Muwaddat – Chapter Forty-two
by Aysha A Bagudoshekarar akram uku da haihuwa , amman har alokacin
muwaddat bata sake samun wani ciki ba ,kuma bunayya
ya kai ta gurin likitan daya danganci fannin haihuwa an
tabbatar masa da lafiya lau mahaifatar take..
Alokacin har da kuka muwaddat tayi saboda tuno da
lokacin da tayita kuka ummi ta zubar da cikin akram,
yanzu da an zubar da cikin yaya zatayi ?
“Ga bunayya da jarabar son ya’yan tsiya, Sam baya kara a
ta wannan bangaren ,acikin wannan shekarar bunayya ya
yanke hukunci zasu koma Spain domin cigaba da
karatu shi da muwaddat , da kuma kulla halaka mai karfi
a tsakanin yaran marigayi akram
da zasu tafi ummi tace abar mata akram Amman
bunayya yaki, kmr zatayi kuka tace “,ka d’auke min
yarinyata, gashi zaka sake nisanta da ita ,Dan jikan nawa
da nake kallo nake ji dadi a raina shima zaka nisanta
dashi yanxu ka kyauta min kenan bunayya?
“Yayi shiru yaki cewa komai sai idanunshi daya zuba
mata , “shikenan ka tashi ku tafi Allah ya kai ku lafiya
‘ummi .
Ta saurin katse shi ta hanyar cewa “karka ce min komai
bunayya ,guduna dai kake yi da akram kmr wata Mayya?
“da itace ni da yanzu nagama daku iyayensa , “ummi
bazaki fahimci abinda nake nufi ba “tabbas bazan
fahimta ba muddin ba bar min shi kukayi ba, muwaddat
dake zaune tace “ummi ki daina damuwa idan dai akan
akram ne gashi nan, za’a kawo kayansa tunda bunayya
yaji ta fad’i hk.
ya dinga zabga mata harararta yana take mata kafa
,amman ta sharesa.
Ummi ta numfasa kana taja naunayen ajiyar zuciya ta
sauke tana dubanshi ,sannan tace “ka daina harararta ni
yakamata ka harara ba ita ba , wai ni na ta’ba gani irin hk
“ni fa na haifeka, muwaddat kuwa haihuwarta ce kawai
banyi ba ‘
“gashi nan ummi Allah ya ta yaki riko nima ki bar gani
laifina ,daman itace tace kar abar miki shi, muwaddat ta
kalleshi a firgice cike da matsanancin tsoro,” rabu dashi
mamana nasan shirinsa ne kawai , bazaki ta’ba fad’ar hk
ba
“wallahi ummi “,yi shiru abunki ,Allah dai ya tsare mun ku
yayi muku albarka ya azirtaku da zuria na gari .
Cikin watani bakwai datayi cikin a kasar Spain , tabbas
ita kanta tasan idanunta sun k’ara bud’ewa, Wanda yasa
ta kara wayewa ta d’auko darasi daban daban ban da
kyau da yar kiba data kara
sanye take cikin wasu had’d’adun fararen kayan bacci
riga iya cinyarta masu sharara dan babu abinda ya boye
ajikinta hatta kan nipples dinta ana iya hango
tsayuwarsu ,gabad’aya jikinta banda fitar da shekin
hasken hutu ,babu abinda suke,tayi kya osai cikin
kayan ,sai kamshi take zubawa.
tana gama k’arasowa inda yake taja ta
a akansa
tare da rike kungunta da hannu day’a tana girgiza masa
kirjinta dake cike bammmm. tana dubansa cike da
matsanancin so, ahankali ya lumshe idanunshi saboda
daddan kamshinta daya kaiwa hancinsa ziyara
ya kai hannunsa ya kamo hannuta ,ya rike cikin nashi
yana messaging ahankali ahankali ,batare daya d’ago ba
,har lokacin idanunsa na kan screen din system
muryarta cike da shagwa’ba tace “my lolo ….tun kafin ta
fad’i abinda take son fad’a ya d’ago ya zuba mata
tsumammun idanunsa yana kare mata kallo, matsowa
tayi sosai ta matsar da system din gabansa gefe , ta
fad’a jikinsa tana fitar da wani numfashi,take
numfashinsa ya nemi d’aukewa zuciyoyinsu ne yashiga
dokawa cikin kasalalliyar muryarsa yace “sorry my
baby ,my aunty my everything kin kasa bacci ko?
ta kashe masa idonta day’a, ala’mun eh “na sani a irin
sabon da muka yiwa juna ba zaki iya bacci batare dani
ba..
