Search
You have no alerts.

    Smarin Bana Chapter 4

    [12:36PM, 14/11/2016] Rahamat Nalele 👯:

    Kallo ‘daya xaku mata kugano nutsuwarta da kyau da Allah yayi mata

    Aymana tana  MASEEFAR son FAWAS.

    Sam duk abinda FAWAS xai mata xata bashi ha’din kai

    Duk da wayan ‘yan matansa hakan baisa ya rabu da ita ba. dan da gaske ya hango maseefar son shi a kwayar idanta

    RAMADAN da KHAMIS bar musu motar sukayi kamar yanda suka saba

    FAWAS ya kalleta cikin so da qauna Yace yau kuma hijab aka samun dan karnaga kwalliyar da kyau

    Tace aini takace Tafa’da tana mai cire hijab ‘din

    FAWAS yabita da kallo Sosai

    Ya gama gane yarinyar duk abinda yakeso agareta xata mishi dan yarigada ya gama da xuciyarta ya 6ata mata xuciyarta ba wanda yake cikinta saishi. Kuma lokuta da dama yana rungumarta yayi mata kiss ya ta6a duk inda yakeso ajikinta Amma Sam bata hanashi

    Shiyasa idan yaso kasancewa jikin mace ko basu RAMADAN xaije gareta yayi tsotse tsotsanshi da ita Su rabu

    Ya lumshe ido dan kwalliyarta ta masa kyau Sosai

    Direct ya kai bakinsa cikin nata Yafara har gitsata…..

    Kamar ance kalli can RAMADAN ya qurama motar tashi ido nan yagano ya matse musu ‘ya

    Ka ‘dan dinguri KHAMIS da yake waya da meenat ganin kamar RAMADAN xai mishi gulma yasashi katse wayan

    RAMADAN Yayi Murmushi Yace ‘dan iskan ya matse musu ‘ya

    KHAMIS Yace haba dai anan kalan agansu

    RAMADAN ya nuna mishi motar da hannu

    Aiko KHAMIS mah ya qura ma motar ido yayi dariya Yace karya zarce fah

    RAMADAN Yace hmm ban ta6a ganin doluwar yarinya irin Aymana ba. Yanxu idan ubanta ya fito ya gansu Tace me

    KHAMIS Yace tace shine ya fara mata

    RAMADAN ya qarayin Murmushi Yace xako tagane kuranta dan nalura babanta irin ‘yan qauyan nan ne masu gudun abin kunya

    KHAMIS Yace ya kama mu katsesu fah

    RAMADAN ya dafashi Yace barsu suji da’dinsu kaga sai mumusu gadi

    KHAMIS ya harare shi Yace Kana da iskanci Wlhi

    Yace Amma ko nafara iskancin bana kaiwa babban gurin kuma duk da iskancin nawa ai ni nake temakwanku banda haka da yanxu kunma mata ‘dari ciki. Pls ka kashesu suji da’dinsu na’dan wani lokaci ne fah.

    KHAMIS ya qara qurama motar ido Yace kaga Ya gama kashe mata jiki Kasan Allah saina katsesu…..

    RAMADAN ya janyoshi Ganin xai nufesu Yace bara na kirasa

    Nan ya kira numbarsa

    A wahale FAWAS yasaki Aymana ya duba wayansa ganin RAMADAN yasan yayi hakanne dan katse mishi jin da’dinsa

    Ya kalli Aymana da jikinta yagama yin sanyi ya watsa mata wani kallo ta lumshe  Yace baby jeki gida sai munyi waya Tace ya kamata katuro iyayanka gidanmu

    Ya waro ido tare dayin Murmushi Yace Karki damu ai dole suxo

    Nan tafitoh jiki asanyaye

    Taga RAMADAN da KHAMIS a ‘kofar gidansu KHAMIS sai kallanta yake. Tana ha’da ido da RAMADAN ya gallah mata harara tare da ‘dan lasar le6ansa. Suka bar gun

     tabisu da kallo

    KHAMIS ne me tuqa motar cikin jin da’din tuqin ya kalli FAWAS Yace ka ‘dan huta fah yau

    Yace danma ‘dan iskan nan ya katseni

    RAMADAN Yace xanso ganin Amina

    Yace ba Asma’u ba

    Yace na bata hutu ai

    Haka sukayi gidansu Amina tana tare da wani saurayinta kallo ‘daya xaka mata Kasan tana hirarne batare da Santa ba

    Tana ganin motar masoyin nata  RAMADAN tasaki Murmushi

    RAMADAN Yace mutafi kawai

    FAWAS Yace inka isa in nutse anan ‘dan rainin hankali kawai dan kaganta da wani shine……….

