Search
You have no alerts.

    Samarin Bana Chapter 2

    02

    [5:35PM, 09/11/2016] Rahamat Nalele 👯:

    Tace hmm nakasa hakurin hakanne shiyasa kuma……

    Bata izza xan canta bah ummi ‘yar uwar shi ‘yar qanwar momynsa taxo shigewa cikin gidan nasu 

    da sauri Tace Ya RAMADAN tun safe naketa nemanka

    Ya xuba mata ido dan ya da’de da sanin yarinyar ta fa’da tarkwan soyayyarsa Amma Sam yaqi yarda ta bayyana masa

    Yace ayya lafiya dai ko

    Hawaye ya xubo mata Tace har yaushe xaka gane ina sanka

    Asan mace da kame darajarta abin kunyane tacema namiji tana sanshi. Amma ni nafurta hakan dan baxan iya jurewa ba

    Aqallah ina da ‘yan mata sunka ‘dari idan na iyasce

    Duk acikinsu ba wacce nafara furta kalmar so agareta. Kinga ko idan kinfara furtawa baxanji Komai ba

    Ki shiga ciki xan tunani akanki. RAMADAN Yafa’di hakan cikin rashin kulawa

    Tace Amma……..

    Waccan mah budurwa tace ina santa. Ya katseta da fa’din hakan

    Ummi talalli Jamila da tayi kicin kicin da fuska suka gallama juna harara sai tashige gidan kawai batare da Tace Komai bah

    Jamila Tace wacece ita. Yace wani abune. Tace aa kawai dai naji na tsaneta ne

    Yace toh kiji kina santa dan ‘yar Uwa tace

    Yana fa’din yabarta nan tsaye

    Duk ‘yan unguwar kallansa suke cikin sha’awar tsaftarsa. Sam baxaka ta6a ganin RAMADAN FAWAS KHAMIS cikin qaxanta ba

    Direct gidansu KHAMIS yayi yana xama FAWAS na xuwa

    Momyn KHAMIS Tace nidai ina sha’awarku ‘yan uku na

    FAWAS yayi Murmushi Yace mungode momynmu

    Haka suka fito sukayi wajan wankin motar da wannan yarinyar tabayar amata

    KHAMIS Yace ta’ina xamu fara…..

    Kan suyi magana idan FAWAS ya sauka cikin motar inda ya hango kamar  Passport ‘dinta

    Yace ashe baxamu sha wahala ba

    Nan ya bu’de yaga akwai address ‘dinta

    Cikin murna RAMADAN Yace Allah ya tenake muyi sauri ina da fitta da Auntyna.

    FAWAS Yace Aunty LUUVAH (dake haka suke kiranta da shi)

    KHAMIS Yace Kasan ‘daxo sanda ta maimaita karatunta da xamu dawo gida har Aunty XEE na tayata

    Dama ai bakinsu ‘daya. cewar FAWAS

    Yace inaso nayi Aure cikin lokaci qanqani dan Aunty LUUVAH Wlhi

    RAMADAN yayi Murmushi Yace ya kamata kam

    Suka shige mitar sai Gidansu yarinyar

    Bayan sunyi parking KHAMIS Yace kaduba yanda tayimin datti da mota

    RAMADAN Yace toh miye

    FAWAS Yace Bakomai tunda so ya kusan toka.

