in baki kaxa da madara kibani xuma ko babyna.  Harararsa tayi tace sai wani sauri kake bayan bangaji dajin bakin naka bah. Pls qara ban ka`dan….. waro ido yayi yace nakuma baki allah rikicewa xakiyi. Tace daga kiss kawai. Yace eh. Da sauri ya sunkuceta sai ganinta tayi a toilet…. Cikin sauri tace yah akayi na ganmu a toilet bayan ko tashi bamuyi bah. Cikin murmushi yace nidai ba ruwana dan kinsan ba`a Magana anan. Shuru SAILUBA tayi tana tuna wata rana data cema RAMADAN `dinta haka.

    Shafar fuskarta yayi yace kin tuno ranar da kika gaya mishi haka ko.

    Kallansa tayi da cewa ya akayi kasani. yace kawai dai

    tace kawai dai me….. Muyi alwala na gaya miki babyna….

    Bayan sun idar da sallar yayi mata addu`o`I tare da bata kazar taci yabi ya kanalna`deta dada`din baki har yakaita gado ya had`ata da qirjinsa. Minti goma ta sakarmai bacci. Saboda wata nutsuwa data saukar mata lokaci `daya.

    Ahankali ahankali taji yana shafata da aika mata da wasu wasanni masu bara xanar tarwatsa mata tunani….. arikice tafarka ha`de dabu`de idanta tasauke akan nasa.. aiko cikin tsunuwa yafara kissin `dinta batare da yadena mata wasannin da yake mata ba……. Nishi take sama sama cikin wani hali tafara biye mishi kamar zasu cinye junansu.

    Lokacin da labarin ya canja kuka SAILUBA tasa mai da ihu….. 🙊

    MARYAM KO ITA TAGA BALA`I A WANNAN DARE…….

    Abinko daya faru shine bayan futar junior daga part `dinta tashi tayi tarufe qofarta sannan  ta`isa ga bedroom `dinta ta haye ha`de dabu`de kaxarta tafara cin kayanta tana mamakin ya akayi doctor sadeeq yasan saurayinta ummar yaso 6ata mata rayuwa da gaskene. Amma abin mamaki anan ya kayi yasani bayan daga ita sai shi ummar `dinne suka sani. Tasamu ku6uta daga gareshine wajan ganin kamar an makeshi lokacin dayake qoqarin yaga mata riga. Sai ganinsa kawai tayi ya sume. Ganin hakan yasa ta hanka`dashi baya tagyara kanta da tafice daga gidan daya kira da gidan iyayansa. wanda yagama mata da`din baki akan mahaifiyarsace take san taganta shine dalilin da yasa tabishi ashe shi da wata manufa aransa akanta. Saida suka shiga gidan daya kira da sunan na iyayansa ne taga ba kowa.   bayan tanemi taga mutan gidan ne ya fito mata da mummunan qudirinsa akanta. ALLAH dai ya temaketa

    Bayan tagama cin kaxar tata takora da sanyayyiyar madara saita bama kanta minti biyar kanfin ta kwanta….    Can tayi nisa acikin baccin nata ne  saita fara mafarki kamar haka……….

    Junior tagani ita dashi cikin wani falo suna wasa irin na ma`aurata.  Bata fatan yadena yimata wasan dan yana tafiya da imaninta.  Itadai tabu`fe idanta tagansu shida ita akan gado. Da mamaki tace yana ganmu akan gado. Yace lokacin da kika rufe idanki lokacin komai ya faru. Tace kai amma da sauri kake. Murmushi yayi yace ai nawucce nan…….. shuru tamai jin yana san rabata da komai nan tafara nishi tana lumshe ido. Aiko komai yafara gudana. Dake ita budurwace tasha azaba ha`de da kuka… ba ita tasamu kanta agunsa saida aka kira sallar farko………

    Amatuqar razane maryam ta farka, lokacinko yayi daidai da kiran sallar azahiri.  hankalinta baqamin tashi yayi ba lokacin dataji zafi na ziyartar gabanta…… arikice tahau doba gaban nata. Ganinta kaca/kaca alamun ammaida ita cikakkiyar mace shiyasa kurma ihu tana fa`din na shiga uku ni maryam…. Me yake shirin faruwa dani…. Mafarki nayi gashi yazama gaske…. Ko nayi haukane…. Meke faruwa ne……. duk tabi ta gigice abin tausayi. Sai kallan ko ina takeyi ajikinta tana samfatu. Kuka ko batabar yinsa ba.  Musamman idan ta kalli gabanta taga yanda duk ya 6ata xanin gadan da jini. Aiko saita qara rushewa da kuka…..

    Haka tayita kukanta harsanda tafuskanci anshiga sallar asuba. Sannan tayi qoqarin tashi daqer tashiga toilet tagya kanta tana me ciga da kuka.

    A daddafe tayi sallah kanta na sara mata…. Nan tashiga neman wayarta aiko tarasata sama ko qasa. Taje taduba qofarta taganta arufe kamar yanda tarufe abinta da key daran jiya. Ganin hakan ne yasa tadawo bedroom `din nata tayaye zanin gadan tasa agefe ta shinfi`da wani kana takwanta hawaye na xubar mata tana me tunanin kodai ba mafarki take ba. Kodai azahiri ne. in hakane ai bata manta cewa ita ka`dai ta kwanta ba. Haka kuma bata manta cewa junior yayi mata sallamah akan a`dakin Aunty SAILUBA xai kwana ba. Sannan takwille qofarta kuma yanzuma akullan taganta.  Wai meyake faruwa da itane. Kodai har yanxu duk acikin mafarkin take….. girgixa kanta tayi tace wlhi yanxu azahiri nake…..

    TOFA MASU KARATU WAI ME YAKE FARUWA NE… TAKU DAI RAHAMAT MUH`MD RUFA`I NALELE. QIRQIRATA CE BAIWATA CE BANYARDA WANI KO WATA  YA SARRAFAMIN LABARI NA BA.

    Lallashin duniya SAILUBA tashashi agun junior. Lokacin da suka samu kansu. bacci me da`dine yayi awan gaba da SAILUBAH ba ita tafarka ba saida tajita cikin ruwa tsundum sannan ta kwllah qara tare dabu`de idanta ahankali. Karab suka ha`da ido. Tayi saurin kawar da kallanta daga gareshi. Tana qarema inda suke kallo. A toilet suke…..

    Haba barwar Allah tsabar jin da`din bacci ya hanaki kifarka dan ki gaisar da ubangijinki. Junior ya katseta da fa`din hakan yana murmushi. Harara ta sakar mai zatayi Magana yayi saurin taran numfashinta wajan cigaba da cewa Na tuna ashefa na wahalar da  babyn tawa dole tayi baccin gajiya. … da sauri tahau kare girjinta gabanta na fa`duwa tunowa da tayi da daran nasu na jiya shi da ita. Cikin shagwa6a tace tashi ka futa. Murmushi yayi da cewa wanka zan miki. Afusace tace banaso kaje xanyi abuna. Shuru yayi mata yana qarema kyakkyawar furkarta kallo. Ganin haka yasa ta watsa miki ruwa a fuska tace katafi mana kallan ya isheni haka.  Yace xan tafi amma saina cika alqawarin dana `daukar miki. Tace wane irin alqawari. Yace wanda kika nema a daranmu na jiya. Kin manta kince na `daukar miki alqawari  xam  mai dake `yar lelena wacce zan dingamah komai….  Shuru tayi mai yace toh wannan alqawarin bazan barshi ba. Dan haka oya saki jikinki nayimiki wankan sai kiyi na tsarki. Duk nasan xan shiga wani hali bayanda zanyi dan nasan na kuma ta6aki da safannan sumemin xakiyi raguwa kawai…… aiko jin haka yasa SAILUBA fashewa da kuka tana mai cewa wlhi kafita daga toilet l`din nan.

    Kamar gaske yanuna rikicewarsa yana cewa menene kuma nayimin kuka. Tace bansani ba.  Yace oho yanxu nagano dalilinki. Hmmm SAILUVAHHHH Kenan. Hmmm xuciyata da taki tarigada taxama `daya a daran jiya nasani ayanxu koyaya na ta6aki sai kinji har cikin ranki. Ayanxu ba wani abu waishi soyayya a cikin xuciyarki na brothe na kona qawa kona yara kona iyaye acikin xuciyarki banda tawa, hakane. Ahankali tadena kukan tace hakane. Junior. Nayi gamo da zazzafar qaunarka adaran jiya, nayi dana sanin baka kaina duk nasan abune wanda da wiya na `ketare hakan awannan lokacin. Nayi tunanin salan RAMADAN na dabanne ashe naka salan ne daban. Nakusa manta kaina ajiya na tabbatar ba daga kaina kafara sanin mace bah. Saboda kayi amfani da salan karuwan maza. Nagano hakanne yanxu wajan yawan karance karancan da nakeyi. Wlhi da gaske kaqara ta6a wani part na jikina ayanxu saika biyamin buqatata. Ina sanka ina sanka amma dan Allah karka qara ta6ani kabarni haka ya isa. Xan iya rayuwa a haka har qarshen rayuwata…….. dariya ya sheqe da ita sanda toilet `din ya amsa. Nan SAILUBA tahau waige waige a tsorace. Cikin nutsuwa yanemi yakai hannunsa ga qirjinta aiko cikin sauri taja da baya cikin bahun wankan hawaye na xubo mata….. tausayinta ya kamashi. Yayi murmushi tare da maida hannunsa jikinsa. Yace kinga bakyau Magana a bayan gida. Baxan dena ta6aki ba. Amma yanxu nabarki kiyi wankanki. Xanxo in `daukeki na shiryaki kiyi sallah dan haka kinutsu sosai ki gyara kanki duk wannan bashi bane na farko nasan kin iya. Yana fa`din hakan yaficce daga toilet `din. Aiko nan tasauke ajiyar zuciya. Tare da shafa inda xuciyarta take tace haba zuciyata me zaisa cikin lokaci qanqani kI shafe soyayyar RAMADAN A CIKINKI. KI TEMAKA KI DAWO MIN DA SOYAYYARSA. Shi mai sanyine xan iya `daukar komai nasa amma banda na junior dan nasa me germane……. Adafe tayi wankan nata tana shirin tashi dan `daukar tawul sai ganin tawul `din tayi yana nufuwa gareta sanda yaxo daf da ita ya tsaya ha`de da warware kansa.  SAILUBAH tawaro ido waje. A tsorace takai hannu ta kar6i tawul `din wanda kamar wani ne ya miqo mata. Tana `daura tawul `din sai ganinta tayi tadawo bedroom. A razane ta kwulla qara saiko tazube su qasa sumammiya.😳

