Muwaddat – Chapter Thirty-five
by Aysha A Bagudodan baka hanzarta zubar min da cikin
nan ba ,zan gudu, dan kuwa zaku nemi
gabad’aya ku rasa, bai tsaya ba, yace”ki fi
ruwa gudu, idan kin tashi gudun ki tafi
lahira karewarta kenan, ciki ne dai ni
muhammed auwal bazan zubar ba,ba
kuma zan saka hanunana ba,na dai d’auki
zunubin aikata zina ,amman batu na
zubda ciki
bai k’arasa maganarsa ba ya k’arasa
ficewa daga d’akin, aiko ta sake rushewa
da kuka..
Kai tsaye bakin get ya nufa inda yana
zuwa ya tsaya ,a kan baba mai gadi ,yana
bashi umarni “baba ka tsaya kan aikinka
sosai ,acikin gidan akwai muwaddat kamar
yadda kasani ,duk lokacin dana nemeta na
rasa abakacin Aikinka, kuma wallahi tallahi
kaji na rantse kotu ce zata rabumu .. .
yana gama fad’ar haka ya juya ya nufi inda
motar ummi take parke
Bakin baba mai gadi na rawa yace ” Ina ai
bama za’a yi i haka ba ,ai tunda ka fad’i
haka, an gama.
aranshi kuwa cewa yayi tsinanun ya’ya
kawai Allah yasa karku kashe iyayenku da
fitinarku, yana nan tsaye har sanda
bunayya ya tadda mota,shi kuma ya bud’e
mashi get ya fita, sannan ya samu guri ya
zauna akan farar kunerarsa ya kunna radio
ya soma sauraron labarai ..
Ahankali yake tuki yana zance zuci ,har
sanda ya kawo hospital inda mutanen da
suka san shi d’an madam ne suka shiga yi
masa, ya mai jiki,shi kuma yana basu
amsa da alhamdullahi, adaidai bakin
Coridon da zai Kai ka dakin da ummi take,
suka had’u da abi wanda ya dawowarsa
kenan daga massalaci .gaishe shi yayi
had’e da tambayarsa jikin ummi ?
Alhamdullahi ka godewa Allah jikin
umminka yayi sauki sosai ,zuwa anjima
nan zamu dawo gida yaya muwaddat din
take, hope babu wani Abu da ya sameta
jiya?
“Lafiyar nan dai da sauki abi ,tare suka
k’arasa cikin d’akin abi nayi masa nasiha
koda suka isa d’akin ,sun iske ummi ta
idar da sallah tana k’ok’arin mikewa da
kyar ,sai dai har lokacin kallo d’aya zaka
mata kasan tana cikin tashin hankali da
damuwa mara misaltuwa ,kallo d’aya tayi
masa ta d’auke kanta daga garesa ta
koma kan gado ta zauna ya k’araso gareta
yana kok’arin yi mata sannu cikin
sanyayyiyar muryarsa ,amman Sam taki
amsa masa illa ma sake
tamkar wace aka aikowa da sakon
mutuwa ,abi ne ma ya d’an bashi kulawa,
amman shi ba wannan kulawar yake so ba
shi yafi son ummi ta amsa masa, bazai
iya jurar fushin umminsa ba … haka ya
cigaba da tsayauwa agurin yana bata
hakuri har karfe takwas ta bugu ganin ta
mike tayi kwanciyarta akan gadon marasa
lafiya ya juya ya tafi .
had’e rai datayi
Har yaje asibitin ya dawo damuwa ce cike
da zuciyarsa ,duk wanda ya gansa yasan
yana cikin matsanancin ‘bacin rai bai sake
neman inda muwaddat take ba yayi
zamansa a bangarensa ,baba mai gadi
kuwa ya kasa ya tsare abakin get.
Bayan sallar azahar yaji hon din shigowar
mota, haka nan jikinsa ya bashi abi ne
suka dawo ,dan haka ya tashi ahankali ya
isa jikin window tare da yaye labule yana
lekewa, tabbas shi din ne ya hango har da
umminsa gabansa ne yayi wani irin mugun
fad’uwa da karfin gaske.
ya dawo ya canza kaya zuwa jallabiyar
brown colour sa’banin d’azu da yake sanye
da vest da boxer, ya fito yana taku cike da
sanyin jiki ,koda ya fito har sun shiga cikin
gidan shima yasanya Kai ,inda ya iske
binta mai aiki sai faman jerawa ummi
sannu take tana amsawa da kyar shima
sannun yashiga yi mata ..