    Suka fitoh Suna Tambayar megadi dan Allah miye sunan me motar da suka kawo mata

    Yace Ameera

    FAWAS Yace dan Allah koxa kamata magana

    Yace badamuwa

    Nan ya kirata

    Tafi toh da rangwa’da kamar yanda KHAMIS ya basu labari

    Tace sannunku FAWAS ne kawai ya amsa

    Tana cema kallan RAMADAN

    Shiko ya ‘daure fuska Yace anwuni lafiya. Da sauri Tace lafiya lau

    Yace Xan iya samun key na motar can

    tace mexai hana bayan takuce

    Nan tamiqa mishi

    Yayi gun motar da kunnata sannan ya juyata FAWAS ya shiga motar

    RAMADAN ya xuge gilashin motar ya kalli KHAMIS Yace muna jiranka a waje pls karka ‘dau dogwan lokaci dan Kasan bana ha’da uxirin Auntyna dana kowa

    Yana fa’din hakan yafitta da motar

    KHAMIS ya kalli Ameera Yace da fatan nasameki lafiya

    Tace lafiya lau

    Naji da’din yanda kabani mamakin Ashe kai ‘din na da banne

    Yace toh fa’damin

    Ta’dan Sosa qeya Tace kai ya kamata ka fara fa’da

    Yayi Murmushi Yace  toh ina sanki sosai

    Tayi cikin gidansu da gudu tana cewa nima ina sanka……

    KHAMIS yayi dariya ya ficce daga gidan

    Daga yanayinsa sukasan yaci nasara

    Hakan suka dawo unguwarsu RAMADAN

    Dai-dai lokacin SAILUBAH tafi toh daga gidansu ita da XEE da Amarya da wata qawarsu Jidda

    Ba qaramin bala’in kyau sukayi bah

    Cikin shigarsu ta net dogayan riguna  red color tayi musu kyau Sosai

    Musamman SAILUBAH RAMADAN Yace toh sunfitoh mah wai gun walima xan kaisu

    FAWAS Yace Aunty LUUVAH da Aunty XEE Yace eh

    Nan suka qaraso Tace yauwa kunxo a dai-dai qannanmu

    Saudat Tace toh gamunan muma.

    SAILUBAH Tace toh

    Suka shiga motar

    XEE Tace harda kune arakiyar

    SAILUBAH Tace eh mana Kinsan inba wani dalili ba ba’abinda yake raba kawunansu

    Tace umm kumafa

    Nan suka kaisu Shamsi hold

    Sunyi parking sunfito kenan wani saurayi ya parka tashi motar da fitowa ya nufi SAILUBAH aqallah xaikai shekara talatin da ‘daya Yace dan Allah kijini ka’dan dan tun daga layinmu nake binki

    Ta ‘daure fuska Tace inajinka…….

    Kan yayi magana RAMADAN ya fitoh yaxo garesu Yace sannu

    Cikin kulawa mutumin Yace yauwa Qanina da ganinka kai qanintane

    RAMADAN ya gya’da kai Yace hakane

    Mutumin yayi Murmushi Yace dan Allah ka bu’de min hanya dan nalura Auntyn taka xata ban wahala

    Yace kome yasa

    Yace ina Santa ne ina qaunarta daxa ta ban ha’din kai Wlhi xanji da ita fiye da tunaninta

    Bu’dar bakin RAMADAN sai cewa yayi tab ai ammata miji…….

    SAILUBAH da XEE da KHAMIS FAWAS suka saki baki da mamaki

    Cikin wani yanayi mutumin ya kalleta  Yace ayya kiyi hakuri dan Allah bansan sani bane

    RAMADAN yasan baxata iya cewa Komai ba awannan lokacin 

    Dan haka Yace la karka damu ai akwaita da yima irinku afuwa

    Mutumin ya shiga motarsa ya tafi

    SAILUBAH ta kalli RAMADAN Cikin bala’in 6acin rai

    Sami sami yayi cikin motarsu yajata dan yasan ya bari tayi furucin bakinta bamai kyau bane xai fito gareshi

    SAILUBAH tayi kwafah. Wlhi xan gyarama yaran nan xama. Cewarta

    XEE tayi dariya Tace baxaki iya masa Komai bah aikun saba hakan

    Haka suka shiga da jera kayansu drink da sauransu

    Baifi minti biyar ba saiga Su Amarya Saudat

    Nan aka fara gabatar da walima kamar yanda kuka sani. Anayin walima irin wannanne dan Jan hankalin Amaryar tabi mijinta