    Kanya qarasa Amina yaxo jikin motar tasu tabar wancan saurayin nata

    Nan tagaisa dasu KHAMIS takalli RAMADAN Tace farin Cikin raina

    Ya kalleta da Murmushi Yace na’am tauraruwata

    Tace ban xaci ganinka ba

    Yace Allah ko. Wancan shine Angwan naki

    Da mamaki Tace ban gane ba

    Yace ina nufin dai  shi xaki Aura. Dan naga ya ha’de

     Tace duk duniya ta shai da ba wanda nake so sai kai. Me xaisa kayi min irin wannan wasan Bayan Kasan Kaine mijin Aurena

    Ya waro ido Yace wai dama soyayya mukeyi da xaki Sa aranki xan xama miji agareki……

    Ba Amina ba hatta KHAMIS da FAWAS sanda suka waro ido😳 cikin tsoran furucinsa

    Yaci gaba da cewa Wlhi tallahi ni qawa na ‘daukeki ba Masoyiya ba

    Atare dukkansu su ukun sukace Kut….

    Tace RAMADAN dama haka kake

    Ka cuceni ka cuci rayuwata

    Ka hanani inso kowa a rayuwata dan mugunta yanxu kace wai qawa ka ‘daukeni

    Yace gaskiyar xancan kenan. Dama naxo ne in gaisheki inga kyakkyawar fuskarki dan haka naganki Allah Ya tashemu lafiya saimun ha’du gobe….

    kai KHAMIS jamu muje

    Haka ta raba kanta daga motar KHAMIS yaja motar cikin jin tausayinta

    Kai ‘dan iskane wanda Yagama raina hankalin mutane

    Dama ba San Amina kake ba katsaya raina mata hankali. Cewar FAWAS

    KHAMIS Yace bar shege xai ha’du da daidai shi Wlhi kodan cutar da yarinyar nan da yayi

    RAMADAN ya ta6a baki Yace mace ‘daya nakeso arayuwata itace take da damar mallakata idan taso

    KHAMIS ya gallamai harara dayin kwafah

    A haka sukaje club kusan Sha ‘daya da rabi

    Kamar yanda suka Sabah drink ne kala kala sai Wanda kakeso xakasha

    Su Sha wannan susha wancan

    Su rungumi mata da kissing da tsotse tsotse da dai sauran su.

    Sha biyu da rabi daidai SAILUBAH ta kasa bacci haka kawai

    Dake tasamu tsarki saitayo Alwala tafara lafula alokacin

    Bayan ta idar taga ‘daya saura minti uku sai kawai taji tanasan kiran RAMADAN daji Yana gida ne ko yana club

    Lokacin duk sunfita daga hayyacinsu. RAMADAN yaga kiran wayan Auntyn nasa. Ya waro ido  Cikin ‘dan kuxari yaje harabar wajan ya ‘dau kiran nata Yace my Aunty

    Yanda SAILUBAH takejin ki’da na tashi shi ya tabbatar mata yanacan club ‘din. Kamar xata fashemai da kuka Tace Wato kanacan ko

    Yace ina ‘dakina kallo nakeyi Tace qaryane Wlhi

    Yace toh kiyi hakuri yanxu xan dawo Tace karma kadawo ta kashe wayan

    Bai sai taji hawaye ya xubu mata bah

    Shiko RAMADAN kiranta ya hauyi yana San lallashinta karta tashi da fushi dashi gobe

    Cikin fusata ta’dau wayan Tace karka kuskura kada man……

    Ya katseta da fa’din Wlhi ganinan dawowa my Aunty ki dena kuka kinji

     Tace wayace maka kuka nakeyi

    Yace muryar kice ta gaya min hakan.