Ganin binta tsaye ne yasa ummi taki korar
bunayya,da binta zata tafi ummi tace “ina
muwaddat?
“Ina ganin tana d’akinta”
“Je ki kice mata tazo yanzu”binta tace
“tam had’e juyawa ta bar parlour’n.
binta na barin bangaren ummi tashiga
Zuwa bunayya ruwan bala’i ta inda take
shiga bata Nan take fita ba abun har yaso
bawa abi mamaki dan shi tunda yake bai
taba sanin mukaramarsa na da irin
wannan halin ba sai wannan lokaci
“ishaq ka fad’awa d’anka…ka fad’a masa
banason ganinsa arayuwata da duk inda
nake ,har ya gama iya rayuwarsu kar ya
kusanto inda nake bani bashi ..
“Wallahi matukar baka bukatar nayi wani
mummunar furuci akansa ya fad’a masa
kiyayi zuwa inda nake ,ta k’arasa maganar
tana hakki sama sama…
Alama abi yayiwa bunayya ,daya bin
umarninta yasan duk wannan abun datake
na wani lokaci,da kuma bacin rai ,bacin
rai kuwa babu abinda baya sawa
Bunayya wanda idanunsa suka rikid’e
sukayi ja tsabar tashin hankali da yake ciki,
ya juya da kyar yake daga kafafunsa ya
fice daga parlour’n.
Yana fita ummi ta fashewa da wani sabon
kuka.
Jiki a matukar sanyaye muwaddat ta shigo
parlour’n tamkar gazar da kwai ya fashewa aciki ,kanta sunkuye a kasa ,dan
bazata iya duban idanun ummi, ba haka
ma abi ,ummi ta d’ago ta dubeta cike da
tsantsar ‘bacin rai da nadamar rikonta
datayi arayuwa ,datasani kam tayi shi
babu adadi ,data san haka zata zamo
mata arayuwa wallahi da batayi ganganci
d’aukota ba, ta barta tare da iyayenta
ganinta yanzu yasa kukanta ya tsananta
saboda wannan tashin hankali yasa tayi
wata irin katuwar rama wanda yasa kallo
d’aya zaka mata kasan tana d’auke da ciki
,muryar ummi a sarke tace “yanzu
saboda Allah da annabi kun kyauta min
kenan, barin ke muwaddat da kika biye
masa, ke fa macece.. ?
“da girmanki da hankalinki da tunaninki
kika biye kaninki suka aikata zina..
Abi yayi saurin runtse idanunsa kana ya
bud’e su yana nunawa muwaddat gurin
zama saboda ganin yadda jikinta ya soma
“mai yasa kika biyewa kaninki kuka aikata
mana haka muwaddat?
“mai yasa muwaddat?
“ko kin manta matsayinki ahalin yanzu kin
tsaida mijin aure ,har ma da sa ranarsa
akanki?
“wai a ina ma kuka yi wannan cikin na
tsawon wata biyar bamu sani ba?
ummi ta mike tayo kanta gadan gadan abi
ya tsaidaita ta hanyar rikota ..
“ka barni nayiwa wannan shegiyar
yarinya dukan mutuwa ,da girmanki
muwaddat da hankalinki da tunaninki idan
bunayya yaro ne ke yarinya ce ?
“‘shekara ashirin da biyar zuwa da shida
amman kika biye masa kika ruguza
tarbiyar dana baki na tsawon shekaru,
“yanxu me kike son duniya tace akaina?
ta k’arasa mgnr tana kuka tana nunata da
yatsan hannuta “hakika kun cuceni kun
cuceni.. kunci amanata ,kun yaudareni
yanzu ni na cancaci wannan tozarci
muwaddat, na amince dake, na baki
dukkanin yardata, ban taba tunanin zakiyi
min haka ba “why muwaddat?
why why why!!!
kika biye wa son zuciyar auwal?