“wallahi har tunani nake randa zakayi min nisa ,dan
bansan yadda zan yi da rayuwata ba?
,ya kai bakinsa ya bata hot kiss “don’t worry my baby
duk inda zani kafata kafarki, kece dadina zumana ,
rayuwata ,duniyata, komai nawa idan babu ke a cikinsa
babu jin dadi rayuwa , wannan zumar taki mai dan
banzar dadin nan ,yaushe zan iya barinki , ai na ridaga
nazama bita zaizai tayi murmushi tace ‘kai my lolo
kaima fa ba baya ba gurin
“Gurin me ?
nnea akirjinsa,
Ya tambayeta yana juyo daita ya
bombom dinta akan joystick dinsa ya tura hannunsa
duka cikin rigarta “uhmmmmmm Ina jinki baby ?
Murmushi kawai tayi ta waske tare da canza a kalar
maganarta ” wai ma na tambayeka cikin mace da
namiji wa yafi wani jin dadi ne?
“A Ina kenan ya amsa Mata da hakan ,duk da ya fahimci
inda maganarta ta dosa kana
ya lumshe idanunsa yana shafa brest dinta hade da
murza kan nipples dinta dake tsaye tamkar bata ta’ba
haihuwa ba
Sai data sake manne bayanta zuwa bombom dinta da
suka baje akan joystick dinsa sannan tace ” agurin sex
mana’
“Sake Juyo daita yayi suna fuskantar juna sosai ,while
numfashinsu na gauraya guri day’a ,kafin daga baya yace
“gaskiya namiji yafi mace jin dadi, ko kuma ince..
kai kuma fa kuna jin dadi fa, dan ace wai kamar mutun
ne ya d’auki abun soso kunne yana soso kunnensa,
“kunnane yake jin dadi ko kuma abun soso kunnane
yake jin dadi ?
“to kinga kunnanen yake jin dadi ,wannan ne ya tabbatar
da mata sun fi maza jin dadi a lokacin jima’i ,amman fa
mazan ma suna jin dadi soso dan wallahi idan ka hau
mace , yadda zaka ke ji kanka
zaka dinga ji ne gabad’aya jikinka ya d’auki wani canji, kai
kanka baka san a ina kake ba, zaka dinga jin wani irin
dadi wallahi har inda baya felling ajikin mutun, kamar
misali gwiwar kafa ,kinga gwaiwar kafa shine koda ka
ta’ba babu dadi anan gurin ko ,amman lokacin da kake
having sex har gurin zaka dinga jin dadin yana kaima
,musamman idan zakayi relexing wayyo Allah dadi ya
k’arasa fad’ar haka hade da rungumeta sosai ajikinsa
yana shafata “allah mun gode mak
ka sanya mata
acikin rayuwarmu..
sosai tashige jikinsa tana aika
a wasu sakoni na
musamman wanda ke neman tarwasa masa
kwalkwaluwa ,dan gabad’aya ya rasa yadda zai yi da
rayuwarsa dan dadi, hannusa yasa ya d’agota yana
kissing dinta har sai daya zautar daita kamar yadda take
k’ok’arin yi masa ,daga bisani ya had’e bakinsu, idanunta
ta lumshe tana k’ok’arin rabasa da yar singlet din jikinsa
har tayi nasarar rabasa dashi ta daura harshenta akan
nipples dinsa tana lasa kmr tasamu sweet, ban da fitar
numfashinsu ba kajin motsin komai a parlour’n , aikin da
bata barshi ya k’arasa kenan ba ,suka fad’a duniyar
soyewa ,gyara mata kwanciya yayi anan kan kujera had’e
da zare yar rigar baccin jikinta anan kan kujera suka lula
duniyar ma’aurata, sun dade akan kujera suna gurzar
juna ,sam baya gajiya daita ,sabutu kawai bunayya yake
zubawa dan dadi dake Kai masa ziyara, ahankali ya
dinga binta had’e da tallabo bombom dinta sama
,yayinda ita Kuma hannuwanta duka ke faman aikin
murza kan nipples dinsa….