    Ha ya girgixa kai ha`de da ta6e baki ya watsa mata ruwa. Ta farfa`do. Bai bari ta tsawaita tunaninta ba. Bare ta tuno me ya faru ya miqa mata doguwar riga yace lokaci na wuccewa my baby pls kiyi sallah.  Aiko da sauri ta kar6a tasaka das aka hijab tayi sallah tana laximine tatuno abinda ya faru,  aiko nan take ta tsaida laximin tafito falo inda taganshi yana danne danne a waya. Tace junior wai me yake faruwa ne. daga toilet naganni a bedroom  me kenan h……. bata qarasaba taganta akan cinyarsa. Xata kwalla qara ya ha`de bakinsa da nata sannan Yace kin fiya Magana my baby pls kibarni haka. Komai ya canja gareki daga yau. Komai ganinsa xaki dinga yi kamar me nayar 6ata wannan wani sirrine nawa. Arikice tace kai aljanine. Shuru yayi mata ha`de da rungumeta.  Xatayi Magana ya shafi le6anta nan take bakinta yarufe rub kamar ba`a ta6a tsaga mata bakin ba. Shiko yaci gaba da abinda yakeyi da hannu `daya. `dayan hannunko yana rungume da ita,  Tayi  tayi tayi Magana abin ya gagara aiko saita nemi tasaka ma kuka. Ya bita da wani furgitaccen kallo. Yace ba bakin da zakiyimin kuka dan haka karki batamin fuskarki da hawaye pls. Jin abinda yace mata yasa ta tashi daga jikin nasa ha`de da fusgar wayar tasa hannunta na rawa tashiga typin kamar haka. Pls bu`demin bakina wlhi baxan qara yima Magana ba. Murmushi yayi bayan ya kalli meta rubuta. Yace da bansanki bane da sai in bu`de miki. Bani wayata. Shuru tayi batare da tabashi wayan bah. Can taqa rubuta mishi…. Toh xani gun maryam dan allah bu`demin bakin. Saurin tashi yayi wannan karan  ganin meta qara rubutawa. Cikin sauri yace Ya ALLAH kinga na manta da ita…  yana fa`din hakan ya 6ace 6at. cikin sauri SAILUBA Ta waro dukkanin idanunta ganin axahiri junior ya 6ace….

    Kamar daga sama sai ganinsa tayi ya baiyana a gefan gadanta hannunsa `dauke cup da magani…..   Agigice tatashi tana nunashi da yatsa tace doctoh ya haka. Murmushi junior yayi yace ki kirani da junior yanxu ba doctor ba. Ha`diye yawo maryam tayi tace to to to junior ya haka ka bayyana gareni kamar aljani, ta6e baki yayi yace baxaki dena kukannan ba.  Tace tayaya kasan ina kuka. Murmushi yayi Yace nayi murna da samunki cikakkiyar mace. Maryam tace mene. Kana nufin mafarkina ya zama gaske. Yace eh aina gaya miki xanxo miki cikin mafarkin naki ko ban gaya miki ba,  da sauri ta qara  ha`diye yawu tace ai mafarcikine kuma dama ana irin haka.  Murmushi shima yaqa yi, Yace ga magani kisha dan ya dace nabaki tun `daxo.

    Kar6a maryam tayi tace meke faruwa dani. Yace nima ban sani ba. Kisha pls raina ya fara 6aci.. aida sauri tasha ta miqa mishi cup `din. Bai kar6a ba. Sai gani kawai tayi cup `din yabar hannunta yaje ga kan wani qaramin teble dake kusa dashi. Atare suka ha`da ido ya sakar mata murmushi

    yace ammafah kin ban tausayi  daran jiya. Kawai dai baxan iya barinki bane shiyasa.

    Shuru tamishi. Ganin tayimai shuru yasa yaci gaba da cewa toh bara naje ga Auntynki in bude mata baki. `daga mishi kai maryam tayi. Aiko kamar qif tawa da bismillah saiganinsa tayi ya 6ace. Nan take takoma gado luuuuu sumammiya.

    Bayyana ya qarayi gareta ya watsa mata ruwa kafin ya qara 6acewa. Tashi maryam tayi tafito falo a bala`in tsorace tabu`de qofarta akan tana san ficcewa daga gidan tayi gidansu. ko `dankali babu akanta bare takalmi. Tana fitowa harabar gidan taga ba hanyar ficcewa. Kamar yanda aka kawosu jiya. Ba get ba alamarsa.  aiko nan take ta `dura hannu aka ta kurma wani uban ihu. NIMA RAHAMAT NA TAYATA DAN NIMA BANSAN TA INA ZAN 6ULLEBA…….

    Ne Man kwafkwafina Ya jamin. Gashi bame piddani😒

    Nakune masoyana

    Tun farko nagaya muku kunutsu da Kyau ku gano kan lbrina

    Waye junior

    Daga ina ya fitoh

    Shin Tun farko ya bayyanar da kansa a SAMAREEN BANAH

    Kowa ya bayyanar da kansa tun ranar farko Amma shi meyasa bai bayyanar da kansa ba.

    Komadai miye nidai Rahamat ni nasan kan labari nah

    Abune mai wiya Nima nayi rashin Ramadan nahhhh

    Ihu takeyi sosai me ha’de da kuka….

    Na shiga uku ni Maryam make faruwane……

    Tafa’di hakan cikin tashin hankali.

    Kuka take sosai can taxube aqasa tacigaba da rera abinta batare datayi tunanin SAILUBAH dan kanta ba qaramin bala’in kuncewa yayi ba….

    SAILUBAH ko bayan daskare wanta atsaye sai kuma ganinsa tayi ya bayyana gareta da bata kyakkyawar runguma cikin so da kyauna 

    Yace menene my luv…

    Hawaye ne ya xubo mata cikin ka’duwa da tashin hankali tanemi taxare jikinta daga gareshi.

    Murmushi yayi yaci gaba da cewa hmm dan ban bu’de miki baki ba shine kike min asarar hawayanki.

    ‘Dagamai kai tayi cikin rikicewa.

    Nan take yashafi bakin nata saiko ya bu’de.

    Ahankali tajuya da niyar barin gun…. Yayi saurin jawota jikinsa yana cewa kiyi hakuri my baby gayamin menene…

    Cikin wani hali Tace nakasa gane meke faruwa dani. Na kasa gane mafarki nakeyi ko idona biyu.

    Junior kanasan rikita kwakwalwata. Waye kai. Meyasa kashigo rayuwata……

    Dalilai qalilan

    Kuma ba da’dewa xanyi bah. Ya katseta da fa’din hakan.  Aiko cikin sauri da Sanyin rai takallesa da cewa me kenan…

    Qara rungumeta yayi Yace ina sanki Babyna kuma banasan kiqara tada hankalinki akan dukkanin abinda xaki dinga gani.

    Baxan cuceki ba babyna daga ke har Maryam data shigo rayuwarmu

    Karki qara tambayata akan duk wani abu da xaki ga nayi

    Sannan Kisaki ranki kibani farin ciki dan ina buqatar hakan daga gareki

    Shuru tayi mai

    Jin tayi shurun shiyasa ya fara wasa da ita

    Nan jikinta yafara mutuwa Tace dakata malam. Karka qara kuskuran yimin irin na jiya…..

    Murmushi yayi Yace ai nalura abuqace kike jiyan.  harda wani cewa dan Allah karka barni kasoni ka qaunaceni baxan iya rayuwa ba kai ba…..

    Saurin hanka’deshi tayi cikin jin kunya ha’de da mamakinsa Tace hmm zaka sani. Nike fa’din hakan kokai. Ya waro ido ka’dan Yace toh asake aga me fa’da mana. Tace naqi wayan.

    Yace saboda kinsan saurin narkewa kike ko.

    Tace tare dakai ba…… Tana fa’din hakan tanemi tanufi kitchen. Yayi wani juyi da ita sai ganinsu tayi a bedroom

    Ashagwa6e Tace dan Allah mana

    Yace me kenan

    Tace kabarni

    Yace baxan iya bah

    Tace kayi hakuri kaje kaji da amarya

    Yace hmm kemah ai itace

    Tace da bambamci

    Yace nafi kowa sanin hakan

    Tace Ni bazawarace wacce tahaife ba kamar ita bace budurwa sankaceciya. Kaima rikimarka ce tasaka kwasata.

    Kiss yasakar mata cikin shauqin so yana me shafa fuskarta yace ko ayaya kike baxanqi kwasarki bah my baby

    Ina miki wani so Wanda yafi qarfin akirashi da MASEEFAR SOO

    Kin mallake ‘dan uwana nima yanxu kina San mallake ni Allah kika cutar dani baxan yafe miki bah.

    Tace hmm aidama anyini ne kawai danku

    Karka damu ko’ina cuta baxan iya cutar da kai ba.

    Kasanko yanda ayanxu nake jinka araina.

    Kasanko yanda yanxu haka xuciyata take bugawa jina ajikinka.

    Murmushi yayi dakai hannunsa qirjinta ha’de da lumshe ido natsawan wani lokaci sannan ya bu’de idan ahankali yace naji xuciyar na bugawa da gaske

    Sannan tana tabbatarmin da abinda kika ce yanxu

    Sannan tana San takasance tare dani har qarshen rayuwata

    Sannan baxataso nayi nisa da ita bah…….

    Sannan tana tsorata da lamarina

    Sannan tana San tafani Farin Ciki Na har qarshen rayuwa

    Sannan tana so nadinga jin tausayinta akowane lokaci….,.

    Shuru yayi ganin hawayan dake  xubuwa daga fuskarta.

    Tace wlhi banta6a jin hakan ga RAMADAN ba.

    Nasan nasoshi so me tsanani

    Amma lokaci ‘daya kacanja tunaninah

    Nayi mamakin yanda naji hakan agareka.

    Ka gayamin kai waye

    Nayi imanin kai ba mutum bane

    Inkai mutum ne ya akayi kake karantar xuciyar mutum.

    Duk abinda kalissafo yanxu duk haka yake

    Kaji tausayina

    Kadena cutar da ruhina

    Kaine mutum na farko daka shigo rayuwata kakesan tarwatsamin ita……

    Lashe hawayanta yahau yi cikin wani hali. Sanda yagamah lashe mata tas kana yahau kissing din bakinta yana me cewa inajin da’din bakinnan sosai….

    Tasan yabasar da xancan nata ne….

    Dan haka tayi qoqarin tsaidashi daga kissing din tana cewa kabani amsata manah…..

    Kallan kwayar idanta da yayine yasata yin shuru

    Dan ganin yanda idansa ya canja ya zama bula wanda tunda take arayuwarta bata ta6a ganin idan mutum ya zama haka ba. innalillahi’wainna’ilaihirraji’un. Shine abinda tace

    Yace my baby kika qara tambayata kan wani abu wanda ya shafeni xan hukuntaki

    Da tsoro Tace na bari. Saidai kaji wa’yannan bayanan nawa ka’dan.

