Maleeka Malik – Chapter Twenty-five
by NadminMASU ƁUKATAR A TALLATA MUSU HAJOJINSU ZA SU IYA TUNTUƁARMU TA LAMBOBIN 07045308523 MUN GODE
“”Kwabe Fuska tayi tana wani kif-kifta ido tace”Kamar ya marabana da tsirara kadan ne? Yo inace bakai ka kirani ba,kuma laifi ne don mace tazo Turakar mijinta tana kama da Tsirara kamar yadda kace..”,Tafada tana jifan Malika da wani matsiyan kallo na zakiji ubanki ne,ke kikafi bani haushi.
Wani miyau Saleem ya hadiye yana Fadin”a’a ni bance ba,kariso dama na kiraki ne, don kizo na gabatar dake ga malika na kuma taraku nayi muki nasihan zama lafiya da juna kamar yadda al’ada ya tanadar..”Tabe baki tayi kafin ta kariso tana wani jijjigen jiki kamar wata mara hankali,gefen gado ta zauna tana kada kafa,Fuskar na gefe tace”Ina jinka yi da jiki don inajin barci gaskiya..”
Daga Saleem din Har Malikan da kallon tababbiya suka bita,tun ballatana ma Malika wacce take ganin alamomin zahra kamar wata bakauyiya wacce batayi ilimi ba,Saleem ne yaga iskancin nata yayi yawa shiyasa ya hade rai kafin ya fara gabatar musu da juna,ya gangaro zuwa Nasihan su zauna lafiya,bangaren zahra ya juyo yana mata mgna da kakkausan murya inda ya Sanar da ita bai aurota don bayason matarsa ba😂🤔kuma bai auro ta don ya gaji da ita ba,ya auro tane don koyi da Annabin rahama sallalahu alaihi wsallam,kuma yayi mata mgana da zafin rai na kada ya kamata da Raina malika ko rashin kunya da rashin da gareta,ya gayamata koda ba domin tana uwargida ba,Malika ba tsarartabace ko banza agirme ta girmeta,so ta girmama ta kuma ta bita sau da kafa,daga karshe ya sanar da Malika sai tayi hakuri da Zahra kanwace gareta,Wani abun sai ta dinga Nusar da ita.
Malika bata bw Saleem kunya ba,tayi mgana cikin Hikima da natsuwa,itako Zahra saboda bakincikin kalaman Saleem na wai tabi Malika sau da kafa,yasa ranta taji yabaci da”aka nemi tayi mgana tana cin mgani tace”Naji duka maganganunku,sai dai Abu dayane bangane ba,Matarka Malika ce ta biya Sadaki ta auroni,ko kuwa kai kaine ka auroni da kudinka..? Tafada tana kallonsu dukkansu,Saleem yaji kawai ransa yabaci cike da kosawa yace”Wannan wata irin Tambayace? look zahra kingani nan dagani har matata bamasu son Rigima bane,indai ke rigima shine sana’arki to wlh bazamu Shirya ba..”Yafada yana Nurfafashin bacin rai.
Adage zahra ta kalleshi kafin tace”Au Allah,wato bakusan Rigima gani ni kuma Fitananniya,toh ni ba Fitinanniya bace gani nayi kana wani sanar dani nabi matarka Sau da kafa,alhali ko agida da za”a min nasihan zama da kai,wa mijina kadai ace nayi biyayyah baga wata katuwar gardiya ba..”Tafada tana wani mele baki,Ran Saleem yabaci saboda kalaman Zahra,yana kokarin mikewa ne Malika ta rikemai hannu tana Fadin”Plz don’t say Antytin…ba girman ka bane mallam..”
Tafada cikin sanyin murya,tana kuma kallonshi cike da sanyinta,Ganin yayi Shuru ne yasa takara damke hannunshi tana Fadin”Tadani na tashi,kasan ita amaryar so ce,so yar lallashi ne,don Allah Kayi hakuri kada ka biyemata yarinta ne ke damunta..”Tafada tana cije baki,zahra dake zaune ta zaburo tana Fadin”Eh naji yarinta ke damuna ai gwanda ni dana tashi sai na iyama kiruciyata banje na auri wanda yayi kusa da Sa’a na ba..”Tafada tana girgiza jiki lokaci daya tana sanya hannunta bisa kugunta,ko kallonta Malika batayi ba,Saleem ya taimakamata tatashi tana cije baki yana mata sannu,zaman myafin kanta ta gyara tana Fadin”Sai da safe Mallam,plz Amarya Kiyi hakuri fa,asha amarci lafiya..”Tafada hankalinta kwance kafin ta zame hannunta ana Saleem ta Fice daga dakin tana takawa dakyar saboda Nauyin datayi.