Tsawon a wa daya Yana gurzata gashi Sam bata ga
alamun zai barta ba ,yasa tasoma tutturesa “my Lolo ni
fa gaji “0k ai na kusa ,ya kusan sai daya sake d’aukar
wani 30 minti gabad’aya kasanta zafi yake mata ,juya
yayi ya rike bombon dinta da hannuwansa ya dinga zuba
mata sai da yayi realize sannan ya barta byn suka yi
wanka suka shige cikin bargo manne da juna ,can cikin
dare tasoma jin Yana lulubarta “meye
ma my Lolo
tayi mgnr cike da shagwa’ba ?
“Zan Kara ne .
Bacci nake ji plz Kai fa likita ne kasan
to much of
sex abinda yake janyowa yanzu ma zanyi samun ciki ya
zamoto yawon kusantata da kake cikin yaki zama ‘babu
wani illa kawai idan dai dai bazaki barni nayi ba na barki “
‘To ka barni dan nagaji wallahi “
Tana fad’ar haka ya juya Mata baya kallon bayansa
kawai tayi ta matsa can nesa dashi tayi kwanciyarta
,wannan shine farko da suka nisanta junansu
Aiko bunayya yaji haushi dan haka ya shareta bai sake
nemanta a shimfida ba ,sai dai tsiro mata da iskanci iri iri
sai suna zaune akama kiransa a waya
Wata rana da misalin karfe tara na dare suna zaune a
parlour’n suna kallon American film ,wayar bunayya ta
d’auki k’ara ,kusan sau uku kenan ana Kiran wayar
Amman yaki picking ,Nan take zuciya ta kawo mata
wuya saboda ta tsani akirasa yaki d’aukar waya ,agurinta
alamun bashi da gaskiya ne ,jin har lokacin yaki d’auka
tace “malam baka da gaskiya ne kana jin wayarka tana
ringing amman kaki d’aukar wayarka ?
Yace “naji mana
“And pick your call now “take yace “bazan d’auka ba
friend ne “
“Friend dinsa Kuma babu Wanda batasan sunansu ba
,wasu tasansu a zahiri wasu Kuma bata sansu a zahiri
ba sai sunansu kawai ‘
Muryarta a sanyaye tace “wa
ga cikin ?
“Baki san wannan ba
Gashi still ana cigaba da Kiran w yar Amman yaki
picking tsam ta tashi daga inda take zaune ta koma kusa
dashi sosai aiko ya d’auki wayarsa caraf ya jefa cikin
aljihu take tace “a’a meye mening din yin haka ?
‘Malam fito da waya ka bani naga waye ya kiraka”
Ya hade rai yayi sosai tare da cewa “sannu ummi “this is
not your phone is mine dan haka no need sai kin ga
Wanda ya kirani “
“Ai kuwa idan kana neman zaman lafiyarka Dani ka fito
da wayar nan ka bani ,yayi banza daita ya cigaba da
kallonsa ,”my Lolo ka fito da wayar nan ka bani ,sai juyo
ya tsura mata ido kawai Yana kallonta da tsumammun
idanunshi dan haka zuciya ta kawo Mata wuya ta tashi
tashiqewarta d’aki tare da banko kofa da karfi.