    Yace ina jinka

    Tace kadena 6acewa dani dan hakan yana sani tsurewa

    Yace angamah. Sai kuma me.

    Tace sai kuma kabarni karkaqara kusantata dan kaqara mutuwa xanyi dan bana tunanin wani ‘dan Adam yata6a shiga duniyar Dana fa’da ahannunka jiya

    Murmushi yayi yace shima angama.

    Murmushin itama tasakar mai tace xan dinga baka kiss ako yaushe idan katabbatar min da abubuwan da kace.

    Yace toh Amma da wata magana ‘daya

    Tace ina jinka

    Yaci gaba. Ayanxu bama qasar Nigeria muna misra

    Waro ido SAILUBAH tayi tace me😳

    Yace nasan kinji

    Dani ka’dai xaku rayu sannan xamu mutu tare

    Baxaku qara ganin wani naku ba

    Kun barsu kenan har abada……

    Tace tayaya akayi muke misra bayan ‘yan uwa da abukan arxiqi sun kawomu wannan gida a daran jiya

    Murmushi yayi yace nasan baxaki dena tambayata ba. Amma bakomai xan amsa miki dan kinyi min babbar illah arayuwata.

    Lokacin da aka kawoku bayan tafiyar kowa ne nayi amfani da wannan damar dan dama nasa anyimin irin wannan gidan anan misra.

    Da wannan damar nayi amfani bayan kowaccanku tayi bacci saina daukeku nadawo daku nan

    Dagaku har kayanku ba abinda nabari

    Karkiyi mamaki sosai dan lamarina ya wucce nan sosai

    Ayanxu baku da hanyar 6ullewa ficcewa awanan gida.

    Ba get bare kusan ta inda aka shigo daku

    Komai na rayuwa bawanda babu awannan gida.

    Na gama baki labarin sai kitashi muje dining muyi breakfast

    Tace waye yabaka wannan labarin kuma ta ina kata6a ganin anyi hakan

    Qura mata ido yayi batare da yace mata komai ba.

    Ganin haka yasa tatashi ta ficce daga ‘dakin ixuwa ga dining tana rayawa aranta Lalle Junior ya gama raina mata hankali. Shegen gaye itaji take ma kamar mafarki takeyi. Jitayi aranta koma me xai dingayi yayi can tamatse mishi yaje can ya qarata da Rainin Hankalinsa ita ta gaji wlhi.

    Bayan taxauna gakan kujerar sai tashiga bu’de fulasan tana mamakin yaushe aka kawo musu breakfast haka kusan fulas biyar tana ina

    Fulas ‘din farko farfesun kajine yaji komai na kayan ha’di sai Qamshi yake

    Na biyu soyayyan dankaline ha’de da kwai yaji sinadarin tafarnuwa da citta

    Na uku indomie ce zallah da kayan lanbu taji bushash shan kifi

    Na hu’du dogwan falas ne me ‘dauke da ruwan tia Wanda yaji kayan Qamshi me ‘daukar hankali

    Na biyar nan kuwa farfesun kayan cikine lafiyayya……

    SAILUBAH ta lumshe ido ha’de da ha’diye yawo tace wow beautiful

    Nan taja plet taxuba abinda ranta yake so. Tana cewa aranta Allah sarki Momy. Nasan wannan girkinta ne. Ba ‘yan aiki tasa bah

     Sanda tafaraci tatuna da maryam. Nan tata6e baki tace gaskiya xan faraci baxan iya jiranki bah.

    Sanda tacika cikinta tace masha Allah…..

    Nan tashiga Neman wayarta tanemeta sama da qasa tarasa

    Hakan yasa tanemi fittowa waje dan neman junior……..

    Junior ko bayan ta ficce gun maryam ya nufah wacce tuntuni take harabar gidan xaune tana aikin kuka

    Ya xauna daf da ita wannan karan bata tsorata sosai bah

    Yace malama maryam Ki sauwaqema kanki wannan kukan muyi magana

    Kallansa takeyi tamkar yau tasanshi

    Yaci gaba. Nan ba Nigeria bane

    Kin shigo wata sabowar rayuwa ce ke da SAILUBAH

    Axahiri nafi cutar da SAILUBAH akanki danke kika ganni kikace kina soh

    Sannan nasaka araina ayanxu ina sanki ina qaunarki

    Ki kwantar da hankalinki mugina kyakkyawar rayuwa……

    Cikin sauri ta katseshi da cewa in kwantar da hankalina fah kace

    Tayaya xanyi rayuwa da aljani bayan ni nakasance mutum

    Wlhi na hakura da sanka ayanxu babu soyayyar araina tsorone fal ha’de da nadama da Allah wadai acikin xuciyata

    Wlhi baxan iya rayuwa dakai bah

    ‘Yar kyakkyawa da ita…. Junior yace aransa. Kana yayi Murmushi ya kama fuskarta ya ha’de bakinsa da nata yana aika mata da wani shu’umin kiss Wanda yasa tafara shinewa

    Murmushi SAILUBAH tayi dan hakan tafarune dai dai da isowarta gun

    Ta ta6e baki tace aranta wanan kiss ‘din bala’i ne

    Tayaya ni nake iya  ‘daukarsa. Bare ke nan take xaki narke yarinya….

    Bayan hararo wa’yannan bayanan da tayi sai kuma wani zazzafan kishi ya caki xuciyarta

    Cikin ranta tace ‘yan iska kawai

    Wlhi daga yau baxan qara yarda kamin kiss ba. Ka ha’da bakina da nawata. Tab da sake

    Ganin da tayi kamar sumar da maryam yake qoqarin sanyi shiyasa yin gyaran murya amatuqar fusata…….

    Junior yayi murmushi yace haba my baby kinsan dai baxan ‘dauke miki waya ba.

    Kiyi hakuri ganina da kikayi awannan lokaci so kawai na afresh shin kwakwalwarta

    Kin ‘dauki minti uku kina kallanmu ko.

    Harara tasakar masa da cewa nasan kai ka’dauka pls kabani wayata kawai

    Yace wlhi na barsu a Nigeria taki data maryam…..

    Cikin maseefa takatseshi da cewa wai me kake cewane

    Kanata wani magana kamar kasha giya a’ina aka ta6a yin hakan

    Tashi maryam tayi cikin wani dan jitayi ayanxu bata damu da komai bah

    Ji tayi ayanxu bata wani tunanin da takeyi ‘daxo nasan komawa gida ha’de da tsoran masoyin nata

    Tana ji aranta zata rayu da Junior xakuma tamutu dashi ahaka xatabi umarninsa akan komai.

    Taji hakanne saka makwan wannan asirtaccan kiss ‘din da yayi mata

    Dan haka takalli SAILUBAH idanta na lumshewa tanayi kamar xata fa’di dan ciwan so da Junior ya antaya mata ayanxu fiye da nada

    Tace AUNTY SAILUBAH kiduba gidan nan dakyau wlhi ba Wanda aka kawomu jiya bane

    Kinsan ni idona abu’de yake lokacin da aka shigo dani jiya

    Harabar gidan ta bambamta da wannan.

    Kinga fah☺ ba hanyar ficcewa….

    Rungumota Junior yayi ganin saura qiris ta fa’di tsabar layi yace dats good my luv gaya mata ashe xaman da kikayi ‘daxo bana kuka ka’dai bane Ashe kina qarema in kike kallo ne

    Murmushi tayi tana me neman bakinsa cikin buqata. Ganin haka yasa SAILUBAH fara waige waigen gidan hankalinta amasefar tashe tahau xaga gidan

    Ba Hanyar 6ullewa da gaske ne

    Kuma gashi katanga me tsawo ko ganin gidan makwaftansu ba gani take bah

    Gani SAILUBAH tayi kamar suna wata duniyar ce

    Afurgice takai ganinta ga inda Junior da maryam suke……

    Nan taga wayam

    Nanko take cikinta ya mur’da alamar tasamu hargitsewar cikin

    Tunda uwarta ta haifeta bata ta6a ganin tashin hankali irin nayau ba……

    Bata ankare bah taganshi gabanta

    Baiyi wata wata bah ya rungumeta yana mai cewa nakai maryam dining ne tana break. Yana fa’din hakan ya ha’de bakinsa da nata yana aika mata da wannan asirtaccan kiss ‘dinnan daya ba Maryam

    Nan take taji kamar angoge mata wani tunani acikin kwakwalwarta

    Taji tamanta komai sai So da qaunarsa ne acikin xuciyarta

    Junior kenan

    Yaje ya shinfi’deta akan gadanta ganin tariga da ta tafi. yayi wani  shu’umin Murmushi yace aiba nine nafaro SAMAREEN BANAH bah.

    Momy ko tashirya ma direba breakfast lafiyayye dan ya kaima su SAILUBAH.

    Saidai yana zuwa gidan da harda shi axuwa jiya ya tarar da Filin Allah kawai.

    Yanda yaxubama Filin ido yana tuna anya nan ne kowa. Hakan illahirin wasu tsirarran Mutanan unguwar suka xubama falin ido da mamakin ya haka

    Yayi duban duniyar nan Amma tunaninsa ya tabbatar mai da nanne gidan

    Toh me yafaru a daran jiya

    Haka ya kuma gida gun Momy ya gaya mata abinda idansa ya gani

    Lokacin dad nanan yace wannan irin xancan banxa ne kakeyi

    Direba Yace Allah dady abinda nagani kenan

    Dama breakfast Dady

     jin hakan yasa yace suje

    Momy tace muje tare. PH air at dake jinsu tace xan rakaku Momy

    KHAULAT DA KHAULEET suma ganin Khairat xata yasa suka miqe

    Momy tace kuxo muje dakka

    Ikwan Allah. Aikuwa suma ganin Filin Allah

    Duk suncika da mamaki wannan abin Al’ajabi

    Momy tasa kuka tana cewa nashiga uku mefe shirin faruwa ne

    Dady yace koma miye ai ya faru yanxu kam dan haka mukomah musan abinyi

    Tace aa mutambayi me gidan nan na kusa dasu

    Dady baiyi musu bah dan yafita shiga tashin hankali

    Tunda RAMADAN yabar duniya baya da wani abinso kamar junior

    Bayasan yayi nisa dashi

    Wai meyake faruwa ne.

    Yanda makwafcin jikin gidan nasu yake qaremah filin kallo hakan kadai ya Isa ya tabbatar musu baida sani akan komai dan fuskarsa qarara tanuna mamakinsa da Al’ajabi

    Yaudai baifito sallar asuba bah bare yasan ya akayi

    Ya kalli Dady yace wato tunda nake aduniya ban ta6a ganin abin mamaki haka bah

    Wannan kamar aikin aljanu ne…….