Tana Fita Saleem ya juyo ga Zahra yana Fadin”Tahaka zamu fara dake..? lalle ko ki chanza taku in ba haka ba wlh zamu samu mtsala cikin kankanin lokaci,don ni kingani nan na tsani mutum mara kunya da kuma girmama na gabanshi,uwa uba kuma rashin biyayya,ina mijinki wanda aka kawomin ke yau,ammh ina mgana kina maidamin da amsa kamar wani tsaranki ko? karki shiga hankali Allah zan saita miki kanki dinnan dake rawa bai zama daidai ba,mark my words..”Yafada kafin ya juya ya Shimfida darduma yana fadin”Ki Wuce kije ki sanyo zani ki kuma dauro alwala kizo zamuyi salla ne..”
Tsaye tayi tana kallonshi kamar zatayi mgana sai kuma ta fasa,Ganin irin kallon dayake mata,tana Tura baki ta Fice zuwa dakinta ta dauko zani ta daura bisa Rigar barcinta tadawo dakin,a tiolet dinshi ta Shiga alwala aranta tana fadin,ai bazan bari acuceni ba,daga yanzu har zuwa na cinye kwana bakwai dina adakin mijina zan dinga komai,ai itama ta shana,sai ta barni naci lokacina😂Koda ta Fito ta iske yana jiranta nan yajasu sallar Nafila Raka’a Hudu sukayi kafin ya sallame ya yi musu addu’a,Abun ya dauremai kai ganin duk tambayan dayayi mata game da addinta ta amsashi daidai babu kuskure,ammh ji Abunda takeyi sai kace batataba zuwa Mkrantar koyon Addini ba.
Nan kan Dardumar ta barshi ta haye gado,wai barci takeji,yana kallonta ammh takasa barci sai juye juye takeyi tana kallonshi,yana lura da ita yayi mirmishi cikin ranshi yana Fadin”hmm zaki samu Abunda kike nema,don wannan in ban bata Abunda take so ba,zuwa gobe zata iya kiran gida tace ban kusance taba,Tunda ya lura bata da cikakken Hankali.
Sai da yakoma Tiolet yayi bursh,kafin ya koma dakin,jallabiyan nashi ya cire yarage dagashi sai dogon bakin wandonshi ko vest bashi ajikinsa,ganin Faffadan kirjinsa awaje yasa take kara kallonshi kamar tajita kwance akan kirjin tana Shafawa,yana lura da ita ammh sai yayi kamar bai ganta ba,ya hayo gadon Agefe ya kwanta bayan ya saka hannu ya kashe hasken wutar dakin ya kunna Dumlight
Blanket din dake gefe yaja ya lullube rabin kafafunsa,dashi kafin ya tara duka hannunwanshi yana Addu”an kwanciya barci,Zahra na jinsa tayi lambo tana hadiyan miyau kamar wata mayyah,Tana ganinsa yashafama duka jikinsa kafin ya juya mata baya,ganin haka yasa wani kulikulin Takaichi ya ciyo Zahra,,yanzu kamar ita Ace Namiiji na juyamata baya,duk uban Tanadin datayi saboda shi,wlh bazata yadda ba,cikin sanyin murya ta kira sunanshi.