    Tace minti biyar nabaka Naji dawowarka yanxu Wlhi

    Yace angama  Auntyna Tajah tsaki ta kashe wayan. Tare da miqewa tanajin xafi aranta

    Shiko RAMADAN komawa yayi ya janyo Su KHAMIS suka fitta daga gun

    RAMADAN natuqin FAWAS na maseefa akan lokacinsu yau bai cika ba ya wani janyosu

    Yana jinshi ya masa shuru

    Ba qaramin gudu ya dinga shararawa ba. Burinshi kawai Yakai gida nanda minti biyar ‘din

    Ko takan sauke KHAMIS baiyi ba yaje gidan nasu

    Yana tsayawa da motar Yace toh sai da safe Yana fa’din hakan yaje ya kwankwasa ‘kofar gidan nasu

    nan megadi ya bu’demai ya sallameshi wajan bashi dubu biyunsa yayi part ‘dinsa cikin san’da

    FAWAS ya kalli KHAMIS Yace kai xan fara saukewa ko insauke Kaina Yace fara dai saukeni…

    SAILUBAH najin sawowarsa tayi Murmushi dan ta’dauka xai xarce lokacin data saka mishi

    Tatura mishi da ‘dan gajeran message cewa _ka tabbatar kaci abinci kafin ka kwanta_

    Lokacin yayi wanka kenan yasa kayan bacci xaiyi Sallah yaga sakwan nata. Da Murmushi ya karanta kana ya rubuta mata _xanci insha Allah Auntyna_

    Washe gari Bayan sun ha’du da safe Tace dan Allah yaushe xaku dena  xuwa club

    Yayi mata sanyayyan murmushi me sata in ‘dauke idanta akansa ya ‘dan susa qeya Yace sai randa mukayi Aure Auntyna

    Tace Wato barin ba yanxu ba. Dan nasan xaku ‘dau shekara goma Sha biyar nan gaba kafin kuyi Auran dan ayanxu bamai hankalin daxai baku mata

    Ya sheqe da wata dariya abinda ya bata mamaki dan tasan Murmushi ne abokin tafiyarsa

    Ya kama hannunta tare da kallan kwayar idanta Yace hakane Auntyna

    Kin san na rabu da Amina jiya

    Tace ayya yarinya me hankali ta tsaya 6atama kanta lokaci akanka. Me ya ha’daku

    Ya kwashe Komai ya gaya mata yaqara da cewa Wlhi Auntyna taban tausayi

    Tace kwarai Ko nima

    Yace yau sha’daya muke da lectures

    Tace ni baxanje ba fah

    Yayi shuru yana kallanta can ya shafi gefan fuskarta Yace nadena matsa miki akan hakan my Aunty

    Tace kadena ta6amin fuska ni sa’arkace wai

    Yace abin ya xaman min jiki ne Auntyna ko shima kinajin xirrrr ‘din ‘din ne

    Ta gallamai harara Tace ko ‘daya nidai……

    Ya katseta da cewa nadena shikenan

    Tace inaso kakaini gidansu XEE yau daga can kakaimu gidan Saudat tana ta kirana bansan ko lafiya bah

    Yace toh kishirya yanxu na kaiki kafin nagama shirin makaranta nasan kungama sai nakai gidan Aunty Saudat ‘din mubarki acan in muntashi daga skull sai mubiyo mu ‘daukeki

    Tace itama XEE baxa taje ba

    Yata6e baki Yace hmm Allah ya ganar daku sanin mahimmancin  ilimi

    Ta harareshi ya futa daga kitchen ‘din

    Takira wayan XEE tana CE mata gatanan xuwa.

    XEE Tace ki temaken kuxo da KHAMIS dan Allah dan SOYAYYARKI da manxan Allah

    Jikin SAILUBAH yayi sanyi Tace toh

    Nan takira RAMADAN Tace dama suje da KHAMIS Yace toh bara ya gayamai yaxo yasa memu

    Tace Yauwa

    Riga da siket tasa na atamfa ‘dinkin ya amsheta Sosai tayi kyau ba’dan ka’dan ba

    RAMADAN ya dinga ‘daukarta a hoto

    Bayan sun fitoh ne Yace Amma fa kayan nan sun matseki Tace toh yake nan

    Yace danine ke da hijab xansa

    Tayi dariya Tace tab toh bakai bane ni

    KHAMIS Yace Aunty LUUVAH kinyi fah

    Ta tallesa sosai eh da gaske KHAMIS na miji ne kuma kyakkyawa amma ita bataga abin so a jikin qaramin yaro ba

