Search
You have no alerts.

    Riqqon Kaka Chapter 2

    RIKON KAKA

    CHAPTER2

    Rukayya na tarba bokitin ta, yan“ matan dake

    tsaye suna bin layi suka hayayyaqo mata.

    “wai ke Rukayya wacce irin marar kunyar yarinya

    ce? Wane ne kikafi duk nan da ba za ki biyo layi

    ba?” .

    “Yo ai uban kuturu ma Yayi don k0 ‘ ‘ kakar ki ta

    zo nan bata isa ta debi ruwan nanba ‘, idan bata

    bi layi ba”.

    “Wai yarinya Karama amma kin raina mutane, an

    ‘sangartar dake, to yau zamu gani k0 . mu k0 ke

    Duk ‘yan matan dake wurin suka ‘ hayayyaqo

    mata kowa da abinda yake fada.

    Dayar wadda bata tanka, ba, tace,’ ku saurara, ba

    layina bane? Ku barta ta tarba”. ‘

    ‘ Dukkansu su kai kanta, “haba. Jamila; yanzu –

    saiki barta ta dibi ruwan nan? Bafa, rokar mu tayi

    bafa. ai sai ki ja yarinyar ta raina mu” ; ‘ Jamila.

    1a cc, “Ku dai ku barta

    ba yanda suka iya dole suka bARTA

    Rukayya ta murguda baki tana ta harareharare

    tamkar zata iya dukan su. Wata a cikinsu ‘sai da

    ta bari ta cika taf ta_ tattake zata dora akai

    Jamila ta zubar da ruwan

    RuRayya tai saurin bin bokitin da aka halbar da

    kallo, ta ce. ‘ ‘

    “Kam uban nan! Ni ki ka zubarwa ruwa? Ai k0

    wallahi sai kin biya ni”

    Jamila ta riqe kugu ta cc, “Z0 ki bige ni sai in

    dibar maki wani ruwa “

    Rukayya ba tai wata-wata ba ta cakumi “

    Jamila da kokawa wadda a girme ta. girme mata

    sama da shekaru biyar k0 ma fi. Kokawa ta

    kaure, Rukayya duk inda ta samu cizon Jamila

    take, ita k0 Jamila dukanta take, sai ta cicciBeta“

    ta kayar. Kokawa sosai suke, yarinya Karama sai

    bala’i ana cikin kai da rigima. . ‘ Kaka ta nufo

    wurin famfon saboda ‘ almajirin da yaje ya sanar

    mata, saboda. dama . suna son suga an takuli

    RuKayya fada k0 don suji masifar Kaka. Tun daga

    nesa ta soma zabgo ashar. ‘

    “Wacce ‘yar… take bugar min jika? ‘Yar gidan

    uban wace ce a garin nan? Yau k0 sai naga

    ubanki”. ‘

    Jamila ta wurgar da Rukayya can gefe ta rike

    Rugu cike da maSifa, ta ce

    ’ “Ai k0 ba dai ubana ba wallahi”.

    ‘ Kaka ta dauki Salati, “Kalu Innalillahi. wa inn’a

    ilaihi raji’un! Yarinya ni kike zagi tsofai-tsofai

    dani? Ai k0 zaki gani, ai duk . Wanda bai

    girmama tsohon wani ba, to dama can bai saba

    girmama nasa ba, ai duniya ce”.

    Rukayya tayo kukan kura ta cakumi . Jamila wai

    taji zafin an zagar mata kaka,‘ ta. samu ta rike

    hannunta ta gaftsa wani irin cizo, ta rike fatar

    gam taKi saki har sai da jamila ta

    fasa. Karar azaba, kuma ta Ki saki. “

    Kamar daga sama taji an cukwikuyo ta‘ gaba

    daya, ta saki Jamilar saboda yanda taji riqon

    tasan kowaye. Ya sa hannu ya shiga

    . makarta tana ihu sai da, yai mata lilis sannan’

    ya saketa ta tsere gida tana ihu.

    Ran Abubakar a bace ya dubi Kaka wadda ke ta

    zazzaga masa masifa, ya ce

    Kaka don Allah don annabi” kakabi ki Juya ki tafi

    gida

    “Naqi in lafi gidan tunda ka dakar mani jika kai

    mata jina-jina ”saboda wadannan ‘yan iskan

    marasa mutunci, wadanda basu San darajar

    lyayen suba”. .

    ‘ , Abubakar ya ce”Naji Kaka ki wucr, in ba haka

    ba wallahi daukar ki zanyi cak in maida ke

    gidan”. . . .

    Ta ce, “To zoka dauke ni; marar mutunci, wanda

    bai san darajar’ yan uwansa ba. Ke: kuma ki

    saurari sammaci, sai nayi shari’ a da ‘ iyaycn ki

    Ta juya ta nufi gidanta tana masifa. ‘

    Abubakar ya dubi ‘yan matan jikinsa a .sanyaye

    yace. ‘

    “Kuyi hakuri don Allah ku rinqa haquri .da ita,

    kunga tsohuwa cc hankali yayi nisa, don Allah ku’

    rinqa hakuri da ita ba don halinta ba, saboda

    tsufanta.