    Momy tadafe qirfe tace shikenan yanxu suntafi min da junior da SAILUBAH komai kake nufi bawan Allah😳

    Yace bawai ina nufin hakan har tafaro bane

    Saidai abinne ya xarce hankalin mutum

    Tayaya kana ganin gida lokaci ‘daya kanemeshi karasa

    Wannan ai ba aikin bil’adama bane

    Gaskiya na tsorata da lamarin xani bar anguwar nan yau da iyanina

    Dake mutumin ba qaramin  tsorata yayi da lamarin ba. Dad nayi mishi magana Sam baiji shi bah

    Damuwarsa ya isa ga iyaninsa kawai subar wannan unguwa

    Bayanda Momy da Dady suka iya haka suka koma gida hankalinsu a bala’in tashe. Khairat ko kuka kawai takeyi

    **           **          **

    Dady momy Kakah innah FAWAS KHAMIS HAMEEDAH XEE Dadyn Maryam da mom ‘dinta duk sun hallara a falan Dady kowannansu hankalinsa a matuqar tashe

    XEE kuka takeyi da gaske dan bata ta6a ganin wannan abin Al’ajabi ba

    FAWAS da KHAMIS sunyi shuru sun rasa wane tunani xasuyi. Musamman idan suka hango filin da aka kira da nan ne gidan Junior wanda suka rabu dashi jiya hankalinsu ba qaramin qara tashi yake bah.

    Su Dad ko tun suna tattauna lamarin har sun gaji sunyi shuru

    Dadyn maryam ya bada shawara atara malamai suyi Addu’a ko Allah xaisa agano wani

    Toh… kowa  yayi na’am da batunsa

    Dan dama abin daya dacene ayi…..

    KHAULAT DA KHAULEET sun lafe jikin momy abin tausayi ganin da sukayi tana kuka sunsan ba lafiya ba musamman idan suka kalli yanda fuskokin kowa yake.

    KHAMIS ya rungumi  matarsa XEE bayan komawarsu gida yace narasa gane wannan wane irin lamarine my luv.   Banta6a ganin hakan a xahiri bah

    Sai gashi yaxo gareni axahirin

    Ina yin wani tunani

    Da sauri XEE ta kalli fuskarsa tace me kake tunani

    kai hannunsa yayi ga fuskarta yahau goge mata fuskar yana cewa share kawai banda tabbacin hakan

    Ki kwatar da hankalinki Ki saki ranki komai xaixo da Sauqi

    Murmushi tayi Tace Aunty LUUVAH ce bah

    Lumshe idansa yayi Yace nasani ai

    Kinga kukan xai haifar miki da ciwo Amma idan Addu’a kike musu fah…..

    Shuru tayi mai

    Ganin hakan yasa ya qara rungumeta yana cigaba da cewa Ki sakar min kanki kinyi Aunty XEE

    HAMEEDAH ko bayan subewarsu a kujera lafewa tayi jikin FAWAS tana numfashi Ahankali Ahankali. Tace naga wani al’amari ni HAMEEDAH meke faruwa dasu oho

    Wai dama anayin hakan ne.

    Murmushin yaqe FAWAS yayi yace ban ta6a ji bah

    Tace nima dai kam

    Amma bakayin tunanin wani abu

    Yace konayi bashi da amfani

    Tace toh tashi muyi musu sallah Allah ya baiyana koma miye

    Jamata hanci yayi yace kina lafe jikina kina mutashi

    Tashin tayi tana cewa jikin naka ne ɗami habibi

    Murmushi yayi Yace ke kuma naki laushi bah

    ***         ***      ***     ***

    Wata ‘daya da fara rayuwarsu agunsa

    Sun manta da komai sai soyayyar mujinsu ce aransu ha’de da ‘dan kishin junansu

    Sam sundena damuwa da 6acewar da junior yake musu

    Sunsa aransu xaixo musu ako wane lokaci

    Ba abinda sukeyi naci da Sha dan komai ganinsa suke sai wanda mah ransu keso sukeci

    Sunyi 6ul6ul dasu gwanin ban Sha’awa basu da damuwar komai

    Ko waccensu xatayi kallanta a ‘dakinta idan tagaji tafito gun shaqatawan gidan tayi kalle kallanta idan nanma tagaji taje gun ‘yar uwarta susha hira

    Kuma karkuce hirar gida suka ko ka’dan hirar duniya kawai suke.

    Dan maryam ta manta tana da iyaye. Bare tayi wani tunaninsu

    Haka SAILUBAH sam tamanta komai daga ciki ko har da ‘ya’yanta

    Dukkansu abu ‘daya ne aransu wato soyayyar mujinsu

    Abinda yake damun SAILUBAH ‘daya ne yanda Junior yake kusantarta Cikin mafarkinta. Idan baya ‘dakinta

    Sam bata ta nutsuwa dashi koran daba ran girkinta ba

    Tayi mai qorafin yaqi denawa dan yanxu lamarin nashi ya dena tsoratar dasu bare mamaki sun rigada sun saba ayanxu.

    **

    Tana kwance kan kujera tana kallan wani film ita da Maryam yaxo ya rufe mata ido ta baya…

    Murmushi tayi tace yau kuma da wasan yara kaxo

    Murmushi yayi yazauna kusa da ita yace baki da damuwa ko

    tace   sai taka my baby

    Yace toh gayamin menene

    Tace cikina yana min wani iri hak dai

    Yace kodai nayi ajiya ne

    Murmushi tayi tace ba mamaki

    Yace gyara kwanciyarki nagayi

    Gyarawa tayi yahau shafah cikin idansa arufe Yace hmmmm baby girl zaki qara bayarwa

    Tace nata6a bayarwa ne

    “`Xuba mata ido yayi na ‘dan wani lokaci yana tuna ashefa ya shafe tunaninta.“`..…….…

    Kayi shuru….. Ta katseshi

    Yace mantuwa nayi

    Tace kodai miye ina buqatar caka lalla6a…..

    Rufe idansa yayi na’dan wani lokaci kamar minti uku sai ya bu’de

    Yace rufe idanki…..

    Rufewa tayi

    Yace toh bu’de…

    Ahankali tabu’de. Sai ganin cakalalla6ar tayi ahannunsa cikin wata tsohuwar roba irin ta yaran nan

    Da murmushi takar6a

    Tana cewa a ina kasamo

    Yace can wani qauyan takai naga wata yarinya nayi tatara yara kowa nasan siya

    Shine na’dauko wanda tasoyan da ajiye mata ku’dinta

    Atare Maryam da SAILUBAH suka sake dariya

    Maryam Tace xanso naga idan yarinyar rikicewar da xatayi

    SAILUBAH tace konima xanso ganin hakan

    Aiko Junior yace toh Ku kalla nan…..

    Nan suka maida kallansu inda yace

    Muraran sukaga wata yarinya bata wucce shekara goma ba. Da kaskwan suyanta na cakalalla6an nata

    Tatara yara sa’o’inta suna tayata hira damasu siyan da marasa siyan

    Tajuya na kaskwan tana San sakawa a robarta taga ba robah

    Dan ba wanda yaga 6acewar robar tata duk cikinsu

    Ganin hakan da tayi shiyasa tahau dubawa qawayan nata na tayata

    Gasu suna duban duniya basuga roba bah

    Nan yarinyar ta cukume wata qawarta tana fa’din wlhi saikin fitomin da robata 6arauniya

    Niyi lissafi sarai na sittin da niyar na soya

    Nan fa’da ya kaure ita wacce aka lanqayama satar tace ita bata ‘dau robah ba

    Abinka da yara nan suka fara fa’dan doke doke har aka nemi xubar da kwullin cakalalla6ar

    Wata acikinsu idanta yakai kan ku’din da Junior ya ajiye musu tace kinga ku’dinki sittin da biyar ‘din Rabi Amma ba robar

    Jin hakan da ganin ku’din da gaske shiga tsaida fa’dan nan kuma akashiga neman roba abin yara ba tunanin waye ya siya

    Ganin hakan yasa SAILUBAH da Maryam sheqewa da dariya.

    Maryam tace bara na ‘dauko abu kijuye sai a mayar musu da robarsu

    Kanta tatashi har junior ya aiwatar da abinda tace

    Ganin hakan yasa takuma taxauna.

    SAILUBAH tace tayaya xaka mayar musu da robar

    Yace bari kigani. Jefa robar yayi a qeyar wata daga cikinsu

    Saiko nan suka hau ihu suna masu cewa wayan jefo robar

    Rabi tace mah manu ne yasiye shine yajefo kinsan shi dasan cakalalla6an

    Da yawansu sukace kuma hakane

    Wacce ko aka lanqayama sata tafiyarta tayi

    Haka rayuwarsu take ayanxu

    Shin xata ‘daure kuwa

    Rokwan Allah sosai su dady sukasa agaba

    Wannan ba abu bane wanda yake buqatar fitowa duniya kowa yaji

    Suna addu’ar suna masu sawa ayi

    Lamarinfah ya damu zuciyoyinsu

    Takai har daqar suke iya cin abinci

    Abin tausayi KHAULEET KHAULAT sai ambatar mahaifiyarsu suke SAILUBAH

    Da xaran hakan tafaru Momy fashewa take da kuka ita dasu Kakah

    XEE tasaka damuwar rashin aminiyar tata aranta

    Xanso kuga yanda tarame ta ficce daga hayyacinta

    Duk da yanda FAWAS da KHAMIS suke qoqarin  6oye damuwarsu abin ayanxu yafi qarfin ‘daukar xuciyarsu

    Dan basu da wani tunani sai nasu AUNTY LUUVAN SU

    Wasu malaman sun tabbatar da cewa suna tunanin mijin nasu aljanine

    Dady yayi ma malaman tsawa akan ‘danshi mutum ne

    Hakan yajawo hankalin mahaifin maryam har shima yafara tunanin kidai Gaskiya ne

    Momy dasu Kakah hankalinsu ya qara tashi tunaninsu ta’ina kuma Junior ya zama aljani

    FAWAS da KHAMIS xuciyoyinsu sunshiga ru’du sosai

    Inda suka tuna ranar rabuwarsu da junior daran angwancinsa da abinda ya tabbatar musu akan matan nasu

    Saidai sunqi kar6ar hakan amatsayin hujjah…………………….,

    Suna zaune suna hira Maryam tace Aunty inaso yau mufita waje kinga tunda muke gidan nan bamu ta6a Fita munga yanda wajan take bah

    SAILUBAH tace toh maryam idan zamu fitan ta’ina xamu fara

    Kinga ba qofa bane da gidan……

    Toh kushirya muje mana

    Junior ya katsesu da fa’din hakan

    Murmushi sukayi atare suna me kar6ar hijabikan daya miqa musu

    Bayan sunsa

    Ya kalli maryam yace anya matar nan baxata haihuba yau

    Tace ba mamaki dan naga kamar cikin yayi qasa yau….