“wayyo Allah ni mukarama, yau ni tawa ta
sameni mai zancewa d’anuwana ya
fahimceni..?
abi ya kamota ya zaunar daita agefenshi
“kiyi hkr mukarama ,kinsa Baki da lafiya
zuciyarki na bukatar natsuwa ki d’auka
haka tamu kaddaro tazo, babu yadda
zamuyi bamu isa mu gujewa kaddararmu
ba lahaula wala kuuwata illa billah, babu
tsimi babu dabara duk abinda Allah ya
tsarawa bawa to babu tantama sai abun ya
sane shi ki yawaita furta kalmar inna lillahi
wa inna ilaihi rajiun acikin zuciyarki…
muwaddat ta taso daga inda take zaune
jikinta na rawa, ahankali take d’aga
kafafunta har ta K’araso ta durkushe
agabansu’ abi dan girman Allah ka bar
ummi ta zarta da duk wani hukunci data
gadama akaina,na cancaci fiyye da duka
agurin ummi akan abinda nayi, tayi min
duk abinda zatayi koda kuwa ta kama ta
kasheni ne, ka barta matsawar zata huce
takaicin abinda nayi mata.
ta juya ta fuskanci ummi idanunta taf da
ruwan hawaye suna zuba akan kuncinta
umminah kiyi hkr dan girman allah ki yafe
mana,duk da ba ke ce kika kawoni duniya
ba amman idan kika tsine min sai
tsunuwarki tayi tasiri akaina, dan Allah
ummi ki taimaka ki taimaki rayuwata ki
rabani da wannan ciki koda kuwa mutuwa
zanyi na gwan
wannan cikin shegen dake jikina…
haka akan dai na haifi
daga ummi har abi saurin runtse
idanuwansu sukayi da saboda d’acin
kalmar data fad’a, “first jikan da zasu samu
a duniya shine yazo mata ta wannan
hanyar da bata dace ba, ita kuwa wani irin
kuskure ta tafka arayuwrta?
“ummi wallahi nayi danasani arayuwata.
abi dan Allah kabawa ummina hakuri kace
ta yafe min wallahi sharrin sheidan dana
zuciya, wallahi bazan sake ba na tuba abi
ta k’arasa maganr cikin kuka tana had’e
hannunwanta duka ..
shiru ne ya biyo baya sai sheshekan kukan
ummi da nata dake tashi ahankali “baza’a
zubar da cikin jikinki ba muwaddat ,za dai
musan abinyi tashi ki shiga d’akinki abi ya
fadi hkn yana kallonta…
ta yunkura da kyar ta tashi tashiga jan
kafafunta da suka mata nauyi ta nufi
d’akinta tana kuka, tana shiga ta ta fad’a
kan gadon tana sake fashewa da wani
kukan “na cutar da kaina,na cuci
rayuwarta yau nice d’auke da cikin shege”
wayyo Allah ni muwaddat ina zan kai
wannan kayan abun kunyar.. .
..?
zumbur ummi ta mike tashiga zagaye
parlour’n tana zance zuci” dan dole tasan
abunyi kafin kunnuwan mutane gari dana
danuwanta suji wannan abun kunyar da
aka aikata acikin gidanta ,dan dole ta
nemawa kanta mafuta, “to mai zanyi ?
‘mai zanyi akan wannan cikin..? Ta
tambayi kanta.
“dole na samo mafurtar abinyi, shiru tayi
sannan ta nufi d’akin cikin sauri abi yabi
bayanta shima atare suka Shiga d’akin
“mukarama yanzu Yaya zamuyi?
ta tako ta fad’a kirjinsa tana wani irin kuka
mai ban tausayi •ban sani ba ishaq.
bansan abinda zamuyi ba. amman nafi
tunanin mu zubar da cikin nan kawai shine
kwanciyar hankalinmu.
“wannan ba shine mafuta ba mukarama ,
illa zunubi da zamu d’aukarwa kanmu,
muyi hakuri mu rungumi kaddararmu data
samemu wannan abun daya faru duk
laifinmu ne,kuskurenmu ne mukarama,
tunda yaron nan tun farko ya nuna mana
aure yake so, ya bini ya biki yayi iyakacib
kokarinsa amman muka kekashe kasa
muka ki yarda •mu kace karatu ‘yanzu
ga illar abinda son zuciyarmu ya jawo
Mana, da’ace mun barsa tun farko yayi
aurensa da duk haka bata faru damu bae
kalu bali ga iyaye masu hali irin namu
,mukarama ni dake muka tsunduma
yaranmu cikin wannan mummunar
rayuwar _
•wa man kaddarallahu haqqa kadarihi*
ki yarda da wannan kaddarar data
samemu mikaram daman duk muslimi
dole ne yayi imani da kaddara mai kyau ko
akasinta, ni dai na yarda da kaddara data
fada mana kuma na amsheta da hannu
biyu biyu wannan shine sakamakon iyaye
irinmu masu biye son zuciyarsu
zare jikinta tayi a jikinsa ta koma ta
kwanta akan katifa, numfashi take
saukewa ahankali ahankali kana ta runtse
idanunta gam ta dinga jin wannan bakon
aliamarin dake faruwa daita tamkar a
almara ko wani shirin film, itace zatayi jika
ta wannan hanyar?