karfi. Ko cikekken minti goma ba’a yi da shigarta d’aki ba,
ya tashi ya biyota ,yana bata hakuri “kiyi hakuri bafa
abinda kike tunani bane ,menene haka muwaddat ? “Da
Baki sani da wanna halin
ai yanzu Zaki ce wai wai
kina tunanin Killa ko ma e eta kirani, Kinga fa kalli
Wanda ya kirani tana d’a a anunta a kan screen din
wayar sai taga sunan ab kins najeeb ,tsurawa wayar
ido tayi ,saboda hango ku
nta da bata dage kan
lallai sai taga Wanda ya kirashi a lokacin ba kafin ta baro
parlour, tasan wata Killa barinta parlour ya shirya haka
,shine zai wani zo Yana nuna Mata aiko yayi juyin duniya
Yana bata hakuri ta fahimceshi “shi fa ba mace ta kirashi
ba ,bai da wannann time din ,wallahi bata sauraresa ba
aiko yaji haushi ya barta ya dawo parlour, ya gama
kallonsa ya kashe tv ya dawo daki ya kwanta ,juya Masa
baya tayi tana kad’a Masa bombom dinta ba tace ta
tafasa balle ya kone ” shima yayi banza daita ya janyo
bargo ya lullu’be musu rabin jikinsu ,aiko abun yayi mugu
mugun Cima rai Dan Sam batayi tunanin zai Mata haka
ba a yadda yake maitar sonta ” Koda suka tashi da safe
yayi Mata mgn dan shi a tsarinsa bai yarda da gaba
tsakaninsa da iyalinsa ba ,Amman tayi Masa banza da
shi ,sai dai duk abinda take Wanda danganci abinci da
Sauran ayyukuna gida duk tayi ,shi Kuma daya ga haka
Koda yayi breakfast sai yaki fita koina ba ,sai gurin 4 ya
sake cin abinci ,yayi wanka ya d’an tsaya a d’aki yaki
fitowa ya sake Mata mgn ,tayi Masa banza shine ya
kama hanya yayi ficewarsa ,aiko wannan fitar da yayi
tasa taji zuciyarta kmr ta buga, duk sai taji babu Dadi
yanzu idan gurin wacce ta kirashi ya tafi fa ? Take
hawaye ya gangaro mata “Kai mata Mata mu rage kishi
fa muna son maza ,amman kishinsu zai kashe wasu
daga cikinmu ,” Allah mu rage kishi sannan mu daina
Sanya idanunmu akan movement dinsu da wayoyinsu,
domin kwanciyar hankalinmu. Muryarta cike da kuka
tace “to me yasa yaki d’aukar wayarsa a gabana ,? “ldan
dai ba rashin gaskiya ba ,ida
na da gaskiya ya d’auki
wayar mana ” ” Kuna dam n agida to meye abun
zuwa , shin shine a waje?
a mgnr tana kuka..
Mmn sudaisbr /> Ko cikekken
ti goma ba’a yi da
shigarta d’aki ba, ya tashi yabi ta ,yana bata hakuri
“kiyi hakuri bafa abinda kike tun i bane ,menene haka
muwaddat ?
‘Da Baki sani da wanna halin ba,
i yanzu Zaki ce wai
wai kina tunanin Killa ko mace ne ta kirani, Kinga fa kalli
Wanda ya kirani tana d’aura idanunta a kan screen din
wayar sai taga sunan abokinsa najeeb ,tsurawa wayar
ido tayi ,saboda hango kuskurenta da bata dage kan
lallai sai taga Wanda ya kirashi a lokacin ba kafin ta baro
parlour, tasan wata Killa barinta parlour ya shirya haka
,shine zai wani zo Yana nuna Mata aiko yayi juyin duniya
Yana bata hakuri ta fahimceshi “shi fa ba mace ta kirashi
ba ,bai da wannann time din ,wallahi bata sauraresa ba
aiko yaji haushi ya barta ya dawo parlour, ya gama
kallonsa ya kashe tv ya dawo daki ya kwanta ,juya Masa
baya tayi tana kad’a Masa bombom dinta ba tace ta
tafasa balle ya kone
shima yayi banza daita ya janyo bargo ya lullu’be musu
rabin jikinsu ,aiko abun yayi mugu mugun Cima rai Dan
Sam batayi tunanin zai Mata haka ba a yadda yake
maitar sonta
Koda suka tashi da safe yayi Mata mgn dan shi a
tafasa alle ya kone
shima yayi banza daita ya janyo bargo ya lullu’be musu
rabin jikinsu ,aiko abun yayi mugu mugun Cima rai Dan
Sam batayi tunanin zai Mata haka ba a yadda yake
maitar sonta
Koda suka tashi da safe yayi Mata
n dan shi a
tsarinsa bai yarda da gaba tsakaninsa da iyalinsa ba
,Amman tayi Masa banza da shi ,sai dai duk abinda take
Wanda danganci abinci da Sauran ayyukuna gida duk
tayi ,shi Kuma daya ga haka Koda yayi breakfast sai yaki
fita koina ba ,sai gurin 4 ya sake cin abinci ,yayi wanka
ya d’an tsaya a d’aki yaki fitowa ya sake Mata mgn ,tayi
Masa banza shine ya kama hanya yayi ficewarsa ,aiko
wannan fitar da yayi tasa taji zuciyarta kmr ta buga, duk
sai taji babu Dadi yanzu idan gurin wacce ta kirashi ya
tafi fa ?