“Honey…Kayi barci ne..? Yana jinta yayimata banza,ganin haka yasa ta gangara zuwa gareshi ta Rumgumeshi ta baya tana sakin ajiyar Zuciya,bisa wuyansa ta zura hannunta tana Shafawa zuwa keyarsa tana Fadin”Honey Shine kayi kwanciyarka ka kyaleni ko..? Tafada cike da Shagwaba da sangarta,Ganin yaki mgana ne yasa,ta zura hannunta wajen kirjinsa tana Shafa gashin kirjinsa cike da salo,lokaci daya tana shafo Nipple dinsa,yaso ya Doje ammh jin abubuwan datakemai ne yasa dole ya Juyo yana rikota dakyau cikin wata irin murya yake Fadin”Kibar rawan kafa,Abun ba dadi ne dashi ba adaren Farko..”Yafada yana Shafa bayanta zuwa kugun hips dinta,cike da mugunta yake Sumbutar Wuyanta,yana kuma kara kaina da hannayensa cikin sassan jikinta,Tun Zahra na iya madamai da martanin salon wasan nashi haryazo ya kure Tunaninta musamman ma wajen dayake Tsotsan Nipple dinta,Bankare bankare tafaramai tana wani Numfashi sama sama,yafi minti talati yana Yana wasa da ita kafin ya fara neman hanyarshi,Zahra duk azatonta Abun mai dadi ne, sai da taji Wani abu na zungurinta kamar icce,kuma daya zungureta sai taji wani radadi,kamar an zubamata barkonu awajen,Jin Abun yana kara yawa ne yasa tafara mutsun mutsun kwace kanta,tana hade kafafunta,shiko Saleem da gayyah ya taleta dakyau😂ya kuma Rufe mata baki ya danna kai,Ai zahra ji tayi kamar ana sakamata reza ne ana caccaka wajen,gashi tana so tayi ihun ammh yatoshe mata baki,Tun tana iya motsu motsu har tazo jikinta yayi laushi Haka yake gurzarta kamar Allah ya aikoshi,dayayi Realising sai ya kara koma mata kamar wani maye,kuma ba komai bane ya jawomata haka sai shayen shayen mganuguar matar datayi,wanda dama akida in kikasha sukayi miki yawa toh ranar Mijinki zai Wuce mintinar dayake wajen saduwa dake yayi ta Abu daya ba gajiya,ke kuma nadama zata Shigeki sanda yayi raga raga dake,wajen neman ido ki rasa gira,koda yake basu nadamar haka sun gwammace suyita Shiga Ruwan zafi suna jinyar kansu,sudai burinsu ya cika Tunda miji yayita nanike musu ba gajiyawa.
Abagaren zahra kan tayi Nadama yafi cikin kwando Dubu don Allah kadai yasan yawan Allah ya isan data dinga lurama Saleem acikin zuciyarta,Jikinsa ko yasha yakushi da kunbunanata,kuka tayi shi har saida tagaji don kanta ta hakura,majina da hawaye suka dame waje daya,shiko Saleem bayama jinta caccakarta kawai yake jiyake kamar karfinsa na kara hauhauwa ne,kamar na doki,ga kuma mganin matan datayi amfani dashi wanda ya Yi sanadiyar Kara Fitar dashi daga hayyacinsa har sai da yayima zahra ci biyar Adare daya akuma lokaci daya,kafin ya koma gefe yana maida numfashi wahala,lokaci daya tambayan kansa anya Shine kuwa? domin yafi kowa sanin kanshi koda yake da karfin sha”awa bai da tsawaita kai Farmaki duk dadewarsa Minti talati koda malika ne,itama ta sani ammh kuma Abun mamaki Tunda ya hau kan zahra yaji yakasa control din kanshi d more zaiyi realesing d more,wata sha’awar ke kara zuwarma yayi mata Abunda ko Malika da zai yi Ramuwa akanta bai yi mata wannan cin haukan ba,Tundga nan ya fahimci akwai lauje cikin nadi,kuma yazama dole ya Tuhumi zahra kota gayamai gaskiya me yajawo haka?ko kuma wlh yaci ubanta la ada waje babu Ruwanshi.
Yana jinta tana Shesshekan kuka ya barta ya Shige tiolet ya sakarma kanshi yayi wankan tsarki ya Fito,yana tsane kanshi da karamin towel dake hannunshi ,yake kallon Zahra wacce ke kuka tana yarfe hannu,muryanta ta Dishe take Fadin”Wayyo momi,wayyo Abbana..Wayyo my best kuzo ki ceceni ya kashe ni Allah ya is Mugu kawai Azzzalumi wlh bazan taba yafe maka ba..”Wani haushi ya kamashi ya daka mata tsawa yana Fadin”Ai ke zan ma Allah ya isa da kika zalunceni Zahra,me kika sha? kika saka nayi Abunda ba halitta bace,duk Abunda ya faru dake kekika ja,kuma wlh hakan yayimin daidai domin Abunda keke nemane kika samu,kuma kin san da sani wlh gobe sai kin Fadamin wani banke banken hauka kikayi ma kanki,gashinan kinzo kina neman kissheni ni kuma kisa na kasheki..”Yafada yana Nunata da yatsa,tana jin Abunda yace ta Wage baki ta saki kuka,Ransa yakara baci haushi ya cikashi baisan sadda ya isa gaban gadon ba,cikin Fushi ya Fizgota sai gata ta Diro da kan gadon kafafunta suka daki kasa,wani kuka ta saki jin kasanta yadda yake turirin azaba kamar anzuba barkonu,ganin haka yasa ya dagata cak,sai cikin tiolet ya direta fuskarshi babu Fara’a yace”,Malama kibar kukan nan kiyi wankan tsarki ki Fito,kuma wlh kikayi yadda naji ko shesshekan kukan ki ne yadda kika batamin rai sai na Shigo har bayin nan nakara bayan nayi fatafata dake..”Yafada cikin kakkausan murya ganin yadda yake Huci ne yasa ta tsuge bakinta tana Sharan hawaye,tsaki yaja ya Fice da bayin.