“anya zata iya wannan hakuri ta bar cikin
nah kuwa?
“kai dole tasan abunyi, Cire cikin zatayi
alabashi daga baya ,sai a yi musu aure ,
Udata bar wannan abun kunyar azo ana
zaginta a gari wallahi gara ta Cire mata
. koda a boye ne batare da sanin daci da radadi tana jin bazata iya jure
wannan abun kunyar data aikata da
kaninta ba, tana jin tamkar tattara inata
inata tabi uwa duniya. ko ta kashe kanta
“karki kashe kanki ki mutu kafira ga zunubi
zinar da kika aikata ga na kisan kai, gara ki
Shiga uwa duniya
take ta amince da wannan shawarar da
zuciyarta ta bata”cikin sauri ta karasa inda
jerin akwananta suke ta dauko karamar
ciki ta isa gaban wardrobe dinta tashiga
dibar kayanta da abubuwan amfaninta
tana zubawa aciki..
can bangaren ummi dake kwance akan
gadonta tana faman joyi daga karshe ta
yunkura ta mike jikinta tmkr ba nata ba, ta
zauna tana sake goge hawayen daya
gagara tsayawa a idanunta Ita isa bakin
bayi da niyyar Shiga ta dauro alwala .cak ta
tsaya kirjinta na wani irin harbawa can
kuma tasoma jiyo motsin haka nan
zuciyarta lace ta leke taga me ke faruwa .
cikin sanda ta fito ahankali tana taka step.
gabanta yayi wani irin mahaukaci bugawa
da karfln gaske sakamakon abinda
idanunta yacin karo dashi , muwaddat ce
ke kiciniyar bude kofar babban parlour’n
da niyyar fita.
Wata uwar razananniyar Kara ta Saki
hade da jero sallati ,wanda janyo hankalin
abi ya fito daga d’akinsa a firgice Yana
dubansu muwddat kuwa wani irin tsalle
tayi hade da jifa da akwatin hannuta
,jikinta ya kama rawa take kuma dan
cikinta yasoma motsi sosai abinda bata
ta’ba ji ba kenan a tun samuwarsa..
•me nake shirin gani yau ni mukarama?
“me kike Shirin aikatawa muwaddat
“ina zaki da akwati?
muwaddat ta rushe da kuka jikinta na rawa
. •tambayarki nake nace ina zaki ?
“Kar dai guduwa zakiyi muwaddat ki barni
cikin wannan tashin hankalin? tasoma taka
step biyu biyu ko ganin gabanta batayi har
ta k’araso gabanta tace •guduwa zakiyi ki
barni ko me?
jin tayi shiru taki amsa mata tambayoyunta
yasa tashiga yaryarfa mata mari •guduwa
fa kike shirun yi muwaddat?
“yanzu daman zaki iya barin?
“zaki iya guduwa ki barni cikin damuwa ?
” idan kin gudu ina zaki eye?
Ki fada mun ina zaki tana tambayar ta tana yarfa
Mata wasu marurukan daga karshe ta rufe ta da duka
“Gara na kashe ki da hannu na binne gangar jikin ki
akan ki gudu ki Shiga k’
wannan shine kare na farkO da ta
SMaya hannunta aiikin a tun
,duka tayi mata har
sai da abi ya tsaidaita tukLJnM1
kasa tana kuka •guduwa take Son yi ta
barni ishaq Cikin tashin hankali “
miki daga
• kike k Ok’arin kinsa
jurar rashinki ba, tasorna
gindi Z•JWa inda di take
durkushe gwiwaWinta tana ta
ajikinta •karki barni dan Allah
karki barn. ‘dan kika barni Zu•ciyata
buga Zan mutu 10kacina baiyi
zatayi tsanani da muni ta
kama fuskarta da hannuwanta duka tana
kallon Cikin •mai baki
min kina bunayya ba?