    Tace Kullun haka kuke cewa KHAMIS

    Yayi Murmushi Yace ai hakanne

    Haka RAMADAN yaje ya xakulo wata motarsa da yada’de bai hautaba

    Suka bar layin nasu

    Samarin layin suka dasa gulmar su. Wai RAMADAN yasamu SAILUBAH yanda yakeso

    Bayan sunyi parking a Gidansu XEE suka shiga gidan kansu tsaye

    A falo sukaga mamah da ita XEE ‘din

    Nan suka gaida maman tayi kitchen

    KHAMIS Yace Aunty XEE

    Tace yane Qanina

    RAMADAN Yace naga kin fa’da tsakanin jiya da yau lafiya Tace hmm ganinan dai RAMADAN so yanasan haukatar dani

    SAILUBAH tagalla mata harara

    Yace toh Allah ya kawo Sauqi Amma ciwan so maseefa ne.

    Tace AmEEn hakane wlhi

    SAILUBAH ta xungureta akan tadena kafe KHAMIS da ido haka

    Itama ta harareta abayyane Tace Wlhi baxaki hanani ganin abinda ya hanani bacci ba

    SAILUBAH Tace toh tashi muje ‘daki

    Tace qaramin minti biyu in sami nutsuwa dan Allah

    Cikin Baqin ciki SAILUBAH tarabu da ita

    Tana kallanta tanata Satar kallan KHAMIS

    Shiko basan tanayi ba

    Ashe tayi shukar sirri akan idan RAMADAN

    Dan haka yace aransa bara ya tabbatar da xarginsa

    Yace Aunty XEE xamu tafi

    Nan fah tanuna tashin hankalinta akan subari sai anjima

    SAILUBAH kamar ta kwasheta da mari haka taji Tace  xasu skull muba xuwa xamuyi ba akanme zakice suxauna

    Ta harari SAILUBAH idanta akan na KHAMIS ita kanta tsintar kanta tayi da shagwa6e mai fuska Tace dan Allah kubari sai ‘dan anjima

    Yace Aunty XEE kiyi hakuri Kuba san karatu kuke ba. Muko munaso kibari in aka tashi maxo. Yafa’di hakan cikin kulawa

    RAMADAN ya kalli XEE Sannan ya maida kallansa ga KHAMIS ya kalli SAILUBAH sai yayi Murmushi tagallamai harara.

    Haka suka tashi suka tafi badan XEE taso ba

    RAMADAN na tuqi ya kalli KHAMIS ka’dan Yace  ka ankare da Aunty XEE fah

    Cikin sauri KHAMIS ya kalli RAMADAN Yace ban gane ba pls ganar dani naji gabana ya fa’di

    RAMADAN ya ta6e baki Yace idan budurwa taga ‘daya daga cikinmu tana so. kuma ‘dayanmu ya gano hakan ai da wannan kalmar muke gayama juna dan ya ankare da ita ko ka manta ne

    Sakin wayar hannunshi KHAMIS yayi ya kama kansa da hannu biyu Yace innalillahi-wa’inna’ilaihirraji’un

    RAMADAN Yace xaku dace Sosai 😆

    KHAMIS yayi shuru…..

    Xuciya cike da tunani da tashin hankali Can Yace Aunty XEE wayyo Allah na

    ina toh Surajon nata

    RAMADAN Yace tsuntsun yatashi daga kansa ya dawo kanka pls kashare kawai kahuta abokina xata kula dakai sosai cikin rayuwar Auranku👌🏻

    Shuru KHAMIS yayi duk hankalinsa ya tashi yarasa wane tunani xaiyi

    Yana cikin wannan halin yaga kiran meenat a wayarsa data fa’di qasa

    RAMADAN Yace saki ranka ka ‘dauka pls

    KHAMIS ya kallesa Yace kasan me Naji

    Yace aa

    Yace Wlhi ji nayi inhar na’dau wayannan Aunty na kallona

    RAMADAN ya sheqe da dariya Yace naga alamar Aunty XEE ‘dinnan ta har gitsa maka kwanya.

    Cikin fusata Yace ba itace ta har gitsamin kwanya ba kaine. Daka ankarar dani ita. Ya fa’da dajan tsaki 

    RAMADAN yayi Murmushi Yace ka kwantar da hankalinka pls dan Allah

    Yace narasa tunanin da Xanyi RAMADAN Al’amarin ya shigeni Sosai

    Kuma bansan ta’ina ni da ita xamu fara ba.