    Toh Madallah Gaskiya nasihar da Jan kunne ta ratsa xuciyar duk Wanda yake gun

    Haka akaci akasha aka Washe

    Surajo saurayin XEE shi yadawo dasu SAILUBAH gida

    Tana kwance baje baje agado lokacin ana  kiran sallar isha’i dama tana period shiyasa batayi yun qurin yiba

    Tunani take meya hana Alhaji Jamilu kiranta ko dama irin mayaudaran nan ne

    Ta danna wayanta tana neman numbarsa.

    Duk daba kiransa xatayi ba. Amma me sai tanemi numbar sama ko qasa ta rasa

    Shuru tayi tana tunanin ya akayi haka itadai bata gogeba toh waya goge mata

    Ai kamar an muntsineta tatashi. Ba shakka wannan aikin RAMADAN ne

    Kut Amma fah yaran nan ya rainani

    Baqin ciki ya cika xuciyarta

    Ta’dau kusan awa ‘daya tana saqa da warwara tasan bayan ya goge har blocking yayi

    Tashiga tunanin sosao dan tanasan tasan hanyar da xatabi da Qanin nata

    In zagine ba irin xagin da bata masa akan samarin nata ba. Ba irin jan kunnan da bata masa ba akansu  ba

    Tabbas tasan indai xataci gaba da bayyana samarinta afili kuma ya gansu ba shakka Saidai ta tsofe agida batayi Aure ba

    Ta ‘daga wayan nata takirashi

    Kaxo ina San ganinka yanxu

    Abin da Tace kenan ta kashe wayan

         Canko sai gashi ya shiga ‘dakin nata da xama ahannun kujera. Amma Sam baiyi gigin kallanta bah

    Yace Auntyna gani……

    Tashi tayi taxo taxauna agabansa kamar me neman gafara ananne suka ha’da ido

    Cikin sanyin murya Tace me yake damunka ne RAMADAN

    Yayi shuru

    Ya kakeso nayi da rayuwata. Duk wani saurayi daka ganni dashi saika koreshi hankalinka yake kwantawa.

    Na xageka naci mutuncinka akan haka Amma kamar tunxira xuciyarka nake

    Me nene dalilinka nayimin hakan

    Ya shagw6e fuska cikin wani yanayi Yace hmm matsalar ‘daya CE Auntyna shine duk wa’yanda suke xuwa gareki basa dacewa dake………..

    Cikin maseefa ta katseshi da fa’din…. Ya isa Ya isa haka. Nagaji dajin wannan kalmomin naka. Kullun abu ‘daya kake fa’damin. danka rainamin hankali

    Toh bari kaji narantse maka da Allah tatsaya anan. Karka kuskura ka qureni

    Ganin da tayi Sam maseefar tata bata shigesa ba shiyasata fashewa da kuka

    Anan ya rikice ya durqusa gabanta yahau lallashinta ya saka hankicif ‘dinsa yana goge mata hawayan nata

    Cikin kamilalliyar murya Yace yi shuru Auntyna indai nine baxan qara yi miki haka

    Dan Allah kiyi hakuri Wlhi nadena kukanki maseefa ne agareni

    Ta tsaya da kukan. Ta kallesa yayi kalar damuwa Tace ka’dau alqawarin Gaskiya wannan karan

    Ya ‘daga mata gira da cewa eh

    Ta’dan daki qirjinsa. Kai yanxu baka tausayina kaga yanda Abbana yasani gaba in fidda miji Amma kake korarmin Su

    Yace nadena

    Shuru sukayi ahaka

    Can Yatashi Yabu’de furiji ya ‘dauko madara da xubawa akofi ya bata

    Sha Auntyna xai temaka miki wajan saki nisha’di yanxu

    Ta kar6a da ‘Yar harararsa Tace kaci abinci

    Xama yayi suna fuskantar juna Yace eh. Kana ya fara danna wayarsa

    Tsakaninka da Allah

    Ya kalleta ka’dan da jifanta da wani kallo sanda taji gabanta ya fa’di. Yace Wlhi naci

    Shuru tayi mai

    Yasan dame ya bita dashi dan duk macan da yayima wannan kallan rasa nutsuwarta take. Yayi Murmushi yatashi. toh sai Allah ya kaimu safiya my Aunty.