•wallahil dana San kina Son Shi
haka da tuni na barku kun aure
akanki San zaki
hake, bansa adalilin Son iya
mallaka masa jikinki
makauniyar SOyayya kadai Ce
Zata Sa ki jikinki bashi
baki nuna kOda kina Shi
rnuwaddat ta runt* idanunta Wasu
zafafan zafl Shiga
tana girgizawa ummi
•yi min Shiru farkO
sake tafka babban kuskuren
aray•uwata da har na matu bazar’ daina
danasani be, kika gudu kika
har Zan dangwama Cikin
karki sake tunanin barin
muwaddat tana
kwakwameta aiikinta• na da
kaddara imani
h awaye Cicciko a idanuta abi
Sun bashi Zaka masu ka
tabbatar da suna Cikin taghin hankali barin
muwaddat daya Gama karanta
dake dentin duk halin da zuciya
ke ciki fuska Ce ke kaf’n baki
ya yanayinta gabacfaya jikin
ummi ya game yin tSanyi ta tuba mata
tams-a Ce dina
•kingani ko daga ni sai ke
abi (nuke cikin hankali tSaWOn
daren nan gagara ratsuna
bumnaya ke can Yana sharar baccinsa shi
nmi ba kunya b.a, mai kika biye
•kiyi hkr wallahi nayi dan
Allah ki yafe min Zan jin radadin
abinda nake ji Zuciyata, ta Shiga
Shata bayanta tana kuka ko ba
muwaddat na da tsananifi biyayya
tana dadin yadda take Santa
Ahankali mikar daita tsare ta rabata
aiikinta cfakina karki kZra
barinmu duk runtse rnuna tare kinji
gudawa abar a sanadin yin Ciki
bash. da arnfani Yana da
dayawa ga idan kin
gudu kika san hannun Zaki facia?
har guka Shiga dZkin dukkaninsu
kuka
ummi ta kwantar daita akan gadon ta
kwanta kinji nima na hakura kema ki
dawwalawa Allah lamarinki , taje ta kulle
kofar har da zare key dan jin tsoron karta
gudu tazo tashiga bayi..
muwaddat ta runtse idanunta “batasan
wani irin so ummi take mata ba ?
shi kuwa abi zubewa yayi acikin d’aya daga
cikin kujerun dake parlour’n ya goge
hawayen dake k’ok’arin fitowa daga cikin
kwarnin idanunsa “gabad’aya a halin yanzu
baya ganin laifin yaran yafi d’aura laifin
komai akansu
bangaren bunayya shima ranar haka ya
kwana Yana tunanin , wani sain Yaja tsaki
wani lokacin yayi murmushin jin dadi..
wayarsa dake gefensa ne tayi ringing
alamun ana kiransa duba Wayar yayi ganin
wacce ke kiran ne yasa shi jan dogon tsaki
kafin daga baya ya d’auka, yayi shiru Yana
jiran yaji abinda zata fad’a, yasamu damar
cin ubanta da tushe a bangaren faiza kuwa
dadi ne yakamata saboda ta yita kiran
layinsa na London bai Shiga daga baya
tayi tunanin ta kira na Nigeria taso
tasoma jin sanyayyiyar muryarsa mai sata
jin kasala a sansar jikinta, amnan yaki yin
mgn sai hucin numfashinsa, a sanyaye
tace “‘hello Yaya auwal..”
“lafiya kika kirani ya fad’i hkn a takaice?
duk da yadda ya amsa mata hakan bai sa
taji zata fasa maganar datayi niwa ba .
tace ‘Yaya auwal daman nace…
“kika ce uban me da uwar me ?
“faiza! faiza!! faiza!!! sau nawa na kiraki?
muryarta a sanyaye tace “sau uku •na
rantse da girman allah na haramta gareki
koda kuwa banyi nasarar samun
muwaddat ba, bariji gabad’aya a tsarina
bana son mace irinki mara aji da kamun
kai ,duk da kasancewarki yarinya amman
wallahi gara na auri irin muwaddat sau
hudu saboda bana sonki, kuma bazan
taba sonki ba har abada ,saboda xuciyarta
yayarki take so koda kuwa tafi yadda take
shekaru Yana gama fad’ar haka ya katse
kiran ya koma ya kwanta Yana fidda
numfashi sama sama..
Mmn sudais ce
MUWADDAT
~NA
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
_AUNTY SALAMATU AYYUBA_
_(UMMIN KADUNA )_
bismillahirrahmanirrahim