    Katsesu SAILUBAH tayi da cewa kuci gaba da gwulmata dakyau

    Dariya maryam tayi tace magana muke akan qila yau Ki haihu

    Tace oho kemah saura wata nawa ne Ki harfe

    Tace ‘dan mutum ko ‘dan aljan xamu Haife oho

    Murmushi SAILUBAH tayi tace dake mu ya tabbatar mana da cewa mu  Mutane ne qila su ‘debo ruwa biyu.

    Sa dinga al’amuran aljanu dana mutane

    Maryam tace qilama dan hakan ne xamukai wata tara tara

    Dan kamar nata6ajin ance wai aljani yanxu xai miki ciki awanni uku nayi xaiki haife idan ya kasance babu miss da jinin bil’adama

    SAILUBAH tace a’ina kikaji

    Dafe kanta maryam tayi tace inaji a jikina kamar na ta6ayin wata rayuwa da ‘yan uwana bil’adama

    SAILUBAH tata6e baki tace niko banta6a jin hakan bah

    Tace nima kawai na fa’di hakan dan yana zuwa min lokaci lokaci ne a kwanyana

    Murmushi Junior yayi. kunga kun isheni da surutu ke kalli hotannan kinsan ko suwaye

    Yafa’di hakan da kallan SAILUBAH

    Kallan hotan take da kyau RAMADAN ne dasu KHAULEET ha’de dasu kaka da Momy XEE da HAMEEDAH FAWAS KHAMIS…..

    Saurin girgixa kai tayi tace bansansu ba ban ta6a ganinsu ba. Kaima kasani kai ka’dai nasani meyasaka nuna min su……

    Murmushi yayi da jawo wani hotan daban daga aljihunsa ya nunama maryam yace ke fa kinsan wa’yannan….

     Mahaifinta ne da mahaifiyarta ajikin hotan

    Shuru tayi na wani lokaci kana tace kamar idan ina bacci ina ganinsu 

    Amma ban sansu bah ko ka’dan

    Ka sani Kaine wanda muka sani meyasa Kanuna mana wa’yannan hotonan ne.

    Murmushi yayi yace bakomai muje

    Tashi yayi dasu sama yace Ku kalli qasanku….

    Kallan qasan sukayi aiko sai sukaga babu gida ko ‘daya ajikin nasu

    Gabaki ‘daya ma gidan nasu a tsakiyar wani babban ruwa suke

    Atsorace SAILUBAH tace ina jin jiri…

    Maryam tace dama acikin ruwa muke

    Murmushi yayi yace ga xahiri kurufe idanku…

    Ruf suka rufe. Can yace su bu’de suna bu’dewa suka gansu a wata qasa ga Mutane sai harkar gabansu suke. Kyawawa dasu duk dogayan riguna ne dasu alamar qasar musulmai ne. saidai dukkanin qafafunsu irin na akuyane. Sai sukaga na Junior ma ya koma irin nasu

    Da ganin junior Sai suka fara zuwa gaishe shi da nuna  girmamawa a gareshi da alama yana da wani babban matsayi agaresu

    Sannan  sukan kalli SAILUBAH da maryam su sunkuya ka’dan a gabansu suna me nuna Farin Cikinsu da ganinsu sannan su wucce

    Maryam tariqe hannun SAILUBAH tace kinga wasunsu na 6acewa kamar na Junior

    SAILUBAH tace kika sani ko ‘yan uwansa aljanunne. Kin ta6a ganin kyawawan mutane irin wa’yannan ne kallesu fah☺

    Kallansu sosai maryam takeyi tace toh ai xarginsa muke bamu tabbatar da cewa shi’din aljani bane

    Ta6e baki SAILUBAH tayi takama hannunsa tace kai tabbatar mata da cewa kai ba kamarmu kake ba kai aljanine

    Murmushi yayi Yace kunfiya surutu komai kika gani saikun tattauna akai. Nan garin iyayena ne kunga wancan gidan shine gidan iyayen nawa…..

    Har suna ha’da baki wajan cewa toh muje mana dan kowaccansu so take suqara iri ace su uku kwallin kwal suke rayuwa ba wanda suka sani…..

    Ganinsu Cikin gidan shiyasa su tsorewa

    Dan ba qaramin ha’duwa gidan yayi ba

    Kamar mah gidan sarauta ne. Dan yanayin tambarin gidan ne ya tabbatar musu da hakan

    Ga ma’aikatan gidan sai xubewa suke gabansu suna me meqa gaisuwarsu

    Gashi dukkaninsu kyawawa ne naqarshe

    Sudai tsintar kansu sukayi acikin wani babban falo Wanda ya tara komai na jin da’din Junior

    Wata mata suka gani wacce kyanta yaso furgitasu

    Ta sakar musu murmushi tare da cewa lale marhaban da sirikaina

    Saiyau yaga damar kawo min Ku

    Shuru suka mata

    Dan basu ta6a jin murya me xaqi irin tata bah

    Junior ya saukar da kansa qasa yace amin afuwa mama nayi kuskure……

    Wata dariya takaure da ita sannan ta kallesa rai 6ace tare da tashi daga shigingi’dan da take ta har’de qafarta cikin isa da jin mulki. tace Dama nabaka kwana biyu ne naga xakaxo….

    Qara sunkuyar da kansa qasa yayi yace natuba Ki yafemin ya ummi

    Kawai da fuskarta tayi Tace yanxu nakeso  kaje ka tada *Yaran mutane gada baccin daka sashiyi*

    Ka rikita tunaninsa kan wani uxiri naka

    Ka hanashi ibada na tsawan kwana uku dan tsabar mugunta

    Yaushe kacanja hali dahar kabari she’dan yayi maka ganga aka

    Kajefah ‘yan uwansa cikin tashin hankali

    Tunani fah suka shiga akan wane irin lamari ne irin wannan

    Likitocinsu basu ta6a ganin wannan ya kwanta bacci na tsawan kwana uku ba. Ba kwaya yasha ba. Haka ba kayan maye yasha bah.

    Kawai kasashi agaba kana nuna mishi rayuwar da bata da amfani.

    Duk abinda kake nufi wannan damuwarka ne ni damuwata tsayar dashi da kayi daga ibadarsa

    Gashi ka hana yuhuwar aure tsakanin Fatima SAILUBAH da Alhaji Aminu

    Wannan wane irin hatsabibanci ne…..

    Cikin sanyin rai yace maganar auransu ya ummi akwai matsala ne

    Tace basaika ganar dasu axahiri bah

    Kawai ka kwantar da yaro baccin ba gaira ba dalili

    Waikai saika fahimtar dashi cikin baccinsa

    Bakayi tunanin ibadun da suke kanshi ba.

    Ka wani sashi kallan wasu bankwan matane……

    Tana fa’din hakan ta bigi SAILUBAH da maryam nan take suka xagwanye suka xama toka alamar babusu duk alaye ne

    Sannan tacigaba da cewa kacire fuskarsa kasaka taka danya temaki matarka bashi xai baka shiga rayuwarsa yanda kake so bah……

    (Meke faruwa ne💁🏼 sisters)

    Qara sunkuyar dakai Junior yayi Yace bin umarninki farillane gareni kauce miki matsalane ga rayuwata

    Damuwata Ki sauka daga wannan fushin da kikeyi dani

    Dan yana sani shiga tashin hankali

    Nasan nayi kuskure ya ummi Kiyafemin

    Baxan qara maimai irin hakan ba…..

    Cikin sanyin rai tace kasan kai ka’dai muka haifa nida mahaifinka

    Baxan iya juya maka baya wajan in yafe maka ba

    Ina sanka yarona. Amma kacanja hali abunnan da kayi yayi matuqar ta6a xuciyata

    Ka sani bana san wasa da ibada

    Bana san wasa da alkin Allah

    Qara sunkuyar da kansa yayi cikin nadama yace wlhi ya ummi Sam nashagala akan ibadarsa

    Kinsan ba haka nake ba

    Kiyafe min

    Shafa kansa tayi Tace nayafe maka allah yai maka albarka….

    Jeka kagyara komai. Sannan kagaishe min da RAMADAN ‘din kace injini yayafe maka duk nasan yana ganina kuma yana jina…….

    Angama ummina

    Nan yatashi ya 6ace cikin nadamar abinda ya aikata…..

    ******     ******      ******       ******

    Yana kwance a asibitin aminu kano yana sauke numfashi ahankali ahankali alamar baccin kwanciyar hankali yakeyi

    Gashi ansaka mishi ruwa me sinadarin abinci aciki….

    Gefe guda tawaje SAILUBAH ce da XEE FAWAS da KHAMIS Momy da Dady da Khairat

    Dukkaninsu damuwace 6ace 6ace afuskokinsu

    SAILUBAH tarame duk tafice daga hayyacinta

    Kallo ‘daya xaka mata kasan tayi kuka dan ga sheda nan yanda idanta ya kumbure

    Momy mah haka

    XEE sarkin tausayi ba’a barta abayaba wajan taya SAILUBAH kuka

    Ba’a maganar FAWAS da KHAMIS dan sunfi kowa shiga tashin hankalin halin da ‘dan uwan nasu yake ciki

    Cikin sanyin rai Momy Tace SAILUBAH kisaki ranki kinji abinda doctor yace ai

    Tace Momy naji jinake tamkar baxai tashi bah

    Musamman idan natuna xancikan da mukayi dashi anar daran daxai kwanta

    Ina san RAMADAN Momy pls kuyi wani abu akai Dady

    Wlhi narasashi nima rasani xakuyi……

    Tana fa’din hakan taje taxube ajikin Abbanta tana cigaba da cewa kana gani Abba ko. yau ina qirgawa kwanansa hu’du

    Baci ba Sha Abba. Sannan ba magana. Haka kuma ba motsi……

    Shafa kanta yahauyi cikin tausayawa

    Allah yana qaunar yaran nan RAMADAN dan jiyake tamkar shiya haifeshi…..