Take hawaye ya gangaro mata “Kai mata Mata mu rage
kishi fa muna son maza ,amman kishinsu zai kashe
wasu daga cikinmu ,” Allah mu rage kishi sannan mu
daina Sanya idanunmu akan movement dinsu da
wayoyinsu, domin kwanciyar hankalinmu.
Muryarta cike da kuka tace “to me yasa yaki d’aukar
wayarsa a gabana ,?
‘Idan dai ba rashin gaskiya ba ,idan Yana da gaskiya ya
d’auki wayar mana
Kuna da matanku a gida to meye abun zuwa , shin
shine a waje?
ta karasa mgnr tana kuka..
Mmn sudais
MUWADDAT PAGE 47
text them ,ga ka zaka Shiga gida ,kar wacce ta kiraka,
text her or call her kace Mata kashiga gidanka karta
kiraka sai idan Kai karita idan kafita, zai fi min sauki
abinda ban gani ba ya fi min, amman bazai yiwu ace an
kiraka kana kin d’aukar
II ba, kana heading phone
dinka
“kiyi hakuri baby hakan bazai sake faruwa ba ‘ki ya fe
min ” babu yadda ta iya tace “Allah ya yafe mu gabad’aya
. alhamdullahi sun shirya kansu , komai ya daidai a
tsakaninsu, ta durinta ne dai ta kulle, ta tamke
kafafuwanta tsab taking bashi , bunayya yana ji yana
gani haka ya hakura, dan gudun sabon tashin hankali .
A she ma duk wannan rigimar da suke a she tana d’auke
da shigar ciki batasani ba ,wata tara daidai
Muwadda ta haifi d’anta nmj a kasar Spain yaro yaci
sunan ishaq suke kiransa da bobo
Shekarar bobo day’a ta sake samun wani ciki a lokacin
suna Shirin dawowa nigeria.
bayan dawowarsu kasar haihuwarsu da wata biyar ta
haifi d’anta sak ubansa , wata biyu tsakani faiza ta
haihuwa
bunayya yana kwance muwaddat ta fad’a jikinsa tana
fad’a masa faiza ta haihu kawai sai taga ya kawar da
fuskarsa gefe tare da cewa “wa kenan ta haihu ?
“,wa kenan fa kace my Lolo ?
‘ faiza tamu fa nace ta haihu ta haifi nmj ,sai kawai
taga ya sake kawar da fuskarsa wani gefen
Ta mirgina gefensa ta koma saitin fuskarsa ,ta sausauta
muryar kmr mara lafiya “amman Allah ka bani mamaki
faiza yaya al’ameen ‘yan’uwanamu ne fa,idan ma baka
had’a komai da yaya al’ameen ba, faiza fa?
sister did ce uwa day’a uba daya, kaf duniya bani da
sama daita, itama haka
“ama ajiye wannan, a tunanina yarda kaga nayi haihuwar
akram , bobo , dady ,a gabanka a rashin tunanina sai
naga ko a hanya kaga mai ciki zaka tausaya mata, kayi
mata fatan alkairi ,to balle wacce ta kasance yaruwarka,
gaba fa bata da kyau “wake gaba ?
“ai ni bai isa nayi gaba dashi ba ,huld’a ce dai har abada
bana bukata dashi saboda banason yawon had’uwarku
dashi ..tayi shiru tana dubansa cike da mamaki .
Ya kamo hannuta cikin nasa yana murzawa ” ya kika yi
shiru?
“to me kake son nace maka?