    RAMADAN Yace hmm ka fita sanin ta inda xaku fara ai

    Tunda bayau nasa ba baku Satan amsa ba ka share kawai abokina. Dan Akwai hanyoyi da dama…….

    Ni Wlhi ban ta6a ganin  Mara sanin abinda ya dace kamarki ba

    Akan wane dalili xakiso qaramin yaro dan xubar da mutunci

    Toh ai gashi nan alamu sunnuna  RAMADAN ya gano Ki. SAILUBAH tafa’da cikin 6acin rai

    Cikin wani yanayi XEE Tace ban damu da RAMADAN ya gano Sirrin xuciyata ba. Ni dai nariga da nayi tunanin xuciyata takamu dasan KHAMIS batun yanxu ba

    Gwara ma da RAMADAN ‘din ya ganoni nasan ba’abinda xai hanashi temakona

    SAILUBAH Tace Amma…….

    Cikin fusata XEE ta katseta da fa’din duk abinda xaki fa’da min Wlhi baxai shiga xuciyata ba SAILUBAH.

    Dan narigada na gama fa’dawa tarkwan sonsa

    Naga alamar bakisan rayuwa ba. Tunda bakisan miye so ba

    Tashi SAILUBAH tayi tashiga toilet can tafitoh. Tace yanxu xa muje gidan Saudat ‘dinne. ko sai anjima.

    XEE ta harareta takawar da fuskarta

    Murmushi SAILUBAH tayi kana taje ta dafa kafa’darta. Idan baki xama matar KHAMIS ba ai Al’amuran baxa suyi kyau ba

    Kuma yanxu ne naga dace warku ke da shi

    Ina san Kibi Komai ahankali dan in kikayi gaggawa abin baxai xo miki da kyau bah

    Wlhi na fahimceki duk da gorin da kike yimin akan bansan so ba

    Xanyi qoqari insan ya yake

    XEE tayi Murmushi cikin jin da’din furucinta Tace nagode ma Allah dayasa kika fahimceni

    Wlhi baxan 6oye miki ba. Damuwata  ta qasu kashi biyu ne. Da qin fahimtata da kikayi da maseefar son KHAMIS

    Naji sanyi araina ta 6angaranki. Yanxu yaxa muyi da KHAMIS

    SAILUBAH tajah numfashi Tace inaso kirage xagewa akan san nashi

    Tace ni Kaina bansan lokacin da xuciyata ta shagaltu da kallanshi ‘daxo ba. Wlhi SAILUBAH bansan ya akayi nakamu da sanshi ba. Ban sani ba. Ina da aji

    inada kamun kai.

    Ke kin sani Amma lokaci ‘daya na burkice. Tafa’da  hawaye na xubu mata.

    Yanxu ne SAILUBAH taji tausayinta. Tayi shuru tana tunanin ta’ina xasu fara

    Can dai Tace bama rasa mafuta XEE kwantar da hankalinki

    Can da yanma sukayi gidan Saudat rijiyar xaki inda suka tarad da ita Cikin damuwa

    XEE Tace ya naganki cikin damuwa kina amarya

    Tace ke dai bari. Ashe Auran mijin da yake da mata maseefa ne

    Atare SAILUBAH da XEE sukace lafiya

    Tace ba lafiya ba

    Kunsan tunda aka kawoni gidannan ban qara ganin idan Mijina ba

    SAILUBAH Tace kamarya

    Tace Wlhi SAILUBAH Saidai inji muryarshi da shewarshi a ‘dakin kishiyar tawa

    XEE tawaro ido Tace duk soyayyar daya nuna miki

    SAILUBAH Tace tab kuma sai kika xuba musu ido

    Tace toh ya xanyi

    Tana dai xuwa ta kawomin abinci tajuya tatafi……..

    Kan SAILUBAH tayi magana sai sukaji muryan Megidan nasu shi dasu RAMADAN

    Da 6arin jiki yake CE musu kushiga tana ciki

    Su RAMADAN sukayi cikin falan da sallama

    Gaban XEE ya fa’di dake idanta na qasa batayi gigin kallan KHAMIS ba

    Da murna Saudat Tace qannena

    KHAMIS Yace Aunty Saudat ina wuni 

    Tace lafiya

    RAMADAN ma ya gaidata

    Yaqara da kallan Auntyn tashi Yace kutashi mutafi ko. 