    Har yakai ‘kofa tace xa’aje gidan she’dan kenan yau

    Yayi Murmushi yana gyara takalminsa dan ya gane club take nufi gidan rawa…

    Yace bakin hanani xuwa bah

    Tace shine dai abinda har yanxu banyi nasarai hanaka bah

    Ya kalleta da Murmushi ya futa daga ‘dakin

    Sam SAILUBAH bata san idan sunfara hira da Qanin nata surabu.

    Ta yarda tana samun nisha’di Sosai agareshi kodako fa’da sukayi

    Haka ko akayi kusan sha’dayan dare sun gama xagaye ‘yan matansu

     RAMADAN  FAWAS KHAMIS sukayi club

    Kamar yanda suka saba

    ‘Yan matan mu musulmai sunfi yawa agun Wa’iyaxubillah

    Yarane xaka gansu qanana dagasu sai rigar mama da ‘dan qaramin siket Suna ‘dirkar rawa agun

    Duk masu xuwa gun sunsan Su KHAMIS farin sani

    Xasu xone sukaraci kallansu susha drink kala kala Su rungumi mata da ‘dan tsotse tsotse Amma har yanxu dai basu xama mazunatan ba

    (Toh Allah ya karesu ko agaba. HAYATUDDEEN Yace hmm da wiya in har xasuci gaba da xuwa irin gura rannan Aunty Rahamat)

    Toh yau abin yaxo musu wani iri

    Inda wata she’daniyar yarinya bata wucce 13 years ba ta’dane cinyar RAMADAN hakama sauran suka ‘dad’dane cinyoyin Su KHAMIS

    RAMADAN ya xubama breast ‘dinta ido ta qara ban qarosu. ya lumshe ido tare dakai hannunshi Kansu yanasan wasa dasu…..

    Tace honey na da’de ina sanka dama……

    Warin giyan da tasha ya bugi hancinsa tuni ya han ka’deta tafa’da qasa. Wasu suka bita da kallo wani yaxo ya jata yana murna xai biya buqatarsa

    RAMADAN ya lumshe ido cikin maseefar sha’awar mace

    Yace innalillahi-wa’inna’ilaihirraji’un

    Nan ya maida kallansa gasu FAWAS. Inaaaa… sunyi nisa Sosai baxasuji kira cikin Sauqi ba

    Dan haka yajanye matan daga garesu ya tasasu agaba suka fitta daga gun.

     lokacin kusan qarfe 2:30am

    Shika’dai ne me  hankalin cikinsu dan bai shiga da yawa ba

    FAWAS ya kalli KHAMIS Yace naso hutawa yau Amma ‘dan iskannan ya kwafsa mana.

    KHAMIS yayi shuru yana tuno saura ka’dan ya fa’da mummunan yanayi Allah ya temakeshi

    Yace hmm sa6an Allah da da’di yake

    FAWAS Yace Wlhi kuwa dan yau Allah ne ya ku6utar damu kai gaskiya nagaji ina sha’awar mace

    KHAMIS yayi dariya Yace kayi Aure kawai awucce gun

    Yace kasan Dadyna ba barina xaiyiba. Cewa xaiyi ban kai ba kai kasani

    RAMADAN najinsu yayi shuru shidai burinsa. yaje gida yayi jinyar kansa

    KHAMIS suka fara saukewa

    Sannan RAMADAN yayi parking a kofar gidansu ya kalli FAWAS Yace toh sai da safe ya fita daga motan FAWAS yajata