.
Wutar dakin ya kunna,sai ya tarar da zanin gadon duk yabaci da jini hade da sperm tatarrashi yayi tana tsakar gasa jikinta taga yabude mota ya watso zanin gadon afusace yakoma,bayanshi tabi da kallo tana jin dadi aranta domin ko ba komai tanunamai Ruwa ba’asan kwando bane,ammh duk da yayi mata Abun cikin zalunci ne,ita da’akace mata Abun na da dadi,ammh ji Abunda Saleem yayi mata harda jini saboda mugunta,sai wata zuciya tace”Ke banza duk Dadinki ne yasa ya haukace miki yayi miki haka..”Jin haka yasa ta saki Dariyan jin dadi,duk ma sai taji azaban tatafi ta kara mikewa tana gasa kanta dkyau ranta Fes kare agado..😂
Shiko zanin gadon ya chanza,kafin ya koma ya kwanta Abun yaki barin ranshi,har Zahra ta Fito daga wanka tana Dafe dafen bango yana kallonta ta Dumligt din dakin aranshi yana Fadin”,Baki dafa bango ba,zaki dai ki dafa gobe da safe..’Yafada yana cije baki yayi alqawarin Sai ya koyama Zahra hankali in ma mganin mata tasha daga yau yayi mata alqawarin ko sadaka aka bata bazata karba ba.
Yana jinta tahayo gadon tana makyamayarta cike da Jin jiki,bai barta ba sai ji tayi,Yakara rikota Yana Shafa mata jiki,jikinta ne ya saki tafara matse kwallah,jin bai dauki wata hanya ba,yasa ta dan saki jiki,romancing dinta yashigayi da zafi zafi,tana jin dadin abu ya katseta ta hanyar Kara daidaita hanya,ai Sai Zahra ta haukace tana kokarin kwace kanta,ammh ina yayimata riko sosai ya danne bakinta danashi yashiga hakarta babu kama hannu yaro,Tun Zahra na iya motsi har tazo takasa kuka ma Rahama ne,haka takeji wani Siririn azaba na Fita daga kasanta ko kafin karfe 5 na asuba Saleem ya nemi Zahra yafi akirga,kuma lamarin nashi babu tsausayi sosai,har yaje sallar asuba ya dawo tana kwance tana kukan zuci,Kallonta yayi yana tsaye yake Fadin.
“Nasan haryanzu baki gaji ba kona kara ne…? Jin haka yasa Zahra tafara jan jikinta baya tana hawaye,harde hannuwanshi akirji yana binta da wani kallon banza kafin yace”Au ai na zata haryanzu dakarfinki ganin irin shayen shayen dakikayi tayi ke ga amarya ko,zaki gayamin abunda kika sha ko sai na kara zuwa inda na Fito yanzu…”yafada yana dora kafanshi daya bisa gadon,Zahra tayi Shuru da bakinta taki mgana don ita haryanzu batayi Nadama ba.
Ganin tayimai banza yasa yayi kamar zai haye gadon,da hanzari tadaga hannu tana Fadin”Don Allah kayi hakuri,Wayyo Allah na!Wlh in kakara zan iya mutuwa,don Allah kayi hakuri..”Mirmishi yayi kafin yace”Toh oya gayamin me kika sha ne haka,domin Abunda na aikata ba haka Karfin Desireta take ba..? Tana Sharbe hawaye tace”Magungunar mata nayi ta sha,tun ana saura wata daya bikinmu..”Tafada tana mtse kwallah,baiyi mamaki ba,dama hasashen shi ya bayyana Kada kai yayi yana Fadin”Gud,wato keda bakima Shigo cikin gidan auren ba,har kina tunanin yadda zaki sha mganugunar mata ki rikitani ko?ai kin Rikitani ni kuma nayi alqawarin nima sai na rikita ki,yadda zan Fitar da ra’ayin Shaye Shayen magungunar mata daga Zuciyarki,comon jere kitashi kije kiyi wanka kizo kiyi sallah…”Yafada yana kwanciya agefenta.