    Kan yayi mata magana Dady ya kalli SAILUBAN cikin damuwa Yace kiyi hakuri ‘Yata xai tashi

    Munsan yanda kike da RAMADAN

    Kinfi kowa shaquwa dashi. Ina tabbatar miki da cewa xai tashi insha Allah

    Shuru SAILUBAH tayi kawai

    KHAMIS ya girgixa kai hawaye na xubo mishi yace allah ya tabbatar da alkairi

    Duk sukace Ameein

    FAWAS yamiqa mah XEE ruwa yace Aunty XEE wanke fuskarki ta6a

    Murmushi yaqe tayi takar6a ruwan batare da tayi yunkurin wankewa bah

    Shi kam yayi nasa kukan dan RAMADAN wani 6arene na rayuwarsu

    Tabbas idan sukayi rashinsa sunyi babban rashi arayuwarsu………

    Murmushi junior yayi bayan gajin abinda suke cewa

    Can ya shige ta gabansu batare da sungansa ba ya shiga ‘dakin da RAMADAN yake

    Sanda ya xuba mishi ido na tsawan minti biyu kana yayi murmushi shidai yana San yaran

    Ga nutsuwa ga ibada ga hankali ga tausayi uwa uba ga shegen wayo a soyayya

    Cikin nutsuwa ya shafi gefan fuskarsa…..

    Ahankali RAMADAN ya bu’de fuskarsa  yana me tsaida ganinsa ga Junior

    Can ya tashi afurgice ya dafe kansa dayaji yana baraxanar tarwatsewa

    Cikin wani hali ya nuna Junior da yatsa yace Junior

    Murmushi yayi yace na’am

    Ashe dai xaka shaidani

    Yace meke faruwa dani

    Yace abinda kagani cikin baccinka

    Yace da gaske bacci nake ko idona biyu.

    Yace da axahirine aida kafi ganin bala’in dayafi haka

    Yace na mutu acikin baccina Amma bandena ganin Rayuwar da KHAMIS FAWAS Auntyna suke bah

    Yace dake bacci komai mah xaka gani

    Yace me yasa hakan tafaru afareni.

    Yace saboda nine

    Duk surkullena ne

    Duk shirina ne

    Duk ba gaskiya bane

    Sannan rayuwarku baxata kasance hakan ba

    Kayafemin RAMADAN nashiga rayuwarka dan nafahimtar dakai wani abu. Saidai ban kaiga cinma burina bah aika gani ummina tanemi da indawo dakai daga waccan duniyar

    Da 6acin rai RAMADAN yace gayamin tun yaushe nafara wannan baccin

    Yace yau kwananka hu’du

    Yace akwana hu’du duk naga wannan rayuwar dana gani…

    Yace kawai da gaske

    Yace toh da wane buri nakwana acikin daran da wannan bacci yayi awan gaba dani

    Shuru Junior yayi….

    Shima RAMADAN din shurun yayi kawai yana kallan Junior wanda mamaki ya hanasa sakewa

    Gashi kamar shi dan ba abinda ya rabashi da Junior

    Can Junior yace awannan daran kayi sallah karoqi allah daya hana auran SAILUBAH da Alhaji Aminu…….

    Amatuqar raxane RAMADAN ya tashi Yace kana nufin kwanciyata acikin wannan dare shiyabaka damar shiga cikin mafarkina kashirya min wannan surkullan wanda naga kabayyana a ‘dan uwana jinina. Ka 6ullo lokacin da akayi auran auntyna.  Kakawo min xancan wai wani wan mahaifinmu wai shiya kashe mana mahaifinmu kan dukiya. Kuma mahaifiyarmu tamutu wajan haihuwarmu. Kadawo kana rayuwa damu cikin gidanmu. Har kakoma karatu waje. Naxo na auri Auntyna sailuba tahaife min yara biyu. Naga rayuwar Aunty xee da khamis rayuwar fawas da hameeda. Bayan na mutu ban dena ganin  rayuwarka da auntyna ba dasu dukkansu. Da irin wahalar da kake bata da rainin hankalinka. Daga qarshe ka aureta ita da wata maryam asannan ne kafara bayyana musu ainihin kokai waye.

    Kajasu dan kanuna musu yanda waje take saika kaisu garinku gun mahaifiyarka

    Nan tanuna 6acin ranta kan abin daka ‘aikata agareni….

    Wannan shine film ‘din daka sakama memoryna acikin baccina ko

    Junior ya hararesa yace hmm qaramin yaro dakai sai riqe abubuwa

    Ji yanda ka lissafo komai baka manta komai bah

    Harararsa shima RAMADAN yayi ya tafe kansa wanda yake masa ciwo da gaske

    Tunani ya shiga kan meyafaru dashi wannan ranar da har wannan aljanin ya shiga cikin rayuwarsa……..

    Yauwa ya tuna da abinda ya faru a ranar… Cewar bakinsa…

    (Muje zuwa sisters 😀)

    Yeeee🤣🤣 RAMADAN yaga rayuwa

    *Dama kyan karatu waiwaye……..  Inji hausawa sukace adan tafiya…..*

    *Me karatu kaima tuno wannan Page ‘din. Dan  tun daga shi junior ya d’ora lamarinsa a baccin da RAMADAN yayi wannan daran da komai ya fara gudana*

    *Ni dakai dake mun karanta wannan page ‘din amma bamu ta6a kawowa daga shine baccin RAMADAN yasomah ba….  gaskiyane Junior hatsabibine inji Aunty Rahamat Nalele

    *Page d’in baya

     *Shidai RAMADAN ya tuna lokacin da suka dawo daga qauyen takai wajan gaisuwar rasuwar abokin wanda har FAWAS yayi wata budurwa HAMEEDAH ‘Yar QAUYE. Ya tuna lokacin daya dawo yayi wanka nufar gun Auntyn tasa SAILUBAH yayi ga abinda suka xanta ita dashi*

    Tana kwance a gado  XEE na gefanta ga qawayanta nan sai hira suke

    Saiya shigo ‘dakin

    XEE ta 6allamai harara Tace ban ta6a ganin qani mesa Auntyn shi cikin damuwa da tashin hankali ba kamarka RAMADAN…….

    Da sauri ya katseta da cewa haba Aunty XEE kidena haka. Yanxu xakisa taqara jin  haushina bayan KHAMIS ne Babban me lefi dayaqi gaya mata inda nake

    Tace eh Gaskiya. dake gaka gata ai dole ka kanemi kare kanka. Karka wani saka KHAMIS dan bashi da lefi

    Ya kalleta da Murmushi Yace toh Naji bashi da lefi

    Ya maida kallansa ga Auntyn tashi wacce ta kafeshi da ido tun shigowarshi

    Yace Barka da yammaci my Aunty

    Ta sauke ajiyar xuciya Tace me yasaka ramewa haka

    Ya tashi yana cewa tunani da tashin hankali

    Tashi itama tayi Tace muje

    Ba musu suka jero tare har xuwa gidansu part ‘dinsa

    Ta xauna gefan gado shi kuma yana kan kujerar da take fuskantarta

    Tace wane tunanine haka da tashin hankali yasaka ramewa

    Ya kalleta ka’dan Yace kema ai kin rame Sosai

    Tace kaban amsata

    Yace hmm tunaninki Auntyna mana….

    Wai a tunaninki rabuwa dake xai barni na xauna lafiya ne.

    Hmm Sam hakan baxai yuhuba

    Dan daga ranar da kika bar gidanku xuwa gidan wani toh Ki tabbatar baxan qara samun kwanciyar hankali arayuwata bah

    Saban danayi dake ya kai matsayin da in tunaninki yayimin yawa xan iya rasa rayuwata……..

    Kuka SAILUBAH tasamai Sosai…..

    Duk da hankalin RAMADAN ya tashi Amma sai ya share dan yanxu burinshi yayi mata abinda xaisa taji xafi fiye da yanda yakeji axuciyarsa

    Nan ya hau 6arar mata da kalamai  cikin qara kashe mata xuciya da takaici

    Fa’di yake narasa me kika gani ajikin wannan mutumin Sam bai dace dake ba

    Ina ganin ma ‘dan shan jinine

    Dan bashi da fuskar imani

    Ki kula dashi Sosai mana

    Gashi shi ba wani kyakkyawa bah.

    Kawai Kinga ku’di kin yarda yaxama miji agareki 

    Akan ma wane dalili xaki yanke igiyar shaquwarmu saboda shi

    Nayi baqin ciki da takaicin hakan.

    Bani da wani buri daya wucce in tayaki neman xabin ranki. Kyakkyawa me aji me ku’di me maseefar kishinki.

    Nayi addu’ar istahara nayi Sallah akan Allah ya bani haske akan lamarinki dashi…..

    nagani Cikin mafarkina Auran shi nadama ne agareki

    Ni fah baxan 6oye miki ba. In bake baxan iya rayuwa sak kamar yanda aka sanni ba

    Kuka take Sosai yana qara jefah mata qiyayyar Alhaji Aminu

    Can dai dayaga kukan yayi yawa kuma yana maseefar damun xuciyarshi sai ya matso kusa da ita ya kama hannunta

    Yace toh kiyi shuru kidena kukan nan tunda kina sanshi baxan qara kushe miki shiba tunda ranki na 6aci kiyi hakuri

    Ki dena bana so. inba so kike Ki hanani bacci ba. Yafa’di hakan da leqa fuskarta cikin kusanci dasan qara hargitsa mata kwanya

    Aiko ta shaqa

    Dan yanda yayi kusanci da ita ka’dan ya rage bakinsu ya ha’du dana juna

    Ganin yasami abinda yakeso dan jikinta ya mutu mu’dus. qiris take jira ta xubemai ajiki. Shiyasa ya ‘dan janye kansa ka’dan daga gareta tare da jifanta da wani kallo Wanda atake yasan ya gama kunce mata Komai.

    Ta lumshe idanta tare da dafe kanta Tace bana sanshi bana sanshi

    Na da’de dasanin Kaine kwanciyar hankalina RAMADAN

    Ban San me yake damuna ba.

    Kina sanshi tunda kike min kuka akansa. Kuma aida bakya sanshi ko kusa baxaji sha’awar kar6ar abin hannunsa bah. RAMADAN Ya fa’da dasan qara harxuqa xuciyarta

    Aiko cikin fusata Tace wai kai wane irin ‘dan iskane

    Nace bana sanshi bana sanshi bana sanshi Amma sai qara Sa xuciyata xafi kakeyi tun kwanaki can da suka wucce nayi dana sanin sanin shi

    Yariga da ya samu guri gun Abbana ya hanashi kallan ra’ayina

    Ya kakeso nayi ne RAMADAN. So kake na haukace

    Naji Komai bana jin da’dinsa aduniyar nan saboda qaurace min da kayi.

    Sam nalura bakasan farin cikina

    To bara kaji na rantse da Allah ka kara min haka sai mun sami mummunan matsala dakai

    Dan narigada na auna na garo ba abinda yake tadamin hankali kamar rashinka kusa dani

    Da 6acin rai Tatashi da niyar barin ‘dakin…….

    Cikin sauri ya Sha gaban da yanayin damuwa……

    Yace 6acin ranki tashin hankaline agareni

    Ki temaken kisaki ranki ko nasami nutsuwata

    Tace matsamin in fitta ko kasha mari…….