    Kamar yanda yasaba buga gidan yayi ahankali megadin nasu ya bu’de mishi kofa. RAMADAN ya bashi dubu biyu yayi part ‘dinsa cikin san’da

    SAILUBAH tayi Murmushi dan duk lokacin da RAMADAN ya dawo daga club idanta biyu tana kan sallaya

    Cikin baqin ciki ta kira wayansa

    RAMADAN na Ganin kiranta yajah tsaki da fa’din ita wannan wai me yake hanata  bacci ne dan Allah Kullun sai taji dawowata .

    Ya dai ‘dauki wayar Tace ya maka kyau. kadawo ko

    Yace Allah banje ba fah  Auntyna

    Tajah tsaki ta kashe wayan

    RAMADAN yabi wayan da kallo……

    Kana yayi calli da wayan Yace matsala

    Sannan ya shiga wanka yayo alwala yayi Sallah Raka’a goma Sha biyu wannan ya xama jikin RAMADAN dan akwai shi dasan ibada

    Sannan ya ‘daga hannu sama yanata xuba addu’a

    Addu’ar RAMADAN tafarko itace Allah ya bashi masoyiyarsa wacce yake bala’in so kana kowace addu’a take biyowa baya

    Sanda ya idar yabi lafiyar gado

    Ya lumshe ido yana tuno yarinyar da tahau kan cinyarsa a club…. Nanya sake shiga wannan yanayin daya shiga ‘daxo

    SAILUBAH ko qa’idar tane ko tana period qarfe 2:00am nayi xata tashi tahau kan sallaya tayita xikirorin Allah da yima Annabi salati wannan RAMADAN ne yayi nasarar cusa mata ra’ayin hakan dasan ibada

    Tunanin shi da rana kawai takeyi har abin ya shiga jikinta har cikin dare

    Shi dai ya nuna mata ba halittar da Allah bayaso kamar mushe akwance

    (Wato mutum yasaki baki yata bacci kamar wani wawa)

    Yace tadinga tashi qarfe hu’du sallar Asuba tadinga samun

    Ita kuma ganin xata iya tashi qarfe biyu shi yasa take tashi

    har ya xaman mata jinin jikinta .

    Ta juya ta kwanta tana tunanin wacce hanya xatabi tahana RAMADAN xuwa club

    Nan bacci yayi awan gaba da ita tare da mafarkai barkatai duk nashi

    Shima RAMADAN wani lamarine ya faru dashi acikin mafarkinsa

    Gaskiya ne ya kwanta da sha’awar mace Amma abinda ya burkita kwa kwal warshi shine yanda ya gansa yana saduwa da Auntyn tashi har yana mata sambatu

    Kiran sallar Asubahi ne ya farkar dashi

    Yafi minti talatin axaune yana tuna mafarkin nashi kana ya tashi yayi wankan Sarki Sannan ya gabatar da sallar

    Da misalin qarfe tara lokacin SAILUBAH tagama shiri

    Surajo yaxo shida XEE ‘daukarsu  dan ita takira XEE tagaya mata yau ba mota a hannun RAMADAN dan bata manta tashin motar da taji Cikin dareba tasan FAWAS yayi da ita gidansu

    Suka gaisa da Surajo Yace yau gani nixan kaiku

    Tace hmm ai ka kyauta. Bara nakira RAMADAN Yace OK

    Nan tashiga gidansu direct part ‘dinsu Dadyn shi tayi suka gaisa da Momy

    Sannan tayi part ‘dinsa

    Ya gama tsaf yana fesa turare tashogo ‘dakin

    Ya qura mata yana tuno mafarkinsa

    Ta gallamai harara da cewa Lafiya

    Yayi murmushi Yace qalau my Aunty dafatan kin tashi lafiya Tace lafiya muje ko

    Ya’dan Sosa qeya cikin rashin gaskiya Yace jiya Wlhi…….