“to shikena Allah ya raya musu
ta janye hannuta ta tashi ta zauna ya matsota sosai kmr
zai shige jikinta ,ya rungumo kugunta daga kwance
dayake “aunty nah kada kiji haushina wallahi ina sonki ne
fiyye da komai sannan ina da matsanancin kishi akanki
bana son wasu ma su ganki bare wannan daya ga samu
yaga rashi, mutumin daya kusan kassara min rayuwa, da
ba dan Allah nasona ba da tuni na dade da mutuwa
‘Ni dai zan fad’a maka gsky idan kaga dama ka d’auka
,manzo Allah s.a.w yace baya tare da duk mai raba
zumuci ,saboda haka Dan girman Allah ka saki zuciyarka
akan al’ameen, yanzu al’ameen kanwata yake aure ,bani
da wata halaka dashi byn zumunci ,kuma wallahi nayi
maka alkwari ko mutuwa kayi bazan auri wani Tsatson
aleemen ba .
Kai da kanka kasan ba sakina zakayi ba ,”ra bani, ni dai
banason ma yawon fitar nan, kina da kyau sosai har kin
fi matarsa kyau
“to sai me kasan dai babu aure tsakaninmu ?
“nasani ‘ka canza dan Allah..
“Auntyna…..hannuta ta kai ta shafi gashin dake kwance a
cinyarsa “kar ka manta, nima ina sonka sannan zan
cigaba da sonka har karshen numfashina
Nice matarka ta farko ,nice matar daka soma sani diya
mace a duniya ,duk da haka nasan nan gaba zakayi
tunani kara aure ,ka auro min wata mu zauna tare ,mu
dinga sharing dinka biyu ni daita mu raba komai naka
biyu ,amman duk yadda nake jin kishinka sosai, na
hakura nake kwabar zuciyata da kishinka, nake rayuwa
da kai batare da ina tunanin hkn ba bare na d’aukeshi
nasawa zuciyata kawai saboda ina son mu zauna lafiya
da junanmu
Ko kana tunani ni bani da kishi ne “wallahi Muhammad
Auwal nafi kowa sonka a duk duniyar nan ,amman acire
ummi ka daina tunanin a yanzu zuciyata na tunanin wani
nmj byn kai ,kai kad’ai ne a zuciyata ta k’arasa mgnr tana
sakin kukan shagwa’ba dake tafe da kissa da kara
raunata zuciyar duk Wanda ya jishi “kana kallona baka
varda dani bane ?
Ya janyota jikinsa yana murmushi “stop crying my aunty
mai son girma yau kuma kece kikewa kaninki kuka ?
“ta doki kirjinsa cike da shagwa’ba ‘to shikena ya isa na
yarda na amince dake dari bisa dari kiyi hkr InshaAllahu
zakiga canji ,amman sai kinyi hakuri saboda ahankali
komai zai zama normal ya tallabo fuskarta suna
fuskantar juna “kin hakura ?
Ta daga kanta “to to kiyi min murmushin nan naki mai
sanyaye min zuciya tayi murmushin had’e da kissing din
lips dinsa..
Duk da wannan mgnr datayi masa bai barta taje ba sai
ana gobe suna shima tare sukaje suka sauka a hotel,
Taron suna yayi kyau yaro yasamu sunan Ibrahim shima .
Bunayya ya canza akan yadda ya d’auki abun , most
especial daya ji sunan Wanda aka saka
Kamar dady ya kudurta a ransa, iman da ihsan suma
suna cika shekara shatakwas zai kawar dasu ya huta
,domin har lokacin bai daina jin radadin mutuwar akram
ba, kullun ya tuna yadda ya dinga masa magiya akan
yana son aure a lokacin, da zai turasa Spain hawaye ne
masu zafi suke ziraro masa ko ya yaransa suke?
ko a wani hali suke?
“Allah sarki rayuwa Allah ya jikanka Ibrahim allah yasa
aljanna ce makomarka bazan gushe gurin yi maka addua
ba…
cikin wannan halin mumy tashigo ta samesa “ko bata
tambayesa ba tasan kukan dayake wanda itama har
lokacin tana jin zafin mutuwar d’anta fiyye dashi, kasa
zama tayi ta fice daga d’akin wasu daga cikin yaran
aikinsa masu hankali ya bawa rensu eiman .