    Yasan acike take dashi Komai xata iyayi masa

    Saidai kash yayima kansa alqawarin baxai barta tatafi awannan yanayin ba

    Dan yanasan yau ya bala’in hargitsa mata kwanya

    Dan haka cikin yi mata baxata ya rungumeta da kashe murya irinta Wanda yake yin kuka

    Yace kimin rai auntyna kiyafemin nasan narabu dake kenan yau har abada. baxan ta6a yafema kaina bah idan har xuciyarki batayi sanyi munyi bankwana cikin farin ciki bah…….

    Tundaga tsayar kan  SAILUBAH taji wani abu na yawo ajikinta Wanda yasa ta rikice Komai na jikinta ya tsaya cak…..

    Cikin wata murya me sanyi Tace toh naji sakeni

    Cikin sanyin jiki ya raba kansa daga jikinta idan shi akanta yana San gano wani Abu

    Yace kin hakura ta kallesa ka’dan cikin wahalalliyar murya Tace ya xanyi dakai RAMADAN

    Pls ina buqatar ka’daita

    Ya bu’de ‘kofar suka fitoh tare har ‘dakin Kakah ya kaita dan nanne ba kowa.

    Yace toh Ki huta my Aunty.

    Ko kulashi batayi ba

    Yayi Murmushi dan yana san ta qara harxuqowa dan bai gaji da maseefar taba

    Idan tana magana sam bayaso tadena.

    dan haka ya leqa fuskarta Yace toh xan tafi fah Auntyna…..

    Kamar xatayi kuka tace wai me xan maka

    Ba xaka barni nasamu ka’daicin bane.

    Yace da naso kitashi mu’danyi hira ta bankwana

    Da maseefa tatashi ta kallesa kamar xata falleshi da mari Tace baxan tashi ba. wai hirar dole ce Nace ina buqatar ka’daici kabarni man

    Sai yayi kalar sanyi irin na abin tausayin nan Yace toh shikenan Auntyna Allah ya baki hakuri. Ya nufi hanyar futa

    Aiko saita fashe da kuka. Bai tsaya ba ya futa abinsa Yana Murmushi fa’di yake aransa Auntyna kenan duk Sallah idan nayi ina ha’daki da Allah ya xa’ayi Ki xauna cikin kwanciyar hankali akaina. Sam hakan baxai yuhuba

    XEE tatareshi a farfajiyar gidan Tace shigowarku ‘daxo naga SAILUBAH daga dukkan alamu tayi kuka

    Yanxu kuma kafitoh kana Murmushi wai me yasa Sam bakaso kaganta cikin kwanciyar hankaline

    Yace Aunty XEE kenan. Wlhi duk duniya bawanda yafini San ganin kwanciyar hankalinta

    Kawai batasan Auran wannan shegen ne

    Ni kuma dama basan shi nake ba. Saina  bata haske akan hakan……..

    Ta katseshi da fa’din Ka hargitsata dai

    meyasa ka tsani ganinta da kowane ‘da namiji.

    Yace saboda duk wa’yanda take ha’duwa dasu basa dacewa da ita Sam

    Ke Kinsan burunta

    Auran namiji me aji

    Kyakkyawa

    Me ku’di over

    Me kishinta

    Me shakarun da suka xarce nata Sosai

    Shin tsakaninki da Allah har yanxu ta ha’da me wannan abubuwan gabaki ‘daya 

    XEE tayi shuru. Can Tace gaskiya aa

    Yace hmmm

    Kinga Ki share kawai wannan Auran nata ba inda xaije dan xatayi rayuwa ne da Wanda ko kusa bai dace  da itaba

    Kin santa sarai idan tace ta tsani abu bata sanshi ba tayanda xa’ayi tarayu da wannan abun cikin xaman lafiya

    Wlhi ta tsaneshi batasan ha’dinta dashi yanxu

    Tayi nadamar saninshi

    Ki rubuta Ki ajiye ba’inda Auran sun nan xaije

    Idan kin shiga ciki yanxu dan Allah kice tadena kukan ya isa haka

    Na barki lafiya. Yana fa’din haka ya wucceta ya ficce daga gidan

    XEE tabishi da kallo baki sake

    Kana tayi ‘dakin khakha.

    Har lokacin ko SAILUBAH kuka take ta kalli XEE cikin kukan Tace yaxanyi da RAMADAN XEE yaxanyi dashi

    Tace hakuri SAILUBAH hakuri xakiyi dashi

    Tace na rasa me yake damuna akansa….

    XEE Tace hmm nihar narasa wane tunani Xanyi akanku…….

    Katse tunaninsa junior yayi wajan cewa bayan fitarka daga gidan

    Dukkan Ku kunshiga tashin hankali a wanannan  daran

    Inda kai kakwanta da tunanin mexai faru gobe da auran Auntynka SAILUBAH

    Shin Auranta xai yuhu kuwa

    Ganin da kayi bacci baida alamar saceka awannan dare shiyasa katashi kadinga  Sallah kana kaima Allah kukan ka yayi maka maganin damuwarka

    Bayan ka idar saika kwanta ayanda na lura kana cikin farin ciki baka kwanta da damuwa bah

    Hakan yasa nayi amfani da wannan kwanciyar taka na d’ora surkullena akanka

    Tundaga lokacin baka tashi ba sai yanxu da Allah yayi ikwansa akanka….

    Da sanyi sanyi RAMADAN yace acikin surkullanka naga gari ya waye har munsaka ankwanmu ni da FAWAS da KHAMIS na auran nata

    Anyi mata auran ankaita garin abujah

    Idan nayi tunani dakyau mijin data auran me kisa ne d’an mad’igone

    Ta kira ni wata ranah a waya hankalinta tashe take shaidamin mijin nata meshan jinine

    Kuma ‘dan ma’digone

    Sannan me kisa ne

    Zai kasheta inbanxo gareta bah……

    Junior yayi Murmushi yace anyi haka dan hankalinka ya tashi washe gari kanemi dady daya barka kaje garin abujah

    Ya tambayeka dalilin xuwanka kabashi tabbacin kanaso ne kawai kaje gidan Dady Auwal…..

    Da sauri RAMADAN ya katseshi da cewa yauwa ya akayi Dady Auwal ya koma garin abujah bayan a jos yake nasan acan na ta6a rayuwa ka’dan

    Junior yasheqe da dariya yace shiyasa nace maka surkullan nawa kenan

    In banyi hakan bah tayaya surkullan xaitafi yanda nakeso

    Tayaya xan baiyana matsayin ‘dan uwana……

    Harararsa RAMADAN yayi da dafe kansa alamarin damuwa

    Dariya Juniorn ya qarayi

    Yace sainayi amfani da ha’duwarka da Shahuda da kayi a jifatu

    Na fara 6ullowa ta gidansu.

    Katuna garqama maka bindigogi da mahaifinta yayi akan abinda na aikata masu yayi tunanin kaine

    Shuru RAMADAN yayi kawai yana kallan Junior

    Gaskiya aljanu hatsabibaine she’danu

    Musamman yanxu daya ke qara tuna yanda amafarkin junior yaxama ‘dan uwansa

    Da yanda yanuna mishi suna da wani wan mahaifinsu mugun mutum Wanda yake rike dashi Junior

    Wai shine ya kashe musu mahaifinsu

    Harda yanda shi kansa ya  auri Auntynsa SAILUBAH da rayuwar da yaga sunyi shida ita. Rayuwa me tsayawa arai

    Har wai ya haihu

    Ya haifi ‘yan biyu

    KHAULAT da KHAULEET

    Yaxo kuma ya mutu

    Baidane ganin rayuwar dasu FAWAS da KHAMIS XEE da Auntyn tasa ha’di da HAMEEDAH sukeyi ba fannin auratayya da sauransu

    Ya kuma mutu saka makwan gobara

    Wai har XEE tasamu matsalar haihuwa bata haihu da wuri bah

    HAMEEDAH kuma ta haifi Ahmad

    Shima ogan Junior sai rainama Auntynsa hankali yake 

    Toh abin tambayar RAMADAN anan shine miye dalilin dayasa Junior ya shirya mishi wannan surkullan cikin baccinsa har ya ibi kwana uku yana yi……

    Dakyau yake Kallan junior yace yanxu naji komai ina so ka gayamin dalilinka nayi min wannan surkullan cikin bacci NAH

    Murmushi yayi yace  dalilan nawa guda uku ne……….

    Na Farko SAILUBAH tasaka buri a rayuwarta nasan namiji me ku’di over

    Namiji me kyau ‘dan gaye

    Namijin da xai sota ya qaunaceta har qarshen rayuwarta

    Namijin daya fita shekaru ya girme mata nesa ba kusa  ba

    Sannan yanayin shigar da takeyi ita da XEE tasa6a ma addinin muslinci

    Duk wani namiji me lafiya idan yayi ido biyu da ita da XEE sai yaso ya mallakesu a matsayin matansa

    Hakan mu aljanu munada kwa’dayi sosai munasan mata masu irin wannan shigar

    Na da’de ina sha’awar SAILUBAH

    Na da’de inasan auranta

    Amma tsoran mahaifiyata ya dakatar dani

    Kana qoqari sosai wajan yima SAILUBAH Addu’a

    Kana qoqari sosai wajan ganar da ita abubuwa

    Xan gaya maka dalilina na 3 wanda xaisa kagamsu lallal saka baccin da nayi bana banxa bane

    Haqiqa akwai cakwakiya arayuwarku dukkanku

    Kai RAMADAN FAWAS KHAMIS HAMEEDAH SAILUBAH XEE

    Zaku samu abinda kukeso Amma zakusha wahala arayuwar taku

    Shin kasan wacece HAMEEDAH wacce FAWAS yayi mata ganin Farko a qauyan takai kafin ka kwanta baccinka

    Shin kana da sanin cewa mahaifiyar KHAMIS qaddarar allah ce kawai xatasa tasota musamman idan kaga  mummunar tsana da xata nuna agareta

    Baxa ka ta6a sanin SAILUBAH tana MASEEFAR qaunarka ba har sai nan gaba saidai ita ‘din wawiyace agurinka kai ka’dai ne xaka iya da ita

    Xaka San kokai waye ne ta sanadin KHAMIS

    Banda haka ikwan Allah ne kawai xaisa kasan kokai waye

    Wannan Sirrin Dadynka ne…..

    Matsowa yayi ga RAMADAN ka’dan yaciga da cewa.