    Ya samu ya lallashe ~su sannan ya juya gidan

    A tsakar gida ya samesu su duka suna ta faman

    kuka, yana shigowa Rukayya ta kwasa agujc ta

    nufi dakinsu ta kulle.

    . Abubakar ya dauki farin bokitin fenti ya fita bata

    dai tanka masa ba, da alama ta Shaka, shima bai

    kulata ba ya debo ruwan ya ciccika randunan

    gidan, sannan ya kira almajiri ya bashi ya siyo

    mashi koko da Kasai.

    Yana kewaye yana wanka almajirin ya ~dawo yai

    sallama, kaka la dube shi kafin ta ce.

    ‘ “Ya shiga wanka, sai ka jira ya fito“: Almajin

    yace“Ai makaranta zan koma. Ta ce“To ajiye nan

    ka lafi”.

    Almajirin ya aje yai gaba abinsa, kaka , ta mike

    taja tsaki tai cikin dakin k0 kallon knkon da

    kosan batai ba ita ala dole fushi take.

    Abubakar ya gama wankan sa ya fito daga

    bandaki yai karo da akuyoyi ‘sun zubar da kokon

    suna ta lasa, bai ga ma qosan ba sai dai ledar da

    akuyar keta tauna a bakinta.

    ‘ Yai tsaye yana kallon ikon Allah. zuciyar ‘ sa tai

    masa ba dadi, ya nufi dakin kakar

    daga

    bakin “‘dakin ya tsaya ya bisu da kallo, ya girgiza

    kai.

    “Ina ma ni Allah Ya dauka ya bar iyayena, tabbas

    da, ban rayu ina kallon wannan abun bakin cikin

    da takaicin ‘ba, zuciyata tayi kankantar daukar.

    Wanan takaicin da kuke dora mani. . babu

    damuwa, ‘duk ranar da bakin ciki ya kasheni sai

    kuma ku yiwa wani.

    Kuma da kika bari akuyoyi suka cinye kalacin sai

    sai dai ku zauna haka, ba’zan Kara fltar da kudi

    na ba na rantse”.

    , Kaka. tace, “.Ai“dama ba kai ke ciyar damu ba,

    bakin da. Allah Ya tsaga bai hana shi abinda zaici

    daka : bamu da ka hana mu duk ci za muyi Da da

    kaike ciyar damu

    Abubakar ya saki labulen ya juya ba tare daya

    tanka mata ba, ya kora tumakan ya kaisu ya

    daure, sannan ya debi ruwa ya wanke wurin

    sannan ya nufi dakinsa dake zaure ya shirya ya

    fito ya kulle dakin yai tafiyar sa ba tare da yai

    musu sallama ba. ‘

    :,Sai dai yana’ jin Zuciyar ba zata iya daurcwa ba

    ya hana su abinda zasu ciba tunda yasan babu

    Wanda zai basu ida ba shidinba

    ” Ya tsaya kofar gidan Mairo mai koku ya kira

    yaron gidan dake wasa a, ‘ kofar gida ya bashi

    Naira dari yace

    . ‘Don Allah ka karbar mani kokon talatin sugan

    ashirin cikon hamsin dink kasai kosai ka kaiwa

    Kaka a gida”.

    Ya bama yaron Naira goma cikin doki k0 ya tafl

    saboda ‘yar goman .da ya’ bashi, shi kuma ya

    tari acaBa ya tafi wurin aikinsa, …

    “””””” “””””””””” “””””””””””” “”””””””””

    Yau an tashi da zfine a garin don haka . kowa

    burinshi ya kaucema ranar data kunno kai ‘Kaka.

    natA famar damun fura da

    ‘ ludayi ga mafici sai faman yiwa, Rukayya fifita

    ; take wadda ke kwance saman cinyarta

    ,”Kaka, ‘ni fa na fara gajiya da

    wannan furar, kullum fura kullum fura wai sai’

    dare ya yi sannan mutum ya ci abinci?”

    Kaka ta ce, “To ai kece jika, da kin

    iya sanwar :dakin dinga dafa mana, nik0 tsofai

    . tsofai dani ba zab iya gaganiyar girki ba

    ” Ta ce “To Kaka yaya Abbakar ya rinqa girka

    mana Kafin ya tafi wurin aikinsa mana”. Kaka ta

    dube ta kafin tace “Yi maza ki

    _ rufebakin ki kar ma ya shigo ya ji ki ya far

    maki, kin sanshi ba mutunci ne da shi ba, qiris “

    = yake Jira yai ta dukan ki kamar jaka”.

    ‘ Rukayya ta ce, “Ai wallahi daga yanzu ramawa

    zan rinka yi tunda ba jaka aka aje masa ba yai ta

    duka”

    ,Kaka tace”Ashe k0 kina tare dashan

    wahala, don ko duk randa tsautsayi ya kai

    ki k0 zagin ‘sa ki kai Bansan irin dukan da zai

    ‘ makiba,ina tausaya miki wallahi” _ .

    ’ Ta zumBuro baki “Haka kawai mutum baya

    qaunata yaita dukana toshi wake dukansa .lah shared a profile .

    0 Comments

    Heads up! Your comment will be invisible to other guests and subscribers (except for replies), including you after a grace period.
    Note
    error: Content is protected !!