Zahra na kuka haka ta rarrafawa zuwa Tiolet tanayi tana cije baki,haka ta gasa jikinta tana kuka,ammh saboda taurin rai irin na Zahra babu Nadama aranta,sai ma dadi datakeji domin ta san duk wannan bambamin Fadan dayake Dadi ne yaji yamai yawa Shine yake borin kunya bayaso ya Fada,Harta Fito daga bayin da Rarrafe tafito tayi sallah kafin ta koma ta kwanta tana Sauke Numfashi,ammh azahirin batu taciyu iya ciyuwa wajen Saleem,kasanta ma bata iya hadeshi saboda azaba..
*
Saleem shima barcin gajiya ne ya kwasheshi sakamakon jiya bai sami barci na,saboda jarabar Zahra,sai da Malika ta kirashi awaya tana sanar dashi goggo Hadiza da zulai Sun Shirya zasu tafi,shi yatadashi ya Fito daga dakin yazo,ya daukesu acikin motarshi zuwa tasha suka hau mota zuwa Malumfashi,yayi musu godiya sosai kafin yayi musu alherin da zai musu ya juyo ya dawo gida.
Gabadaya malika takasa gane kan Saleem don daya dawo dakinta ya Shiga ya dinga barci kamar wani matacce,azahar da la’asar ma gameshi yayi lokaci daya,sai kuma alokacin yaci abinci,zahra ko,ko kofar dakinta bata Fito ba,Abincinta daga na Safe har Rana joda ne,tashigar mata dashi,wacce ke dunkule cikin bargo tana Jinyar kanta,Abunda ya bata tsoro ganin daren Ranar Saleem ya dawo mata irin na Jiya,haka Zahra ke kuka tana rokonshi ammh yaki Sauraranta,domin yana jin kamar manadigosu ne kejansa game da zahra,Sakamon shan magungunar mata da Zahra tayi kafin satinta ya Fita sai da ta gane Shayi Ruwane madara ake samai yayi kauri.
Kafin Satin ta rame ta lalace kamar ba Zahra ba Saboda wahala,daka ganta duk tayi Zuru zuru kamar wacce take amai da guduwa,Gashi kullum cikin gashin kanta take,saboda yadda Saleem ya maidata,kuka ko da Nadama tayishi kamar ba gobe,ammh Saleem bai ragamata ba,sai ranar daya gama bakwai dinshi ya koma dakin Malika,kuma Abun mamaki dasukayi Making love da Malika bai Wuce akidarsa ba,lafiya lau komai ya Gudana,Shiyasa gwara ka tsaya inda Allah ya ijiyeka da kaje kana ma kanka jaye jayen banza wanda baida amfani,daya gama kwana biyunshi yakoma dakin Zahra da kanshi ya iza keyarta ta Fito da duka sauran magungunar matan datazo dashi,abun yakusa bashi tsoro ganin irin Abunda Zahra ke dirkama kanta,shi ya Fita da mgungunar ya jefar abola yana tir da masu hali irin na Zahra,bai sauraramata ba,sai da ya tabbatar da Nadamarta kuma tayi mai alkawarin bazata kara shan wani mgani ba,wanda ya Wuce ka’ida,to lokacin ya dagamata kafa,kuma ya taimakamata ta kula da kanta,don ba laifi ta zazzagu har sai da ya kaita wani priver hopt aka bata mganunguna tazo tana sha tana kara Shiga ruwan zafi,sai ga Zahra duk Rawan kafanta,kan Saleem yanzu ta dainashi,ada batajin tsoronshi ammh yanzu dataji muryanshi sai gabanta ya Fadi,domin ba laifi taji maza,ballatana yayi mata mgana jikinta na Rawa zaki ga ta mike duk bai kara waiwaryata ba sai da ta warke ammh tsoron Abun ya darsu aranta,kuma Abunda da zai baka mamaki,duk surutun Zahra ko Nadira bata gayama Abunda ya Faru ba,taja bakinta tayi shuru kada ayi mata dariya.