    Hmmm HAMEEDAH bala’i ce futunace

    FAWAS ya fa’da tarkwanta

    XEE alkairi ce ga KHAMIS Amma iyayen nasu baxasu so ha’din ba ko misqala zairatin. Saidai bayanda suka iya da ikwan Allah

    Karigada ka 6ata tunanin SAILUBAH tuni. Kai baxa kasha wahala akanta  canba

    Abokana yanka FAWAS KHAMIS qaunarka suke da gaske

    Tabbas San junanku kuke da gaskiya

    Haka XEE qaunar SAILUBAH take da gaske

    Kamar yanda yake ita qawar alxiqi ce

    Nasan xaka xargeni kamar yanda naga tsanata akwayar idanka yanxu

    Meye dalilina  nayi maka hakan. Duk wannan baxai gamsar dakai ba.  Ko Kuma ince bai gamsar dakai ‘dinba

    Ina sanka  RAMADAN saboda ibadarka

    Ina sanka saboda kyakkyawan halinka

    Ina sanka saboda wayanka da dabararka

    Nasan kaji abinda mahaifiyata tace kagani kuma da idanka

    Xanso ka yafeni kamar yanda kagaya taruqi arxiqin hakan

    Kamar kuma yanda kaga nadamata axahiri

    *Xan tafi baxaka sake ganina bah har sai randa kuka sami abinda kuke so komai yaxo muku qarshe*

    *Aranar xan qara baiyana agareka in gaya maka dalilina na uku. Dana saka yin wannan baccin….*

    Zan qara gaya maka maka HAMEEDAH bala’i ce. Saidai qarshen wasan nata nadama ne. Ammafah ba wani can bah

    Qaddarar da zatasa kusami sauqin wasu abubuwan shine kar6ar uxirin mahaifanku na fitta waje dan qarasa karatunku

    Na tafi RAMADAN

    Kayi abu me amfani ga rayuwarka

    Ba akanka aka fara irin wannan baccin da mafarkan bah dan haka karkasa wata damuwa aranka

    Ina muku fatan alkairi….

    Dakata…. RAMADAN ya katseshi wajan fa’din hakan

    Cikin nutsuwa yaciga da fa’din Ku aljanu maqaryata ne tataya xa’ayi in yarda da abin daka gayamin yanxu

    Ko kanaso kaxama bokana ne. me bani sarrin abinda yake gaba

    Na yafe maka  abinda kamin

    Amma kasani bansa duk abinda kafa’da dangane da rayuwar da xamuyi a gaba ba cikin xuciyata

    Saboda ni sani irin wannan nema nake  agun allah bani nema agun wani

    Ban yarda da abinda kace bah. kawai nafi yarda da cemin da kayi in yafe maka sannan baxaka qara bayyana agareni bah har sai kaga cikar burinmu…..

    Murmushi Aljani Junior yayi yace lallene kwa xanka na fa’din gaskiyarka yana burgeni

    Hakan kake. tun kana yaro. tabbas akan gado hali

    Ba shakka mahaifinka babban mutum ne. me gaskiya da rukwan amana da riqe alqawari

    Banda haka dabaxai bar kintsattsan ‘da kamarka ba

    Tabbas mahaifinka me girma ne

    Wanda yayi ilimi mexurfi

    Harya  kaishi da  aikata abinda ya dace me kyau

    Na tabbatar xaka iya xama kamarsa

    Rashin yarda da abinda nace maka yana ‘daya daga cikin abinda mahaifinka bai yarda dashi bah

    Wato neman sani agun aljan

    Hakan ba lefi bane

    Saidai ni musulmine

    Wanda yasan abinda Musulinci ya yarda dashi

    Idan kaso kayarda dani wannan ruwanka yayana. Idan kaso kaqi yarda dama ban gaya maka da wata manufah. Bare naji xafi

    Kamar yanda nace maka abaya baxan qara bayyana a gareka ba harsai can gaba. Tabbas kasa aranka haka abin xai kasance

    Na barka lafiya allah ya sadamu da alkairinsa…..

    Yana fa’din hakan ya 6ace 6at

    Dafe kansa RAMADAN yayi yana ji kamar yana bara xanar tarwatsewa. Cikin wannan hali dadynsa yashigo dan yaji kamar motsi a ‘dakin…..

    Ganin RAMADAN axaune shiyasa shi saurin qarasawa gareshi ya riqe hannunsa cike da matuqar Farin Ciki ya kwallamah Momy……

    Aiba Momy bace kawai tasheqo da gudu ba dukkansu ne sukayo ‘dakin banda SAILUBAH data tokare a bakin k’ofah tana dafe qirjinta da da sauke numfashin farin ciki

    Dukkanin su cah suka mishi  akai kowa burinshumi yaji yayi magana

    Shiko sai binsu kawai yake da kallo

    Can Abban SAILUBAH yaje ya kira doctor

    Bayan yay masa Wasu gwajeje yace toh madallah komai ya tafi yanda akeso. Yanxu me kakeji a jikin naka

    Cikin sanyin murya Yace bani jin komai

    Yace toh masha Allah sai ko yanxu xa’a iya baku sallama. ya qarashe maganar da kallansu Dady

    Da murna sukace aiko hakan yayi….

    Sai kallan FAWAS KHAMIS XEE RAMADAN kawai yana musu Murmushi kamar yanda yake ‘dauke akan fuskarsu

    Can ya kalli Momy da dady Abba yace Momy ina Auntyna…..

    Ai dukkansu kallan qofah suka sai sukaga wayam ba SAILUBAH ba alamarta

    FAWAS yace tana waje dan yanxu tagama kuka akanka

    Momy Tace hmmm Allah sarki ai mungode mah allah daya tasar mana kai

    Da SAILUBAH binka xatayi

    Murmushi yayi ya kalli XEE yace Aunty XEE ya naga idanki jawur

    Harararsa tayi tace idan muka rasaka RAMADAN ba qaramun rashi zamuyi bah.

    Yace idan dai na canko duk kukan nawa ne

    Tace ga xahiri

    Murmushi ya qara yi cikin jin da’di ya tashi yana cewa Abba bara in ‘dan kintsa Kaina ka’dan

    Cikin jin da’di yace. Toh RAMADAN

    Kintsa kansa yake yi Amma xuciyarsa tanaga Auntynsa dan Allah Allah yake yayi ido biyu da ita

    Bayan ya fitoh Momy ta saka masa abinci tana cewa maxa kaci yanxu da safinsa

    Murmushi yayi yace xanci Momy Amma girkin Auntyna itama saina sauke nauyin dake kaina na sallaloli

    Tace toh shigarka toilet anbamu sallamah muje gida kayi acan

    Yace toh

    Sun fitoh harabar asibitin ya hangeta cikin motar dady har sun fara gaba

    Cikin kallan shagwa6e yace da Momy allah Aunty fushi take dani lefin me namata

    Murmushi Momy tayi tace wannan tsakaninku RAMADAN kafi kowa sanin abarka

    Atunanina Farin Ciki ne yayi mata yawa shiyasata kasa fuskantarka

    Murmushi yayi yana me rayawa aransa gwara da kikace atunaninki momy wannan fushin na wukunci ne…….

    Suna ISA harabar gidan KHAMIS da FAWAS sukace bara suje gida dansu fa’dama iyayamsu tashin nasa

    Yace ok ya gode da kulawarsu

    Dakar kafa’darsa sukayi suna dariya ahaka suka ficce a motar FAWAS

    Yarage daga shi sai ita agun dan haka yaje gareta ahankali yana cewa Aunty kiyi hakuri da lefina

    Afusace tajuyo rannan amugun 6ace tagalla masa wata muguwar hararar data qara mata kyau tanunashi da yatsa Tana cewa karka nemi ka rainamin hankali….

    Kasan bala’in dana shiga

    Kasan asarar hawayan da nayi

    Kasan ciwan daka samin

    Na tabbatar da kaga fita daga hayyacin da nayi sanadinka

    Gayamin me kasha Wanda yaja maka wannan baccin daya kusa Sa na rasa numfashina….

    Xuba mata ido RAMADAN yayi ganin irin ramar da tayi wai akwanq hu’du bala’i😳

    Ganin yayi mata shuru ya xuba mata ido shiyasa haushi ya kamata ta’daga hannu ta tsinkeshi da wani lafiyayyan mari wanda yayi dai dai da sakin kukanta

    Tace ka… Ka… Ka… Gayamin me kasha Wanda yasa ya hana xuciyata kwanciyar hankali

    Kafi kowa sani. Na shaqu dakai fiye da komai arayuwata

    Kafi kowa sanin ka6ata xuciyata dasan ganinka.kusa dani cikin k’oshin lapia….

    Ka gayamin abinda kasha dan in nisantaka da wannan abin

    RAMADAN dake da kuncinsa Cikin matuqar damuwa murya asanyaye  yace bansha komai ba Auntyna….

    Dafe kanta tayi tana tunanin yaushe RAMADAN yafara mata qarya

    Ko wane ‘dan iskan ne ya bashi abinda yasha yayi wannan mahaukacin baccin oho…. Amma wlhi saiya gaya mata

    Dan haka afusace ta kallesa Tace kasan baxan yarda dakai bah

    Baka ta6a yimin qaryaba

    Karka fara daga yau

    Pls ka gayamin me kasha wlhi nisantaka xanyi dashi dan illane arayuwata

    Cikin wani yace wlhi Auntyna bansha komai bah…..

    Yanda yayi maganar cikin sanyin rai da sarewa ga alamar so yake yayi mata shagwa6ar tasa

    Hakan ne  shyasa tashiga tunanin anya kuwa yasha wani. Qila fa Gaskiya yake fa’da mata

    Dan haka tayi shuru tana kallansa daga sama har qasa ganin yanda har yanxu hannunsa dafe yake da kuncin nasa shiyasata kawar da fuskarta

    Yafi kowa sanin abarsa dan haka ya matso kusa da ita ka’dan yace 1 luv u

    Qara kawar da fuskarta tayi

    Yaqara matsawa cikin shagwa6a yace Aunty xanyi kuka inhar baki saki ranki ba…..

    *_ANAN NA KAWO QARHEN LABARIN RAMAREEN BANAH BABI NA FARKO. MUHA’DU A BABI NA BIYU IDAN KUNSO_*

    *Sisters🙋🏼   Bafah akan RAMADAN aka fara mafarki bah*

    *haka ba abubane qarami bane qananun yara kamarsu su mallaki yayansu cikin Sauqi haka*

    *Idan kin yarda dani kuma gaske ke ma’abuciya karanta littafinace Ki daure ki cije kici gaba da bina nayi miki alqawari SAMAREEN BANAH saiya nisha’dantar da ruhinki bama gangar jikinki ba. anan gaba*

    *Fatana kimin fata nagari Allah ya dafamin ni kuma inbaki mamaki. Wancan mafarkine. Wanna kuma axahirine.*

    *Taku RAHEEMAT NALELE* (Rahamat)

    0 Comments

    Heads up! Your comment will be invisible to other guests and subscribers (except for replies), including you after a grace period.
    Note
    error: Content is protected !!