    Ta katseshi da fa’din na tambayeka

    Ya girgixa mata kai

    Tace hmm Wanda yayi da kyau ai ya sani. Fatana katemakeni kadena xuwa hankalina na tashi yayinda xuciyata take ciki da ba’inci

    Yayi shuru dan xancan nata ya shigesa…..

    Ya kama hannunta xan dena pls kici gaba dayimin addu’a

    Ta hararesa ai kullun acikin ci gaba dayi maka nake

    Ya kaima hannunta kiss da sakin hannun suka fitoh gwaninban sha’awa

    Bayan sun shiga motarne cikin tsokana XEE Tace wannan wanka haka RAMADAN

    Yace Aunty XEE kenan

    Tace yau Asma’u ko Amina suka ganka saisun tsure.

    Tayi Murmushi kawai

    Surajo Yace kema kin yaba kenan

    Tace kasan qannan namu akwai iya wanka Gaskiya na yaba Sosai Yace gashi ni ba gwanin iya wanka ba bare inqara shiga ranki Tace karka damu  soyayyarka ta isheni ma haka. Inka qara da wanka xaka cutar dani.

    Bana ganin wankan kowa sai naka wan nan ma dan qaninmu ne. Shiyani Yaba masa

    Cikin jin da’din furucinta Yace Naji da’din furucinki….

    Nan fah suka fara kalaman luv

    RAMADAN ya kalli SAILUBAH cikin muryar can qasa kuma a shagwe6e Yace  sun fara damun kunnena fah Aunty

    ki duba yanda suke kalamai agabana ina qanin su

    Kan tayi magana XEE ta cafke da fa’din ayya Qanina mundena kaji.

    Shuru yayi yana fa’din axuciyarsa Aunty XEE ba dai kunne ba

    Dai dai nan sukayi faking cikin skull

    Kuma atare sukayi department ‘dinsu. RAMADAN na murnar yau Allah bai ha’dashi da ‘yan matan nashi ba

    Lokacin da suka tashi KHAMIS ya gyara faking ‘din motarsa. Dan shi sun da’de da futowa

    XEE tashiga SAILUBAH ta shiga

    RAMADAN xai shiga kenan Yaji an kirashi.

    Cak ya tsaya harta qarasu Yace Asma’u  ya dai

    Ta’dan harareshi har yanxu kaqi ban kalmomin naka

    Kuma dan baka damu da niba shine har xaka tafi baka Neman ba

    Yace am sorry my baby

    Yau xan baki mamaki insha………

    Bai qarasa ba SAILUBAH tafara mai maseefa karka shanyamu kamar Wasu kayan wanki pls. Cewar SAILUBAN

    Ya kalli Asma’u Yace sai munyi waya Tace hmm Amma Gaskiya Auntyn nan taka mafa’da ciyace

    Yace ke Auntyna cefah

    Tace eh ko Auntyn takace saina fa’di gaskiya

    Ya ‘daure fuska Yace toh ya isa haka sai anjima

    Tace dan kawai nayi maganarta shine………

    Eh dan kinyi maganar tane. Ita’din sa’arkice

    Tace aiba wani abu nace ba

    Ya katseta cikin tsawa da cewa ke nagajima dake kije na baki hutun shekara ‘daya

    Tace hutu ame

    Yace a SOYAYYA

    Yana fa’din haka yashige motar

     KHAMIS ko ya jata

    Asma’u ta dafe kai Tace ban ta6a ganin ‘dan iska ‘dan rainin wayo irin RAMADAN ba. Ko a ina ya ta6ajin an bada hutu a asoyayya oho 😆

    WhatsApp Group

    0 Comments

    Heads up! Your comment will be invisible to other guests and subscribers (except for replies), including you after a grace period.
    Note
    error: Content is protected !!