__________________
Kwana bibbiyu sukeyi atsakaninsu Ranar da Malika keda girki joda ce keyi,Ranar da Zahra keda miji kuma ita ke girkinta da kanta,don daga malika har joda ko kallo basu isheta ba,wani lokacin sai dai in sun hadu afalo ita malika ta gaisheta,ammh zahra sai kiga ta amsa a wulakance,Wani abu mamaki in tana da miji Malika bata isa ta zauna afalo ba,don Shige da Ficen zahra cike da gayyah da kuma nuna isa,Ba laifi ta iya girki Tunda momi bata barsu sun zauna a sangarce ba,shiko yanzu Saleem aiki yayi mai yawa baya Wuni agida Sai dare yake dawowa kuma daya dawo ya gaji sai barci gari na wayewa 7 ya fita daga gida,wani lokacin in bai dakin Malika sai dai ya Tuntubeta ta waya su gaisa yaji kodawani damuwa
Abunda Zahra kema Malika ya Wuce misali,domin in zahra na Falo tana kallo babu wanda ya isa yazo yadau Remot din ya chanza tasha yanzu zai ga hayaniya da bala’i,shiyasa malika in taga zahra na Falon batama Fitowa Joda ce ke Fitowa tace bamai hanata Fitowa Falo ta gaji da zaman daki,kai ko kichen take tana aikin da zarar Joda ta Shigo zata ce Ta fita,ta bari in ranar girkin uwargijiyanta ta Shigo,Malika ke kwaban joda ammh da yanzu Sun raba hali saboda Abun na Zahra yafara batama Joda rai gaskiya.
Hardai wata rana data bangaje Malika har sai ta kusa Fadi,Allah ya taimaketa ta dafe kujera gabanta na Fadi take bin zahra da kallo,takan kawai ta Fito daga dakinta ita kuma ta Fito daga kichen zata Shiga dakinta,ita Malika bata ganta ba,ita kuma Zahra ta ganta ammh saboda mugunta da Iskanci ta bangajeta,wanda yakusa joda ta mareta don datayi mata mgana cewa tayi ita malikar bata da ido,da bata ganta ba,Ran joda ya Fadi suka Shiga sa’insa har zahra na mata gorin tana agolanci agidansu Malika kuma tazonan tana cin arziki ita da gidan mijin,wlh ba macen data isa ta hana ta yin yadda taga dama,Ko ita Malikar ma atafin hannunta take,tana jiran Ranar zata Shiga sabgartane wlh sai tayi Nadama.
Malika bata bari Joda tayi mgana ba tattarata suka koma daki,tana ba Joda hakuri tare da Nuna mata kada ta biyema Zahra don abokin mutuwa take nema,so take wani Abu ya faru tsakaninsu in Mallam ya dawo tace kece baki da gaskiya,kinga kuma ba dadi ace baraka yafara bullowa daga Barayinmu ki kyaleta mu hayaniya ba aikinmu bane,shiyasa kikaga bana son zama ako’ina sai adakina gudun Fitina.
Koda Saleem yadawo Zahra takasa kunne taji ko zata wata mgana bataji ba,duk ranar ko ita kedashi,jin shuru bai mata wani mgana yasa tayi kyafci aranta tana Fadin”Gaskiyan Saleema ce datace ni na kyalesu,da sannu duk zakuji ubanku daga ke har wacce kike zaune don ita..”itako Malika koda Saleem ya shigo da Safe Cikin uniform dinsa yana Sauri zai Fita koda ya tambayeta koda wani damuwa ne,cemai tayi babu,gaisuwan safe sukayi kafin ya sumbaceta abakinta yafice yana Fadin”Sai ya dawo,addu”ar dawowa lafiya tayimai koda ta rakoshi har kofar dakinta sai taga Uwar gayyah zahra ta cakare rike da jakarsa Ta brief case tana wani Mele baki kamar wata mai jiran cas,tana ganinta ta juya takoma ciki tana Dafe cikinta dataji ya juya mata,tana cije baki don ita ko abaya batayi hayaniya ba,balle yanzu datake kan Siradin rayuwa da mutuwa.
Tunda Saleem ya Fita Malika bata Fito ba,sai bayan datayi sallar Azahar,ta Fito tadan mike kafa,saboda sun kara kumbura,kuma tun Safe maranta ke ciwo tana dannewa,Ko joda bata bari ta Fahimci haka ba,bata zata haihuwa bane,don saura kwana 2 EDD ta yacika toh bata kawo haihuwa bace,falon babu kowa,shiyasa ta zauna akasa bayan ta saka Filon kujera ta dafe bayanta dashi Rimot ta dauka ta chanza tasha zuwa Arewa,ta iske sun saka wani Film din hausa,mirmishi tayi domin ba laifin zuwanta zamfara yasa tafara kalle kalle wanda ada ba Halinta bane.