Bangarensu bunayya da muwaddat kuwa duk karshen
shekaran duniya sai sun fita yawon bud’e ido ,wannan
karon dai yawon bud’e ido , daga nan su kaiwa su
muhmud ziyara Wanda hakan ya sake jawo shakuwa
mai karfi atsakaninsu , yawo yayi dadi kmr koda yaushe
da suka ba dawo da tsaraba , dan yanxu ma gata
kwance tana lauyayin wani sabon ciki Wanda yanxu ya
Shiga wata na uku a jikinta
Bayan shekara Goma
Bunayya ya k’ara girma sosai ya zama cikakken
magidanci mai tsananin kyau da d’aukar hankali Dan a
lokacin ko cewa akayi bai yi aure ba zaka yarda itama
muwaddat duk da yaranta biyar yanzu, amman har
lokacin jikinta a kame yake ,Sam bata bar jikinta ya
lalace kmr yadda wasu matan keyi ba, haihuwa daya biyu
kaga sun dawo wani kala
,yaran yaya akram muhmud Wanda ya kasance babba ya
,yaran yaya akram muhmud Wanda ya kasance babba ya
ziyaracisu a wannan shekarar , yan’uwa sunyi murna
sosai ,barin dady da momy sukayi tasawa bunayya
albarka ,domin shi yayi tsayin daka a cikin lamarin ban
da shi sai dai rayuwarsu takare akan d’ansu nada wasu
ya’ya a wata uwa duniya, amman ba zasu gansu ba
Allah mai yadda yaso yanzu ya’yan muwaddat takwas a
yanzu maza bakwai mace day’a wace taci sunan ummi
suna kiranta da mufeedah ,kusan awa day’a kenan data
tasa mufeedah gaba tana kallonta had’e da tunanin
rayuwa
Har kusan karfe takwas na dar kwance take tana
tunanin sakamakon bakin da b nayya yayi daga London
abokan karatunsa ne…
Ta kasa runtsa idanunta saboda rashin maigidanta kusa
daita, sai wajen 12:00 yashigo ya sameta kwance ya
karaso gareta inda take kwance ya sunkuyo ya sunbacci
goshinta ‘Yaya dai aunty nah ?
tayi murmushi Dan Allah ka daina ce min aunty nan idan
ba haka kaima zaka dawo yaya
“kice min mana ai zan fi son hk..taso ki gaya min
damuwarki kinyi shiru kina faman tunani ,azo a gaya min
tunanin wa ake yi .
Ta Dan juya kad’an ta kama hannunsa cikin nata tana
massaging ahankali ahankali sannan ta yunkura ta Mike
ta d’auki mufeedah ta kaita d’akin baccinsu, ta dawo
Wanda lokacin har yashiga wanka ,itama sauya kaya tayi
Ta kasa runtsa idanunta saboda rashin maigidanta kusa
daita, sai wajen 12:00 yashigo ya sameta kwance ya
karaso gareta inda take kwance ya sunkuyo ya sunbacci
goshinta ‘Yaya dai aunty nah ?
tayi murmushi Dan Allah ka daina ce min aunty nan idan
ba haka kaima zaka dawo yaya
“kice min mana ai zan fi sonh aso ki gaya min
damuwarki kinyi shiru kin
n tunani ,azo a gaya min
tunanin wa ake yi .
Ta Dan juya kad’an ta kama hannunsa cikin nata tana
massaging ahankali ahankali sannan ta yunkura ta Mike
ta d’auki mufeedah ta kaita d’akin baccinsu, ta dawo
Wanda lokacin har yashiga wanka ,itama sauya kaya tayi
zuwa na bacci tabi lafiyar gado bayan ya fito ya shirya ya
kwanta abayanta ya juyo daita suna fuskantar juna “gaya
min damuwarki ta shige jikinsa” bani damuwar komai
,tunaninka ne kawai ke dawainiyya da ruhina ,bayan shi
tunanin mai zanyi bayan na godewa Allah daya azirtani
da samu adalin miji tamkarka fatana har aljannah mu
kasance tare .
Alhamdullahi Alhamdullahi Alhamdullahi nan muka kawo
karshen labarin muwaddat abinda nayi daidai Allah ya
bani lada kuskuren dake ciki kuma Allah ya fe min
Subahanaka allahumma ashadu allaila a illahah
astagfiruka wa’atubu ilaik
Mmn sudais ce