    Join Us on WhatsApp Here

    Ta hararesa da cewa toh yanxu mukaxo Yace toh xamu tafi kwa tawo

    Tace haba mana ‘dan Qanina dan Allah bamu mintina saimu tafi

    Shuru ya mata

    Saudat Tace kunga yayi shashinta ko

    SAILUBAH Tace eh gashi nan kam Ko shigowa nan baiyi ba

    Tace Wlhi xuwa anjima xakuji shewarsa shi da ita

    SAILUBAH Tace hmm inda nice ke duk ubansu xanci wlhi. Dan saina dafasu ta cikin ruwan sanyi

    Shawara ‘daya xan baki itace kifuta daga har karsa kwata kwata Sannan ita kuma ki sake da ita dan bakisan abinda tataka ba. Sai kin shigeta xaki gane Komai. Daga wannan lokacin saiki San tawace hanya xaki 6ullo mata

    Kina  tashi da safe kigama aikinki da wuri sai kije kitchen ‘dinta kice kinxo tayata aiki.

    Duk yanda tayi dake akan kibari karki bari Ki kwantar dakai kimata ladabi da biyayya tanan xaki kasheta

    Ya kasance Ki lixamci ‘dakinta da xinmar kinxo tayata hira.  Tanan Xaki gane inda tasa gaba

    Shi kuma ko yaxo ya sameki a ‘dakinta gaisuwace kawai xata shiga tsakaninki dashi kina gaishe shi kibar ‘dakin dace musu sai da safe

    Shi xai shiga cikin damuwar abinda yakeyi bai dace ba kuma me yake sashi yin hakan

    Yayinda ita kuma xataji da’di aranta ta’dauka cewa ashema ke mijin baya gabanki. Kinga daga nan saita qara sakewa dake.

    Ke kuma aidama ba xuwan Allah da Annabi kikeba sai kiyi saurin sanin Komai daga nan saiki 6ata mata shiri cikin ruwan sanyi. dan dama kin riga da kinsan Komai saike cafke mijinki tunda kinsan matsalar daga ina take

    Amma fah kiriqe Allah a lamuranki bamai miki saishi bamai hanaki saishi

    Tace hmm Nagode sosai Xanyi qoqari in gani Allah yasa mudace (AmEEn)

    Dako kin temaki kanki dan Wlhi inda nice Sai dai axo rabamu dan ubanki xanci tunda mjin ba naki bane ke ke ‘daya. Cewar XEE

    KHAMIS ya qura mata ido na’dan daqiqu

    RAMADAN ya kalli Saudat Yace Wlhi Aunty kima mijinki ladabi da biyayya karki biyema Auntyna Kinsan ita 6ata abu take Sam bata iya gyarawa ba

    XEE ta kallesa Tace ai xata mishi biyayyan

    SAILUBAH Tatashi tana cewa saita biyemun. kuma  ban iya gyaran ba. Kasanni she’daniyace. Wlhi RAMADAN kafita daga idona in rufe.

    Suma tashi sukayi harda XEE

    RAMADAN Ya ha’da hannuwansa biyu Yace iyi hakuri toh

    Ko kulashi batayi ba tafita daga falan.

    Har waje Saudat tarakosu

    RAMADAN Yace Aunty XEE da mota biyu muka xo kinga…..

    Xaki shiga tawace in kaiki gida ko KHAMIS ya kaiki.

    Da sauri KHAMIS Yace kaji ka da wani kwa’du.

    Aunty LUUVAH xaka ‘dauka tunda layinku ‘daya ko nace gidanku ‘daya

    ko ba haka ba Aunty XEE ni saina kaiki gidan. Ya fa’da da kallanta cikin murmusawa

    SAILUBAH tayi Murmushi tana fa’din aranta Lalle yarannan sun raina musu  hankali. Yanxu haka sungama shirya abinsu xasu kawo musu wani alaye.

    Tace hakan shine daidai. Tafa’da da shigewa motar RAMADAN

    Ahankali XEE tashiga motar KHAMIS

    RAMADAN ya ‘daga mishi gira. KHAMIS yayi Murmushi ya shige shima natare da Auntys ‘din nasu sun ganosu bah

    Sanda suka fita daga layin RAMADAN ya tada tasu motar.

    Join Us on WhatsApp Here

    0 Comments

    Heads up! Your comment will be invisible to other guests and subscribers (except for replies), including you after a grace period.
    Note
    error: Content is protected !!