Zahra ce ta Fito daga daki tana waya har tazo ta takama Malika yatsar kafa ta kuma tsalleta ta zauna bisa kujera tana cigaba da wayarta,jaye kafarta Malika tayi tana sosa inda ta takata cikin wani yanayi ta kalleta,kamar zatayi mgana sai kuma ta Fasa,ta kada kai ta maida hankalinta wajen kallonta,chan taji zahra ta Sheke da dariya tana Fadin”Wane ita,ai ina gayamiki ita da banza duk daya ,darajan cikinta jikinta kadai takeji Honey yasanar dani da zarar ta haihu zai kalata gidansu taje chan sucigaba da zaman Kunci ita da matar ubanta..”Tafada tana watsamata harara ta gefen ido.
Gaban Malika ya Fadi tabi zahra da kallo tana mamakin kalamanta,Kanta ya sara tayi jagale tana kallonta,da gaske ne Abunda take fada ko karya ne,bata gama mamaki ba kawai taji an Fizge Filon kujeran data jingina dashi,Tayi Baya ta dafa kujera tana bin zahra da kallon mamaki,itako kallonta batayi ba,sai ma ta dora kafarta kan Filon tana cigaba da lasta Wayarta bayan ta katse kiran.
Wani Fushi ya ziyarce Malika cikin kakkausan murya tace”Lafiyanki kuwa..? Me Filon yayi miki dana tare bayana dashi zaki Fizge,naga dai kina da iko dashi nima ina dashi ko..? Wani kallon Uku Saura kwata kafin ta yatsina Fuska tana Fadin”Nafiki iko dashi Tunda duk inda matar so take itace yar gaban koshin megida..”Tafada tana daga zaune,Wani iri Malika datayi nan da nan hawaye suka ciko mata ido,ta dade tana kallon Zahra kafin kawai ta kada kai ta dafa kujera ta mike dakyar tana Share hanci,Ganin haka yasa zahra ta saka dariya tana Fadin”Ikon Allah jimin mace toh ke in banda Abunki meye Abun damuwa,keda kika ga rashin so zahiri,ai ba babban Tozarci sai mijinka ya sakeka adaren Da’aka Daura maka aure bayan yayimaka fatafata,meyafi wannan Wulakanci,kuma wai mutum saboda dakikanci yana zaton haryanzu ana Sonshi ne..”Tafada tana kara saka dariya.
Cak malika ta tsaya tana jin wani kuka na taso mata daga kasan rai,juyowa tayi tana kallon Zahra kafin tace”Duk wa yagaya miki wannnan mganaganun dakike jifani dashi..?”Bude Zahra tayi kafin ta mike tana Rike kugu tace”jiki da wata mgana,wazai gayamin banda honey,Tunda shi aka cuta aka tilastama sai ya maidake dakinki,ke in ma zaki daina rawan kafa ki daina wai ke gaki uwargida bayan da bakinshi ya Fadamin tsausayinki yake babu Uwa asali mai kyau Tunda dangin Arna ne,uba kuma anyi Sanadiyar Shekawarsa da bakinciki,kinga ko ai inda imani ke abun atsausayane ga kuma ciki kinga sai ajira ki haife kafin kiyi gaba..”Tafada kai tsaye tana kallonta.
Malika dataji wani abu ya daki kirjinta ya gangaro har zuwa cikinta da maranta bata iya maidama Zahra da amsa ba ta dafe cikinta tana Cije baki cike da azaba lokaci daya hawaye na wanke mata Fuska,wata Shewa zahra ta saka kafin tace”Ji munafukar mata daga mgana sai ki dafe ciki kina kuka,Toh ni kam ban tabaki ba balle ace zan kashe rai..”Tafada kafin tayi tsaki tayi Wucewarta daki,
Malika taji hawaye suna zubomata basa yankewa ga maranta daya kulle cikinta na juyawa tama kasa daga kafa,tana kuka ta cije baki tana salatin cikin wannan Halin Joda ta Fito ta isketa cikin Tashin hankali ta isa gareta tana rikota take Fadin”innalillahi Anty malika,meya sameki,haihuwar ce..?
Bata iya mata mgana ba,saboda wani azaba daya Turnikota dafa joda tayi tana Sauke numfashi lokaci daya da kuka dakyar ta iya Furta”Ki ki..Kira maman Abba joda inaga haihuwar ce tazo..”Tafada tana cije baki,da sauri joda tatashi ta Shiga daki ta dauko wayan Malika ta kira Maman Abba ta sanar da ita,ita kuma tace tana asibitin yanzu haka,ammh gatan zuwa,kafin ta iso joda ta hada komai na haihuwan datazo sai su Koma asibitin tare dasu,aiko da hanzari joda ta Bude karamin akwatin Malika ta rinka jidan kayan haihuwanta tana sakawa aciki,kafin ta kulle ta zari hijabinta da hanzari ta kinkimo akwatin zuwa falo,koda ta Fito Malika ba yarda take,domin sai mukurkusi take tana kuka,Rikota Joda tayi tana mata sannu kafin tace”Na kira Maman Abba tace gatan zuwa mu je asibiti ko na kira Ya Saleem ne na sanar dashi..”Duk tana halin ciwo sai da ta girgiza mata kai alamun karta kirashi,rike joda tayi kawai tana nishi sama sama ga zufar datake ta Ketomata Malika girgiza kai kawai takeyi tana Tunanin kila ita kan tata ta kare,Sannu kawai Joda ke jerama,ammh ina batama jinta banda Sharban hawaye da Cije cijen baki babu Abunda takeyi,..
Acikin wannan Halin zahra ta sake Fitowa ta tarar dasu,kallon banza ta bisu dashi ganin Malika na wash wash tana zufa yasa ta rike baki tana yar Dariya tace”Topha Abun yazo ne…”Tafada cike da izgilanci,daga Malikar har Joda ba wanda ya kulata kichen ta Shiga ta dauko Tazo tazauna Afalo tana Sha hankalinta,kwance saima Rimot din Tibi data dauka ta chanza tasha,zuwa wata wacce ake wakokin Turanci harda kure Volume tana bi tana karkada kafa.
Maman Abba ce ta Shigo ahankalinta tashe ganin halin da Malika ke ciki ne yasa ta rude ta kamota tana Fadin”Kamota joda,haihuwace..”Riketa sukayi har zuwa motar Maman Abba suka sata abaya,kafin Joda ta koma ta dauko akwatin kayan haihuwan da wayarta data Malika,Zahra na zaune bisa kujera tana jijjiga kafa suka Fice daga gidan zuwa Asibiti
*
Saleem bai da masaniyar Abunda yafaru sakamakon yayi busy ko wayar dayake ma malika ma yau din kwata kwata bai samu yimata ba,har ya dawo gida wajen after 8,dayake zahra keda girki bayan yayi wanka ya sauya kaya zuwa jallabiya,sai ya Fito Falo ta Fitomai da abinci ta durkusa tana cikin Serving dinshi kenan ya kalli barayin dakin Malika yana wani nazari kafin ya kalli Zahra yana Fadin”Ina Malika,tana lafiya dai ko? don Tunda na dawo banji Duriyarta ba daga ita har Joda..”
Tabe baki Zahra tayi Daidai tana ijiyemai Filet din Tuwon shinkafan agabanshi tace”Bansani ba,nida naga wannan Nurse din ta shigo sun Fita da ita da Sauri,kamar dai kila haihuwan ce tazo…”Wani uban Zaro ido Saleem yayi yana Fadin”What..”!Haihuwa fa kikace zahra..? Kallonsa tayi cike da mamaki tana Fadin”Eh nake ganin kila haihuwan ne,nifa bansani ba don ba wacce tamin mgana da zasu Fita..”
Bai tsaya sauraranta ba,yasaka kafa yayi Fatali da kololin dake gabanshi ya mike yana Fadin”Ammuh ban taba ganin dabba Yarinya irinki ba yanzu ace Malika tafara nakuda har wata makociya tazo ta dauketa zuwa asibiti ki kasa kirana ki sanar dani,ammh don jakanki da rainin hankali har na dawo gida nayi wanka baki sanar dani ba,sai da ma na tambayeki,kuma kina sanar dani mganar banza..”Yafada yana Huci,mikewa tayi tana kallonshi,yadda yake kallonta kamar ya Rufeta da duka,bai tsaya sauraranta ba ya tureta tatafi ta Fadi bisa kujera yawuce dakinsa da gudu ya dauko wayarsa da makullin mota ya Fice da gudu yana cigaba da latsa wayar tasa.
MASU ƁUKATAR A TALLATA MUSU HAJOJINSU ZA SU IYA TUNTUƁARMU TA LAMBOBIN 07045308523 MUN GODE
